Matsayin Tallafi Da Bashin Gwamnati Da Yanda Ya Kamata Musulmi Ya Mu'Amalance Su

You might also like

Download as pdf or txt
Download as pdf or txt
You are on page 1of 11

MATSAYIN TALLAFI DA BASHIN GWAMNATI

DA YANDA YA KAMATA MUSULMI YA


MU’AMALANCE SU A NAJERIYA

Farfesa Ahmad Bello Dogarawa


Sashin Koyar da Aikin Akanta, Jami’ar Ahmadu Bello Zaria
abellodogarawa@gmail.com

A matsayin maqala da aka gabatar a wajen taron muhadarorin watan Ramadān na


shekarar 1443/2022 wanda Markazus Salafiyyah Tudun Wada Zaria, jahar Kaduna
ta shirya wa mata Musulmai

22 ga watan Ramadān, 1443 (23.04.2022)

0
1. Muqaddima
Najeriya na cikin qasashen da suka fi fama da matsalar talauci a duniya,
musamman idan aka yi la’akari da qarfin tattalin arziqi da Allah Ya bata, ta fuskar
mutane, da albarkatun qasa, da ma’adanai.

A cikin Najeriyan kuma, wasu daga jahohin da ke yankin Arewa inda nan ne ya fi
yawan jama’a kuma nan ne Musulmai suka fi yawa, su ne ke kan gaba wajen
matsalar talauci. Misali, a yayin da alqaluman qididdigar adadin mutane suka
nuna qiyasin mutanen Najeriya ya kai sama da miliyan 215 a farkon watan April
2022, bisa qiyasin Worldometer, alqaluman su nuna 42% wato kusan mutane
miliyan 91 na fama da talaucin da ke hana su samun damar biyan buqatunsu na
abinci da sutura da wajen kwana da ilimi da lafiya. A cikin wannan adadi,
yankunan Arewa maso gabas da Arewa maso yamma su ne ke kan gaba da 71.8%
da 64.8%. Haka kuma alqaluman sun nuna mutanen da ke zaune a jahohin Sokoto
da Taraba da Jigawa da Adamawa da Zamfara da Yobe da Niger da Gombe da
Bauchi na kan gaba wajen talauci.

Duk da cewa irin waxannan alqaluma suna da matsalolinsu kuma yana da wuya a
tabbatar da sahihancinsu, wanda ya san waxannan jahohi da yanda rayuwa ta ke a
cikinsu, zai iya cewa ‘biri yai kama da mutum’.

Gwamnatotin Najeriya sun yi ta qoqarin shawo kan matsalar talauci a qasa, ta


hanyar qaddamar da tsare-tsare na nau’o’in tallafi da bada bashi ga vangarorin
tsuwurwuri da tattalin arziqi daban-daban, musamman vangaren harkokin noma
da kiwo, da masu qananan sana’o’i, da vangaren masana’antu, kasancewa a
gwamnatance an gamsu cewa matsalar talauci tana da alaqa da tsaro ko rashinsa a
qasa, kamar yadda take da alaqa da ilimi da lafiyar ‘yan qasa.

A baya can, kusan duk nau’o’in tallafi da bashi da a ke da su a qarqashin


gwamnatin tarayya an gina su ne bisa tsarin bashi da ruwa (riba), alhali a wajen
Musulmi, ba da kuxin ruwa ko cinsa haramun ne. Wannan yasa Musulmai da
yawa suka qaurace wa nau’o’in tallafi da basussuka, kuma aka yi ta gabatar da
qorafi ga gwamnati da nuna wa hukumomi muhimmancin samar da tsarin da ya
dace da koyarwar addinin Musulunci don Musulmi su samu damar cin moriyarsa.

A watan June 2020, Babban Bankin Najeriya, CBN, ya fitar da sababbin tsare-
tsare dangane da nau’o’in tallafi da basussuka na gwamnati guda goma sha xaya
waxanda babu kuxin ruwa cikinsu. A ranar 16 ga July 2020, CBN ya aike da wata
takardar sanarwar fitar da sababbin tsare-tsaren ga bankunan da ke gudanar da
mu’amalolinsu bisa tsarin musulunci, kamar haka:

1
1) Accelerated Agricultural Development Scheme (AADS)
2) Intervention in the Textile Sector
3) Agri-Business, Small and Medium Enterprises Investment Scheme
(AGSMEIS)
4) Micro, Small and Medium Enterprises Development Fund (MSMEDF)
5) Non-Oil Export Stimulation Facility (ESF)
6) Anchor Borrowers’ Programme Guidelines
7) Real Sector Support Facility (RSSF)
8) Real Sector Support Facility (RSSF) through Cash Reserves Requirement
(CRR)
9) Credit Support for the Healthcare Sector
10) Creative Industry Financing Initiative (CIFI)
11) N50 Billion Targeted Credit Facility (TCF) for victims of Covid-19
pandemic amongst households and MSMEs

Yanzu kusan shekara biyu kenan daga lokacin da gwamnati ta fitar da tsare-tsare
game da tallafi da bashi wanda babu kuxin ruwa. Tambayoyin su ne:
1) Ina aka kwana dangane da tallafi da bashin gwamnati?
2) Me a ke buqatar yi don a ci gajiyar su?
3) Me musulmai, musamman ‘yan Arewa suka samu a cikin tsarin? Me yasa?
4) Waxanda suka samu me suka yi da shi?
5) Ya ya kamata a yi amfani da tallafin idan an samu?
6) Me ya kamata Musulmai su yi a halin yanzu?

In sha Allah, wannan maqala za ta yi tsokaci a kan waxannan tambayoyi kuma za


ta qoqarta wajen amsa su gwargwadon iko.

2. Ina aka Kwana Dangane da Tallafi da Bashin Gwamnati?


Babu shakka, gwamnatin tarayya ta ware kuxi mai yawan gaske don amfanin ‘yan
qasa, a qarqashin waxannan nau’o’in tallafi da basussuka.

Misali, a tsare-tsaren da suka shafi Targeted Credit Facility (TCF), an ware Naira
biliyan hamsin (N50 billion) don tallafawa iyalai da masu qananan sana’o’i
waxanda suka samu matsala a dalilin annobar korona (Covid-19) da bashin kuxi
da ya kai N500,000 ga iyalai ko N750,000 ga qananan masana’antu bisa tsarin
murābaha. Za a biya kuxin cikin shekara uku bayan an huta na tsawon wata shida
kafin a fara biya.
2
Tsarin Agri-Business, Small and Medium Enterprises Investment Scheme
(AGSMEIS) kuma ya tanadi bada rancen kuxi har zuwa N3,000,000 ko kuma ma
N10,000,000 bisa tsarin murābaha ko ijārah ga masu sana’o’in sayar da kayan
abinci, da kayayyakin lantarki, da masu sayar da kwamputa da wayoyin tafi-da-
gidanka, da ‘yan spare parts, da masu sayar da kayan ginagine, da masu hadahadar
sufuri, da makamantansu bisa wasu sharuxxa. Za a biya kuxin cikin shekara uku
ko shekara bakwai bayan an huta na tsawon wata shida kafin a fara biya.

3. Me a ke buqatar yi don cin gajiyar tallafin?


Nazari cikin nau’o’in tallafin da suka gabata na nuna cewa cin gajiyarsu na
buqatar:
a) Sanin nau’o’in tallafi, da manufofinsu, da sharuxxansu, da yanda za a iya
cin gajiyarsu. Hakan zai bada damar a san irin tallafi ko bashi da ya dace a
nema.
b) Manoma ko masu qananan sana’o’i su kafa qungiyoyin gamin kai
(cooperatives) a tsakaninsu ko su samar da kamfanin da rajistarsa za ta nuna
cewa harkokin da a ke gudanarwa na da alaqa da abin da tallafin da a ke so
ya qunsa.
c) Qulla alaqar mu’amala da banki, kasancewa ta hanyar bankuna ne kawai za
a iya samun tallafin daga hukuma ko cibiyoyinta.
d) Tattalar bayanan da ke fayyace yanda a ke gudanar da harkokin qungiya ko
kamfani na aqalla shekara biyu, idan tallafin ba na xaixaikun mutane ba ne.
e) Idan tallafi ne na xaixaikun mutanen da ke son fara sana’a ko bunqasa
sana’ar da a ke yi, ana buqatar samar da rubutaccen bayani game da abin da
a ke yi ko a ke son a yi, da yanda za a yi, da kuxin da a ke buqata, da sauran
bayanai da za su nuna yanda aka tsara gudanar da sana’ar (business plan).

4. Me musulmai, musamman ‘yan Arewa suka samu a cikin tsarin? Me yasa?


A gaskiya, har zuwa yanzu, tsarin tallafi da bashi na gwamnatin tarayya da aka
fitar a shekarar 2020 bai tsinana wa Musulmin Najeriya, musamman ‘yan Arewa
wani abin a zo a gani ba, kamar yanda wancan tsarin na da bai amfane su ba sosai.
Masu nazari cikin yanda a ke gudanar da tsarin tallafin da basussukan na ganin ba
a yi damu kamar dai yanda mawaqi Jarīr ya gwava wa ‘yan qabilar Taimu a
waqarsa wacce Abul Hilāl Al-‘Askariy ya kawo cikin littafin Jamharatul Amthāl,
1/165:
‫َو ُي ُي ُي‬ ‫َو‬ ‫َىضَو َو ُي َو‬ ‫َو ُي ْس َىض َو ال ْس‬
‫َو ال ُي ْس َوأ ُي وال َو ْس ال ُي وال‬ ‫غيال ْسغ ٌم ال‬ ‫اأ ُي ال ِح َني ال‬

Kafin a fito da tsare-tsaren tallafi da bashi wanda babu kuxin ruwa a shekarar
2020, Musulmai ba su wani amfana da wancan tsarin ba, imma dai saboda qoqarin
3
gujewa kuxin ruwa ko kuma saboda yanda aka siyasantar da tsarin. A fahimta ta,
dalilan da suka hana Musulmai cin gajiyar tsare-tsaren yanda ya kamata sun haxa
da:
a) Mutane da yawa ba su san da shirye-shiryen ba, kasancewa ba cikakken
bayani daga babban banki ko cibiyoyin gwamnati; haka kuma ba bayani
daga wakilan al’umma a majalisu ko gwamnatocin jaha da qananan
hukumomi, musamman a Arewa.
b) Da yawa daga sharuxxan da aka gina tallafin a kansu sun yi tsauri ga
manoma, da ‘yan kasuwa, da masu qananan masana’antu, musamman a
Arewa.
c) Kamar yanda tsarin SMEEIS ya kasance a can baya, an siyasantar da yanda
a ke gudanar da tsarin tallafin da basussukan, ta yanda waxanda suke son su
samu rancen kuxi ko su amfana da tallafi suke shan baqar wahala kafin su
samu.
d) Akwai zargin zagon qasa ga al’ummar Musulmai wanda a ke yi wa
shugabannin babban bankin Najeriya. Misali, sahihanan bayanai na nuna
yanda a ke qoqarin tursasa Musulman da suka cancanci tallafi su bi ta
hanyar bankunan riba (waxanda shugabannin CBN ke da hannun jari ciki)
idan suna son a ba su tallafin. Wasu Musulmin ma sun samu takarda da ta
tabbatar an ba su tallafin, amma an qi sakar musu kuxin saboda sun dage a
kan za su yi amfani da bankin Musulunci ne, ba bankunan riba da
shugabannin CBN suke so ba. Banda wannan, akwai zargin cin hanci da
rashawa da a ke yi wa wasu ma’aikatan bankin NIRSAL wanda a ke bada
wasu nau’o’in tallafi ta hanyarsa.

5. Waxanda suka samu tallafin, me suka yi da shi?


Da yawa daga waxanda suka ci gajiyar tallafin, tun kafin a fitar da tsare-tsaren
tallafi mara kuxin ruwa har zuwa yanzu, ba su yi amfani da shi ba yanda ya dace
ba. Misali, a nan jahar Kaduna, an samu labarin:
a) Wasu sun qawata xakunan da suke haya a gidajen da ba nasu ba da kusan
rabin kuxin da aka ba su alhali ba su mallaki ko da kwatan fili (puloti) ba;
wasu kuma sun canza gado da kujeru da dardumar xaki da fenti na zamani a
gidajensu da mafi yawan kuxin da aka ba su, duk da babu buqatar haka.
b) Wani ya sayi babur roba-roba guda biyu sababbi don ya riqa nau’anta
hawansu don zaga gari.
c) Wani ya sayi wayar tafi-da-gidanka ta N150,000 kuma ya saya ma
budurwarsa wayar N95,000 daga cikin N470,000 da aka tura masa cikin
asusun ajiyarsa na banki duk da cewa kafin ya samu tallafin, wayar da yake
amfani da ita ba ta wuce N25,000 ba.

4
d) Wasu sun qauracewa abincin gidajensu na tsawon lokaci, su kai ta bajabaja
da kaji da zabi da gasasshen kifi, har sai da suka daina jin numfashin kuxi a
aljihunsu da asusun ajiyarsu na banki sannan suka dawo cikin hayyacinsu.
e) Wasu sun qara aure ba tare da shiri da tanadi ba, duk da matsalolin rayuwa
da suke fuskanta a gidajensu. Wani ma an ce zawarawa biyu masu kama da
‘yan mata masu madaidaicin shekaru ya aura cikin wata uku.
f) Wasu mata sun xinka suturu na alfarma; wasu sun canza kayan xaki gaba
xaya duk da babu buqatar haka; wasu kuma sun yi shagulgulan biki fiye da
yanda ya kamata saboda ‚level don change‛ kuma ‚status don high‛.
g) Wasu kuma sun qara jarin sana’o’insu; wasu sun fara sana’a; wasu sun biya
kuxin makaranta; wasu kuma sun biya wasu buqatunsu muhimmai da kuxin.
A gaskiya, waxanda suka yi irin wannan su ne ‘yan kaxan cikin waxanda
suka samu tallafin.

Waxannan abubuwa sun faru kuma suna ci gaba da faruwa cikin al’ummar
Musulmai duk da cewa idan bashi ne, ya zama wajibi su biya; kuma idan ma
tallafi ne, akwai yanda Musulunci ya koyar da hanyoyin amfani da dukiya.

6. Ya ya kamata a yi amfani da tallafi ko bashi idan an samu?


Abu na farko da ya kamata Musulmi ya tuna shi ne dukiya na daga nau’o’in arziqi
da a ka halicci mutum da xabi’ar sonta, kuma ni’ima ce babba wacce Allah Yayi
wa bayinSa
‫ْ َو َل َو ٌم‬ ‫َّن ُي‬ ‫َو ُي ح ُّب َووال ْل َوم َو‬
[Ādiyāt, 8] ‫[ َو ِح ِحالل ُيح ِّبيال لخ َنيْس الل ِحي الي‬Fajr, 20] ‫الج ًّما‬ ‫الال ُي ًّبا َو‬
‫ِح‬
‫َو‬ ‫َو‬ ‫ال َّلل ال َل ْس َو َوم ُي ِّبالأ ُي‬.‫َو ْ َوغ ْس ُيب ُيي ال َو َّن ال َو ٰـ َو ال ْل َوب ْسغ ال‬
[Quraish, 3-4] ‫الج ٍعوال َو َوأ ُي ِّبالأ ْس ال ْس ٍف ال‬ ‫ِح‬ ‫ِح‬

Kasancewarta jigon taimako ga addini da rayuwa, Musulunci ya zaburar da


mabiyansa a kan neman dukiya ta hanyoyin halas, da xaukar matakan ba ta kariya,
da tattalinta da havakata, ta yanda amfaninta zai yaxu. Musulunci ya xauki
matakan ba da kariya ga dukiya ta hanyoyin da suka haxa da:

1) Haramta cin dukiya bisa varna, ko ta hanyar almundahana


‫َو اال َل ُّي َو اال َّلل ي َو ال َوأ ُي َوالَلال َو ْ ُك ُ ال َل ْسأ َو َلل ُك َوالب ْسي َو ُك الب ْال َوبا لالإ َّنَلال َل وال َو ُك َووال َوجا َو ًة َو‬
‫[ ال َو َل َو لالَّن‬Nisā, 29] ‫الع ال َو َو ض ِّبالأ ُك ْس الال‬
‫ٍع‬ ‫َو ِح ْس َو ِح ُي ِح َّلِح ُي ِّب َو ُي ْس ِح َّن َو َو‬ ‫ْ ِح‬
‫[ال‬Baqarah, 276]‫اتال‬ ‫ِّب‬ ‫َو‬ ‫َّن‬ ‫َو‬ ‫َو‬ ‫َو‬ ‫َّل ُي َو ْس‬
‫[ال محقال َّللال لرباال ِح يبال لصيق ِح‬Baqarah, 275]‫َّللال لبيعال مال لرباال‬
‫الع ْس ُي اال َو َوأ ْس ال َل َو َو َو ا ُيالير ُييالإ ْس َو َو َو ااال َل ْس َل َو ُي ال ُي َو‬
‫االع َّن ال َو َوج َّنال‬
[Ahmad] ‫ل‬ ‫َو ال َل ْسأ َو َولال ل َّن اا ُيالير ُييال َل َوو َوا َو ااال َل َّنو َو اال ُي َو‬ ‫َو ْس َل َو‬
‫أ ال‬
‫ِح‬ ‫َل ُي‬ ‫ْس َل َرُثُي َو َو َّن َو َو ُي َو‬ ‫ال ِّبلر َوباال َو‬
[Ibn Mājah] ‫ل‬ ‫الع ِحاق َوب ال ِحص َني ُي ِحالإ الق ٍّلال‬ ‫ِح وال اال ِح و‬

2) Hana almubazzaranci da dukiya saboda ba a son ta tozarta


‫َو ُي ِّب َو‬
‫[ال‬Isrā, 26]‫ال‬...‫َو َلال َوب ْس ال ْسب ِح ي ً ال‬
‫َو َو َو َو‬ ً ‫ْ َل ُ َو َو‬ ً ‫َّن َّل َو َو َل ُ َو َو‬
[Muslim]‫اعةال َولم ِحالال‬ ‫ ِح ض‬......…‫َّلل َوالي ْس َىضضاللك ْس الثَلثااال َو َو ك َو ُيهاللك ْس الثَلثا‬ ‫ِحإوال‬
5
‫‪3) Tsare dukiya‬‬ ‫‪daga wawaye don kada su salwantar da ita‬‬
‫َو َو ُي ْس ُي ْ ُّ َو َو َل ْس ٰـ َل ُ ُي َّل ىِت َو َو َو َّل ُي َل ُ ْس َو ٰـ ً َو ْس ُي ُي ُي ْس َو َو ْ ُي ُي ْس َو ُي ُ ْ َل ُي ْس َو ْس ً َّن ْس ُي ً‬
‫الا‬ ‫ال ق ل الل الق الأ‬ ‫ال ل ااال أ لك ال ل ِح الج لال َّللاللك ِحالقي ماال ق ال ِح ي اال ٱ‬ ‫ال‬
‫]‪[Nisā, 5‬‬

‫‪4) Shar’anta‬‬
‫‪ٌ kare‬م ُي ُي ْس َو‬ ‫َّل ‪َ da tsare martabarta‬ل ‪dukiya‬‬
‫َو‬ ‫َو‬ ‫َو ْس‬
‫ال‪:‬ال اال َو و َول َلال ِح اال َو ْس الإوالجااال جلالير يال الأا ِح ي ؟ال‬
‫ُي‬ ‫َّللالع غ ال و َو اال َوال‬ ‫جااال َو ُيج ٌملالإ ال َو و لال ال َو َّل ال َّل ُي‬ ‫َو‬
‫َل‬ ‫َو‬ ‫ْ‬ ‫َل‬ ‫َل‬ ‫َل ِح ِح‬
‫َو ْس َو َو ٌم‬ ‫الإوالق َو َىض‬ ‫ُي َو َو ْس َو ْس‬ ‫الإوالقا َو َىض‬
‫َو َو ْس َو ْس‬ ‫َو‬ ‫ُي‬
‫ال ِح غي َوال‬
‫االقال‪:‬ال‬ ‫؟القال‪:‬ال‬
‫ال‬ ‫ي‬ ‫ِح‬ ‫القال‪:‬ال‬
‫ال‬ ‫ِح‬ ‫َوال‬
‫؟القال‪:‬القا‬ ‫ي‬ ‫ِح‬ ‫القال‪:‬ال‬
‫ال‬ ‫قال‪:‬ال فال ْس ِح ِح الأال‬‫َل َوال‬
‫ُي ُي َو‬ ‫َو ٌم‬ ‫َو ْس ُي َو ُي َو‬ ‫َىض َّن‬ ‫َو ْس َو ْس َو َو ْ ُي ُي‬
‫الأال ِح ال َو ال غياال َوأ ْس الق ِح َولالو و ِحالوي ِح ِح ال َو ال‬ ‫]‪ [Muslim‬أ َو الق ِح لالو و َو ِح‬ ‫؟القال‪:‬ال ال ي ال ل ا ال‪.‬‬ ‫َوال‬ ‫الإوالق‬
‫ٌم‬ ‫َو‬ ‫َو َو ٌم َو ْس ُي َو ُي‬ ‫َو ٌم َو ْس ُي َو ُي َو َو‬
‫غي ]‪[Tirmidhi da Abu Dāwud‬‬ ‫ال‬ ‫غياال أ الق ِح لالو والو ِحأ ِح ال ال غياال أ الق ِح لالو وال ِح ِح ال ال‬

‫)‪5‬‬
‫‪َShar’anta‬و َّل‬ ‫‪rubuta yarjejeniyar bashi, da‬‬ ‫‪kafa shaida a kansa‬‬
‫والل الْس‬ ‫غي ْسي ّالأ ال ّ َوجال ُك الْس‬ ‫َو ْس َو ْس ُي ْ َو َو‬ ‫ُي‬ ‫ُي‬ ‫ٰـ َل ُّ َو َّل َو َو ُي ْ َو َو َو َو ُي َو ْس َل َل َو ُّ َو ىًّم َو ْ ُي‬
‫ِح‬ ‫ْس ُي ْس ِح‬ ‫ال ٱ ب اله‪.......‬ال وت ي ال‬ ‫ي اال ل ِح ي الا أ ِحالإ ال ي َلي البيي الإ ال جلالأ‬
‫ُي‬ ‫ٰـ‬ ‫ِح َّن ٍع َو ِحْس َو ْس َو ٍف َو ُّ َو َو ٓ َل َو َّن ْس َو ٰـ ُي َو ِح َو ُي َو ِّ َو ِح ْس َو‬ ‫َو‬ ‫َل َو‬ ‫ُ َو‬
‫ٰـ‬ ‫َو‬
‫ِحالإ يى ماال ا ىالال‬ ‫َو‬ ‫َو ك اال َو ُيج ْسَني َىض ال َو ُيج ٌملال َو ْسأ َو ِحاو ِحالأم ال ض و ِحالأ ال ل ي ِحاال وال ِحضل ِحالإ يى ماال‬
‫]‪[Baqarah, 282‬‬

‫‪6) Wajabta wa masu dukiya ba da Zakkah ga waxanda suka cancanta bisa‬‬


‫‪wasu sharuxxa don gudun kada dukiyar ta zamanto tana jujjuyawa ne kawai‬‬
‫‪tsakanin mawadata a cikin al’umma‬‬
‫الع َل ْسي َو ا ]‪َ [Taubah, 9:60‬ل ْس َوالَلال َو ُك َوو ُيالو َلل ًة َوالب ْس َىضَو ال ْس َوا ْس َوغااالأ ُك الْس‬
‫لص َوي َوق ٰـ ُي الل ْ ُي َو َو اال َو ْل َوم َو ٰـ ك َىض ال َو ْل َو ٰـ م َىضَو َو‬
‫إ َّن َوماال َّن‬
‫ِح ِح ِح‬ ‫َني‬ ‫ي‬ ‫ِح ِح َني‬ ‫ِح َني‬ ‫ِح‬ ‫ِح‬
‫]‪[Hashr, 7‬‬

‫‪7) Haramta sata, da wajabta haddi a kan waxanda‬‬ ‫‪suka yi sata‬‬


‫ٌم‬ ‫َو‬ ‫ٌم‬ ‫َو‬ ‫ُي‬ ‫َو َّن ُي َو َّن َو ُي َو ْس َو ُي ْ َل ْس َو ُي َو َو َو َو َل َو َو َو َل ٰـ ً ّ َو َّل َو َّل‬
‫َّللال َّللالع ال ِحكغ ال [‪]Mā’idah, 38‬‬ ‫االبماال باال ك الأ ال ِح‬ ‫ال ِحيي ماالج ِح‬ ‫ل ا ال ل ا قةال ق‬

‫‪8) Bayyana cewa dukiya amana ce ga wanda a ka ba; kuma za a yi tambaya a‬‬
‫‪kan yanda aka tara dukiya da yanda aka yi amfani‬‬ ‫‪da ita‬‬
‫غماال َل ْس َو ُياهاال َو َوع ْس الع ْ م َوالأاال َو َو َولالب اال َو َوع ْس َوالأال الأ ْس ال َل ْسي الَو‬ ‫الع ْسبي َوالي ْس َومال ْل َوغ َواأةال َو ىِتَّن ال ُي ْس َل َول َو‬
‫الع ْس ُي‬
‫الع ُيم هال َو‬ ‫َو َو ُي ُي َو َو َو َو‬
‫ِح ِح ِح‬ ‫ِح ِح‬ ‫ِح ِح ِح‬ ‫ِح ِح‬ ‫َل‬ ‫ِح‬ ‫ِح‬ ‫ْ ال لالقيأا َل ْس َو ٍف‬
‫غماال ْسب ُيهال ]‪[Dārimiy da Tirmidhi‬‬
‫َو‬ ‫غماال َو ُي اال َو َوع ْس الج ْس م ال َو‬ ‫ٱ َوت َو َوب ُي ال َو َو‬
‫ِح ِح ِح ِح‬ ‫ِح‬

‫‪Abu na biyu shi ne duk Musulmi da ya samu tallafi ko bashi ya fahimci cewa‬‬
‫‪Musulunci ya nuna wa mabiyansa hanyoyin da za a bi wajen yin amfani da dukiya‬‬
‫‪yanda ya dace, da yanda za a yi tattalinta da bunqasata. Daga cikin hanyoyi da za a‬‬
‫‪iya bi wajen amfani da tallafi ko bashi yanda ya kamata, akwai tsarin:‬‬

‫‪6‬‬
‫‪Rashin amfani da tallafi ko bashi yanda ya kamata na da illoli masu yawa:‬‬
‫‪1) Mutuwar zuci, da rashin kishin kai, da zama talasuru, da rashin kawo ci‬‬
‫‪gaba ga al’umma.‬‬
‫‪2) Yaxuwar aqidar zaman kashe wando wanda ke haifar da shaye-shaye, da‬‬
‫‪faxawa cikin miyagun ayyuka.‬‬
‫‪3) Qasqanci da tsana da qyama da kushe da zubewar mutunci a gida da waje.‬‬
‫‪4) Dogaro da wasu wajen samun abin rayuwa ko da hakan zai sa a bar tafarki‬‬
‫‪madaidaici.‬‬
‫‪5) Bin hanyoyin maula ko bambaxanci ko zambo don biyan buqatun yau da‬‬
‫‪kullum.‬‬
‫‪6) Barazana ga tsaro, da aminci, da kyakkyawar zamantakewa a cikin‬‬
‫‪al’umma.‬‬

‫?‪7. Amfani da tallafi ko bashi wajen sana’o’i ya shafi mata‬‬


‫‪Ya tabbata a zamanin Manzon Allah SAW mata suna yin nau’o’in sana’a a cikin‬‬
‫‪gida kuma‬‬ ‫‪wasu matan kan fita don yin sana’a ko zuwa gona.‬‬
‫َو ْس ْس َو ْس َو ْس َل ُ َو ُي َو ْ ْس َو َو َو َو َو َو َو َو ُي ُي َّل َو َّل َّل ُي َو َل ْس َو َو َّل َو َل ُي َو َو َو ْس َو َل َو ْس‬
‫ال َّللالع غ ِح ال و ِحالإ ال ةال‪-‬ال أ ٍفةالقيال‬ ‫َّللال‬
‫ع الو ِحلالب الو ٍفيال ل الع ال ل ِحم ال الالب ثال و لال ِح‬
‫اا‪.‬ال َو َل َوأ َو ْس ُي ال َو ْس َوم ُ َو االأ الْس‬ ‫الو ْس ٌملال‪-‬ال َل ْسو ُيالأ ىال ُي َو َوأ ال ل َّن َّنجا َو اال َو ْس َوم ُيلال ال َل ْسع َو ًو ال َل ْسج ُي َو‬
‫الع َل ْسي َّن الإ َو ال َل َّل ْسم ُي ال ل َّن الَو‬ ‫َوو َّنما َو ا َو‬
‫َو َل ِح‬ ‫َو َل‬ ‫ِح‬ ‫ِح‬ ‫ِح‬ ‫ي‬ ‫ِح‬ ‫ِح‬
‫ْس‬ ‫َو‬
‫الع ْسغ ِح ال َو َوو َو ِحالب َو ااال َوأ َو ِحالب َو اال ُي ِحض َو اال َوج َو ال‬
‫َّل‬ ‫َّل َو َّل َّل ُي َو َل‬ ‫َو َو ْ َو َو ُي َو َو َو َل ْس َو َل ْس َل َو ُي‬
‫ال َّلل‬ ‫َل ْس ِحااال ل اب ِحةالث َّن الج َواا ِحالب ااال و ِحالإ ال و ِحلال ِح‬
‫َّللالال‬
‫َوع ْسغ ِحال ]‪[Bukhari‬‬
‫َو‬ ‫َل َو ْس َل ْس َو َّن َو ْس َل َو‬ ‫ىِت َو‬ ‫ُي ُي ِّ َو ْس‬ ‫َل ُي ُّ َو ْس َل َّن ُي َو َو َو َو ْس َو َو ْس َّل َو ُي‬
‫َو وتال َلوال ُيجيال خ َو َل اال َو َوج َو اال َو ُيج ٌملال‬ ‫ال ال ي ال‬ ‫لال‬ ‫َلع ال يبال ل ب َلَني ال ب ال ل ب ال الومعالجاب الب العبيال َّللال‬
‫ً‬ ‫َو ْس‬ ‫ْس َو َّن ىِت‬ ‫َو‬ ‫َو ُي ِّب َو ْس َل َو َّن‬ ‫َّن َني َو َّل َّل ِح ُي َو َل ْس ِح َو َو َّل َو َو ِح َو َو ِح َو َل‬ ‫َو َو‬ ‫ْس َو ْس‬
‫الع َوَسال وال َوصي ِح ي ال ْس ال َو ِح ي َوالأ ْس ُي ا‬ ‫ِح‬ ‫ال جي ال خ ِح ال ِح‬ ‫ال ‪:‬ب‬‫ال َّللالع غ ِح ال و ال ال‬ ‫وال خ ُير َو ال ِح ال ل ِح ي ال‬
‫]‪[Muslim‬‬
‫َو ْس ُي ُ‬ ‫او َوالي ْس ُيم ُي‬‫َل َو ْس َو ْس َو َل ٌم َو ْس َو ُي َو َل َل ْس َو َو َىض َو ْس َو َو َل َو ْ ً َو َل َو ْس َو َل َو‬
‫الج ُيم َو ٍفةال َىض َىض وال ُي َولال‬ ‫الو ااال كا الإ ال‬ ‫لالقال‪:‬ال ا ال ِح ي ُي اال َوأ ةال ج َللالع َو ال ً ِحب ااال ي َو الأ ع ٍفةالل ا ِح‬ ‫ع الو‬
‫َو ْس َو ُي َو َو َو ُ ُي ُ ُي ِح ُي ِّب ْ َو ْس َو ُي َو ُ َّن َو ْس َو ُي‬ ‫ْس‬ ‫َّن ْس َو ُي َو ْس ْس َو‬ ‫ِّب ْ َو َو ْس َو ُ ُي َىض ْس‬
‫ل ِحقال ج ال ي ِحالقي ٍع االث ال ج لالع غ ِح القبضة ِحالأ ال ِح َني ٍع ال ح ااال ك وال لال ل ِحقالع ق اال ٱ اال َص ال‬
‫َو َو‬ ‫َو‬ ‫ْ‬ ‫َل َو َو َو ْ ُي ُي ُ َّن َو َو‬ ‫َو َو َّن‬ ‫َو ُي َو‬ ‫ْس َو َو ْ ُي ُي َو َو ُي َو ِّ ُي َو َل‬
‫الع ْسي َو ااال ِّب ُي ال ِحل ال ل َو َوام ِحالإل ْسي اال َو اال َو ٱ اال َوم َىضَّن َوالي ْس َومال ل ُيج ُيم َو ِحة ِحالل َو ِحاأ َو اال ِحل ال‬ ‫ِحةال لجم ِحةال‬ ‫ِحأ ال‬
‫]‪[Bukhari‬‬

‫ا ال يالب الجحشال يىعال مال لم اٱ َني َىض اال ا ال اوال لغيي ال لالبغي اال لص اال يبغال خ اال‬
‫َىض‬ ‫َىض‬
‫ال صي الببم الع ال لم اٱ َني َىضال‪:‬ال إل ابةال ي ال مي َني َىض ال لصحابةال ب ال ج ال‪314/4‬‬ ‫تغ ال ي ال ل‬
‫َو‬ ‫َو ُ‬ ‫َل ُي َىض َو‬ ‫َو َل ْس‬
‫ضال الع َلماالقال ال ج َىض َلي ال ل ُّ َوب َنيْس ُي اال َو َوأاالل َل ال ي ال ا ْس ض ِحالأ َل ْس َوالأ ٍفالاال َو َلَوالأ ْسم ُ ٍفكاال َو ال‬ ‫َوع ْس ال َل ْسو َوم َوااالب ْس ال َل ب َوالب ْك ال َىض‬
‫ِح‬
‫الُي‬ ‫شاال َو ْس َو ال َو ِحاضح ِحاال َو َو ْس َو الٍع َو َو و ي اال َو ُك ْس ُي ال ْسع ُي‬
‫فال َو َو َوو ُي اال َو ْسو َو ىِتقال ْل َوم َواااال َو ْس ُي ال َو ْسر َوب ُي ال َو ْسعج ُي اال َو َلل ْس ال ُٱ ْس ال ْس‬
‫ِح‬ ‫ِح‬ ‫ِح ِح‬ ‫َني‬ ‫َني ِح‬
‫ُّ َو ْس ىِت َل ْس َو َو ُي‬ ‫َل ِح‬
‫ْس‬ ‫ْس‬ ‫َو‬ ‫َو َو ْس َو َو ُ َّن ْس َو َو ْس ِح َو ُ ْس ُي َل ْس ُي ُي َّن‬ ‫َل ْس ي َىضُي َو َل َو َو ْس ٍع َىضُي َو َو ٌم‬
‫ىالأ ال ضال ل ب َني ال ل ال ق ال‬ ‫ِح‬ ‫ِح اال كاوال خ ِح الجا تال ي ِحالأ ال ا صا ال ٱ ِحالن ةال ِح ي ٍف اال ٱ ال لال ل‬
‫َو َل ْس َو ىِتَّن َل ْس َو َو َل َّني َل ُي َو ْ َو ْس َو‬ ‫َو‬ ‫َو ْس َو َىضِّب َو َل‬ ‫َو ُي ُي َّل َو َّل َّل ُي َو َل ْس َو َو َّل َو َو َل‬
‫الع الث َرُث ي ال ْس َوو ٍعخاال‪....‬القال ال ال ول ِحالإ ال ب البك ٍع الب يال‬ ‫شاال ْه ِحالأ‬ ‫َّللال َو ْ ال َّللالع غ َو ِح ال َو ْو َو الع َوال َل َل َّن ي‬ ‫َو و لال ِح‬
‫َىض‬ ‫َو‬ ‫َو‬ ‫َو‬ ‫َىض‬ ‫َو َو‬
‫الوغاوةال ل ااال ك ماال ع ي ال ]‪[Bukhari da Muslim‬‬ ‫ِحل ِحالبخ ِحاو ٍفمال ك ِح ي ِح ي ِح‬
‫‪7‬‬
‫الال‬
Nana Khadijah (Allah Ya yarda da ita) ta shahara da wakilta maza don su yi mata
kasuwanci kafin daga baya Manzon Allah SAW ya aure ta.

Sahabiya Qailah Ummu Baniy Anmār (Allah Ya yarda da ita) ta shahara wajen
saye da sayarwa kai tsaye a matsayin babbar ‘yar kasuwa, kamar yanda ya zo a
cikin Ax-Xabaqāt na Ibn Sa’ad da Al-Istī’āb na Ibn Abdil Bār.

A wannan zamani, mata za su iya yin sana’o’i daban daban, qanana da manya, irin
na da can ko na yanzu, a cikin gidajensu ko a waje, gwargwadon buqatar
al’umma, gwargwadon hali da yanayin da suka samu kansu, kuma bisa qa’idodin
da Musulunci ya gindaya.

Haka kuma, mata za su iya yin aiki a ma’aikatu ko kamfanoni bisa wasu sharuxxa
da qa’idodi da ladubba waxanda Shari’ar Musulunci ta bayyana.

Haqiqa zaman mace a gida don kula da al’amuran cikin gida da tsayuwa wajen
tarbiyyar ‘ya‘ya yanda ya kamata, da yin sana’a a gida yana da matuqar
muhimmanci, kamar yanda wata baiwar Allah ta ce:

‫ال غ ال مل‬ ‫يي ال وال لبغ ال‬ ‫ااال ل الم َني َىض الْهال ل ىِت ال‬ ‫ال‬ ‫َني‬
‫َىض‬
‫بج ـ ـ ــل‬ ‫ي ق االأ ال ل اال‬ ‫ال ال لبغ ال ىهال أغ ـ ة‬ ‫غ‬ ‫إ الب‬
ً
‫ـــ‬ ‫جا ال عي الل ب ااال‬ ‫االل يالإوالقيأ الل‬ ‫اأ‬ ‫و‬
ً ً
‫ــــ ل‬ ‫ال فأاال لال‬ ‫ا ال ىهال ا ال واو‬ ‫ال‬ ‫ع‬

Duk da haka, fitar mace waje don yin sana’a idan akwai buqatar haka babu
matsala matuqar an kiyaye qa’idodin Musulunci. Daga cikin tasiri da amfanin
sana’a ga mace, akwai:
1) Samar da hanyar dogaro da kai ko tallafawa wajen kyautata rayuwar iyali;
da taimaka wa iyaye, da ‘yan uwa da dangi da sauran jama’a ta hanyar
kyauta ko sadaka.
2) Ciyar da al’umma gaba wajen samar da aikin yi ga mutane, da rage zaman
kawai a tsakanin matasa maza da mata.
3) Bada gudummuwa wajen bunqasa tattalin arziqin al’ummar Musulmai da
ma qasa baki xaya.
4) Samar da mata qwararru a vangarorin sana’o’i daban daban.

8
‫‪Akwai buqatar a lura da waxannan abubuwa wajen sana’o’in mata:‬‬

‫‪A cikin gida‬‬ ‫‪A wajen gida‬‬


‫‪Tabbatar‬‬ ‫‪da‬‬ ‫‪manufar‬‬ ‫‪Ya zamanto akwai buqatar fita‬‬
‫‪khilaafah‬‬ ‫‪waje don yin wannan sana’a‬‬

‫‪Tsarkake niyya‬‬ ‫‪Samun iznin miji/waliyyi‬‬

‫‪Bibiyar‬‬ ‫‪halas‬‬ ‫‪da‬‬ ‫‪Dacewar sana’ar da za a yi da‬‬


‫‪nisantar haram‬‬ ‫‪xabi’ar mace‬‬
‫‪Kiyaye qa’idodin fita, da nisantar‬‬
‫‪Kyautata sana’a‬‬
‫‪cuxanya/kevanta da maza‬‬
‫‪Kiyaye‬‬ ‫‪ladubban‬‬ ‫‪Tabbatar da fita sana’a ba ta hana‬‬
‫‪Shari’ah wajen sana’a‬‬ ‫‪tsayuwa da wajibai na gida ba‬‬

‫‪Ya kamata mace Musulma ta fahimci hukunce-hukuncen Musulunci dangane da‬‬


‫‪abubuwa guda huxu da ke da alaqa da fita gida don yin sana’a:‬‬

‫‪َ fita‬و‪َ a) Qa’idodin‬و‬ ‫‪gida‬‬


‫َو ْ َو ْس ُي ْس َو َو‬ ‫َو َو َو‬ ‫َل ُي َل ُ َل ْ‬ ‫ْس َو ْ َو َو‬ ‫َو‬
‫ْس ِحج ِحيال ال َو ْسم ْس َو ا ‪ [Bukhari] ...‬ال ‪ ...‬لغخ ج ال ِح َل ٍف ال‬
‫ت ال ]‪[Bukhari‬ال ِحإ ال‬ ‫ِح ال ْسأ َو ةال َو ِحي ْس ِحالإ ال ل َوم‬ ‫ال و‬ ‫إ‬
‫َوي ْستالإ ْس َوي ُٱ َّن ال ْل َوم ْس جيال َو َوَلال َو مَو‬ ‫ِح َو‬
‫َّن ال ِح ًيبا ]‪[Muslim‬‬ ‫ِح‬ ‫ِح‬ ‫ِح‬
‫ْس‬ ‫ْ ْس‬ ‫َو َو َو‬ ‫َّن ُي ِّب َو ْس‬ ‫َل‬ ‫َل‬ ‫ْ‬ ‫َو‬ ‫َو‬
‫َو ال َو َّن ْسج َو ال َو ُّ َو ال ل َوجا ِح ِح َّنغ ِحةال ا ال ]‪َ [Ahzāb, 33‬و اال ُّي َو اال ل ِح ي ُّ القلالا َل َو ِحج ال َو َوب ا ِح ال َو ِح َو ِحااال ل ُيم ِحأ ِح َني َىضَو ال ُي ي ِح َني َىضَو ال‬
‫َو‬ ‫َو ْ ُي‬ ‫ْس ُي ْس‬ ‫َو ُي ِّ ْ ُي ْس َو‬ ‫َو َو‬ ‫َو َل ْس َّن‬
‫اتال َو ضض َو ِحالأ ْس ال ْسب َوصا ِح َّن ال َو َو ْسح ظ َو ال ُي َوج ُي َّن ال َو َل ُيالي ْسب ِحيي َو ال‬ ‫َّن‬
‫الأ الج َلَل ِحب ِحيب ِح ال ]‪ [Ahzāb, 59‬ال قلالل م ِحأ ِح‬ ‫ع ي ِح َّنِح‬
‫ْس‬ ‫َو َو‬
‫ُي َّن ِحالإَل َوالأاالظ َو َو ِحالأ َو ا ]‪[Nūr, 31‬‬
‫ٌم‬ ‫ات َو‬‫َو َو َّن َو َو َو ٌم َل َو ٌم‬ ‫ال ْل َوب َو ال َو َىضْس ُي‬ ‫َّن َل ْس َل َو ُي َو َو ْس ٌم َو َو ُي ْس َو ٌم َل َل ْس َو‬ ‫ْس َل ْس‬ ‫ْس َو‬
‫العا َو اتال‬ ‫اوغ‬ ‫والب اال ل ااال ن ااال ِح‬ ‫َصب‬ ‫ا‬ ‫ال‬‫اط‬‫غ‬
‫ْ ْس ِح ْ َل َو َو ْس ِح‬ ‫الو‬ ‫الأ‬‫م‬ ‫الق‬ ‫ا‬‫م‬ ‫ال‬ ‫الل‬ ‫ا‬ ‫ل‬ ‫ال‬‫ل‬ ‫ال‬ ‫الأ‬
‫ِح‬ ‫او‬‫ِح‬ ‫ِح‬
‫َو ال َو ِحج ْسي َووال َوح َو ِحاال َو َّنوال َوح َو ا َلالل ُيي َوج ُييالأ الْس‬ ‫ُي ْ َو ال ْل َوج َّن َوةال َو‬ ‫َل َل‬ ‫ِح‬ ‫َو ٌم‬
‫ُيأ ِحمغ ت َوالأ ِحائ تال ُي ُيا ُيو ُي َّن ال ْسو ِح َوم ِحةال ل ُيبخ ِح ال ل َوم ِحائ ِحةال ال ي‬
‫َو ٌم‬
‫ِح‬ ‫ِح‬ ‫ِح‬ ‫َل َو َل َو‬
‫َوأ ِح َني َو ِحةال ال َو ٱ ال ]‪[Muslim‬‬

‫‪b) Tsarin mu’amala da waxanda‬‬ ‫‪ْ mahramai‬س ‪َ ba‬و ْس ُي ً‬


‫َىض َو ْ ‪َ ba‬و َو ٌم َو ُي ْ َو َو‬ ‫َّل‬ ‫َو ْس‬ ‫ْ َو‬ ‫َو َو ْس َو‬
‫ا ]‪[Ahzāb, 32‬‬ ‫فال خض ْس َو ِحالبال ْس ِحلال َوغ َوم َوعال ل ِح ال ِح ي الق ِحب ِح الأ ضال ق الق الأ‬
‫َو‬ ‫َل ُي‬ ‫َل ً َو َو‬ ‫َل ْس‬ ‫َو َل ُي‬ ‫ْس‬ ‫َو َو ْس ُي ْس َو َو َىض َو ْ َل ُ‬
‫]‪َ [Xabarāniy‬لال‬ ‫اال َو ِحي ْس ِحالب ِحمخ َوغ ٍف ِحالأ ْس ال َو ِحي ٍفيال َنيْس ٌم الل ِحالأ ْس ال وال َو َوم َّن ال ْسأ َو ةالَلال ِحح ُّلالل ال‬ ‫ال ال‬ ‫اوال‬
‫َو‬ ‫ْس‬ ‫َو‬ ‫َو ْس ُ َو َّن َو ُي ِح ٌم ي ْس َو َل َّن َو َو َو َو ُي‬
‫خ وال جل ِحالب ِحاأ ٍفة ِحالإَلال أ اال الأح ٍف الم‪[Bukhari da Muslim] ...‬‬

‫‪c) Tafiye-tafiye don yin sana’a‬‬ ‫ْ َل ُي َّن‬ ‫َو ُي‬


‫َلال َو ا ِح ْس ال ل َوم ْس ة ِحالإَل َوالأ َوعال ِح َوالأ ْسح َو ٍفمال ]‪[Bukhari da Muslim‬‬
‫َىض‬ ‫َىض‬ ‫َىض‬
‫ال ي ال اللغ الل م ةال ل ال ي ال‬ ‫‪:‬ال"ل ال خ‬ ‫قالال لحا ظال ب ال ج ال م ال ال ال حال لبا ‪:‬ال"قالال لب‬
‫َىض‬
‫َني ال ل ضالإ الأعال ال الأح مالإ ال ا ةال و م ال ي الو ال لح ال ال و َني ةال خ ص ‪.‬ال وال َني ه‪:‬ال ال أ ةال‬
‫الأ ال ل ةال جي اال جلالأ أ وال ال ج الل ال وال صحب اال ىِت اليب اال ل ة"ال‬

‫‪9‬‬
d) Rashin tozartar da kulawa da gida da kuma tarbiyyar ‘ya‘ya
‫َو ْ َو ْس َل ُي َو َو ٌم َىض‬ ‫َو‬ ‫ْس‬ ‫َو‬ ‫َو ْ َو ْس َل ُي َو ِّب َو ُي‬ ‫ْس َو َىض َو َو َو ِّب ٌم َو َّن ُي ُي َو ِّب ُي َل ْس‬ ‫ُ َو ْس‬
‫[ لم ةال ِحعغةال ِح ي ال‬Ibnus Sunniy] ‫ُّلال ٍع ِحالأ الب ِح ي ال ومالوغياال ال جلالوغيال ِح ِح اال لم ةالوغيةالبي ِح ا‬
‫شاال‬ ‫ي‬‫[ ال َو ْس ُي الن َو ااال َو ٱ ْس َىضَو ال إلب َولال َو ال ُيحالن َو اا ُيالق َور ْس‬Bukhari da Muslim] ‫الع ْس ال َو ع َّني َو ا‬ ‫َوب ْسغ ال َو ْس ج َو اال َو َوأ ْس َلل ٌمة َو‬
‫ِح‬ ‫ِح‬ ‫ِح‬ ‫ِح‬ ‫ٍف‬ ‫ِح‬ ‫َني‬ ‫ِح‬ ‫ِح‬ ‫ِح‬
‫ٍع‬ ‫ِح‬ ‫ِح‬ ‫َو‬ ‫َو َو َل ْس َو ُي َو َل َو ْس َىض َو‬ ‫َل ْس َو ُي َو َل ِح َو َل َىض‬
[Bukhari da Muslim] ‫اهالع ال ل ٍفيال ِح ي ال ِح ِحهال عاهالع ال ٍع ال ي ال ِحتال ِحي ِحاله‬

8. Me ya kamata Musulmai su yi?


a) Faxakarwa da wayar da kan mutane game da nau’o’in tallafi da bashi na
gwamnati, da hanyoyin da za a iya cin gajiyarsu.
b) Zaven shugabanni da wakilai masu kishi lokacin jefa quri’a.
c) Xaukar matakai da suka dace wajen tabbatar da wakilan al’umma a fagen
siyasa suna jajircewa don ganin gwamnati ta samar da tsare-tsaren da za su
taimaki jama’a, kuma su faxakar da jama’arsu game da hanyoyin kai wa
gare su, sannan su yi tsayuwar daka wajen tabbatar da jama’ar ta su ta
amfana. Qungiyoyi da cibiyoyi na al’umma na da alhakin gayyatar
wakilansu don su yi musu bayani game da qoqarin da suke yi ko su nemi
sanin dalilin da yasa wakilansu ba su tsinana musu komai ba.
d) Samar da wasu tsare-tsare na daban musamman a matakin qananan hukuma,
da qungiyoyi, da cibiyoyin jami’o’i waxanda za su tallafa wa mutanen da ke
da kishin dogara da kansu wajen ilmantarwa, da shawarwari, da samar da
jari.
e) Faxakar da mutane, musamman mawadata game da muhimmancin kafa
gidauniyoyi a qarqashin amintattun mutane bisa tsarin Waqafi da za a yi
amfani da su wajen gudanar da shirin tallafa wa masu kishin dogaro da
kansu a mataki na al’umma.

9. Kammalawa
Daga qarshe, ina son in tunatar damu wannan Hadisi na Manzon Allah SAW
wanda Xabarāniy da Hākim suka ruwaito:
‫ُي‬ ‫َو َّن‬ ‫الأغ ٌم اال ب ْس‬
‫ِّب‬ ‫َو َّن‬ ‫الأحم ُي الي!ال ِحع ْس‬
‫َّن‬ ‫َىضابالج ُيلالع غ ال ل َّن ُي‬
‫الأ ا ق اال‬ ‫يالأ ال ئ ال‬ ‫ِح‬ ‫شالأاال ئ ال‬ ‫ال ا‬:‫فمال ال‬ ‫ي‬
‫َّن‬ ‫ُي‬ ‫َّل‬ ‫ُي‬ ‫َّن ُي‬ ‫عم ْسلالأاال ئ َو ال َّن الأج ٌّ الب االث َّن‬
‫غلاال ِحع ُّ هال و ااهالع ال ل ااال‬
‫ِح‬ ‫البال‬ ‫ُي‬
‫القغاأ‬ ‫أ‬ ‫لم‬ ‫ال‬ ‫!ال‬ ‫ال‬
‫ي‬ ‫الأحم‬ ‫ا‬ ‫ال‬:‫القال‬ ‫َو‬

Alhamdu lil Lah. Wassalātu was Salāmu alā Rasūlil Lah, wa Ālihi wa Ashābihi
wa man wālāh.

10

You might also like