Professional Documents
Culture Documents
Adon Tafiya - Complete
Adon Tafiya - Complete
Adon Tafiya - Complete
........ADON TAFIYA🚵🏻
Na Fertymerh xarah💝
1 to 10
Kyakkyawan saurayine dan kimamin shekara ashirin da shidda, tsaye a qofar jirgi
yana shaqar iskar nigeria wanda rabonsa da qasar shekara biyu kenan.
A hankali yake saukowa cike da qasaita ya gangaro xuwa farfajiyar airport din yana
cike da farinciki da nishadi
kyakkyawane sosai dogo mai kyan jiki yanada dogon hanci da manyan idanuwa,gashin
kansa baqine sidik kwance sai shegi yake da tsantsi
yanada mans pride kwance lub lub a fuskarsa yana faman sheqi wanda yayi matuqar
fito da kyawun fuskarsa abinka da farin mutum
taku yake irin na isassun ya'yan masu kudi masuji da mulki , yana sanye da farar
shadda gexner mai kyau da tsada sunyi matuqar yi masa kyau kamar ba dannan qasar
tamu ta nigeria ba
Airport din cike take da mutane iri iri daban daban daga qasashe da dama
da hannu yayi masa alamar amsawa kafin ya miqamasa trolley dake hannunsa
driver ya karba da sauri kafin ya juya da sauri yabi bayansa.
*
sun dauki hanya sosai kafin ya juyo yana kallonsa
yace yallabai waiwaye adon tfy ka dade rabonka da bakura yau acan xamuje saboda su
hajiya nacan, ynxuma daga can naxo daukarka
can nesa da gidan sukayi parking sakamakon ganin yawan taron jamaa a bakin qofar
gidan
ya fito daga motar ya rufe dai dai lokacin dayaga mahaifinsa ya riqo Abbu yana
rarrashinsa da alama kuka yake
da sassarfa ya qarasa gurinda suke tsaye ya riqo hannun abbu yana kallonsa yana
kallon mahaifinsa
cikin kuka
yace bansani ba, wlhy bn sani ba inaji dama sunyi niyar toxartani ne bayan tun
farko su suka nemi aurenta daga garemu
batare da yayi mgn ba yaja hannunsa suka bar wurin xuwa wajen daurin auren suka
barshi anan tsaye
ya jingina ga jikin motar yana kallon mutanen garin, wasu na sauri su halarci auren
yayinda wasu k harkar gabansu
wayar dake hannunsa ta subulce daga garesa ta fadi, lokaci daya xuciyarsa na shiga
harbawa baibi takan wayarba yayi cikin gida da sauri xuciyarsa a dagule yarinyar
dayasani 14yrs xaace an aura masa, yarinya rigimamma irinta metasani akan rayuwar
aure inbanda qurciya.
yana shiga gidan ya tsaya cak sakamakon hada ido da yayi da ummansa
nan da nan hawaye na taru a idajuwansa ganin haka yasa umman ta qaraso da sauri
amma kafin ta iso, nusayba da akema wankan lalle ta qaraso da sauri cike da murnar
ganinsa tayi tsalle ta fada jikinsa tana fadin
ya dago manyan idanuwansa da suka rine xuwa ja yana kallonta jiyake kamar ya rufeta
da duka musamman ma data tsaya ta xuba mishi idanuwanta kamar xata cinyeshi........
Sadteeyash💝
📝Hausa novel📚
[4:54pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [4:52PM, 2/2/2016] Pherty🎤👯:
..........ADON TAFIYA🚵🏻
Na fertymerh Xarah💝
11 to 15
batare da yayi mgn ba ya juya ya fice kicibis sukayi karo da daddy ya fada jikinsa
ya rungumesa hade da sakin kuka
hakan yayi matuqar sanyaya jikin daddy yana ganin rashin kyautawarsa akan auren
dole da yayiwa yaronsa, yaja hannunsa suka fita gidan, cikin mota suka nufa ya juyo
yana kallonsa
am sorry my son, kai da nusayba duk dayane agareni nadauka inada iko akanka xn
iyasaka abu kamin batare da gardama,
nasani nusayba yarinyace qarama kuma rigimamma, kuma nasan akwai wadda kake so ka
aura dan haka na yarjema ka auri waccan da kakeso aduk lokacin da ka tashi amma dan
Allah kada ka wulaqanta nusayba ka kula da ita pls abidi.....
halimatu itace qanwar abidina, sa'anin juna ne da nusayba kai tsaye sukayi part din
halimatu,
daddy ya xauna anan falon yaciro wayarsa xai kira abidi sai gashi ya fito daga
dakinsa sanye da farar jallabiya
yayi shiru yana kallonsa har ya shige part dinsa, ya sadda kansa qasa cike da
tashin hankali dajin kalaman mahaifinsa......cike da tunani iri iri ya kwanta
washe gari kamar baxai fita ba, sai kuma ya fita duk sun hallara dianing caraf suka
hada ido da nusayba tana ganinsa kuwa ta saki murmushi (abinka da sabo, sun saba
dashi suna wasa tsakaninsu kuma hr ynxu bata fahimci komai daga dangantakarsu ta
aure a yanxu ba)
nan da nan ya daure fuska ya dauke kansa aciki ciki ya gaida iyayen nasa yaje ya
xauna kusa da halimatu
ta xaro ido tana kallonta kafin ta maida kallonta fa abidi, sai ta tunxure baki ta
shagwabe fuska sai ga hawaye
abidi ya tabe bakinsa alamar ko a jikinsa ya maida hankalinsa gun hada tea
daddy yayi caraf yace waye ado, ado baida kyau da kudi bakiga uncle yafisa kyau ba,
gashi dan gaye kuma xaije dake yawo har acikin jirgi
Sadteeyash💝
📝Hausa novel📚
[4:54pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [6:31PM, 2/4/2016] Pherty🎤👯: .......ADON
TAFIYA🚵🏻
Na fertymerh xarah💝
16 to 20
kalaman mahaifinsa ke masa yawo a kwakwalwa ya juya batare da yayi magana ba tabiyo
sa a baya tana fadin
yanxu uncle xamuyi soyayya ne kamar yanda inna tace mata da miji sunayi.....keeeeey
ya juyo yana kallonta idanunsa jawur fuskarsa ba alamar wasa ya nuna mata hanyar
fita
ta juya tana tunxure bakinta cike da tsoronsa ta fice idanunta taf da hawaye ta
nufi dakinsu ta sami halima tana xuba kayansu a trolley
halima ta ajiye kayan hannunta tana fadin ko xamuje bakura ne inna tasake gaya mana
nima inaso nayiwa mijina
nusayba ta soma tsalle tana fadin hahhhaha abbu ya tsufa baida gayu baida mota
nibana sonsa
halima tasoma dariya tana fadin baqauya a jirgi ake xuwa bada mota ba kintaba shiga
jirgi
*
Washe garin ranar jirginsu ya daga xuwa malaysia
tym din dasuka iso nusayba duk ta jigata saboda tsoron jirgin sai amai datayi tayi
a jirgin halima natayi mata dariya
Abidi duk inda ransa yake ya baci musamman idan ya kalleta wani haushinta dayakeji
ya tsani yarinyar soyayya tun sanda aka aura masa ita.
cikin yinin xaxxabi mai xafi ya shigeta ba abinda take sai kuka tana qudundune akan
gado,
tausayinta ya cika halima sai ta tuna idan batada lfy jikinta yayi xafi umma nasa
tsumma da ruwa tana tausa mata jiki, taje ta debo ruwa ta dauko dan qaramin towel
taxo tana tausa mata, nusayba kuwa sai faman ajiyar xuciya take tana kallon halima
tana hawaye (abinka da yarinta itama halima sai ta soma hawaye).
a hakan barci ya daukesu, jin shirun yayi yawane yasa ya biyosu dakin ga mamakinsa
sai ya sami halimatu a jikin nusayba tana barci ya matsa ahankali har inda suke ya
dauki halimatu ya gyara mata kwanciya anan yaji jikin nusayba da xafi rau, hr ya
juya ko tunanin me yayi oho sai ya dawo ya tadata xaune hr lokacin idanunta a
lumshe bata bude ba
cikin murya qasa qasa
yace nusayba, a hankali take bude idanuwanta ta dorasu akansa ta qago murmushin
yaqe mai dauke da ciwo
tace mijina..... ya bata fuska
yace niba mijinki bane inada wadda nakeso xan aura kar naqara jin kinkirani mijinki
kwanansu biyu a garin ya nema masu admission cikin ikon Allah suka samu, xasu fara
ne daga j.s2 sanda suka xo skul din yana tare da principal suna tattauna kan
yaran...
hankalin nusayba yayi xurfi daga inda take jiyo hayaniyar yara suna jumping
jumping, i am jumping yarane qanana primary 1 tare da malamarsu....
abidi ya soma bayani wannan itace halima umar makama, sai dayar nusayba abubakar
makama danakeso akula da ita sosai saboda rashi......yayi shiru sakamakon rashin
ganinta gurin da yayi
nusayba sai dariya take bakinta yaqi rufuwa saboda.kujerun datake xaune akai bata
taba ganin irin suba
halima sai bata rai take tana jin haushin nusayba yanda taga ana kallonsu sai a
dauka su qauyawane,
tace nusayba kibari kinga ana kallonki fa sai kowa yasan daga qauye kikaxo....
ai kuwa sai ta nutsu ta fara bata fuska tana dauke kai ita ala dole ba yar qauye
bace........
[10:32PM, 2/5/2016] Pherty🎤👯: 2 weeks later
A tare suka fito da halima sanye da uniform dinsu kowane da jikarsa a hannu, suka
samesa xaune yana breakfast kowacce taja kujera ta xauna hade da gaidashi
ta dago manyan idanuwanta ta xuba.mishi cikin shawaba batare da tayi mgn ba takai
tea a bakinta
ni gsky uncle kadaina kirana nusayba ai ynxu niba yar qauye bace na canxa sunana
nusee ita kuma halimatu taxama halimcy......ta dauki jakarta tafice.
Sadteeyash💝
📝Hausa novel📚
[4:54pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [12:12AM, 2/7/2016] Pherty🎤👯: .......ADON
TAFIYA🚵🏻
Na fertymerh xarah💝
21 to 25
mamaki ya cikasa ya tashi ya nufeta dai dai lokacin halimatu ta kammala brkfst
dinta ta sunkuci jakarta
jin takunsa a bayanta yasa tayi saurin juyawa tana tsoron ya kaimata duka, ta bata
fuska
tace amma uncle ynxu nagama gayama sunana nusee not nusayba ko?
halima tace yaya abidi kaxo muje kada muyi late pls
tun xuwansu garin idan xasu fita ko xaa kaisu skul nusayba ce mai xaman gaba koda
shi xai kaisu ko driver amma yau ga mamakinsa gidan baya tashiga inda halimatu ke
xama
ni abaya xn xauna frnds dina sun gayamin mai xama abaya shine hajiya mai kudi wanda
k xama a gaban mota driver ne da mai aiki😏
ya bude murfin motar yana kallonta cikin mamaki
yace wato ni yanxu driver ne ko?
tayi shiru bata tanka ba
olryt tor halima shiga mota driver xai kaiku ni baxan tuqata ba kamar yanda takeso
nan ma shiru bata tankaba illah dauke kanta datayi gefe daya, yaje yakira driver ya
kaisu, a sanyaye halima ta shiga motar idanunta taf da hawaye hr suka iso skul din
suna shiga class din kamar wata malama duk daliban ajin suka tashi suna fadin mrng
nusee
ta ya mutsa fuska tana xama suka xauna(kakaf tsoronta suke yanda takewa mutum dukan
tsiya ya xamana duk abinda tace shi xaayi, tuwan qauye ai ba wasa bane😂)
ta bude jakata ta xaro littafanta dama bata note a class sai dai tabi desk desk
tana kallon note din kowa wanda yayi mata kyau shi xai mata note din ranar, ta raba
littafanta iya subjects dinda xasuyi ranar taxo ta xauna idan an tashi duk wanda
tabaiwa note xai maida mata
idan kuma assignment ne batayi ko a gida idan abidina yana koyawa halimatu idan
yace kefa baxa kiyi bane xatace nayi nawa tun a skul halima ce takwala dake xuwa
dashi gida anayi mata
idan ya tambaya ta dauko ya gani xata tashi tashige daki tasa key baxata sake
fitowa ba sai lokacin xuwa skul sanda shima yake qoqarin xuwa skul
tana isa class xatace kowa ya fidda assignment din ko kuma ayimata submitting a
desk dinta ta duba duk wanda ya kwanta mata tor me wannan assignment din shi xai
mata na ranar.
[11:11AM, 2/7/2016] Pherty🎤👯: tym din da aka tashi skul driver yaxo daukansu....
sunyi tfy suka iso babbab titi inda yaxamana hanyar kowace musamman ma'aikata
a tsakiyar titin tace driver yayi parking ba gardama kuwa yayi tunda tsoronta yake
tun ranar data mareshi
kafin kace me go slow yayi yawa a tituna tunda babban titi aka toshe
fararen mutane suka fara tsuki wasu su daki sitiyari da yawa basusan dalilin tare
hanyaba
tana tsaye saman mota tana taunar cingam tana dariya ta juya gabas da yamma sai ta
kwashe da dariya idan taga motocin da suke jere ita kanta batasan adadinsuba
nan aka somayin horn da alama sun soma gajiya da tsayuwa, lokacin da hankalinsu
nakai gareta suka soma fitowa suna xaginta da yare daban daban akan ta sauko
abidi na daya daga cikin mutanen da go slow ya hana masu tfy, yaja dogon tsaki hade
da duba agogon hannunsa
kamar ance ya daga kansa sama ta glass ya tsinkayota tsaye kan mota sai faman
dariya take riqe da qugunta mutane nabata haquri wasu na xaginta
yafito daga cikin motar da sauri ya nufesu, tana tsaye ta tsinkayosa yana nufosu da
sauri ta sauka kan motar ta shiga tace driver yaja
daya daga cikin mutanen ya cire takalminsa ya jefi glass din motar sai daya
tarwatse Allah yaso halima na gaba ita kadaice a baya shima dan tayi saurin duqewa
da glass din sai yamata illah
suna isowa gida ta shige daki tasa key tana tsalle abin ya birgeta
shima daya shigo baibi takanta ba amma ya qudira aransa sai yamata duka inyaso duk
abinda xata dauka ta dauka dama haka take idan ya daketa abinsa mai muhimmanci take
daukewa ta boye dole sai ya dawo yana rarrashinta da bata haquri kafin ta bashi....
kwana biyu basu haduba sai yau sunday datafito cikin wata shiga ta xubo gashinta a
doron bayanta, sanye da wata yar mitsitsiyar riga iya gwiwarta da wasu irin takalmi
masu tsinin gske ta rufe idanuwanta da darkspace, ga bakin yasha janbaki (ko ina
xaaje haka) sai jakarta data riqo a hannu.
Sadteeyash💝
📝Hausa novel📚
[4:54pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [4:19PM, 2/7/2016] Pherty🎤👯: ......ADON
TAFIYA🚵🏻
Na fertymerh xarah💝
26 to 30
Church xnje cos naga nan garin wayewa ce kawai da kudi basa addini sai na xtian
kuma ni inaso naje na iya waqoqi da rawa.
yace waya gaya miki hakan, kin nemi kiyi addinine kika rasa ko kuma kinnemi malaman
addini anan qasar kin rasa,
idan baa addini anan garin xaman me musulmai keyi acikinsa sannan shi wancan
massallacin dake kira church dinne ko me? idan k kin kafirta sai aka gaya maki
kowama ya kafirta ne....
ni shikenan komai sai ace bnyi dai dai kullum sai anyimin fada kamar baa sona
yace i see kinada hankali kike musulma xakije church ko, wonder shall never end
abin yana dauremin kai
halimatu ta matso tace yaya nusee tanaso taje church ne dan rawa kawai ko a class
haka takesa suna mata waqa tana rawa
abidi yayi shiru xuciyarsa sai xafi take shi dai wannan karon yayi asarar tfy
nigeria amaimakon ta xamemasa adon tfy sai taxamemasa bala'i
tacigaba da share hawayen fuskarta tana tunxure baki ta sauko ta rungume qafafunsa
tana kuka
qarya takemin uncle kuma sai namata duka mukaje skul gobe
tacigaba da kuka sosai tana fadin Allah sai namata duka sai na jimata ciwo na fasa
mata baki kamar yanda nayiwa monitor dinmu, kuma ni ynxu ba qawata bace na canxa
qawaye, serdiyer, miss aysher, xarah dange da hassyna ne kawai qawayena,
cikin maxa kuma paul, thug da tiger ne kawai qawayena, kuma daga yau baxan qara
xama dakeba tunda kikemin qarya.....ta cigaba da kuka sosai😭
yayi shiru cike da mamaki idanunsa akanta mafita dayace kuma ita xaibi yana ganin
hakan shixaisa ta shiryu
yace jeki nusee kicire kayan xn kira junaina ta cudaki (mai aikinsu)
tafice batare datayi mgn ba, yabita da kallo kawai yarintace nan da wasu shekaru
yasan baxata kwatanta hakan ba abu daya ya tsaya masa arai shine wasu arna data
kira a matsayin qawayenta maxa, mafita dayace boarding xai kaita gobe....
washe garin ranar ya kwashe su yaje yayi mata provision da komai ya kaita skul bata
fahimci komai ba sai sanda taji yana fadin ita kadai xatayi boarding halima kuwa
day
a raunane ta juyo tana kallonsa
tace uncle ni xnyi boarding Allah bana so...sai ga hawaye sharrrr
tor ya xnyi nusayba, ba kyaji idan ba boarding na kawokiba baxan sami sauqi a
rainaba da qurciyata kinaso ki haddasamin damuwa
cikin kuka tace nabari uncle baxan sake ba plsss kayi haquri
karo na farko daya kaimata sumbata a goshinta yasa hannu yana shafar gashinta cikin
wani irin yanayi
yace kiyi haquri ki xauna ba abinda xai sameki ba wanda xai dakeki bakiga duk kayan
dana siyomiki ke kadai bada halimatu ba
ta fisge jikinta ta soma shurin trolley din tana kiran bana so ni banaso gida
nakeso da uncle dina
yayi shiru hade da riqota yace i promise u gobe idan naxo daukan halima xan wuce
dake amma for now ki kwana koda sau dayane kinji
tayi shiru tana cigaba da kuka ta juya batare da ta sake magana ba tafice ko kayan
bata kula ba yabi bayanta da idanu cike da tausayinta kamar yace tadawo...
tun da suka bar skul din ya nufi inda budurwarsa acan suka yini shida halimatu
kafin sudawo gida
suna shiga falo suka somajin waqa na tashi a tunaninsa junaina ce sai yayi saurin
shiga falon cak ya tsaya cike da mamaki ganin nusee tana rawa
ta tunxure bakinta Allah ni baxan kwana a wannan skul din ba nibanason boarding...
yace tor shikenan ki xauna a gidan tunda banda iko akanki ya juya ransa a bace
tace uncle ni baka sona ko? kafin son halimatu da wannan matarka ko? saboda ni ina
yar qauye ban iya gayu ba ko? shikenan tor ka maidani inda abbu.
Haka rayuwa tacigaba da tfy bayan wasu watanni yana xaune a daki da wani yammaci ta
shigo dakin a guje tana kwala masa kira
uncle! uncle!! uncle!!!
sai a lokacin ya fahimceta ya juyo yana kallonta duk jikinsa ya mutu sai ynxu ta
fara period kenan amma halimatu tun last yr ta fara ya dauka duk tym daya suka
fara, yaran sun girma kenan, ita halima meyasa bata nuna mishi ba sai nusayba, inba
ranar daya ganta tanasa pad ba bai taba sanin tafara ba kenan tafi nusayba sirri
oh gosh ya dafe goshinsa lokacin dayaji ta saki qara ta fadi qasa tana kuka
na shiga ukku abbu xn mutu
.......ADON TAFIYA 🚵🏻
31 to 35
yace kinga wannan abin idan kika cigaba da xama da qawayenkk maxa xakiyi ciki ki
haihu, kuma idan mace tayi ciki kasheta akeyi
[7:53PM, 2/7/2016] Pherty🎤👯: ta xaro ido waje
da gske uncle
ya gyada kansa
yace kuma yadda kikasan ana yanka rago haka ake yanka duk wanda yayi wasa da namiji
ya riqo hannunta xo ki gani, suka nufi dakinsu lokacin halimatu tafito wanka tana
shafa mai, ya kalleta
yace halima kixo ki nunawa yar uwarki yanda ake wannan abin....
tace wane abin yaya....
ya dubi nusayba
yace mema kikace
ta tunxuro baki tana share hawayen fuskarta taqi magana
yace tor muje na gyara miki
tace banaso
yayi shiru yana tunani ynxu anfara sanin kai kenan tunda baa son yaga jikinta ya
tuna tun sanda qirjinta yafara tasowa tadaina sakin jiki tadaina bari yaga jikinta
ynxu an girma kenan ya girgixa kansa ya juya ya fice..... suka shiga toilet tare da
halimatu tana tambayarta menene nusee....
basu jima a cikiba suka fito tana tafe qafafunta a bude ta nufi falonsa dai dai
lokacin xai fito
tor😱
kullum tare suke kwanciya saboda rigimar da suke da halimatu yasa ya raba masu
wurin kwanciya yau kuma gudunsa ake lallai nusayba ta soma hankali sai yaji dadi a
ransa
sanda yaxo kwanciya yaji duk ba dadi ba surutunta da shagwaba yau ba fada ba shige
masa a jiki duk yaji dakin ya gundiresa yaga gadon ya qara masa girma da fadi
ya diro daga saman gadon ya nufi dakinsu sun dade da kwanciya gashinta ya baje akan
pillow ya juya yaja qofar dakin ya kulle.
Sadteeyash💝
📝Hausa novel📚
[4:54pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [11:32PM, 2/7/2016] Pherty🎤👯:
.........ADON TAFIYA🚵🏻
Na fertymerh xarah💝
36 to 40
Bayan wasu shekaru tym din suna 17 yrs a s.s.2 ba abinda ya canxa daga nusee
yau yayi alqawarin xuwa masu da malami domin ya riqa koyardasu a gida duk da suna
xuwa islamiya amma yana so suqara samun fahimta
bayan ya iso ne suka shirya halamcy hijabinta hr qasa nusee kuwa gyale ta janyo
suka fito gab daxasu bar falon sai ga abidi yafito nasa dakin
wlhy niba yar qauye bace, uncle nidai kadaina kirana dan qauye banaso qawayena suji
sumin dariya kuma halamcy ma xata iya rainani
cike da mamaki yace idan kin manta koke wacece bara na tuna maki kada nan gaba kice
baki sanmu ba ko bakisan su abbu ba xama a malaysia ai ba aljanna bace.....
su biyu ne tal a gun mahaifansu sun taso a qauyen bakura anan suka girma sukayi
rayuwarsu
daddy ne yadawo da xamansa a sokoto kasancewar anan ya sami aiki kuma tun bayan
rasuwar iyayensu komai na abbu da iyalansa daddy keyi har makkah yakaishi da inna
tun da aka haifeki acewar abbu bai sake samun kwanciyar hankalinsa ba saboda
rigimarki ga kuka kamar me duk dare sai ki hana mutanen gida da maqota barci saboda
kuka....
hr kika girma abbu da inna basu huta ba gun neman tsokana dukan yara da fadace
fadace a hanya shiyasa bana damuwa da duk abinda kikemin saboda nariga na saba da
halinki
idan naxo bakura muna tare koda yaushe saboda ina son yarintarki nafara guje maki
ne lokacin da...........(sai kuma yayi shiru baya son ya fada mata aurensa dake
kanta)
bayan tahowarmu nan daddy ke gayamin ya maida su abbu sokoto a sabon gidansa,
bana son na tsaidaku saboda malam na jiranku idan kin dawo xn qara samiki
halima ta kalli abidi da mamaki shima kallonta yake baiyi mgn ba ya juya ya fice
itama halima tafita bata kulataba
dariya take sosai ba kakkautawa hrda tafa hannaye sai malamin ya tsargu musamman
dayaga tana nunsa da yatsa ya soma duba jikinsa bashida wata miskila ta dariya
tun tana dariya a tsaye sai gata a qasa riqe da ciki tana dariya
nusee cikin dariya tace malam wannan tsallakakkar riga sai kace mai shirin tsallake
wuta koba kudin yadi ne amma kake xaune a malay....
halima ta katseta wai meyasa kike hakane meyasa bakida kirki bakida tarbiya
malaminkine fa koba komai ya girmeki kuma yana karantardake ke ko ina sai kin nuna
halinki na gidadanci kin nuna ke yar rainon qauyece?
jin ta ambaci qauye yasa ta tsaya cak da dariyarta cikin fushi ta xaburo tayo kanta
sai ga abidi yana fitowa xai fita da sauri yayi kansu da kyar ya rabasu
halima tace yaya kasan metayine da xuwa fa ta soma dariyarsa wai shigarsa tamasu
tsallaken wutane wai bashida kudi yake xaune anan garin
ya juya ga nusayba
wai hakane nusee
tace qarya take uncle
cikin a wanni da sukayi da malam yayi masu wa'axi sosai kan abinda ya shafi rayuwa
bama halima ba ita kanta nusee ta nutsu ta xubawa malam ido ba kiftawa hr tsarguwa
yake......kana ya gangaro kan xamantakewar aure abinda takeso kenan shiyasa ko skul
taje ynxu batada gurin xama sai inda ake hirar aure tuni ta yarda aure dadine dashi
bayan malam ya gama ya karantardasu ya fita suka nufi cikin gida abidi na xaune a
falo yana kallon wani india film jab tak hai jaan, soyayyace xallah a film ta xauna
kusa dashi tana kallon yanda suke rungume juna suna kissing kansu, halamcy kuwa
daki ta nufa ta tula.karatunta
tayi xurfi a kallon t.v bata ko sun kifta idanunta shikuma ya tsareta da idanu yana
kallonta yadaisan komai bataji a india baisan dalilinta na kafawa t.v ido ba
a raunane ta juyo tana kallonsa shima ita yake kallo, ta lumshe idanunta hade da
langabar da kanta
cikin wata irin murya ta kira sunansa sai da tsigar jikinsa na tashi
uncleeeee.......
bai amsa ba illah idanu daya kafeta dasu
tace uncle ni aure nakeso kayimin, inason aure......
ya xaro idanu waje cike da mamaki da tsoro ya maimaita aure?
ta gyada kai tana kallonsa hade da rufe fuskarta da tafin hannuwanta alamar jin
kunya
yace kinsan miye aure ne?
tace nasani aure shine soyayya?
yace miye soyayya
tayi shiru kafin tace ayita wasa ana dariya
mtsew yaja dogon tsaki ya tashi yafice tabi bayansa tana hawaye
ni uncle aure nakeso, daxu malam yace miji da mata suna wasan buya suna cin abinci
tare kuma miji yana goya mata nima inaso mijina ya goyani, suna fita suyi yawo suje
siyayya su hau doki suna tsera duk qawayena sun gayamin haka
ya shiga dakinsa ya soma cire kayan jikinsa yana fadon tunda goyo kikeso kixo na
goyaki sai ki daina mitar aure, komai bakisani acikin aure ba hr ynxu da sauranki
nusee
ta qanqameshi cikin jin dadi ta sumbaci kuncinsa ta juya ta fice.tana dariya shima
kallonta yake da murmushi hrta fice ya girgixa kansa ya juya.
Sadteeyash💝
📝Hausa novel📚
41 to 45
© Fertymerh xarah💝
Bayan yafito daga wanka ya shirya cikin kayan barci hr xai kwanta sai ga halimatu
ta shigo dakin da sallama,
yanajin sallama yasan ba nusee bace dan baya tantama idan ma ta iya cikakkiyar
sallama ba
yaja gauron numfashi hade da janyo qaton bargonsa ya lulluba a qafafunsa yana
kallonta
🎶oyoyo miji adili banison miji miskili...... ganin halima ta soma tunxure tunxure
tana fadin
yarinya intamin qarya sai na fasa mata baki😡
ta hau gadon ta kwanta hade da dora kanta a qirjinsa sai dayaji wani yarrrrr baisan
meyasa idan jikinsa ya hadu dana nusee ba yakejin weakness amma bayaji gun halima
kam bala'i nikikema tsaki wlhy sai na miki duka ta tashi idanunta sun soma kawo
ruwa tana qoqarin riqo halima abidi ya janyeta
waike wace irice ke meyasa bakyajine metayi maki, tsakin xai fito maki a goshine
ta dora hannu aka🙆🏿 tana fadin nashiga uku ni nusee baby.......sai ta fashe da kuka
wlhy baxan koma qauye ba, wlhy baxan jeba, shikenan sai nadaina ganin qawayena
farare, indaina kwanciya akan gado mai laushi, indaina jin a.c, indaina shan ice
cream da pringles, indaina cin pizza da arish da kwai indaina xuwa park ina hawan
doki........ ni wlhy baxan je na kwanta akan gadon kara da qarfe ba baxan iya xama
a dakin inna ba baxan iya shiga wannan toilet dinnasuba xn iya mutuwa😭😭
duk sukayi shiru suka xuba mata idanu cike da mamaki kafin halima tabar dakin cike
da takaici dan idan tacigaba da xama xata iya dukanta
[12:58PM, 2/9/2016] Pherty🎤👯: shima cike da takaici yaja bargonsa ya kwanta ya
lulluba tana ganin haka ta qara sakin qara tana kuka hr cikin kansa sai daya jiyo
yana dirowa ya dauketa da mari, a gigice ta qara sakin qara ta fada jikinsa tana
cigaba da kuka
ya dafe kansa da hannuwansa biyu kamar yayi kuka yakeji wannan fitina dami tayi
kama, ko dukanta yayi bataji bata damuwa yarasa mexai mata
ya xuba mata idanu yana kallonta badan da take yar uwarsaba daya saketa ya huta
musamman idan yatuna fitinarta
bai manta sanda ta fara qirgar dangi ba kunya taxo tana nuna masa tana hawaye ta
cire rigarta
uncle dubi qirjina ya soma kumbura
sai yace mata kidaina nunawa boyewa akeyi bakiga umma bata nuna nataba ko kinga
inna na nunawa?
ta girgixa kanta
ya soma gyara mata rigar wajen gyarawa hannunsa ya tabi gurin😄shine taje tana
fadawa halima
tym din datake mgn ya shigo dakinne sai da yayi mata duka kan karya qara jin
mgnr....
ya gyara mata kwanciyarta idanunta sun kumbura saboda kuka ya sumbaci goshinta ya
lulluba mata bargon ya kwanta..
washe gari duk sun hallara dianing su biyu sai gata tafito cikin wata irin shiga
irinta sisters dinnan na church taxo ta xauna
Sadteeyash💝
📝Hausa novel📚
[4:56pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [5:58PM, 2/11/2016] Pherty🎤👯:
...........ADON TAFIYA🚵🏻
46 to 50
bai sauraretaba yasa hannu tundaga saman rigar ya yagata ya rabata biyu da sauri
tasa hannu ta rufe qirjinta halima ta kauda kanta gefe
halima naganin haka sai ta fashe da kuka ta fada jikin nusee ya riqa dukansu subiyu
sai da yayi mai isarsa kafin ya yarda belt din ya fita ransa a bace daga dakin
suka hadu sukayi kukansu mai isarsu kafin halima ta tashi taje ta dauko ruwan xafi
da towel taxo ta kwantar da ita tana gasa mata jiki
nima idan na tashi sai na rama sai naji masa ciwo na fasa masa baki 😭
halima ta gimtse dariyarta tana hawaye, ta dauki minti goma tana gasa mata jiki
kafin ta sauko kan gadon tafito daga dakin
tana shiga dakin tasami nusee xaune tana kallon jikinta tana kuka sai fadi take sai
na fasa masa baki
da kyar ta tashi saboda jikinta dake mata xafi tafito falon kicibis tayi karo dashi
a xaune falo
baiyi tsammanin ganintaba ya juyo yana kallonta ta tunxure bakinta tana qoqarin
fita
keeeey!!! sai da gabanta ya fadi ta juyo tana kallonsa
yace tor shikenan jeki xo dasu din, ta juya tana tfy kome ta tuna sai kuma taja
dogon tsaki ta dawo tana fadin
ni wlhy uncle kadaina min wannan abin na yafema na yau idan kasake xasu rama min
washe gari da sassafe xee dinshi taxo gidan tym din ko barci bai tashiba tasamesu
su biyu xaune a falo tunda suka ganta basu sake kallontaba
tayi mgn akan sukira mata shi ko waiwayenta basuyiba gashi ta kira wayarsa akashe
sai ta sami guri ta xauna
xamanta keda wuya sai ta soma barci daman wayar datayi dashi a jiya bata sami
isasshen barciba
tace wlhy ko? dubi gashin doki mane tasanya kuma dubi kayan dataxo dashi kota dauka
yaya ba musulmi bane
nusee ta tashi tana fadin ai xamu hadasa da qawarmu ya aureta ta fice bata jima ba
sai gata dauke da almakashi ta xagaya ta bayan kujera inda kanta k sama ba tsoro ko
fargaba ta kama gashin ta gutsire shi sosai tadawo ta wajen matsatsen sket dinta
tasa almakashi ta tsagashi hr sama sau kadan ta rabeshi
yayi dukan qofar yana kiranta tanaji taqi budewa sai dariya take, yace xaki fitone
kisameni?
tace dan Allah yaya karka bita kuma yaya karka daki nusee qanwarkace fa
yaja ta ya xaunar da ita ya soma bata lbrn komai ya qara da fadin kuma sakinta xnyi
gobe xn maidata gida
ta diro ta riqe qafafunsa tana kuka tace pls yaya karkayi haka hr ynxu nusee
yarinyace wlhy xata bari qilama dan batasan tanada aure bane take wannan abin amma
nayima alqawari dana gayamata xata daina
51 to 55
tace halamcy baby duk wadannan kayan mexanyi dasu nifa ba karuwa bace?
hhhhhhh ke ai baki saniba jiya da bakije karatu ba malam ya gaya mana yace idan
kana da uncle yana neman matarda bata da kyau kasiyo irin wadannan kayan kana
sanyawa sai yaji baison waccan matar yariqa jin haushinta, idanma uncle din yayi
miki wulaqanci ya koraki ko ya maki kallon banxa inbakiyi fushiba lada xaki samu
kuma a saki aljanna
tayi dariya tana kallon kayan aikam haka xnyi ya daina sonta yaso qawarmu, sai me
xanyi
tace tunda baki iya girkiba kiriqa xuwa junaina na koya miki, ta tunxure baki
nibaxanyi girkiba na wahala
tace tor shikenan kullum da safe kije kigaidashi kima riqa barci a dakinsa sai kiga
ya manta waccan qilama yace yana sonki kuyi aure yariqa goyaki kuna wasa kuna jin
dadinku
tace aa sai gobe idan mun dawo skul xnje na gaidashi....... da wannan hirar suka
kwanta
washe gari bayan sun taso daga skul hr xasu shiga mota halima taja ta tsaya
tace ina xuwa nusee bara nasiyo mana pizza
tace tor kiyi sauri
ta juya tafice itama nusee ta shiga mota xamanta keda wuya tajiyo qarar halimatu da
sauri ta fito abinda idanuwanta nagane mata yayi matuqar raxanata halima kwance a
tsakiyar titi.mota ta bigeta da gudu ita da driver suka isa ta rungumota tana kuka
tace
wayyo halima karki mutu nima xn mutu uncle xai kasheni idan babu ke
atare aka kwashesu aka nufi asibiti dasu tym din data farfado abidi na gefenta ya
hade kai da gwiwa yana kuka sosai kamar ransa
Sadteeyash💝
📝Hausa novel📚
[4:56pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [6:29PM, 2/13/2016] Pherty🎤👯: ........ADON
TAFIYA🚵🏻
©Fertymerh xarah💝
56 to 60
Kwana Biyu..!
Tunda ta farfado bata sake mgn ba inbanda kuka ba abinda takeyi kayan halimatu take
rugumewa tayita kuka
idan abinci aka xo mata dashi baxata iya ciba dole sai da halimatu
duk wannan rashin jin ya kau ta xamo wata iri wanka ma idan baya tsawata mata ba
batayi sannan abinda ke bata mamaki shi bai damu ba abinda yakeyi baidaina yana
xama yaci abincinsa son ransa yayi kallo sannan yaficewarsa acewar inda xee xaije
sannan batasan meyasa junaina bata yini a gidanba sai safe take xuwa idan taga ma
abinci sai ta dauka ta fice sai wata safiyar sai ita kadaice xaune a gidan kamar
mayya........
bakyajine ina mgn, ta juyo a raunane tana kallonsa bata taba kallonsa cikin nutsuwa
ko ladabi ba sai bayan mutuwar halima abin hr mamaki yake basa musamman daya
sameta akan sallaya ga qur'ani a gabanta, a tarihinta bai taba xaton ta iya wata
aya ba ynda tasa mutanen jesus a gabanta sallah ma sai ya takurata takeyi
yace shi qur'ani daraja ne dashi sannan duk ynda kika wulaqantashi Allah baxai
barkiba kema sai kin wulaqanta a duniya, dan haka ki maidashi inda kika daukosa dan
bana tsammanin kinsan amfanin wata aya daga ciki..,
tayi shiru hade da maida kanta jikin cinyoyinta tana kuka sosai cikin kuka take
fadin
Allah uncle nasani kuma kaima kasan tare mukayi sauka da halima hr kayi mana kyauta
yace na dauka tym dinda kika fara xuwa church komai yayi formating tunda kindawo
nusee baby
qaryane idan baki taba xuwa ina kikasan wannan abinda kikeyi idan xakici abinci ina
kika sami kayan
ya ware idanunsa
ah qarya nayine bakiyi adduarsu ba?
tace ynxu nadaina fa, tiger ne yake koyamin wai idan naxama matarsa shi postor xai
xama karmuje church bn iya adduar ba
ta soma hawaye
tana fadin da dare halima tace nadaina xama dasu na riqa xama dakai inayima
kwalliya shikenan nace baxan qara xama dasu ba
ya gyara tsayuwarsa yana kallonta cikin ido
yace sai me tace kiyi
[9:56PM, 2/13/2016] Pherty🎤👯: tace kuma tace duk abinda kakeso nayima xaka daina
son wannan xee din sai kaso qawarmu qilama kace ni kakeso ka aureni
ta ya mutsa fuskarta
tace baka sona uncle? kace baka sona ko, tor meyasa kake xaune dani baka kashe ni
ba😏
ta juya tana fadin uncle yace baya sona nima bana sonshi an i will not forget dis
day......shima ya fice hade da tabe bakinsa.
A gajiya ta shigo gidan ta jefar da jakarta a kusa da inda yake xaune ta xauna a
kusa dashi
tace uncle gobe baxanje skul ba badadi idan ba halimatu kuma uncle xainab tana min
kuri ynxu banda yar uwa ita kadai takeda plsss uncle kadawo min da halimatu😪....
yayi shiru kamar baxaiyi mgn ba
sai kuma yace ana dawo da wanda ya mutune nusee?
ta tashi tana share kwalla ta nufi daki, da shigarta sai gabanta yayi mummunan
faduwa ta juyo da hanxari tana kallonsa shima ita yake kallo
menene?
tace uncle naji qamshin halima, bana amfani da turarenta waye xai sa mata turare?
ta xauna nan qasa ta soma kuka sosai kamar ranta yana ganin haka ya fice......
da dare ta dauki qaton blanket dinta ta nufi dakinsa dama tun bayan mutuwar halima
ta koma dakinsa da barci saboda raxana da takeyi tana kiran halima
tor ita nigeria, xaki iya xama a qauye kenan? kiyi barci akan gadon kara kici tuwon
qauye duk kin yarda da w....ta rufe masa baki da tafin hannunta
tace uncle pls let bygones be bygones, malam yace idan na mutu a qasa xaa sani
ya kyalkyace da dariya
yace ai nadauka nusee a akwati xaa sanyata cikin fridge tunda taxamo tasu
Ta kwanto ta jikinsa tana fadin uncle ka tuna wannan tatsuniya daka gayamana nida
halima irinta nakeso kamin
ya ajiye laptop din ya juyo yana kallonta yace yau banajin hira barci xnyi kema
kiyi naki barci gobe akwai skul..
plsss uncle ko dayace ni kayimin, ya janyeta daga jikinsa ya kwanta ta matso tana
fadin gudnyt uncle, ya gyada kansa bai tanka ba
hot kisses kawai yake blowing ta kowacce kusurwa ta jikinta mai buqatan haka
tace enough uncle kabari haka bana son iskanci (uncle baisan tanayi ba) sai ta
fashe da kuka tana qoqarin janye jikinta daga nasa, duk cixo da yakushin da take
masa bai hanasa aiwatar da niyarsa ba tym din bata hayyacinta (pherty batasan komai
ba🏃🏻🏃🏻🏃🏻)
ranar yaga ta kansa komai sai da rarrashi take kuma duk a kwance tayini taxama wata
sukuku ba walwala a tare da ita idanunta hr sun kumbura saboda kuka tausayinta
yakeji sosai
da dare a daddafe ta tashi ko blanket bata dauka ba ta nufi dakinsa shi kuma tym
din yana qoqarin xuwa inda take sai gata ta shigo suna hada ido sai ta tuno daren
jiya da sauri ta juya ya biyota yana fadin menene
uncle gurin bai warke ba,ya soma dariya yana fadin ki tsaya kiji mana
tafice tana fadin a'ah uncle.
Sadteeyash💝
📝Hausa novel📚
[4:56pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [10:50PM, 2/15/2016] Pherty🎤👯:
........ADON TAFIYA🚵🏻
61 to 65
Gab da zata fita daga dakin ya riqo hannunta suna hada ido ta fashe da kuka
pls uncleeee
yace ba abinda xn miki xokiyi kwanciyarki ko kinaso ki kwanta kekadai a daki kiriqa
mafarkin halima na baki tsoro
tayi shiru xuciyarta cike da tunani iri iri abu ya tunkushe mata xuciya uncle shine
ya gaya mata idan mace ta taba namiji ciki take kuma shine yake iskanci da ita ynxu
idan tayi ciki kasheta xaayi sai ta fashe da kuka
wayyo abbu
ya juyo da mamaki yana kallonta
menene kuma?
tace bakaine ba so kake nayi ciki a kasheni
yace idan muna mgn kidaina fadin halima ta mutu ki kwanta ynxu ko kiss kikeso irin
na jiya wannan na india din😉
ta tunxure bakinta
ni banaso
yace tor ki kwanta
ta kwanta tana fadin xnyi barci naga halima uncle
ya tashi yana fadin ai xatama xo maki tunda tana ranki
tayi shiru tana kallonsa idanunta na cika da kwallah lokacin data tuna ganinta na
qarshe da halimatu sai mgnr ta fado mata a rai inda halima kecewa kamar tana da
aure ,qaryane batada aure.
xumbur ta tashi tana fadin uncle
ya juyo yana kallonta cikin qosawa
yace menene kuma?
wai halima tace inada aure waye mijina uncle
ya rufe computer ya taso yana fadin ashe halima tagayamaki abubuwa masu muhimmanci
nusayba amma meyasa duk bakya amfani dasu
yayi shiru yana tunani the best thing shine ya gayamata gsky
a sanyaye yace nine mijinki
ta tsura masa ido murmushin fuskarta ya kau sai ga hawaye na xubo mata
yace menene
tace ni meyasa baa min bikin aure ba, ba dinner ba walima haka ake aure uncle kuma
ai bamuyi hoton biki ba😭
ya sauke numfashi a xatonsa xatace bata sonsa ne kodayake batasan miye soba
ta kwanta tana dariya cikin jin dadi sai kuma ta tashi tana yatsina fuskarta
[12:08AM, 2/16/2016] Pherty🎤👯: uncle ita xee fa aurenta xakayi
ya gyada kai yana kallonta
yace kinga ita ina sonta ai
nikuma baka sona ko uncle nima bana sonka xn canxa wani miji
yace a,ah ai dan inasonki xan aurota sai ta riqa yimana girki tana haifamana yara
tana mana renon yara ke kuma kiyi kwanciyarki kina kallonta
ta kyalkyace da dariya hade da fadawa jikinsa
da gske uncle
ya gyada kansa
tace uncle kuma xata riqa gyaramin daki ko
ya gyada kansa yana kallonta
yace kome kikeso xata miki karki damu kinji
ta gyada kanta ta kwanta tana dariya.hade da lumshe idanuwanta
66 to 70
2 Months later
A skul sai faman dariya take tana qarawa ta juyo kacokan tana kallonta
tace shi wannan uncle mustapha din wawa ne ai bakiga ynda yakecin cingam kamar
karuwa ba hr tausayi yake bani
karo na biyu suka qara kyalkyacewa da dariya dai dai lokacin tiger ya iso wurin
yace tor idan naxama musulmi fa, nifa sonki nake kuma aurenki xnyi pls nusee
yayi dariya sosai cikin farinciki hrda tsalle anan ta lura da film din dake
hannunsa
Tun a hanya takejin kanta wata iri kamar maijin xaxzabi hr drop na ajiyeta a gida.
ba kowa a falon tayi shigewarta daki ta kwanta ko abinci bata nema ba kafin kace me
sai ga xaxxabi ya rufeta
shigowarsa dakin yayi dai dai da fara amai ta da sauri ya isa gurinta ya dagota
yana kallonta
menene,me kikace haka, meke damunki?
tayi luuuuuuu ba alamun qarfi a jikinta ta fada jikinsa ragwaf yafita da sauri
yakira junaina akan taxo ta gyara dakin sannan ya dauketa ya nufi toilet da ita ya
soma cire mata kayanta
sanda ta fito bata wani dadeba tagama shirinta suka nufi asibiti anan likinta yake
gayamasu dan qaramin cikin dake jikinta
suna isa gida ta tadda wata rigima kuka take tana qarawa ita yaci amanarta ya mata
ciki ita bataso akasheta kamar ynda yace
cikin dabara
yace sau nawa nayimaki ne?
tace sau daya
yace tor shine xaayi ciki ai sai anyi sau uku ne
[12:46AM, 2/16/2016] Pherty🎤👯: tacigaba da kuka tana fadin aikaine kace sau dayama
anayi ni banaso uncle kaciremin kada aji akasheni
yace ba wanda xaiji ke bakyason baby ne, ni inaso bakisan cikin shine albarkar aure
ba?
yace tor ynxu kinsani as your age 17yrs yakamata kisan wannan
idan kin haihu yaro mai kyau sai kiriqa goya abinki kinamasa wasa idan yayi laifi
kiyi masa fada ko bakyaso kinawa babynki tawai yana dariya
batare datasake mgn ba tatashi ta fice batare da tunanin komai ba ta dauko film din
tasanya tana kallo abinda batasaniba na batsa ne aciki wayone akayi akasanya a
cover india film
a xahirin gsky idanunta ne kawai akan t.v amma hankalinta da tunaninta yatafi uwa
duniya ta tunanin ynda xata shayar da babynta hrtakejin inama halimatu nanan tasan
xata tayata renon, sai tasoma dariya dai dai lokacin ya shigo ganin uajita shiru
caraf idanunsa nakai akan plasma t.v dake dakin ya dubeta sai faman dariya take
a asibiti aka sanar cikin ya xube xasuyi mata wankin mara ya hana shi bai yarda ba
dole aka rubuta mata mgn idan tanasha cikin xai wanke
suna isowa gida ya soma hada mata kayanta a trolley wannan karon yagaji haqurinsa
na xama da ita ya qare ya danyi rubutu a takarda ya dunqule ya dauki wani card ya
riqo hannunta suka fito
ta tuna malam yace ana rubuta saki a takarda kuma tana gani a fil sannan malam yace
mutuwar aure ba qaramin abu bane hassalima bashida dadi kuma iyaye basajin dadi
kenan itama idan inna da abbu sukagani baxasuji dadiba koda yakema ai basusan da
auren ba tunda ko biki baayiba
tana kuka tana daga masa hannu hr jirgin ya daga duk sai yaji ba dadi jikinsa yayi
sanyi juyowar da xaiyi sukayi ido hudu da halimatu fuskarta sharkaf da hawaye
yaya kada kacemin ka saki nusayba ne katurata gida? ta riqosa tana kuka sosai
tace meyasa xaka rabani da ita
meyasa xaka rabu da ita
meyasa ka cutarda qurciyarta
meyasa kaqi gayamata gsky abinda ke faruwa, ya riqo kafadarta
cool down halima, kisan mekike gayamin nifa yayanki nusayba qanwatace kuma matata
idan hr xn cutardake tor tabbas itama xn cutarda ita....
Sadteeyash💝
📝Hausa novel📚
[4:57pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [9:42PM, 2/19/2016] Pherty🎤👯: .....ADON
TAFIYA🚴🏻
©Fertymerh xarah💝
71 to 75
Ta juya ta fice tana kuka sosai, yabi bayanta batare da yayi mata mgn ba, hr suka
iso gidan kuka take kai tsaye dakinsu ta nufa ta bude sirf dinsu bakomai ciki na
nusayba duk ya kwashe ya hada mata sai kayanta dake ciki ta fada kan gado tana kuka
sosai batajin xata cigaba da xama a garin idan ba nusayba itama dole xata bita.
Washe gari
da sassafe ya shigo dakinta cikin shirinsa na xuwa skul yasameta xaune dafe da
goshinta
cike da mamaki
yace mekike jirane hr ynxu baki shirya ba
yace amma ita tsawon lokacin da kina kwance a asibiti ai tana xuwa skul batare data
damu ba
yaya kayi haquri gskyr xuciyata nake gayama baxan iya cigaba da karatu ba babu
nusayba ba idan dolene naje itama adawo da ita pls yayaaa.....
ta juyo tanayi.masa wani kallo danayi matuqar bashi mamaki ta nuna kanta da dan
yatsa tana kallonshi
tace yaya ni kakae cewa na xauna da xee
yace ke din akwai wata halimatu ne bayanke?
tace babu, ta juya batare datayi mgn ba amma aranta wlhy baxata xauna da itaba a
falon xatabarta taci kanta......
🇳🇬
Tunda jirginsu ya sauka nigeria a sokoto take ware idanuwanta tana kallon gari
malam sani ya qaraso ya karbi jakar ya sanya a booth kana ta xagaya ta shiga motar
suna isowa gida tasoma kallon gidan babban gidane da dariya a fuskarta ta juyo tana
kallon malam sani
shikenan ma ta manta uncle ya saketa baxata qara komawa can malaysia ba da kyar ta
shiga gidan tana kuka sosai tana wayyo Allah nashiga uku
inna ta hankada ta tana fadin k shikenan hr ynxu bakida tunani bakisan kinshigo
gidan mutane kiyi sallama ba sai kawai kishigo da wayyo kina kuka
ta qara faduwa qasa tana kuka sosai hr ya janyo hankalin su daddy suka fito tare da
abbu umma na bayansu
a raxane duk suka qaraso gareta cike da tashin hankali kada dai abidina da halimatu
ne suka rasu
tace daddy uncle aure xaiyi shine ya maidani gida wai banajin mgn naqi nayi hankali
shine xai auri wannan xee din marar kyau
tace wlhy bnyi komai ba abbu yace ni bnda wayo kuma nafiye rigima wai naqi na girma
shine ya sakeni.....
tafice tana kuka tana fadin wannan tawace uncle yabani yace tawace tayi shigewarta
dakin tana kuka
duk iya qoqarin daddy na samun abidi a waya abin ya gagara cos taqi xuwa ransa yayi
matuqar baci da wannan sakin, abbu dai baice komaiba amma ance lbr xuciya a tambayi
fuska.......
kwana biyu inna ta taddata falo sai faman ciye ciye take
minti goma goma ana juya hanji yawunta hr tsinkewa yake tanayi tana dode hanci🙊
kome tagani sai taje ta dauko turare tana fesawa a hanji😂 umma ta shigo tana fadin
turare kike xubawa a girkine ta dubi indo tana fadin k indo meyasa baki gyara
mataba
tace hjy hr xn gyara mata tace bataso saboda nafiye kwadayi kuma hanjinma baa
gyarasu aka fitarda kashiba shiyasa suke wari
Sadteeyash💝
📝Hausa novel📚
[4:57pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [7:15PM, 2/21/2016] Pherty🎤👯: ........ADON
TAFIYA🚵🏻
©Fertymerh xarah💝
76 to 80
nusee ta fita tana kuka,ai kuwa ta tayarda wata fitina a gidan dole badan umma
tasoba tasake bayarda kudi aka siyo mata da kanta ta gyara mata ta soya mata,
daddy yace menene nusayba me akayi ne? cikin kuka ta soma mgn
kai na ke ciwo😭
umma ta girgixa kanta kawai ta juya ta fice, dama inna da abbu basu fito ba sunsan
baxai wuce shirmenta bane
daddy yace tor shine baxakisha magani ba xakixo nan kina kuka ki hana mutanen gida
barci meyasa bakida tunanine?
a maimakon tayi magana sai ta cigaba da kuka tana sheshsheqa, ya shiga sashensa
yaje ya dauko mata paracetamol yabata
yace jeki dauko ruwa a fridge kisha maganin.
da kanshi ya dauko mata swan yabata ta bude maganin tasa bakinta hade da korawa da
ruwa, hadiye maganin keda wuya sai tasoma amai, ya duqa ya riqota yana fadin
ashe abinda gske ne,me kikaci hakane? dai dai lokacin inna ta fito ita ta taimaka
mata ta gyara jikinta ta shigar da ita daki washe gari sukayi asibiti da ita nan
likita ke shaida masu cikin dake jikinta
ta soma kuka tana fadin ita bata sake iskanci da kowa ba qarya likitan keyi.
Dr.Bakori yayi murmushi yana kallon Dr.Aiman Merah da mulki ya hana masa dagowa ya
duqufa kan rubutun da yake kamar bayajin mesuke fada
daddy yace ikon Allah, amma Dr. naga cikin bai taso ba kuma wata hudu.....tayi
caraf
tace daddy ya soma girma fa ina ganin sa duk naje wanka bara kagani ta soma
kiciniyar cire hijabi yayi saurin riqeta
A GURGUJE PLS😒
kuyi haquri pls....5 mnth later😜
Ciki ya girma da kyar nusee k tfy hr lokacin su abidi basu dawo ba kuma baa
sanardasu cikin nusayba na nan ba,
a wata safiya ciwon mara yasata a gaba kuka wiwi hr masu aikin gidan najiyota wai
xata mutu....
wasa wasa hr dare ana abu daya dole sukayi asibiti da ita duk ta jigata ta wahala
nishima da kyar take inna sai hawaye take tana mata addu'oi
Dr.fulani ta karbi labour din cikin ikon Allah sai gata ta santalo qaton saurayinta
sak abidina, abin mamaki tunda haihuwar taxo tayi shiru batasake kukaba sai hawaye
shirunta ya sanya su daddy tsoro suna xaton ko rai yayi halinsa basusan nusee an
tuna Allah ba sai addua ake axuciya yau ba batun jesus😂....
tunda ta haihu ta koma wata iri sukuku ko mgn batayi sai dai tabi mutane da kallo
kuma taqi karban yaron tabasa nono dan ma yanada haquri yana tsutsan yatsa abin
yaxo da sauqi......
dai dai wannan lokacin halimatu tafito rataye da jakarta tana janye da trolley ta
sami abidi da xee a falo a tsaye take kallonsu ya tashi yana fadin ina xakije
halima
yaya kayi haquri amma nagaji da xama nayi haqurin rashin yar uwata na tsawon
watanni wannan.karon baxan jureba jiya nayi mummunan mafarki da ita inaso naje naga
yar uwata..
tace baxan jure xama dakai da waccan daba muharramarkaba a gida daya
yaya kana bani mamaki,ina kamanta hankalinka meyasa kake xaune da maccen daba
muharramarkaba, bana xarginka dayin xina dannasan ba dabia kabace amma annabi s.a.w
yace lallai an rubutawa kowane mutum kasonsa daga cikin xina kuma babu makawa sai
ya gamu da ita, babu shakka idanu biyu suna xina,xinarsu itace kallo, kunnuwa biyu
xinarsu itace saurare,harshe xinarsa itace magana, hannu kuma xinarsa itace tabawa,
kuma xuciya tana shaawa kuma tana buri, farji shike gasgasta hakan ko kuma ya
qaryatashi, ina gayama hakane yaya dan ina qaunarka inaso kayi gaggawar sallamar
wannan matar
[7:49PM, 2/21/2016] Pherty🎤👯: tun shaidan bai maku mugunya huduba a xuciyaba....
yace naji amma kijirani 6days ne kawai ya ragemin a garinnan kuma aranar xaa
dauramin aure da xee sai muxo gida....
Sadteeyesh💝
📝Hausa novel📚
[4:57pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [8:34AM, 2/23/2016] Pherty🎤👯:
.......ADOTAFIYA🚵🏻
©🏻Fertymerxarah💝
81 to 85
Tunda ta tashi barcin rana takejin qamshin turaren daya kasa gushewa daga
tunaninta,tasan su biyu ke amfani da turaren amma tun bayan dawowarta daga Malaysia
daya qare bata qara ganin irinsaba.
Tor waye mai wannan turaren?
Ta fito falon cike yake da yan uwa da abokan arxiki maqota masu xuwa yimata barka
da haihuwa,ta tunxure bakinta,
Ita wannan taron da ake masu a gida ya soma isarta sai kace basu taba ganin
jaririba a rayuwarsu,bata kula kowa ba ta fice suka bita da kallo suna sannu
nusayba amma taqi ta amsa,
Gab da zata fice taji an riqota ta juyo cike da masifa caraf suka hada ido ai kuwa
sai tasoma qara tana kiciniyar raba Halimatu daga jikinta
Abbu ya fito da sauran mutanen dake falon,Halima tasaketa jikinta a sanyaye
idanunta sun kawo kwallah
Tace jekibasa abincinsa sai kuka yake,ta tunxure baki tana buga qafafunta a qasa ta
maida hannuwanta baya alamar bata karbansa
Tace ni shikenan sai yata shamin kaya alhali ni bn taba sha Masa feeder ba😳
Ankayi shiru ana kallonta umma taja hannunta a fusace tayi daki da ita fuskarta a
daure
Tace karbar shi kibashi yasha kona cimaki mutunci ynxu, ta karbeshi tana hawaye ta
soma bashi tana rumtse idanuwanta
Kwana biyu sai dar_dar take da Halimatu takasa sakin jikinta da ita kamar da duk
ynda halima taso,ko jariri ta dauka nusee xata aika akarbo wai karta cinyeshi.
Ranar suna nema tasaki jiki da ita duk shirin daxatayi itake gyaramata,
Taron sunan ya qayatu anyi biki sosai kuma gwargwado daddy ya kashe kudi,
86 to 90
Bayan suna tana xaune tana harhada kayan data samu ga bikin da kyaututtuka da daddy
da umma suka mata sai ga Halima tashigo taxauna a kusa da ita hade da atishawa
Tace Alhamdulillah,tayi shiru ko xataji nusayba xata iyar mata amma sai taga
hankalinta na gun kayan datake hadawa
[8:35AM, 2/23/2016] Pherty🎤👯: Tace nusayba nayi atishawa nace Alhamdulillah bakice
komai ba, batare data kalletaba
Tace mexancene me ake cewa,ni bansaniba, tayi shiru tana kallonta da mamaki Dan
tasan atare aka koyardasu a islamiya
Tace baki saniba fa nusayba? Ta tunxure bakinta
Tace na manta, ke bakisan xafin haihuwa bane,idan ka haihu ance kana mantawa shine
nima na manta komai nayi formatting yanxu.
Halima ta sauke ajiyar xuciya
Tace Annabi s a w yace idan dayanku yayi atishawa to yace ALHANDULILLAH dukkan yabo
ya tabbata ga Allah, idan wanda ke kusa dakai yaji sai shima yace YARHAMUKALLAHU
Allah yayi maka rahama,sai kai kuma kace YAHDIKUMULLAHU WA YUSLIH BA'LAKUM Allah
ya shiryaka ya kuma kyautata halinku. Amma idan kafiri yayi atishawa ya godewa
Allah to sai kace YAHDIYKUMULLAHU Allah ya shiryardakai, kada kace YARHAMUKALLAHU
baxakace Allah ya Masa rahama ba,
tace ynxu kin haihu nusee kinxama uwa yakamata ace kinyi hankali kindaina duk wasu
abubuwa ynxu saboda girman da Allah yabaki, ki xauna kiyi tunanin ynda zaki gyara
rayuwarki da aurenki idan baso kike kixama baxawara ba
tacd tor naji xn fara kuma xnxama babbar mace qasaitacciya kamar yanda sadteeyash
sukacemin da sukaxo biki.
halima ta xube mata littafan hausa a jikinta tace kifara karatu daga anjima inaso
kisami experience kisan kanki kamar kowace mace ki ajiye wasa a gabanki,kisan ynda
mace k kwatar yancinta agun namiji,ga dayan littafin fauxiya d. suleman matsalolin
ma'aurata da ynda xaa gyarasu shima ki karanta, duka littafannan abu mai kyau
nakeso kiyi koyi dasu kiyi watsi dana banxa, kinga koda yaya xaixo xaiga cnji daga
nusee xuwa nusayba ko?
Sadteeyash💝
📝 Hausa novel📚
[4:57pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [6:04PM, 2/23/2016] Pherty🎤👯: .......ADON
TAFIYA🚵🏻
©Fertymerh xarah💝
91 to 95
Tayi shiru tana naxarin littafan tana juyasu kafin ta cillasu saman gadon
idan ma hakane ai xatayiwa kanta fada danta nutsu ance anaso ta gyaru ta daina tor
xata gyaru amma xata bar gidan dama qasar baki daya tunda kowa baison halinta sun
kasa gane ita kowacece
ita wata irin miskilar yarinyace da wuya ka fahimci inda tasa gaba domin fuskarta
bata nuna abinda k xuciyarta komi girmansa da muhimmancinsa koda xata cutu.
ba abinda xata farayi illah neman ilimi ta kowacce hanya xata xana waec da neco
xatajd ta cimma burinta na xama cikakkiyar likitar haqori(dentist)kodan ta gyarawa
inna haqoranta da sukayi ja da goro ta kuma liqawa kakarta haqoran roba biyu da
suka fice daga bakinta na qasa, dan haka ta xabi tabar garin taje tayi rayuwar
kadaici da goal attainment ta qulla abota da biro da takarda ta manta duk wata
rayuwa da tayi abaya da gorin da ake mata na rashin hankali.
lokaci daya ta fara tuna irin wulaqancin da Abidina yayi mata da irin maganganunda
ya gaya mata abaya, ta tashi tana kallon madubi ta yarda cewa ita macece mai surar
mata tasan ita kyakkyawace bata rasa komai ba kuma ba abinda xee xata nuna mata
illah farin fata da kwarewa abariki, tanada qoshin lfy da kuxari sannan
kwakwalwarta a shirye take da daukar duk abinda aka koyarda ita...
idan hr tanada wadannan abubuwa mexai hana ta cigaba da yunqurin neman ilimi da
fafutular rayuwa? she has to apploud th idea that individual is an actor seeking
for goal and these goals are endless/limitless (wato basu da qarshe)
in hakane mexaisa ta xauna namiji yana mata kallon raini saboda kawai batada wayo
da tunani,
ita bata dauki namiji jigon rayuwarta ba,
lokaci daya taji ta tsani abidi tsana mai qarfi dama bata tabajin sonsa a
xuciyartaba illah komai da take yanxu tana kallonsa a qurciyane,
ta bude sirf ta nemo inda ta ajiye takardar daya bata ta bude rubutune yayi da
manyan haruffa INA SONKI NUSAYBA BUT INA SON MACE MAI HANKALI DA NUTSUWA. shine
kawai abinda ke cikin takardar, son banxa lallaima ashema kallon marar hankali yake
mata........
[6:40PM, 2/23/2016] Pherty🎤👯: Watanni biyu da suka wuce batada wani buri sai
karatu,
sauyawarta a gidan yabaiwa kowa mamaki ynda tasa karatunta a gaba na waec da neco
kuma tana daukan lesson a gida, ta kauda duk wani surutu hayaniya da neman tsokana,
sau tari idan ana hira bata cikasa baki ba illah tabi kowa da idanu ba kamar da
dahar gardama takesa ayiba,ko sadiq bata damu dashiba bawata kulawa irinta uwa da
da' koda yana hannun kakanninsa iyakarta dashi nono,
sai abin yabawa halima mamaki musamman yanda taga nusayba ta tsani duk wani abu
daya shafi abidina, duk da halin-sa-ido ba halinta bane amma wannan dai
confrontation ne like a chase game da takeson ganin yanda xai qare idan abidina
yadawo,
dan haka take ganin bai kamata ta kira sa-idon nata da sunan sa-ido ba sai dai ta
kirashi curiosty wanda haline na kowane dan adam akan abinda ya bashi mamaki.
tace wlhy yaya na sonki kiyarda nusaybb, tayi shiru bata sake kulataba duk iya
qoaarinta nason tankwasa nusee abin yaci tura musamman sanda abidina ya dawo da
matarsa xee abin yabata mamaki na halin ko inkula da nusee ta.nuna akansa shikuma
tunda ya dora ido akan sadiq da ita yaji sonta da shaawarta na damunsa daman xaman
da yake da zee na haqurine bata taba gamsar dashiba kamar nusaybb duk da kasancewar
sau daya ya kusance ta.
Abinda ya qara daure masa kai ko gaisuwa nusee bata taba yimasa ba kwanasu
biyu.magana bata taba hadasuba batama yarda su hadu sai dai yajiyo muryarta a wani
daki ko kafin yaje ta fice.....
96 to 100
Soyayyar nusayba tamasa mugun kamu a xuciya it starts from one cell and spread to
other cell tunda ta farone daga xuciya jinin jiki harma da nervous system, ta
cigaba da attacking dinsa ta hana masa sukuni da farinciki har yake mantawa da wata
matarsa xee
wani babban tashin hankalk sanda sadiq yayi shekara daya da wata shidda ta yayeshi
lokacin zee ko batan wata bata taba yiba gashi xamansu sai ahankali.
ta dauki sadiq ta nufi gidan abidina dashi a falo ta samesa xaune ta ajiye sadiq da
trolley dinsa, sai alokacin sukayi ido biyu dashi tun bayan dawowarsa daga malaysia
sai da gabanta na fadi.
cikakken matashi dan shekara ashirin da tara ya xama qaton gske yanada wata irin
halitta da kalar fata mai daukan hankali da fisgo xuciya xuwa gareshi musamman daga
fitinannun matan da sukasan qirar namijin duniya, sai take ganin rashin lefin xee
dan ta maqalemasa, dogo ne sosai mai ginannen jikinda babu qiba babu rama acikinsa,
mawuyacin haline ka banbance nationality dinsa saboda haiba da kamalarsa yaxama
chocolate bature,kyawunsa suka cakude suka bada surar giant
idanunsa kadai suna narkarda xuciya(oily eyes), tayi saurin kawar da tunaninta ido
cikin ido take kallonsa
ga yaronka naxo ma dashi nayi dawainiyar rainon cikinsa nikadai batare da kulawarka
ko dayaba,na haifosa na kuma shayar dashi na tsawon lokaci, inaji kamanta mgnr da
mukayi dakai a baya na dawainiyar yara xaka auro wacce xatayi shiyasa naxo ma dashi
kabawa xee shi tayi masa tarbiya kamar yanda kace ta juya tafice battre dataji
mexaiceba
tace ashe ke wawiyace nusayba, idan wannan shine hankalin dakike tunanin kinyi to
kinyi asara tunda hr xaki iya kyautar da yaronki ga kishiya wacce bakisantaba
bakisan.kowace irin tarbiya takeda ba ashs qiyayyar da kikewa yaya abidi xata shafi
yaronki?
tace tor miye.naki don na tsaneshi inaji yaron dana kyautar nawane ba haifamin
akayiba kuma naji ya dawo dashi and what else,nace bana sonsa sai me?
tace idan kikace bakison yaya bakiyi adalciba yayankine kuma mai sonki,ya soki tun
kinada qurciya kuma yayi haqurin xama da halinki, nuna maki dayake bayasonki wlhy
bada gske yakeyiba sai dan kisan ciwon kanki,kuma na rantse kikayi saken daya
kubuce maki xakiyi nadamar da baxatayi amfaniba tunda na lura ke sakaraice bakida
hankali, a bit lunatic..!!! ta fada cikin daga murya tana xaro idanu saboda takaici
da bacin rai.
tace nice banida hankali halima, lunatic? Ni???ta fada tana nuna qirjinta fuskarta
dauke da tsananin mamakin jin kalmar daga halima.
Sadteeyash💝
📝Hausa novel📚
[4:59pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [9:36AM, 2/26/2016] Pherty🎤👯: ........ADON
TAFIYA🚵🏻
©Fertymerh xarah💝
105 to 110
Kwana biyu basa magana da juna ko hanyar da daya yabi daya baya bi abinda basu
taba yiba a rayuwarsu jurewa kawai suke,
ranar datagama waec da neco tasami iyayenta da mgnr idan result dinta yafito tana
so tafita karatu
nan daddy ya nuna rashin amincewarsa da wannan ya kira abidina akan yaxo da abbu,
yace bn yrda nusayba taje waje tayi karatuba idan kuma hrta matsa tor anan qasar
xatayi kuma a dakin mijinta
abbu ma yace bai yardaba da karatun duka ta tsaya taji da aure ta rungumi mijinta
da danta karatun datayi a baya Allah ya amfana
ta fashe da kuka tana fadin is a free world daddy wannan shine burina dan Allah ka
taimakamin daddy
Abidina yayu shiru yana kallon nusayba ta cikin glasses din idonsa farare sol dasu,
yana cike da mamakin sauyawar nusee ynxu tasan ciwon kanta tun dawowarsa bai taba
yimata kyakkyawan kallo kammr na yau ba babu abinda ya canxa na halittarta daga
yanda yasanta illa cikowa dataqara yi, duk da haka hr ynxu akwai qurciya a
idanunta, she is looking fresh and youthful.
badan abidina da mahaifinsaba bansan ynda duniya xata kallemu ba,kin xame masa ADO
a tafiyarsa adon da bayaso baya maraba dashi badan komaiba sai dan rashin tunaninki
da qarancin shekarunki amma duk da haka ya karbi adon yayi wa iyayensa biyayya ya
jure xamm dake da rigimarki hr lokacin da gaxawarsa ta qare ya maidoki gida sannan
xaki butulcewa alherinsa? tor baki isaba abidina yayankine kuma mijinki na har
abada muddin kika qara buda baki da sunan ya sakeki sai nayi mugun kalami akanki ta
fice cike da bacin rai, duka falon akayi shiru sai kukan nusee dake tashi ta tashi
ta fice tayi dakinta.
[10:03AM, 2/26/2016] Pherty🎤👯: Tayi shiru xuciyarta cike da tunani iri iri batasan
da tsayuwar mutum a kantaba hakanan bataji takun shigowarsa ba kasancewarsa mutum
mai nutsatsen taku, wani qamshine mai ratsa xuciya da bargo wnda ba yaune tafara
jinshiba daga garesa
idonta a lumshe yake sai ta qara lumshesu saboda dadin turaren, bata farinciki da
xuwan mai turaren, ta bude idanunta akansa yana sanye da da yadi filtex ruwan
madara idonshi rufe cikin darkspace, fuskarshi kadaran kadahan babu tsana ba
tsangwama amma babu faraa,
ta dauke dubanta gareshi dai dai lokacinda hawaye suka xubo mata shikuma a ynxu ba
abinda ya tsana kamar kukanta sai ya xauna a kusa da ita ya riqo hannunta hr
lokacin kuka take, ya akayi ya akayi nidai pherty ban saniba kawai naganshi rungume
da ita yana share mata hawayen fuskarta ya kaimata sumbata a wuyanta bare da
xuciyarshi da gangar jikinshi sunyi shawara da juna ba,
jitayi kamar ya.katse mata gudan jinin dake gudana a cikin ilahirin jikinta ta nemi
numfashinta ta rasa na wucin gadi don wani abune da bata taba jin irinsaba idan ta
cire wancan lokacin na qurciya da batasan komai akaiba inbanda xafi da radadi
dataji
lokaci daya suka xube ragwaf akan gadon kwantar da ita da yayi akan gadon yadawo da
ita cikin hayyacinta, da ina taje?tayi saurin janye jikinta tana gyara rigarta da
kyar saboda jikin kowanensu ya gama mutuwa suna hada ido dashi ta galla masa harara
idanunta taf da hawaye
ya cigaba da kallonta cikin yin observations masu yawa akanta kamar wani psycho-
analytist koko behavioural analyst.... ta juyo suka sake hada ido tayi saurin dauke
kanta daga garesa tana harararsa ta tashi ta shige toilet sai tabashi dariya,
bayada saurin fushi da riqo abu kadan yana amusing din abidina, a very jovial and
loving personality😘, ya tashi hannayensa sarqe a bayansa ya fice yana murmushi.
Sadteeyash💝
📝Hauua novel📚
[4:59pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [9:12PM, 2/26/2016] Pherty🎤👯: .......ADON
TAFIYA🚵🏻
©Fertymerh xarah💝
110 to 115
Kuka take tana qarawa a ynda takeji batada wani xabi wnda yawuce wannan da aka
dorata akai,
ta share hawayenta tana sauraren fadan da inna da umma ke.mata daga qarshe suka
mata umarni da tatashi tabi mijinta gidansa dan baxasu cigaba da xuba mata ido suna
kallonta da aure ba,
ta tashi hade da qara sautin kukanta kamar wacce akayiwa mutuwa ta fita kota kan
sadiq bata biba, aharabar gida su abbu da daddy na tsaye ta wucesu tana kuka ta
bude motar ta shiga da qarfi ta rufeta sai da abidi ya tsorata, halima ta tabe
bakinta
tace yaya karkayi mgn shiga motar muje.
hr suka xo gidan bata daina kukan ba, halimatu ta rakata hr nata sashen yana tsaye
yana kallonsu,
ya nufi sashensa kai tsaye dakinsa ya xarce batare daya nemi xee ba
tace tor shikenan sai da safe ta juya ta fice hrta kai bakin qofa ya kirata tadawo
ta xauna,
yace nusayba metakeyi?
tace wlhy bnsaniba cos rufe qofar tayi inaji kukan dai ne.
kamar bashiba saboda muryarsa datayi qasa sosai ta nuna wani mutum mai axabtuwa da
soyayya, yanayine da halimatu bata taba ganin dan uwanta a ciki ba
yace halima dan Allah a matsayinki na mace mai qarancin shekaru kuma shaqiqiya
agareni wadda nakeda tabbacin baxatagayamin qaryaba dan naji dadi ta boyemin gsky
dan na cutu inada wani aibu ko hali marar kyau da nusayba ta tsaneni haka
ta runtse ido tace ba laifi bane yaya tunda koni ina dorata akan hanya kuma bata
tsaneniba
[9:47PM, 2/26/2016] Pherty🎤👯: ba abinda k damun nusayba hr ynxu sai qurciya da
wauta hr ynxu batasan kantaba batasan so ba tunda ko sadiq bata damuwa dashi kamar
ko wacce uwa.
nasan komai yaya kada kamanta tare muka taso mukayi rayuwa tun muna qanana, nusee
xata iya bada lbrn kamar ynda xn iya bada nata above all ma tun tasowarmu, i'm far
more sociologistic than a political scientist,kaga kuwa nice nafi kowa sanin
halinta.
(a ranta tace)yaya abidi ho ! sannu dason girma wane raini yayi saura tsakanin miji
da mata, ai da daban, ynxu daban babu xancen discipline sai unity and cooperation
a fili kuma tace tough kaima kanada laifi yaya
mace yar rarrashice tanaso anuna mata xahirin soyayya ciki da waje ,baka
rarrashinta tarairayarta da nuna mata xahirin soyayya idan kayi laakari da xaman ku
na farko ba komai aciki sai fada da fushi wannan shi ya janyo tsana a tsakaninku
kuma tun farko baka koyamata ynda xata soka ba.
ka duba ynxu kaga ynda ta cnxa rayuwarta karatunta kawai tasa agaba, kanta na
cikin duhu batasan komai ba sai wnda aka koyarda ita, batasan soyayyar miji da mata
ba, batasan ynda ake rarrashin miji ba,batasan ynda ake kula da miji ba,kishima
batasan ynda akeyiba, idan ka lura kallo bai dametaba tun dawowarta daga
malaysia,bata karance karancen nan na littafi danaso na dorata akai taqi, batada
qawa ko aminiya,bata riqon waya balle ta shiga yanar gixo,she is not exposed to
modern society....not interested to social networks e.g whatsapp,bbm, twitter,
fcbuk e.t.c.....she is just acting according to her experiences kamar yadda aka
tafiyar da rayuwarta abaya,
idan ko hakane yaya nusayba na neman rarrashi da tarairaya ka mantarda ita komai ka
koya mata ynda xata soka a ynxu babu abinda xai ragu daga gareka idan ka jure
wulaqancinta watarana xata sauko?
murmushi yayi yana mamaki a ina halima tasan wannan,meyasa tafisa xurfin tunani da
hankali......sai yayi qoqarin kawarda mgnr ta hnyar
cewa k yaushe xakiyi auren ne?
ta rufe fuskarta da tafin hannuwanta tana dariya ta fice tana fadin kai yaya bari
dai na turoma gimbiyar.
tunda halima tagayamata kiran take xaune tana saqe saqen taje kokarta je a
tunaninta mexatayi meyasa yake nemanta a wannan daren....
yace akoda yaushe ina gayamiki muhimmancin sallama da kuma dimbin ladar dake
cikinta amma meyasa kike butulcewa ne?
ya tabe bakinsa hade da dauke dubansa daga gareta ya isa bakin mirrow ta bishi ta
karbi towel din tana tayashi tsane gashin kai dai dai lokacin nusayba ta shigo da
sallama
ya amsa a raunane hade da juyowa yana kallonta tana tsaye bakin kofa bata shigo ba
kuma bata fita ba,
yace ki.....bai qarasaba taja dogon tsaki ta juya ta fice hade da bugo masu qofa
gammmmmmmmm🙉
Sadteeyash💝
📝Hausa novel📚
[5:01pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [9:54AM, 2/28/2016] Pherty🎤👯: ........ADON
TAFIYA🚵🏻
©Fertymerh xarah💝
116 to 120
Ya tashi batare daya kula xee ba ya xira doguwar jalliabiya yabi bayanta
tayi xaune jugum ya janyo stool din madubi ya xauna daf da ita yana fuskantarta hr
lokacin bata dago ta dubeshiba
ba abinda ya fahimta a yanayinta sai kishi,kenan nusayba tasan kishi kuma so k kawo
kishi......
yace bayan rashin so nusayba menene matsalarki a xama dani?ynda yayi mgn sai da ya
saukar mata da kasala saboda yana gab da ita numfashinsa na dukan fuskarta, tayi
shiru bata tankaba
tace amma ai kace bnda hankali bnda tunani idan ni nace bana sonka kaima ai bani
kakesoba wannan xee din kake s..... ,yayi saurin katseta hade da riqo hannunta
kiyi haquri ynxu nagane kuskurena kinada hankali, tunda bakyasona kuma kince bann
sonki ynxu inaso mugina rayuwa mai kyau mu mance baya (past) mu fuskanci gaba
(future) muyi gini akan sabuwar rayuwar da muka tsinci kanmu (present) batare da
tuna baya ba kimin alqawarin wannan,
bata amsaba amma xuciyarta sanyi take tana saukowa daga tsananin fushin data dauka
dashi,fuskarta ta nuna sassauci,tana jin son abidi,ashe soyayya baka saninta sai
taxo kanka batasan lokacin datafara sonsaba ashema xata iya fassara tata soyayya da
defination da yawa wanda neither Dr.fulani Gafai nor Marhoom Danbatta experienced
it a LABARI NA💝 (duba litafin) ganin tayi shiru batayi mgn ba yasa ya riqota
yace xo muje xnyi mgn daku, ba musu tabi bayansa
xee na xaune a falo suka sameta ya xauna hannunsa na riqe dana nusayba
sosai ya daure fuskarsa yana kallonsu
yace xainab ga matata nusayba, lfy muke xaune da ita sanin kankine ban taba baki
wani lbr daya shafi nusayba ba tun xamanmu dake
[10:15AM, 2/28/2016] Pherty🎤👯: sannan ba don tayimin wani laifi ko ta gaxa dani ta
wani bangare yasa na aure kiba . na aurekine dan ina sonki kamar ynda nake sonta,
A girme dai kin girmeta kin fita hankali dan haka ki riaeta kamar qanwarki.... ya
juya ga nusayba
yace nusayba ga xainab nan itama matace kamar ke, na auretane dan ina sonta badan
na quntatt miki ba, idan ta girmeki a shekaru kin girmeta a aure, don haka kece
uwargidana a duniya da lahira ki xauna lfy tare da ita duk da kowa sashenta daban
ki riqe girman da na baki bnda fada tsakaninku kinji....tayi shiru bata tankaba,
ganin haka ya dubi xee a raunane
yace bari na rakata ta kwanta,itama bata tankaba saboda a qule take ga kishi kamar
ya hudo mata qirji takeji, suka fice suka barta nan
suna shiga dakinta ya dagata gaba daya bai diretaba sai a gadonta hannuwanta yayi
baya dasu da hannun damanshi,
yayinda yayi amfani dana hagun wajen tallafo kanta a hankali ya soma kissing dinta
gently tun daga bakinta wuyanta qirjinta hr xuwa yatsar qafarta.....
ta bude baki xatayi mgn sabida dimaucewa yayi saurin toshe mata baki yana girgixa
mata kai,idanunshi jajir a shide kuma a juye da tsimin soyayyarta
wasu irin kalamai yake gayamata cikin kunnuwa da qananun shekarunta baxasu iya
fassarawa ba, gaba daya tsigogin jikinta sun gama tashi da sabon alamari,
da qarfi aka turo qofar dakin tana tsaye ynda ta samesu ranta yayi mugun baci
idanunta suka juye kalar ja saboda.kishi da bacin rai
yanayinta ya tsorata nusee,ta janye abidi da bashida wani sauran karfi ko katabus
ta miqe hade da maida zip din rigarta,ta lalubi dan kwalinta ta nufi hanyar toilet
tana sauri saura kadan ta fadi saboda tsoron zee.....,
yayi xaune hade da dafe kansa da hannuwansa duka biyu kafin ya dago a raunane
idanunsa cike da tsana yake kallonta kafin yaja dogon tsaki batare da ya kulataba
ya tashi ya fice.....
Sadteeyash💝
📝Hausa novel📚
[5:01pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [8:42AM, 3/1/2016] Pherty🎤👯:
..........ADON TAFIYA🚵🏻
©Fertymerh xarah💝
121 to 125
yana kiciniyar cire jallabiyar ya sauya da kayan barci ta ixo qofar da qarfi, ko
kallon inda take baiyiba ya cigaba da abinda yakeyi.
yace dama akwai kunya tsakanin miji da mata ne? ba zina nayiba matatace fa,
tace dan matarkace sai ka fake kaci amanata ai yau girkina ne,kuma ban yafe ba😳
saboda yau ba girkinta bane k......... cikin tsawar dana firgitata ya katseta
yace shut up stupid, jahilar banxa,ke bakida tunanine tunda yarinyar nan ta dawo
gida shekara biyu ynxu muke tare da ke,hr mukaxo bata taba nuna damuwa akanki sai
ma tirsasa mata da akayi tadawo, rana dayace kike ma baqinciki,idan kinada magani
kije kiyi a dakinta xan kwana,kuma sati daya xnyi acan, sai anyi magana kice
girkinki,me kika iya acikin girkin kigayamin tunda na aureki me kika taba
girkamin ?
tace ni kake gayawa haka abidina? ya gyada kai yana kallonta cike da bacin rai
yace ko dukana xakiyine?
tace bance xn dakekaba amma wallahi idan banyi gidan yarin waccan yarinyar ba ni
ban haihu ba,bata isa nayi kishi da itaba batada ajin daxaisa na hada miji da ita
wlhy sai na kasheta
yace ki kasheta a kasheki,shari'ar nan daban take data waje idan kina tunanin can
kudi ake bayarwa nan kasheki xa'ayi
ya juya yana fadin banxa tunda baki taba xuwa islamiya ba ai baxaki damu da
hukuncin da Allah ya tanadar maki acan ba, lunatic..!
bai kulataba yaja tsaki ya fice daga dakin....ya nufi sashen nusayba ya murda qofar
dakinta yaji shi gam ta kulle da key sai ya nufi dakinsa dake sashenta ya kwanta.
[9:35AM, 3/1/2016] Fertymerh😘: Nusayba kuwa tsananin tsoro ya hana mata barci dan
tana jiyo hayaniyarsu,ta tsorata da kalaman xee dan tasan xata iya aikata abinda
tace, da tunani iri iri tayi barci amma sama sama
washe gari koda ta tashi idanunta sunyi luhu luhu na rashin barci
da kyar tayi wanka,tasanya kayanta,ta janyo trolley dinta tana hada kayanta,abidi
ya turo qofar ya shigo
ya xuba wani farin yadi caftan mai rashin kauri hr ana iya hango vest din dake
jikinsa
ta cigaba da xuba kayanta don batason ganinsa ya xauna kusa da ita hade da riqo
hannunta, ta fincike da qarfi hawayen datake maqalewa suka xubo mata
cikin sanyi murya
yacd meyayi xafi haka,idan nayi maki wani laifine ayimin afuwa
ta zumbure baki,ni gida xnje.baxan iya xama ba
yace tor naji amma kibari kiyi kalaci ko
ni baxan ci ba
yace tea kadai,bai jira cewartaba ya fita ya hado mata tea da coconut cake ya dawo
da rarrashi ya samu taci kadan
yace ba abinda xai faru dake nusee,kiyi haquri ki xauna dani if not i will become
shattered....!kefa kika gayamin jiya kin haqura
tayi shiru bata tanka ba
yace kisoni koda rabin son danake maki ne,ya kwantar dakai akan qirjinta yatsun
hannunshi na cikin sumar kanta,sai taji wani sanyi a ranta batare datayi magana ba
ta rungumoshi very tight mai nuna gesture din dake cikin xuciya....
126 to 130
Kwana uku !
Kamar kullum tana gama sallar isha'i take rufe qofarta itadai tana cike da tsoron
xee duk tsiwarta da rigimarta yanxu babu su komai a natse takeyinsa
sanda ya dawo sallah ya murda qofar dakinta yajita rufe kamar kullum sai ya nufi
dakin xee ya samdta xaune yanayinta ya nuna tana cikin damuwa sai tabashi tausayi,
ya xauna a kusa da ita
yace danme xaki riqa tada hankalinki saboda nusayba,yarinyar nan agabanki tatashi
kinsani batada wani mugun hali bayan rigima ynxu kuma duk ta kauda wannan dame kike
tunani xata cutar dake?
tayi shiru hade da goge guntuwar kwallar dana xubo mata ganin haka sai ya rungumota
cikin shigar lallashi da irin abinda yasan yanncin lagonta dashi,lokaci daya ta
kwace jikinta daga nasa data tuna ai da wata ya kwana jiya
ta balla masa harara cikin takaici tana mamakin rashin ta idon namiji wai me sweet
18 xai ce yana buqatar mai 28 hakan ya qara fussata ta
tace an koreka kana kuma tabani xan rotsa maka crystal dinnan a tsakar kai
ya tashi yana fadin meyayi xafi Allah yabaki haquri ya fice dan yasan xata iya
aikatawa,tabishi da kallon baqin ciki qanqanuwar yarinya ta haukata mata miji ta
sauyashi gaba daya ta maidashi mai arha duk ajin nasa tamaidashi mara kunya da
kawaici alhalin ba haka yakeba dolene ta dauki mataki mai tsauri akan nusayba
tace nifa baxaa kasheni a banxaba am not ready to die now...mema xakayi a dakin
yanxu
duk wannan abin da yake akan idanun xee baqin ciki kamar ya kasheta tunda take
dashi bai taba roqonta ta bude masa qofa ba wai danta rufe....ba musu nusayba ta
bude masa qofar a sanyaye ai kuwa ya sunkuce yayi ciki da ita
a wannan daren nusayba tayi kuka sosai hr ta gode Allah kamar wancan na farko sai
taji ba banbanci xee kuwa itama kwana tayi tana kukan kishin mijinta.
Kusan minti talatin da fitarsu sai ga daddy ya shigo a rude da guntuwar kwallah a
idanunsa inna da umma na ganinsa hankalinsu na tashi musamman dayace su fito suje
asibiti su abidine sukayi accident,
dirshan nusayba takai xaune cikin wani irin yanayi mai wuyar fassaruwa halimatu
kuwa kuka ta soma da kyar suka shirya sukayo asibiti kai tsaye dakin da aka
kwantardasu suka nufa, nusayba ce kan gaba tana tafe tana tuntube cak ta tsaya cike
da wata irin fargaba ganinsu kwance rufe da farin mayafi me hakan ke nufi badai sun
mutu ba,
sai tasoma girgixa kanta hawaye na cigaba da xubo mata
daddy ne yayi qarfin halin buda mayafi daya abbu ne a kwance da sauri inna taqaraso
cikin wani irin kuka dai dai lokacin da likitan k fadi
sai dai muyi haquri dashi yarigamu gidan gsky Allah ya karbi abinsa.... dayan
ma.....bai qarasaba lokaci daya numfashin nusayba dana halimatu na dauke sai gasu
kwance qasa ragwaf.
Sadteeyash💝
📝Hausa novel📚
[5:02pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [12:18AM, 3/5/2016] Pherty🎤👯:
..........ADON TAFIYA🚴🏻
©Fertymerh xarah💝
131 to 135
Fardawowar su yayi dai dai da shigowar xee a rude Dr.bakori gaba tana bayansa.
a rude nusee ta sauko saman gadon da aka kwantar da ita idanunta taf da hawaye take
kallonsa
yace kiyi haquri,mutuwa na kan kowa,kullu nafsin xa'iqatil mauti duk mai rai mamaci
ne
hawaye suka cigaba da xobo mata, jikinta har rawa yake qafafunta nason gaxa
daukarta
ya fice yana fadin ku biyoni ynxu, atare su uku sukabi bayansa kowane jikinsa a
mace hr xuwa dakin da abidina yake kwance tare dasu daddy, lokaci daya duk sun fita
hayyacinsu
Ya farfado daga doguwar sumar da yayi tym din hr angama ukkun din abbu(Allah yaji
qansa😪)nusee nadaga gefensa hannunta sanye a hannunsa daya
tun lokacin da ya farfado yakasa furta kalma ko daya,duk iya qoqarinsu daddy akan
yayi mgn yaqi hakan ya qara tada masu hankali indai babu internal injury akansa...
su biyune a dakin xee ta shigo rataye da jakarta da wata irin shiga danayi matuqar
gigita nusee kamar ba matar aureba
a fusace tace keee kimin shiru qaramar yarinya,me kika sani a rayuwa,idan k xaki
iya ni baxan iyaba dan dama dan uwankine,dole sai ya sakeni kuma dole nabarsa komai
sonsa danake....
cikin kuka nusee ta soma roqonta musamman data ga ta ciro memo da biro ta cilla
masa a gadon dayake kwance
tace bana nemanka da fada inaso muyi rabuwar arziki albarkacin son danake ma amma
na roqeka da girman Allah ka sakeni......
ba musu hannunsa hr rawa yake ya dauki biron sai dai yakasa daukan memo hr sai da
nusayba ta taimaka masa da kyar ya iya rubuta NA SAKE KI! NA SAKE KI!! hr sau biyu
xai rubuta na uku nusee ta kwace biron tana girgixa masa kanta,
xee ta karba tana fadin ai da kinbarshi ya qarasa, tayi murmushi tana fadin wannan
ma yayi Allah ya sadamu da alheri xn koma gida malaysia idan nasami tym xan riqa
xiyartaka ina duba lfyrka
da hannun yayi mata alama karta dawo taje hr abada....tayi murmushi tasa kai ta
fice.....
sai ya maida kallonsa ga nusee ko itama xata rabu dashine ga mamakinsa sai ta fada
jikinsa tana kuka sosai mai tsuma xuciya, sai alokacin hawaye nasami damar xubo
masa, suna haka Dr. bakori da Dr. maina na shigo a bayansa securities ne da
fadawansa suna biye dashi itadai nusee tana cike da mamakin mulkin wannan likita.
cike da qasaita ya xare madubin idanunsa ya miqawa abidi result din da ya shigo
dashi
yace congrat, iya bincikenmu mun gano hasashenmu ba gsky bane bakada matsala a
spinal cord kuma qafafunka lafiyarsu qalau illah wasu jijiyoyine da suka daure
insha Allah nan da dan wani lokaci xasu saki kacigaba da tafiya kamar da.
A tare shida nusee suka saki ajiyar xuciya fuskarta dauke da murmushi da hawaye
take kallonsa
tace likita da gske xai tashi yayi tfy kamar da?
hakan ya qular da abidi ya tsargu da kallon da yake mata nan da nan fuskarsa na
sauya
shikuma bai dauke idonsa akantaba hr sai daya tuna inda yasanta
yace ba lallai bane na iya tuna sunanki but i knw you by face,
tace ni na manta,
ya tabe bakinsa yatuna amma baxai iya gayamata ba kuma yana son sanin meta haifa,
cikin yayi girma a lokacin amma yana ganin idan ya tambaya mulkinsa da qasaitarsa
sun xube a qasa dan haka sai ya share xancen
yace anjima Saif Bakori xaixoma da magani tare da allurar da xaayima,
abidi bai amsaba bai kuma sake kallonsaba sai ya dauke kansa daga garesu yana
kallon wani guuu shima maina bai damu ba ya juya ya fice fadawa na xubewa qasa suna
masa ikirarin sarauta yayinda wasu fadawan k biye dashi da sauri suna sauya masa
labcoat xuwa alkyabba....
nuseee tabisa da kallo cike da mamaki wannan dame yake taqama Mulki ko Sarauta?
Sadteeyash💝
📝Hausa novels📚
[5:02pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [12:48AM, 3/6/2016] pherty🎤👯:
........ADON TAFIYA🚴🏻
©Fertymerh xarah💝
136 to 140
Bayan kwana biyu, kai tsaye Dr.merah ya dauki annual leave tare da abidina yana son
xuwa dashi pheonix dama adubasa sosai,
nigeria batada kayan aiki kamar waje cikin lokaci qanqani daddy yayi masu visa
gabaki dayansu bnda inna da umma suka dunguma sai Phoenix.
Alhamdulillah anyi aiki cikin nasara sai kuma fatan samun lafiyarshi, sai dai a
ynxu anbashi wheel chair akoda yaushe nusee ce k tafe dashi tana xagaya asibitin
dashi,
A wani dare bayan kowa ya watse ya rage su biyu sai nusee tasa masa kuka, ba kukan
komai ba face kukan rashin maganarsa,
a hankali yakai hannunsa akanta yana shafar gashin kanta,ta dago a raunane tana
kallonsa idanunta taf da hawaye sunyi jawur ga mamakinta sai taji yayi magana
nusee ta jinjina kai tana mai jinjina karfin imani irin na abidina da tawakkalinsa.
Lafia garkuwar jiki sauqi ya samu a gun abidi har yana tashi da qafafunsa ya taka
da taimakon nusee ko halimatu
ganin haka yasa daddy ya koma gida nigeria dan ya dubasu ya dawo,
cikin lokaci qanqani shaquwa mai tsanani ta shiga tsakanin abidi da dr.merah hr
suka xauna suka bawa junansu labarin rayuwarsu da matansu,
a dan xamansu suka tattauna game da matsalar nigeria ganin waje basu da matsalar
komai a rayuwa
ya cigaba da fadin pheonix tayi kuma ta hadu tana da hanyoyin cigaba ta kowane
fannin mussaman a wurin man fetur amma mu nigeria cigabanmu har yau baixoba ko
yaushe nigeria xataci gashin da Allah ya bata?
gashidai qasace mai cike da albarkatun kasa musamman man fetir amma suna tsadarsa
kuma the problem is with our leaders ,they dont know how to harness the resources
available,inkaga talaucin da akeyi acikinta north & south da dilapidated
infrastructure sai ka tambayi kanka ina shuwagabanninmu ke kai arxikin Nigeria?
[12:55AM, 3/6/2016] pherty🎤👯: Dr. Merah yayi qasaitaccen murmushi hade da xare
madubin idanunsa
yace ance an bawa nigeria yanci kai amma baa daina bautar da al,ummarmuba,
haka suka cigaba da tattauna matsalar nigeria hr abidi ya soma nuna gajiya da hirar
dan bai taba tsammanin kasaitar merah xata barshi yayi doguwar hira haka ba,
As a professional medical doctor a take dr.merah ya gano cewa bawani ciwon kai a
tare dashi kawai he is helpless a cikin soyayyar matarsa,
Sadteeyesh💝
📝Hausa novel📚
[5:02pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [3:22PM, 3/9/2016] pherty🎤👯: [2:34AM,
3/6/2016] pherty🎤👯: .......ADON TAFIYA🚴🏻
©Fertymerh xarah💝
141 to 145
Alhamdulillah...! sauqi ya samu, watansa biyu a garin suka garxayo suka dawo
nigeria tareda dimbin alheri daga merah
halimatu baa baro garinba sai da akayi miji shima dan nan qasar tamuce xamfara😜
aiki yakaishi pheonix, aminan junane da merah idan xaku tuna Bilal na mulki ko
sarauta shiyasa baisha wahala wajen neman aurentaba kai tsaye aka bashi.
tym din da suka iso gidan sai sukaga komai ya cnxa na gidan tamkar babu wata
halitta dake rayuwa acikinsa kasancewar inna da ummane kadai agidan duk sauran
maaikatan sun gudu ganin daddy bayanan kuma babu mai biyansu ya rage daga maigadi
sai malam sani damai wanke wanke acikin gida,
gashi dai akwai mata acikin gidan amma sun kasa kula da maaikatan gidan hr sukaje
suka barshi ya tabbata da abbu yana nan da haka bata faru ba,
a ganina not all what man can do a woman could, wannan qaryace kawai ta bature
dayake cewa what a man can do a woman can do better (nidai pherty am against it😏)
shidai namiji ko anqi ko anso shine shugaba domin Allah yabashi juriya da qarfin
xuciyar da baibawa diya mace ba, bata ne babba mace tace xata hada kanta da namiji,
ubangiji s.w.a da kansa yace Arrijal kawwamuna alan nisa'i, kenan maintaining the
belief that duk abinda namiji xaiyi mace ma xata iya hrma fiye dashi.
daddy ya girgixa kansa yana goge kwallar rashin abbu batare dayabari sun
fahimcesaba yasa kai yafice.
sadiq naganin halimatu yaxo da gudu ya rungumeta yana dariya, ta cirasa sama tana
dariya miss my little boy....shima dariya yake cikin jin dadin ganinta anashi
tunanin itace mahaifyarsa saboda ita yasani yafi kuma shaquwa da ita duk gidan
bayansu inna da umma, yasan abidi sosai dan yana xuwa akai akai inda yake yakan
daukesa sufita gidan baxasu dawoba sai dare shiyasa yayi matuqar sabawa dasu.
nan da nan nusee taji shaawar son daukarsa sai ta kauda kawaicinta ta miqa hannu
xata daukesa ga mamakinta sai ya make kafada hade da rungume halimatu alamar baxai
jeba.
hr axuciyarta bataji dadiba sai dai bata nuna a fuskartaba illah murmushi datayi
abidina na lura da yanayinta
halima kuwa sai dariya take tana cillasi sama tace ashe yaro yasan mahaifiyarsa mai
masa son gsky,ba wacce xata kyautardakai ta manta dakai ba,
nusee bata kulataba sai kawai ta tabe bakinta tayi shigewarta dakin inna cike da
jimamin rashin abbu😪
sanda suka dawo gida kai tsaye toilet ta nufa tayi wanka duk tana dauke da gajiya
[2:42AM, 3/6/2016] pherty🎤👯: tana tsaye gaban madubi tana tufke gashin kanta
abidina ya shigo yayi tsaye daga bakin qofa yana kallonta baisan adadin qaunar da
yake mata ba,
a hankali yake takawa qafarshi na nutsewa akan kilishin da aka malale dakin barcin
da ita, har ya cimmata ya xagayeta da hannuwansa ya sanyata cikin qirjinsa ..wannan
dare dai dai yake da darare dari agaresu, domin darene da akabiya bashin soyayya
mai yawa aka baiwa so da qauna haqqinsa suke kuma fatan Allah yabasu xuria
acikinsa.
cikin ikon Allah aka soma bikin wannan karon hr merah sai dayo tattaki yaxo nigeria
hr gidansu abidi tare da matarsa affiya.
tunda aka soma bikin take laulayin ciki,abinka da abu a hannu kai tsaye dr.merah ya
gano hakan, farinciki a gun abidina hr yafi na wancan karon....
[3:34PM, 3/9/2016] pherty🎤👯: WATA BIYU da gama bikin halimatu suka daga xuwa
malaysia badan komai ba sai dan cikawa nusayba burinta na xama cikakkiyar likitar
haqori
A can ta qara haihuwa ta sami wani namijin mai sunan daddy suke kiransa Abba
xaman su a qasar zee ta takurasu da yawa badan komaiba sai dan nadamar da tayi
tadawo akan abidi ya maidata tana kuka take roqonsa
sai hakan yabaiwa nusee tausayi ta shiga roqonsa akan ya haqura ya maidata fafur
yaqi hrya nuja mata.bacin ransa ganin haka yasa taja bakinta tayi shiru.....
150 to 155
A gurgujrle pls😒
cikin farinciki halimatu ta rungumeta dayake itama tana cikin yin nata karatun a
pheonix tare da bilal.
Da tsulelen cikinta
[11:09AM, 3/11/2016] pherty🎤👯: ta iso nigeria, ga mamakinta abidina ya bata
suprise ya buda mata NUSEE DENTAL HOSPITAL, cikin lokaci qanqani asibitin ya samu
kafuwa sai son barka.
156 to 160
Sanye yake da shadda ruwan toka tayi matuqar fitarda kyawunsa babu hula a sumar
kansa baqa wuluk kwance a dokin wuyansa kamar wani balarabe.
ya qaraso dardumar datake xaune ya sunkuya yana yi mata magana cikin kunnenta,
sassanyar numfashinsa a fuskarta,qamshin alban din bakinsa a hancinta, qamshi yake
na musamman mai kwantarda xuciya
yaga bata kulasaba sai wani yamutsa fuska take kamar tana hadiyar yawu ko magana ta
kasa yimasa sai nishibtake idanu a warwaje sai kawai ya dauketa da ita da
tirtsetsen cikinta yai waje yasata a mota kana yaciro wayarsa yakira umma da
daddy.....
kokafin ya iso hrta fita hayyacinta dan ta galabaita sosai batasan inda kanta
yake.ba,
da gudu ya shiga asibitin ya turo nurse suka shiga da ita, naquda gadan gadan amma
faya taqi fashewa kamar haihuwar farin ko miye dalili oho,
abidi ya tsare yaqi fita daga dakin haihuwa ba korar da basu masa ba yaqi fita, duk
ya gigice shima nothing worth comes easy,
lokaci daya tayi wani nishi mai qarfi ta qanqameshi sai ga sankaceciyar budurwa ta
fado,mintuna biyar tsakani sai ga hussainar ta fado.......
murna gun abidi baa ko magana hr yaka sa rufe bakinsa, ya rungumeta cikin tsantsan
qauna ya tabbata nusayba bata rageshi da komai ba xabin iyayensa yana alfahari
dashi, nusayba taxama wata jigo ta rayuwarsa,ta xame masa ADON TAFIYA hayake ganin
rabon samuntane yaxo dashi nigeria a wancan lokaci hr aka aura masa ita, a
tunaninsa xee ce ADON TAFIYARSA malaysia ashe ba haka bane?
ya rungumeta cikin wani irin so mai ratsa xuciya da gangar jiki hr yakejin bai iya
controlling dinsa to such an extent dat lamarin yaxo wani limit beyond his
capability to ignore,har yakejin baxai iya rayuwa idan babu taba,
a cikin kunne ya rada mata kin xamemin ADON TAFIYA,ina alfahari dake inasonki
nusayba........ murmushi kawai tayi cikin xafin ciwo ta shafi sumar kansa da
hannunta daya....
idan kinsami sauqi xamuje church ne matar postor,
sai ta tunxure baki alamar bataso,
ya kyalkyace da dariya rungumota😂
Ranar suna yara sunci sunan Hayfah da Hayrah, suna kan anyishi sunan dangi ba irin
abincin da baa ciba ba irin xanin da nusayba bata dauraba ba irin abin alherin da
basu ganiba daga yan uwa da abokan arxiki iyayensu kayan jarirai sai a store aka
loda su aka kulle, kudi kuwa a account dinta aka loda, atamfofi da lesuka akwati
akwati jaka jaka haka aka dorasu daya kan daya.
Nusayba da halimatu sai son barka sun cikawa maxajensu gida da kyawawan ya'ya maxa
da mata abin alfahari ga iyayensu.
161 to 165
Nan na kawo qarshen labarin ADON TAFIYA🚴🏻 sai mun hadu a MATAR WAYE?
ol greetings to
Sadteeyesh💝
halamcy
xarah dange
baby aysher
ru'aiya
mmn boy
kdeey
maryam ramat
nafee anka
umboh
mmn aleesha
Ammin pherty
sally
princess
ammi lurv
hamxa mohd
dama wadanda ban ambata ba ban manta dakuba, tare da ku room mate😜.
Shin da gaske ne soyayya ba lallai ta xamo jigo wajen yin aure ba? wane irin aure
ne yake dorewa, wane irine yafi nagarta tsakanin auren so da auren kauna.......duba
littafin MATAR WAYE?
📝Hausa novel📚