Tarihin Zuriyar Sharif Yahya Na-Tsakuwa Tare Da Yan' Uwansa

You might also like

Download as docx, pdf, or txt
Download as docx, pdf, or txt
You are on page 1of 308

TARIHIN SHARIFAI NA ZURIYAR

SHARIF YAHYA NA-TSAKUWA TARE DA YAN’UWANSA

2022

Hamza Garba
Abdullahi Al-
Hassani
08095022295

7/13/2022
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

First printing & publishing


13-07-2022
14-12-1443AH.

ISBN: 978-978-989-373-7
Phone number:
08095022295
09030333353

1
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

TARIHIN SHARIFAI
NA
ZURIYAR
SHARIF YAHYA NA-TSAKUWA
TARE DA YAN’UWANSA

NA

HAMZA GARBA ABDULLAHI AL-HASSANI

2
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Abubuwan Dake Ciki


Abubuwan da kashI na Farko ya Kunsa
Sadaukarwa
Jawabin Godiya
Manufa
Shimfida
SASHI NA FARKO
Bayani akan Ilimi na Nasaba ……….……………………….………………………………12
Ka’idoji na bayani ko rubutu akan Nasaba ……………………………………………14
Farkon Halittar Allah Madaukakin Sarki……………………….…….…………………18
Halittar Sama da Kasa……………………………………………….…………………….……19
Halittar Aljanu da Mala’iku da kuma dan Adam…………….…………………..…20
Kasantuwar Halittar Annabi Adamu…………………………….…………….…………23
Ya’yan Annabi Adamu………………………………………..……………..………………….24
Ya’yan Annabi Nuhu……………………………………………………………..….…………..26
Annabi Hudu………………………………………………………………………..…………….…28
Annabi Salihu…………………………………………………………………………………..……28
Annabi Ibrahim……………………………………………………………………….………….…28
SASHI NA BIYU
Bayani akan Larabawa da kuma rabe-rabensu…………………………..…………32
Ya’yan Annabi Isma’il……………………………………………………….…………..………32
Gidan Abdulmanaf…………………………………………………………………..……………35
Gidan Sayyadi Hashim bin Abdulmanaf…………………………………………………35
Gidan Sayyadi Abdulmutallib bin Hashim bin Abdulmana……………………..36

3
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Gidan Sayyadi Abdullahi………………………………………………………………….……37


SASHI NA UKU
Gidan Annabta (SAW)……………………………………………………………………………39
Bayani akan Nasabar Annabi (SAW)…………………………………..…………………41
Siffofin Annabi (SAW)……………………………………………………………………………43
Kamun kafa da Annabi (SAW) wajen rokon ruwa……………………………….…43
Jarumtarsa (SAW)…………………………………………………………………………….……44
Sana’o’ insa (SAW)………………………………………………………………………..………44
Aurensa (SAW)…………………………………………………………………………….………..45
Aiko Shi da Annabta (SAW)……………………………………………………………………45
Matayensa (SAW)………………………………………………………………….………………46
Janhankali…………………………………….………………………………………………………49
Hajjin Bankwana………………………………..…………………………………………………51
Alamomin bankwana na Annabi (SAW)…………………………………………………53
Farkon rashin lafiyar Annabi (SAW)…………………………………………….…………54
SASHI NA HUDU
Ahlul-Baiti………………………………………………………………..……………………………57
Falalar Ahlul-Baiti…………………………………………………………….……………………58
Halakcin yin Tawassuli da Zuriyar Annabi yayin Addu’a………………………..64
Rabe-raben Nasabar Sharifai………………………………………………………..………65
Janhankali………………………………………………………………………………….…………67
SASHI NA BIYAR
Bayani akan Ahlul-Baiti tare da ya’ya da kuma Jikoki……………………………69
Gidan Annabi (SAW) ………………………………………….…………………………………70

4
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Gidan Sayyadina Aliyu (RA)……………………………………………..……………………70


Gidan Imam Hassan (RA)………………………………………………….……………………74
Gidan Imam Zaidu dan Imam Hassan Al-Mujtaba (RA)……………………….…75
Gidan Imam Hassan Al-Musannah dan Imam Hassan…………………………...77
Gidan Imam Abdullahi Al-Kamil dan Imam Hassan Al-Musannah………….77
Gidan Muhammad Nafsuzzakiyya dan Abdullahi Al-Kamil……………….……77
Gidan Ibrahim dan Abdullahi Al-Kamil………………………………………………..…78
Gidan Musa Al-Jauni dan Abdullahi Al-Kamil…………………………………………78
Gidan Yahya dan Abdullahi Al-Kamil………………………………………..……………78
Gidan Sulaiman dan Abdullahi Al-Kamil…………………………………..……………79
Gidan Idriss dan Abdullahi Al-Kamil da zuriyarsa baki daya………………..…79
Gidan Ibrahim Al-Gamar dan Hassan Al-Musannah……………………………….85
Gidan Hassan Al-Musallisu dan Hassan Al-Musannah……………………………86
Gidan Ja’afar dan Hassan Al-Musannah…………………………………………..……87
Gidan Dawud dan Hassan Al-Musannah…………………………………………..……89
Bangaren Imam Husain dan Imam Aliyu da Nana-Fadima.……………………89
Imam Aliyu Zainul-Abidin………………………………………………………………………89
Gidan Muhammad Al-Bakir dan Imam Aliyu Zainul-Abidin……………….…..90
Gidan Abdullahi Al-Bahir dan Imam Aliyu Zainul-Abidin……………………..…91
Gidan Umar Al-Ashraf dan Imam Aliyu Zainul-Abidin………………………….…91
Gidan Hussain Al-Asghar dan Imam Aliyu Zainul-Abidin…………………..……91
Gidan Aliyu Al-Asghar dan Imam Aliyu Zainul-Abidin……………………….……91
Gidan Zaidu Al-Shahid dan Imam Aliyu Zainul-Abidin……………………….……91
Bangaren Imam dan Hanafiyya dan Imam Aliyu bin Abi-Dalib………………93

5
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Bangaren Abbas dan Imam Aliyu dan Abi-Dalib…………………………………….94


Bangaren Umar Al-Adraf dan imam Aliyu bin Abi-Dalib……………………..…94
Bangaren Imam Ja’afar bin Abi-Dalib……………………………………………….……95
Bangaren Akilu bin Abi-Dalib…………………………………………………………………97
Bangaren Abbas bin Abi-Dalib………………………………………………………….……98
SASHI NA SHIDA
Dalilan yaduwar Ahlul-Baiti a sassan Duniya…………………………………………99
SASHI NA BAKWAI
Hijirar Sharifai izuwa sassan duniya………………………………….…………………113
Kwararowar Sharifai izuwa Afrika (Africa)………………………..…………………114
Dalilan yaduwar Sharifai a Afrika (Africa)……………………………………………120
Shigowar Sharifai kasar Hausa…………………………………………….………………121
Banbancin Sharifi dan mace da kuma sharifi dan namiji…………………..…124
Alakar Sharifai da wuta………………………………………………………………….……129
Dangantakar sharifai da kalar bakar fata da kuma Larabawa…………….129
Annabawa da kuma manyan bayin Allah da suke bakaken fata……….…130
Manya manyan da suke bakaken fata kuma mashahurai……………………131
Sahabbai bakaken fata da suka zauna a gaban Annabi (SAW)…………….132
Matayen Sahabbai bakaken fata…………………………………………………………132
Malaman Addini da suke bakaken fata a Makka da kuma Madina…….132
Ya’yan Sahabbai da aka haife su a Africa…………………………………….………133
Jikokan Annabi (SAW) da suke bakaken fata………………………….……………134
Ayoyin Alkur’ani da yaren bakaken fata (yaren Habasha)………………..…136
Darajar da bakaken fata suka samu a gaban Annabi (SAW)……………..…136

6
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Abubuwan da Kashi na Biyu na kunsa


SASHI NA FARKO
Gabatarwa………………………………………………………………..……………………..…138
Tarihin Nasabar Gidan Sharif Yahya Na-Tsakuwa tare da yan’ uwansa138
Shigowarsu KasarKano tare da kafa Garin Tammawar Sharifai dake
Gezawa Kano……………………………………………………………………………………...145
Dawowarsu unguwar Darma wadda ta dawo Dukawa fukar-gabas……146
Alakar zuriyar Gidan da al’ummar Kano………………………………………………147
Alakar zuriyar gidan da Masarautar Kano……………………………………………147
SASHI NA BIYU
Daukacin zuriyar Usman dan Ibrahim dan Abubakar
1. Gidan sharif Abbas…………………………………………….……………………………153

2. Gidan Sharif Muhammad Dan-Didi…………………………………………………153


(1) Bangaren Sharifiya Tambara………………………………………………………..153
(2) Bangaren Sharifiya Hadiza…………………………………………………………..155
(3) Bangaren Sharifiya Aminatu………………………………………………………..158

3. Gidan Sharif Sulaimanu Allo…………………………………………………..……….161


(1) Bangaren Sharifiya Uwanin Soro…………………………………………………161
(2) Bangaren Sharif Abubakar (Habu)………………………………………..………162

4. Gidan Sharifiya Salmah (Salamatu)………………………………………………..163


(1) Bangaren Sharif Muhammad (Sidi Fari Amale)…………………….………164
(2) Bangaren Sharif Abbas (Dan-Uwan Sidi Fari Amale)…………….………179

5. Gidan Sharifiya Fadima…………………………………..………………………………181


(1) Bangaren Sharif Mustafa (Almu)……………………………………….…………181

7
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(2) Bangaren Sharif Ahmad (Mai-Mesa)………………………………….…………182


(3) Bangaren Sharif Yusuf (Isuhu)………………………………………………………183
(4) Bangaren Sharif Idriss………………………………………………………………….184
(5) Bangaren Sharif Ibrahim…………………………………………………….………..184
(6) Bangaren Sharif Bala………………………………………………………….………..185

6. Gidan Sharif Yahya Na-Tsakuwa…………………………………………….………186


(1) Bangaren Sharif Danjiji………………………………………………………………..189
(2) Bangaren Sharif Abubakar (Magaji)…………………………………….………196
(3) Bangaren Sharif Ibrahim……………………………………………………….……..197
(4) Bangaren Sharif Ibrahim (Sidi Liman)………………………………..…………208
(5) Bangaren Sharif Usman……………………………………………………..………..224
(6) Bangaren Sharif Ahmadu…………………………………………………….……….230
(7) Bangaren Sharif Haruna……………………………………………………..……….234
(8) Bangaren Sharif Sani (Baba Mai-Aku)………………………………..…………242
(9) Bangaren Sharifiya Maimunatu…………………………………...………………248
(10) Bangaren Sharifiya Binta……………………………………………………………253

SASHI NA UKU
Daukacin zuriyar Aminatu (Uwar Na-Hakuri) yar’ Usman dan Ibrahim dan
Abubakar
1. Gidan sharifiya Maryam……………………………………………..…….……………257
(1) Bangaren Sharif Muhammad Duna………………………………………………257

2. Gidan Sharif Sulaimanu (Na-Hakuri)………………………………………….……258


(1) Bangaren Sharifiya Habiba (Yar’ Baba)……………………………………..…258
(2) Bangaren Sharifiya Aminatu (Kundun)…………………………………………261
(3) Bangaren Sharifiya Aisha (Lami)………………………………………………..…263

3. Gidan Sharif Abdurraziki……………………………………………………..…….……264


(1) Bangaren Sharif Bashir…………………………………………………………………265
(2) Bangaren Sharif Zakariya’u……………………………………………….…………268
(3) Bangaren Sharif Muhammad (Mai-Riga)………………………..……………270

8
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(4) Bangaren Sharifiya Yar’ Tema………………………………………………………273


(5) Bangaren Sharifiya Aminatu (Dela)………………………………………………276

4. Gidan Sharif Yakubu Bauchi……………………………………………………………277


(1) Bangaren Sharif Rabi’u…………………………………………………………………277
(2) Bangaren Sharifiya Azumi………………………………………………….………..282
(3) Bangaren Sharifiya Hajiya Gambo…………………………………….…………283

5. Gidan Sharif Abubakar (Labaran)……………………………………………………284


(1) Bangaren Sharifiya Asma’u (Ma’u)……………………………………….………284
(2) Bangaren Sharifiya Aminatu (Yayantuwa)……………………………………285
(3) Bamgaren Sharif Nasidi……………………………………………………..…………286

6. Gidan Sharif Adamu…………………………………………………………….…………288


(1) Bangaren Sharifiya Azumi……………………………………………….……………288
(2) Bangaren Sharif Alhaji Bala………………………………………………………….288
(3) Bangaren Sharif Bako………………………………………………………….……….293
Manazarta…………………………………………………………………………….……………295

Sadaukarwa
Bisa yarjewa ta Allah madaukakin Sarki, Na sadaukar da wannan littafi ga
kafatanin jikokan Annabi tare da masoyansa (SAW).

9
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

A karshe, ina rokon Allah da ya datar da wannan aiki izuwa mafi kolkoluwar
daraja, ya daukaka shi sannan kuma yasa ya amfane mu a duniya da kuma
lahira.
Jawabin Godiya
Dukkan godiya ta tabbata ga Allah Madaukakin Sarki wanda ya bani ikon
rubuta wannan littafi da ya kunshi tarihin Sharifai tare da tarihin zuriyar
gidan Sharif Yahya Na-Tsakuwa hadi da yan’ uwansa dake zaune a
unguwar Dukawa cikin kwaryar birnin Jahar Kano Najeriya. Hakika, wannan
aiki yarjewa ce ta Allah (SWT) kuma muna Addu’ar Allah isa wannan aiki ya
amfanar da al’umma baki daya, Amin.
Bayan haka, yazama wajibi inyi godiya ta musamman ga marigayi Alh.
Sharif Isma’ila wanda kusan dukkan tarihin zuriyar gidan Sharif Yahya Na-
Tsakuwa, shi ne ya bada shi kuma ya taka muhimmiyar rawa wajen kiyaye
tarihin gidan, muna Addu’ar Allah ya gafarta masa, Amin.
A karo na biyu, godiya ta musamman ga magabatanmu wadanda suka yi
bajinta wajen rubuta littafi na farko na zuriyar gidan Sharif Na-Tsakuwa
kamar, Sharif Nura Waziri Alkali Kabara, Sharif Isuhu Dukawa, Sharif
Hashimi Dukawa, Sharif Auwalu (Mai-Fata), Sharif Hassan Kabara, Sharif
Sule Dukawa, Sharif Bala Kabara, Sharif Kabiru Liman, Sharif Bashir Ibrahim
Liman, Sharif Alhaji Bala. Tare da wasu masu tarin yawa.
A karshe, muna mika godiya mara iyaka ga iyaye da yan’ uwa da kuma
dukkan wadanda suka bamu gudunmawa wajen hada wannan tarihi
kamar: Sharif Aliyu Sabi’u Sharifai,Sharif Aminu (Gayatul-Muradi), Sharif
Yammani, Sharif Aminu Bala, Sharif Usman (Na-Makka), Sharif Bashir,
Sharif Aminu Sunusi, Sharif Nura Umar, Sharif Muhammad Yakubu (Mai-
Afafa), Sharifiya Halima yar’ Muhammad Bell, Sharifiya Hassana jikar Sidi
Fari Amale (ta kan-tudu), Sharif Aminu, Sharif Uban na Malam Murtala,
Sharif Jadda jikan Sidi Liman, Sharif Khalifa Abba Liman, Sharif Khalifa
Kabiru Liman, Sharif Khalifa Musa Liman, Sharif Abdulkarim Aliyu Salihu,
Sharifiya Uwa ta Kaduna Jikar Amale, Sharifiya Rukayya Ibrahim, Sharif
Liman Kadawa, Sharif Salisu Baban Nasidi, Sharif Alhaji Malam Dan-Agundi,
Sharif Isuhu Musa Sharifai, Sharif Musatafa Malafa, Sharif Abba Abdulkarim

10
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Dayyabu, Sharif Salisu Chiromawa, Sharifiya Turai Liman, Sharif Baba Dan-
Liti, Sharif Baba Mai-Kudi, Sharif Abubakar Hashimi, Sharif Jibril Al-Hassani
Al-Ashtari, Sharif Salisu Kankarofi, Sharif Malam Sabo Kadawa/Chiromawai.
Manufa
Na rubuta wannan littafi domin ya samar da gamsashshen bayani na
abunda ya danganci Sharifai wato jikokan Annabi (SAW), kasantuwar
litattafai masu tarin yawa na nasabobi na Ahlulbait an rubuta su ne da
yaren Larabci inda wasu kuma da yaren Turanci, naga dacewar da in rubuta
littafi da yaren Hausa domin Al’ummarmu su san tarihin Sharifai tare da
samar da ilimi wanda zai bude kofar bincike da kuma fadadar tarihi.
Bugu da kari, akwai matsaloli da yawa wadanda al’umma tare da su kansu
sharifan ke fama dasu wadanda suka kunshi: inkarin Shariftakar
musamman idan sharifan sun kasance bakake ne, ko alakar Sharifai da
wuta ko kuma banbanci tsakanin Sharifi dan mace da kuma Sharifi dan
namiji, Dukkan wadannan mun kawo bayani na ilimi dangane dasu a cikin
wannan littafi hadi da musabbabin yaduwar su a sassan duniya har damu
nan kasar Hausa.
A wannan bigire, yana da kyau na soma da bada hakuri ko kuma neman
uzuri ga wanda yaga wani bayani bai masa dadi ba, hakika haka tarihi ya
gada bisa zuwa da mabanbantan ruwayoyi, kuma yana da kyau wajen
sanin cewa “banyi hakan domin kaskantar da wani ko wata zuriya bane,
kawai hakan ya faru ne bisa abunda bincike na ya tabbatar mini”.
A karshe, ya kai mai karatu kasani; “Na yiwa Allah alkawarin bazan rubuta
sonrai ba, bazan fitar da wani cikin nasabarsa ba, bazan shigar da wanda
baya cikin nasabar da ba tasa ba, bazan ruubuta sonrai ko son zuciya ba,
bazan kozanta wata zuriya ko kaskantar da wata zuriya ba kuma nayiwa
Allah alkawarin zanyi iya iyawata wajen rubuta abunda yake gaskiya”. Duk
abunda ya kasance kuskurene bayyananne cikin wannan littafi, to hakika
kuwa ina neman afuwa tare da neman gafarar ubangiji, abunda kuwa ya
zamto dai dai, ina godiya ga Allah bisa hakan.
Alhamdulillah.

11
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Shimfida
Wannan littafi ya kunshi bayani tundaga halittar duniya har izuwa samuwar
Sharifai a doron kasa. Mun zabi yin hakan domin wanzar da ilimi kuma
domin littafin ya kasance ya game dukkan wani tarihi na sharifan tun daga
halittar duniya har izuwa samuwarsu. Hakanan, ya kunshi ya’ya da kuma
jikokansu hadi da musabbabin yaduwarsu a bankasa domin wanzar da
bayanai game dasu tare da bude kofa ga masu nazartar tarihi da bincike, a
karshe, mun kammala shi da Tarihin Zuriyar Sharif Yahaya Na-Tsakuwa tare
da yan’ uwansa dake Unguwar Dukawa cikin birnin Jahar Kano. Muna
rokon Allah da ya tabbatar damu akan daidai ya kuma sanyamu cikin
wadanda zasu dace bisa wannan kuduri namu.

Bayani Akan Ilimi Na Nasaba


Ilimin nasaba ilimine mai matukar amfani kuma shine jigo na samun dukkan
wata daukaka, daraja, alfahari, mutunci da kuma sanin kai hadi da sanin
ragowar kabilu da kuma al’ummatai. Muhimmancin ilimin nasaba ya zarta
dukkan wani tunani ko binciken mai bincike, ta hanyar sanin nasaba ne ko
wane dangi ko kabila ke samun fifiko sama da ragowar kabilu, kuma ta

12
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

nasaba ne ake iya gane bayani ko tarihin kabila ko al’umma. Shekaru da


suka shude ya kasance ko wace al’umma su kan riki wani abu da yakan
zame musu abun alfahari, ko kuma sukayi shuhura akan sa, Imam Fakar Al-
Din Al-Razi ya kawo cewa Rumawa suna da sani akan ilimin
likitanci/magani, su kuma Girkawa (Greek) suna da sani akan Nazari da
kuma tunani, Indiyawa suna da sani akan sararin samaniya da yanayi na
sanin duniya hadi da lissafi, su kuma mutanen Fasiya wato Iran kenan A
yanzu suna da sani akan dabi’u da suke tattare da ruhi/rai hadi da tarbiyya,
su kuma China (Kasar Sin) suna da sani a bangaren kere-kere, inda a karshe
su kuma Larabawa suke da sani ko fikira wajen iya tsara zance hadi da ilimi
na sanin Nasaba, ya kara da cewa, wannan ilimi (na nasaba) sune suka
kebanta da shi kuma babu wasu daga cikin mutanen Fasiya, kabilun Barbar,
Indiyawa, ko al’ummar Zanj da zasu iya kiyaye sunan kakansu ko suka san
nasabarsu, dalilin hakan, yasa nasabarsu take hargitsewa kuma wasunsu
suke shigewa cikin nasabar wasu ko kuma ake nasabtasu da wasu wadanda
ba iyayensu ba1.
Kafin zuwan musulunci, Larabawa sune kadai suka kebanta da sanin ilimi
akan nasaba kuma sune suka san nasabar kowannensu, ya kasance cewa
kowanne a cikinsu zai iya jeranta nasabarsa har izuwa kan Adnan ko izuwa
kan Kahdan ko kuma izuwa kan Annabi Isma’il ko gabaki daya ma izuwa kan
Annabi Adam, kuma wannan ya sanya cewa babu wani dazai iya shigewa
cikin wata nasaba wadda ba tasa ba ko kuma ya haifar da shubuha cikin
wata nasaba2. Ya kasance cikin al’adarsu (Larabawa) idan suka gama
bautarsu (ta gumaka kafin zuwan Musulunci) suna zuwa kasuwa ta Akaz
domin bayyanar da nasabarsu ga mahalarta kasuwar kuma suna aikata
hakanne lokacin da aka kammala ibadar aikin Hajji da kuma ta Ummrah
wanda hakan ma yazo a cikin al kur’ani inda Allah (SWT) yake gaya musu
cewa:
“To idan kun kare ayyukan Hajji, sai ku ambaci Allah kamar ambatarku ga
Ubbannin ku ko kuwa mafi tsanani ga Ambato”3.

13
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Wannan Aya tana nuna yadda larabawa suka baiwa ilimin sanin nasaba
muhimmanci inda suke kiyayeta tare da kuma darajata har ta zamo musu
abun alfahari da kuma daukakar su cikin daukacin halittu.
Hakanan, har ila yau, mafi aksarin al’umma basu da masaniya akan
nasabarsu inda da yawa sukan gaza fadin sunan kakansu ko da kuwa na
farko ne, a cikin kabilun Hausawa zamu iya cewa, iya bangare uku ne kawai
suke kiyaye nasabarsu, kuma sune: Sharifai, Masarauta da kuma Malamai,
na hudun da suke raka musu baya sune Mawadata. Banda jerin wadannan,
kusan babu wanda zai iya jeranta kakansa har izuwa na biyar ko na bakwai
wanda hakan illa ne wajen kiyaye nasaba da kuma tarihi.
Addinin Musulunci ya bada fifiko wajen kiyaye nasaba inda yazo cikin
Hadisai da kuma Littafi mai girma (Alkur’ani) wajen nuna mana
muhimmancin ta da kuma amfanin ta. Nasaba tana karawa al’umma
kwarjini musamman gurin masu ilimi da kuma masu nazartar tarihi, tana
taimakawa wajen sadar da zumunci, hadin kai da kuma zaman lafiya, Duk
al’ummar da ta kiyaye nasabarta to kuwa ta kiyaye darajarta, mutuncinta
da kuma tarihinta.
Yazo a hadisi inda Manzon Allah (SAW) yake cewa “Ku sanar/kiyaye
Nasabar ku domin sadar da zumuncin ku”4.
Ta hanyar nasaba muke sanin junanmu da kuma alakar dake tsakanin mu
kuma sai ta hanyar ta kawai zamu iya sadar da shi zumuncin.
A cikin sahabban Annabi (SAW), Sayyadi Abubakar Al-Siddik yayi fice
matuka wajen sanin Nasabar ilahirin Larabawa domin sai da takai Manzon
Allah (SAW) yana cewa da shi ya gayawa Hassanu (Babban mawakin Annabi
SAW) nasabar larabawa, bayan shi akwai Abdullahi bin Usman, Mukramatu,
Amiru bin Darib, Akilu bin Abi-Dalib, Urwatu bin Uzainatu, Jubair bin Mud’in
daga bani Naufal5.
Bayansu an samu wadanda suka biyo bayansu irin su: Sharif Jamaluddeen
Ahmad bin Unubi, Abi-Nasir Sahal bin Abdullahi Al-Bukhari, Imam
Fakarruddeen Al-Razi, Ibn Asir Izzudeen Abu Hassan Aliyu bin Muhammad
bin Muhammad bin Abdulkarim Al-Shaibani Al-Asir, Aliyu bin Muhammad

14
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Al-Alawi, Imam Al-Samarkandi Al-Madani, Ja’afar Al-A’araji, Abi-Farrij Al-


Asfahani, Ibn Kaldun dama wasu da yawa. Daukacin wadannan gwaraza
kuma masanah nasabah sun sadaukar da rayuwarsu da kuma lokacinsu
domin kiyaye nasaba da kuma sadar da zumunci tsakanin Al’ummatai.
Ka’idoji Na Bayani Ko Rubutu Akan Nasaba
Rubutu ko bayani akan nasaba abune da yake bukatar kulawa da kuma
kiyayewa domin kaucewa kuskure ko bada bayanin da bai ingantaba. Ayoyi
na Al-Kur’ani da Hadisai hadi da maganganun Malamai masana nasaba duka
sunyi gargadi akan shigarwa ko fitar da wani ko wasu a cikin nasaba. Kamar
yadda Fakar Din Al-Razi yayi bayani a baya, Larabawa sune suka shahara
wajen kiyaye nasabarsu kuma basa bari wanda ba ahalinsu ba ya shiga cikin
nasabarsu, amma ragowar kabilu ko al’ummatai basa kiyaye nasabarsu
wanda hakan ya sabbaba kutse na wasu mutanen cikin nasabobinsu hadi da
rashin tartibin tarihi da kuma sanin asalinsu.
Manzon Allah (SAW) yace:
“Babu wani mutum da zai jingina kansa bisa ikrarin cewa mahaifinsa ne
alhalin ba shine mahaifinsa ba kuma yana sane face ya kafirta, hakanan
wanda yayi da’awa ko nasabta kansa da wata zuriya wadda baya daga
cikinsu to ya nemarwa kansa gurbi a cikin wuta”. (Bukhari ne ya rawaito). 6
A wani hadisin, Manzon Allah (SAW) Yace:
“Duk wanda ya nasabta kansa izuwa wani wanda ba mahaifinsa ba alhalin
yana sane to Aljanna ta haramta a gareshi”7.
A cikin Alkur’ani mai girma Allah madaukakin Sarki yaja kunnenmu akan
nasabta wani izuwa ga wanda ba mahaifinsa ko ahalinsa ba kuma daga
wannan lokaci Allah (SAW) Ya hana aikata hakan kwata kwata. Allah yana
gaya mana cewa:
“kuma (Allah) bai sanya diyan hankakar ku (ya’yan da kuka rikesu a
matsayin ya’yanku) su zama diyanku ba”8.
Allah ya kara gaya mana a cikin Alkur’ani mai girma inda yake ce mana:

15
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

“Ku kirasu ga ubanninsu (wajen Nasabtawa ta hanyar tsatso), shine mafi


adalci a gurin Allah, to idan baku san sunan ubanninsu ba to yan’uwanku ne
cikin musulunci da kuma wadanda kuka aminta a garesu”9.
Wannan fadin na Ubangiji yana nuna mana girman nasaba da kuma yadda
ubangiji da kansa ya saukar da ayoyi domin kiyayeta wanda hakan yana
nuna mana muhimmancin ta.
Hakika ya gabata a cikin zamani da kuma wannan lokaci da muke ciki inda
Al’ummatai dayawa ke ikrarin nasaba wadda ba tasu ba, mafi aksari,
al’umma na jingina kansu izuwa Gidan Annabi (SAW) wanda a zahirin
gaskiya al’amarin ba haka yake ba, mafi yawan lokaci suna aikata hakanne
domin samun Daukaka tare da neman dukiya, wasu kuma saboda soyayyar
da suke yiwa gidan da kuma kwadayin zamowa a cikin su, wasu kuma
domin neman mulki ko kuma shuhura. Tarihi ya tabbatar da cewa, a yankin
Maghrib wasu suna jingina kansu da gidan Annabi (SAW) domin neman
mulki hadi da neman goyon bayan Al’umma, saboda soyayya da kuma
biyayya da al’umma suke yiwa Ahlul-Baiti hakan ya zamo hanya mafi sauki
wajen jinginuwa da kuma nasabtuwa dasu domin samun goyon bayan
Al’umma musamman wajen neman duniya tare da cimma bukatu. Wasu
kuma sukanyi hakan a bisa rashin sani sakamakon gadar musu da
kakanninsu sukayi (cewa su sharifai ne), wasu kuma wata baiwa suka samu
daga Allah sai a dinga kiransu da hakan, inda wasu kuma zubi da tsarinsu ko
halittarsu Al’umma zasu kalla (musamman idan farare ne ko sunzo daga
Hijaz) sai Al’umma su dinga kiransu da hakan wanda gabaki daya aikata
wadannan da muka lissafa kuskurene a idon Malamai dama shari’a baki
daya.
An tambayi imam Malik akan wanda ya nasabta kansa da Annabi (SAW) a
bisa karya, sai Imam Malikh ya bada amsar cewa:
“Wanda ya nasabta kansa da Annabi (SAW) da gangan/bisa karya to ayi
masa duka mai tsanani sannan a tsare shi har sai ya tuba domin ya jingina
karya/kaskanci ga annabi (SAW) 10.
Wannan duka yana nuna mana yadda malamai suke kiyaye nasaba da kuma
kiyaye nasabar Gidan Annabi Allah (SAW).

16
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Ka’idojin da mai Rubutu ko Bayani Akan Nasaba ya kamata ya kiyaye su:


(1) Siffantuwa da halaye na gari: Halaye na kwarai sune tsani na farko
wajen yarda/amincewa da mai rubutu ko bayani akan nasaba. Kubuta
daga illa wadda ka iya bayuwa ga kokwanto wajibine a guje musu, hakan
yana nuna dabi’antuwa da halaye na gari kafin shuhura akan saninka da
ilimin nasaba domin samar da yakini a zukatan masu sauraro ko masu
karatu, dukkan wanda aka san shi da karya ko sanrai, to kuwa bayanansa
bazasu zamo ababen karbuwa wajen manazarta ba
(2) Amana: Amana jigo ce a bayanin nasaba kuma ana amfani da ita
(amana) wajen amincewa da bayani ko rubutu na mai nasaba ko kuma
akasin haka (Kin amincewa). A wannan bigire, dolene a guji sanya wata
zuriya ko wani mutum wanda baya ciki domin kiyaye amana kuma kada
a fitar da wanda yake ciki domin shima hakan kiyaye amana ne.
Allah madaukakin sarki yana gaya mana cewa:
“Lalle ne Allah yana umarnin ku da ku bayar da amanoni zuwa ga masu su,
Kuma idan kunyi hukunci tsakanin ku da mutane, kuyi hukunci da adalci.
Hakika Allah yana madallah da abinda yake yi muku wa’azi dashi, Lalle ne
Allah ya kasance mai ji ne kuma mai gani ne”11.
(3) Tsanantuwa da samun ilimin ko riskar masu Ilimin:
Yana daga cikin wajibci cewa a sanka da ilimin nasaba ko kuma ya kasance
cewa ka samu wasu bayanai daga gurin magabata wadanda suke adalai,
hakanan, ya kasance suma sunji daga nasu magabatan domin samun
sahihancin bayanai ko zance. Zance ko bayanai basa ingantuwa ga wanda
bashi da ilimin nasaba hakanan bazasu ingantuba ga wanda ya fadi zancen
da antabbatar da bai riski wanda ake ayyana wannan zancen izuwa garesu
ba.
(4) Fadin gaskiya tare da yin Adalci: Saudayawa a lokaci guda akan samu
kalaman malamai masu cin karo da juna kuma a mas’ala guda daya, idan
aka samu hakan, to wajibine ka kawo bayanan kowanne malami ko
masani domin fayyacewa. Hakanan idan ka goyi da bayan daya sama da
bayanin daya malamin to yazama dole ka kawo hujja da kuma bayanai
na ilimi ababan amincewa da kuma yarda.
Allah yana cewa:

17
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

“Lalle ne Allah yana umarnin ku, ku bayar da amanoni zuwa ga masu su.
Kuma idan kunyi hukunci a tsakanin mutane, kuyi hukunci da adalci. Lalle
ne Allah yana yin madallah da abinda yake yimuku wa’azi dashi. Lalle ne
Allah ya kasance maiji ne kuma mai gani” (4:58).
Hakanan a wata Ayar, Allah yana gaya mana cewa:
“yaku wadanda sukayi Imani, ku kasance masu tsayuwa da adalci, masu
shaida saboda Allah, kuma ko da akan ku ne, ko mahaifa da mafi kusantar
zumunta, ko da (wanda ake yi wa shaida) ya kasance mawadaci ko
matalauci, to kuwa Allah ne mafi chan chanta da lamarinsu. Saboda haka
kada ku bibiyi son zuciya harku karkata. Kuma idan kuka karkata da Magana
ko kuwa kuka kau dakai, to lalle ne Allah ya kasance masani ga abinda kuke
aikatawa” (4:155)
A wata ayar Allah yana gaya mana cewa “kuyi adalci koda kuwa akan
makusantanku ne”
Wadannan ayoyi sun bayyana mana tabbatar da gaskiya da kuma yin adalci
a kowane al’amari musammanma a bangare na nasaba. Hakika
“Mukaddima ta Ibn Kaldum” ta ishemu misali ta sigar da yake tsage gaskiya
akan asalin kabilun maghrib da kuma fayyace gaskiya ga kabilun da suke
jingina kansu da sharifai da gangan ba tare da yaji tsoro ko kuma zargin
masu zargi ba.
(5) Wadatuwa ga barin kwadayi da son zuciya: Ga wanda yake da ilimi
akan nasaba dolene ya wadatu ga barin son zuciya da kuma kwadayi
domin hakan na iya kaishi ga halaka.
Hakika nasaba zuwa ga Annabi abace wadda kowa yake so kuma yake
marari saidai samunta yarjewa ce ta Mahalicci, ya zama wajibi a guji sanya
dukkan wadanda basa ciki ko da kuwa sun nuna kwadayinsu da bukatarsu a
fili.
(6) Tabbatar da abunda ya inganta: Duk da cewa akwai sabani na malamai,
bincike da kuma bayanai na nasabobi masu yawa, zaifi dacewa wajen
tabbatar da abunda fakihai na nasaba suka tabbatar, amma babu laifi
wajen bayyana wani dalili ko wani bayani abun amincewa tare da hujja
gamsashishiya. Amma zaiyi wahala a aminta da sabon bincike ko wani
bayani wanda babu shi a baya kokuma kirkirarren labari akan wata
nasaba.

18
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(7) Kaucewa kokwanto ko zato: bayani na nasaba baya zama abin dogaro a
gina shi akan kokwanto ko kuma zato kokuma a kaddara wani abu
wanda babu tartibin bayani akansa. Ana gina dukkan wani bayani na
nasaba akan abunda aka tabbatar da afkuwarsa kuma kwalkoluwar
darajarsa shine ya kasance mashhuri ne.
Farkonn Halittar Allah Madaukakin Sarki
Allah yana gaya mana a cikin Alkur’ani cewa:
“Allah shine mahaliccin dukkan komai, kuma shine wakili akan
komai”12(39:62).
Dukkan wani abu da muke gani dama wanda bama gani hadi da mai rai da
mara rai Allah shine ya halicce shi kuma yake kula dashi.
Malamai sun karawa juna ilimi akan farkon abunda Allah ya fara halitta,
kaso na farko sun tafi akan cewa farkon abunda Allah ya fara halitta shine
Alkalami, sai girgije/gajimare sai kuma kurisiyyun sa. kuma wannan yayi
daidai da ra’ayin Ibn Jarir Al Tabari, Ibn Al Jauzi, da wasunsu. Sun kafa hujja
da hadisin da imam Ahmad, da Abu Dawud da kuma Imam Tirmizi suka
rawaito daga Ubaidullah ibn sabit cewa, Manzon Allah (SAW) yace “Farkon
abunda Allah ya fara halitta shine Alkalami, sannan yace dashi (Alkalamin),
da ya rubuta dukkan abunda zai afku a kowace sa’a har izuwa tashin
alkiyama”13.
A daya bangaren, mafi jamhurin malamai sun tafi akan cewa farkon abunda
Allah ya fara halitta shine Gadon Mulkinsa wato kursiyyu kenan. Wannan
yayi daidai da ra’ayin Imam Hafiz Abul A’la, da imam Hamdani da
wasunsu14.
Halittar Sama Da Kasa
Allah yana gaya mana a cikin Alkur’ani cewa:
“Lalle ne ubangijinku shine Allah, wanda ya halicci sama da kasa a cikin
kwana shida” (7:54).
Malamai sunyi sabani akan kwana shidan da Allah yake nufi, kaso na farko
sun tafi akan cewa kwanaki shidan irin kwanakin mune na duniya inda kaso

19
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

na biyun suka tafi akan cewa ba irin kwanakin mune na duniya ba. Mujahid,
Ad-Dahhak da kuma Ka’ab al Ahbar sun rawaito daga Ibn Abbas (RH) cewa
“ko wace kwana daya, daidai take da dubunnan shekaru15”.
Ibn Jareer ya rawaito daga Ad- Dahhak Ibn Muzahim da wasusunsu cewa
“sunayen wadannan kwana shidan sune: Abjad, Hawwaz, Hutti, Kalemun,
Sa’fas da kuma Qurasht16. Ya rawaito (Ibn Jareer) cewa mabiya Al- taurah
sunce Allah ya fara halitta ranar Lahadi, mabiya Injila kuma sukace ranar
Asabar inda mu Musulmai daga abunda mukaji daga Manzon Allah (SAW)
“Allah ya fara halittar sama da kasa ranar Asabar ne”17. Dangane da Abunda
Allah ya fara halitta (tsakanin sama da kasa), Suratul Fussilata (41:9-12) ta
tabbatar da cewa Allah sai da ya fara halittar kasa sannnan ya halicci sama
dogaro da cewa kasa itace ginshiki na samar da tushe”. Duk da cewa a kwai
malaman da suka kafa hujja da suratul Nazi’at (79:27-33) a matsayin hujja
kan cewa sai da Allah ya halicci sama sannan ya halicci kasa18.
Hadisi yazo inda yake fayyace mana aikin da kudurar Ubangiji tayi a kowace
rana, Imam Ahmad bin Hanbal ya rawaito Hadisin Abu Huraira inda yake
cewa:
Manzon Allah (SAW) ya riki hannuna kuma yace dani “Allah ya halicci kasa
ranar Asabar sannan ya halicci duwatsu ranar lahadi, ya halicci bushiyu
ranar litinin, ya halicci ababai marasa dadi ranar talata, ya halicci haske
ranar laraba, sannan ya shimfida/sanya ababan daya halitta ranar Alhamis,
sannan ya halicci Annabi Adamu da la’asar ranar Juma’a19. Shine (Annabi
Adamu) karshen halittar Allah a awar karshe ta ranar juma’a, tsakanin
la’asar zuwa dare/faduwar rana.
Halittar Mala’iku, Aljanu Da kuma Dan Adam
Ummul-Mu’minin Nana Aisha (RA) ta rawaito daga Manzon Allah (SAW)
cewa:
“Mala’iku an halicce su ne daga haske, Aljanu an haliccesu ne daga wuta,
shi kuma Adamu an halicce shi ne daga abunda Alkur’ani ya fada
(yunbu/kasa) 20.

20
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Bayan da Allah ya halicci alkalami da kursiyyunsa, ya halicci mala’iku, kuma


su sun samu ne daga haske, sun kasance basa sabawa ubangiji kuma suna
bauta masa tare da tsarkakeshi a kowane lokaci. Duk da cewa Mala’iku basa
sabawa Ubangijinsu, mafi jamhurin malamai sun tafi akan cewa Dan-Adam
yana gaba dasu (Mala’iku) a fifikon daraja. Al Hafiz Ibn Askar ya kawo a
littafinsa na tarihi, a bangaren tarihin Ummayyah Ibn Amr Ibn Sa’eed Ibn Al-
As cewa: ya halarci taron da Umar bin Abdu’aziz ya shirya, sai ya tarar da shi
tare da wasu jama’u, Umar yace, “babu wani wanda yake mafi
daukaka/daraja a gurin Allah (A halittarsa) da yake sama da mutumin kirki a
ya’yan Annabi Adam”. Sai ya kuma kafa hujja da ayar Alkur’ani inda Allah
yake cewa: “Lalle ne wadanda suka yi Imani, kuma suka aikata ayyukan
kwarai, wadannan sune mafifita alherin halitta”21. Kuma Umayya Ibn Amr
Ibn Sa’eed ya amince da shi (Umar Ibn Abdul’azeez ) akan hakan tare da
Muhammad ibn ka’ab Al-qurazi shima ya tabbatar da hakan inda yake
cewa, “Allah ya girmama Annabi Adam inda ya halicce shi da hannun sa, ya
busa masa rai daga ruhinsa, ya kuma saka mala’iku suyi masa sujjada, daga
tsatsonsa ya halicci Annabawa, da manzanni da kuma wadanda mala’iku
suke kaimusu ziyara (daga cikin ya’yan Annabi Adamu, kamar Nana Maryam
da kuma sahabbai inda Jibril yazo domin ya sanar dasu Addini), amman Irak
bin Malik yana da ra’ayin cewa “Mala’iku sune mafi kwalkoluwar daraja a
halittar Allah saboda suna bauta masa kuma suna isar da sakonsa zuwa ga
manzanninsa22.
Da yawa daga cikin malaman tafsiri sun tafi akan cewa an fara halittar
Aljanu kafin a halicci dan Adam. Kafin wanzuwar Dan-Adam a ban kasa,
Allah ya halicci wasu jinsi daga aljanu wanda sune suka fara rayuwa a ban
kasa sannan kuma aka saukar da dan Adam23. “Hinn” da kuma “Binn” sune
suka rayu/zauna a ban kasa kafin dan Adam. Su (Hinn da kuma Binn) jinsuna
ne daga jinsin Aljanu wadanda suke raunana kuma suke kasa da aljanu inda
daga bisani Allah ya turo Aljanu a garesu inda suka yakesu kuma suka
karkashesu, suka karar dasu baki daya, sannan suka wanzu (su Aljanu a ban
kasa) suka maye gurbin wadanchan kananan aljanun a ban kasa saboda
abunda suka aikata24.

21
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Hakan yana nuna mana cewa kafin wanzuwar dan Adam a ban kasa, Allah
ya halicci wasu al’ummatai inda daga bisani saboda saba masa da sukayi ya
halakar dasu ta hanyar turo musu Aljanu inda su kuma suke karfafa akansu
kuma suka karkashesu baki daya sannan kuma suka maye gurbinsu tare da
wanzuwa aban kasa.
A wata ruwayar daga Ad-Dahhak shikuma ya rawaita daga Abdullahi Ibn
Abbas yace, “yayinda Aljanu suka wanzar da barna aban kasa tare da zubar
da jini, sai Allah ya turo Iblis a garesu tare da runduna ta mala’iku suka
karkashesu (Aljanu) sannan suka koresu daga kasa izuwa koramai da kuma
tekuna25.
Shi iblis (shedan) yana daga cikin kabila ta Mala’iku wanda ake kiransu da
Jinnu, ana kiransu da Jinnu ne saboda sune suke kula da Aljannah26.
Abdullahi Ibn Abbas yace “sunan Ibliss na ainahi kafin ya sabawa
ubangijinsa shine Azazeel, a wata ruwayar kuma an ambata shi da suna
Harith kuma ya fitone daga wata kabila da ake ce mata Jinn27. Yayi kama da
mala’iku, saidai ba jinsunsu daya ba saboda shi daga wuta aka halicce shi su
kuma daga haske aka halicce su.
Bayan da Iblis ya sabi Ubangiji akan kin bin umarnin Allah na yiwa Annabi
adamu sujjada sai Allah ya la’ance shi kuma aka sakko dashi daga sama
izuwa ban kasa. A hadisin da Imam Ahmad yarawaito daga Jabir Ibn
Abdullahi yace: Manzon Allah (SAW) yace:
“Fadar/karagar Iblis tana kan ruwa, a kowace rana yana tura mabiyansa
cikin mutane don su haifar da sabani/husuma, wanda yafi kowa a cikinsu
(mabiyansa) shine wanda yafi kowanne a cikinsu haddasa
husuma/sabani”28.
Dangane Da Halittar Annabi Adam Allah Yana gaya mana cewa
“kuma a lokacin da ubangiji yace da mala’iku; lalle ne Ni mai sanya halifane
a cikin kasa, sai sukace(mala’iku); ashe zaka sanya a cikinta wanda zaiyi
barna a cikinta, kuma mu muna yimaka tasbihi tare da gode maka kuma
muna tsarkakewa a gareka, sai yace (Allah ya fada ga mala’iku); lalle Ni
nasan abunda baku sani ba”29.

22
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Katadah yana cewa mala’iku sunsan cewa yan’ Adam zasuyi barna da kuma
zubar da jini aban kasa saboda abunda suka lura dashi dangane da halayyar
Binn da kuma Jinn wanda suka wanzu aban kasa tun kafin Annabi
Adamu30.A wata Ayar Allah yana gaya mana:
“Kuma a lokacin da Ubangiji yace da mala’iku: lalle Ni mai halittar wani jiki
ne daga kekashashshen yunbu wanda ya chanja. To idan na daidaitashi
kuma na hura daga ruhina a cikinsa to ku fadi a gare shi kuna masu yin
sujjada”31. (15:28-29)
Hakika Dan-Adam ya samu karramawa wadda Allah baitaba yiwa wata
halitta irinsaba inda ya karammashi har sau hudu; ya halicce shi da
hannunsa, ya hura masa rai daga ruhinsa, ya umarci mala’iku suyi masa
sujjada sannan kuma ya sanar dashi iliman da bai sanar da kowanne daga
halittarsa ba32.
Bayan halittar Annabi Adam, Imam Al-Zuhri a cikin littafin sa Al-Dibakatul
Kubra ya kawo cewa Allah ya halicci Nana Hauwa’u (matar Annabi Adam)
daga kashin hakarkarin Annabi Adamu. Allah yana kuma gaya mana cewa:
“Yaku mutane, ku bi Ubangijinku da takawa wanda ya halittaku daga rai
guda (Annabi Adam), kuma ya halitta daga gareshi ma’auransa (Nana
Hauwa’u), kuma ya watsa daga garesu maza masu yawa da mata”33(4:1).

Kasantuwar Halittarsa (Annabi Adam)


Imam Ahmad ya rawaito daga hadisin Abu Musa cewa Manzon Allah (SAW)
yace:
“Allah ya Halicci Annabi Adam daga dantsar- Hannu na kowace kasa da take
a duniya, saboda hakan, ya’yan Annabi Adamu suka fito bisa yanayin kasar
da take a duniya, a cikinsu akwai farare, akwai jajaye, akwai bakake da
kuma abunda ke tsakaninsu (na launin kalarsu wato wasu baki mai haske,
wasu fari mai sirkin ja dadai saurannsu), kuma akwai masu datti da kuma
tsaftatattu, masu taushi/laushi da kuma masu tauri (a halitta)”34.

23
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Al Hafiz Abu Ya’la ya rawaito daga Aba-Huraira cewa, Manzon Allah (SAW)
yace:
“Allah ya halicci Annabi Adam daga kasa, sannan ya mayar dashi tabo, sai ya
barshi har yazama bakin tabo, sai ya halicce shi sannan ya tsarashi, sannan
ya barshi har sai da yazama ya bushe kamar tukunya (ta kasa)”35.
Bayan halittarsa, Allah ya sanya shi da ya zauna a gidan Aljanna kuma aka
haneshi da cin wata itaciya. Malamai sun tattauna akan itaciyar da aka hana
Annabi Adamu cinta inda akace bishiyar Inibi ce, shi kuma As-Sauri ya
rawaita daga Abu-Hussain shima (Abu-Hussain) daga Abu-Malik cewa
bishiyar itace “Bishiyar Dabino”, Amman Ibn Juraij ya rawaita daga Mujahid
cewa bishiyar itace “Bishiyar Baure”, kuma An bayyana cewa hakan ya faru
ne a cikin gidan Aljanna inda aka bayyana Aljannar a cewa “Jannatul
Ma’awa” ce, wasu kuma sukace Aljannar it ace Jannatul Khuld”36.
Shedan yazo musu yace dasu “An hana ku kuci wannan itaciya ne kawai
saboda idan kun cita zaku zama mala’iku ko kuma ku kasance
madauwama”, Nana Hauwa’u itace ta fara cin itaciyar kafin Annabi Adamu
sannan kuma ta roki Annabi Adamu da shima yaci itaciyar37. Al-Hakim ya
kawo a cikin Mustadrak inda aka rawaito daga Abdullahi Ibn Abbas cewa:
“Annabi Adam bai dauki lokaci mai tsayi a cikin gidan Aljannah ba inda
lokacin bai wuce tsakanin la’asar zuwa waduwar rana ba (wannan yana
nuna mana cewa gabaki daya daga shigarsa Aljanna zuwa fitarsa bai wuce
daga la’asar zuwa maghriba ba) 38. A hadisin Muslim, an rawaito daga Aba-
Huraira shi kuma daga Manzon Allah (SAW) cewa: “Ranar da tafi kowacce
cikin ranaku ita ce ranar Juma’a, a ranar ne aka halicci Annabi Adam, a
ranar ne aka sanya shi cikin gidan Aljannah kuma a ranar ne aka fitar dashi
daga cikin ta”39. Wannan hadisi ya kuma karawa maganar da Al-Hakim ya
rawaita karfi na cewa gabaki dayan rayuwar Annabi Adam bata wuce daga
la’asar zuwa waduwar ranaba a cikin gidan Aljannah.
Bayan fitowarsa daga Aljanna bisa dalilin cin itaciyar da aka haneshi da ita,
Allah ya saukar dashi aban kasa a gurin da yanzu yake a yankin Indiya tare
da matarsa Hauwa’u inda a nanne suka cigaba da rayuwa kuma suka
hayayyafa a wannan gurin.

24
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Malamai sunyi sabani dangane da gurbin da Annabi Adamu yayi wafati,


abunda yafi tabbatuwa shine Annabi Adam an binneshi a kusa da dutse
dake Indiya wanda a nanne aka saukar dashi lokacin da ya baro Aljannah,
Hakanan ance an binneshi kusa da dutsen Kubaisu dake garin Makkah, a
wani kaulin an kara da cewa, a lokacin da akayi ruwan Dufana, Annabi Nuhu
ya dauke Annabi Adam da kuma Nana Hauwa’u a cikin akwatu inda ya
mayar dasu Baitul Makdis (Masallacin Kudus) ya binnesu a chan40. Imam Al-
Zuhri Ya kawo cewa: “Allah ya halicci Annabi Adam da tsayi na zira’I sittin 41”.
Ya’yan Annabi Adamu
Alkur’ani baiyi bayani akan adadin ya’yan Annabi Adamu ba, saidai ya kawo
kissar ya’yansa guda biyu wato Habila da kabila. Malamai sun karawa juna
sani akan adadin ya’yan Annabi Adamu, yanayin haihuwarsu da kuma wasu
daga cikin sunayensu.
A bayanin da Ibn Kasir ya kawo, Imam Abu-Ja’afar bin Jarir a cikin tarihinsa
yana cewa Nana Hauwa’u ta haifawa Annabi Adam yaya guda 40 a haihuwa
guda 20, A wani kaulin kuma ta haifi (Nana Hauwa’u) ya’ya 120 inda a
kowane ciki take haihuwar namiji da kuma mace, na farkon su shine kabila
da yar uwar haihuwarsa Iklimah inda na karshen su kuma shine Abdul-
Mugis da yar uwar haihuwar sa Ummul-Mighis, Masana tarihi sun tabbatar
da cewa, Annabi Adamu bai rasu ba sai da yaga ya’ya da jikoki guda dubu-
arba’in, a wani kaulin kuma sama dasu dubu dari-hudu, daga cikin su akwai
Annabi Shisu wanda ya fara tsayar da hukuncin Shari’a aban kasa42. Annabi
Shisu an haifeshi tare da yar’uwar haihuwar sa mai suna Izwira kuma ana
kiransa (Annabi Shisu) da sunan Hibbatullah wato Kyautar Allah kuma
lokacin da aka haifeshi, Mala’ika Jibril ne ya gayawa Annabi Adamu cewa
“wannan kyautace daga Allah (Hibbatullah) a gare ka bisa sabon da Kabila
ya aikata wanda yayi sanadiyyar halakarsa”, shima Ibn Kasir ya tabbar da
cewa “Ma’anar Shisu sine: kyautar Allah”43. Annabi Shisu (wato Hibbatullah)
ya Haifi Anush kuma daga gare shi (Anush) akwai bangarrori/mutane da
yawa da suka fita ta tsatsonsa, Anush ya haifi Kainan da wasu bangarori da
yawa da suka fita ta tsatsonsa, Kainan ya haifi Mahlalil da wasu wadanda
suka fitar da bangarori da yawa daga tsatsonsa, Mahlalil ya haifi Yarz da

25
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

kuma wasu wadanda suka fitar da tsatso masu yawa, Al-Yarz ya haifi
Khanookh wanda Kanukh shine Annabin Allah Idriss (AS) da kuma wasu
bangarorin da suka fitar da zuriya44.
Bayan annabi Shisu, Allah ya turo Idriss wanda shine farkon wanda Allah ya
aiko shi a matsayin Annabi a ban kasa bayan Annabi Adam kuma shine ya
fara rubutu da alkalami/biro, kuma ya fara zane akan kasa, Annabi Idriss ya
rayu tare da Annabi Adam tsawon shekara 308, Al Aufi ya rawaito daga
Abdullahi Ibn Abbas cewa “Annabi Idriss Allah ya dauke shi izuwa sama ta
shida kuma a nanne Allah ya karbi rayuwarsa amman a wata ruwaya wadda
Bukhari da Muslim suka rawaita, ta tabbatar da cewa a sama ta hudu Allah
ya ajiye Annabi Idriss ba sama ta shida ba kuma Mujahid dama wasu sun
tabbatar da hakan45.
Bayan tafiyar Idriss, Allah ya aiko Annabinsa Nuhu domin ya tabbatar da
Tauhidi cikin Al’umma, shi Annabi Nuhu dan gidan Lamak ne, shi kuma dan
Mattoshlak dan khanookh (wanda shinne Annabin Allah Idriss), dan Yard ko
Yarz dan Mahla’eel dan Qainan dan Anuus dan Sheesu dan Annabi Adamu
wanda shine uban halitta baki daya46. An haifeshi bayan rasuwar Annabi
Adamu da shekara dari da ashirin da shida (126), Ibn Jarir ya tabbatar da
hakan dama wasu daga cikin ragowar malamai, saidai wasu sunce an
haifeshi bayan Annabi Adamu da shekara dari da arba’in da shida 146 47.
A hadisin da Abu-Umamah ya rawaito daga manzon Allah (SAW) inda ake
tambayar Annabi tsakanin Annabi Nuhu da Annabi Adam, sai Manzon Allah
(SAW) ya bada amsar cewa “karni goma ne a tsakanin su”, A mafi
ingantacciyar Magana, ko wane karni daya akwai shekara dari a cikinsa,
hakan yana nuna mana cewa tsakanin Annabi Nuhu da kuma Annabi
Adamu shekara dubu ne tsakanin su48.
Annabi Nuhu yasha fama da mutanensa wajen tabbatar da tauhidi inda sai
da ya shekara 950 yana kiran mutanansa akan kadaituwar Allah guda daya
amma sukaki binsa cikinsu kuwa harda dansa. Annabi Nuhu daga karshe, ya
roki Allah akan ya halakar dasu inda Allah ya umarce shi da a cikin kowane
jinsi na dabbobi ya dauki namiji da mace da kuma wadanda sukayi immani
dashi cikin mutanensa a cikin jirgin ruwan daya kera. Allah ya turo musu da

26
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

ruwa inda yake bulbulowa ta kasa da kuma kwararsa ta sama wanda saida
dukkan Al’umma suka halaka illa kadai wadanda suke cikin jirgin Annabi
Nuhu wanda sune kawai suka tsira.
Bayan tafiya da sukayi ta tsayin lokaci a jirgin ruwa, da ruwa ya janye daga
tsandauri kuma ya kasance za’a iya tafiya a tsandauri tare da zama a ban-
kasa, sai suka sauka daga jirgin ruwan kuma sukayi masauki a wani yanki na
tsauni dake Aljazeera (wato bangaren Jazeeratul Arab kenan) 49. Daga cikin
mabiyansa (Annabi Nuhu) da suka sauka a wannan yanki na Al-Jazeera babu
wani da ya samar da zuriya a cikinsu illa Annabin Allah wato Annabi Nuhu
kenan50. Wannan kaulin yayi daidai da fadin Allah (SWT) inda yake gaya
mana cewa:
“Muka sanya zuriyarsa suna masu wanzuwa (Aban kasa)”51.
Dukkan wanda yake a wannnan duniyar kuma ko daga wane jinsi ya fito, to
kuwa ya fito ne daga daya cikin ya’yan Annabi Nuhu guda uku.
Yayan Annabi Nuhu
A zance mafi inganci ya’yan Annabi Nuhu susu hudu ne, amma wadanda
suka bishi kuma sukayi amanna dashi susu uku ne inda guda daga cikinsu
shine ya bijire masa kuma ya kafircewa kiransa wanda shine Allah yake gaya
Annabi Nuhu a cikin akur’ani cewa baya daga cikin Ahalinsa. Guda ukun da
sukayi amanna da Annabi Nuhu sune: Samu, Hamu, da kuma Yafus.
Malamai sunyi sabani akan sunan dan gidan Annabi Nuhu wanda bai bishi
ba, wasu daga cikinsu sunce sunan sa “Yam”, Imam Ibn Kasir da Imam
Tabari suna kan wannan ra’ayin. Shi kuma Imam Baidawi ya tafi akan cewa
sunan dansa wanda bai bishi ba “Kan’ana”52.
Yazo a cikin hadisin Manzon Allah (SAW) dangane da yayan Annabi Nuhu da
kuma zuru’o’insu a sassan duniya, yazo a cikin Hadisin Samra Bin Jundub
cewa, Manzon Allah (SAW) yace:
“Annabi Nuhu ya haifi ya’ya guda uku; Samu shine baban Larabawa, Hamu
shine baban Habashawa, shi kuma Yafus baban Rumawa”53.

27
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Dogaro da wannan hadisi, zamu ga cewa, daukacin al’ummar duniya ya’yan


mutum uku ne wato Samu da Hamu da kuma Yafus. Samu shine wanda
Larabawa suka fita ta tsatson sa, shi kuma Hamu shine wanda bakaken fata
suka fita ta tsatson sa, shi kuma Yafus shine wanda Rumawa/Turawa suka
fita ta tsatson sa.
Malamai sun kara mana sani akan zuriyar Annabi Nuhu inda shi Samu shine
wanda Larabawa da Rumawa da kuma Farisawa suka fita ta tsatsonsa, shi
kuma Hamu shine wanda Bakaken Fata da Kudubawa da kuma Kabilar
Barbar (wato Al’ummar Morocco, Algeria, Libya, Tunusia hadi da Egypt)
suka fito ta tsatsonsa, shi kuma Yafus shine wanda ya haifi Turkawa,
Sakalbiyyawa da kuma Yajuju da Majuju54.
Su Banu-Sam Allah ya sanya a cikinsu farare da kuma bakake, su kuma
Banu-Ham Allah ya sanya a cikin su Bakake da kuma farare yan kadan, inda
su kuma Banu-Yafus Allah ya sanya a cikin su Jajaye da kuma yalaye (ruwan
rawaya) 55. Zamuga cewe, cikin Larabawa akwai bakake sosai da kuma
farare sosai kuma dukkan su Larabawane cikakku wato na ainahi. kasar
Yemen (inda nanne tushen Larabawa kuma musamman yankin Hadramaut)
akwai bakaken Larabawa sosai a wannan yankin kuma sune ma Asalin
Larabawan kuma sun shahara da bakaken Larabawa inda ake kaddara cewa
kusan dukkan wani balarabe a duniya to kuwa channe asalinsa. Dalilin
Auratayya musamman tsakanin Turkawa da kuma Rumawa ya sanya jirkitar
launin Larabawa musamman ma a lokacin daular Abbasiyyah lokacin da aka
bude garuruwa masu yawa tare da samun bayi inda hakan ya assasa
aurtayya a tsakanin su.
Annabi Hudu
Annabi hudu dan shalakh ne dan arfakhshad dan sam dan Annabi Nuhu
(AS). A kaulin da Jarir Al-Tabari yazo dashi, Shi Annabi Hudu shine Abir dan
shalakh dan Arfakhshad dan Samu dan Annabi Nuhu (AS). Ya fito ne daga
kabilar Ad dan Auws dan Sam dan Annabi Nuhu (AS) 56.
Wannan bangare nasu Annabi Hudu su larabawa ne wanda suke zaune a
guri mai rairayi dake yankin Yamen a tsakanin Oman da kuma Hadramaut
kuma ana kiran kwarin da suke a zaune da Mughees57.

28
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Allah ya aiko shine ga Al’ummar wannan lokacin da ake kiransu da Adawa,


Bayan da suka bujiremasa akan kiran da yayi garsesu ga Tauhidi sai suma
Allah ya halakar dasu.
Annabi Salihu
Bayan tafiyar Annabi Hudu Allah ya turo Annabi Salihu ga Al’ummar
wannan lokaci wanda sune Samudawa, suma (Samudawa) ya’yan Abir ne
dan Iram dan Samu dan Annabi Nuhu (AS). Kuma sun gudanar da rayuwarsu
ne tsakanin Al-Hijr da kuma Tabook58. Allah ya turo musu Annabi daga
cikinsu wanda shine Annabi Salihu, shi kuma dan Ubaidu ne dan Masikh dan
Ubaid dan Hajir dan Samood dan Abir dan Iram dan Samu dan Annabi Nuhu
(AS). Bayan da suka bijire masa kuma suka kashe taguwar da aka saka masu
a matsayin aya a garesu, sai Allah ya halakar dasu59.
Annabi Ibrahim
Bayan shudewar lokaci, Allah ya aiko Annabi Ibrahim wanda shi kuma dan
gidan Tarikh ne dan Nakhoor dan Saroug dan Arghu dan Faligh dan Abir dan
ShalaKh dan Kainan dan Arfakhshad dan Samu dan Annabi Nuhu (AS) 60.
Annabi Ibrahim ya fito ne daga kasar Irak a wani gari da ake kiransa da
“Ara” dake gefen gabar yamma da kogin Furat kusa da garin kufa amman
wasu suna kiran gurin da Harran, a wasu kaulin ance ya fito ne daga garin
“Sus Al-Ahwaz” ko garin Kusa, kuma an kara da cewa an haife shi a
“Babil”61. Hakika yazo cewa mahaifin Annabi Ibrahim sunansa Azara amman
masana Nasaba a ciki harda Abdullahi Ibn Abbas sun tafi akan cewa sunan
Mahaifin Annabi Ibrahim Tarikh ba Azara ba, an haife shi lokacin Mulkin
Namrud kuma yana daya daga cikin sarakunan da suka mulki duniya,
lokacin da Namrud ya samu labarin cewa za’a haifi wanda zai kassara
bautar gumaka da kuma tabbatar da bautar Allah sai Namrudu yasa aka
gaya masa shekarar haihuwarsa (haihuwar Annabi Ibrahim) inda yasa aka
dinga kashe dukkan wani jariri da aka Haifa a wannan shekarar (kusan
kwatan kwacin abunda Fir’auna ya aikata) duk saboda kada a haifi wanda
zai kassara addinin su60. Bayan da Annabi Ibrahim ya girma kuma Allah ya
tarbiyyantar da shi akan Tauhidi, sai ya dinga kiran Al’umma izuwa tafarkin
Musulunci inda ya dinga gargadin Al’ummarsa akan bautar gumaka tare da

29
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

kiransu izuwa ga bautar Allah Shi kadai, saboda kira ga Tauhidi Imam Al-
Zuhri ya kawo cewa “sai da aka kulle Annabi Ibrahim a kurkuku tsawon
shekarar bakwai sannan kuma aka jefa shi a cikin wuta inda Allah ya
kubutar da shi62. Abune sannanne cewa, Annabi Ibrahim yayi hijira daga
wannan gari izuwa Harran kokuma Hurran, daga nan kuma zuwa Falasdinu
wadda ya mayar da ita cibiyar yada da’awarsa. A cikin tafiyarsa ya ratsa ta
kasar masar wato Egypt kenan a yanzu inda ya hadu da wani sarki wanda ya
kasance mai matukar nuna isa da kuma iko hadi da zalunci, bayan da
wannan sarki ya samu labarin matar Annabi Ibrahim wato Sarah sai yayi
nufin mallaketa inda ita kuma Allah ya tsareta daga zaluncinsa. Bayan da
wannan sarki yaga falalar dake tattare da Sarah sai ya bata kyautar yarsa
wato Hajara domin ta dinga yi mata hidima63.
A lokacin da Annabi Ibrahim ya shekara 20 a Baitul Makdis sai Sarah tace
dashi, “Allah bai nufeni da samun haihuwa ba, don haka ka riki wannan
baiwa tawa (Hajara)”. Annabi Ibrahim ya auri Hajara kuma bayan wani
lokaci sai Allah ya Azurta ta da samun ciki wanda hakan ya janyo kishi daga
wajen Sarah domin ita Allah bai azurta ta da samun haihuwa ba, bayan
wani kankanin lokaci, Allah ya azurta Hajara da samun da Namiji wanda aka
sanya masa suna Isma’’il. Yazo cewa, An haifi Isma’il lokacin da Annabi
Ibrahim yake da shekara 86 a duniya64.
Bayan haihuwar Isma’il, Sarah ta bukaci Annabi Ibrahim daya dauke Hajara
ya mayar da ita wani gari na daban, Annabi Ibrahim ya taho da ita inda ya
dawo da ita kusa da ka’aba ya ajiyeta a karkashin wata bishiya (A garin
Makkah). A wannan lokaci babu kowa a Makkah kuma bai kasance guri
wanda fatake keyin zango a gurin ba, Annabi Ibrahim ya barsu a wannan
guri tare da guzurin ruwa da dabino, yayin da ruwan ya kare, sai Nana
Hajara ta soma neman ruwan da zata bawa Isma’il tare da dubawa ko zata
samu wanda zai temaka musu, ta dinga hawa dutsen Safa da kuma na
Marwa (domin neman ruwa ko hangen wanda zai temaka musu) wanda sai
da tayi hakan har sau bakwai, Yazo a cikin Hadisi inda Manzon Allah (SAW)
yace “wannan shine tushen ibadar da akeyi na tafiya tsakaknin su (Safa da
Marwa)65.

30
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Nana Hajara taji Murya daga sama ana yi mata Magana sannan kuma ta ga
Mala’ika yana haka rijiyar Zam-Zam da diga-digansa ko da fuka fukansa har
saida ruwa ya bulbulo, Bayan da ruwan ya bulbulo, sai tazo tana tare ruwan
wato tana gewayeshi inda Manzon Allah (SAW) yace “Allah yayiwa
Mahaifiyar Isma’il rahama, da ace bata dinga tare ruwan ba (Zam-Zam) da
zai dinga tafiyane har ya zamto mai gudanuwa ne aban kasa”66.
Bayan samuwar ruwan Zam-Zam sai wasu kabilu daga mutanen Yemen
sukazo wanda ake kiransu da “Jurhum” suma suka zauna bisa izinin Hajara a
wannan guri67. Isma’il ya girma cikinsu sannan kuma ya koyi Larabci daga
gurinsu harma ya auri daya daga kabilar Jurhum68. Bayan da Nana Hajara ta
rasu, Annabi Ibrahim ya kawo ziyara inda bai samu Isma’il ba, sai dai ya
tarar da matarsa kuma ya tambayeta game da halin rayuwarsu inda ita
kuma tayi masa korafi da cewa suna cikin kuncin rayuwa da kuma rashin
wadata, da yaji haka sai ya bata sallahun cewa idan mijinta ya dawo tace
dashi ya chanja dokin kofarsa, bayan daya dawo ta gaya masa sai ya fahimci
cewa mahaifinsa ne kuma ya gane sakon mahaifinsa inda ya sauwakewa
matarsa69.
A karo na biyu, (Isma’il) ya sake wani auren, inda ya auri yar Madad dan
Amru, jagoran kabilar Jurhum kuma shugaban su, Kuma Allah ya azurta
Isma’il da ya’ya goma sha biyu (12) daga wannan matar tasa yar’ Mudad
dan Amru, ya’yan sune: Nabid, Nabalud, Kaidar, Adba’il, Mibsham,
Mishma’u, Dauma, Misha, Haddad, Yutma, Yadur, Nufais da kuma
Kaiduman. Kuma wadannan ya’ya nasa sun haifar da kabilu masu yawa da
suka cigaba da zama a Makkah tsawon lokaci70.
Idan muka koma rayuwar Annabi Ibrahim a Falasdinu wato Baitul-Makdis,
zamuga cewa bayan samun Isma’il da kuma barinsu daga Kudus izuwa
Makkah, Allah ya azurta Sarah da samun ciki wadda itace matar Annabi
Ibrahim ta farko kuma ta haifi danta mai suna Ishak, Tsakanin haihuwar
Isma’il da kuma haihuwar Ishak shekara goma sha uku ne71. Kamar yadda
tarihi ya tabbatar, daukacin banu Isra’il sun fito ne ta tsatson Annabi Ishaq
dan Annabi Ibrahim.

31
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Malamai sunyi bayani dangane da ya’yan Annabi Ibrahim, malamai sun


tabbatar dacewa Annabi Ibrahim yana da wasu ya’yan bayan Isma’il da
kuma Ishak kuma bayan Hajara da kuma Sarah, Annabi Ibrahim ya auri
wasu matan. Abul-Kasim Al-Suhaili a cikin littafinsa ya ambata cewa:
“Dan Annabi Ibrahim na farko shine Isma’il wadda hajara ta Haifa masa, sai
Ishaq wadda Sarah ta haifa masa wadda ita kuma yar’ baffansa ce ta
bangaren mahaifinsa, bayan ita ya auri Kantura yar’ Yaktuna Al- Kan’aniya
kuma ta Haifa masa ya’ya shida, sune: Zamran, Yashan, Madyan, Ishbak, da
kuma Shu’ah, na shidan ba’a sa masa suna ba ko kuma bashi da suna, Bayan
ita ya auri Hajoon yar Amin/Ahir kuma ta Haifa masa ya’ya biyar sune:
Kaisan, Suraj, Umaim, Lutan,da kuma Nafis72.
An samu ruwayoyi da dama akan shekarun Annabi Ibrahim lokacin daya
rasu, Na farko sunce ya rasu yanada shekara 175, an kuma kara da cewa ya
rasu yana da shekara 90, a karshe Ibn Kalbi yace ya rayu tsawon shekara
200. An binne Annabi Ibrahim kusa da matarsa Sarah a wani fili na Afroon
Al-Haith73.

SASHI NA BIYU
Bayani Akan Larabawa da kuma Rabe Raben Su.
Shekh Muhammad Furiy ya fadada al’ummar Larabawa izuwa kaso/gida
uku1.
(1) Larabawan farko
Sune Asalin Larabwa na chanda, wadanda bazai yiwu a samu cikakken
bayani filla filla game da tarihinsu ba, kamar irin su: Adawa, Samudawa,
Dasmiyawa, Judaisiyawa, da Amalikawa da dai sauransu.
(2) Larabawan Asali
Sune wadanda suka fito ta tsatson Ya’rib dan Yashjub dan Kahdan. Kuma
sune ake kira da Larabawan Kahdaniyyawa.
(3) Larabawan Adnan

32
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Sune wadanda suka fito da tsatson Annabi Isma’il kuma ana kiransu da
Adnaniyyawa ko kuma ace musu Musta’ariba.
Ya kara da cewa, su wadannan Larabawan na Musta’ariba, Larabci ba shine
yaransu na Asali ba, koyansa sukayi duk da cewa sun mayar dashi yarensu
na Asali kuma kakansu shine Annabi Ibrahim (AS).
Ya’yan Annabi Isma’il
Annabi Isma’il dan Annabi Ibrahim ne kuma ya haifi ya’ya goma sha biyu da
matarsa ta biyu yar’ Mudad dan Amru wanda shine jagora kuma shugaban
kabilar Jurhum inda ta haifa masa ya’ya goma sha biyu sune: Nabid,
Nabalud, Kaidar, Adba’il, Mibsham, Mishma’u, Dauma, Misha, Haddad,
Yutma, Yadur, Nufais da kuma kaiduman2. Wadannan ya’ya nasa sun Haifar
da kabilu masu yawa da suka cigaba da zama a garin Makkah tsawon lokaci.
Sannan, rayuwarsu ta dogara akan kasuwanci zuwa kasar Yaman da ta
Sham da Misra sunnan suka yadu izuwa sassan tsibirin Larabawa da
wajensa sannan aka rufe shafinsu cikin dadewar zamani sai dai ya’yan
Na’bid da Kaidar3.
Hakika Na’bid da kaidar sune wadanda Allah ya daukaka cikin zuriyar
Annabi Isma’il da Annabi Ibrahim. Zuriyar Na’bid sun kafa babbar daula mai
karfi a lokacinsu kuma ta jagoranci kabilun dake gefensu. Sayyid Sulaiman
An – Nadawy bayan bincike na ban mamaki da yayi ya tabbatar da cewa,
sarakunan Gassanah da kuma mutanen Madinah musamman Ausu da
Kazraj basu fito daga zuriyar Kahdan ba, saidai asalin su ya’yan Nabid dan
Isma’il ne kuma sune suka wanzu a wannan yanki4.
Shi kuwa Kaidar dan Isma’il basu gushe suna hayayyafa ba a garin Makkah
har aka samu Adnan da dansa Mu’ad kuma daga kansa ne Larabawa suka
haddace nasabar su, Adnan shine kaka na ashirin da daya cikin Jerin
Nasabar Annabi (SAW) 5.
Hakika ya’yan Mu’ad da kabilun da suke cikinsa sun yawaita ne ta bangaren
dansa Nizar, wasu kuma sunce, Mu’ad bashi da wani da idan ba Nizar ba
kuma shi Nizar yana da ya’ya hudu wanda suka haifar da manyan kabilu
masu yawa, sune:
Iyad
Anmar
Rabi’ah

33
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Mudar
Wadannan biyun na karshe, Rabi’ah da Mudar sune gidajensu yafi bunkasa
har suka samar da kabilu masu yawa6. Daga bangaren Rabi’ah an samu:
Banu Asad dan Rabi’ah, da Anazah, da Abdulkais, da Ya’yan Wa’il (wato)
Bakru da Taghlib da Hanifah da sauran su.
Shi kuma Mudar, sai aka samu bangarori biyu masu girma: Kaisu Iylan dan
Mudar da kuma ya’yan Ilyasu dan Mudar.
Daga Kaisu Iylan aka samu: Banu Sulaim, Banu Hawazin, Banu Gadfan. Daga
Banu Gadfan kuma aka samu Zubyan, Aysha’u, da Ganiyyu dan A’asar.
A bangaren Ilyasu dan Mudar kuma an samu: Tamim dan Murrata, Huzail
dan Mudrikata, da ya’yan Asad, da Kuzaimata, da kabilun Kinanah dan
Kuzaimata.
Daga Kinanah kuma aka samu: Kuraishawa su ne ya’yan Fihri dan Maliki dan
Nadir dan Kinanah7.
Su kuma kuraishawa sun rarrabu izuwa kabilu daban daban, mafi shahara a
cikin su sune: Jumahin, Sahmin, Adiyyu, Makhzum, Taimu, Zuhra, da
Kabilun Kusayyu dan Kilab8.
Kabilun Kusayyu dan Kilab sune: Abdu-Dar dan Kusayyu, Asad dan Abdul-
Uzzah dan Kusayyu da Abdul Manaf dan Kusayyu.
A wani kaulin an kasafta kuraishawa izuwa gida 12 kawai sune: Banu Abdul-
Manaf, Banu Abdu-Dar bin kusayyu, Asad bin Adul’uzzah bin kusayyu,
Zuhrata bin Kilab, Makhzum bin Yakzata bin Murrata, Tamim bin Murrata,
Adiyyu bin Ka’ab, Mushim bin Musiyyu, Umar bin Lu’ayyu, banu Tamim bin
Galib, Al’haris bin Kusayyu, Muharib bin fihri9.
Abdul-Manaf dan Kusayyu ya rabu gida hudu sune: Abdul-Shams, Naufal,
Mudallib da kuma Hashimu10.
Daga gidan Hashim kuma Allah ya zabo Shugaban Mu Muhammad (SAW)
dan Abdullahi dan Abdulmutallib dan Hashimu.
Malamai sun fadada bayani akan rabe raben ya’yan Adnan da Kuma
guraben zaman su.
Lokacin da ya’yan Adnan suka yawaita sai suka rabu izuwa sassa daban
daban cikin garuruwan Larabawa suna bibiyar inda ruwa yake da ciyayi, sai
kabilun Abdul- Kais da kabilun Bakru dan Wa’il da kabilun Tamim sukayi
kaura zuwa Bahrain suka cigaba da rayuwa a chan. Banu Hanifah dan Sa’ab

34
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

dan Aliyu dan Bakru kuma suka tafi Yamamah inda suka sauka a cikin
kogon dutsen Yamamah.
Sauran dangin Bakru dan Wa’il kuma suka zauna suna yawo a cikin kasa
daga Yamamah zuwa Bahrain zuwa Saifu- Kazimah, zuwa gefen teku, zuwa
gefen Iraq da Ablah da Hait.
Taglib kuma suka sauka a tsibirin Furat, wasu daga cikin su kuma suka
cigaba da zama tare da ya’yan Bakru, Banu Tamim kuma suka zauna a
kauyukan Basra, Banu Sulaim kuma a kusa da Madinah daga dajin Wadil-
Kura zuwa Kaibara har zuwa gabashin Madinah wajen iyakar duwatsu har
inda ya dangane da Jarrah.
Banu Sakif kuma suka nufi Da’ifa, Hawazin kuma a gabashin Makkah wajen
Nahiyar Audas wadda take tsakanin Makkah da Basra. Banu Asad kuma
suka zauna a gabashin Taima’a gidajen Buhtar na kabilar Dai’i ne, tsakanin
su da Kufah tafiyar kwana biyar. Zubyan kuma suka zauna a kusa da
Taima’a har zuwa Hauran, sauran kabilun Kinanah kuma suka zauna a
Tihama, Kuraishawa kuma a Makkah da gefenta sai dai kuma a rarrabe
suke babu wani Abu dake hada su har sai da Kusayyu dan Kilab yazo ya
girma sannan yayi kokarin hada kansu, kuma ya samar da shugabanci da
ya daga darajar su da daukakar martabar su11
Gidan Abdul-Manaf.
Abdul Manaf shi dan Kusayyu ne kuma shine kaka na uku a jerin kakannin
Manzon Allah (SAW). Ya auri mata guda uku sune:
1. Atika bint Murrata Al- Hulaliyyah kuma itace ta Haifa masa;
(1) Mutallib ibn Abdul-Manaf. Takansa ne aka samu banu Mutallib
(2)Amr-Al-Ula/ Hashim Ibn Abdul-Manaf, shine kakan Banu Hashim kuma
daga gareshi suka fita
(3)Abd-shams/Qays Al-Ula Ibn Abdul Manaf, daga gareshi banu Abdul-
Shams suka fita
(4)Tumadir Bint Abdul-Manaf Al-Kuraishiyya
(5) Kilabah bint Abdul-Manaf Al-Kuraishiyyah
(6)Hayyah bint Abdul-Manaf Al-Kuraishiyyah

35
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(7)Rayta bint Abdulmanaf Al-Kuraishiyyah


(8)Katmah bint Abdul-Manaf Al- Kuraishiyyah
(9)Sufyanah Bint Abdulmanaf Al-Kuraishiyyah
2. Raita Bint Ku’ayb Al-Sakafiyyah itace ta Haifa masa:
(1) Abd Ibn Abdul-Manaf
(2) Abd-Al- Amr Ibn Abdul-Manaf
3. Wakidah Bint Amr Al Kuraishiyya Al-Amriyyah ta Haifa masa:
(1) Naufal Ibn Abdul Manaf shine kakan banu Naufal.
Gidan Sayyadi Hashim Ibn Abdul-Manaf.
Hashim Ibn Abdul-Manaf yana daga cikin Manya a kabilun Kuraishawa
kuma abin girmamawa a gurinsu, bayan saninsa da sunan Hashimu Ana
kiransa da Amru. An haifeshi a garin Makkah kuma ya gudanar da
rayuwarsa a garin na Makkah sai dai Allah ya karbi rayuwar sa a garin
Palastine wato Gaza kenan a yanzu. Ya Auri mata shida kuma sune suka
Haifa masa ya’yansa, matan nasa sune:
1. Salma bint Amru bin Zaid bin Labid Al-Najjariyyah Al-Kazrajiyyah, itace ta
Haifa masa: Abdulmutallib da kuma Shifa’a.
2. Umaima bint Ad bin Aliyu Al- Kada’iyyah daga bani salaman bin Sa’ad
Huzaim, ta Haifa masa: Nadla
3. Kailatu bint Amir bin Malik Al-Musdalikiyyah Al-Kuza’iyyah, ta Haifa
masa : Asad
4. Hindu bint Amru bin Sa’alaba Al-Kazrujiyyah, ta Haifa masa: Saifi da
kuma Abu- Saifi
5. Wakidatu bint Abi Adiyyu bin Abd Nahmi Al- Maziniyyah, ta Haifa masa:
Da’ifatu da kuma Kalid
6. Ummu Adiyyu bint Habibu bin Haris.
Gidan Sayyadi Abdul-Mutallib bin Hashimu bin Abdul-Manaf
Abdul-Mutallib shine kakan Manzon Allah (SAW) dan Hashimu dan Abdul-
Manaf. Kamar yadda ya tabbata a tarihi, an haifeshi a garin Madinah

36
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

shekara ta 497M12 inda nanne dangin mahaifiyarsa, ya tabbata cewa


Hashim yayi aure a Madina wanda a wanchan lokacin ake kiranta da Yathrib
kuma a nanne aka haifi Abdulmutallib. Bayan samun labarin dan’uwansu da
sukayi, (ya’yan Hashim) sai Mudallib ya tafi izuwa Madinah inda ya taho
dashi domin ya rayu cikin yan’uwansa. Yayin da suka gabato garin Makkah,
sai Al’umma suke cewa ai Mutallib ya siyo bawa a bisa dalilin rashin saninsa
da sukayi. Duk da cewa, Mutallib yayi musu bayanin cewa ba bawansa bane
kuma hasalima dan’uwansa ne da mahaifinsu ya haifa a Madina, amman
tuni Al’umma sun rugaya wajen kiransa da sunan Abdulmutallib. Malamai
sun tabbatar da cewa, sunan Abdulmutallib na gaskiya shine Shaiba ko
Shaibatul- Hamd, ana yimasa lakabi da Al-Fayyad, ko kuma Al-Basa.
Daga cikin tarihinsa, shine ya hako rijiyar Zam-Zam yayin da ta bace, kuma
ya zamo abin girmamawa da darajtawa wajen kuraishawa da kuma banu
Hashim. Allah yayi masa tsawon rai har sai da ya riski haihuwar Manzon
Allah (SAW) kuma shine ya radawa Manzon Allah (SAW) suna tare da yin
walima na farin cikin haihuwarsa. Yayin da wafatin sa a gabato sai ya damka
kulawar Manzon Allah (SAW) a hannun dansa Abu-Dalib wanda Mahaifi ne
wajen sayyadi Aliyyu Allah ya yarda dashi.
Dangane da ya’yan Sayyadi Abdulmutallib, Shekh Abi—Abdallah Mus’ab bin
Abdullahi bin Mus’ab bin Sabit bin Abdullahi bin Zubair bin Al-Auwam cikin
littafinsa na “Nasabu Kuraish” da kuma Sharif Al-Tuhami Muhammad ibn
Ahmad bin Rahmun Al-Alami Al-Hassani cikin littafinsa “Shuzur Al-Zahab”
wanda yake Makdudi ne littafin (RA), sun kawo ya’yan sayyadi Abdul-
Mutalllib sai dai an samu kari cikin sunayen ya’yan musamman ta fuskar Ibn
Zubair, “Sayyadi Abdulmutallib ya haifi ya’ya kamar haka: Sayyadi Abdullahi
(Sayyadi Abdullahi shi ya haifi Shugabanmu kuma Annabinmu, Annabi
Muhammad Sallallahu Alaihi Wa Sallam), kuma mahaifiyarsa iace Fadimatu
bint Amru bin A’iz bin Imran bin Makhzum, akwai Abu-Dalib wanda sunansa
na ainahi shine Abdul-Manaf, da Zubair, da Ummu-Hakim Al-Baida’u, da
Atika, da Murratu/Barratu, da Umaimatu, da Arwah, da Hamza, da Al-
MuKauwam/Makum, da Hajla amma sunansa Mughira a wata ruwayar
kuma Ka’ab, da Safiyyatu, da Abbas, da Dirar, da Haris (Haris shi ne babba
cikin ya’yan Sayyadi Abdullmutallib), da Kusam, da Aba-Lahab wanda

37
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

sunansa na ainahi shi ne Abdul-uzza, da Gaidak amma sunansa na ainahi shi


ne Mus’ab”. Amman a daukacinsu, guda hudu ne kawai suka riski
Musulunci, sune: Sayyadi Abu-Dalib, Sayyadi Hamza, Sayyadi Abbas da
kuma Abu-Lahab.
Gidan Sayyadi Abdullahi
Sayyidi Abdulmutallib shine ya nemarwa sayyadi Abdullahi auren Nana
Aminatu Allah ya kara yarda a garesu lokacin da yaje garin Madina wadda a
wanchan lokacin ake kiranta da Yathriba. A lokaci guda ya nemarwa Sayyadi
Abdullahi auren nana Aminatu inda shi kuma (Sayyadi Abdulmutallib) ya
nemi auren Hala bint Wahab bin Abdulmanaf bin Zuhra bin Kilab Al-
Kuraishiyyah wadda itace mahaifiyar Sayyadina Hamza.
Nana Aminatu itace mafi daraja da daukaka cikin kuraishawa wajen Nasaba
da gida. Mahaifinta shine shugaban kabilar Banu Zuhrata. Yayin da
haihuwar Manzon Allah (SAW) ta gabato, Allah yayiwa mahaifinsa rasuwa
yanada shekara 25 a garin Madinah kuma aka binne shi a gidan Nabigatul-
Ja’adiyya, Wasu sun tafi akan cewa mahaifin Manzon Allah (SAW) ya rasu
bayan haihuwarsa da wata biyu 13.
Bayan da labarin rasuwar sa ya iso Makkah, mahaifiyar Manzon Allah (SAW)
wato Nana Aminatu tayi masa Marsiyya wato yabo mai kayatarwa inda take
cewa:
“Dan Hashim yayi nesa da garin Makkah, ya kusanci kabarinsa lokacin da
ya fita cikin giza-gizai, mutuwa tayi kiransa, sai ya amsa kiranta, sai dai
bata bar wani cikin mutane kamar dan Hashimu ba, yammacin da suka
dawo dauke da sirrikansa, danginsa sun wakilce shi a cikin rayuwa. Idan
mutuwa ta shammace shi da dabararta, lallae hakika ya kasance mai
kyauta da yawan tausayi da zumunci”43.
Wannan shine kayataccen yabon da Mahaifiyar Manzon Allah (SAW) tayiwa
Mahaifinsa (SAW). Muna rokon Allah daya tarfa mana albarkacin iyayen
Annabi (SAW) kuma ya kusantamu dasu cikin Aljannatai mafi girma.
Amin.

38
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Sashi na uku
Gidan Annabta
A mafi ingantacciyar Magana, Shugabanmu kuma Manzon mu, Annabi
Muhammad (SAW), shine farko wanda Allah ya fara halitta a daukacin
halittarsa baki daya. Manzon Allah (SAW) ya kasance tare da ubangijinsa
tun lokacin da babu sama, babu kasa, babu Alkalami, babu kursiyyu,
hakanan babu komai illa kebantuwarsa da ubangijinsa (SAW). Mafi
jamhurin malamai sunyi ittifakin cewa Manzon Allah (SAW) shine farkon
halittar Allah kuma shine wanda ya dau shekaru dubunnai yana bautar
ubangijinsa tun kafin daukacin halitta susan yadda zasu yi bautar. Malamai
sun kuma fadada mana yadda lamarin yake, bisa cewa, farkon hasken
wanda Allah ya fara halitta shine hasken Manzon sa (SAW), sannan kuma
daga baya aka halicci hasken ragowar dukkan halittu.

39
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Hakika Allah madaukakin sarki ya tsarkake nasabar Annabi (SAW) tun daga
kan Annabi Adamu har izuwa kan mahaifansa (RA), Malamai masana tarihi
sun tabbatar mana da cewa, gabaki dayan iyayen Manzon Allah (SAW) babu
dai/guda a cikinsu wanda aka same shi da wani laifi ko ya sabawa ubangiji,
Daukacin halittar Allah, babu wani da ya azurta wajen kiyayewa tare da
tsarkakewa ta nasaba irin Annabi (SAW).
Yayin da haihuwarsa (SAW) ta gabato, Nana Aminatu ta samu bushara iri-iri
daga gurin Annabawa da kuma salihan bayi, ta dinga samun bushara daga
daukacin halittun Allah kuma ta dinga ganin abubuwa wadanda suka keta
Al’ada, lokacin da yazo duniya (SAW), ya kasance yana mai sujjada ga
Ubangijinsa kuma ya kasance a wanke abun tsarkakewa. Ya tabbata cewa,
lokacin da aka haifi Annabi (SAW) sai da daukacin dabbobi suka dinga
rigegeniya inda suka dinga yiwa junansu bushara akan haihuwar Annabin
karshen zamani wanda yakasance rahma ga daukacin halitta.
A mafi shaharar Magana, an haifi Manzon Allah ( SAW) ranar litinin 12 ga
watan rabi’ul Auwal, Duk da cewa akwai sabanin zance akan ranar
haihuwar, amma 12 ga rabi’ul Auwal shine mafi shaharar zance wajen
malaman tarihi. A wani kaulin, babban malaminnan kuma masanin taurari
da falaki Mahmud Basha ya ambata cewa an haifi Manzon Allah (SAW) a
unguwar Banu Hashim dake garin Makkah a safiyar ranar litinin 9 ga watan
Rabi’ul Auwal a shekarar giwa, wanda yayi daidai da cikar shekara 40 da
samun sarautar Kisra Anu-Shurwan, kuma yayi daidai da ashirin da biyu ga
watan Afrilu na shekara ta 571AD1.
Kakansa Abdulmutallib shine ya rada masa suna, kuma ya saka masa
“Muhammad”. Bayan Mahaifiyarsa (SAW), Suwaiba wadda kuyangar Abu
Lahab ce, itace ta fara shayar dashi a lokacin tana shayar da danta mai suna
Masruhu kuma kafin nan ta shayar da Hamza bin Abdulmutallib a bayansa
(SAW), (bayan ta shayar da Annabi) ta shayar da Abu Salamah dan Abdul-
Asad Al-Makhzumi2. Bayan suwaiba, itama Halima Al- Sa’adiyya yar Abu-
Zu’aib daga kabilar Banu Sa’ad ta shayar da Manzon Allah (SAW) wadda
mata ce ga Harisu dan Abdul-Uzza wanda ake masa alkunya da Abu Al-
Kabshata3.

40
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Manzon Allah (SAW) ya zauna a wajen Halima Al-Sa’adiyya kimanin shekara


hudu ko biyar Sannan ta dawo dashi wajen mahaifiyarsa Nana Aminatu (RA)
4
. Bayan dawo dashi, sai mahaifiyarsa ta shirya shi domin kai ziyara kabarin
Mahaifinsa dake Yathrib (Madina kenan a yanzu) tare da kai ziyara wajen
yan’uwa da kuma dangi, Tayi shirin dirfafar wannan tafiya mai Nisan
kilomita 500 tare da danta Muhammad (SAW) da mai yimata hidima
ummu- Aiman da kuma jagoranta Abdulmutallib suka tafi, bayan sun cika
wata guda a garin, sai suka kama hanyar dawowa garin Makkah inda akan
hanya ta gamu da rashin lafiya mai tsanani har Allah ya karbi rayuwarta a
wani guri da ake kira Abwa’I dake tsakanin Makkah da Madinah 5.
Bayan rasa mahaifiyarsa da yayi (SAW), al amarinsa gabaki daya ya koma
hannun kakansa wato Abdulmutallib. Abdulmutalib ya zama mai tausasawa
da jin kai a gare shi irin tausasawar da bai taba yi wa wani daga cikin
ya’yansa ba, wannan ya sanya baya barinsa ya zauna shi kadai, ko ina suna
tare, kuma yana fifita shi akan dukkanin ya’yansa. Ibn Hisham yace: Abdul-
Mutallib ya kasance yana da wata shimfida da ake shimfida masa a
karkashin inuwar Ka’aba, kuma ba wanda yake zama tare da shi akan
shimfidar saboda girmamawa, ko ya’yansa sai dai su zauna su kewaye
shimfidar a tsakiyarsu suna sauraron fitowarsa, sai Manzon Allah (SAW)
yazo ya zauna akan shimfidar a lokacin yana da kananan shekaru, sai
baffaninsa su kamashi da nufin hana shi zama, sai Abdul-Mutallib yace “ku
Kyale wannan dan-Nawa lallai yana da babban al’amari mai girma”, sai su
zauna tare akan shimfidar yana shafa bayansa da hannunsa, kuma ya kanyi
murna da farin ciki akan duk abunda ya gan shi yana aikatawa6. sai dai,
shima baiyi rayuwa mai tsayi da Manzon Allah ba, Bayan cikarsa shekara
takwas 8 da wata biyu da kwana 10 sai kakansa Abdulmutallib ya rasu a
garin Makkah, sai dai kafin rasuwarsa ya bar wasiyyarsa ga Abu-Dalib
shakikin Abdullahi mahaifin Manzon Allah (SAW) 7.
Sayyadi Abu Dalib ya jibinci lamarin Manzon Allah (SAW) cikin soyayya da
kuma girmamawa, ya shigar dashi cikin ya’yansa kuma ya fifita shi akansu
hakanan, ya kebance shi da wata girmamawa da fifiko na musamman, ya
cigaba akan haka sama da shekara 40 yana goyon bayan sa tare da bashi
kariya, yana yin abota ko rigima da jayayya sabo da shi (SAW) 8.

41
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Hakika Abu Dalib ya rike amanar da aka dora masa harma da kari akan
kulawar daya bawa Manzon Allah (SAW). Kuma, yarjewa ce ta Allah da
kuma amincewar sa daya sanya rikon Manzon Allah (SAW) A hannun Abu
Dalib (RA).
Bayani Akan Nasabar Annabi (SAW).
Malamai sun kasa nasabar Annabi (SAW) izuwa kaso uku. Kaso na farko
daukacin malamai sun tabbatar da ingancinta kuma babu kokwanto akan
sahihancin ta, kaso na biyu kuma wasu na tabbatarwa wasu kuma na inkari
akanta inda kaso na uku kuma babu kokwanto wajen rashin ingancin ta.
Bangaren farko cikin Nasabar Annabi (SAW)
Shine: Muhammad (SAW) dan Abdullahi dan Abdulmutallib dan Hashimu
dan Abdul-Manaf (sunansa na ainahi Mughira) dan Kusayyu (sunansa na
ainahi Zaidu) dan Kilab dan Murrata dan Ka’ab dan Lu’ayyi dan Ghalib dan
Fihiri (shine akewa lakabi da kuraishu kuma gareshi ake danganta
kuraishawa) dan Malik dan Nadir (sunansa na ainahi Kaisu) dan kinanah dan
Khuzaimata dan Mudrikata (sunansa na ainahi Amir) dan Ilyas dan Nazar
dan Mu’ad dan Adnan (SAW) 9.
Bangare na biyu cikin Nasabar Annabi (SAW)
A bangare na biyu ana daukar nasabar sa (SAW) daga kan Adnan izuwa
Annabi Isma’il (AS). Ana jerantata kamar haka:
Adnan dan Adad dan Humaida’u dan Yasa’u dan Salman dan Aud dan
Buwar dan Kiwal dan Abi-Auwam dan Nashiyyu dan Hizar dan Tadlass dan
Tadlan dan Dalikh dan Kajim dan Najis dan Majiyyu dan Abkiyyu dan Abkar
dan Ubaidu dan Al-Du’a dan Hamid dan Muntin dan Butraz dan Bahraz dan
Yulkinu dan Argun dan Abku dan Risan dan Aisu dan Ikyadin dan Ibhami dan
Maksiru dan Bahisu dan Zaziku dan Shama dan Maziyyu dan Audu dan Iram
dan Kidar dan Ibrahim (AS) 10.
Shekh Mubarak Fury ya kawo wata nasabar data sha banban da wannan ta
farko, ya fara da:

42
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Adnan dan Addi dan Humaisi’u dan Salman dan Ausu dan Buza dan Kimwal
dan Ubayyu dan Auwam dan Nashid dan Hizza dan Baldasu dan Yadlaf dan
Tabikh dan Jahim dan Nahis dan Makh dan Iyadd dan Abkar dan Ubaidu dan
Du’a dan Hamdan dan Sunbur dan Yazrabiyyu dan Yuhzan dan Yulham dan
Ar’awah dan Iyad dan Dishan dan Aisar dan Afnad dan Ayham dan Mukassir
dan Nahis dan Zarih dan Sumayyu dan Mizzy dan Audah dan Iram dan
Kaidar dan Isma’il (AS) dan Ibrahim (AS) 11.
Bangare na uku cikin Nasabar Annabi (SAW)
Bangare na uku yana bayani ne daga kan Annabi Ibrahim izuwa kan Annabi
Adam (AS).
Ibrahim (AS) dan TariKh (Shi Azara Baffansa ne kuma bisa al’ada ta
Larabawa, suna kiran Baffa da sunan Abba) dan Nahur dan Saru’u dan
Falikh dan Abir dan Shalikh dan Arfakhshad dan Samu dan Nuhu (AS) dan
Lamikh dan Matushalukh dan Akhnukh dan Akmukh ance shine Idriss (AS)
dan Yarid dan Mahala’il dan kainan dan Anusha dan Shisu (AS) dan Adam
(AS).12
Siffofin Annabi (SAW).
Sayyadina Aliyu Allah ya kara yarda dashi yana daga cikin sahabban da suka
siffanta Manzon Allah (SAW), yana cewa:
“ Manzon Allah (SAW) ba zankalele bane kuma ba gajere ne durkusashshe
ba, shi dai matsakaici ne a cikin mutane kuma ba mai churkudadden gashi
bane a warware, sai dai gashin sa a hade yake kuma mai tsayi kuma ya
kwanta ( gashin nasa SAW), kuma ba mai kumburarriyar fuska bane, haka
nan ba siriri bane, kuma ba mai kiba ba, fuskar sa a kewaye take mai farin
launi mai hasken jar fata, kwayar idanun sa baka sidik ce, ga gazar gashin
gira, mai manyan gabobi ne madaidaita, yana da kyawun gashi siriri tun
daga kirjinsa har zuwa cibiyarsa, mai yalwar tafin hannu ne da kuma kaurin
yan yatsun hannu dana kafa, idan yana tafiya sai kayi zaton gangarowa
yake daga tudu, shine mafi gaskiyar mutane a wajen Magana, mafi cika
alkawari da yarjejeniyarsu, shine mafi taushin dabi’arsu da mutunta
zamantakewarsu, wanda ya hange shi bada tsammani ba sai kwarjininsa ya

43
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

kamashi, idan kayi mu’amala da shi sai kaso shi, shine mafi yalwar kirji cikin
mutane, masu siffanta shi suna cewa “ bamu taba ganin kamarsa ba
kafinsa hakanan bayansa (SAW)13.
Kamun kafa da Shi (SAW) Wajen Rokon Ruwa
Tun kafin aiko shi (SAW), ya kasance abun mamaki tare da Al’ajabi cikin
Al’amuransa da kuma rayuwarsa ga ilahirin Larabawa dama wadanda basu
ba. Duk abunda ya taba ko ya kusan ta, sai ya zamto mai albarka ta ban
mamaki kuma abin so da marmari ga daukacin halitta. Saboda Albarkarsa,
ya kasance kakanninsa da kuma baffanninsa basa jin dadin chin abinci sai
tare da shi kuma basa iya rayuwa idan basu jishi a kusa dasu ba.
Ibn Kasir ya rawaito daga Jalhamatu dan Arfadatu yace:
“na shiga garin Makkah a lokacin suna fama da fari da karancin ruwa, sai
kuraishawa suka ce, ya kai Abu-Dalib, lallai muna cikin Fari, iyalanmu suna
shan wahala ko zaka fito ka roka mana ruwa?, sai Abu-Dalib ya fito yana
dauke da wani karamin yaro (wato Annabi SAW kenan) kai kace ranace a
cikin duhu saboda haskensa, wani gajimare ya ayyana a samansa yana yi
masa inuwa, sai Abu-Dalib ya jingina bayan wannan yaro da jikin Ka’aba ya
tare Yaron da yan-yatsunsa, a lokacin sama tayi wasai babu wani alamar
hadari da gajimare, sai ruwa ya kece da zuba yayi ta kwarara har rafuka
suka cika, magudanai suka kawo , kasa tayi kore shar, albarka ta samu”14.
Akan hakane Abu-Dalib yake yiwa Annabi yabo da cewa:
“Mai cikar Hasken da ake yin kamun kafa dashi lokacin rokon ruwa, jagoran
marayu, garkuwar matan da basu da gata”15.
Wannan Alfarmar ta yadu har izuwa kan baffaninsa da kuma jikokansa
(SAW), ya kasance ana zuwa wajen Sayyadi Abbas domin ayi kamun kafa
dashi a samu ruwa, hakanan ya kasance a kasar Murtaniya idan aka rasa
ruwa, sai su futo da kananan yara jikokan Manzon Allah (SAW) su ajiyesu a
rana domin kamun kafa dasu akan Allah ya shayar dasu ruwa bisa daraja da
kuma Alfarmar dake tattare dasu 16.
Jarumtarsa (SAW)

44
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Manzon Allah (SAW) ya kasance jarumi ne tun yanada kananan shekaru.


Lokacin da Manzon Allah (SAW) ya cika shekara goma sha biyar, yaki ya faru
tsakanin Kuraishawa da wadan da suke tare dasu daga banu Kinanah da
Kabilun Kaisu – Iylan, an rawaito cewa, Shugaba (SAW) ya halarci wannan
yakin tare da baffansa, har ya kasance yana shirya musu kibiyoyi da zasuyi
harbi dasu” (Kalbu- Jaziratul Arab:260, Rahikul Makhtum:59)17
Sana’o’in sa (SAW)
Lokacin da shekarun Manzon Allah (SAW) na samartaka suka cika, sai ya
fara karbar dabbobin mutanen Makkah yana yi musu kiwo inda su kuma
suke biyansa na kula musu da dabbobi da yake yi, kuma itace san’ar da
Manzon Allah (SAW) ya fara yi da kansa.
Daga bisani kuma, ya koma kasuwanci izuwa kasar Sham bisa yarjejeniya da
suka kulla da Ummul-Mu’minina wato Nana Khadija inda yake yimata
kasuwanci ita kuma take biyansa.

Aurensa (SAW)
Nana Khadija ta nemi auren Manzon Allah (SAW) bayan da ta yarda da
amanarsa da kuma amincinsa, a wannan lokaci, manya manyan masu mulki
da kuma masu kudi daga kuraishawa sun nemi aurenta amman taki yarda
inda daga karshe ta yaba da kyawawan halaye na Annabi (SAW) kuma ta
nemi amincewarsa akan aurenta, Nana Khadija ta samu amincewarsa
(SAW), Annabi Ya auri Nana Khadija tana da shekara 40 inda yake da
shekara 25 kuma ya bada tumaki guda 20 a matsayin sadakin ta18.
Nana Khadija itace ta Haifa masa Alkasim wanda da shine ake yiwa Annabi
alkunya dashi (Abul- Kasim), sannan Zainab, Rukayya, Ummu-Kulsum,
Fatima (shugabar Matan Aljannah) sai kuma Abdullahi. Inda cikon ya’yan
Annabi (SAW) wato Ibrahimul- Mu’azzam mariyatul Kibdiyya ce ta Haifa
masa shi.
Aiko shi da Annabta.

45
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Yayin da Annabi (SAW) ya cika shekara 40, sai Allah ya aiko shi a matsayin
Annabi kuma Manzo domin ya isar da sakon Allah na bauta masa shi kadai
da kuma wanzar da Adalci/Shari’a aban kasa. Allah ya aiko shi ga dukkanin
Al’umma (Mutum da Aljan) kuma daukacin halittu sun shaida cewa shi
Annabin Allah ne.
A wannan lokaci, duniya baki dayan ta na cikin duhun jahilci da kuma bakin
zalinci inda masu karfi su suke danne raunana da kuma tsananin rashin
wayewa. Kasantuwar tsayin lokaci ba’a turo wani Annabi ba bayan Annabi
Isa (kimanin Shekara 500 ke tsakaninsu) al’umma gabaki daya sun dena
bautar Allah sai yan kadan inda suka koma bautar gumaka, dabbobi, wuta,
ruwa da dai sauransu. Mata sun kasance ababan wulakantawa da kuma
kashewa inda idan aka haifa maka mace to kamar an wulakan taka ne ko an
kaskantar dakai, mata basu da gado kuma su kansu ababan mallaka ne,
babba cikin ya’ya shine zai mallake dukiya tare da auren wasu daga matan
mahaifinsa idan ya mutu, afkuwar yaki da gadonsa (gadar yaki daga manya
izuwa jikoki) hadi da asarar dukiyoyi da rayuka duk ba wani abu ne mai
wahala ba, dama wasu da yawa wadanda ke tattare da dabi’u da kuma
halayyar mutanen wannan lokaci.
Hakika, Manzon Allah (SAW) ya gamu da kalubale mai yawa lokacin daya
gayawa mutanen Makkah cewa Shi Manzon Allah ne kuma an turo shi ne
domin a bautawa Allah shi kadai tare da tabbatar da shari’ar Addinin
Musulunci. Duk da cewa, sunsan shi mai gaskiyane harma suna yi masa
lakabi da “Al’amin” kuma basu taba saminsa da kuskure ba ko wani abu da
yake bayuwa izuwa tawaya ko samun nakasu, amman a wannan lokaci sai
da suka musanta shi kuma suka ki aminta dashi sai yan kadan. Maimakon
suyi Imani, sai ya kasance sun bude kofa ta musguna masa, chutar da shi,
kin yin mu’amala da chinikayya da shi dama ahalinsa baki daya, yunkurin
kashe shi da kuma kashe mabiyansa dama wasu nau’ikan na chutarwa.
Sayyadi Abu-Dalib, bai gusheba yana bawa Annabi kariya har sai da Allah ya
karbi rayuwarsa kuma a wannan shekarar ne Allah ya karbi rayuwar Nana
Khadija, wannan shekarar tazama mai kunci matuka wajen Annabi (SAW)
inda ake kiranta da shekarar bakin ciki saboda rasa masoyansa kuma masu
taimakonsa da yayi.

46
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Bayan da rayuwa ta tsananta a garin Makka, sai Manzon Allah (SAW) ya


umarci sahabbansa dasuyi hijira izuwa nan Africa, wato garin Najashi dake
kasar Habasha/Ethopia (A yanzu) inda a nanne akayi Hijira ta farko da ta
biyu. Bayan da rayuwa ta kuma yin tsanani, sai Allah ya umarci Annabi
(SAW) da yayi Hijira daga Makkah zuwa Madina inda Allah ya umarce shi
daya tafi tare da Abubakar Al-Siddik. Bayan da aka koma Madina, sai Allah
ya kawo fatahi inda Addini yayi karfi kuma aka dinga bude garuruwa tare da
samun nasara kuma dubun dubatar Al’umma suka shigo cikin Musulunci.
Annabi (SAW), Bayan aiko shi, ya rayu a Makkah tsawon shekara goma sha
uku 13 inda a Madina ya rayu tsawon Shekara 10.
Matayensa (SAW)
Shekh Muhammad Furiy yayi cikakken bayani akan Matayen da Annabi
(SAW) ya aura tare da shekarun da ya auresu dama mazajen da suka fara
aura kafin Annabi (SAW) 19.
Iyayen Muminan da Annabi ya aura sune:
(1) Nana Khadijah bint Kuwailid (RA): itace ta farko cikin matan Annabi
(SAW) kuma wadda yafi so domin Annabi (SAW) Ya fadi cewa “Allah bai
musanya masa a cikin matayensa da wadda tafi Khadija ba”. Tayi hidima
ga Annabi kuma ta ba Shi dukiyarta tare da ba Shi kariya, yana daga cikin
falalarta cewa “Allah da kansa yake gaisuwa a gareta”. Annabi ya aureta
kafin Hijira da shekara 28, inda take da shekra 40 kuma Annabi (SAW)
Yake da shekara 25.
(2) Nana Saudat yar Zam’ah (RA): ya aureta shekara goma daga Annabta
(3) Nana Aisha yar Sayyadi Abubakar Al-Saddik (RA): ya aureta a watan
shauwal shekara ta 11 daga Annabta kafin ayi hijira da shekara biyu da
wata biyar, a lokacin tana da shekara 6 kuma ya tare da ita a Madina
cikin watan shauwal bayan Hijira da wata bakwai a lokacin tana da
shekara 9. Ita kadai ce budurwa cikin matan Annabi (SAW).
(4) Nana Hafsatu yar Sayyadina Umar (RA): Bayan rasuwar mijinta Khunais
dan Huzafah As-Sahmy, tsakanin Badar da Uhud sai Manzon Allah (SAW)
ya aureta shekara ta Uku Hijiriyya

47
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(5) Nana Zainab yar Khuzaima (RA): Yar kabilar Hilal dan Amir Sa’sa’ah ce
kuma ana mata lakabi da Ummul Masakin saboda tausaya musu da
tallafa musu da take yi, mijinta na farko shine Abdullahi dan Jahshi
wanda yayi shahada a Uhud, Manzon Allah (SAW) ya aureta shekara ta 4
hijiriyya kuma bayan tarewarta da wata 2 ko 3 sai ta rasu.
(6) Ummu Salamah itace Hindu yar Abu-Umayyah (RA): Mijinta na farko
shine Abu Salamah kuma ya aureta (SAW) a watan shauwal shekara ta 4
hijiriyya.
(7) Nana Zainab yar Jahshin dan Rabab (RA): yar kabilar banu Asad ce dan
Khuzaimah, mijinta na farko shine Zaidu dan Haris kuma ita yar gwaggon
Manzon Allah ce (SAW), Allah da kansa ya umarci Annabi da ya aureta
(Ahzab:37), ya aureta a watan Zul-Ka’ada shekara ta 5 hijiriyya.
(8) Nana Juwairiyya yar Harith (RA): Ya’ ce gurin shugaban Banul- Musdalak
daya daga cikin kabilun Kuza’a. An ribace ta ne a yakin Banul Musdalak
kuma ta kasance cikin rabon Sabit dan Kaisu dan Shammas sai ya nemi
ta fanshi kanta, sai manzon Allah ya biya fansarta kuma ya aureta a
watan Sha’aban shekara ta shida Hijiriyyah.
(9) Nana Ummu Habiba (RA): Sunanta na ainahi shine, Ramlatu yar Abu
Sufyan (RA), mijinta na farko shine Ubaidullah dan Jahshin kuma sunyi
hijira izuwa Habasha tare dashi daga bisani yayi riddah a habasha ya
koma addinin Kiristanci ita kuma ta zauna a musulunci kuma shi ya mutu
a chan Habasha. Sai manzon Allah (SAW) ya nemi aurenta a gurin
Najashi inda ya aurar da ita gareshi kuma ya aiko masa da ita (Madinah)
a shekara ta bakwai sai kuma ta tare.
(10) Safiyyatu yar Huyayyu dan Akhdab (RA): Tana daga cikin wadan da
aka kama a kaibar, sai Manzon Allah ya zabeta da kansa kuma ya yanta
ta kuma ya aureta a shekara ta 7 hijiriyyah
(11) Maimunatu yar Harith (RA): Yar uwar Lubabatu yar Harith ce
mahaifiyar Fadlu dan Abbas, Annabi ya aureta a watan Zul’Ka’ada
shekara ta bakwai lokacin ramuwar Umrah bayan ya kammala Umarar
sa a mafi ingantacciyar Magana.
Wadannan 11 sune iyayen Muminai, guda biyu daga cikin su sun rasu(Nana
Khadija da Nana Zainab Ummul Masakin) a tsawon rayuwar Annabi (SAW),
guda 9 kuma Annabi yayi wafati ya barsu a Madina.

48
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Akwai guda 2 wadan da Annabi (SAW) ya aure su amma bai tare dasu ba,
daya daga cikin su yar kabilar Banu Kilab ce , dayar kuma yar Kabilar Kinda
ce kuma ita akafi sani da sunan Juniyya.
Dangane da kuyangogi, yana da kuyangi guda 2, wato sadaka kenan.
(1) Mariyatul- Kibdiyya (RA): Wadda mukaukis ya bayar da kyautarta gareshi
(SAW) kuma itace ta haifa masa Ibrahimul- Mu’azzam wanda ya rasu tun
yana karami, ya rasu a Madina ranar 28 ko 29 ga watan shauwal, dai dai
da 27/1/632AD.
(2) Raihanatu Yar Zaid An Nadriyya ko Kuraiziyyah (RA): Tana daga cikin
wadanda aka kama a banu Kuraizah, sai ya zabeta da kansa.
Abu- Ubaidullah kuma ya kara ambatar wasu guda biyun daban da ya same
su a cikin sashen wadanda ya kama cikin yake yaken sa (SAW). Daya daga
cikin su itace: Jamila, dayar kuma matarsa Zainab yar Jahshin ce (RA) ta
bashi kyauta20.
Janhankali.
Yanada kyau musani cewa, daukacin auren da Manzon Allah (SAW) yayi,
tattare yake da manufofi, da kuma dalilai kuma uwa uba umarnin Allah ne.
idan mukayi kallo na tsanaki zamu ga cewa, daukacin auren da manzon
Allah (SAW) yayi, yayi sune a shekara goman karshe na rayuwarsa wanda
hakan yake nuna mana cewa akwai manufofi tattare da hakan. Bisa
zuzzurfan bincike, Manzon Allah (SAW) yayi wadanchan aure ne domin
masalahar addini dama mu musulmai baki daya kuma uwa uba, yin auren
ya kasance silar wanzuwar Addini a wanchan lokaci da kuma taimakawa
wajen bunkasar sa. Yana da kyau mu zayyano wasu dalilai dazasu iya zama
hujja ga mai nazari da kuma bibiyar tarihi.
Daga cikin kyawawan Al’adun Larabawa, akwai girmama siriki da jin
nauyinsa da mutunta shi domin itace babbar kofar hada dangantaka da
sauran kabilu, harma suna ganin yin rigima ko gaba da suruki abun kunya
ne kuma babban aibu ne daza a muzunta mutum ko kabila dashi, don haka
Manzon Allah (SAW) yayi nufin toshe Baraka ta wannan hanyar21.
Wannan yana nuna mana cewa, surukun taka da larabawa, na iya dakushe
gaba da kiyayya wadanda sukan iya bayuwa izuwa yaki da kuma zubar da

49
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

jini, kuma auren na iya taimakawa wajen wanzar da soyayyar kabilu,


mutuntawa, girmamawa da kuma toshe duk wata hanyar Baraka ko rigima.
Nana Ummu-Salama, tana daga cikin Banu Makhzum kabilar Abu-Jahal da
Khalid dan Walid, lokacin da Manzon Allah (SAW) ya aureta Khalid bai sake
fitowa don musgunawa musulmi ko yaki dasu ba, maimakon haka, sai ma ya
musulunta ba tare da an dau dogon lokaci ba. Hakanan, Abu Sufyan bai
sake fuskantar Annabi da yaki ba bayan ya auri yarsa Ummu- Habiba. Haka
Abun ya kasance ga Kabilun Musdalakh da Banun-Nazir bayan auren sa da
Juwairiyya da Safiyya, kai, sai dama Juwairiyya ta zama mafi Albarkar mata
a al’ummarta domin sai da musulmai suka yanta iyali dari (100) daga cikin
mutanenta, suka ce (Sahabbai) “surukan Manzon Allah, lalle bazamu rike su
a matsayin bayi ba”22.
A wannan lokaci, musulunci yana zagaye da yan Adawa, munafukai da
kuma mushrikai, wannan hanya ta auratayya itace hanya mafi sauki wajen
zaman lafiyar musulunci da kuma musulmai hadi da jawo hankalin wadanda
basa ciki su shigo, kuma ta taimaka wajen rage yaki da kuma barnatar da
dukiya, kuma zamu ga cewa, matayen manzon Allah (SAW) sun fito ne daga
kabilu maban banta wanda hakan matuka ya taimaka wajen samar da
zaman lafiya da kuma kwararar Al’umma cikin Musulunci.
Hakanan, surukuntaka tsakanin sayyadi Abubakar da Umar da Usman ya
kara soyayya, zumunci da kuma alaka mai karfi tsakanin su da Manzon Allah
(SAW).
A daya bangaren zamuga cewa, Larabawa sun riki al’adar mai da dan wani
naka da matukar Muhimmanci kuma zaiyi matukar wahala wajen hanasu
aikata hakan. Wannan abu ya kafu a zukatan mutane ta yadda ba za’a iya
kawar dashi cikin sauki ba, duk da cin karo da yayi da ka’idojin da musulunci
ya tabbatar a bangaren zamantakewa kamar aure, saki da gado da
sauransu, kuma wannan Al’ada ta kan jawo barna da alfasha wadanda
musulunci yake kokarin kawar dasu daga cikin Al’umma23.
Domin kawar da wannan Al’ada, sai Allah ya umarci Annabi (SAW) da ya
auri yar’ gwaggon sa wato Zainab yar’ Jahshin wadda take auren Zaidu
(wanda a baya ake kiransa da Zaidu bin Muhammad) kuma shi zaidu ana

50
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

kallon sa a matsayin da ga Manzon Allah (SAW), duk da cewa Annabi baya


son auren, Amma Allah ya umarce shi daya aureta domin ruguje Al’adar
nan ta ka maida dan wani naka wadda hakan barnace da kuma yada
Alfahsha. Dama wasu tarin musalai da yawa zamu ga cewa, masalahar
Addini itace jigon auren da Manzon Allah (SAW) yayi, kuma a karshe, Allah
ya halakta masa (SAW) da ya aura yadda yake so. Kamar yadda muka
ambata tunda fari, Annabi (SAW) yayi wadannan auratayya ne domin cika
umarnin Allah dogaro da cewa duk abunda yayi ko yayi hani to babu
shakkah umarnin Ubangijinsa ne, hakanan domin masalahar Addini da
Musulmai baki daya domin auratayyar ta toshe hanyar Yaki da kuma
barnatar da dukiya ga kuma kwararowar manya da kanana cikin Addinin
Musulunci.
Hajjin Bankwana
Allah Madaukakin Sarki ya yiwa Annabi (SAW) alkawarin bude Makkah tare
da tabbatar masa da ita cikin garuruwan musulunci. Bayan budeta
(Makkah) tare da sallamawar dukkan manyan cikinta da kuma samun
afuwar Manzon Allah (SAW) a garesu, sai ya gudanar da aikin Umrah da
kuma Hajji a wannan shekara. Yayin da Annabi (SAW) ya tsaya a filin Arfah a
gaban Sahabbansa susu kimanin mutum dubu dari da ashirin da hudu
(124,000) ko da arba’in da hudu (144,000) sai yayi musu wannan huduba:
“Yaku mutane! Ku saurari maganata, lallai ban sani ba, ko ba zaku sake
haduwa dani ba a wannan guri har abada.
Lallai jininku da dukiyoyinku haramunne a kanku, kamar alfarmar wannan
rana da kuke ciki, a wannan watan, a cikin wannan gari naku, lallai ku sani
duk wani al’amarin Jahiliyyah an ajiye shi a karkashin Kafata, duk wani jini
na Jahiliyyah an ajiye shi, (ma’ana an rushe duk wani hakki na zamanin
jahiliyyah da zuwan Musulunci). Kuma farkon jinin da aka fara rushewa
shine jinin Ibn Rabi’atu dan Haris, wanda ake shayar da shi a Banu Sa’ad,
sai Huzail suka kashe shi, duk wata riba ta Jahiliyyah an rushe ta kuma ribar
da aka fara rushewa itace ribar Abbas dan Abdul-Mutallib, lallai an rushe ta
gaba daya.

51
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Kuji tsoron mata (ku kiyaye su), kuji tsoron Allah akan lamarinsu, domin ku
rike su da amanar Allah, ku nemi halaccin farjojinsu da kalmar Allah, kuma
hakkinku ne akansu kada su shigo da wanda baku amince ba cikin gidajen
ku, idan suka aikata haka, zaku iya dukansu, amma ba duka mai fasa jikiba,
kuma hakkinsu ne akanku ku ciyar dasu ku tufatar dasu da abinda shari’a
tayi umarni.
Hakika na bar muku abunda idan kuka yi riko dashi ba zaku bata ba, shi ne
littafin Allah.
Yaku mutane! Lallai babu wani Annabi a bayana, kuma babu wata Al’umma
a bayanku don haka ku bautawa Ubangijinku ku yi sallolinku guda biyar, ku
azumci watan ku (Ramamdan) ku bayar da Zakkar dukiyoyinku cikin dadin
rai, ku ziyarci dakin Ubangijinku, sai ku shiga Aljannar Ubangijinku”
Lallai za’a tambayeku game dani, ko wace irin amsa zaku bayar? Sai suka
ce: “mun shaida lallai ka isar da sako, ka bayar da Amana ka yi nasiha ga
al’ummah”. Sai ya daga dan yatsansa (Annabi SAW) izuwa sama yana
nunawa mutane kuma yace: “ya Allah ka shaidah”. Sai da ya maimaita sau
uku”24.
Wanda yake daga murya yana isar da maganar Annabi (SAW) a wannan
rana a filin Arfah shine Rabi’atu dan Umayyatu dan Khalaf25.
Annabi (SAW) ya cigaba da koyar da sahabbansa yadda aikin Hajji yake har
ya karaso wajen yanka inda ya soke Rakumi sittin da uku (63) da hannunsa,
sai ya baiwa Aliyu dan Abi-Dalib (RA) ya soke sauran da suka rage guda
talatin da bakwai (37) cikon darin kenan26.
Bayan wacchan hudubar da Annabi (SAW) yayi ta ranar Arfa, ya kuma yin
wata ranar goma ga watan Zulhijjah, ranar Sallah kenan inda yake kan
Alfadararsa “Shahaba’a” Aliyu kuma yana isarwa da mutane alhali suna
tsaye wasu kuma suna zaune kuma ya sake maimaita wasu daga cikin
bayanen da yayi jiya, hakika Bukhari da Muslim sun rawaito daga Abu-
Bakhrata (RA) y ace Annabi (SAW) ya yi mana huduba a ranar suka (yanka)
ya ce:

52
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

“Lalle zamani yana juyawa kamar yadda yake tun ranar da Allah ya halicci
sammai da Kassai, shekara wata goma sha biyu ne, daga cikin su akwai
guda hudu masu Alfarma, uku a jere suke: Zul’ka’ada, Zul-Hajji, Muharram
da Rajab watan Kabilar Mudar da ke tsakanin Jumada da Sha’aban.
Wannan wane watane? Sai muka ce: Allah da Manzonsa su ne mafi sani, sai
yayi shiru sai da mukayi zaton zai ambace shi da wani suna da ba nasa ba,
sai yace: Ba Zulhijjah bane? Sai mukace: kwarai shi ne. wannan wace rana
ce? (Annabi SAW ya tambaya), sai muka ce: Allah da Manzonsa ne mafi
sani, sai yayi shiru har mukayi zaton zai ambaci wata rana da ban, sai yace:
Ba ranar suka da yanka ba ce? Muka ce: kwarai ita ce. Sai yace: Lallai
jininku da dukiyoyinku da mutuncinku haramun ne a tsakaninku, kamar
alfarmar wannan rana da kuke ciki, a wannan wata a wannan guri.
Lallai zaku hadu da Ubangijinku kuma zai tambaye ku ayyukan ku, ku
saurara! Lallai kada ku zama batattu a bayana, har sashenku ya yi fada
(rigima) da sashe.
Ku saurara! Shin na isar (da sako)? Sai suka ce (sahabban Annabi SAW):
kwarai ka ka isar. Sai yacez: Allah ka shaida! Lallai wanda ya halarta ya
isarwa wanda bai halarta ba, sau dayawa mai isarwa yafi kiyayewa fiye da
mai sauraro”27.
A wata ruwayar kuma ya ce (SAW):
“Ku sani duk wani azzalumi kansa yake zalunta, ku saurara! Kada azzalumi
yayi zalunci ga dansa ko mahaifinsa, ku sani: lallai shaidan ya yanke kaunar
a sake bauta masa a wannan gari har abada, sai dai zai samu biyayya daga
gareku cikin abubuwan da kuka raina daga ayyukanku, shi kuma zai gamsu
da hakan”28.
Alamomin Bankwana Na Annabi (SAW)
Yayinda Addini (na Musulunci) ya tumbatsa kuma ya isa izuwa garuruwa
masu nisa daga Jaziratul-Arab dama gefunanta hakanan Al’umma suka
tsayu akan bautar Allah shi kadai wato alamun cewa Addini ya gama cika
kuma sakon da aka Aiko Annabi (SAW) ya gama isa, sai hakan ya zamto sako
ga Annabi (SAW) cewa rayuwarsa ta duniya tazo karshe.

53
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Lokacin da ya aiki Mu’az dan Jabal (RA) zuwa Yaman a shekara ta 10


Hijiriyyah, sai yace dashi: “Ya Mu’az! Lallai zai iya kasancewa ba zaka sake
haduwa dani ba, bayan wannan shekara, mai yiwuwa kazo ka tarar da
wannan masallaci nawa da kabari na”. sai Mu’az yayi kuka saboda bakin
cikin rabuwa da Manzon Allah (SAW)29.
Hakanan, hudubar da Manzon Allah (SAW) yayi a Arfah ta sanya Sahabbai
kuka bisa fahimtar sakon da Annabi yake isarwa ga kunnuwansu, a watan
Ramadan na shekara goma da Hijira Annabi yayi Ittikafi tsawon kwana
ashirin a shekararsa ta karshe inda kafin wannan shekarar iya tsawon
kwana goma kawai yake yi a watan Ramadan, sannan a watan Ramadan
sunyi bitar Alkur’ani Shi (SAW) da Mala’ika Jibril sau biyu a shekararsa ta
karshe inda kafin haka, sau daya sukeyi a Ramadan. An saukar masa da
Suratul-Nasar wadda itama alamace da take nuna cewa Lokaci na tafiyar
Annabi (SAW) ya gabato. Bayan nan, a farkon watan Safar Manzon Allah
(SAW) ya fita zuwa Uhud ya yiwa Shahidai Addu’a, kamar dai yana
bankwana da rayayyu da matattu sannan kuma ya ziyarci makabartar Baki’a
inda suma yayi musu Addu’a sai yayi musu bushara ya cewa “Lallai Muma
zamu riske ku30.
Farkon Rashin Lafiyarsa (SAW)
A ranar ashirin da tara ga watan Safar shekara ta 11 Hijiriyyah, kuma ta
kasance ranar Litinin, Manzon Allah (SAW) ya halarci wata jana’iza a
makabartar Baki’a, a hanyarsa ta dawowa sai ciwon kai ya kama shi, sai
kansa ya dauki zafi sosai har ana jin duminsa a saman rawaninsa, a haka
Annabi ya cigaba da yiwa mutane limancin sallah har tsawon kwana goma
sha daya duk da rashin lafiyar da yake fama da ita, kuma gaba dayan
kwanakin da yayi jinyar rashin lafiyar, kwana goma sha uku ne ko sha
hudu31.
Kafin wafatin Annabi (SAW) da kwana biyar cikin rashin lafiyarsa ta ajali,
bayan da ya samu sauki sai ya fita izuwa masallaci ya zauna a mumbari ya
yiwa mutane bayani alhalin sun taru sun kewaye shi, kuma yace dasu

54
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

“Duk wanda na taba dukansa a jikinsa ko bayansa lallai ga jikina da bayana


ya zo ya rama, duk wanda na taba fada masa wata Magana mai zafi ya zo
ya rama”32.
Sannan Manzon Allah (SAW) ya sakko (daga mumbarinsa mai albarka) akayi
sallar Azahar sai ya sake komawa kan mumbari ya maimaita maganarsa ya
sake fadada ta, sai wani mutum yace: lallai akwai Dirhami uku da nake
binka, sai yace: Ya Fadlu ka bashi dirhami uku33.
Sannan Manzon Allah (SAW) ya gaya musu cewa:
“Hakika wani bawa, Allah ya bashi zabi akan ya yalwata masa rayuwa da
jin dadin duniya da kuma abinda yake gurinsa, sai ya zabi abinda yake gurin
Allah 34.
Abu Sa’id Al-Kudri yace: sai Abubakar (RA) ya fashe da kuka yana cewa:
“mun fansheka da iyayenmu maza da mata”. Sai mukayi mamakinsa, kuma
mutane suka ce: ku kalli wannan dattijon, Manzon Allah (SAW) yana bayar
da labarin mutumin da Allah ya bashi zabi akan ya wadata shi da duniya ko
yayi masa tanadi, amma shi yana cewa: Mun fanshe ka da iyayenmu maza
da mata. Sai Manzon Allah (SAW) ya kasance shine aka baiwa zabin, kuma
dama Abubakar ya kasance shi ne mafi saninmu35.
Manzon Allah (SAW) ya kara musu da cewa “Lallai mafi amincin mutane a
wajena cikin abota da dukiyarsa shi ne Abubakar, da zan riki wani a
matsayin badadi “Khalil-cikakken masoyin da babu kamarsa, ba Allah ba, da
na riki Abubakar a matsayin badadi na, sai dai shi dan uwana ne, masoyina,
kada abar wata kofa a masallaci sai an toshe ta, sai dai kofar Abubakar”36.
Yayin da tafiyar Manzon Allah ta gabato zuwa ga Ubangijinsa, sai
Abdurrahman dan Abubakar (RA) ya shigo sai Annabi (SAW) yake kallon
asuwakinsa, sai Ummul-Mu’uminina Nana Aisha ta tambayi Annabi (SAW)
cewa: ko ta karbo masa, sai yayi nuni da Kansa (Mai albarka) cewa: eh, sai
ta lausasa masa kuma ya karba yayi amfani da shi. A gaban Annabi (SAW)
Akwai wani akushi da aka zuba ruwa a ciki sai ya tsoma hannunsa a cikin
ruwan kuma ya shafa a fuska yana cewa: “La’ilaha illallah, lallai mutuwa
tana da daci”37.

55
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Bai jima da gama asuwakin ba sai ya daga hannunsa ko yatsansa, kuma


idanunsa suka tsaya suna kallon sama, ya motsa labbansa, sai Nana Aisha ta
sunkuya tana sauraronsa, taji yana cewa:
“Tare da wadanda Allah yayi ni’ima akansu, daga Annabawa da masu yawan
gaskiya da Shahidai da Salihai, kuma wadannan sun kyautatu ga zama
abokan tafiya, Ya Allah ka gafarta Mini! Kayi Rahama gareni!! Ka riskar dani
da Jama’a masu daraja madaukakiya!!!” sai da ya maimaita sau uku sannan
hannunsa yayi sanyi ya yi kasa kuma ya koma ga ubangijinsa38.
Inalillahi wa inna ilaihi raji’un. Manzon Allah (SAW) yayi wafati rananar sha
biyu ga watan rabi’ul Auwal shekkara ta 11 hijiriyya da hantsi, bayan ya cika
shekara sittin da uku da kwana hudu a rayuwarsa (SAW) 39.
Bayan wafatin Annabi (SAW), daukacin sahabbai sun rude kuma sun fita
daga hayyacinsu, Anas (RA) ya ce: “ban taba ganin rana mai haske da
farinciki da kyau kamar ranar da Manzon Allah (SAW) ya shigo Madina ba,
hakanan ban taba ganin rana mafi muni da duhu da bacin rai kamar ranar
da Manzon Allah (SAW) ya yi wafati ba”. Bayan wafatin Annabi (SAW) anjiyo
Nana Fadima tana cewa: “Ya Mahaifina! Da ya amsa kiran Ubangijinsa, ya
wanda Aljannar Firdausi ita ce makomarsa, Ya Babana ga Jibril (AS) zamu yi
ta’aziyyarsa”40.
Wadanda sukayiwa Annabi (SAW) wanka sune: Abbas da Aliyu da Fadlu da
Kusam ya’yan Abbas, da kuma Shakran Hadimin Manzon Allah (SAW) da
Usamatu dan Zaidu da Ausu dan Khiwala. Abbas da Fadlu da Kusam su ne
suke Juya Shi (SAW), Usamatu da Shakhran suna zuba ruwa, Aliyu yana
wanke shi (SAW), Ausu kuma ya jingina Shi (SAW) a kirjinsa. Sannan aka
sanya masa farin Likkafani sakar-Suhul na tsantsar Auduga, ba tare da anyi
masa riga ko rawani ba, sai aka nannade shi a cikinsa (SAW) 41.
Mutane kadan-kadan ne suke shiga su yiwa Anabi (SAW) addu’a wato
mutum goma-goma, idan goma suka fito sai wata goma su shiga suyi
addu’a ba tare da anyi limanci ba. Iyalinsa da danginsa (SAW) sune suka
fara yi masa Sallah, sai Muhajirun, sai Ansar , sai mata suka yi masa Sallah
bayan Maza sun kammala sannan kananan yara. Sayyadina Abubakar shi ne
ya rawaita daga Manzon Allah (SAW) cewa: su Annabawa duk inda suka

56
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

rasu to a nanne ake yi musu kabarinsu, sai Abu-Dalha (RA) ya dauke


shimfidarsa (SAW) ya haka kabari kuma Lahadu aka yi masa (wato a dakin
Nana Aisha) 42. An rawaito daga Nana Aisha ta ce: “Bamu san an rufe
Manzon Allah ba (SAW), sai da mukaji muryoyin mutane a cikin tsakiyar
daren Laraba43.

Sashi Na Hudu
Ahlul Baiti.
Ahlul baiti kalmace wadda ake amfani da ita wajen ayyana zuriya ko iyalan
wani mutum ko kuma zuriyarsa. A mafi shaharar zance cikin duniyar
musulunci, idan akace Ahlul-Baiti to ana nufin iyalan gidan Annabi (SAW).
Hakika malamai sun banbanta akan suwanene hakikanin Ahlul baiti inda
jamhurinsu suka tafi akan cewa sune wadanda Manzon Allah (SAW) ya
hanasu cin sadaka, wato sune, Ahli Akilu, Ahli Abbas, Ahli Ja’afar da kuma
Ahli Aliyyu (Allah ya kara yarda agaresu). An tambayi Zaidu Bin Arkam (RA)
suwanene Ahlul-baiti? Sai yace “sune wadanda aka haramtawa cin sadaka a
bayansa”, sai akace dashi su wanene kenan? Sai yace “Ahli Akilu, Abbas,
Ja’afar da kuma Aliyyu”1. Hakanan, an kara da matayen Manzon Allah
(SAW) a cikin Ahlul baiti cewa suma suna cikin Ahalinsa, amma a mazhabin
Imam Malikh (RA) ya kara da Sayyadu-Shuhada wato Hamza (RA) inda aka
ambata Sayyadi Abbas da Akilu da Ja’afar da Aliyu da kuma Hamza cewa
sune Ahalin gidan Annabi (SAW) wato Ahlul-Baiti kenan2.
Duk da cewa, sahabbai da kuma malamai sunfi fifita ya’yan Nana Fadima
cikin Ahlul-baiti dogaro da cewa, sune suka samu dacewa da shiga bargon
Manzon Allah (SAW), tare da samun Addu’arsa wadda su kadai suka

57
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

kebanta da ita. Yazo a cikin hadisi wanda yake mashhuri da kuma


maganganun malamai cewa, yayin da ayar nan ta cikin suratul Ahzab ta
sauka (Ahzab:33), sai Manzon Allah ya kirawo Nana Fadima da Sayyadi
Aliyyu da Alhassan da Hussaini inda ya lullubesu da bargo kuma ya karanta
ayar sannnan ya kirasu da Ahalinsa kuma yayi tayi musu Addu’a wanda
hakan matuka ya kwadaitar da Ummul-Mu’minina wato Ummu-Salama ya
sanyata daga bargon domin ta shiga don ta samu falalar da Manzon Allah
yake roka musu, sai dai Manzon Allah (SAW) ya dakatar da ita inda yake ce
mata itama tanada nata matsayin mai girma, dogaro da wannan hadisin,
malamai sunfi fifita Yayan Nana Fadima cikin Ahlul Baiti sama da ragowar.
A wani Hadisi wanda sayyadina Anas Bin Malikh Ya rawaito a yayin da ayar
cikin suratul Ahzab ta sauka wadda Allah dakansa yake nufin ya tsarkake
Ahlul-bayt tsarkakewa, yace “Annabi (SAW) ya dinga zuwa kofar gidan Nana
Fadima (RA) da Asubah, yana ce musu: “Amincin Allah da Rahmarsa da
kuma Albarkar sa ya tabbata a gareku zuriya/iyalan gidan Annabta, hakika
Allah yana nufin da ya tafiyar da dauda daga gareku (yaku Ahalin gidan
Manzon Allah) sannan ya kuma tsarkakeku tsarkakewa”3. A kaulin farko,
lokacin da ayar ta sauka, saida Manzon Allah ya kwana 40 kullum da asubah
sai yaje kofar gidan Nana fadima ya karanta musu wannan ayar, inda a kauli
na biyu Ibn Abbas yace “wata bakwai Annabi yayi” yana zuwa kofar gidan
Nana Fadima da Asuba yana tashinsu sannan ya karanta musu ayar inda
kauli na karshe akace Annabi (SAW) sai da yayi wata takwas4. Kamar yadda
muka fada tun da farko, lokacin da ayar ta sauka, a aikace sai da Annabi ya
fayyace mana tafsirinta inda ya kirawo nana Fadima da Sayyadi Ali da
Hassan da kuma Hussain ya lullubesu a bargo sannan kuma ya karanta
musu wannan ayar tare da kara musu da Addu’o’i.
Falalar Ahlul Baiti
A gurare da dama cikin Alkur’ani da kuma hadisai hadi da maganganun
Malamai, an bayyana mana falalarsu da kuma matsayinsu hadi da yadda ya
kamata mu mu’amalancesu, ayoyi sunyi mana bayani akan sonsu tare da yi
mana gargadi akansu, kuma hadisai sun zo akan yadda Annabi yake
girmamasu hadi da sahabbai dama malamai baki daya. Alkur’ani shine

58
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

farkon wanda ya fara fadin falalarsu da kuma darajarsu, sannan hadisi sai
kuma fadin malamai. An rawaito cewa, Shehu Usman Dan-Fodio a cikin
Kanzul Aulad na tarihin Fulani yana cewa “Dukkan wanda ba tsatsonsu ba,
to komai matsayinsa da girmansa, bai kaisu ba”. Hakikanin saninsu da kuma
sanin matsayinsu baki daya sai ranar Alkiyama, saboda a wannan rana ce
kowane mutum ke neman tsira inda su kuma zasu tafi izuwa wajen kakansu
Annabi (SAW).
Falarsu ta farko shine fadin Allah:
“Lalle ne, Allah yana nufin tafiyar da datti daga gare ku yaku iyalan gidan
Manzon Allah (SAW), sannan kuma ya tsakake ku, tsarkake wa”5.
Imam Ahmad ya rawaito daga Abu sa’id Al-Kudri cewa wannan ayar ta
sauka ne akan mutum biyar,wato Annabi (SAW), da Sayyadi Aliyyu, da Nana
Fadima Al- Zahra’u, da Sayyadi Hassan da kuma Sayyadi Hussaini. Ibn Jarir
shima yace, an saukar da wannan Aya wadda acikinta akwai Sayyadi Aliyyu,
Nana Fadima, Hassan da kuma Hussain. Kuma dai sune Ahlul Kasa’i6.
Aya ta biyu
“Allah da Mala’ikunsa suna Salati ga Annabi, Ya ku wadanda kuka bada
Gaskiya, kuyi salati a gareshi”7.
Ka’ab dan Ujrata yace, lokacin da aka saukar da wannan aya, sai muka ce da
manzon Allah (SAW), lallai munsan yadda zamuyi maka sallama, amman ta
yaya zamuyi maka salati, Sai Manzon Allah (SAW) yace kuce “Allah kayi
salati ga Muhammad da Alayen Muhammad”……. Har izuwa karshe8.
Imam Dailami ya kawo cewa, Manzon Allah (SAW) yace, Ana tsare Addu’a
(A hanata karasawa wajen amsarta) har sai mutum yayi salati ga Annabi
tare da Iyalan gidansa, Imam Shafi’I, yana cewa “yaku iyalan Gidan Manzon
Allah (SAW), Soyayyar ku wajibi ce da Allah ya saukar da ita a cikin
Alkur’ani, ya isheku kolkoluwar daraja cewa, duk wanda baiyi muku salati
ba to kuwa bashi da Sallah (wato a cikin Sallah, musamman a tahiyar
karshe)9.

59
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Wannan yana daga cikin wajabci a mazahabar Imam Shafi’I, cewa, duk
wanda yayi Sallah baiyiwa Iyalan gidan Annabi Salati ba, to kuwa bashi da
Sallah. A wani bayanan a bayyana cewa, Imam shafi’i yana nuna cewa Sallar
ce bata cikaba ko kuma sallar ta tawaya saboda rashin yiwa Iyalan Gidan
Annabi salati10.
Aya ta Uku
Allah yana gaya mana cewa: “Salam Ala Ali Yasin”11.
Hakika masu tafsiri sun kawo daga gurin Ibn Abbas (RA) cewa, abunda ake
nufi da wannan Aya shine “Salam Ala Ali Muhammad” wato kuyi salati ga
Iyalan gidan Manzon Allah (SAW), hakanan, wannan yayi daidai da nufin
Imam Kalbi akan lafazin wannan Aya12.
Aya ta hudu
Allah yana gaya mana cewa “Wakifuhum Innahum Mas’ulun”13. (A tsayar
dasu domin su Ababan tambaya ne).
Dailami ya rawaito daga Abu Sa’id Al-Kudri cewa Manzon Allah (SAW) yace
“wannan Aya tana Magana ne akan daraja ko fifiko na sayyadina Ali”. A
wani kaulin, da kuma Ahlul-baiti. Allah madaukakin Sarki ya umarci manzon
Allah (SAW) cewa, da ya sanar da halitta cewa bazai tambaye su akan isar
da sako ba, sai “Soyayyar Makusanta”14. Malamai sun tabbatar mana da
cewa, makusantan nan sune Sayyadi Ali da Nana Fadima da Alhassan da
kuma Alhussaini15.
Aya ta biyar
Fadin Allah (SAW) “Wa’atasimu bi-habillahi Jami’an Wala Tafarraku” 16.
Imam Sa’alabi ya kawo a cikin tafsirin wannan Aya cewa: Imam Ja’afar Al-
Sadik yana cewa, “mune igiyar Allah” wadda Allah yake fada (Ayi ruko da ita
kuma kada a rarrabu) 17.
Aya ta shida

60
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Fadin Allah (SAW), “Am yahasudunannas Ala ma’Atahumullahu Min


Fadlihi”18. Abu Hassan Al-Magazili ya kawo cewa: Imam Bakir (RA) yana
cewa “Mune wadannan mutanen”19.
Wato sune wadanda mutane ke yiwa hassada akan falalar da Allah yayi
musu. Kuma har yanzu (Ahlul-Baiti) sukan fuskanci kalubale musamman
idan bakake ne, ta hanyar koresu daga nasabar Gidansu ba tare da wata
hujja ba, kawai sai dan sunzo a halittar bakake ko launin fatarsu ya kasance
baki ko kuma kawai saboda hassada.
Aya ta bakwai
Fadin Allah (SAW), “Wama Kannallu liyu’azzibahum Wa Anta Fihim” 20.
Kamar yadda Allah yake gayawa manzon sa cewa, bazaiyi musu Azaba ba,
matukar kana cikin su, hakanan Manzon Allah (SAW) ya fada a cikin Hadisi
cewa, “su (Ahlul-Baiti) Aminci ne ga mutanen da suke kasa”, ya kara zuwa,
warihan (a fayyace) a cikin hadisi inda Manzon Allah (SAW) yake cewa
“Taurari aminci ne ga Ahalin Sama, kuma Ahalin gidana Aminci ne ga
Al’umma ta”21.
Tun a lokutan baya da kuma wannan zamani, saudayawa akanje guraren
sharifai domin suyi Addu’a akan wata matsala data tasowa Al’umma ko
kuma wata bukata. Ya kasance a wasu kasashen idan akayi Fari kuma Ana
neman ruwa, sai Al’umma su dauki sharifai kananan yara su sanyasu a rana,
domin neman afuwar Allah da kuma rokon Allah akan ya duba nasabar
yaran ayi musu ruwa. Hakan ya zamo hanyar Amsar Addu’arsu a gurin Allah
a duk lokacin da suke bukatar ruwan musamman idan damuna ta karato
kuma ba’a samu ruwan ba22.
Aya ta takwas
Fadin Allah (SAW), “Wala saufa yu’dika rabbuka fatarda”23.
Imam Kurdibi ya rawaito daga Ibn Abbas (RA) cewa: Manzon Allah (SAW)
yace “Babu wani daga cikin Ahalin gidan sa dazai shiga wuta”24.
Shima Imam Hakim ya inganta Hadisin da Manzon Allah (SAW) yace
“Ubangijina yayi mini Alkawari dangane da Iyalan gidana akan duk wanda

61
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

ya yarda da tauhidi (wato kadaituwar Allah daya) da kuma Ni (SAW) akan


sakon danazo dashi to baza ayi masa azaba ba25.
Aya ta tara
Fadin Allah (SAW), “Kul’la As’alukum Alaihi Ajran illal Muwadata fil Kurba” 26.
Allah yana gaya mana cewa, baya neman wani lada daga wajenmu (Mu
bayinsa) sai son makusanta. Wannan aya tana nuna mana cewa lallai Allah
zai tambayemu akan son makusanta, kuma wadannan makusantan sune
iyalan gidan Manzon Allah (SAW) ko dukkan wanda nasabarsa ingantacciya
take kaiwa har ga Annabi (SAW).

Hadisai da sukayi bayani akan falalar Ahlul-Bayt


Shekh Yusuf bin Isma’il Al-Nabahani a cikin Littafinsa na “Al-Sharaful
Mu’abbad Li-Ahli Muhammad” da Shekh Dahir bin Abdussalam cikin
littafinsa “Husunussalam Baina Yadai Aulaad Maulaya Abdusallam Ibn
Mashish” da kuma Abul-Kasim Al-Zayyani cikin littafinsa “Tuhfatul Hadi”,
dukkansu sunyi bayanai sosai akan Ahlul-Bait tare da kawo hadisai masu
yawa wadanda sukayi bayani akan falalarsu hadi da daukakar darajarsu.
A hadisin Ibn Abbas wanda Imam Tirmizi ya rawaito, Annabi (SAW) yace
“kuso Allah saboda ni’imomin da yayi muku, ku soni saboda soyayyar da
kuke yiwa Allah kuma kuso ya’yan gidana saboda soyayyar da kuke yi mini
A hadisin Zaid bin Arkam wanda Imam Tirmizi ya rawaito Annabi (SAW)
yace “yabar mana abubuwa guda biyu wadanda idan mukayi riko dasu
bazamu bata ba, sune: Alkur’ani da kuma iyalan gidansa wadanda bazasu
taba rabuwa ba har sai sun same shi (SAW) a tafkinsa ranar lahira”
Abu-Sa’id Al-Kudri ya rawaito cewa Annabi (SAW) yace “Dukkan wanda ya
tsani ahalin gidana ko yaji baya sonsu to munafikine

62
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Ibn Hibban ya rawaito a cikin sahihai cewa Annabi (SAW) yace “Babu wani
dazaiji yana kin ko ya tsani ahalin gidana face sai Allah ya shigar dashi cikin
wuta
Al-Hakim ya rawaito cikin Hadisin Anas bin Malik (RA) cewa Annabi (SAW)
yace “Ubangijina yayi mini alkawari cewa muddin iyalan gidana suka shaida
cewa babu abun bautawa da gaskiya sai Allah kuma suka shaida da aminta
da abunda nazo da shi to baza ayi musu azababa
Ibn Jarir Al-Tabari daga tafsirin Ibn Abbas (RA) cewa, Ayar da Allah
madaukakin Sarki yake gayawa Manzonsa (SAW) cikin suratul Duha aya ta
biyar cewa “Wala saufa yu’udika rabbuka fatarda” (ubangijinka zai baka har
sai ka aminta ko ka yarda), Ibn Abbas yace “Annabi yana da Alfarmar da zai
ceci kafatanin iyalan gidansa inda babu wani wanda zai shiga wuta
Al-Bazzar, Abu-Nu’aimin, Abu-Ya’ala, Al-Ukili, Al-Tabarani da kuma Ibn
Shahin sun rawaito daga Ibn Mas’ud inda yace yaji Manzon Allah (SAW)
yace “Fadima ta tsare mutuncinta sai Allah ya kiyaye ko ya haramta
zuriyarta daga shiga wuta
Al-Daylami ya rawaito a cikin Hadisin Sayyadina Ali (RA) inda yace yaji
Manzon Allah (SAW) yace “Farkon wadanda zasuzo tafkina ranar alkiyama
sune iyalan gidana”
Al-Daylami ya rawaito Hadisin Abu-Sa’id (RA) inda Annabi (SAW) yace
“Iyalan gidana da mutanen Madina sune dukiyata, sune jikina, sune wajen
farincikina da kuma kariyata, ku karbi kyawawan ayyukansu kuma ku
gafarta musu akan kurakuren ayyukansu
Al-Daylami ya rawaito cikin Hadisin Sayyadina Ali (RA) inda Annabi (SAW)
yace “ku ladabtar da ya’ya yenku a bisa abubuwa guda uku, son Annabinku
da son Ahalin gidansa da kuma karatun Alkur’ani”
A wani Hadisin, Annabi (SAW) yace “Abunda zai tabbatar daku akan siradi
shine; son Ahalin gidana da kuma sahabbai”
Girmamawar Sahabbai Ga Iyalan Gidan Annabi (SAW)

63
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Bayan wafatin Annabi (SAW) ba’a samu wasu mutane da suka girmama
sharifai kuma suka darajtasu kamar Sahabban Annabi (SAW), musamman
sayyadi Abubakar da Umar da Usman da kuma shi kansa Mahaifinsu wato
Imam Ali (RA). Sahabbai suna sonsu da kuma girmamasu sosai hadi ba basu
dukkan wani hakkinsu ba tare da musgunawa ba.
Hakika yazo cewa sayyadina Abubakar yana cewa “Wallahi kyautatawa
Iyalan gidan Annabi (SAW) yafi Kyautatawa nawa iyalan”.
An rawaito daga Ibn Mas’ud yace “soyayyar iyalan gidan Annabi (SAW) na
rana daya tafi ibadar shekara”) 27.
Aba-Huraira ya rawaito daga Annabi (SAW) cewa “mafi alkairinku, shine
mafi alkairi ga ahalina a bayana” 28.
Hakanan Sayyadina Umar ya kasance saboda son da yake musu, ya sanya
shi matsawa Sayyadina Ali sai ya bashi auren jikar Annabi (SAW) wato
Ummu-Kulsum” domin yaji Manzon Allah (SAW) yace “Dukkan wata Nasaba
da kuma surukunta zasu yanke ranar Alkiyama sai Kusaci da kuma
surukuntaka izuwa gare Ni”29. Duk da cewa Yar’sa mai alfarma tana auren
Annabi (SAW) amman saboda kwadayin kusaci da Annabi (SAW) ya sanya
shi neman auren Ummu-Kulsum.
Hakanan, Sayyadina Abubakakar yana daukan kayan amfanin da aka girbe
daga gonar Fadak ta Annabi (SAW) ya bawa Ahlulbaiti kuma haka wadanda
suka gaje shi suma suke aikatawa (wato Sayyadi Umar da Usman da kuma
Ali)
Halakcin yin Tawassulli da zuriyar Annabi wajen Addu’a
Kafin wafatin Annabi (SAW) ya kasance sahabbai suna zuwa domin ya rokar
musu Allah ko kuma kamun kafa da Annabi wajen rokon Allah akan ya biya
musu bukatarsu, yazo a hadisi inda makaho yazo wajen Annabi tare da
bukatuwa akan yanaso ganinsa ya dawo inda Annabi ya bashi addu’ar dazai
yi, kuma ya aikata wannan addu’a wadda kunshe take da tawassalli da
Annabi (SAW) inda Allah ya karbi addu’arsa kuma idonsa ya bude.

64
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Bayan wafatin Annabi (SAW), ya kasance Sahabbai sukan nemi ayi musu
addu’a musamman wajen wanda suke ganin yana da wata falala domin
kamun kafa da shi akan Allah ya amshi rokonsu. Yazo cikin Hadisi sananne
kuma mashahuri cewa, a wani lokaci cikin Khalifancin Sayyadina Umar anyi
kamfar ruwa, wato damuna tayi tsaiko kuma al’umma sun bukaci ruwan
sama amman Allah bai nufi da ya saukar da ruwan a wannan lokaci ba, a
cikin wannan yanayi Sayyadina umar ya tashi inda ya tafi wajen Sayyadina
Abbas Baffan Annabi (SAW) kuma yayi kamun kafa da shi cikin fadinsa cewa
“Ya Allah mun kasance muna kamun kafa da Annabi (SAW) akan ka shayar
damu ruwa, sai ka shayar damu, ya Allah muna kamun kafa da Ammin
Annabinka (Abbas) Ya Allah ka shayar damu (Ruwan Sama)”30. Kuma bisa
wannan addu’ar, Allah madaukakin Sarki ya shayar dasu ruwan sama a
wannan lokaci.
Irin wannan kadiyyar ta faru a garin Fas dake kasar Morocco a yanzu cikin
shekaru da suka shude inda akayi kamfar ruwan sama mai tsanani har takai
al’umma sun fito suna rokon ruwa amman Allah bai shayar dasu ba, a
wannan yanayi ne babban malamin Fas Shekh Abdulkadir Al-Fasi ya umarce
su dasu fito da jikokan Annabi (SAW) wato sharifai kenan domin ayi
tawassali dasu wajen rokon Allah akan ya shayar dasu ruwan sama,
al’ummar Fas a wannan lokaci sun aikata hakan inda suka fito tare da
sharifai jikokin Mustafa (SAW) akayi Sallar rokon ruwa tare dasu (Sharifan)
kuma akayi tawassali dasu hadi da kamun kafa wajen rokon Allah da ya
shayar dasu, hakika a wannan lokaci Allah ya amsa addu’arsu inda ya shayar
dasu ruwan sama31.
Dogaro da fadin Annabi (SAW) cewa “Taurari amana ne ga al’ummar sama
hakanan, iyalan gidansa (SAW) amanane ga mutanen kasa”32 sharifai sun
kasance fitila gurin al’umma kuma muke kaddara cewa “Allah yana yi musu
duba na rahma bisa alfarma ta kakansu (SAW), kuma dogaro da wadanchan
hujjoji da muka zayyana, babu laifi wajen neman addu’ar Sharifai dogaro da
falala ta musamman da Allah ya kebance su da ita.
Rabe-raben nasabar sharifai.

65
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Bisa bincike da kuma zuzzurfan nazari akan sharifai, zamu iya kakkasa
nasabobinsu izuwa rukunai daban daban musamman ta bangaren
amincewa da da’awarsu ko akasin haka. Dogaro da dulin lokaci da kuma
gushewar tarihi hadi da masu bincike dama tarwatsewarsu (Tarwatsewar
Sharifai a duniya) ya sanya rasa tarihi mai dimbin yawa na abunda ya
danganci su sharifan da kuma daukacin rayuwarsu. An samu al’ummatai da
yawa masu ikrarin jingina kansu da Annabi (SAW) ko kuma jingina wasu
waliyayy da cewa suna cikin Ahlul-Baiti bayan su wadanda ake yiwa da’awar
hakan, basu taba ikrarin hakan ba, kuma ba’a taba samun wasu manya ko
masana daga zamaninsu ko lokacinsu da suka nasabtasu da hakan ba,
hasalima sai bayan rasuwarsu ko kuma shudewar zamani sannan aka kirkiri
nasabtasu da Annabi (SAW). Wasu akan alakantasu da zuriyar Annabi (SAW)
bisa dalili na huldatayya ko chudanya dasu sharifan inda wasu kuma domin
soyayyar duniya suke yin da’awar hakan. Yanada muhimmanci sanin cewa
babu wata zuriya ko nasaba da yakamata a tashi haikan a kiyayeta kuma a
tsarkaketa irin zuriya da kuma nasabar Annabi (SAW) domin rashin yin
hakan na iya bayuwa ga wadanda basa ciki su shiga kuma su jawowa zuriyar
abun suka da kuma aibatawa musamman wajen kafirai da kuma munafikai.
Zamu iya kasa Darajojin Nasabar tasu kamar haka.
(1) Daraja ta farko: sune sharifan da sahihan magabata kuma fakihai a
bangaren nasaba suka tabbatar da nasabar su a cikin tarihi, suke da jerin
nasabar kakanninsu har izuwa ga Manzon Allah (SAW) babu katsewa,
suke da tarihinsu, suka shahara da ita nasabar (cewa su sharifai ne),
kuma suka kubuta daga kokwanton masana. Hakika wannan itace mafi
kwalkoluwar daraja ta bangaren Nasaba kuma Abar yadda hadi da
tabbatarwa.
(2) Daraja ta biyu: sune sharifan da suke da nasaba wadda bata yanke ba ko
bata katse ba, kuma a gurin da suke da zama an yarda cewa su sharifai
ne, suka kubuta da kokwanton masana, suna da tarihinsu amman
malamai fakihai masana nasaba basu tabbatar dasu cikin Tarihi ba kuma
hakan yana afkuwa ne musamman bisa dalili na yin hijira, ko rashin
marubuta tarihi da nazarinsa a gurin da suke ko kuma boye kansu da
sharifan suke a wanchan lokacin

66
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(3) Daraja ta uku: sune sharifan da basu da nasaba, malamai fakihai basu
tabbatar dasu ba a cikin tarihi (a cikin litattafan nasaba), suna da tarihin
zuriyarsu kuma sun shahara cewa su sharifai ne a garin da suke ko
yankin da suke kuma babu kokwanto akansu.
(4) Daraja ta hudu: sune sharifan da suke da nasaba amman akwai
yankewa, kakkatsewa ko kuma samuwar sunayen da babu su a cikin
nasaba tabbatacciya, malamai masana tarihi basu tabbatar dasu ba,
amman sun shahara da nasabar su a guri ko yankin da suke sannan
akwai sabani dangane da aminta da nasabarsu ko akasin haka.
(5) Daraja ta biyar: sharifan da basu da nasaba, basa cikin tarihin malamai
masana nasaba, basu shahara da nasabar ba, kuma akwai kokwanto ko
zato dangane da da’awarsu, sannan kuma basu da tarihin zuriyarsu.
A wannan bangare, zamufi rinjayarwa da kuma amincewa da sahihancin
bangare na daya dana biyu da kuma na uku, amman hakika na hudu dana
biyar suna bukatar zuzzurfan bincike kafin aminta dasu kokuma akasin
hakan.
A karshe, rashin samuwar nasaba bashine mataki na farko wajen yarda ko
kin yarda da zuriyar sharifai ba, saudayawa, cikakkun sharifai sukan rasa
nasabar su bisa dalili na mutuwa, yaki, yin hijira, wanzuwa ko zama cikin
al’ummatan da basa kiyaye tarihi, boye kansu da sukeyi dama dalilai masu
tarin yawa.
Janhankali
Hakika su Sharifai, mutanene wadanda Allah ya daukaka su kasantuwar sun
fito daga gidan Annabi (SAW) kuma suka samu soyayyar Allah ta dalilin son
da Annabi yake yiwa iyalan gidansa. Yana da kyau al’umma su sani cewa, su
Sharifai ba ma’asumai bane ba, don haka zasu iya aikata laifi ko kuma sabo,
amman, dolone a kiyaye alfarmar gidan Annabi (SAW) a gare su koda kuwa
angan su suna aikata wani laifi wanda ya sabawa shari’a. yana da kyau
musani cewa, tozarta Sharifi ko cinmutuncin sa tare da wulakanta shi, dai
dai yake da aibata gidan Annabi (SAW) domin shi dan Annabi ne, kuma ya
zama dole ga musulmai da su kare martabar gidan Annabi.

67
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Domin zama hujja, yana da muhimmanci na kawo kadiyyar data afku bayan
wafatin Annabi (SAW) a Madina, akwai wani babban malami daya dinga
kyamata da kuma jin haushin wani Sharifi jikan Annabi (SAW) bisa sauka
daga doron Shari’a da yayi, rannan ya shiga Masallacin Annabi ya kwanta
yana fuskantar Raudar Annabi (SAW) sai yayi mafarki da Annabi yana cewa
da shi “Ya kai wane (Annabi ya ambaci sunansa) mai ya kaika tsanar
ya’ya’na? sai nace: ina neman tsarin Allah, ya Annabin Allah ni ban tsane su
ba, kawai na tsani abunda naga suna aikatawa na sauka daga doron Sunna
ne, sai Yace dani, Shin ba’a samun mai futuna/maraji cikin nasaba? Sai nace
hakane ya rasulullah, sai yace dani: wannan dan nawa mai futuna ne 33.
Wannan yana nuna mana kiyaye alfarmar Sharifai koda kuwa sun kasance
sun sauka daga layin shari’a, domin cin mutuncinsu da kuma tozarta su
kamar aibata gidan Annabi (SAW) ne.
Musani cewa, dukkaninmu batattu ne sai da Annabi yazo sannan muka
shiriya kuma bamu da tabbacin zamu mutu akan shiriya sai dai fatan haka.
Musulmi na kawarai yazama dole ya dinga yiwa duk sharifin da ya sauka
daga doron Shari’a addu’a domin bayyanar da soyayyarsa ga Annabi, yazo
cewa lokacin da mahaifin Sayyadi Abubakar ya musulunta, cewa yayi, “wlh
musuluntar wasu daga zuriyar Annabi (SAW) yafi masa soyuwa daga
musuluntar mahaifansa”. Don haka, yazama wajibi musulmai suso
shiryuwar Sharifai sama da Shiryuwar nasu ya’yan da kuma makusantansu.
Idan mukayi duba na tsanaki, zamuga cewa, mafi yawan Sharifai ba
mawadata bane wanda hakan shine mafi kolkoluwar darajarsu, kamar
yadda yazo a cikin Sira ta annabi (SAW) inda Allah ya bashi zabin duniya da
kuma lahira amma sai ya zabi lahira akan duniya. Annabi (SAW) da kansa ya
rokarwa iyalan gidansa rayuwa wadda take mai albarka kuma tsaka tsaki,
yazo a hadisi inda Annabi yayi musu addu’a cewa:
“Allahuma Ij’al Rizka Ahli Muhammadan Kutan”34
“Allah ka sanya Arzikin Ahalin Annabi (SAW) iya abunda zai wadace su”
Kasantuwar daukakar neman duniya ga daukacin halitta, amma su kuma
Sharifai kakansu Annabi (SAW) yayi musu addu’a ta samun lahira da kuma
samun rayuwa irin wadda yayi, kuma su a garesu itace mafi kwalkoluwar

68
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

darajarsu tare da samun soyayyar ubangijin su. Hakan ba yana nuna cewa
baza’a samu Sharifi mai tarin arziki ba, samun dukiya falala ce daga Allah
kuma koda an samu ahalin Annabi da tarin dukiya, mafi aksari sukanyi
rayuwa mai matukar sauki tare da yabawa hadi da zama abun alfahari
wajen al’umma.

Sashi Na Biyar
Gidan Annabta (SAW)
Muhammad
Abu-Dalib (SAW) Abbas

Abdullah Alkasim Fadima Ibrahim Ummu-Kulsum Rukayya Zainab

Aliyyu Fadlu Kusam Haris Mu’abbad Amina Safiyya


Ja’afar Ubaidullah Ummu-Hani Kasir Abdullahi

Akilu Hassan Hussain Abbas Fadlu Ali Asma Lubabatu


Ummu-Kulsum Zainab Al-Kubra Muhammad Abdurrahman

69
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Abdullahi Umar Abbas Muhammad

Muhammad
Aliyu Ishak Isma’il Mu’awiya
Alkasim
Abdurrahman Muhammad Ja’afar Yazid Aliyu
Abdullahi Abdullahi Saleh

Muhammad Muslim Muhammad

\
Gidan Annabi (SAW)
Shugaban mu kuma Annabin mu (SAW) ya haifi ya’ya guda bakwai, guda 3
maza da kuma guda 4 mata. Mazan sune: Alkasim shine wanda ake yiwa
Annabi Alkunya dashi inda ake kiransa da Abul-Kasim (SAW), sai Abdullahi
da kuma Ibrahim Al-Mu’azzam. Matan sune: Rukayya, Ummu-Kulsum,
Zainab da kuma Fadima (Radiyallahu Anhum). kuma ita Nana Fadima ita
kadaice ta yada zuriya cikin ya’yan Annabi (SAW), haka nan dukkan wani
sharifi da yake a duniya indai yana jingina kanshi zuwa ga Annabi, to ya
fitane ta tsatson Nana Fadima (RA).

Gidan Sayyadina Aliyyu.


Sayyadina Aliyu dan Baffan Annabi ne (SAW) wato sayyadi Abu-Dalib kuma
shine farkon wanda ya fara gasgata Annabi (SAW) cikin samari lokacin da
aka aikoshi da Annabta. Yazo a cikin tarihi cewa sahabbai sun nemi auren
Nana Fadima tun kafin sayyadina Ali ya nema Amma Allah ya hukunta

70
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Sayyadina Ali a matsayin wanda ya zaba daya aureta, yazo cewa Sayyadina
Abubakar khalifan Annabi da kuma sayyadina Umar Amirul Mu’minina duk
sun nemi auren Nana fadima inda daga bisani kuma shima Sayyadina Ali ya
nema kuma Allah ya kaddara aurensa da ita1.
Sayyadina Ali ya auri Nana fadima a Madina tanada shekara goma sha
takwas (18) kuma ta Haifa masa sayyadina Hassan wanda shine babba
kuma na farko cikin jerin ya’yan sayyadina Ali da kuma Nana Fadima, an
haifeshi shekara ta uku bayan hijra inda Manzon Allah (SAW) dakansa ya
sanya masa suna Hassan, Na biyu cikin Jerin ya’yan Nana Fadima da kuma
Sayyadina Ali shine Sayyadi Hussain Al-Shahid wanda malamai sun tabbatar
da cewa tsakaninsa da sayyadina Hassan wata shida ne kuma an haifeshi
hijira tana da shekara hudu kuma Manzon Allah (SAW) yayi wafati
sayyadina Hassan yana da shekara 8 inda sayyadina Hussain yake da
shekara 72. Malamai sun kawo cewa, tsakanin haihuwar Imam Hassan da
kuma samun cikin Imam Hussain Allah ya kara yarda a garesu, kwana
Hamsin ne3, ta ukunsu itace Zainab Al-Kubra sai kuma ta hudunsu itace
Ummu-Kulsum wadda Amirul Mu’uminin wato sayyadina Umar ya aureta,
Wadannan sune gidan farko cikin jerin ya’yan sayyadina Ali kuma sune mafi
kolkoluwar daraja cikin daukacin sharifai ko Ahlul-Baiti kasantuwar sun
hada Nasaba ta kai tsaye da Annabi (SAW) kuma jinin Annabi yana
gudanuwa a jikinsu da kuma na tsatsonsu baki daya, ana kiransu da Sharifai
“Fadimai ko Fadimiyyin” cikin jerin Ahlul-Baiti3.
Bayan wafatin Annabi (SAW) da wata shida, Allah ya karbi rayuwar Nana
Fadima (RA) kuma hakan ya sanya sayyadina Ali auren wasu matan inda
sune suka Haifa masa ragowar ya’yansa. Malamai sun ayyana mana
sunayen matan da sayyadina Ali ya aura bayan rasuwar Nana fadima kuma
sune: Umama bint Abul-As (wadda itama jikar Annabi (SAW) ce, kuma itace
wadda tahau bayan Annabi lokacin da yake Sallah, Ummul-Banin Hizam
Amriyyatu daga bani Kilab, Laila bint Mas’ud Al-Taimiyyah, Asma’u bint
Umais Al-Kas’amiyyah, Sahba’u bint Rabi’ah daga banu Jasum bin Bakar,
Khaulatu bint Ja’afar Al-Hanafiyyah, Ummu-Sa’id bint Urwah bin Mas’ud,
Mihyatu bint Umra’ul Kaisu Al-Kalbiyyah. Sai dai, ba’a iya kididdige yawan

71
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

matan da sayyadina Ali ya auraba4, Kuma wadannan matayen sun hada


dana aure guda hudu da kuma kuyangi.
Malamai sunyi sabani kan adadin ya’yan da Imam Ali (RA) ya Haifa, a mafi
ingancin Magana ya haifi ya’ya 27 banda wanda Nana fadima ta Haifa masa,
Amman idan muka hada hadda wanda Nana Fadima ta Haifa masa to ya
haifi ya’ya 31 wadanda suka hada maza da kuma mata. A wata ruwayar
ance ya haifi ya’ya 36 inda mata 18 ne maza suma 18 ne, an kuma karawa
da cewa, ya’yansa 39 inda guda ashirin mazane sai kuma sha tara mata5.
A cikin jerin ya’yan nasa banda wanda Nana fadima ta Haifa masa akwai:
Muhammad dan Hanafiyya wanda shine babbansu, Abbas, Ja’afar,
Abdullahi, Usman, Ubaidullah, Abubakar, Muhammad Al-Ausad, Yahya,
Umar, da kuma Muhammad Al-Asghar.
Matan kuma sune: Zainab Al-Sughra, Ummul Hassan, Ramlatul-Kubra,
Ummu-Kulsum Al-Sughra, Ummu Hani, Maimuna, Ramlatul-Sughra, Fadima,
Umamatu, Khadija, Ummu-Kiram, Ummu-Salamah, Ummu-Ja’afar,
Jamanatu, Nafisah, da kuma Rukayyatu.
Daukacin malamai da kuma masana tarihi da nasaba sun tabbatar dacewa
gabaki dayan ya’yan sayyadina Ali wadanda suka hada dana Nana fadima da
kuma na ragowar ya’yansa daga matan daya aura, “ya’yansa guda biyar ne
kawai suka yada masa zuriya” kuma sune: Imam Hassan dan Nana Fadima,
Imam Hussain dan Nana Fadima, da Muhammad dan Hanafiyyah, Abbas, da
kuma Umar6. Dukkan wanda ya fito ta tsatson sayyadina Ali to ya fito ne ta
tsatson daya daga cikin wadannan ya’yan nasa guda biyar.

72
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Gidan Imam Aliyyu Bin Abi Dalib (RA)


Imam Hassan Imam
Abbas Hassan Abdullahi Abbas Aliyyu
Hassan Al-Musannah Abdullahi
Imam Husain
Abdullahi Al Kamil Muhammad Ibn Hanafiyyah
Zaid Ja’afar Aliyyu zainul Abidin Ja’afar
Ibrahim Al-Gamar Ali Umar Adraf
Hassan Zaidu Abdullahi
Dawud Isma’il Hassan Muhammad Muhammad
Hassan Al-Musalis Abdullahi Abdullahi
Aliyu Al-Abid Suleiman Umar Al-Asharaf
Hussain Al-Asghar Umar
Aliyyu Al-Ashghar
Zaid Husain Hassan Ja’afar

73
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Aliyyu sahib Fakh Ibrahim Ubaidullah


Isma’il Al-Shahid Abdullahi
Abdullahi Hassan
Ishak Abdullahi
Ibrahim Aliyyu
Alkasim Hassan

Muhammad Musa Suleiman Yahya Ibrahim Idriss

Aliyu Abdullahi Ibrahim Muhammad Isma’il Fadima Idriss


Dahir Muhammad
Alkasim Muhammad
Ibrahim Ahmad Abdullahi Ahmad
Abdullahi Husain

Imam Hassan dan Imam Aliyyu da Nana Fadima


Imam Hassan dane gurin Imam Aliyyu da Nana fadima kuma shine jikan
Manzon Allah (SAW) na farko, yayi halifanci na wata shida bayan rasuwar
Imam Aliyyu (RA), kuma shine wanda Annabi yayi bushara da shi cewa zai
sulhunta rundunoni guda biyu na musulmai masu fada da juna. An haife shi
a Madina kafin yakin Badar da kwana goma sha-tara (bayan hijira da
shekara uku) kuma yayi wafati a Madina hijira tana da shekara 487. Imam
Hassan ya haifi ya’ya maza da mata, saidai akwai sabani na malamai
dangane da adadinsu da kuma sunayensu, bangare na farko sun kawo
sunayen mazan kamar haka; mazan sune: Zaidu, Hassan Al-Musannah,
Ja’afar, Abdullahi, Alkasim, Dalha, Abubakar, Umar da kuma Abdurrahman 8.
Amma a kaulin Imam Fakarrudin Al-Razi cikin littafin Al-Shajaratul
Mubarakah ya kawo cewa Imam Hassan yanada ya’ya goma sha uku inda
guda shida mata ne9. A bisa wannan kaulin, zamuga cewa guda shida
matane inda guda bakwai maza ne kenan.

74
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

A wata ruwayar wadda Shekh Al-Abdili yazo da ita da kuma Shekh Aliyu bin
Muhammad Al-Alawi, sun kawo cewa “Imam Hassan ya haifi ya’ya goma
sha shida inda sha daya maza ne kuma 5 mata ne, mazan sune: Hassan,
Zaidu, Hussain, Dalha, Isma’il, Abdullahi, Hamza, Ya’kub, Abdurrahman,
Abubakar da kuma Umar, Hakanan masu nasaba sunce Abdullahi da ake
kawo shi shine Abubakar kuma an kara da Alkasim (cikin jerin ya’yan imam
Hassan) wanda kari ne sahihi wanda ya inganta, amma a bangaren matan
an samu sabanin sunaye inda aka fara gabatar da sunansu kamar haka:
Ummu-Hussain (Al-Kirkal) Ramlatu, Ummu-Hassan Fadima, Ummu-
Salamah, Ummu-Abdullahi amman an kara da sunan Rukayya ga wadanda
suke cewa (ya’yan nasa) su shida ne, a kaulin Shekh Aliyu bin Muhammad
Al-Alawi ya kawo sunayensu akamar haka: Fadima, da Ummul-Kair
(Ramlatu), da Ummu-Hassan, da Ummu-Salamah, da kuma Ummu-
Abdullahi10.
Daukacin malamai kuma fakihai cikin ilimin nasaba sun tabbatar da cewa
mutum uku ne kawai cikin ya’yan Imam Hassan suka fitar da zuriya kuma
sune: Imam Zaidu, Imam Hassan Al-Musannah da kuma yarsa fadima bint
Hassan11. Hakan yana nuna mana cewa biyu maza ne inda kuma guda dayar
mace ce, ita macen wato fadima bint Hassan mafi yawanci ba’a fiya kawota
ba saboda anyi auren zumunci ne tsakanin gidan Imam Hassan da kuma na
Imam Hussain inda ta auri dan gidan Imam Husaini wato Imam Aliyu Zainul-
Abidin kuma ta Haifa masa Muhammad Al-Bakir, da Abdullahi,da Hassan da
kuma Hussain Al-Akbar. Dililin auren da Fadima bint Hassan tayi a gidan
Imam Hussain ya jawo da yawa daga cikin malamai ke kaddara cewa Imam
Hassan Al-Musannah da kuma Imam Zaidu sune suka yada zuriyar Imam
Hassan dogaro da cewa anfi jingina ya’yan Fadima bint Hassan izuwa ga
Imam Hussain duk da cewa daukacin malaman nasaba sun aminta da
kasantuwar jinin Imam Hassan tattare dasu ta bangaren mahaifiyarsu.

Ummu-Abdullah
Imam
Ummu-Salamah Hassan bin
Imam Aliyu
Ummu-Hassan

75
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Abdurrahman
Abubakar
Alkasim
Abdullahi
Hassan Isma’il Fadima Ramlatu Hamza Hussain Ya’akub Umar Dalha Zaidu

Zaidu dan Imam Hassan dan Imam Aliyyu


Imam Zaidu ana yimasa Alkunya da Abul-Hussain ko kuma Abul-Hassan
kuma shi dan Imam Hassan ne kuma jikan Imam Aliyyu da kuma Nana
Fadima Al-Zahra’u. A bisa Magana mafi inganci, Imam Zaidu ya haifi dansa
guda daya wato Hassan kuma ana yimasa lakabi da Abu Muhammad wanda
shine ya yada daukacin zuriyarsa a duk inda suke a duniya. Bayan Hassan,
Imam Zaidu ya haifi ya’ mace wadda ake kiranta da Nafisa wadda itace ta
auri Walid bin Abdulmalik bin Marwan amman ance bata haihu ba a kuma
wani kaulin ance ta mutu tana dauke da ciki kuma bata da zuriya 12.
Hassan dan Imam Zaidu ya haifi ya’ya bakwai kuma sune: Alkasim shine
babbansu kuma ana yimasa lakabi da Abu Muhammad kuma mahaifiyarsa
itace Ummu- Salama bint Hussain Al-Asram bin Hassan bin Aliyu bin Abi-
Dalib, sai Aliyu, Zaidu, Ibrahim, Isma’il, Abdullahi sai kuma Aba-Muhammad
Ishaq. Imam Tajuddeen yana cewa “ya’yan Hassan dan Imam zaidu susu
bakwai ne inda gudu uku suka fitar da zuriya masu yawa kuma sune:
Alkasim, Isma’il da kuma Aliyyu, ragowar hudun kuma kashesu akayi sune:
Ishaq, Abdullahi, Ibrahim da kuma Zaidu13. Shi Alkasim dan Hassan dan
zaidu ya haifi ya’ya guda uku sune: Abdurrahman Al-Shajri da Muhammad
Al-Badhani da kuma Hamza.
Imam
Zaidu

Hassan

76
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Ishak Aliyu Al-Shadid Nafisa Isma’il Abdullahi Zaidu Alkasim Ibrahim


Haruna Ibrahim
Hussain Abdullahi Muhamma Hasan Hamza Abdurrahman
Hassan Aliyu Zaidu Muhammad
Muhammad Alhassan Muhammad Ishak Aliyu Ja’afar
Ahmad Zaidu Al-Afkah Aliyu Hassan
Abdul’azim Hassa Ahmad Muhammad Abdullahi Muhammad Ali Hasan
Ahmad Muhammad Aliyu Aliyu Muhammad Abdullahi Hasan
Aliyu Hussain Husain
Muhammad
Abdurrahman Aliyu Alkasim Hassan Haruna Musa Ibrahim Isa Muhammad

Imam Hassan Al-Musannah dan Imam Aliyyu


Imam Hassan Al-Musannah ya haifi ya’ya guda biyar sune: Abdullahi Al-
Kamil kuma ana kiransa da Abdullahi Al-Mahdu, Ibrahim Al-Gamar, Hassan
Al-Musallisu, Ja’afar, da kuma Dawud14. Kamar yadda tarihi ya tabbatar,
Imam Hassan Al-Musannah ya nemi auren yar’ Imam Hussaini (RA) inda
Imam Hussain ya zabar masa yar’sa Fadima kuma itace ta Haifa masa
Abdullahi Al-Kamil da Ibrahim Al-Gamar da kuma Hassan Al-Musallisu, suma
suna cikin wadanda suka samu fifiko cikin Ahlul-Baiti kasantuwar nasaba
guda biyu tattare dasu wato ta Sayyadina Hassan da kuma ta Sayyadina
Hussaini.
Ibrahim Al-Gamar
Dawud
Hassan Al-
Abdullahi Al-Kamil Musannah
Ja’afar
Hassan Al-Musallisu

Abdullahi Al-Kamil dan Hassan Al-Musanah dan Imam Hassan

77
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Abdullahi Al-Kamil dan Hassan Al-Musannah ne dan Imam Hassan dan


Imam Aliyu bin Abi-Dalib da kuma Nana Fadima Al-Zahra’u, Mahaifiyar sa
itace Fadima yar gidan Imam Hussaini (RA). Abdullahi Al-Kamil ya haifi ya’ya
guda shida sune: Muhammad Nafsuzzakiyya da Musa Al-Jauni, da Yahya, da
Sulaiman, da Ibrahim da kuma Idriss15.
(1) Muhammad Nafsuzzakiyya dan Abdullahi Al-Kamil dan Hassan Al-
Musannah: Muhammad Nafsuzzakiyya ana yimasa lakabi da Aba-
Abdullahi inda a wata ruwayar kuma ake yimasa lakabi da Aba-
Alkasim kuma ya shahara da sunan Mahdi a zamanin sa. Bisa Magana
mafi inganci da kuma shahara, malamai masana nasaaba sun
tabbatar da cewa daukacin zuriyar Muhammad Nafsuzzakiyya sun
fitane ta kan dansa Abdullahi Al-Ashtari, Abdullahi Al-Ashtari shine ya
yada dukkan zuriyar Muhammad Nafsuzakiyya dan Hassan Al-
Musannah (RA)16. A daya bangaren, malamai masana tarihi da kuma
nasaba sun kuma tabbatar da cewa Muhammad Nafsuzakiyya yana
da wasu ya’yan bayan Abdullahi Al-Ashtari, Abu-Alkasim Al-Zayyani
ya kawo cewa Imam Muhammad Nafsuzakiyya ya haifi ya’ya bakwai
kuma sune: Abdullahi Al-Ashtari, Aliyu, Hussaini, Dahir, Ahmad,
Ibrahim, da kuma Alkasim17. Abdullahi Al-Ashtari ya haifi dansa
Muhammad shi kadai, hakanan daga abunda ya inganta shima
Muhammad ya haifi dansa mai suna Hassan kuma anace masa Al-
A’Awar inda shi kuma (Al-A’awar) ya haifi ya’ya guda hudu sune: Abu-
Ja’afar Muhammad, Abu-Abdullahi Hussaini, Abu-Muhammad
Abdullahi da kuma Alkasim18.
(2) Ibrahim dan Abdullahi Al-Kamil dan Hassan Al-Musannah dan Imam
Hassan: Ibrahim ana yimasa alkunya da Abul-Hassan kuma daukacin
zuriyar sa sun fita ne ta tsatson dansa Al-Hassan shi kadai19. Shima
Hassan dan Ibrahim dan Abdullahi Al-Kamil dan Hassan Al-Musannah
da guda daya ya Haifa wato Abdullahi inda shikuma (Abdullahi) ya
haifi ya’ya guda biyu sune: Muhammad Al-A’araji da kuma Ibrahim
Al-Azraq inda kowannensu ya yada zuriya.
(3) Musa Al-Jauni dan Abdullahi Al-Kamil dan Hassan Al-Musannah dan
Imam Hassan: Ana yimasa alkunya da Aba-Abdullahi a wani kaulin

78
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

kuma Abal-Hassan, Musa Al-Jauni ya haifi ya’ya guda biyu sune:


Abdullahi wanda ake yimasa lakabi da Al-Radi da kuma Ibrahim.
Ibrahim dan Musa Al-Jauni daukacin tsatsonsa ya fitane daga dansa
mai suna Yusuf inda shi kuma (Yusuf) ya haifi ya’ya guda uku sune:
Abu-Abdallah Muhammad da Abu-Alhassan Ibrahim da kuma Abu-
Ja’afar Ahmad, an kara da Isma’il cikin jerin ya’yan Yusuf dan Ibrahim
dan Musa Al-Jauni saidai an tabbatar da cewa (Isma’il) bai bar zuriya
ba20. A daya bangaren Abdullahi dan Musa Al-Jauni wanda ake
kiransa da Al-Radi kuma ake yimasa alkunya da Abu Muhammad ya
haifi ya’ya guda biyar sune: Musa Al-Sani, Sulaiman, Ahmad Al-
Musauwir, Yahya da kuma Saleh21.
(4) Yahya dan Abdullahi Al-Kamil dan Hassan Al-Musannah dan Imam
Hassan: Shine ake kiransa da “Sahib Al-Dailam”, daukacin zuriyarsa
sun fitane daga dansa Muhammad kuma shi (Muhammad) ya haifi
ya’ya guda biyu sune: Ahmad da kuma Abdullahi kuma Mahaifiyar su
(Mahaifiyar Ahmad da Abdullahi) itace Fadima Yar Idriss Al-Akhbar
dan Abdullahi Al-Kamil dan Hassan Al-Musannah dan Imam Hassan
dan Imam Aliyyu da kuma Nana Fadima (RA)22.
(5) Sulaiman dan Abdullahi Al-Kamil dan Hassan Al-Musannah dan
Imam Hassan: Ana yimasa lakabi da Aba-Muhammad kuma daukacin
zuriyar sa sun fito ne daga dansa Muhammad kuma a mafi shuhurar
zance duk wani jinin Sulaiman dan Abdullahi Al-Kamil to nasabarsa
tana dangunuwane izuwa dansa Muhammad. Yazo cikin Umdatul
dalib cewa Muhammad dan Sulaiman dan Abdullahi Al-Kamil ya haifi:
Abdullahi, Ahmad, Idriss, Isa, Ibrahim Hassan, Hussain, Hamza da
kuma Aliyyu a Maghrib23. Abu-Alkasim Al-Zayyani ya fadi cewa
Muhammad dan Sulaimanu dan Abdullahi Al-Kamil ya haifi ya’ya
guda goma kuma sune: Hassan, Hussain, Nasir, Yusuf, Aliyyu,
Abdurrahman, Abdullahi, Ahmad, Hassan da kuma Idriss, ya kara da
cewa guda shida daga cikin su basu bar zuriya ba inda guda hudu ne
kawai suka bar zuriya, Wadanda suka bar zuriya sune: Abdullahi Al-
Muhaddis da Ahmad, da Alhassan da kuma Idriss, wadanda basu bar
zuriya ba ko basu haihu ba sune: Hassan, Hussain, Nasir, Yusuf, Aliyu
da kuma Abdurrahman24.

79
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(6) Idriss dan Abdullahi Al-Kamil dan Hassan Al-Musannah dan Imam
Hassan: A mafi ingancin zance, Imam Idriss Al-Akbar ya haifi ya’ya
guda biyu, ta farkon itace Fadima yar gidan Imam Idriss kuma ya
haifeta ne a Madinatul Munauwara tun kafin ya taho izuwa magrib,
Bayan tahowar sa (Idriss) izuwa Maghrib yar’sa Fadima ta auri
Muhammad dan Yahya dan Abdullahi Al-Kamil kuma itace ta Haifa
masa (ta haifawa Muhammad dan yahya) ya’yansa wato Ahmad da
kuma Abdullahi25. Bayan saukarsa a Magrib ya auri baiwa yar Kabilar
Barbar ana kiranta da sunan “Kanzatu” wadda su (Mutanen Maghrib)
asalinsu ba Larabawa bane, Idriss ya rasu ya barta da ciki inda bayan
rasuwarsa da wata hudu ta Haifa masa da namiji inda aka sanya masa
sunan mahaifin sa wato Idriss kenan kuma ana yimasa lakabi da Idriss
Al-Asgar (Idriss Karami) 26. Idriss na biyu ya rayu anan cikin Magrib
wato kasar Morocco kenan a yanzu cikin Kabilar Barbar inda suka
girmama shi tare da shugabantar dashi kuma ya auri yar kabilar inda
ta Haifa masa ya’ya goma sha biyu, a wata ruwayar kuma ya haifi
ya’ya sama da haka27. Mafi ingancin zance da kuma shuhura wajen
Ijma’in malaman nasaba shine, Idriss Al-Asgar dan Idriss Al-Akbar ya
haifi ya’ya goma sha biyu kuma sune: Muhammad Al-Khalifa wanda
shine babban su kuma shine ya gaji sauratar mahaifinsu bayan
rasuwar sa, sai Ahmad, Abdullahi, Umar, Hamza, Dawud, Isa, Alkasim,
Yahya Aliyyu, Ja’afar, da kuma Idriss. Wasu daga cikin Malaman
Nasaba suna karawa da Kasir, Hassan, Husaain, Sulaiman, Ibrahim da
kuma Imran28.Amman a mafi ingancin zance, wadanchan sha-biyun
sune sukafi ingantuwa da kuma shuhura wajen Malaman Nasaba.
kowanne daga cikin ya’yan Idriss Al-Asgar dan Idriss Al-Akbar ya bar zuriya
kamar haka:
(1) Ya’yan Muhammad Al-Khalifa dan Idriss Al-Asghar: yazo cewa
Muhammad bin Idriss Al-Asghar ya haifi ya’ya guda uku sune: Aliyu
wanda ake ce masa “Haidara” kuma mahaifiyarsa itace Rukayyatu
bint Isma’il bin Amir bin Mus’ab Al-Azdi, da Abu Zakariyyah Yahya da
kuma Abu-Isma’il Ibrahim, wasu sunce yana da wani dan

80
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(Muhammad) da ake kiransa da suna Ahmad amman Allah shine mafi


sani akan tabbacin hakan29.
(2) Ya’yan Hamza dan Idriss Al-Asghar: ya haifi ya’ya guda uku sune:
Abdullahi, da sa’id da kuma Abdul’aziz30.
(3) Ya’yan Alkasim dan Idriss Al-Asghar: ya haifi ya’ya guda hudu sune:
Muhammad Al-Yakamani da Yahya da Ahmad da kuma Ibrahim31.
(4) Ya’yan Isa dan Idriss Al-Asghar: ya haifi ya’ya guda biyar, A kaulin
farko an kawo sunansu kamar haka: Musa, da Ahmad, da Abu-Ishaq
wato Sahal da Dawud da kuma Sulaiman inda kuma a kauli na biyu
aka jero sunan ya’yansa (ya’yan Isa bin Idriss Al Asgar) kamar haka:
Ahmad da Musa da Haruna da Muhammad da kuma Aliyu inda ake
kuma karawa da Sa’id32.
(5) Ya’yan Abdullahi dan Idriss Al-Asghar: shekh Abdurrahman Al-Rufa’I
yana cewa Imam Abdullahi bin Idriss Al-Asgar bin Idriss Al-Akbar ya
haifi ya’ya guda hudu a mafi ingantacciyar Magana kuma wadda ta
shahara, ya’yan nasa sune: Idriss da Muhammad da Ja’afar da kuma
Mudallib amman an kara da Zaidu cikin ya’yayensa (ya’yan Abdullahi
bin Idriss) sai dai ance shi Zaidu alkunyarsa itace Mudallib, a kauli na
biyu an tabbatar da cewa ya haifi ya’ya guda bakwai kuma sune:
Idriss da Mudallib da Alkasim da Hassan da Muhammad da Ja’afar da
kuma Abdullahi, sai dai Shekh Ja’afar Al-a’araji a cikin littafinsa na Al-
Durrul Mansur cewa yayi “Daukacin yayan Abdullahi dan Idriss Al-
Asghar dan Idriss Al-Akbar, Idriss da Mudallib ne kawai suka yada
zuriyarsa33. Ragowar ya’yan nasa duka basu haihuba”.
(6) Ya’yan Umar dan Idriss Al-Asghar: Ya haifi ya’ya guda hudu wato
Idriss da Aliyu da Abdullahi da kuma Muhammad, amman a Kaulin
Imam Fakruddeen Al-Razi yace wadanda suka fitar da zuriya sune
Idriss da kuma Aliyu34
(7) Ya’yan Dawud dan Idriss Al-Asgahr: Ya haifi ya’ya guda biyar sune:
Muhammad da Idriss da Alkasim da Hassan da kuma Hamza35
(8) Ya’yan Yahya dan Idriss Al-Asgar: a kaulin da yafi shahara shine ya
haifi dansa guda daya mai suna yahya amman a wanu kaulin an kawo
cewa ya haifi ya’ya guda hudu kuma sune: Muhammad da Yahya da
Idriss da kuma Kunun36

81
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(9) Ya’yan Ahmad bin Idriss Al-Asgar: ya haifi dansa mai suna Kunun37
(10) Ya’yan Idriss dan Idriss Al-Asgar bin Idriss Al-Akbar: ya haifi
dansa mai suna Idriss shi kadai38
(11) Ya’yan Aliyu dan Idriss Al-Asgar: ya haifi Umar inda shi kuma
Umar ya haifi Muhammad da kuma Abdullahi39
(12) Ya’yan Ja’afar dan Idriss Al-Asgar: ya haifi Musa.40
Gidan Abdullahi Al-Kamil
Musa Al-Jauni
Sulaiman
Muhammad Nafsuzakiyya
Abdullahi
Yahya Sahibul- Daylam Al-Kamil
Ibrahim
Idriss Al-Akhbar

Gidan Imam Idriss dan Abdullahi Al-Kamil

Fadima
Muhammad Imam
Idriss Al-
Abdullahi Umar Aliyu
Akbar
Idriss Idriss Imam
Yahya Idriss Al-
Asgar
Muhammad Yahya Ahmad

Idriss Musa Ja’afar

Muhammad Alkasim Dawud Kunun

Ibrahim Ahmad Abdullahi Hamza Isa Umar Hamza

Yahya Muhammad Al-Khalifa Sa’id Aliyu Idriss Hassan

Abdullahi Musa Alkasim

Mudallib Aliyu Muhammad

Yahya Aliyu Haidara Ibrahim Idriss Hasan Haruna Musa

82
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Ahmad Ja’afar Alkasim Ahmad Idriss

Muhammad Ahmad Mizwar Muhammad Muhammad Muhammad

Abdullahi

Salam (Sulaiman) Muhammad

Isa Sidi Fatuh

Sidi Maimun

Hurma Sidi Mashish

Aliyu Abubakar Sidi Yunus

Sidi Malahi (Abdullahi)

Sidi Aliyu

Sidi Ahmad

Gidan Muhammad Al-Nafsuzzakiyyah dan Abdullahi Al-Kamil


Ibrahim Muhammad
Nafsuzzakiyy
Muhammad Ahmad Abdullahi
a

Hassan Ibrahim Muhammad Dahir

Hussain Aliyu

Aliyu Hassan

Muhammad Abdullahi Alkasim

Ahmad Ahmad Muhammad

Abdullahi Alkasim Muhammad Abdullahi Aliyu

Aliyu Hassan Muhammad Ahmad Hassan Husain

Muhammad Aliyu

Aliyu Ahmad Hassan Muhammad


Aliyu Hussain Abdullahi Muhammad

Muhammad Abdullahi Hassan Aliyu

Ibrahim dan Abdullahi Al-Kamil Dan Hassan Al-Musannah

83 Ibrahim bin
Abdullahi
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Abdullahi Hassan

Muhammad

Ibrahim Ibrahim

Ahmad Dawud Abi-Aliyu

Hassan Ahmad

Muhammad Abdullahi Muhammad

Muhammad Sulaiman

Ahmad Alhussain Alhussain Sulaiman

Abdullahi Hussain Hassan

Sulaiman dan Abdullahi Al-Kamil dan Hassan Al-Musannah


Abdullahi
Sulaiman
Muhammad dan
Abdullahi
Al-Kamil

Hassan Abdullahi

Abdullahi Hamza Ibrahim Hussain

Ibrahim Hussain Isa Aliyu Ahmad Muhammad

Musa Al-Jauni bin Abdullahi Al-Kamil bin Hassan Al-Musannah


Sulaiman Abdullahi

Ahmad Ibrahim Musa Al


Jauni
Dawud Yahya Musa Al-Sani

Saleh Isa Yusuf Al-Akidar

Hassan Yahya Isma’il

84
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Aliyu Hussan Alhassan Muhammad

Hussain Abdullahi Ahmad Ibrahim Yusuf Al-Amir

Abdullahi Ahmad Idriss

Muhammad Idriss Rahmah Ibrahim Isma’il

Sulaiman Yusuf Ubaidullah Hussain Muhammad

Saleh Abdullahi Ahmad

Muhammad lsma’il Rahma Ibrahim Hassan

Hassan Hussain Yusuf

Muhammad Muhammad Saleh Yusuf

Hassan

Dawud Hamza Hussain Abdullahi Aliyu Aliyu Ibrahim

Yahya dan Abdullahi Al-Kamil dan Hassan Al-Musannah


Sulaiman
Yahya
Yahya Ahmad
“Sahib
Daylam”

Muhammad

Yahya

Isa Yahya Dawud Abdullahi

Sulaiman Sulaiman Muhammad

Muhammad Ibrahim Sale Yahya

Aliyu Alhussain Ahmad Dawud Ibrahim

Muhammad Hussain

Muhammad Ali Idriss Dawud

Ahmad Ahmad Abdullahi Yusuf

Yusuf Hussain Ayub Musa

Aliyu Hassan Hamza

85
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Abi-Hussain Idriss Abdullahi

Yahya Iban Aliyu

Hassan Al-A’araj Muhammad Aliyu Alhassan

Ibrahim Al-Gamar dan Hassan Al-Musannah dan Imam Hassan


Ibrahim Al-Gamar dan Hassan Al-Musannah dan Imam Hassan dan Imam
Aliyyu da kuma Nana Fadima yar Manzon Allah (SAW). Ana yimasa Alkunya
da Aba- Isma’il. Ibrahim Al-Gamar ya haifi dansa guda daya da ake kiransa
da Isma’il kuma ana kiransa da Dibaj, kuma dukkan zuriyarsa (Ibrahim Al-
Gamar ) ta samu ne daga shi Isma’il, Isma’il dan Ibrahim Al-Gamar ya haifi
ya’ya guda biyu sune: Hassan Al-Taj da kuma Ibrahim Duba-Duba, shi
Hassan Al-Taj ya haifi dansa guda daya mai suna Hassan inda shima (Hassan
dan Hassan) ya haifi ya’ya guda biyu wato Abi-Ja’afar Muhammad da kuma
Abi Alkasim Aliyyu wanda ake kiransa da Mi’iyatu. Shi kuma Ibrahim Duba-
Duba ya haifi Ahmad Al-Ra’isi da Alkasim Al-Ra’isi, Shi Alkasim Al-Ra’isi ya
haifi ya’ya guda bakwai sune: Yahya, Alhassan, Isma’il, Sulaiman, Alhussain,
Abi-Abdallah Muhammad da kuma Musa41.

Ibrahim
Aliyu Isma’il Al-Dibaj
Al-
Abdullahi Ibrahim Duba-Duba Gamar

Ahmad Muhammad

Ahmad Hassan Alkasim Al-Ra’isi Ja’afar

Ibrahim Muhammad

Aliyu Ahmad Muhammad Hassan Al-Taj

Ahmad Sulaiman Aliyu

Ibrahim Isma’il Ahmad

Hassan Musa Muhammad Hassan

Muhamad Hassan

86
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Yahya Aliyu Muhammad

Hussain Hassan

Hussain Hassan Ahmad

Abi-Dahir Abdul’azim

Aliyu Muhammad Alkasim

Ja’afar Ahmad Muhammad

Aliyu

Muhammad Muhammad

Hassan Al-Musallisu dan Hassan Al-Musannah


Hassan Al-Musallisu ana yimasa Alkunya da Aba-Aliyyu kuma ance yana da
ya’ya da yawa, daga cikin ya’yan sa akwai Aliyu Al-Abid Zu-Sikafa. Aliyu dan
Imam Hassan Musallisu shine ya haifi Hussain wanda ake ce masa Sahibu-
Fakh. Shi Fakh gurine wanda aka fafata yaki tsakanin Zuriyar Manzon Allah
(SAW) da kuma yan Uwansu Abbasawa wanda wannan yakin shine silar
kwararar sharifai izuwa sassan duniya da kuma kisan dayawa daga cikin su,
kuma Hussain bin Aliyyu shine ya jagoranci wannan yakin.
Daga abunda ya tabbata a tarihi, daukacin zuriyar imam Hassan Al-
Musallisu sun fita ne daga dansa Aliyu Al-Abid Zu-Sikafa, shima (Aliyu Al-
Abid) daukacin zuriyar sa sun fita ne daga dansa Hassan Al-Makfuf, shima
(Hassan Al-Makfuf) tsatson sa ya fitane daga dansa Abdullahi shi kadai.
Zuriyar gidan Hassan Musallisu yan kadan ne basu da yawa42.

Hassan
Al-
Aliyu Al-Abid Musalisu
Al-Hussain Hassan

Abdullahi

Aliyu

87
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Hassan

Sayyidan Ja’afar Muhammad

Muhammad

Aliyu Musa

Isa Rukab Mahmud

Ja’afar dan Hassan Al-Musannah dan Imam Hassan


Ana yi masa alkunya da Aba-Hassan, ya haifi ya’ya guda biyu sune: Hassan
sai kuma mace wato Ummu Hassan kuma ta auri Ja’afar dan Sulaiman dan
Aliyu dan Abdullahi dan Abbas (Mijinta na farko tsatson Abbas ne wato
Baffan Annabi (SAW) kuma bayan shi ta auri Umar Al-Adraf dan Imam Aliyu
dan Abi-Dalib. Hassan dan Imam Ja’afar dan Hassan Al-Musannah ya haifi
ya’ya guda uku sune: Abdullahi da Ja’afar Al-Gadar da kuma Muhammad Al-
Silak. Shi Muhammad Silak dan Hassan dan Imam Ja’afar, shine ya fitar da
zuriyar banu Silakiyyun, Ja’afar Al-Gadar dan Hassan dan Imam Ja’afar ya
haifi: Abul-Fadlu Muhammad da Abal-Hassan Muhammad, da Aba-Ahmad
Muhammad da Aba Aliyyu Muhammad da Abul-Abbas Muhammad da
Ja’afar da kuma Abal-Hussain Muhammad.
Abdullahi dan Hassan dan Imam Ja’afar, daukacin zuriyar sa sun fita ne daga
dansa Ubaidullah wanda shugaba ne a Kufa, shi kuma (Ubaidullah) ya haifi
ya’ya guda hudu sune: Muhammad Al’aura da Aliyu Bagir da Abu-Sulaiman
Muhammad da kuma Abul-Fadlu Muhammad43.

Muhammad Alhassan
Ja’afar
Hassan

Ubaidullah

Abdullahi

Ubaidullah

Aliyu Muhammad Aliyu

Ubaidullah Ja’afar Muhammad

Ahmad Aliyu Abul-Fadlu Muhammad

88
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Ja’afar Abu Sulaiman Muhammad


Hamza Abu-Fadlu Muhammad Abu-Kirad Muhammad

Yahya Abul-Abbas Muhammad

Abu-Ahmad Muhammad Abu-Hassan Muhammad

Abu-Aliyu Muhammad Ja’afar

Muhammad Muhammad

Kamuludeen Abdullahi

Ahmad Muhammad

Musafir Yahya Muhammad Al-Azrak

Abul-Hawal Tajuddeen

Dawud dan Hassan Al-Musannah dan Imam Hassan


Ana yimasa alkunya da Aba-Sulaiman kuma daukacin zuriyar sa sun fitane
daga dansa sulaiman kuma mahaifiyar sa (mahaifiyar sulaiman) itace
Ummu-Kulsum yar gidan Aliyu Zainul-Abidin dan Imam Hussain dan Imam
Aliyu da kuma Nana Fadima yar Annabi (SAW). Shima Sulaiman dan Imam
Dawud tsatson sa sun fita ne daga dansa mai suna Muhammad, shi kuma
Muhammad ya haifi ya’ya guda hudu sune: Musa da Dawud da Hassan da
kuma Ishak44.

Ibrahim
Dawud
Ishak

Hassan

Sulaiman

Muhammad

Musa

Ishak

Muhammad

Katadah Zaidu

89
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Muhammad Aliyu

Hussain

Bangaren Imam Hussain dan Imam Aliyu da kuma Nana Fadima


Imam Hussain shine dan Imam Aliyyu da kuma Nana Fadima na biyu kuma
jikan Manzo Allah (SAW) na biyu bayan Imam Hasan (RA). Ana yimasa
alkunya da Aba-Abdallah, Imam Hussain an anbata cewa ya haifi ya’ya
goma sha biyu (12), amma a ruwaya mafi inganci ya haifi ya’ya guda shida
sune: Aliyu Al-Akbar da Aliyu Al-Asgar da Ja’afar da Abdullahi da Fadima da
kuma Sakina45. Imam Al-Bukhari wanda masanine na nasaba sosai yana
cewa “Daukacin zuriyar Imam Hassan sun fitane daga maza guda biyu da
kuma mace guda daya, hakanan daukacin zuriyar Imam Hussain sun fita ne
daga Namiji guda daya da kuma mata guda biyu, amma, duk wanda yake
nasabtuwa da Imam Hussain a yanzu, ya fita ne takan Imam Aliyu Zainul
Abidin (Kasantuwar Sayyada Sakina Bint Hussain Tsatsonta ya yanke).”46
Daukacin Malaman nasaba sun aminta da cewa, a cikin ya’yan Imam
Hassan, zaidu da Hassan Al-Musannah sai kuma Fadima bint Hassan sune
suka yada masa zuriya inda shi kuma Imam Hussain, Imam Aliyu Zainul-
Abidin da Fadima da kuma Sakina sune kawai suka yada masa zuriya.
Kamar yadda bayani yazo a baya, Aliyu Zainul Abidin shi kadai ne dan Imam
Hussaini namiji da ya rage inda ragowar mazan duka an kashesu a karbala.
Aliyu Zainul-Abidin ana yimasa alkunya da Abul-Hassan ko Abu-Muhammad
ko kuma Abubakar, yazo cewa Aliyu Zainul-Abidin ya haifi ya’ya goma sha
biyar a wata ruwayar kuma, adadin ya’yan nasa sun zarta hakan amman
wadanda suka hayayyafa cikin ya’yan nasa mutum shida ne sune:
Muhammad Al-Bakir, Abdullahi Al-Bahir, Zaid Al-Shahid, Umar Al-Ashraf,
Hussain Al-Asghar da kuma Aliyu Al-Asghar47.
(1) Muhammad Al bakir dan Aliyu zainul Abidin: Ana yimasa alkunya da
Abu-Ja’afar kuma shine wanda Manzon Allah (SAW) ya bada labarinsa
tun kafin zuwansa. Yazo cewa, Manzon Allah (SAW) yace da Jabir bin
Abdullahi Al-Ansari cewa “zaka rayu har ka riski wani daga ya’ya’na
wanda sunansa Bakir Al-Alim, idan ka ganshi/kun sadu to ka isar masa da
gaisuwa ta”, Yayin da Muhammad Bakir ya jewa Jabir bin Abullahi Al-

90
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Ansari yana tambayar sa akan nasabarsa sai jabir ya bashi labari kuma
yace dashi “Kakanka Manzon Allah (SAW) yace dani in isar da gaisuwar
sa a gareka”48. Muhammad Al-Bakir ya haifi da guda daya wato Ja’afar
Al-Sadik kuma shine ya yada zuriyar Muhammad Al-Bakir. Ja’afar Al-
Sadik ya haifi ya’ya bakwai inda a wata ruwayar kuma ya haifi sama da
bakwai amman wadanda suka yada zuriyar sa susu biyar ne kuma sune:
Musa Al-Kazim da Isma’il da Aliyu Al-Aridi da Muhammad Al-Ma’amun
ko kuma Muhammad Al-Dibaj da kuma Ishak. Shi Musa Al-Kazim ana
yimasa lakabi da Abu-Ibrahim ko Abu-Alhassan kuma ya haifi ya’ya goma
sha hudu sune: Hassan, Hussain, Aliyyu Al-Rida, Ibrahim Al-Murtada,
Zaidun-Nari, Abdullahi, Ubaidullah, Abbas, Hamza, Ja’afar, Haruna,
Isma’il, Ishak da kuma Muhammad Al-Abid, a wata ruwayar kuma ya
haifi ya’ya 59 inda mata susu 37 da kuma maza susu 2249.
(2) Abdullahi Al-Bahir dan Aliyu Zainul-Abidin: ya haifi dansa mai suna
Muhammad Al-Arkad, shima (Muhammad Al-Arkad) zuriyar sa sun fita
daga dansa guda daya wato Isma’il, inda Isma’il ya haifi Muhammad da
kuma Hussaini50.
(3) Umar Al-Asharaf dan Aliyu Zainul-Abidin: ana yi masa alkunya da Abu-
Ali ko kuma Abu-Hafsa. Daukacin zuriyar sa sun fita ne daga dansa mai
suna Aliyu Al-Asgar inda shi kuma (Aliyu) ya haifi ya’ya guda uku sune:
Alkasim, Umar Al-Shajri da kuma Abu-Muhammad Al-Hassan. Alkasim
zuriyar sa sun fita ne daga dansa Abi-Ja’afar Muhammad Al-Sufi. Shi
kuma Hassan ya haifi ya’ya guda uku sune: Abi-Hassan Aliyu Al-Askari,
Ja’afar Dibaj da kuma Abu-Ja’afar Muhammad. Shi Abu-Hassan Aliyu Al-
Askari ya haifi ya’ya guda uku sune: Abi Aliyu Ahmad sufi, Abi-Abdallah
Hussain, da kuma Abi Muhammad Al-Hassan. Umar Al-Shajri dan Aliyu
dan Umar Al-Ashraf, tsatsonsa sun fita ne daga dansa Abu-Abdullahi
Muhammad inda shi (Abu-Abdullahi Muhammad) ya haifi ya’ya guda
biyu sune: Umar da kuma Aliyyu51.
(4) Hussain Al-Asgar dan Aliyu Zainul-Abidin: ana yi masa alkunya da Abu-
Abdallah. Daukacin tsatson sa sun fita ne daga ya’yan sa guda biyar
sune: Abdullahi, Aliyu, Sulaiman, Ubaidullah Al-A’araji, da kuma Abu-
Muhammad Al-Hassan52.

91
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(5) Aliyu Al-Asgar dan Aliyu Zainul-Abidin: ana yi masa alkunya da Abul-
Hassan. Ya haifi dansa Hassan Al-Afdash kuma shine ya yada zuriyar sa,
shima (Hassan Al-Afdash) ya haifi ya’ya guda biyar sune: Aliyu, Umar,
Husaain, Hassan Al-Makhfuf da kuma Abdullahi Al-Shahid53
(6) Zaid Al-Shahid dan Aliyu Zainul-Abidin: ana yi masa alkunya da Abu Al-
Hassan. Zuriyar sa sun fita ne daga ya’yan sa guda uku sune: Hussain da
Isa da kuma Muhammad, Amma dansa (dan Imam Zaid Al-Shahid) Yahya
Al-Akbar ya mutu bai bar zuriya ba. Hussain ya haifi ya’ya uku sune:
Yahya, Hussain da kuma Aliyu. Muhammad dan Zaid Al-Shahid ya haifi
dansa guda daya shine: Abu-Abdallah Ja’afar Al-Sha’ir. Isa dan Zaid Al-
Shahid wanda ake yi masa Alkunya da Abu-Yahya ya haifi ya’ya guda
hudu wanda sune suka yada masa zuriya sune: Ahmad Al-Muktafi, Zaidu,
Muhammad da kuma Al-Hussain. Hakanan yazo cewa Zaidu Al-Shahid ya
haifi wata mace amma kuma ta mutu 54. Imam
Fadima
Hussain

Aliyu Al-Asghar Imam Aliyu Zainul Abidin

Abdullahi Hussain Aliyu Hassan Umar Muhammad Al-Bakir

Ubaidullah Hussain Al-Asghar Ja’afar Al-Sadik

Abdullahi Sulaiman Hassan Aliyu Abdullahi Al-Bahir Ishak Hassan

Umar Al-Ashraf Zaidu Al-Shahid Muhammad Hussain

Aliyu Al-Asghar Muhammad Al-Arkad Isma’il Muhammad

Umar Al-Shajri Hassan Isma’il Isa Aliyu Aliyu Al-Aridi

Abdullahi Muhammad Hussain Hassan Aliyu Ahmad

Muhammad Musa Al-Kazim Hassan Hassan

Muhammad Ja’afar

Muhammad Muhammad

92
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Ubaidullah Hussain Aliyu Ibrahim Muhammad Abdullahi Isma’Il Abbas Zaid Haruna Hamza

Aliyu Hussain Musa Hassan Ja’afar Aliyu

Ja’afar Ja’afar Ja’afar Musa Hamza

Alkasim Isma’il Ibrahim Musa Musa Alkasim

Muhammad Ahmad Ja’afar

Abdullahi Abdullahi Hassan

Ubaidullah Muhammad Hassan Hussain

Muhammad Abdullahi Muhammad Musa Muhammad Ahmad

Bangaren Muhammad dan Hanafiyya kuma dan Imam Aliyyu bin Abi
Dalib
Ana yi masa alkunya da Abu-Alkasim. Wadanda suka fitar da zuriya daga
tsatson sa (tsatson Muhammad dan Hanafiyya) sune: Aliyu da kuma Ja’afar.
Amma dansa (Dan Muhammad Al-Hanafiyya) wanda ake kira da abu
Hisham wato Abdullahi Al-Akbar tsatson sa sun yanke ko sun kare, hakanan
Imam Tajuddeen yana cewa tsatson Muhammad dan Hanafiyya yan Kadan
ne matuka55.
Ja’afar dan Muhammad Al-Hanafiyya ya haifi dansa guda daya mai suna
Abdullahi inda shima Abdullahi ya haifi da guda daya mai suna Ja’afar Al-
Sani inda shima (Ja’afar Al-Sani) ya haifi Abdullahi.Shi kuma Aliyyu dan
Muhammad dan Hanafiyya ya haifi Aba-Muhammad Hassan.

Muhammad
dan
Abu-Hashim Abdullahi Hanafiyyah
Ja’afar

93
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Abdullahi

Ja’afar

Abdullahi Muhammad

Aliyu

Abu-Hassan Ahmad

Abu-Muhammad Al-Hassan

Aliyu Al- Hassan Hamza

Alkasim Al-Hussain

Bangaren Abbas dan Imam Aliyyu bin Abi Dalib


Daukacin Tsatson Abbas sun fita ne daga dansa Ubaidullah shi kadai, shima
(Ubaidullah) zuriyar sa ta fita ne daga Dansa Hassan inda shi kuma Hassan
ya haifi ya’ya guda biyar sune: Ubaidullah, Abbas, Hamza Al-Akbar, Ibrahim
da kuma Fadlu56.

Abbas dan
Imam
Abdullahi
Aliyyu
Al-Abbas Hassan

Ubaidullah Hassan

Al-Fadlu Aliyu Muhammad

Hamza Abdullahi

Ja’afar Aliyu Ibrahim

Muhammd Hassan

Al-Abbas AL-Fadlu Alkasim Muhammad


Muhamad

Al-Fadlu Aliyu Muhammad

94
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Ubaidullah Alhassan Yahya

Abdullahi Al-Fadlu Alhussain Alhassan Ahmad

Yahya Muhammad

Bangaren Umar Al-Adraf dan Imam Aliyu Bin Abi Dalib


Daukacin Zuriyar sa sun fitane daga dansa Muhammad shi kadai, shi kuma
Muhammad ya haifi ya’ya guda hudu sune: Abdullahi, Ubaidullah, Umar, da
kuma Ja’afar57.

Umar
Al-
Muhammad Adraf

Ubaidullah

Aliyu Ja’afar Abdullahi Umar

Ibrahim Isma’il

Muhammad Isa Yahya Ahmad

Bangaren Ja’afar bin Abi Dalib


Ja’afar ana yimsa alkunya da Abu-Abdallah, kuma ana yi masa lakabi da
Abul-Masakin ko kuma Al-Dayyar. Daukacin Zuriyar Ja’afar bin Abi-Dalib sun
fita ne daga dansa Abdullahi Al-Jauwad wanda aka haife shi a habasha
lokacin da sukayi Hijira daga Makkah izuwa Habasha. Yazo cewa Abdullahi
dan Ja’afar dan Abi-Dalib ya haifi ya’ya maza Ashirin a wata ruwayar kuma
ashirin da hudu amma a daukacin wannan ya’yan, guda uku ne kawai suka
bar zuriya cikin ya’yan Abdullahi dan Ja’afar kuma sune: Aliyu Al-Zainabi,
Ishaq Al-Aridi da kuma Isma’il Al-Zahidi58.

95
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Shi Isma’il bin Abdullahi bin Ja’afar bai wani haihu da yawa ba kusan ma
ance ya’ mace kawai ya bari (ita ta bar masa zuriya) 5.
Ishaq bin Abdullahi dan Ja’afar ya haifi ya’ya guda uku sune: Muhammad da
Ja’afar da kuma Alkasim.
Aliyu dan Abdullahi dan Ja’afar ya haifi Muhammad Al-Ra’is kuma shi kadai
ne ya fitar da zuriya a tsatson Aliyu. Muhammad Al-Ra’isi wanda ake yi
masa alkunya da Abu-Abdullahi ya haifi: Ibrahim, Abdullahi, Isa da kuma
Yahya.

Hussain m Muhammad Al Akbar


Ja’afar
Abdullahi Al-Asgar Alkasim Abdullahi

Abdullahi Abdullahi Al-Akbar Aunu

Hamidu Musawir

Muhammad Al-Asgar

Isma’il Al-Zahid Mu’awiya Aliyu Al-Zaini Ishak Al-Aridi

Ja’afar Alkasim

Abdullahi Muhammad Aliyu Muhammad Al-Ra’isi Muhammad

Hussain Yazid Saleh Zaid

Abdullahi Hamza Ishak Muhammad

Muhammad Muhammad Ahamd Muhammad Ahmad

Muhammad Ja’afar Hussain Hassan Abdurrahman Abdullahi

Muhammad Ja’afar

Alhussain Alkasim Zahir Abdullahi Muhammad

Ibrahim Hassan Aliyu

Bangaren Akilu dan Abi-Dalib

96
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Ana yi masa alkunya da Abu-Zaidu, dayawa daga cikin ya’yan sa an kashe su


a rigingimun da suka afku bayan Kalifanci. Daukacin zuriyar Akilu dan Abi-
Dalib sun fita ne ta tsatson dansa Muhammad shi kadai, shima Muhammad
da guda daya kawai ya fitar masa da zuriya wato Abdullahi, shi kuma
Abdullahi ya haifi ya’ya guda biyu sune: Muhammad da kuma Muslim.
Muslim ya haifi ya’ya guda uku sune: Abdurrahman da Abdullahi da kuma
Muhammad60.

Muslim Akilu bin


Abi-Dalib

Abdurrahman Muhammad Alkasim

Muslim Abdullahi Akilu Abdurrahman

Abdurrahman Muhammad Muhammad

Abdullahi Ibrahim Akilu

Isa Ahmad Ibrahim Sulaiman Alkasim Ahmad

Aliyu Abdullahi

Muslim Muhammad Ja’afar

Hassan Abdullahi

Muhammad

Muslim Ahmad

Akilu Aliyu Muhammad Alhassan

97
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Bangaren Sayyadi Abbas dan Sayyadi Abdulmuttalib


Sayyadina Abbas baffan Annabi ne kuma yana cikin ahalin gidansa (SAW),
Abi-Abdallah Mus’ab bin Abdullahi bin Mus’ab Al-Zubair ya kawo cikin
Littafinsa na “Nasabu- Kuraish” cewa, Sayyadi Abbass (RA) ya haifi ya’ya
guda goma, sune: Haris wanda shine babbansu, da Ubaidullah, da Kusam da
Ummu-Hani, da Mu’abbad, da Fadlu, da Kasir, da Aminatu, da Safiyyah da
kuma Abdullahi wanda ya shahara da sunan Ibn Abbas kuma babban
masanin hadisin Annabi (SAW) kuma sahabinsa.
Abdullahi ibn Abbas ya haifi: Abbas, da Fadlu, da Muhammad da
Abdurrahman, da Aliyu, da Asma’u da kuma Lubabatu. Aliyu bin Abdullahi
bin Abbas ana yi masa alkunya da Aba-Muhammad kuma an haife shi daren
da akayiwa sayyadina Aliyu Shahada kuma bisa hakan ya sanya aka saka
masa sunan Imam Aliyu, Aliyu bin Abdullahi bin Abbas ya haifi: Muhammad,
Dawud, Isa, Sulaiman, Salihu, Ahmad, Bishra, Mubashshir, Abdullahi Al-
Akhbar, Abdulmalikh, Abdullahi, Usman, Abdurrahman, Ubaidullah,
Abdussamad, Abdullahi Al-Asghar Al-Safah, Yahya, Ishak, Ya’akub,
Abdul’aziz, Isma’il Al-Asghar, Abdullahi Al-Ausadh, Fadima,Ummu Isa Al-
Kubra, Ummu-Isa Al-Sughra, Umaimatu, Lubabatu, Buraihatu Al-Kubra,
Buraihatu Al-Sughra, Maimuna, Ummu Aliyu, Galiyatu, Ummu Habiba
(Ansab Kuraishin).
Gidan Sayyadi Abbas dan Sayyadi Abdulmutallib

Haris
Sayyadina
Ubaidullah Abbas bin
Kusam Abdulmutallib

Ummu-Hani

Mu’abbad

Fadlu

Kasir

98
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Aminatu

Safiyya

Abdullahi (Ibn Abbas)

Sashi Na Shida
Dalilan Yaduwa Ahlul-Baiti a Sassan Duniya.
Hakika Allah madaukakin sarki yayi mana bayani a ayoyi da yawa akan
girman kadarin Ahlul-Baiti da kuma daukakar darajar su hadi da kaunar su
ga ilahirin al’umma, Hadisan Annabi (SAW) suma sun yi mana bayani akan
su da kuma tsoratar damu akan taba su da kuma saba musu. Yazo cikin
Hadisi inda Manzon Allah (SAW) yake gaya mana cewa
“Iyalan gida na (Ahlul-Baiti) kamar jirgin Annabi Nuhu ne (A.S) inda duk
wanda ya shiga jirgin to ya tsira kuma duk wanda yaki shiga to kuwa ya
halaka”1.
Wannan hadisin yana nuna mana muhimmancin su cikin Addini da kuma
girman su a gurin Allah. Annabi (SAW) yasan cewa za’aci zarafin ya’yansa da
kuma jikokansa bayan tafiyarsa, yazo a cikin Hadisi cewa Mala’ika Jibrill ya
gayawa Annabi (SAW) cewa Sayyadina Hussain Kashe za’ayi wanda hakan
matuka ya sanya Annabi bakin ciki da kuma juyayin hakan har sai da Annabi
ya zubar da hawaye akan hakan. Hakanan yazo cewa Annabi (SAW) ya tsaya
a Fakh wanda guri ne tsakanin Makkah da kuma Madina inda ya bawa
sahabbansa labarin cewa a wannan guri ne za’a kashe wasu daga iyalan
gidansa2.
Bayan wafatin Annabi (SAW) da kuma na kalifofinsa masu girma, Ahlul-Baiti
sun shiga dimuwa matuka bisa yakin da akayi a Karbala wanda shine ya
Janyo Kisan Imam Hussaini da kuma dayawa daga cikin Jikokan Annabi
(SAW) da kuma mabiyansu. Tun kafin yakin, Imam Hassan aka fara kashewa

99
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

ta hanyar bashi guba inda hakan yayi sanadiyyar ajalinsa. Bayan Kisan Imam
Hassan da kuma na Imam Hussain, Ahlul-Baiti sun shiga rayuwa ta
Azabtarwa da ake yi musu hadi da tozartawa, zaginsu da kuma cin
mutuncinsu, kullesu, basu guba, dama uwa uba kisansu da aka dingayi 3. A
wannan lokaci, ya kasance al’ada wajen zagin Imam Aliyu da kuma daukacin
Ahlul-Baiti a bayyane da kuma hawa mumbari domin zaginsu, ya kasance
ziyarar kabarin Imam Hussain laifi ne babba wajen hukuma wanda hakan ka
iya bayuwa ga kullewa, azabtarwa ko kuma kashewa4.
Sanannen Malamin nan kuma masani wajen Tarihi Imam Abu-Farrij Al-
Asfahani ya jero sunayen Ahlul-Baiti wadanda aka kashe tun daga farko
wanda hakan ya janyo dayawa daga cikinsu suka bar garinsu na haihuwa
wato Madina izuwa sassa daban daban na duniya. Bisa nazari da kuma
tarihi, sai da yazamto mafi yawancin sharifai sun bar Madina inda har yanzu
sharifai sunfi yawa a wasu sassan duniya sama da garinsu na asali wanda
hakan ya samo asali ne tun daga ficewarsu a wanchan lokaci da daular Banu
Umayyad da kuma ta banu Abbas ke shugabanci.
Imam Abu-Farrij Al-Asfahani ya jero sunayen Ahlul-Baiti wanda suka hada
da wadanda aka kashe da kuma wadanda aka kulle su a kurkuku tun daga
lokacin Manzon Allah (SAW) har izuwa lokacin da aka kammala rubuta
littafin5. Zamu kasasu izuwa sahu-sahu da kuma lokacin da aka kashesu.
Sahun farko na wadanda sukayi shahada cikin Ahlul-Baiti.
Wadanda aka fara kashewa cikin Ahlul-Baiti sune:
(1) Ja’afar bin Abi-Dalib: shine farkon wanda aka fara kashewa a cikin
Ahlulbayt bayan kafuwar addinin Musulunci (wato bayan aiko Annabi
SAW), ana yiwa Sayyadi Ja’afar alkunya da Abul-Masakin kuma ya
shahara da sunan Ja’afar Al-Dayyar, shine na uku cikin jerin ya’yan
mahaifinsa wato Sayyadi Abu-Dalib. An kashe Sayyadi Ja’afar a yakin
Mu’uta kuma ya zama kwamandan yakin kafin kashe shi. Kuma an kashe
shi kafin wafatin Annabi (SAW).
(2) Imam Aliyu bin Abi-Dalib: Allah madaukakin Sarki ya daga darajar Imam
Aliyyu ta bangarori da yawa, shine wanda Mahaifiyar sa ta haifeshi a
cikin dakin Allah mai alfarma wato Ka’aba kenan kuma ta sanya masa

100
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Haidara inda daga bisani kuma Mahaifinsa ya sanya masa suna Aliyyu
inda Annabi ya sanya masa suna Abul-Turab. Ya Auri Nana Fadima Al-
Zahra’u yar’ Manzon Allah (SAW) kuma ana yi masa alkunya da Abal-
Hasnain wato baban Hassan da kuma Hussain. Imam Aliyu shine wanda
Manzon Allah (SAW) yace “Duk wanda ya yarda cewa Ni (SAW)
Shugaban sa ne to Aliyu shima shugaban sa ne”. yayi kalifanci bisa
jajircewa da kuma tsayuwa akan gaskiya da kuma Adalci, ya kasance mai
sanyi da kuma hakuri ga kowa, hakanan mai matukar zafi ne kuma baya
son raini ko wargi wajen aiwatar da shari’a da kuma shugabanci, ana
siffanta shi da karfi kuma anjiyo shi a yakin Kaibar yana cewa “Nine
wanda Mahaifiyata ta sanya mini sunan Haidara”6. Kalmar Haidara ai
ma’anarta shine “Zaki”, Sayyadina Ali yakan Rusa runduna duk karfinta
kuma duk inda ya tunkara to saidai wasu su maye gurbin su. Mutum ne
mai matukar tsoron Allah tare da kiyaye dokokin sa kuma Allah ya
Azurta shi da ilimi inda khalifofin Annabi wanda suka gabace shi a
halifanci suma sukan nemi fatawa a gurinsa. Ya rasu a Kufa wato Irak
kenan a yanzu inda Abdurrahman Ibn Muljum ya Kashe shi yana Sallah a
masallaci a watan Ramadan7.
(3) Imam Hassan bin Aliyu bin Abi-Dalib: shine dan Nana Fadima da kuma
Sayyadina Ali na farko kuma Jikan Annabi (SAW). Ana yi masa alkunya da
Aba-Muhammad, shine wanda Manzon Allah (SAW) yayi ishara dashi
cewa “Zai sulhunta wasu rundunoni guda biyu na Musulmai masu fada
da juna” wato rundunar sayyadina Ali da kuma ta Sayyadina Mu’awiya,
yayin da ya karbi Halifanci sai ya sasanta tare da zama karkashin
shugabanci guda daya. Yazo cewa an hada baki da matarsa mai suna
Ja’adatu inda ta bashi guba kuma wannan gubar itace ta zamo ajalinsa 8.
Sahu na biyu cikn wadanda sukayi shahada a Ahlul-Baiti, Sune wadanda
aka kashe tare da Imam Hussain a Karbala
(1) Muslim bin Akilu bin Abi-Dalib: shine farkon wanda aka fara kashewa
cikin sahabban Imam Hussain kuma an kashe shine tun kafin a kashe
Imam Hussaini da yan kwanaki. Lokacin da wasiku suka yawaita kuma
kiran Imam Hussain ya daukaka ga mutanen Iraq akan yazo suyi masa
mubayi’a sai ya tura Muslim bin Akilu bin Abi-Dalib akan yaje gurinsu

101
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

kafin ya karaso da kansa, amman da karasawar sa (Muslim) sai suka


kashe shi inda sai daga bisani Imam Hussaini ya samu labarin kisan
Muslim da mutanen Iraq sukayi yayin da shi (Imam Hussain) kuma yana
gab da shiga Irak wajen su.
(2) Imam Hussain bin Aliyu bin Abi-Dalib: Dane gurin Imam Aliyu da kuma
Nana Fadima Al-Zahra’u, ana yi masa alkunya da Aba-Abdullah kuma ya
jagoranci Ahlul-Baiti/Banu Hashim bayan rasuwar Imam Hassan, yayi
shahada a Irak kasar Karbala.
(3) Aliyu Al-Akbar bin Imam Hussain bin Aliyu bin Abi-Dalib: ya rasu a
karbala
(4) Abdullahi bin Aliyu bin Abi-Dalib: ya rasu a karbala
(5) Ja’afar bin Aliyu bin Abi-Dalib: ya rasu a karbala
(6) Usman bin Aliyu bin Abi-Dalib: ya rasu a karbala
(7) Abbas bin Aliyu bin Abi-Dalib: ya rasu a karbala
(8) Muhammad Al-Asgar bin Aliyu bin Abi-Dalib: ya rasu a karbala
(9) Abubakar bin Aliyu bin Abi-Dalib: ya rasu a karbala
(10) Abubakar bin Hussain bin Aliyu bin Abi-Dalib: ya rasu a karbala
(11) Alkasim bin Hassan bin Aliyu bin Abi-Dalib
(12) Abdullahi bin Hassan bin Aliyu bin Abi-Dalib
(13) Abdullahi bin Hussain bin Aliyu bin Abi-Dalib
(14) Aunu Al-Akbar bin Abdullahi bin Ja’afar bin Abi-Dalib
(15) Muhammad bin Abdullahi bin Ja’afar bin Abi-Dalib
(16) Ubaidullah bin Abdullahi bin Ja’afar bin Abi-Dalib
(17) Abdurrahman bin Akili bin Abi-Dalib
(18) Ja’afar bin Akilu bin Abi-Dalib
(19) Abdullahi Al-Akbar bin Akilu bin Abi-Dalib
(20) Muhammad bin Muslim bin Akilu bin Abi-Dalib
(21) Abdullahi bin Muslim bin Akilu
(22) Muhammad bin Abi-Sa’id Al-Ahwal bin Akilu bin Abi-Dalib

Dukkan wadannan da muka lissafa a wannan bangare, an kashe sune a


karbala tare da Imam Hussaini, yazo cewa gabaki dayan wadanda aka kashe
daga tsatson gidan Annabta susu ashirin da biyu ne (22)9.

102
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Bangare na Uku
Wannan bangare ya hadar da wadanda Al’umma suka kashe su dalili na
rigin-gimu ko wata hatsaniya ko kumama sabani daya afku, hakanan ya
hadar da wadanda shugabanni na wanchan lokaci suka kashe koma suka
kulle su a kurkuku har saida sukayi shahada, mafi aksarinsu an kashe sune a
lokacin daular Banu Umayyad. Jerin wadanda sukayi shahada a lokacin
sune:
(1) Abubakar bin Abdullahi bin Ja’afar bin Abi-Dalib
(2) Aunu Al-Asghar bin Abdullahi bin Ja’afar bin Aliyu bin Abi-Dalib
(3) Abdullahi bin Aliyu bin Abi-Dalib
(4) Abdullahi bin Muhammad bin Aliyu bin Abi-Dalib
(5) Zaidu bin Aliyu bin Hussain bin Aliyu bin Abi-Dalib: Imam zaidu yayi yaki
da gwamnatin Umayyad wato gwamnatin Hisham bin Abdulmalik a garin
kufa. Yusuf bin Umar Al-Sakafi ya bada kudi ga mutanen kufa inda suka
bari aka samu nasara akan Imam Zaidu kuma aka kashe shi10. Lokacin da
aka kashe Imam Zaidu Jarir bin Hizam yace yaga Annabi (SAW) a mafarki
yana cewa da mutane “Shin haka kuka aikata ga ya’ya’na/Iyalina”11.
(6) Yahya bin Zaidu bin Aliyu bin Hussain bin Aliyu bin Abi-Dalib: yayi bore
ga gwamnatin Umayyad inda aka kashe mutanensa kuma aka rataye shi
a kofar garin Jurjan inda daga bisani aka tura da kansa (wato aka yanke
kansa) izuwa ga Nasir bin Sayyar inda shi kuma ya tura shi izuwa ga Al-
Walid bin Yazid12.
(7) Abdullahi bin Muhammad bin Aliyyu bin Hussain bin Aliyu bin Abi-Dalib
(8) Abdullahi bin Al-Miswar bin Aunu bin Ja’afar bin Abi-Dalib
(9) Abdullahi bin Mu’awiyata bin Abdullahi bin Ja’afar bin Aliyu bin Abi-Dalib
(10) Ubaidullah bin Hussain bin Aliyu bin Hussain bin Aliyu bin Abi-Dalib

Jerin wadanda aka kashe a daular Abbasiyyah


Lokacin Abu Ja’afar Al-Mansur wadanda aka kashe sune:
(1) Abdullahi (Al-Kamil) bin Hassan bin Hassan bin Aliyu bin Abi-Dalib: an
kamashi inda aka kulle shi a kurkuku har saida ya rasu.

103
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(2) Hassan (Al-Musallisu) bin Hassan bin Hassan bin Aliyu bin Abi-Dalib: An
kamashi kuma an kulle shi a cikin kurkuku har sai da ya rasu a ciki.
(3) Ibrahim bin Hassan bin Hassan bin Aliyu bin Abi-Dalib: an kamashi kuma
an kullecshi a cikin kurkuku har sai da ya rasu.
(4) Aliyu bin Hassan bin Hassan bin Aliyu bin Abi-Dalib: Al-Hussain bin Nasir
yana cewa “Abu-Ja’afar Al-Mansur ya kulle su tsawon dare sittin basa iya
gane dare ko rana kuma basa sanin lokacin sallah yayi sai idan Aliyu bin
Hassan yayi tasbihi (Sannan suke gane cewa lokacin Sallah yayi). Allah ya
karbi rayuwar sa a cikin kurkuku.
(5) Muhammad Nafsuzzakiyya dan Abdullahi Al-Kamil dan Hassan Al-
Musannah dan Imam Hassan dan Aliyu da kuma Nana Fadima
(6) Ibrahim dan Abdullahi Al-Kamil dan Hassan Al-Musannah dan Imam
Hassan Al-Mujtaba
(7) Abdullahi Al-Ashtar dan Muhammad Nafsuzzakiyya dan Abdullahi Al-
Kamil dan Hassan Al-Musannah dan Hassan Al-Mujtaba
(8) Aliyu Al-Abid dan Hassan Al-Musallisu dan Hassan Al-Musannah dan
Hassan Al-Mujtaba
(9) Abdullahi bin Hassan bin Hassan bin Aliyu bin Abi-Dalib
(10) Abbas bin Hassan bin Hassan bin Hassan bin Aliyu bin Abi-Dalib
(11) Isma’il bin Ibrahim bin Hassan bin Hassan bin Aliyu bin Abi-Dalib
(Yazo cewa shine ake cewa Duba-Duba): An tambayi Abdurrahman bin
Mawali akan halin da suke ciki (Ahlul-Baiti a kurkuku) a lokacin da yake
tare dasu, sai yace “sun kasance cikin hakuri”, yayi ishara da Isma’il bin
Ibrahim bin Hassan bin Hassan inda yake cewa “Duk lokacin da aka
tsananta azaba a gareshi (A cikin Kurkuku) sai hakurinsa ya kuma
karuwa”13.
(12) Muhammad bin Ibrahim bin Hassan bin Hassan bin Aliyu bin Abi-
Dalib: An rawaito cewa Abu Ja’afar yazo (inda Muhammad bin Ibrahim
bin Hassan bin Hassan yake) sai ya kalle shi yace da shi: Kaine Dibaj Al-
Asfar? Sai ya amsa masa da cewa: A shine; sai yace (Abu Mansur)
Wallahi sai na kashe ka, kashewa wadda ban taba yiwa wani a cikin
Ahalin gidanku ba, Abu Mansur yasa an saka shi a cikin gini alhalin yana
raye (wato an gine shi a cikin gini)14

104
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(13) Aliyu bin Muhammad bin Abdullahi bin Hassan bin Hassan bin Aliyu
bin Abi Dalib: Abu-Ja’afar ya kulle shi tare da iyalan sa a cikin kurkuku
har sai da ya mutu.
(14) Muhammad bin Abdullahi bin Amru bin Usman bin Affan: duk da
cewa nasabar sa tana danganuwa ne da Sayyadina Usman Khalifan
Manzon Allah (SAW) amman, a daya bangaren shima Ahlul-Baiti ne
domin Mahaifiyar sa Jikar Manzon Allah ce (SAW) kuma itace Fadima
bint Hussain bin Aliyu bin Abi-Dalib, bayan rasuwar Hassan Al-Musannah
sai Abdullahi bin Amru ya aureta kuma ta Haifa masa Muhammad.
Muhammad bin Abdullahi bin Amru bin Usman bin Affan ya’yan sa sune:
Kalid, Usman, Abdul’aziz, Ubaidullah da Alkasim. Abdullahi Al-Kamil bin
Hassan Al-Musannah bin Hassan Al-Mujtaba bin Imam Aliyu (RA) ya
kasance yana son sa (yan son Muhammad bin Abdullahi bin Amru)
hakanan shima yana son su15.
(15) Hussain bin Zaidu bin Aliyu
(16) Musa bin Abdullahi bin Hassan bin Hassan bin Aliyu bin Abi-Dalib: Ya
auri jikar sayyadina Abubakar ( Ummu-Salama bint Muhammad bin
Dalha bin Abdurrahman bin Abibakar)
(17) Aliyu bin Hassan bin Zaidu bin Aliyu bin Abi-Dalib: Abu-Ja’afar ya kulle
shi a kurkuku tare da mahaifin sa Hassan bin Zaid, bai gushe ba har sai
da ya mutu a kurkuku.
(18) Hamza bin Ishak bin Aliyu bin Abdullahi bin Ja’afar bin Abi-Dalib
Lokacin Hadi
Wadanda aka kashe sune:
(1) Aliyu bin Abbas bin Hassan bin Hassan bin Aliyu bin Abi-Dalib: Mahaifiyar
sa jikar Sayyadina Abubakar ce (Aisha bint Muhammad bin Abdullahi bin
Muhammad bin Abdurrahman bin Abubakar) Al-Hadi ya kama shi kuma
ya kulle shi a kurkuku har sai da Hussain bin Aliyu Sahib-Fakh ya nemar
masa afuwa, amman yayin da zai fita daga kurkuku sai aka saka masa
guba kuma ta kama shi inda daga shigar shi madina da kwana uku ya
rasu16
(2) Isa bin Zaid bin Aliyu bin Hussain bin Aliyu bin Abi-Dalib
Lokacin Musal Hadi

105
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Wadanda aka kashe sune:


(1) Hussain bin Aliyu bin Hassan bin Hassan bin Hassan bin Aliyu bin Abi-
Dalib
(2) Sulaiman bin Abdullahi Al-Kamil bin Hassan bin Hassan bin Aliyu bin Abi-
Dalib
(3) Hassan bin Muhammad bin Abdullahi bin Hassan bin Hassan bin Aliyu
bin Abi-Dalib
(4) Abdullahi bin Ishak bin Ibrahim bin Hassan bin Hassan bin Aliyu bin Abi-
Dalib
(5) Hussain bin Aliyu bin Hassan bin Hassan bin Hassan bin Aliyu bin Abi-
Dalib (Sahib Fakh): an kashe shi a yakin Fakh, kuma daga jikokan Annabi
(SAW) ya fita wannan yaki tare da Idriss da Sulaiman da Yahya ya’yan
Abdullahi Al-Kamil dan Hassan Al-Musannah da kuma da Aliyu dan
Ibrahim dan Hassan dan Ibrahim dan Isma’il wanda akafi sani da Duba-
Duba da Hassan dan Muhammad dan Abdullahi dan Hassan da Abdullahi
da kuma Umar ya’yan Ishak bin Hassan Aliyu bin Hussain da kuma
Abdullahi dan Ishak dan Ibrahim dan Hassan17.
Lokacin Haruna Al-Rashid
Wadanda aka kashe sune:
(1) Yahya bin Abdullahi bin Hassan bin Hassan bin Aliyu bin Abi-DalibA
(2) Idriss bin Abdullah bin Hassan bin Hassan
(3) Abdullahi bin Hassan bin Aliyu bin Aliyu bin Hussain bin Aliyu bin Abi-
Dalib
(4) Muhammad bin yahya bin Abdullahi bin Hassan bin Hassan bin Aliyu
(5) Hussain bin Abdullahi bin Isma’il bin Abdullahi bin Ja’afar ibn Abi-Dalib
(6) Abbas bin Muhammad bin Abdullahi bin Aliyu bin Hussain ibn Aliyu bin
Abi-Dalib
(7) Musa bin Ja’afar bin Muhammad bin Aliyu bin Hussain bin Aliyu bin Abi-
Dalib
(8) Ishak bin Hassan bin Zaid bin Hassan bin Aliyu bin Abi-Dalib
Lokacin Ma’amun ibn Haruna Al-Rashid
Wadanda aka kashe sune:

106
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(1) Muhammad bin Muhammad bin Zaidu bin Aliyu bin Hussain bin Aliyu
bin Abi-Dalib
(2) Hassan bin Hussain bin Zaid bin Aliyu bin Hussain bin Aliyu bin Abi-Dalib
(3) Hassan bin Ishak bin Aliyu bin Hussain bin Aliyu bin Abi-Dalib
(4) Muhammad bin Hussain bin Hassan bin Aliyu bin Aliyu bin Hussain bin
Aliyu bin Abi-Dalib
(5) Aliyu bin Abdullahi bin Muhammad bin Abdullahi Bin Muhamad bin
Aliyu Abdullahi bin Ja’afar bin Abi-Dalib
(6) Muhammad bin Ja’afar bin Muhammad bin Aliyu bin Hussain bin Aliyu
bin Abi-Dalib
(7) Abdullahi bin Ja’afar bin Ibrahim bin Ja’afar bin Hassan bin Hassan bin
Aliyu bin Abi-Dalib
(8) Aliyu bin Musa bin Ja’afar bin Muhammad bin Aliyu bin Hussain bin Aliyu
bin Abi-Dalib
(9) Muhammad bin Abdullahi bin Hassan bin Aliyu bin Aliyu bin Hussain bin
Aliyu bin Abi-Dalib
(10) Muhammad bin Ibrahim bin Isma’il bin Ibrahim bin Hassan bin
Hassan bin Imam Aliyu
(11) Muhammad bin Hussain bin Hassan bin Aliyu bin Aliyu Zainul-Abidin
bin Imam Ali

Lokacin Mu’utasim
Wadanda aka kashe sune:
(1) Muhammad bin Alkasim bin Aliyu bin Umar bin Aliyu bin Hussain bin
Aliyu bin Abi-Dalib
(2) Abdullahi bin Hussain bin Abdullahi bin Isma’il ibn Abdullahi Ja’afar ibn
Abi-Dalib
Lokacin Mutawakkil
Yazo cewa, Mutawakkil yana daya daga cikin wadanda suka kai matuka
wajen matsantawa Ahlul-Baiti tare da kashesu da kuma kulle su, sai da takai
cewa ya hana ziyartar Imam Hussain tare da hukunta duk wanda yayi
ziyarar sa. wadanda aka kashe sune:

107
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(1) Abu-Abdullahi Muhammad bin Saleh bin Abdulahi bin Musa bin
Abdullahi bin Hassan bin Hassan bin Aliyu bin Abi-Dalib
(2) Muhammad bin Ja’afar bin Hassan bin Umar bin Aliyu bin Hussain bin
Imam Ali
(3) Alkasim bin Abdullahi bin Hussain bin Aliyu bin Hussain ibn Aliyu bin Abi-
Dalib
(4) Ahmad bin Isa bin Zaid bin bin Aliyu bin Hussain bin Imam Ali
(5) Abdullahi bin Musa bin Abdullahi bin Hassan bin Hassan bin Aliyu bin
Abi-Dalib
Lokacin Musta’in
Wadanda aka kashe sune:
(1) Yahya bin Umar bin Hussain bin Zaid bin Aliyu ibn Hussain bin Aliyu bin
Abi-Dalib:
(2) Hussain bin Muhammad bin Hamza bin Abdullahi bin Hussain bin Aliyu
bin Hussain ibn Aliyu bin Abi-Dalib
(3) Muhammad bin Ja’afar bin Hassan bin Ja’afar bin Hassan bin Hassan ibn
Aliyu bin Abi-Dalib
Lokacin Mu’utaziin
Wadanda aka kashe sune:
(1) Isma’il bin Yusuf bin Ibrahim bin Musa bin Abdullahi bin Hassan bin
Hassan
(2) Hassan bin Yusuf bin Ibrahim Musa Abdullahi bin Hassan bin Hassan
(3) Ja’afar bin Isa bin Isma’il bin Ja’afar bin Ibrahim bin Muhammad bin
Aliyu bin Abdullahi bin Ja’afar bin Abi-Dalib
(4) Isa bin Isma’il bin Ja’afar bin Ibrahim bin Muhammad bin Aliyu bin
Abdullahi bin Ja’afar bin Abi-Dalib
(5) Ja’afar bin Muhammad bin Ja’afar bin Hassan bin Aliyu bin Umar bin
Aliyu bin Hussain bin Imam Ali
(6) Ibrahim bin Muhammad bin Abdullahi bin Ubaidullah bin Hassan bin
Abdulahi bin Abbas bin Aliyu
(7) Ahmad bin Muhammad bin Yahya bin Abdullahi bin Hassan Hassan bin
Aliyu bin Abi-Dalib

108
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(8) Ahmad bin Abdullahi bin Musa bin Muhammad bin Sulaiman bin Dawud
bin Hassan bin Hassan bin Imam Ali
Lokacin Muhtadi
Wadanda aka kashe sune:
(1) Aliyu bin Zaid bin Hussain bin Isa bin Zaid bin Aliyu bin Hussain bin Aliyu
bin Abi-Dalib
(2) Ja’afar bin Ishak bin Musa bin Ja’afar bin Muhammad bin Aliyu bin
Hussain bin Aliyu
(3) Musa bin Abdullahi bin Musa bin Abdullahi bin Hassan bin Hassan bin
Aliyu bin Abi-Dalib: Sa’id Al-Hajib ya kamashi tare da Dansa Idriss da
kuma dan dan-uwan sa Muhammad bin Yahya bin Abdullahi bin Musa
da kuma Aba-Dahir Ahmad bin Zaid bin Hussain bin Isa bin Zaid bin Aliyu
bin Hussain izuwa Irak. An bashi guba (Musa bin Abdullahi) kuma aka
yanke kansa aka kaiwa Mahdi18
(4) Isa bin Isma’il bin Ja’afar bin Ibrahim bin Muhammad bin Abdullahi bin
Abil-Kiram bin Muhammad bin Aliyu bin Abdullahi bin Ja’afar bin Abi-
Dalib
(5) Muhammad bin Abdullahi bin Isma’il bin Muhammad bin Abdullahi bin
Abil-Kiram bin Muhammad bin Aliyu bin Abdullahi bin Ja’afar bin Abi-
Dalib
(6) Aliyu bin Musa bin Muhammad bin Alkasin bin Hassan bin Zaid bin
Hassan bin Alliyu bin Abi-Dalib
(7) Aliyu bin Musa bin Isma’il bin Musa bin Ja’afar bin Muhammad bin Aliyu
bin Hussain bin Aliyu bin Abi-Dalib
(8) Ibrahim bin Musa bin Abdullahi bin Musa bin Abdullahi bin bin Hassan
bin Hassan bin Aliyu bin Abi-Dalib
(9) Abdullahi bin Muhammad bin Yusuf bin Ibrahinm bin Musa bin Abdullahi
bin Hassan
Dama wasunsu (cikin wadanda aka kashe)
Lokacin Mu’utamid
Wadanda aka kashe sune:

109
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(1) Ahmad bin Muhammad bin Abdullahi bin Ibrahim bin Hassan bin Isma’il
bin Ibrahim bin Hassan bin Hassan bin Aliyu bin Abi-Dalib
(2) Ahmad bin Muhammad bin Ja’afar bin Hassan bin Aliyu bin Umar bin
Aliyu bin Hussain bin Aliyu bin Abi-Dalib
(3) Aliyu bin Ibrahim bin Hassan bin Aliyu bin Abdullahi bin Hussain bin Aliyu
(4) Hamza bin Hassan bin Muhammad bin Ja’afar bin Alkasim bin Ishak bin
Abdullahi bin Ja’afar bin Abi-Dalib
(5) Muhammad bin Hussain bin Muhammad bin Abdurrahman bin Alkasim
bin Hassan bin Zaid Al-Akbar bin Hassan bin Aliyu bin Abi-Dalib
(6) Musa bin Musa bin Muhammad bin Sulaiman bin Dawud bin Hassan bin
Hassan bin Aliyu bin Abi-Dalib
(7) Hussain bin Ibrahim bin Aliyu bin Abdurrahman bin Alkasim bin Hassan
bin Zaid bin Hassan bin Aliyu
(8) Muhammad bin Abdullahi bin Zaid bin Abdullahi bin Zaid bin Abdullahi
bin Hassan bin Zaid bin Hassan
Dama wasunsu (cikin wadanda aka kashe)
Lokacin Mu’utadid
Wadanda aka kashe sune:
(1) Muhammad bin Abdullahi bin Muhammad bin Alkasim bin Hamza bin
Hassan bin Ubaidullahi bin Abbas bin Aliyu bin Abi-Dalib
(2) Muhammad bin Zaidu bin Muhammad bin Isma’il bin Hassan bin Zaidu
bin Hassan bin Imam Ali
Lokacin Muktafi
Wadanda aka kashe sune
(1) Muhammad bin Aliyu bin Ibrahim bin Muhammad bin Hassan bin Ja’afar
bin Ubaidullah bin Hussain bin Aliyu bin Hussain bin Aliyu bin Abi-Dalib
(2) Aliyu bin Muhammad bin Aliyu bin Abdullahi bin Ja’afar bin Abdullahi bin
Muhammad bin Aliyu bin Abi-Dalib
(3) Zaid bin Hussain bin Hussain bin Zaid bin Aliyu bin Hussain bin Aliyu bin
Abi-Dalib
(4) Muhammad bin Hamza bin Ubaidullah bin Abbas bin ibn Hassan ibn
Ubaidullah bin Abbas bin Aliyu bin Abi-Dalib

110
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Lokacin Muktadir
Wadanda aka kashe sune:
(1) Abbas bin Ishak (shine ake cewa dashi Al-Halwas) bin Ibrahim bin Musa
bin Ja’afar bin Muhammad bin Aliyu bin Hussain bin Aliyu bin Abi-Dalib
(2) Al-Muhsin bin Ja’afar bin Aliyu bin Muhammad bin Aliyu bin Musa bin
Ja’afar bin Muhammad bin Aliyu bin Hussain bin Aliyu
(3) Hassan bin Muhammad bin bin Abdullahi Al-Ashtari bin Muhammad bin
Abdullahi bin Hassan bin Hassan bin Aliyu
(4) Abdullahi bin Muhammad bin Sulaiman bin Abdullahi bin Hassan bin
Hassan
(5) Aliyu bin Aliyu bin Abdurrahman bin Alkasim bin Zaid bin Hassan bin
Aliyu ibn Aliyu
(6) Alkasim bin Zaid bin Hassan bin Isa bin Aliyu bin Hassan bin Aliyu
(7) Muhammad bin Abdullahi bin Hassan bin Aliyu bin Ja’afar bin
Muhammad bin Aliyu bin Hussain bin Aliyu
(8) Muhammad bin Ahmad bin Abdullahi bin Musa bin Abdullahi bin Hassan
bin Hassan bin Aliyu
(9) Aliyu bin Musa bin Aliyu bin Aliyu bin Muhammad bin Aunu bin
Muhammad bin Aliyu bin Abi-Dalib
(10) Alkasim bin Ya’akub bin Ja’afar bin Ibrahim bin Muhammad bin Aliyu
bin Abdullahi bin Ja’afar bin Abi-Dalib
(11) Ja’afar bin Salih bin Ibrahim bin Muhammad bin Aliyu bin Abdullahi
(12) Abdurrahman bin Muhammad bin Abdullahi bin Isa bin Ja’afar bin
Ibrahim bin Muhammad bin Abdullahi bin Ja’afar
(13) Ahmad bin Alkasim bin Muhammad bin Ja’afar bin Muhammad bin
Aliyu bin Aliyu bin Hussain
(14) Hussain bin Aliyu bin Muhammad bin Aliyu bin Isma’il bin Ja’afar bin
Muhammad bin Aliyu bin Hussain
(15) Muhammad bin Ahmad bin Hassan bin Aliyu bin Ibrahim bin Hassan
bin Hassan bin Aliyu
(16) Muhammad bin Ja’afar bin Muhammad bin Ibrahim bin Isma’il bin
Ibrahim bin Hassan bin Hassan bin Aliyu

111
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(17) Alkasim bin Ahmad bin Abdullahi bin Alkasim bin Ishak bin Abdullahi
bin Ja’afar bin Abi-Dalib
(18) Ja’afar bin Hussain bin Hassan Al-Afdas bin Aliyu bin Hussain
(19) Husssain bin Hussain bin Muhammad bin Sulaiman bin Dawud bin
Hassan bin Hassan bin Aliyu
(20) Ahmad bin Hassan bin Aliyu bin Ibrahim bin Umar bin Muhammad
bin Umar bin Aliyu bin Abi-Dalib
(21) Zaid bin Isa bin Abdullahi bin Abi-Muslim bin Abdullahi bin
Muhammad bin Akilu bin Abi-Dalib
(22) Aliyu bin Muhammad bin Abdullahi bin Aliyu bin Muhammad bin
Hamza bin Ishak bin Aliyu bin Abdullahi bin Ja’afar
Dama wasun su da dama sun rasa rayukansu a lokuta maban-banta inda
wasun su kuma suka rasa rayukan su a lokaci daya misalin wadanda sukayi
shahada tare da Imam Hussain a Karbala da kuma wadanda sukayi shahada
tare da Muhammad Nafsuzzakiyya, haka nan suma wadanda sukayi
shahada tare da Hussain Sahibu Fakh.
Wadannan Kisan da aka dinga yiwa Ahlul-Baiti shine Musabbabin yin Hijirar
su daga Madina Izuwa sassa daban daban na duniya musamman ma
yankinmu na Africa, domin da yawan kashe kashen da akayi, yan uwansu ne
wato Daular Abbasiyya sune suka dinga kashe su tare da yaran su da kuma
masu goya musu baya. Ya kasance ana yi musu kisa na wulakanci inda wasu
da ransu aka dinga bunne su ko kuma a saka su cikin gini da ransu ko kuma
a yanke musu hannu da kafafuwa, banda tsarewa da kullewa da ake yimusu
a cikin kurkuku, ya kasance ana dukan su duka mai tsanani inda dayawa
daga cikinsu sun mutu ta dalilin haka ga kuma Azaba da ake yimusu da zafi
ko kuwa da wuta19. Ya zamto al’ada idan an kashe su (Ahlul-Baiti) to sai a
yanke kawunan su domin a kaiwa shugabannin wanchan lokaci. Haka
sidiran ake daukansu ko a tafi dasu inda akaga dama domin kashe su ko
kulle su, Sau dayawa akan kama su tare da ya’yansu dama jikokan su domin
a kulle ko a kashe su, basu guba ya zamo abu mafi sauki domin rabasu da
duniya. Hakika , babu wata kabila ko dangi a duniya da suka fuskanci
kalubalen da Jikokan Manzon Allah (SAW) suka fuskanta, kuma wannan
shine musabbabin yin Hijirarsu izuwa gurare daban daban na duniya.

112
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Sashi Na Bakwai
Hijirar Sharifai Izuwa Sassan Duniya
Wanda ya fara fita cikin zuriyar Annabi (SAW) izuwa wani guri ko wani yanki
shine Ja’afar bin Abi-Dalib, Sayyadi Ja’afar ya bar garin Makka izuwa nan
Africa domin yin Hijira bisa umarnin Manzon Allah (SAW) inda ya zauna a
kasar Habasha wadda take Ethopia a yanzu. A wannan kasa ne ya haifi
Dansa mai suna Muhammad kuma ya dauki lokaci mai tsawo a habasha
inda daga bisani kuma ya koma izuwa Madina.
A wasu ruwayoyin kuma, an tabbatar da zaman Sayyadah Zainab yar gidan
Imam Aliyu da kuma Sayyadah Sakina yar gidan Imam Hussain a Masar
bayan kisan da akayiwa Ahlul Baiti a Karbala (wato Egypt kenan a yanzu
kuma kamar yadda muka sani, kasar Egypt itama kasa ce daga kasashen
Africa). Duk dacewa akwai sabanin Malaman Tarihi amman wasu suna
tabbatar da cewa Sayyada Zainab yar Imam Aliyu da kuma Sayyadah Sakina
yar Imam Hussain sun rasu a Egypt inda wasu kuma suka rinjayar da cewa
sun rasu a Dimashk ko kuma Madina.
Bayan da rigingimu suka tsananta musamman ma a mulkin Abbasawa, sai
Ahlul-Baiti suka dinga yin Hijira daga Madina izuwa wasu garuruwan
wadanda zasu samu saukin rayuwa da kuma saukin gallazawar da yan’
uwansu Abbasawa suke yi musu. Tarihi ya tabbatar da cewa Imam
Muhammad Nafsuzzakiyya ya tura dansa Abdullahi Al-Ashtar izuwa kasar
indiya ko kuma Fakistan (A lokacin kasashen suna Hade ba’a raba su ba)
inda a wasu ruwayoyin kuma shi da kansa ne (Abdullahi Al-Ashtar) ya gudu
izuwa chan ko kuma aka gudu dashi izuwa chan.
Sharifai sun cigaba da fuskantar gallazawa, tozartawa da kuma
wulakantawa inda a ko dayaushe hukuncinsu bai wuce kashewa ba, ko
dauresu, ko basu guba ko kuma haka sidiran a dauke su a tafi dasu izuwa

113
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

wasu guraren domin azabtar dasu. Bayan kashe Muhammad Nafsuzzakiya,


Hussain wanda ake yi masa lakabi da “Sahib-Fakh” ya daura damarar Jahadi
inda aka fafata tsakaninsa da gwamnatin Abbasiyya kuma (Hussain) ya fito
ne tare da Manya da kuma Samari sosai cikin Jikokan Manzan Allah (SAW)
inda aka gwabza fada a wani guri da ake kiransa da suna “Fakh”, gurin yana
tsakanin Makkah da Madina. Tun kafin yakin ya afku, yazo cewa “ Manzon
Allah (SAW) ya tsaya a gurin yayi Sallar Jana’iza, sai Sahabbai suka tambaye
shi akan Sallar da yayi, sai yace Musu Anan ne za’a kashe wasu daga cikin
jikokaina/Iyalan gidana”1. A wannan yaki an kashe da yawa da cikin Iyalan
Annabi (SAW) inda ya hada harda shi jagoran yakin wato Hussain kenan, A
wannan yaki ne aka kashe Sulaiman dan Abdullahi Al-Kamil dama wasu
dayawa daga cikinsu, bayan da labari ya isa cewa an kashe jikokkan Annabi
(SAW) a Fakh, sai gwamnan da yake Mulki a Madina ya dinga kona gidajen
ya’yan Annabi (SAW) tare dana mabiyansu sannan ya kwace dukkan
dukiyoyinsu2. Kuma a wannan yaki ne Idriss dan Abdullahi Al-Kamil ya gudu
izuwa Africa da kuma Muhammad dan Sulaiman dan Abdullahi Al-Kamil.
Kwararowar Sharifai Izuwa Africa
Babban dalilin kwararowar Sharifai izuwa Africa dama dukkan wasu
yankuna na duniya, bai wuce kisan kare dangi da ake yi musu ba a wanchan
lokaci. kisa ake yi musu na rashin tausayawa inda ake kashe yaro, Saurayi
da magidanci hadi da dattijansu harma da matayensu, Sai da takai sharifai
suna gudu suna barin ya’yansu da matan su da dukiyar su dama komai Nasu
domin tsira da ransu, a wanchan lokacin, sai da takai zuriyar Annabi (SAW)
suna badda kamanni saboda kada a kamasu ko kuma a kashe su. Ya zamto
hanyar samun kudi ko daukaka hadi da kusaci wajen shugabanni matukar
kana bada gudunmawa wajen yakarsu, ko bada labarin inda suke, ko
kumama kashe su. Abdullahi Al-Ashtari an bishi har Indiya inda aka kashe
shi kuma aka dakko kansa aka kawowa Abu-Ja’afar Mansur Al-Dawaniki3.
Wadannan dalilan dama wasunsu sun sanya Sharifai barin Madina da
Makkah da kuma guraren da daular Abbasiyya ke shugabanta izuwa wasu
yankuna da sukayi Nisa da inda Daular Abbasiyya ke mulka.

114
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Farkon wanda ya fara tahowa wannan yanki namu na Africa (Africa mai
Nisa) yazo ya zauna kuma yayi aure yabar zuriya, shine Idriss Al-Akbar dan
Abdullahi Al-Kamil dan Hassan Al-Musannah dan Hassan Al-Mujtaba dan
Imam Aliyu da kuma Nana Fadima Al-Zahra’u yar Annabi (SAW). Idriss ya
gudo daga Madina bayan afkuwar waki’ar Fakh inda a nanne aka kashe
Yan’uwansa, ya taho izuwa Africa yabar yar’sa guda daya wadda ya Haifa
mai suna Fadima4, yabar dukiyarsa da kuma matarsa domin tsira da
rayuwarsa.
Idriss ya taho ne da abokin tafiyarsa wanda ake kiransa da Rashid, shi
Rashidu asalinsa mutumin Africa ne wato Maghrib kuma ya rayu a Madina,
ya taho da Idriss nan Africa saboda ana neman sa za’a kashe shi5.
Idriss ya taho izuwa Magrib Hijira tana da shekara 169AH ranar Tarwiyyah
wato 8 ga watan Zulhijjah, domin tsoron Abunda zai faru dashi idan ya
zauna daga Musal Hadi wanda Kalifa ne na daular Abbasiyya, sunyo tafiya
Mai nisa har suka shigo Kasar Masar6. Bayan sun shigo cikin gari, sai suka ga
wani gida wanda sukayi mamakin kyawunsa da kuma ta’ajibi akan gidan
inda suka tsaya suna kallon gidan, mamallakin gidan yaga su Imam Idriss da
abokin tafiyarsa Rashid suna kallon gidan inda shi mai gidan yazo ya
tambayesu akan labarinsu kuma sukaki bayyana masa su suwaye akaron
farko saidai sun nemi masauki a gurinsa kuma ya amince inda ya saukesu a
cikin gidansa, bayan da ya saukesu sai suka bashi labarin cewa su daga
Madina suke kuma Rashidu ya sanar dashi cewa Idriss Jikan Manzon Allah
ne (SAW), hakan matuka ya sanya wanda ya saukesu farin ciki da kuma
murna inda yayi musu alkawarin basu mafaka tare da Amana7. Bayan
saukarsu, tuni labari ya jewa Aliyu bin Sulaiman Al-Hashimi wanda shine
shugaba kuma Jagora a Kasar Masar kuma shine Kalifan Abbasiyya a kasar
Masar. Aliyu bin Sulaiman ya kirawo wanda ya saukesu kuma ya gaya masa
labari yazo masa cewa, ya sauki wasu baki a gidansa inda ya gaya masa
hatsarin zamansu a Masar kuma ya shaida masa cewa “Khalifa ya rubuto
masa cewa yana neman zuriyar gidan Annabi (SAW) tare da binciken duk
inda suke, domin cewa, shi (Khalifa na Masar) baya son a Zubar da Jinin
gidan Annabta a kasarsa”, Shugaban na Masar ya bawa su Idriss kwana uku
domin su fice bisa tsoron kada labari ya jewa Khalifan Abbasiyya8.

115
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Idriss da abokin tafiyarsa Rashid sunbi ayarin fatake suka bar Masar (domin
kada a ganesu ko a gane fitarsu kuma abisu a cinmusu) inda suka nufi garin
Barkatu, sun yi zango a garin Barkatu na dan wani lokaci sannan suka nufi
garin Kairawan inda sukayi Zango a kairawan shima na wani dan lokaci 9.
Lokacin da zasu fita daga garin Kairawan, sai Rashidu ya sanyawa Imam
Idriss kaya kwatan kwacin na uban gida da yaronsa inda shi Rashid ya
kasance a matsayin ubangida shi kuma Imam Imam Idriss ya kasance a
matsayin yaronsa (yaron Rashid), badan komai ba sai don su badda kama
kuma su gujewa masu bin sahunsu10. Bayan fitarsu daga Kairawan, sai suka
shiga garin Tilmisana inda suka yi zango na dan wani lokaci sannan suka
shiga Danjatu suka wuce izuwa garin Sus Al-Aksa kuma suka karasa izuwa
Takaddama har cikin garin Danjata inda ya zauna na yan kwanaki sannan ya
karasa izuwa birnin Walila inda a nanne ya nemi masauki kuma ya sauka a
gurin, Ishak bin Abdulmajid Al-Auraba Al-Mu’utazili ya girmamasu ya
darajta su kuma ya basu duk wata gudunmawa da suke da bukata11. Imam
Idriss ya isa garin Walila hijira tana 172AH12. Wannan yana nuna mana cewa
Imam Idriss da Rashid sun dauki tsawon shekara uku suna tafiya cikin
tsaunuka, sahara da kwazazzabi domin tsira da rayuwar su.
Bayan da Imam Idriss ya zauna a garin Walila, sai Ishak bin Abdulmajid Al-
Auraba ya dinga yiwa mutanen garin bushara da zuwan Idriss da kuma
muhimmancinsa tare da janyo masa mutane domin yi masa mubayi’a,
daukacin Al’umma sunyi masa mubayi’a ranar Juma’a 14 ga watan
Ramadan hijira tana da 172AH domin ya tsayar musu da hukuncin Alkur’ani
da kuma Sunnar Manzon Allah (SAW) 13. Farkon Kabilun da suka fara yi masa
mubayi’a sune: Maknasat, Gamarah, Lamayah, Lawatah, Sidratah, Gayatah,
Nafzatah, wannan duk daga kabilun Auraba, Sannan kuma kabilun Zinatah
da wasu daga cikin kabilun Barbar kamar su: Ziwagah, da Wazwawah14.
Lokacin da komai ya kammalu (goyon bayan da ya samu da kuma
shugabantar dashi da suka yi) sai yayi azamar yaki domin tabbatar da
abunda Kakan sa (SAW) yayi na tabbatar da Tauhidi aban kasa inda ya dinga
bude garuruwa har sai da ya dangane da Tilmisanah15.
Yayin da labarin Imam Idriss ya fantsama sai Haruna Al-Rashid wanda shine
Khalifah na Abbasiyyah ya fara shirya hanyar da zai kawar da Imam Idriss

116
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

domin jin tsoro akan gawurtar da Imam Idriss yayi da kuma karfin da yake
karawa, sai Haruna Al-Rashid ya tura Sulaiman Ibn Jarir Al-Shammak da
nufin ya kashe Imam Idriss. Sulaiman Ibn Jarir yazo wajen Imam Idriss kuma
ya nemi kusaci dashi bisa nuna cewa shi masoyinsa ne (Masoyin Imam
Idriss), bisa kaddarar Ubangiji, Sulaiman ya samu kusaci wajen Imam Idriss
inda yayi amfani da damar da ya samu na gusawar Rashid daga gurin Imam
Idriss sannan ya gabatarwa da Imam Idriss da wani turare inda yace dashi
“Ya shugabana, wannan wani nau’i ne na turare sabo wanda na taho da shi
tunda daga Mashrik (Jaziratul Arab) bai dace da kowa ba sai kai”, Yayin da
Imam Idriss ya karbi turaren kuma ya shake shi sai ya wadi magashiyyan
bisa guba da aka zubawa turaren, yayin da Sulaiman Ibn Jarir Al-Shammak
yaga gubar ta kama Imam Idriss sai ya gudu da nufin komawa inda ya fito16.
Bayan da Rashid ya dawo kuma ya tarar da Abunda ya faru, sai suka
sukwani dawaki suka bi Sulaiman suka cimmasa kuma suka sare masa
hannun dama amman duk da haka ya samu ya tsere17. Bayan da Rashid ya
dawo, sai sukayi Jana’izar Imam Idriss kuma suka binne shi a Walila sannan
ya tara Jama’a yace dasu “Imam Idriss bai bar da ba sai kuyangarsa wadda
take dauke da ciki wato Kanzatu Al-Nafziyyah, idan zakuyi hakuri har ta
haihu kuma idan namiji ta haifa kuma ya girma to sai muyi masa mubayi’a”
nan take suka amsa masa da cewa “su basu da wani ra’ayi sai ra’ayinsa
kuma suka kara da cewa idan namiji ta haifa to sai suyi mubayi’a inkuwa
mace ta haifa to sai suyi nazarin hukuncin da zasu dauka (wato su zabi
shugaba a tsakaninsu)”18. Rashid yayi farinciki bisa kalaman su kuma yayi
musu Addu’a bisa hakan, inda ya cigaba (Rashid) da khalifancin Imam Idriss.
Yayin da watannin haihuwar Kanzatu suka cika sai Allah ya Azurtata da
samun da namiji mai kama da mahaifinsa sa’annan aka mayar masa da
sunan mahaifinsa wato Idriss inda ake kiran mahaifinsa Idriss Al-Akbar shi
kuma dan ake kiran sa da Idriss Al-Asghar (wato mahaifin shine Idriss Babba
shi kuma dan Idriss Karami) 19. Mahaifiyar Imam Idriss Al-Asghar wato
Kanzatu Al-Nafziyya, ta fito ne daga Kabilar Nafzatu wadda babbar kabila ce
a garin Darabulis kuma an kara da cewa ita Nafzatu tana daga cikin kabilar
Auraba inda su kuma Auraba suna daga cikin ya’yan Aurab dan Barnus20. An

117
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

haifi Imam Idris Al-Asgar ranar Litinin 3 ga watan Rajab hijira tana da 177AH
cikin shekarar da mahaifinsa ya rasu21.
A cikin shekara takwas da haihuwarsa, Imam Idriss Al-Asghar ya haddace
Alkur’ani, yasan Ilimin Fikhu, da Sunnah (wato Hadisi), da Nahwu, da Waka
wadda fusaha ce gurin Larabawa, da tarihin shugabanni da shugabanci, da
hawa doki dama wasu abubuwan, Yayin da ya cika shekara 11, sai Rahid ya
umarci da ayi masa mubayi’a inda daukacin kabilun wannan yanki suka yi
masa mubayi’a kuma suka shugabantar dashi akansu, anyi wannan
mubayi’a ne ranar Juma’a 17 ga watan Rabi’ul Auwal hijira tana da 188AH 22.
Rashid yasa anyi mubayi’a bisa abubuwa daya gani tattare da Idriss wanda
ya hada da hikima, hazaka, ilimi, iya zance, fusaha, hankali. A ranar da aka yi
masa mubayi’a, a ranar ya hau mumbari yayiwa mutane Kutba23. Yazo
cewa, bai dade da hawa mulki ba Allah yayiwa Rashid Rasuwa inda ya
cigaba da mulki kuma ya taimaki Addini kamar yadda mahaifinsa yayi. Idriss
Al-Asgahr (wato Idriss Karami) ya haifi ya’ya 12 anan Walila amma a wasu
ruwayoyin ance sun zarta hakan24.
Bayan Imam Idriss, a cikin sharifan da suka shigo Africa, na biyunsu shine
Muhammad bin Sulaiman bin Abdullahi Al-Kamil bin Hassan Al-Musannah
bin Hassan Al-Mujtaba bin Imam Aliyu da Nana Fadima Al-Zahra’u yar
Manzon Allah (SAW)25. Duk da cewa akwai kuskuren da ake tabbatarwa
cewa Sulaiman dan Abdullahi Al-Kamil shine ya zauna a Tilmisana, amma
bisa bincike da kuma maganganu na masana tarihi ya tabbatar da cewa
Sulaiman an kashe shi ne a yakin Fakh sai dai dansa Muhammad bin
Sulaiman shine ya shigo Africa kuma ya shigo ne bayan afkuwar Fakh
169AH/785M26. Shi ne na biyu a shigowa Africa bayan gudowar sa daga
Sham wato inda daular Abbasiyya ke mulki, sai ya Zauna a Sudan inda daga
bisani, ya samu labarin cewa Baffansa wato Idriss Al-Akbar yana Maghrib
inda ya bar Sudan ya karaso Maghrib27. Bayan da ya karaso, Imam Idriss Al-
Akbar ya bashi shugabancin Garin Tilmisana inda ananne ya rayu kuma ya
haifi zuriyarsa kuma aka tabbatar da cewa sai da ya haifi ya’ya 10 a
Tilmisana hakanan ya fadada zuriya a wannan gari. A cikin ya’yan sa guda
goma, guda hudu ne kawai suka fitar da zuriya, ragowar basu da zuriya,
wadanda suke da zuriyar sune: Abdulllahi, Hassan, Ahmad da kuma Idriss 28.

118
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Bangare na uku da suka shigo Africa sune Zuriyar Muhammad


Nafsuzzakiyyah, duk da cewa akwai sabani akan wadanda suka fitar da
zuriya cikin ya’yan Muhammad Nafsuzzakiyyah amman amfi tabbatar da
Abdullahi Al-Ashtari sama da ragowar, daga bisani an sake tabbatar da
cewa Alkasim da kuma Ahmad suma sun fitar da zuriya, Hakanan, an
tabbatar da shigowar Hassan Al-Dakil ibn Alkasim ibn Muhammad
Nafsuzzakiyyah a shekarar 664AH/1266M29.
Bangare na Hudu sune zuriyar Musal Al-Jauni, suma sun shigo Africa kuma
sun zauna a Maghrib, daga cikinsu akwai Sayyid Ibrahim kuma daga shine
bangaren Kadirawa suka fita, sai kuma Sayyid Abdullahi30.
Bangare na biyar sune zuriyar Hassan Al-Musallisu da Imam Zaidu dan
Imam Hassan, wadanda suka fara shigowa daga Imam Hassan Musallisu a
daukacin zuriyar sune Banu Ja’afar bin Aliyu bin Abdullahi Ibn Al-Makfuf
kuma sun zauna ne a garin Sus Al-Aksa, Shi kuma bangaren Imam Zaidu dan
Imam Hassan sun shigo Maghrib a karni na 4 Hijiriyya kuma wanda suka
shigo sune Banu Muhammad dan abi Hassan Muhammad dan
Abdurrahman Al-Shajri dan Alkasim dan Hassan dan Imam Zaidu inda ya
shiga garin Kairawan ya zauna kuma ya haihu anan31.
Sannan, bangarori da yawa daga zuriyar Imam Hussain suma sun shigo
Africa kuma sun samar da zuriya sosai wadda ta wanzu har wannan lokaci.
na farkon su (wanda ya shigo Africa) ana kiransu da Al-Aridiyyin kuma ya
fito ne daga zuriyar Aliyu bin Imam Ja’afar Al-Sadik Al-Aridi. Wanda ya fitar
da tsatson su a Maghrib shine Maulaya Muhammad kuma shi ne tushen
wannan bangare a Maghrib32.
Bangare na biyu da suka shigo Africa cikin zuriyar Imam Hussain akwai Al-
Kazimiyyun, wato zuriyar Imamuna Musal Kazim kuma sun zauna ne a
Kairawan, Cikin su akwai Banu Hassan da kuma Banu Ja’afar ya’yan Zaidu
Al-Nari bin Musal Kazim33.
Bangare na Uku sune ake kiran su da Sharifan Masfiriyyun, kuma sune Banu
Muhammad bin Ja’afar Al-Sadik bin Muhammad Al-Bakir bin Aliyu Zainul-
Abidin bin Imam Hussain bin Imam Aliyu bin Abi-Dalib. Sun shigo Maghrib
kuma sun zauna anan34.

119
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Dalilan yaduwar Sharifai a Africa


Bayan da sharifai suka shigo Africa suka dauki tsawon lokaci tare da tara
zuriya mai dumbin yawa kuma Al’umma suka shugabantar dasu cikin
dukkanin Al’amuransu, sai hassada da kuma kabilanci ya motsu cikin
zukatan wasu daga cikin Al’umma inda suke ganin Sharifai sun mamaye
daukacin harkoki na shugabanci da kuma na Addini. Wadannan dalilai sun
sanya wasu fara yakar sharifai a Africa inda suka dinga binsu suna kashewa
tare da korarsu. A lokaci guda Musa Ibn Abi-Al Afiya sai da ya kashe jikokan
Manzon Allah (SAW) a Morocco sama da su dari hudu (400) inda a wata
ruwayar kuma akace dari bakwai (700),35. Wannan ya sanya sharifan
wanchan lokaci barin garin Fas da Walila dama wasu garuruwan inda suka
gudu izuwa dajuka da kuma tsaunuka saboda farautarsu da kuma kashesu
da ake yi, tarihi ya tabbatar da cewa, sai da Musa Ibn Abi Al-Afiya ya
tasamma karar da jikokin Manzon Allah (SAW) dake kasar Maghrib a
wanchan lokaci.
Rigingimu sun cigaba da afkuwa a gurare da yawa irin su Libya musamman
kazamin fada da aka dinga gwabzawa tsakanin jikokin babban sharifinnan
Shekh Muhammad Al-Fasi wanda ya rayu a Libya da kuma gwamnatin
daulayyar Turkawa dake da karfi a wanchan lokaci. shekh Muhammad Al-
Fasi tare da zuriyarsa sun mulki Libya na kusan kimanin shekara 300 inda a
karshen mulkinsu suka dinga gwabza fada da Turkawa domin kwadayinsu
(kwadayin turkawa) nason kwace Libya. Ya tabbata cewa “lokacin da daular
Turkawa ta kwace Libya, sai da ta tattara Sharifai Jikokin Muhammad Al-Fasi
kimanin susu dari-biyu (200) tayi musu kisan gilla domin gujewa yin borensu
a nan gaba da kuma karya karfinsu tare da tasirinsu gurin Al-Ummar Libya.
Wadannan kashe kashe da kuma rigingimu sun tilastawa Sharifan Libya
kwararowa yankunanmu na west Africa wadanda suka hadar da Niger da
Chad da Nigeria dama wasu sauran kasashen Africa ko kuma ma sauya
guraren zamansu. Sau daya idan aka samu sabani tsakanin shugabanni ko
Al’umma to sai a kashesu ko kuma a wulakantasu, Shekh Sharif Abdussalam

120
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Ibn Mashish wanda babban Malamine kuma masani ne shima kashe shi
akayi a Morocco, dama wasu da dama daga cikin Sharifai36.
Karyewar dauloli da kuma rigingimu sun taka muhimmiyar rawa wajen
kwararar sharifai izuwa yankuna daban daban na Africa, ya kasance a
Maghrib kusan duk bayan wani lokaci sai an samu hambarar da wata
gwamnati izuwa wata ko kuma yake-yake wanda hakan yana haddasa
asarar rayuka da kumama dukiya mai yawa wanda duk wannan na daga
musabbabin Hijirar su.
Yada Ilimin Addinin Musulunci da kuma kasuwanci suna daga cikin jigon
yaduwar Sharifai a kasashen Africa musamman ma yankin mu na west
Africa. Da yawa daga cikin Sharifai sun shiga da’awa ta hanyar yada Ilimin
Addinin Musulunci kuma ta hakanne sharifai suka yawaita a sassa daban
daban na Africa dama duniya baki daya.
Shigowar turawan mulkin mallaka ya taka muhimmiyar rawa wajen
yaduwar sharifai dama al’ummatai masu yawa, tarihi ya tabbatar da
afkuwar rigingimu da kuma barnatar da dukiya hadi da asarar rayuka masu
dimbin yawa yayin mulkin Mallaka a Africa. A kasar Morocco an samu tashe
tashen hankula da kuma uwa uba kasar Algeria inda aka kiyasta cewa anyi
asarar rayuka sama da miliyan daya cikin yakin da aka dade anayi tare da
yin hijirar miliyoyin mutane da suka bar kasar. Daga cikin wadanda suka bar
kasar akwai sanannen sharifinnan na kasar Libya wato Shekh Muhammad
Ibn Ali Al-Sanusi Al-Hassani, dama wasu da dama, hakanan, kasar Libya
itama an gwabza fada tsakanin turawan mulkin Mallaka da kuma al’ummar
kasar wanda ya sabbaba asarar rayuka masu yawa, wadannan rigingimu sun
tilasta yin hijirar sharifai izuwa wasu yankunan domin tsira da rayuwarsu.
Shigowar Sharifan kasar Hausa (Nigeria)
Sharifai masu yawa sun shigo cikin kasar Hausa kuma daukacinsu sun shigo
ne ta kasashen Niger, Chad inda su kuma (Nigr da Chad) sun shigo musu ne
daga Algeria, Mali, Libya, da kuma Sudan. Ana kirdadon cewa, kasar Barno
itace ta fara samun sharifai kasantuwar itace ta fara samun Musulunci
sannan kuma kasar Katsina da kuma kano musamman bisa shurarta ta
fannin kasuwanci da kuma karbar baki. A bisa abunda ya inganta daga tarihi

121
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

kuma ya shahara, sharifan da suka fara shigowa cikin kwaryar Birnin Kano
sune:
1. Sharifan Tsangaya ta Gaya: Yazo cewa, farkon sharifan da suka fara zuwa
Kano, sun zone a karni na goma sha-daya (11c) wato sun shigo cikin
ayarin Kabilar Wangarawa wadanda suka jaddada ko kawo Musulunnci a
cikin birnin Kano, a cikin su akwai wanda ake kira da Mahmud kuma an
tabbatar da cewa yana daga cikin farkon sharifan da suka shigo kano
kuma sune sukayi rassa a garin Tsangaya ta garin Gaya (Sharifan Gaya)
da garin Kademi da kuma wasunsu daga cikin kwaryar Birnin Kano. kuma
sune jikokin Imam Sulaimanu dan Abdullahi Al-Kamil dan Hassan Al-
Musannah dan Hassan Al-Mujtaba dan Imam Aliyu da kuma Fadima yar
Annabi (SAW).
2. Tsatson Yahya: Jikokan Imam Yahya wanda akafi sani da Sahibu-Daylam,
suma sun shigo kasar Hausa inda suka fara zama a kasar Borno sannan
kuma suka fantsama cikin garuruwan Hausawa. Kuma suma suna cikin
sharifan farko da suka yawaita cikin kasar Hausa.
3. Sharifan cikin garin Kano dake unguwar sharifai: Zasu iya zama na uku
ko sama da haka cikin wadanda suka shigo cikin Jahar Kano, sunyi
shuhura kuma sanannu ne tare da faffadar zuriya da kuma shugabanci.
4. Tsatson Sharifan Dukawa: Asalinsu Maghrib ne wato kasar Morocco, sun
shigo kasar Kano ne daga Nijar wajejen kasar Agadez kuma sun kafa
gari/Unguwar Sharifai dake Tammawa cikin karamar hukumar Gezawa
ta kasar Kano. Daga cikinsu akwai mashahurin dan kasuwar nan wato
Sharif Yahya Na-Tsakuwa wanda yayi fataucin fata a garin Tsakuwa dake
Kano da kuma Sidi-Fari Amale (Sarkin Sharifan Kano).
5. Tsatson Sharif Abdurrahman: sun zauna a Dala cikin birnin Kano, kuma
sun taimakawa Shekh Usman bin Fodio wajen gudanar da Jahadinsa a
kasar Hausa, hakanan, zuriyar wannan gida sune suke rike da sarautar
Sharkin Sharifai a garin Sokoto
6. Sharif Ahmad Al-Hassani: ya shigo daga Kasar Libya kuma ya zauna a
Dukurawa tare da barin zuriya inda daga bisani ya koma Kura kuma daga
tsatsonsa aka samu Sharif Zangina dake Lokoja.

122
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

7. Sharif Abdurrahman Al-Sani: ya zauna a unguwar Adakawa kuma daga


tsatsonsa Sharif Ashafa ya fita.
8. Sharif Abdallah: suma sun shigo Kasar Kano kuma sun zauna a unguwar
Sanka
9. Sharif Sidi Sa’ad: sun shigo Kano inda suka zauna a unguwar Alfindiki,
sanannu ne kuma Malamai ne inda ya inganta cewa jigone matuka cikin
darikar Kadiriyya kuma ya bada ita darikar ga al’umma da kuma
malamai.
10.Tsatson Sidi Muhammad Sanka: suna daga cikin sharifan da suka shigo
Kano kuma sun zauna a unguwar Sanka dake kano, daga cikin su akwai
Sidi Musa da kuma Sharif Abdussalam (Shugaban Darikar Arusiyya)
11.Sidi Umaru Tagani: sun shigo Kano kuma ya zauna a Ashamawa dake
Gezawa, hakanan daga tsatsonsa wasu sun zauna a unguwar Arzai.
12.Sharif Abdullahi Dunama: sun shigo kasar Kano inda suka zauna a Dan-
Hassan da kuma cikin birnin Kano
13.Sharif Ahmad Ganaba: sun zauna a Shatsari kuma suma suna daga cikin
sharifan da suka shigo kasar Kano kuma akwaisu a unguwar Fagge
14.Sharif Bashir bin Zaid: ana kiransa da sharif Bashir mai-Masallaci inda ya
gina masallaci, kuma tsatson wannan zuriya sun zauna a Shatsari
15.Sharif Kamalu: sun zauna a unguwar Fagge ta kudu
16.Tsatson Sharif mai Ya’ya: sun zauna a garin Bichi
17.Tsatson sharif Malam Shawara: sun zauna a unguwar Kadawa
18.Tsatson sharif Bala da Sharif Ahmadu: sun shahara da alkur’ani kuma
akwaisu a unguwar Hanga da kuma zangon bare-bari
19.Tsatson su Sharif Kade: sun zauna a unguwar Arzai
20.Sharif Muhammad: sarkin Kano ne tun kafin Jihadi kuma mahaifiyarsa
sharifiya ce kuma shima ya mulki gidan sarautar Kano
21.Tsatson Turaki Hashim: sarkin Kano Abbas ya auri sharifiya inda ta haiifa
masa Turaki Hashim wato mahaifin Galadiman Kano Tijjani Hashim da
kuma Bashir sarkin Dawakin tsakargida inda tayi wani auren bayan
Rasuwar Sarki Abbas kuma ta haifi Malam Habibu Malamin Daji
22.Tsatson Waziri Gidado: Shima ya auri Sharifiya (Waziri Gidado) inda ta
haifa masa zuriya
23.Tsatson sharif Bala dake Kadawa

123
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

24.Tsatson Sharif Abdulkadir Sabon-Gari


25.Tsatson Sharif Yusif Adamu Adakawa.
Dama wasu masu tarin yawa dake garin Kano wadanda bazamu iya kawo
dukkaninsu ba.
Mainene banbanci tsakanin sharifi dan mace da dan Namiji
Sau dayawa al’umma sukan ayyana cewa akwai banbanci tsakanin sharifi
dan mace da kuma dan Namiji musamman ma a kasar Hausa inda harma
banbanta suna akeyi wajen kiran sharifi dan mace da Hashimi. Bisa Magana
wadda take ingantacciya kuma abar yadda gurin shari’a, babu wani
banbanci tsakanin sharifi dan mace da kuma dan Namiji.
Ita shariftaka a jini take ba’a jinsi ba, duk wanda yake yanada jinin Annabi
(SAW) na nasaba tattare dashi to babu shakka kuwa Sharifi ne ko da kuwa
dan mace ne ko kuma dan namiji. Asalin shariftaka daga mace take wato
Nana Fadima Al-Zahra’u kuma tsatsonta sune mafi kolkoluwar daraja cikin
sharifai domin sune wadanda suke tattare da Jinin Annabi (SAW) a jikin su.
Malamai sun tabbatar da cewa kowanne da/yaro yana bin nasabar
Mahaifinsa ne ba na mahaifityar sa ba, hakan tabbataccen abune a Shari’a,
amman wannan hukuncin banda shi a zuriyar Annabawa domin yana daga
cikin kususiyyah ta Manzon Allah (SAW) kasantuwar ya’yan diyar sa
(Fadima) sune cikakkun ya’yan sa. Zuriyar Annabi (SAW) ce kawai take da
wannan fifikon inda jikokinsa na yar’sa suke jinginuwa izuwa gare shi.
Su Annabawan Allah, jikokansu (ta bangaren ya’yan su mata) ana lissafasu a
cikin tsatsonsu ko kuma ya’ya’nsu dogaro da fadin Allah cikin Al-Kur’ani:
“ (1)kuma muka bashi Ishak da Ya’akub dukkansu mun shiryar, kuma Nuhu
mun shiryar da shi a gabani, kuma daga zuriyar sa akwai Dawud da
Sulaimanu da Ayyub da Yusufa da Musa da Haruna, da haka ne muke
sakawa masu kyautatawa”.
(2)”Da kuma Zakariyya da Yahya da Isa da kuma Ilyas, dukkan su daga
Salihai suke” (6:84-85).

124
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Wadannan ayoyi suna Magana ne akan Annabi Ibrahim tare da girmamawar


da Allah yayi masa na fitar da gwarazan Annabawa daga tsatsonsa. Dukkan
wadannan Annabawa, Allah ya fitar dasu ne daga tsatson Annabi Ibrahim
(AS), amma abun tambaya anan shine Annabi Isa? domin Allah ya halicce
shi ne bisa kudurar sa ba tare da Mahaifi ba. Malamai sun tabbatar mana da
cewa Annabi Isa yazama dan Annabi Ibrahim ko kuma ya kasance daga
tsatson Annabi Ibrahim (kamar yadda Allah madaukakin Sarki ya ambata
mana a cikin Alkur’ani) takan Mahaifiyar sa Nana Maryam (AS) wanda
hakan yana nuna mana kasantuwar ya’yan mace shiga cikin tsatso ko
nasaba ta gidan Annabta tare da zuriyarsu domin Annabi Isa akwai hula
sama da 30 tsakaninsa da Annabi Ibrahim, amma duk da hakan Allah da
kansa ya ambace shi cikin tsatson Annabi Ibrahim a cikin Alkur’ani. A yanzu
kusan mafi yawancin wadanda suke nasabtuwa da Annabi (SAW) a duniya,
to kuwa suna nasabtuwa da shi ne ta bangaren mace (bata bangaren namiji
ba), bisa hakan, ya’yan mace tare da suma ya’yan’su da kuma tsatsonsu,
suna cikin nasaba ta Annabi (SAW) matukar nasabar ingantacciya ce.37
Nasabar Annabi Isa izuwa kan Annabi Ibrahim itace:
Annabi Isa dan Sayyada Maryam yar Imran dan Masan, dan Azar dan Abi-
Ya’uz dan Yuzan dan Zirbabil dan Salyan dan Yuhannah dan Ushiya dan
Amun dan Manshikan dan Hazka dan Akaz dan Yusam dan Uziya dan Yuram
dan Safid dan Isha dan Raj’im dan Sulaiman dan Dawud dan Ishi dan Aubid
dan Salmun dan Ya’iz dan Nahshon dan Amyad dan Ram dan Hasroum dan
Faris dan Yahuza dan Ya’akub dan Ishak dan Annabi Ibrahim (AS)38.
Wannan yana tabbatar mana da cewa, su Annabawa, daukacin tsatson su
(yayan maza da kuma ya’ yan mata) suna nan a matsayinsu na ya’yan su.
Manzon Allah (SAW) yana cewa “Fadima tsokace daga Jikina”, Imam Hassan
da kuma Imam Hussain suma tsokane daga Manzon Allah (SAW) saboda
sun fito ne daga Nana Fadima hakanan dukkan wani sharifi dan Namiji da
kuma dan Mace.
Hakanan, yazo cikin Hadisin Annabi (SAW) wanda Nana Aisha (RA) ta
rawaito kuma yake mashhuri cewa “An kawowa Annabi (SAW) kyautar
Sarka inda Iyayen Muminai suka taru domin ganin ta tare da mamakin

125
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

kyanta hadi da al’ajabin Sarkar, a wannan lokaci, Umamatu Jikar Annabi


(SAW) ta bangaren yar’sa Sayyada Zainab tana zaune a kofar gida tana wasa
da kasa, sai Annabi ya karbi Sarkar daga hannun iyayen Muminai kuma yace
“Wallahi zan sanyata (ita Sarkar) a wuyan mafi soyuwa cikin Ahalina”, sai
Annabi ya sanya wannan Sarkar a wuyan Umamatu yar Sayyada Zainab”.
Wannan hadisi yazo cikin Musnad na Imam Ahmad39. idan muka duba
wannan hadisi zamuga yadda Annabi (SAW) ya shigar da Umamatu cikin
Ahalinsa duk da kasantuwar yar’ diyarsa Sayyada Zainab ce kuma a daya
bangaren, yar’ Abul-As ce. Hakan yana nuna mana gasgatuwar Shariftakar
mace da kuma daukacin zuriyarta izuwa ga Annabi (SAW).
Idan mukayi duba akan Hadisin Sayyadi Sa’adu bin Abi-wakas, yazo cewa
Annabi yana kiransa da Amminsa wato Baffansa kenan kasantuwar ya fito
ne ta bangaren mahaifiyar Annabi (SAW), kamar yadda hadisin yazo, yayin
da Sa’adu bin Abi-Wakas yazo gurin Annabi, Sai Annabi (SAW) yake gayawa
Sahabbai cewa “Wannan (Sa’adu) Kawu nane ko Baffa nane don haka waye
zai nuna Mini Baffansa ko Kawunsa”40. Shi Sa’ad bin Abi-Wakas sun hadu da
Annabi ta bangaren Mahaifiyarsa (SAW) wato Nana Aminatu, shi Sa’ad
nasabarsa itace: Sa’ad bin Malik bin Wahib bin Abdu-Manaf bin Zuhrata bin
Kilab, inda nasabar Annabi ta bangaren Mahaifiyarsa itace: Nana Aminatu
bin Wahab bin Abdu-Manaf bin Zuhrata bin Kilab. Kasantuwar ya fito
(Sa’adu) daga bani Zuhrata yasa Annabi yake ce masa Baffansa domin su
Bani-Zuhrata nasabace ta bangaren Mahaifiyarsa. Wannan yana nuna mana
cikakken halaschi na nasabtuwa da bangaren mahaifiya domin Annabi
(SAW) yana nasabta Kansa (SAW) da hakan kuma yana alfahari da hakan
tare da girmamawa da jin dadi ga duk wanda yaga ya nasabtu da shi ta
kowane bangare (bangaren Sayyadi Abdullahi da kuma bangaren Nana
Aminatu (RA).
Idan mukayi duba da Auren da Sayyadi Umar yayi na Jikar Annabi (SAW)
wato Ummu-Kulsum yar Nana-Fadima da Sayyadi Ali, zamuga cewa yayi
wannan aurene bisa ga abunda yaji Annabi yace na “Dukkan wata Nasaba
da kusaci zai yanke ranar alkiyama sai wanda yake da nasaba ko kuma
kusaci da Annabi”41. Wannan ta sanya shi matsawa Sayyadi Ali har sai da ya
bashi auren Ummu-Kulsum domin ya samu kusaci da Annabi ranar

126
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

alkiyama. Kuma an nakalto Sayyadi Umar (RA) yana cewa “inaso na haifi da
daga gareta (daga Ummu-Kulsum jikar Annabi) wanda Zai zamto nasabarsa
(nasabar dan nasa) tana danganuwa gare Shi (SAW)42. Wannan aure na
Sayyadi Umar (RA) yayi shi ne domin samun falala da kuma tabarraki na
Annabi (SAW) kuma domin shima ya samu kusaci da Annabi ranar alkiyama
saboda auren Jikarsa (SAW) da yayi, bugu da kari, domin ya haifi da wanda
yake dan gidan Annabi (SAW), wato zuriyarsa su zamto suna komawane
izuwa gidan masoyinsa (SAW).
Malamai masana halittar Mahaifa suna cewa “ana halittar ya’ya ko tsatso
daga Maniyyin mahaifi da kuma na mahaifiya, amma tsoka ana halittarta ne
daga gudan jinin Mahaifiya kuma mafi yawancin halitta ana yinta ne daga
bangaren mahaifiya a mafi yawanci (halittar yaro a cikin mahaifiyarsa anfi
yinta ne mafi yawanci daga uwa sama da Uba), idan har mutum zaiyi
nasaba da mahaifinsa da kuma bangaren mahaifinsa, to kuwa jinginuwa
izuwa bangaren Mahaifiya shine farko saboda halittarsa a cikin ciki,
mahaifiya itace ta bada gudunmawa mafi yawa43. Wadannan malamai sun
fayyace mana cewa, a halittar dan Adam kusan gudunmawar uba shine
dugon Maniyyi wanda sai dashi ne ake yin halitta, `amman daukacin halitta
a cikin Mahaifiya, uwa itace take bada gudunmawar komai hatta wajen
halittar tsokarsa, inkuwa hakane, to kuwa za’a iya yin gado daga zuriyar
uwa na halaye, girma, ilimi dama wasu abubuwa da dama sama da uba.
Malamai masu tarin yawa sun tabbatar mana da shariftaka ta ban garen
mace, Imam Shafi’i an rawaito yana cewa “Shariftaka ta bangaren uwa
tabbatarciyar abace” a wani kaulin kuma wanda ake danganta shi da imam
Shafi’i yace “Nasaba tana tabbatuwa ga dan mace”44, Imam Al-Kabisi yana
cewa “Uwar da ta kasance Sharifiya, to shariftaka tana tabbatuwa ga
ilahirin zuriyar ta kuma ya kara da cewa duk wanda mahaifiyarsa ta kasance
Sharifiya, to kuwa shariftaka ta inganta a gare shi da kuma ilahirin zuriyarsa
kuma za’a girmama shi da girmamawar da ake yiwa Sharifai kuma
tafikarwarsa zata kasance irin tafikarwarsu45 ”, Shekh Al-Ukbani da wasunsu
sun tabbatar da cewa “Sharifi dan mace da kuma shima zuriyarsa dukkansu
suma Sharifai ne”, shima Kadi Jalil Abul-Abbas Ibn Gumazi an nakalto shi
yace “wanda Sharifiya mace ta haifa shima Sharifi ne”46, Shi kuwa Shekh

127
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Hamiddin akan tambayar da akayi masa akan wanda mahaifiyarsa Sharifiya


ce amman mahaifinsa ba Sharifi bane, Shin dannsu Sharifi ne? sai ya bada
amsar cewa “Shi (dan nasu) Sharifi ne” shima Shekh Abu-Aliyu Mansur bin
Ahmad bin Abdulhak Al-Zawawi Al-Mashazali wanda ake yiwa lakabi da
Nasuruddin ya goyi bayan haka (ya aminta da Shariftaka ta bangaren
mace),47 a daya bangaren, Al-Allama Aba Abdallah Ibn Marzuk an tambaye
shi akan Sharifi dan mace inda ya bada amsar cewa “ Shima Sharifi ne kuma
za’a girmama shi da girmmamawar da ake yiwa sharifai”48.
Babban malaminnan na Tunusia Al-Kadi, Al-Jalil, Abul-Abbas, Ahmad bin
Muhammad bin Hassan Ibn Gumaz Al-Ansari Al-Kazraji yana cewa “Ya’yan
Sharifiya (Mace) suma Sharifai ne”49. A cikin masu tabbatar da Shariftaka ta
bangaren uwa akwai babban malamin nan Shekhul Azhar Muhammad bin
Abdullahi Al-Karashi Al-Azhari50
Yazo a cikin Hadisi inda Manzon Allah (SAW) yake yin wasiyyah akan
mutanen Masar yake cewa “A garesu akwai Nasaba da kuma dangantaka51.
Wannan hadisi ya tabbatar mana nasaba da kuma dangantuwa da bangaren
uwa dogaro da Annabi ya danganta kansa da dangin Kakar sa wato Nana
Hajara (RA) matar Annabi Ibrahim, wato mahaifiyar Annabi Isma’il inda
Masana suka tabbatar da cewa mutuniyar Masar ce. Wannan ya tabbatar
mana da cewa dukkan wani sharifi dan mace, mai danganuwa ne izuwa ga
Manzon Allah (SAW).
Akwai sharaifai masu yawa kuma Manyan Malamai wadanda suka samu
Shariftakarsu ta bangarun uwa, misali:
(1) Muhammad Ibn Yusuf Al-Sanusi: sannannen Malami kuma masanin
Tauhidi, shine ya rubuta littafin Ummul-Barahin, shariftakarsa ta
bangaren mahaifiyar babansa take (wato kakarsa kenan) kuma ana
lissafa shi cikin tsatson Annabi (SAW)
(2) Akwai sharifan Zainabiyyin: wadannan Sharifai sune Jikokin Sayyadah
Zainab yar Imam Aliyu da kuma Nana Fadima kuma suna zaune a
kasar Misra wato Egypt kenan.

128
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(3) Akwai Aulad Ibn Halima: sharifai ne tabbatattu, kuma jikokin Shekh
Abdussalam Ibn Mashish dake Morocco, shariftakarsu ta bangaren
Mace suka sameta
(4) Aulad Ibn Raisun: suma sharifai ne sanannu dake Morocco, kuma
shariftakar su ta bangaren mace suka sameta.
(5) Yazo cikin littafin Gayatul-Muhtami Fi-Mas’alatul Sharaf Min-Jihhatul
Umm na Sulaiman bin Kalid Al-Harraki cewa “Shekh Muhammad
Rashid Rida wanda babban malami ne a Egypt shima Sharifi ne ta
bangaren mahaifiyarsa52.
(6) Shekh Ahmad bin Ahmad Al-Fasi Al-Barisi wanda ya shahara da suan
ibn Zaruk, shima Sharifi ne ta bangaren uwa kamar yadda Sulaiman
bin Kalid al Harraki ya kawo53
Alakar sharifai da Wuta
Hakika tasarrufi da wuta, yarjewa ce da kuma horewa ta Allah madaukakin
sarki, Tasarrufi da wuta baya daga cikin sharadin zama sharifi, da yawa daga
cikin sharifai basa iya tasarrafi da wuta kuma hakan ba shine yake nuna
cewa su ba sharifai bane, kuma da yawa daga wadanda ba sharifan ba,
sukan samu yarjewar (A gurin Allah) yin tasarrafi da wuta kuma hakan ba
yana nuna cewa sun zama sharifai ba, sharifi shine wanda yake da
ingantacciyar Nasaba izuwa ga Annabi (SAW) ko da kuwa yana tasarrafi da
wuta ko kuma ba yayi.
Idan muka duba tarihi, zamuga cewa dayawa daga cikin kakannin Ahlul-Baiti
anyi musu izaya da wuta yayin da aka kama su a daular abbasiyya, idan da
ace yin tasarrafi da ita sharadi ne na shariftaka to da kuwa wutar da akayi
musu izaya da ita da bata cutar dasu ba.
Dangantakar Bakar Fata da Sharifai da Kuma Larabawa
Kamar kowace Al’umma, bakar fata tana daga cikin jinsin da Allah ya
daukaka kuma yayi musa baiwowi masu tarin yawa hadi da samun
shahararrun mutane a cikin su. Su kansu Larabawa, sun kasance a chakude
tsakaknin farare da kuma babake wanda hakan ya bayu da samun
Larababwa masu yawa kuma suke Usul amman kuma bakake a halitta. Ga
mai bincike da kuma nazari a fannoni na tarihi da kuma Ilimi, zai fihimci

129
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

cewa, idan muka cire Larabawa to kuwa babu wasu jinsin al’umma da Allah
ya daukakasu kuma ya darajta su kamar bakar fata. Insha Allahu, zamu
gabatar da bayani bisa daraja da kuma daukakar bakar fata cikin Al’umma.

Annabawa da kuma manyan Bayin Allah da suke bakake


Farkon wanda Allah (SAW) ya fara halitta shine Annabi Adamu, kuma Allah
yana gaya mana a cikin Alkur’ani cewa ya halicci Annabi Adamu daga kasa
ko kuma tabo. Wasu daga cikin manazarta da kuma malamai sun nuna
cewa Annabi Adamu Allah ya halicce shi ne da launin bakar Fata domin
cewa abunda aka halicce shi dashi launin sa baki ne (Adimul Ard)54. kamar
yadda kowannen mu ya sani, kasa ko kuma tabo bashi da wani launi daya
wuce baki, musamman ma tabo. Idan wannan hujja ta samu karbuwa bisa
doro na Shari’a, to zamu iya cewa Annabi Adamu a bisa halittarsa to shima
baki ne.
Annabi Musa (A.S) yana daga cikin Annabawan Allah da suke bakake (wato
launin fatarsu yake baki). Yazo a cikin Littafin Sahih-Bukhari cewa, lokacin
da Manzon Allah (SAW) yaje Isra’i da kuma Mi’Iraji yaga Annabi Musa inda
launin fatar sa take baka55.
Annabin da aka aikowa Ashabul Ukdud yana daga cikin Annabawa bakaken
fata. An rawaito daga Imam Aliyu Allah ya kara yarda a gare shi ya ce
“Annabin da Allah ya aikowa Ashabul-Ukdud mutumin Habasha ne”56.
Duk da cewa an samu sabani akan Zul-Karnain inda wasu ba’ari daga
malamai suke cewa Annabi ne, wasu kuma suke cewa ba Annabi bane
kawai babban bawan Allah ne. Abdullahi bin Amru bin Sa’id bin Musayyib
da kuma Dahak bin Muzahim suna cewa Annabi ne (Zul-Karnain). Amma an
rawaito daga Imam Aliyu (RA) yana cewa bawan Allah ne na gari
(Zulkarnain) cikin lokutan farko kuma yana daga ya’yan Yafus bin Nuhu (AS),
Ja’afar bin Muhammad Al-Rasa’ani a cikin tarihin sa inda ya rawaita daga
Ibrahim shi kuma ya dangana shi da Sayyadina Aliyu bin Abi-Dalib cewa
“Zulkarnain Bakar Fata ne57. Mujahid yana cewa “wadanda suka mulki
duniya mutum Hudu ne, guda biyu Mu’uminai ragowar biyun kuma kafirai,

130
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

musulman sune: Annabi Sulaimanu bin Dawud da kuma Zulkarnain, kafiran


kuma sune: Namarudu da kuma Bukhta-Nasar58. Wannan wata falala ce
daga Ubangiji kasantuwar shaharar bakar fata kuma Musulmai, hakanan
Allah madaukakin Sarki ya hada masu da Mulkin Duniya baki dayan ta,
hakika wannan darajtawa ce da Allah yayiwa bakaken fata.
Lukman shima an samu sabani akansa, da yawa da cikin malamai suna cewa
bawan Allah ne salihi amma Sa’id bin Musayyib yana cewa Annabi ne. Ibn
Ishak yana cewa Lukman bakar fata ne kuma mutumin Africa59.
Manya manyan Gwaraza da suke bakaken Fata kuma Mashahurai
(1) Annajashi Sarkin Habasha
(2) Bailal bin Rabah
(3) Muhja’u bawan Sayyadi Umar bin Kattab (RA)
(4) Shukhran Saleh bawana Annabi (SAW)
(5) Abu Bakrata Nafi’u bin Musraj
(6) Aslam Al-Habashi
(7) Al-Aswad Al-Habashi
(8) Kalid bin Al-Hawari
(9) Zu-Makbar
(10) Zu-Muhdam
(11) Asim Al-Habashi
(12) Na’I; Al-Habashi
(13) Abu-Lakid Al-Habashi
(14) Yassar Al-Habashi
(15) Wahshi bin Harb Al-Habashi
(16) Barkatu Ummu-Aiman Baiwar Annabi (SAW)
(17) Barira baiwar Nana Aisha
(18) Sa’iratu Al-Habashiyyah Ummu-Zufar
(19) Nab’atu Al-Habashiyyah
(20) Aslam bawan Sayyadi Umar (RA)
(21) Aiman Al-Habshi Al-Makki
(22) Ada’u bin Abi-Rabah Al-Makki
(23) Mamdur Abu-Salamah Al-Habashi

131
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(24) Muhim bawan banu Has’has


(25) Abu-Dalmatu Al-Sha’iri
(26) Abu-Kair Al-Tinani
(27) Sakif Al-Habashi
(28) Raihan Al-Habashi Abu-Muhammad Al-Zahid
(29) Raihan Al-Habashi Abu-Ruh
(30) Unbar Al-Habshi
(31) Kafur Al-Habshi
(32) Yakut Al-Habshi Abu Abdullahi Al-Iskandari
(33) Kafur Al-Akshidi Al-Suldan
(34) Imam Nafi’u Al-Madani
(35) Imam Warshu

Sahabbai bakaken Fata da suka zauna a gaban Annabi (SAW)


(1) Salim bawan Abi Huzaifa
(2) Bilal bin Rabah
(3) Muhja’u bawan Sayyadi Umar bin Kaddab
(4) Usamata bin Zaid bin Harisa bin Sharahil
(5) Abubakar (Amma sunansa Nafi’e)
(6) Aslim Al-Aswad
(7) Mugis mujin Barirah
(8) Sa’ad Al-Aswad
(9) Yasar Al-Aswad
(10) Julaibib
Mataye sahabbai bakaken Fata
(1) Ummu-Aiman baiwar Annabi (Saw).
(2) Ummu-Zufar
Gwarazan Malamai cikin Addini wadanda suke bakaken Fata a Makkah
da kuma Madina
(1) Ada’u bin Abi-Rabah
(2) Habib bin Abi-Sabit
(3) Yazid bin Abi-Habib

132
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(4) Makhul Al-Shammi


(5) Ibrahim binil Hadi bin Mansur
(6) Abdullahi bin Hazim Al-Sulaimi
Wasu daga cikin bakaken fata
(1) Mahaifiyar Muhammad dan Hanafiyyah dan Imam Ali bin Abi Dalin.
Bakar fata ce daga Indiya/Fakistan
Ya’yan bakaken Fata wadanda Kuraishawa suka aure su kuma suka
Haifa musu ya’ya
(1) Nadlah bin Hashim bin Abdulmanaf bin Kusayyu
(2) Nufail bin Abdul-azi Al-Adwi
(3) Amru bin Rabi’atu bin Habib
(4) Al-Kattab bin Nufail Al-Adwi
(5) Al-Haris bin Abi-Rabi’atu Al-Makzumi
(6) Usman bin Al-Huwairis bin Asad bin Abdul-Azi
(7) Safwan bin Umayyata bin Kalaf Al-Jumahyi
(8) Hisham bin Ukbatu bin Abi-Mu’id
(9) Malik bin Abdallah bin Jad’an
(10) Ubaidullah bin Abdullahi
(11) Amru binil-As bin Wa’il Al-Suhaimi
(12) Amru bin Naufal bin Abdul-Manaf
(13) Malik bin Hassan bin Amir bin Lu’ayyi
(14) Abdullahi bin Kaisu bin Abdullahi bin Zubair
(15) Samratu bin Habib bin Abdusshams
(16) Abdullahi bin Zam’ah daga bani Amir bin Lu’ayyi
(17) Ya’ali bin Walid bin Ukbah bin Abi-Mu’id
(18) Muhammad bin Aliyu bin Musa bin Ja’afar bin Muhammad bin
Aliyu bin Hussain
(19) Ja’afar bin Isma’il bin Musa bin Ja’afar
(20) Ubaidullah bin Hamza bin Musa bin Ja’afar
(21) Muhammad da kuma Ja’afar ya’yan Ibrahim bin Hassan bin
Hassan

133
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(22) Muhammad bin Dawud bin Muhammad daga zuriyar Imam


Hassan bin Ali
(23) Ahmad bin Abdulmalik jikan sayyadi Usman bin Affan (dan
Sayyadi Usman bin Affan ne ya haife shi)
(24) Abbas bin Mu’utasim
(25) Hibbatullah bin Ibrahim Al-Mahdi
(26) Muhammad bin Abdullahi bin Ishak Al-Mahdi
(27) Isa da kuma Ja’afar ya’yan Abi-Ja’afar Al-Mansur
Ya’yan Sahabbai da aka haife su a Africa yayin Hijra
(1) Abdullahi, da Aunu da kuma Muhammad ya’yan Ja’afar bin Abi-Dalib
(2) Sa’id da kuma Amatu ya’yan Kalid bin Sa’id
(3) Abdullahi bin Mudallib
(4) Muhammad bin Abi-Huzaifah
(5) Muhammad bin Hadib
(6) Zainab bint Abi-Salamah
(7) Musa da Aisha da Zainab ya’yan Haris bin Kalid.
Jikokan Annabi (SAW) da suke bakaken Fata
Da yawa daga cikin Al’Umma suna wanzar da kokwanto cikin zukatansu bisa
wanzuwa ko samuwar Sharifi bakar fata, a hakikanin gaskiya, Allah yana da
iko cikin halittar kowane mutum kuma a cikin kowane jinsi tare da yi masa
falala bisa hakan ko kuma kaskantar da shi idan yaso hakan. Kamar yadda
muka sani, Allah ya halicci mutane da yawa wadanda suka hadar da
Annabawa kuma a cikin su harda Ulul-Azmi minarrusul da kuma manyan
salihan bayinsa da kuma Uwa Uba Sharifai Jikokin Manzon Allah (SAW) duka
a cikin bakaken fata. Duk da cewa akwai sabanin Malamai, amman wasu
suna ganin cewa Annabi Adamu yana daga cikin Annabawa wadanda suke
bakake, sannan Annabi Musa shima ya tabbata cewa launin fatarsa baka ce.
A cikin manyan bayin Allah akwai Uwaisul Karni, Zulkarnain, dama wasu
dayawa. Idan muka koma bangaren Ahlul-Baiti, zamu ga cewa Mahaifinsu
baki daya, wato Sayyadina Ali (RA) daukacin malamai masana tarihi sun
tabbatar da cewa ba fari bane wato baki ne60. sai dai an samu sabani akan
irin bakin nasa (Sayyadina Ali), wasu suna cewa bakin sayyadina Ali
“Wankan Tarwada ne” wato “Asmar” kenan a Larabce inda wasu kuma suke

134
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

cewa ai baki ne sosai wato “Adam Shadid Al-Udmah”. Indai kuwa hakane,
to babu wata hujja akan cewa babu sharifi baki domin kuwa, kakan nasu
(Sayyadina Ali) an tabbatar da cewa bakar fata ne.
Bayan iko na Ubangiji na ya halicci kalar da yaga dama, akwai dalili na
auratayya wanda shima ya taka Muhimmiyar rawa wajen kasantuwar
Sharifai zama bakake. Hakika yazo cikin Hadisi inda wani Balarabe yazo
gurin Annabi (SAW) da korafin cewa: Matarsa ta Haifa masa yaro wanda
yake baki alhalin cewa shi da matar tasa dukan su Larabawa ne kuma
farare, sai Annabi (SAW) ya tambaye shi akan wani kalar Rakumi da ake
samunsa cikin rakuma, sai wannan Balarabe ya bada Amsa cewa “Ana
samun wannan kalar rakumi ne idan a kakanninsa akwai mai irin wannan
yanayin”, sai Annabi (SAW) ya gaya masa cewa “Shima a cikin iyayensa ko
Kakanninsa akwai bakar fata shi isa matarsa ta haifa masa bakar fata”. In
kuwa hakane, to babu wata hujja ko dalili da za’ace babu sharifai ko kuma
bazai yiwu a samu sharifai bakake ba. Tarihi ya tabbatar da auratayya
tsakakanin Sharifai da kuma bakaken fata a Madina kuma dalilin wannan
auratayyar ta sanya aka samu sharifai masu yawa kuma bakaken fata a
Madina.
Sharifan da suke bakake kuma na kusa da Annabi (SAW) sune:
(1) Imam Aliyu bin Abi-Dalib (RA)
(2) Muhammad Nafsuzzakiyya dan Abdullahi Al-Kamil dan Hassan dan
Hassan
(3) Musa Al-Jauni dan Abdullahi Al-Kamil dan Hassan dan Hassan dan Imam
Aliyu
(4) Muhammad Al-Bakir: wasu suna cewa wankan tarwada ne
(5) Ja’afar Al-Sadik
(6) Musa Al-Kazim
(7) Hassan Al-Askari
(8) Muhammad Al-Jauwad
(9) Aliyu Al-Rida
(10) Aliyu Al-Hadi bin Muhammad Al-Jauwad
(11) Hassan Al-Kalis

135
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(12) Muhammad bin Idris Al-Asghar bin Idriss Al-Akbar bin Abdullahi Al-
Kamil bin Hassan Al-Musannah bin Hassan Al-Mujtaba bin Imam Aliyu:
yazo cewa shima wankan tarwada ne61.
(13) Yahya bin Abdullahi Al-Kamil bin Hassan Al-Musannah bin Hassan
Kamar yadda malaman tarihi da kuma masana Nasaba suka tabbatar da
zamowar su bakaken fata, babu wani dalili ko hujja da zata kore kasantuwar
sharifai kuma bakake a ko ina suke kuwa a fadin duniya. Ita shariftaka ba a
launin fata ko kyawu ko dukiya ko mulki take ba, ita shariftaka tana a
nasaba ne wato jinginuwa da gidan Annabi (SAW) ta hanyar haihuwa.
Ayoyin da sukazo cikin Alkur’ani da yaren bakaken Fata (wato Habasha)
(1) “Daha” = kalmar Daha itama yaren Habasha ce. Kuma ita “Daha”
kalmace da ake amfani da ita wajen kiran mutum (Ya wane) na kira
(2) “Yu’utikum Kiflaini” = Kalmar “Kiflaini” yaren Habasha ne. ita Kalmar
“Kiflaini tana nufin “Rarrauna”. Da yaren Habasha
(3) “Ina Ibrahim La Auwahun Halim” = Kalmar “Auwah” yaren Habasha ne.
Kalmar “Auwah” da yaren Habasha tana nufin “Mu’umini”
(4) “Inna Nashi’atallail” = itama yaren Habsha ce. Ita Kalmar “Nashi’a” da
yaren Habasha tana nufin “Idan ka tashi/Mike”.
Wadannan dama wasu da dama cikin Al-Kur’ani, na daga cikin girmamawar
da Allah ya yiwa bakaken Fata bisa zabar wani yare daga cikin su kuma ya
sanya shi cikin Alkur’ani. Domin Karin bayani zaka iya duba Littafin Imam
Jauzi “Tanwir Al-Gabish Fi-Fadlu Sudan Wal-Habash”.
Darajar da bakaken Fata suka samu a gaban Annabi (SAW).
A daukacin Al’Umma, babu wani jinsi da suka samu wannan falalar sai
bakaken fata. A hadisin da aka rawaita daga Ummul-Mu’uminina Nana
Aisha (RA) yazo cewa “bakaken fata wadanda suke mutanen Habasha sun
gudanar da wasanni (Na Al’ada) a gaban Annabi (SAW) a cikin Massallacinsa
mai Alfarma inda Sayyadi Umar yayi nufin hanasu amman Annabi (SAW) ya
dakatar da shi kuma yace da shi “Banu Arfadu suna cikin Aminci” kuma
Annabi (SAW) bai Hanasu ba62. Abu Amru ya kara da cewa “Banu Arfadatu
wani jinsi ne daga bakaken fata masu raye-raye63

136
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Yazo cewa, yayin da Annabi (SAW) ya shigo Madina (yayin Hijira) bakaken
Fata mutanen Habasha sune suka dinga wasanni saboda nuna murna da
kuma farinciki bisa zuwan Annabi (SAW) Madina64
Yazo a cikin Hadisi wanda aka rawaita daga Ibn Abbas inda Manzon Allah
(SAW) yake cewa “ku riki bakaken fata saboda mutum uku daga cikinsu yan
Aljannah ne (wato sune) Lukman Al-Hakim da Najashi da kuma Bilal bin
Rabah65
A wani hadisin na daban wanda aka rawaita daga Abu-Huraira (RA) Manzon
Allah (SAW) yace “Shugabanci naga Kuraishawa, hukunci naga Ansar
(Mutanen Madina) kiran Sallah kuma naga Bakake 66.
Sannan, Allah ya karrama jinsin bakar fata bisa turo Annabi wanda yake
bakar fata, yazo a cikin fadin Imam Ali (RA) cikin fadin Allah (SAW) “Daga
cikinsu (Annabawa) akwai wadanda muka baka labarinsu da kuma wadanda
bamu baka labarinsu ba” sai yace (Imam Ali) Allah ya aiko Annabi bakar fata
wanda yana daga cikin wadanda ba’a bawa Annabi (SAW) labarinsa ba, Ibn
Abi-Hatim ya fayyace lamarin inda yace Annabi da aka turowa Ashabil-
Ukdud bakar fata ne67(Al suyudi ).

Wadanda sukayi Nazarin wannan Kashi na Farko tare da duba shi


1. Sharif Jibril Al-Hassani Al-Ashtari: Nakibul Ashraf (Dan-Masanin Sharifai
na Nigeria)
2. Shekh Malam Sabo Chiromawa: Malami a bangaren Addinin Musulunci
3. Sharif Usman (Na-Maka) Dukawa: Malami a bangaren Addinin
Musulunci
4. Sharif Aliyu Sharifai

137
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Tarihin Zuriyar Sharif-Yahya Na-Tsakuwa tare da yan’uwansa


Gabatarwa
Wannan sashi ya kunshi tarihi na asalin wannan zuriya ta gidan Sharif Yahya
Na-Tsakuwa tare da yan’ uwansa, hadi da nasaba ta ya’ya da kuma jikoki.
Hakika Allah yayiwa wannan zuriya baiwa mai tarin yawa tare da samun
fifiko cikin gidajen sharifai da suke kewaye dasu. A cikin gadajen sharifai
hakika wannan gida ya samu fifiko musamman ta fuskar Shuhura,
kasuwanci/fatauci, yalwar muhalli ta fuskar tsarin gidajensu ko kuma
guraren zamansu, samun zuriya mai yawa da kuma mallakar bayi da
kwarori (Sadaka). Bisa bincike da kuma tarihi, kusan wannan zuriya itace
tayi fice wajen mallakar bayi masu yimusu hidima da yawa tare da yalwar
dukiya musamman idan mukayi hadani da gidan Sharif Yahya Na-Tsakuwa
da gidan Sidi Fari-Amale hadi da kuma gidan Sulaimanu Na-Hakuri, ya
inganta cewa, bayan rasuwar Sharif Na-Tsakuwa, kowanne daga cikin
magadansa sai da ya mallaki bayi wanda hakan yana nuna mana yawaitarsu
a wannan gida nasa. Yana daga cikin baiwar da Allah ya yiwa wannan zuriya
na samun Jariri wanda aka haife shi tare da Sunan Annabi (SAW) a jikinsa
wato “Muhammad”, hakika wannan baiwace da Allah ya saukar da ita a
wannan gida tare da samun fifiko cikin daukacin sharifan da suke kewaye
dasu wadda kusan duk wanda yake cikin wadannan unguwanni dama nesa
dasu yasan da afkuwar wannan kudura ta ubangiji. Duk da tabbatuwar
nasabarsu hadi da shuhura, dukiya, Mulki (Sidi Fari Amale) da kuma zuriya,
sun kasance masu kaskantar da kansu tare da girmamawa ga kowa cikin
wadanda suke shugabanta da kuma wadanda suke shugabancinsu. Hakika
tarihi bazai manta da karamcin wannan zuriya ba musamman ta fuskar

138
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

rayuwar Sharif Na-Tsakuwa, Sidi Fari-Amale da kuma Sulaimanu Na-Hakuri


dama ragowar ya’ya da jikoki na wannan zuriya.
Tarihin nasabar wannan zuriya da kuma Asalinta
Zuriyar wannan gida (Gidan su Sharif Yahya Na-Tsakuwa da Yan’uwansa)
tabbas tana da nasaba da Annabi (SAW) kasantuwar sun fito ne ta tsatson
Sayyada Fadima Al-Zahra’u da kuma Sayyadina Aliyu (Allah ya kara yarda a
garesu). Nasabarsu tana kaiwa izuwa kan Imam Idriss dan Abdullahi Al-
Kamil dan Hassan Al-Musannah dan Hassan Al-Mujtaba dan Sayyadi Aliyu
da kuma Nana Fadima Al-Zahra’u yar Annabi (SAW).
Kasantuwar afkuwar waki’ar Fakh wadda ta tilasta Imam Idriss Al-Akhbar
barin Madinar Annabi (SAW) tare da dawowa Maghrib da kuma samun
goyon bayan Al’ Ummar Maghrib da yayi inda suka shugabantar dashi, suka
mika dukkan al’amuransu cikin sallamawa da kuma girmamawa, inda shi
kuma (Imam Idriss) ya dora cikin hidimar Addini tare da tabbatar da fadadar
Addinin Allah a wannan yanki. Shugabancinsa ya taimaka wajen wanzuwar
Addini a Maghrib inda ya dinga bude garurwa tare da tabbatuwar bautar
Allah shi kadai a wannan yanki. Cikin wannan hidima ya riski ajalinsa bisa
bashi guba da akayi kuma shugabancin Musulmi ya koma hannun Rashid
wanda abokin tafiyar Imam Idriss ne izuwa yankin Maghrib.
Imam Idriss ya rasu yabar Matarsa (Sadakarsa) mai suna Kanzatu da ciki
inda daga bisani ta haifi da namiji kuma aka mayar masa da sunan
mahaifinsa Idriss wanda al’umma suke kiransa da Idriss Karami ko na biyu
(Idriss Al-Asghar ko Idriss Al-Sani). Idriss na biyu ya haifi ya’ya goma sha-
Biyu, kuma wadannan ya’ya nasa sune jigo wajen yada zuriyar Annabi
(SAW) a wannan yanki namu na Africa dama wasu yankuna na sassan
duniya. Idriss na biyu ya haifi: Muhammad (shine Babba kuma Khalifansa)
da Ahmad, Dawud, Umar, Ja’afar, Idriss, Isa, Hamza, Yahya, Aliyu, Abdullahi
da kuma Alkasim. Wadannan sune ya’yansa guda goma sha-biyu da ya Haifa
kuma sune wadanda Malaman Nasaba suka tabbatar dasu kuma kowanne a
cikinsu ya haifi ya’ya a nan Maghrib.

139
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Muhammad shine babba cikin jerin ya’yan Imam Idriss kuma shine ya gaji
Mulkin Mahaifinsu bayan da yayi wafati anan Maghrib. Muhammad ya haifi
Aliyu da Yahya da kuma Ibrahim.
Aliyu wanda ake yimasa lakabi da Haidara dan Muhammad ne, dan Idriss na
biyu dan Idriss na farko dan Abdullahi Al-Kamil dan Hassan Al-Musannah
dan Hassan Al-Mujtaba dan Nana Fadima Al-Zahra’u yar’ Annabi (SAW), ya
gaji Mulkin Maghrib bayan rasuwar Mahaifinsu (Bayan rasuwar Muhammad
bin Idriss) kuma yayi hukunci bisa jajircewa tare da adalci. Aliyu ya haifi
Imam Ahmad wanda suke yi masa lakabi da “Mizwar”, yazo cewa Kalmar
Mizwar a yaren kabilar Barbar yana nufin “Shugaban Shurafa’u/Sharifai
kuma mai kula ko lura ga dukkan al’amuransu (mai kula ko lura da Al-
Amuran jamhurin sharifai)1.
Ahmad-Mizwar shugaba ne mai matukar gudun duniya tare da tsoron Allah,
hakika yayi fice cikin jikokan Imam Idriss musamman ta fuskar gudun duniya
da kuma tsoron Allah hadi da kadaituwa wajen Ibada. Yayin da rigingimu
suka yawaita a lokacin da wasu daga al-Ummar Maghrib dake samun
shugabancin Musa Ibn Abi Al-Afiya suka soma yakar Ahlulbayt wajen kashe
su da kuma tozarta su, Imam Ahmad Mizwar ya fita yayi hijira inda yabar
cikin kwaryar birni ya tafi izuwa cikin surkukin tsaunuka domin cigaba da
rayuwarsa achan tare da bautar Allah kuma shine tushen sharifan da
akeyiwa lakabi da sharifan Jabalul-Alam2.
Sharifan Jabalul-Alam
Jabalul-Alam dutse ne dake kasar Morocco kuma a kusa da nanne Imam
Ahmad-Mizwar ya zauna kuma ya gudanar da rayuwarsa. Daga bisani
jikokansa (Jikokin Ahmad-Mizwar) sun dawo wannan dutse na Jabalul-Alam
inda suka cigaba da gudanar da rayuwarsu a wannan guri kuma bisa dalilin
zamansu a wannan guri ya sanya al’umma suke kiransu da sharifan Jabalul-
Alam.
Imam Abdussalam Al-Umrani Al-Kalidi ya kawo cikin littafinsa na Jawahirul-
Bahira Fi-Nasbussharif cewa “Imam Aliyu Haidara a mafi abunda yafi
shahara ya haifi dansa guda daya wato Imam Ahmad-Mizwar kuma shima
(Ahmad Mizwar) ya haifi dansa guda daya mai suna Sulaiman amma anfi

140
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

saninsa da “Salam” inda shi kuma (Salam) ya haifi dansa guda daya mai
suna Isa, shima (Isa) da guda daya ya Haifa wato Hurma kuma shima
(Hurma) ya haifi dansa daya mai suna Aliyu inda shima (Aliyu) ya haifi da
guda daya mai suna Abubakar. Abubakar shine ya yada wannan zuriya inda
ya haifi ya’ya guda bakwai kuma guda biyar cikin bakwai suka fitar da
wannan zuriya mai albarka. Wadanda suka fitar da zuriya cikan ya’yan
Abubakar susu biyar ne kuma sune: Mashish, Yunus, Aliyu, Abdullahi
(Malahi) da kuma Ahmad, wadanda basu bar zuriya ba sune: Fatuh da kuma
Maimun. Wadannan rukuni (susu bakwai) sune ake kiransu da Sharifan
Jabalul-Alam kuma sannannu ne cikin Nasaba da kuma rubutun malamai 3.
Hakika, wadannan Sharifai na Jabalul Alam sun samu tabbaci da gasgatawa
wajen ilahirin malamai masana nasaba tare da samun Shuhura, ma’abocin
littafinnan na “Al-Durrussani” yana cewa “Daukacin tsatson Imam Idriss
babu kamar Sharifan Jabalul Alam da kuma Sharifan Jaudiyyin wajen
Ingancin nasaba tare da Shuhurarta a cikin kafatanin su wanda dalilin
kasancewarsu hakan, Allah shi ne yabarwa kansa sani”4. Shekh Al-Kasar ya
kara da cewa “an kebanci ahalin Alam (wato an kebanci Sharifan Jabalul
Alam), sune tsatson Shekh Abdussalam ibn Mashish da wadanda suke da
hukunci irin nasu (wadanda suka fito tsatso daya da shi shekh Abdussalam)
daga yan’uwansa da kuma baffaninsa (wadanda dukkansu Sharifai ne daga
tsatso guda) da kari/dadi wanda waninsu bai samu irinsa ba cikin dukkan
wadanda sukayi shuhura cikin Sharifan Maghrib (hakan yana nuna mana
Allah ya daukaka su cikin ilahirin Sharifan Maghrib wajen yarda da cewa su
Sharifai ne tsatson Annabi SAW)”5. Wannan yana nuna mana cewa, sharifan
Jabalul Alam, sun samu wata falala daga ubangiji musamman ta fuskar
daukaka su da Allah yayi, ga Shuhura, ilimi, Malunta, Jahadi, kasuwanci da
kuma samun gwarazan waliyayy a cikinsu kamar Sidi Abdussalam Ibn
Mashish wanda shi ne babban Malamin Imam Abul-Hassan Al-Shazali kuma
a daukacin kasar Maghrib kusan shi ne waliyyin da yayi shuhura, a karshe,
sun samu kiyayewar Allah ta bangaren sahihancin nasabarsu da kuma
Shuhurarta. Wannan zuriya ta gidan su Sharif Yahya-Na-Tsakuwa tare da
yan’uwansa, tsatso ne daga Sharifan Jabalul Alam kuma sun fito ne takan
Yunus dan Abubakar dan Aliyu dan Hurma dan Isa dan Sulaiman (Salam)
dan Ahmad-Mizwar dan Aliyu dan Muhammad dan Idriss Al-Asghar dan

141
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Idriss Al-Akbar dan Abdullahi Al-Kamil dan Hassan Al-Musannah dan Hassan
Al-Mujtaba dan Imam Aliyu da Nana-Fadima Al-Zahra’u yar Annabi (SAW),
kuma sun fita ne ta bangaren Aulad Abdul-Wahid cikin tsatson Yunus dan
Abubakar Al-Alami Al-Idrissi Al-Hassani.
Rabe-Raben Sharifan Jabalul Alam
Kamar yadda bayani ya gabata, sharifan Jabalul-Alam rukuni ne na mutum
bakwai inda guda biyar ne suka fitar da zuriya daga cikinsu, kuma jikokin
Imam Ahmad Mizwar ne dan Aliyu dan Muhammad Al-Khalifa dan Imam
Idriss Al-Asgahr dan Imam Idriss Al-Akhbar dan Abdullahi Al-Kamil dan
Hassan Al-Musannah dan Hassan Al-Mujtaba dan Imam Aliyu da kuma Nana
Fadima Al-Zahra’u yar Annabi (SAW). Dalilin zamansu a wannan yanki ko jeji
da yake tattare da tsaunuka ya faru ne bisa yakarsu da akayi kuma aka
tasamma karar dasu wanda hakan ya tilastawa Imam Ahmad Mizwar barin
masarautarsu ya koma izuwa jeji domin cigaba da rayuwarsa6. Jikokansa
(Ahmad Mizwar) sune tushen dukkan wasu sharifai dake zaune a wannan
yanki na Jabalul Alam inda a nanne suka gudanar da rayuwarsu kuma suka
fitar da tsatso masu tarin yawa tare da albarka wanda ya hadar da Manyan
Waliyayy, Shugabanni, Mujahidai da kuma Attajirai. Dukkan wani sharifi da
yake Al-Alami to asalinsa shine wannan yanki na Jabalul-Alam dake kasar
Morocco. Sharifan Jabalul Alam sun rabu izuwa gida biyar kuma sune:
1. Jikokan Sidi Mashish bin Abibakar Al-Alami Al-Idrissi.
Sidi-Mashish yana daga cikin ya’yan Sidi-Abubakar bin Aliyu Al-Alami Al-
Idrissi Al-Hassani, kuma shine mahaifin babban waliyyin nan wanda ya
shahara na nahiyar Africa wato Sidi Abdussalam Ibn Mashish wanda shi
kuma (Sidi-Abdussalam Ibn Mashish) Malamin Imam Abul-Hassan Al-Shazali
ne mai Darikar Shazaliyya kuma a gurinsa (a gurin Sidi Mashish) ya karbi
darikar Kadiriyya. Wannan bangare ya samar da bangarori da yawa na daga
jikokan Annabi (SAW) kamar irin su:
Aulad Shantuf, Aulad Idriss bin Hammu, Aulad Baguri, Aulad Sidi Aliyu Al-
Sharif, Shurafa Al-Shafshafaniyyun, Aulad Ibn Abdulwahab, Aulad Maudan,
Aulad Mu’azzin, Aulad Ibn Alkasim bin Mabkus, Aulad Ibn Halima, Aulad Ibn
Al-Dalib, Aulad Ibn Al-Dayyib Al-Alamiyyin, Aulad Al-Fasi Al-Alamiyyun, Ahlu

142
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Darul Faqih Bin Al-Hajj, Shurafa Al-Rakubiyyun Al-Sahrawiyyun, Shurafa Al-


Ramadaniyyun, Shurafa Ahlu- Wazzan,Shurafa Al-Targiyyun, Aulad Hamdan,
Aulad Umar Al-Lihyaniyyun, Aulad Sidi Aliyu Al-Harraq, Aulad Karmun,
Shurafa Al-Amraj, Aulad Al-Jabri, da wasunsu7.
2. Jikokin Sidi Aliyyu bin Abibakar Al-Alami Al-Idrissi Al-Hassani.
Sidi Aliyu bin Abibakar Al-Alami Al-Idrissi Al-Hassani yana daga cikin ya’yan
Sidi Abubakar Al-Alami kuma daga cikin tsatsonsa akwai:
Aulad Ma’ali, Aulad Akrif, Aulad Aliyu bin Abibakar, Aulad Zaruq 8.
3. Jikokan Sidi Ahmad bin Abibakar Al-Alami Al-Idrissi.
Sidi Ahmad bin Abibakar Al-Alami Al-Idrissi Al-Hassani yana daga cikin
ya’yan Sidi Abibakar Al-Alami kuma mafi shahara cikin tsatsonsa sune:
Aulad Al-Kamur da kuma Aulad Ahmad9.
4. Jikokan Sidi Muhammad (Al-Malahi) Al-Alami Al-Idrissi.
Sidi Muhammad wanda ya shahara da sunan Al-Malahi yana daga cikin
ya’yan Sidi Abibakar Al-Alami Al-Idrissi Al- Hassani kuma mafi shahara cikin
tsatsonsa sune:
Aulad Al-Haddad da kuma Aulad Abdul-Hamid10.
5. Jikokan Sidi Yunus bin Abibakar Al-Alami Al-Idrissi Al-Hassani
Sidi Yunus bin Abibakar Al-Alami shine babba daga cikin ya’yan Sidi
Abibakar Al-Alami kuma an samu malamai da kuma manyan bayin Allah
cikin tsatsonsa. Sidi Yunus ya haifi ya’ya guda hudu sune: Sidi Abdurrahman
kuma daga gareshi Shurafa Aulad- Rahmun Al-Alamiyyun suka fita, sai kuma
Sidi Abdullahi da Fadima wadda ta auri Sidi Al-Hajj Musa dan Sidi Mashish,
sai kuma ta karshen Nana Khadija kuma ta auri babban Waliyyin nan wato
Sidi Abdussalam Ibn Mashish kuma daukacin ya’yansa itace ta Haifa masa 11.
Daga mafi shaharar tsatson Yunus sune:
Aulad Ibn Raisun, Aulad Masrif, Aulad Abdul-Wahid (takansa ne zuriyar
gidan Na-Tsakuwa da yan’ uwansa suka fita), Aulad Ma’ali, Aulad Karkari,
Aulad Sidi Abdurrahman, Aulad Mahdi, Aulad Marsu, Aulad Sidi Al-Mawahib
Bi-Fas, Aulad Rahmun, Aulad Maudan Al-Yunusi, Aulad Zarruk Al-Yunusi,

143
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Aulad Al-Lihani, Aulad Shalwashi, Aulad Mizwari, Aulad Ibn Yunus, Aulad Al-
Arabi.12
Bisa ga abunda ya inganta a tarihi, Sidi Abdurrahman dan Sidi Yunus Al-
Alami takansa Aulad Rahmun suka fita, kuma ana kiransu da wannan sunan
ne (Rahmun) bisa yawaitar masu suna Abdurrahman ko maimaituwar sunan
Abdurrahman a cikin nasabarsu.
Shi kuma Abdullahi dan Sidi Yunus Al-Alami ya haifi dansa guda daya mai
suna Muhammad, kuma dukkan wanda nasabarsa take kaiwa izuwa kan
Abdullahi dan Sidi Yunus Al-Alami sai tabi takan Muhammad domin shine
dan Abdullahi tilo guda daya13. Alhamdulillahi, bisa amincewa ta Ubangiji,
wannan zuriya mai Albarka ta gidan Sharif Yahya Na-Tsakuwa tare da yan’
uwansa, nasabarsu tana kaiwa har izuwa kan Muhammad dan Abdullahi
dan Yunus dan Abibakar Al-Alami Al-Idrissi Al-Hassani.
Yaduwar Sharifan Jabalul Alam.
Bayan daukan dogon lokaci na wadannan sharifai da ake yimusu lakabi da
sharifan Jabalul-Alam a wannan tsauni (Tsaunin Jabalul Alam) wanda cikin
ikon Allah ya haifar da samun zuriya mai tarin yawa tare da zaman lafiya, sai
suka fara fita izuwa wasu yankuna da kuma gurare wadanda suka hadar da
cikin birane da kuma kauyuka. Wasu daga cikinsu sunyi hijira bisa radin
kansu inda wasu kuma domin kasuwanci, yada ilimin Addinin musulunci
kasantuwar tushen zuriyar shine ilimi da kuma Jihadi. Malaman tarihi sun
tabbatar da cewa wadannan sharifai na Jabalul Alam sun fita cikin ayari
inda suka nufi kasar Baitul-Makdis lokacin Salahuddin Al-Ayubi inda suka
taimaka masa wajen kwace birnin Kudus ko Masallacin Baitul MaKdis daga
hannun Yahudawa. Da yawa daga cikin wadannan sharifai sun fitone daga
inda suke domin yada ilimin addinin musulunci inda wasu kuma domin
kasuwanci. Zuriyarsu ta fadada a gurare da kasashe masu tarin yawa domin
akwaisu a Jordan, Makkah Madina, Falasdinu, Syria, Irak dama ragowar
kasashe masu yawa da suka hadar da na turawa da kuma na Larabawa.
Kasashen mu na Africa ya zamowa wannan zuriya kamar gida domin sun
shiga cikin kasashenmu na Africa masu tarin yawa irinsu Algeria, Tunusia,

144
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Libya, Mali, Murtania, Chad, Niger, Nigeria da Ghana dama wasu kasashen
namu na Africa.
Wasu ayari daga wannan zuriya sunbar Morocco wato Jabalul-Alam inda
suka dawo wani yanki da yanzu yake a kasar Algeria da ake kiransa da Jabal
Al-Sanus kuma wannan yanki yana nan a kasar Tilmisana dake Algeria a
yanzu. Bayan zamansu a wannan guri (Jabal Al-Sanusi) wasu ba’ari daga
cikinsu sunyiyo gaba inda suka shigo kasar Agadez/Agadas dake Jamhuriyar
Nijar a yanzu suka zauna a wannan yanki na tsawon lokaci. Bayan zamansu
a Agadas dake Nijar, wani jigo daga cikinsu mai suna Abubakar da dansa
mai suna Ibrahim sun shigo kasar Katsina kuma suka karaso kasar Kano inda
suka zauna a Tammawa wadda yanzu take a karamar Hukumar Gezawa
cikin kasar Kano suka zauna, daga bisani, Sharif Usman wanda suke yiwa
lakabi da “Sumu” (Sharif Usman danSharif Ibrahim ne) ya shigo cikin
kwaryar birnin Kano wato Unguwar Darma wadda ta dawo ake kiranta da
Dukawa Fuskar-Gabas inda ya gina Gida na iyali ya zauna, ya gudanar da
rayuwar sa a nan tare da barin zuriya da tsatso mai tarin yawa a wannan
unguwa. Ya tabbata cewa, akwai zuriyar wannan gida a kasar Nijar yankin
Agadez kasantuwar zama da kuma barin zuriya da wasu daga iyayen
wannan zuriya sukayi a wannan yanki14.

Shigowar Abubakar Kasar Kano

Abubakar shine wanda daukacin wannan zuriya suka fita ta tsatsonsa, kuma
shine farkon wanda ya taho kasar Hausa inda ya baro kasar Agadas sannan
ya fara yin zango a kasar Katsina sannan yayi zangonsa na biyu a garin
Tammawa dake kasar Gezawa cikin Kasar Kano. ya taho ne tare da dansa
mai suna Ibrahim inda suka shigo cikin kasar Kano wato garin Tammawa.
Kamar yadda tarihi ya tabbatar, shi wannan gari na “Tammawar Sharifai”
dake karamar hukumar Gezawa cikin Jahar Kano, Abubakar da dansa
Ibrahim sune farkon wadanda suka fara zama a wannan gari kuma suka
assasa tushensa, bisa dalilin zamansu a wannan gari yasa al’umma suke
kiran gurin da Tammawar-Sharifai, wato Tammin Sharifai kenan (Cikakkun
Sharifai) kuma har yanzu unguwar da suka zauna tana nan ana kiranta da
Unguwar “Sharifai” bisa dalilin zamansu a wannan guri. Kamar yadda na

145
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

ambata a baya, Abubakar da dansa Ibrahim sune suka kafa garin


Tammawar Sharifai, bisa dalilin zamansu ya sanya al’umma suke kiran
gurbin da suka zauna da sunan Sharifai ko Tammawar Sharifai, duk da cewa
akwai wasu sharifai da suke zaune a wannan gari a halin yanzu, amma,
tarihin zuriyar mu bai tabbatar da wata alaka ta nasaba tsakanin wannan
zuriya tamu da kuma al’ummar wannan garin a yanzu ba, zai iya kasancewa
sai bayan barinsu sannan al’ummar garin suka zauna ko kuma al’ummar
garin sun rayu da kakannin mu a garin tare amma, bisa ga abunda ya
tabbata, bamu da alaka ta nasaba tsakanin mu dasu illa nasaba ta gurin
zama kawai. Sharif Ibrahim ya haifi sharif Usman “Sumu”, kuma shine
(Usman) ya dawo cikin kwaryar birnin Kano cikin unguwar Darma wadda
yanzu ta dawo ake kiranta da unguwar Dukawa Fuskar-Gabas ya gina gida
yalwatacce na iyali tare da samar da zuriya wadda ta cigaaba da gudana har
yanzu15.

Ibrahim dan Abubakar.

Ibrahim Shine wanda suka taho tare da Mahaifinsa (Abubakar) daga garin
Agadez dake Jamhuriyar Nijar inda suka zauna a kasar Katsina sannan garin
Tammawar Sharifai sannan kuma a karshe suka zauna a Unguwar Darma
wadda ta dawo ake kiranta da Dukawa Fuskar Gabas cikin kwaryar birnin
Jahar Kano16.

Zaman Abubakar da dansa Ibrahim a Darma wadda ta dawo Dukawa

Abubakar tare da dansa Ibrahim sun zauna a wannan unguwa ta Darma


wadda ta dawo ake kiranta da Dukawa, an ayyana cewa sune farkon
wadanda suka fara zama a wannan guri kuma basuyi makwabtaka da
kowane gidaba illa gidan Wali dan Mai-Farar Kasa, a wannan gida ne aka
haifi ya’ya da kuma jikoki wadanda suka hada da Sharif Yahya Na-Tsakuwa
tare da ragowar yan’uwansa.

Bisa ga dalilai na tsayin lokaci da suka dauka a wannan guri/unguwa da


kuma kasantuwarsu na tushen kafa wani ba’ari na daga wannan unguwa ta
tsohuwar Darma, ya basu damar mallakar gurare masu yawa, musamman

146
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

idan mukayi hadani da gidan Sharif Yahya Na-Tsakuwa wanda asalin yadda
yake a baya, tun daga gaban gidan har abunda yake bayansa ya kuma
zagayo ya dawo, duk gida ne guda daya, hakanan gaban gidan inda shima
har yanzu mallakin zuriyar gidanne, idan muka tsallaka daya bangaren
zamuga cewa tun daga gidan Sharif Dan-Shila a yanzu da kuma abunda yake
bayansa, da gidan Sidi Liman (Gidan su Sharif Mai Doki) dukkansu bisa usuli
gidajen Sharif Yahya Na-Tsakuwa ne. Hakanan idan muka koma gidan Sharif
Sulaimanu wanda ake kiransa da Na-Hakuri, zamu ga cewa ya samu
yalwataccen gida matuka gaya (a cikin Sharifai/Chiromawa) musamman ta
fuskar Gabas da kuma abunda yayi bayan gidan har ya zagaya kan tudu
(Kan-tudu na bayan gidansa dake unguwar) kusan gabaki daya harabar
gurin mallakinsa ne domin har Kududdufi ne da shi da ake kiransa da
kududdufin Na-Hakuri. Suma bangaren Sidi-Fari Amale haka abun yake a
cikin unguwar Sharifai musamman ta bangaren yalwar muhalli da suke da
ita. Dukkan wanda ya bibiyi tarihin tsohuwar unguwar Darma wadda yanzu
wani ba’ari daga cikinta ya dawo Dukawa, Sharifai da kuma wani bangare
na kofar Wambai zai samu wannan tarihi musamman wajen ragowar
magabatan da suka rage. Hakika a yanzu, gidajen wadannan Sharifai
(Zuriyar Na-Tsakuwa da yan’ uwansa) ya ragu matuka gaya bisa dalilai
wadanda suka hada da siyar da muhallansu da suka dingayi hadi da kyauta
da suka dinga bayarwa

Alakar Zuriyar wannan gida da kuma Al’umma

Zuriyar wannan gida sun kasance masu kyakkayawar mu’amala cikin


al’ummar wadannan unguwanni, tabbas, ga masu bibiyar halayensu da
wadanda ke da kusaci dasu zasu zama shaida akan kyawawan halayensu da
kuma zama lafiya cikin al’umma hadi da kaucewa dukkan wasu fitintinu ko
kuwa abunda ka iya bayuwa ga hayaniya ko kuma rigingimu ko da kuwa
suna da hakki akan wannan al’amari. Tarihi ya tabbatar da cewa sun ciyar
da dukiyar da Allah ya basu kuma sun aikata alkairi da ita kuma mutanene
masu gudun duniya tare da hakuri da kuma fafutuka wajen neman
halalinsu.

Alakar Masarautar Kano da gidan su Sharif Yahya Na-Tsakuwa.

147
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Hakika wannan gida mai albarka ya samu alaka da masarautar Kano,


amman, alakar tafi shahara da kuma tabbatuwa tsakanin Sarkin Kano Abbas
da kuma Sharif Yahya Na-Tsakuwa. Sarkin Kano Abbas da kuma Sharif Na-
Tsakuwa sun samu alaka matuka gaya tare da aminci a tsakaninsu, ya
kasance cewa Abbas dan Abdullahi Maje-Karofi yana zuwa gidan Sharif
Yahya Na-Tsakuwa, kuma ya tabbata tare da inganci cewa bayan da Abbas
dan Abdullahi Maje-Karofi ya zama sarkin Kano, yayi hawa na musamman
inda ya kawowa Sharif Yahya Na-Tsakuwa ziyara har gidansa na nan
Dukawa, shima Sharif yana zuwa Fadar Kano domin gaisuwa ga Sarki ko
kuma idan Sarki ya bukaci ganinsa17.

Bisa ga wannan alaka da kuma aminci dake tsakaninsu ya sanya Sarkin Kano
Abbas baiwa Sharif Na-Tsakuwa Sarautar Sarkin Sharifan Kano18. cikin
abunda bincike ya tabbatar, Sarkin Kano Abbas shine farkon wanda ya fara
kirkirar wannan Sarauta kuma kafinsa ba’a taba yintaba ko kuma Masarauta
bata taba nadi akan wannan mukami ba19. Sharif Na-Tsakuwa ya nemi
afuwar Sarki Abbas tare da cewa shi dan-kasuwa ne ko kuma bafatake
kuma bazai yiwu ya hada shugabancin Al’umma da kuma fatauci ba, amma
bisa ga hakan yana neman afuwar Sarki akan ya bada wannan matsayi ga
dan yar’uwarsa wato Sidi-Muhammad wanda akafi sani da Amale, wannan
roko na sharif ya samu amincewar Sarki inda sarkin Kano Abbas ya nada Sidi
Muhammad (Amale) a matsayin Sarkin Sharifan Kano20.

Alaka da kuma mu’amala ta cigaba da wanzuwa tsakanin Masarauta da


kuma zuriyar wannan gida mai albarka, abune sannanne cewa alakar
wannan gida da masarautar Kano ta janyo radawa ya’yan wannan gida
wasu daga cikin sunayen Sarakunan wanchan lokaci duk saboda
kyakkayawar mu’amalarsu. ya inganta cewa alaka mai karfi tare da aminci
ya gudana tsakanin Sidi-Liman dan Sharif Na-Tsakuwa tare da Sarkin Kano
Muhammad Sunusi (Na-Farko). Shima Sharif Ibrahim Liman (Mai Tripoli
Motors) akwai abokantaka da kuma zumunci tsakaninsa da Sarkin Kano Ado
Abdullahi Bayero kuma, ya tabbata cewa yayinda aka samu rigingimu akan
nada Sarautar Sarkin Sharifan Kano bayan rasuwar Sidi Fari Lawan dan
Labaran, sarkin Kano Ado Bayero ya kirawo Sharif Ibrahim Liman (Tripoli)

148
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

tare da sanar dashi cewa ya bashi Sarautar Sarkin Sharifan Kano, sai dai
shima ya nemi afuwar sarki inda yace masa shi dan kasuwa ne kuma bazai
iya hada shugabancin Al’umma da kuma kasuwanci ba, ya tabbata cewa
sarkin Kano Ado Bayero ya gayawa Sharif Ibrahim (Tripoli) cewa “Naji daga
gurin magabata na cewa irin wannan uzurin daka fada, irinsa kakanka ya
fada wanda hakan ya sanya shi kin karbar shugabancin Sharifai”21. Mutane
da yawa cikin wannan zuriya anyi musu tayin sarautar Sarkin Sharifai amma
Allah bai nufesu da sun karba ba, musamman bangaren Sidi-Fari Amale
kasantuwar sun taba rike wannan sarauta a baya.

Bayani akan Nasaba, ya’ya da kuma jikoki na wannan zuriya mai Albarka

Ibrahim dan Abubakar shine wanda ya samar da daukacin zuriyar wannan


dangi, wato dukkan wanda ya fito daga wannan zuriya, nasabarsa tana
komawa ne izuwa kan Ibrahim shi kuma (Ibrahim) dan Abubakar wato
mahaifinsa wanda suka taho tare da shi. Ibrahim ya haifi:
(1) Usman wanda suke yi masa lakabi da “Sumu”

Usman wanda suke yiwa lakabi da “Sumu” (dan Ibrahim) shi ne farkon
wanda aka fara haifa cikin kasar Hausa kuma dukkan wanda yake
nasabtuwa izuwa gare shi (Ibrahim) a Sharifan Dukawa dake cikin Kwaryar
Birnin Kano, to ya fito ne ta tsatson Usman “Sumu” dan Ibrahim dan
Abubakar, duk da cewa akwai ragowar yan’uwansu ko kuma wadanda suka
fito daga zuriya daya cikin garin Agadez dake Jamhuriyar Nijar amma
Usman Shi ne tushen daya samar da dukkan wanda yake nasabtuwa izuwa
ga wannan zuriya dake kasar Kano.

Nasabar Ibrahim dan Abubakar (Kakan Su-Sharif Yahya Na-Tsakuwa)

Nasabar Sharif Ibrahim izuwa ga Annabi (SAW) itace:

Sharif Ibrahim dan Abubakar dan Dawud dan Abi-Abdurrahman Al-Barra’i


dan Sulaiman dan Musa dan Sulaiman dan Ukairu dan Muhammad dan
Usman dan Ibrahim dan Shekh Ja’afar Al-Sanusi dan Muhammad dan Sa’ad
dan Muhammad dan Makhluf dan Muhammad dan Muhammad dan

149
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Hammad dan Abdurrahman dan Abdulwahid dan Hammad dan Muhammad


dan Abdullahi dan Yunus dan Abubakar dan Aliyu dan Hurma dan Isa dan
Sulaiman (Salam) dan Ahmad Al-Mizwar dan Aliyu (Haidara) dan
Muhammad Al-Khalifa dan Idriss Al-Asghar dan Idriss Al-Akhbar dan
Abdullahi Al-Khamil dan Hassan Al-Musannah dan Hassan Al-Mujtaba dan
Imam Aliyu da kuma Nana-Fadima Al-Zahra’u yar Annabi (SAW)22.

6. Idriss
5.Abdullahi
4. Hassan
7. Idriss Al-Asghar 3. Hassan 2.
Fadima
8. Muhammad Al-Khalifa 1. Muhammad
9. Aliyu (Haidara) Yahya

10. Ahmad (Mizwar) Ibrahim

11. Sulaimna (Salam) 12 . Isa 13. Hurma 14.Aliyu

15. Sidi Abibakar Al-Alami

Muhammad (Malahi) 16. Sidi Yunus Fatuh Maimun

Aliyu Ahmad Sulaiman (Mashish)

Sidi Abdurrah 17.Sidi Abdullahi

Ahmad (Tushen Aulad) Abdulwahid)

Abdurrahman

Aliyu 18. Muhamma, 19. Hammad, 20. Abdulwahid,


21. Abdurrahman, 22. Hammad 23. Muhammad
Abdurrahman (tushen Aulad Rahmun)
24. Muhammad. 25. Makhluf 26. Muhammad
27. Sa’ad 28. Muhammad 29. Shekh Ja’afar Al-
150 Sanusi. 30. Ibrahim 31. Usman 32. Muhammad
33. Ukairi 34. Sulaiman 35. Musa 36. Sulaiman
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Muhammad

Aliyu

Muhammad

Muhamm Hassan Aliyu Alkasi Ahmad

Nasaba ta tsatson gidan iyayen Sharif Yahya Na-Tsakuwa

Sharif
Abubakar
Sharif
Ibrahim

Usman (Sumu)

Abbas

Salmah (Iyana)

Abbas Sulaiman Fadima

Sidi Fari-Amale Muhammad Yusif Amina (Uwar Na-Hakuri)

Uwanin Soro Abdurrazak Ali

Abubaka Isa Hadiza Ibrahim Na-Rahim Adam

Tambara Aminatu Ahmad Adamu Maryam Yakubu

Idriss Bala Sulaiman (Na-Hakuri)

Almustafa Sharif Yahya Na-Tsakuwa

Haruna

Danjiji Magaji Ibrahim Usman

Sidi Liman (Ibrahim) Sani Yaro Binta Yakubu Bidi Kande

Abdullah

151
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Maimuna Mairiga Ahmad Tshoho-karami Sulaiman (Sale)

Kamar yadda muka anbata a baya, Ibrahim haifa Usman wanda suke yi
masa lakabi da “Sumu” inda shi kuma (Usman) ya haifi ya’ya guda bakwai.

Insha Allahu zamuyi bayanin nasaba da kuma tsatson da kowanne ya fitar


tsakaninsu.

Daukacin Zuriyar Usman dan Ibrahim dan Abubakar

Shi Usman wanda suke yi masa lakabi da “Sumu” da ne ga Ibrahim kuma


jikan Abubakar. Ya rayu kasar Kano cikin Unguwar Darma wadda ta dawo
ake kiranta da unguwar Dukawa Fuskar-Gabas, kuma Allah ya karbe shi
cikin wannan unguwar inda aka binne shi a cikin wannan gida na Dukawa.
Ya haifi ya’ya guda bakwai kuma mahaifiyar su (Mahaifiyar ya’yan’sa, wato
matar Usman “Sumu”) ana kiranta da Salma, ya kasance ana yiwa tsatson
wannan zuriya kirarin da “jikokin Sumu da Salma. Ya’yan nasa sune:
(1) Sharif Abbas
(2) Sharif Muhammad (Dan-Didi)
(3) Sharif Sulaiman (Allo)
(4) Sharifiya Salmah (itace mahaifiyar Amale da Abbas)
(5) Sharifiya Fadima
(6) Sharifiya Aminatu (Uwar Na-Hakuri)
(7) Sharif Yahya (Na-Tsakuwa)

Sharif Abbas
Sharif
Sharif Muhammad Dan-Didi
Usman
Sharif Sulaiman Allo “Sumu”

Sharifiya Salamatu Mahaifiyar Amale

Sharifiya Fadima (Kubundu)

152
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Sharif Yahya Na-Tsakuwa


Aminatu (Uwar Na-Hakuri)

Gidan Sharif Abbas dan Usman “Sumu” dan Ibrahim dan Abubakar

Abbas shine babba wajen mahaifinsu (Usman) kuma ya haifi da guda daya
inda shima ya haifi dansa guda daya amma dukkansu tsatsonsu ya yanke.
dan nasa shine
1. Sharif Malam Ibrahim (Ibrahim Bursa) dan Abbas dan Usman (Sumu) ya
haifi:
(1) Sharif Abdu Guro (Shine dan Ibrahim Bursa tilo guda daya). Sharif
Abdu-Guro bashi da Zuriya (Tsatsonsa ya yanke). Hakan yana nuna
mana cewa, daukacin tsatson Sharif Abbas dan Usman (Sumu) ya
yanke bisa yankewar tsatson Abdu-Guro domin shine dan Sharif
Ibrahim Bursa tilo guda daya

Gidan Sharif Muhammad Dan-didi dan Usman dan Ibrahim dan Abubakar

Sharif Muhammad Dan-Didi shine na biyu cikin jerin ya’yan Usman (Sumu)
kuma ya haifi ya’ya guda shida, guda uku sun bar zuriya, ragowar ukun basu
da zuriya, Ya’yan nasa sune:
1. Sharif Isyaku: Bashi da zuriya (Bai haihu ba)
2. Sharifiya Tambara
3. Sharifiya Hadiza
4. Sidi Umaru: Bashi da zuriya
5. Sharifiya Ta’isa: bata da zuriya
6. Sharifiya Aminatu

Bangaren Sharifiya Tambara yar’ Muhammad Dan-didi dan Usman “Sumu”

153
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Sharifiya Tambara yar Muhammad Dan-Didi ta haifi:


1. Sharifiya Ta’isa: Bata da zuriya
2. Sharif Sule (Damo)
3. Sharif Adamu
4. Sharifiya Atine: Bata da zuriya

1. Sharif Sule (Damo) dan Tambara yar Sharif Muhammad Dan-Didi ya


haifi:
(1) Sharifiya Fadimatu (Fadi) yar Sule (Damo) ta haifi:
(A) Sharif Bala
(B) Sharifiya Yar’Barno
(C) Sharifiya Yalwati
(D)Sharif Shamsu
(E) Sharif Bashir
(2) Sharif Umaru dan Sule (Damo) dan Tambara ya haifi:
(A) Sharifiya Fadimatu
(B) Sharifiya Khadija
(C) Sharifiya Hauwa’u
(D)Sharifiya Aisha
(E) Sharif Shu’aibu
(F) Sharifiya Zainab
(3) Sharif Tanimu dan Sule (Damo) dan Tambara ya haifi:
(A) Sharfiya Aminatu
(4) Sharifiya Aminatu yar Sule (Damo) dan Tambara ta haifi:
(A) Sharif Rabi’u
(B) Sharif Abdussalam
(C) Sharif Mukhtar
(D)Sharifiya Fadima
(E) Sharif Saminu
(5) Sharifiya Hassana yar Sule (Damo) dan Tambara ta haifi:
(A) Sharif Talle
(6) Sharif Hassan dan Sule (Damo) dan Tambara ya haifi:
(A) Sharif Ibrahim
(B) Sharifiya Khadija

154
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(C) Sharifiya Aminatu


(D)Sharif Hassan

2. Sharif Adamu dan Tambara yar Muhammad Dan-Didi ya haifi:


(1) Sharifiya Fadimatu yar Adamu dan Tambara ta haifi:
(A) Sharifiya Rukayyatu (Asabe)
(B) Sharifiya Sa’adiyya
(C) Sharifiya Khadija
(D)Sharifiya Zulaihatu
(E) Sharifiya Aisha
(F) Sharif Alh. Muhammad Sani
(G)Sharif Hamisu
(H)Sharif Shu’aibu: Bashi da zuriya
(2) Sharifiya Zulaihatu: Bata da zuriya
(3) Sharifiya Aminatu: Bata da zuriya
(4) Sharifiya Rukayyatu: Bata da zuriya
Bangaren Sharifiya Hadiza yar’ Muhammad Dan-did dan Usman “Sumu”

Sharifiya Hadiza yar Muhammad Dan-Didi Ta Haifi:


1. Sharif Na-Yaya
2. Sharifiya Yalwa
3. Sharif Ali: Bashi da Zuriya
4. Sharif Balarabe: Bashi da zuriya
5. Sharif Hashimu

1. Sharif Na-Yaya dan Hadiza ne yar Muhammad Dan-Didi, Ya haifi:


(1) Sharif Aliyu (Aliyu shine dansa tilo guda daya kuma bashi da zuriya)

2. Sharifiya Yalwa Yar Hadiza ce, Yar Muhammad Dan-Didi, Ta haifi:


(1) Sharifiya Maryam Yar’ Yalwa ta haifi:
(A) Sharif Sarki Waziri.
(B) Sharif Nasiru Waziri
(C) Sharif Nura Waziri Alkali
(D)Sharif Kabiru Waziri

155
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(2) Sharif Alhaji Rabi’u Dan Yalwa ya haifi


(A) Sharif Auwalu
(B) Sharif Nura
(C) Sharif Yusif
(D)Sharifiya Gaji
(E) Sharifiya Maijidda
(F) Sharif Ibrahim
(G)Sharif Abubakar
(H)Sharif Shehu
(I) Sharif Umaru
(J) Sharif Hamza
(K) Sharif Ali
(L) Sharifiya Maimuna
(M) Sharifiya Sha’awa
(N)Sharifiya Hafsatu
(O)Sharifiya Hadiza
(P) Sharifiya Maryam
(Q)Sharifiya Zainab
(3) Sharifiya Hauwa (Jinjinniya) Yar Yalwa ta haifi:
(A) Sharifiya Hajiya Madam
(B) Sharif Alhaji Ado
(4) Sharifiya Lami Yar Yalwa ta haifi:
(A) Sharif Jazuli
(B) Sharif Aminu
(C) Sharifiya Umamatu
(D)Sharifiya Lubabatu
(E) Sharifiya Rammanatu
(F) Sharifiya Maryam
(G)Sharifiya Samira
(H)Sharifiya Zulaihatu
(5) Sharif Hassan (Alhaji Biyu) Dan Yalwa ya Haifi:
(A) Sharif Baballe
(B) Sharif Isa
(C) Sharif Bashir

156
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(D)Sharif Murtala
(E) Sharif Labaran
(F) Sharif Gali
(G)Sharif Mustafa
(H)Sharif Mujtaba
(I) Sharif Fa’izu
(J) Sharif Naziru
(K) Sharif Rabi’u
(L) Sharif Hafizu
(M) Sharif Muhammad
(N)Sharifiya Rabi
(O)Sharifiya Nafisat
(P) Sharifiya Alawiyyah
(Q)Sharifiya Ummi
(R) Sharifiya Halima
(6) Sharif Isa dan yalwa: Bashi da zuriya

3. Sharif Hashimi dan Hadiza yar Muhammad Dan-Didi ya Haifi:


(1) Sharifiya Hauwa’u yar Hashimi dan Hadiza ta haifi:
(A) Sharif Labaran
(B) Sharifiya Hassana
(C) Sharif Nasiru
(D)Sharif Nafi’u
(E) Sharifiya Hafsatu
(F) Sharifiya Khadija
(G)Sharif Hamza
(H)Sharifiya Yuhanasu
(I) Sharifiya Aishatu
(J) Sharifiya Salamatu
(2) Sharifiya Aisha yar Hashimi dan Hadiza ta haifi:
(A) Sharifiya Fadimatu (Fati)
(B) Sharifiya Maryam (Mariya)
(C) Sharif Rabi’u
(3) Sharif Abubakakar (Buba) dan Hashimi dan Hadiza ya haifi:

157
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(A) Sharifiya Khadijatul-Kubra


(B) Sharif Umar
(C) Sharifiya Hafsatu
(4) Sharifiya Hadiza yar’ Hashimi ce: Bata da zuriya
(5) Sharifiya Jummai: Yar’ Hashimi ce: Bata da zuriya
(6) Sharifiya Hadiza: Yar’ Hashimi ce: Bata da zuriya
(7) Sharif Farukh dan Hashimi ne: Bashi da zuriya
(8) Sharifiya Hadiza Yar Hashimi ce: Bata da zuriya

Bangaren Sharifiya Aminatu yar’ Muhammad Dan-didi dan Usman “Sumu”

Sharifiya Aminatu yar’ Muhammad Dan-Didi ta haifi ya’yanta guda uku


sune:
1. Sharif Idriss (Idi)
2. Sharifiya Binta (Ladi)
3. Sharifiya Habiba (Makumbe)

1. Sharifiya Habiba (Makumbe) yar Aminatu yar Muhammad Dan-Didi ta


haifi:
(1) Sharif Aliyu (Shine dan Makumbe tilo guda daya) kuma ya haifi:
(A) Sharif Abubakar
(B) Sharif Inuwa
(C) Sharifiya Fadima
(D)Sharif Umar

2. Sharif Idriss (Idi) dan Aminatu yar’ Muhammad Dan-Didi ya haifi:


(1) Sharif Muhammad-Inuwa Dan Idriss dan Aminatu ya haifi:
(A) Sharif Aliyu
(B) Sharifiya Aminatu
(C) Sharifiya Halima (Sadiya)
(D)Sharifiya Fadimatu (Binta)
(E) Sharifiya Murjanatu
(F) Sharif Idris (Na-Kauye)

158
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(G)Sharif Yahya
(H)Sharif Muhammad-Inuwa
(I) Sharifiya Magajiya
(J) Sharifiyaa Aisha
(K) Sharifiya Umma
(L) Sharifiya Habiba
(2) Sharif Ibrahim (Uba) dan Idriss dan Aminatu ya haifi:
(A) Sharif Idriss (Baban gida)
(B) Sharif Abdulkadir (Bazallahi)
(C) Sharifiya Bilkisu (Mai Karama)
(D)Sharif Abdulbaki
(E) Sharif Abdulbari
(F) Sharif Fa’izu
(G)Sharif Mansur
(H)Sharifiya Salamatu
(3) Sharif Ahmad (Badayi) dan Idriss dan Aminatu ya haifi:
(A) Sharif Rabi’u
(B) Sharif Yusif
(C) Sharif Hussaini
(D)Sharifiya Ummu-Salamah (Ummi)
(E) Sharifiya Aminatu (Goggo)
(4) Sharif Rabi’u dan Idriss dan Aminatu ya haifi:
(A) Sharif Abdullahi (Baban gida)
(B) Sharif Aminu
(C) Sharif Abubkar
(D)Sharif Umar
(E) Sharif Usman
(F) Sharif Aliyu
(G)Sharif Mukhtar
(H)Sharif Usama
(I) Sharifiya Sa’adiyya
(J) Sharifiya Saudatu
(K) Sharifiya Maimunatu
(L) Sharifiya Maryam

159
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(M) Sharifiya Rabi’atu


(N)Sharifiya Sa’adatu
(O)Sharifiya Husna
(P) Sharifiya Kibdiyya
(5) Sharif Usman dan Idriss dan Aminatu ya haifi:
(A) Sharif Muhamuda
(B) Sharifiya Aishatu
(C) Sharifiya Hassana
(D)Sharif Salisu
(E) Sharifiya Fatima
(F) Sharifiya Khadija
(G)Sharif Sadik
(H)Sharifiya Aminatu (Siyama)
(I) Sharif Tasi’u
(6) Sharifiya Hadiza yar Idriss yar Aminatu ta haifi:
(A) Sharifiya Binta
(B) Sharif Abdulllahi
(C) Sharifiya Aminatu
(D)Sharifiya Zulaihatu
(E) Sharif Umar
(F) Sharifiya Ummi
(G)Sharif Idriss
(7) Sharifiya Sakina yar Idriss yar Aminatu ta haifi:
(A) Sharif Idriss
(B) Sharif Sani
(C) Sharif Auwalu (Lauwali)
(D)Sharif Mahmud
(E) Sharifiya Aminatu
(F) Sharifiya Ummi
(G)Sharifiya Khadija
(8) Sharif Surajo dan Idriss dan Aminatu: Bashi da zuriya

3. Sharifiya Binta (Ladi) yar Aminatu yar Muhammad Dan-Didi ta haifi:


(1) Sharifiya Hassana (Yan’ Biyu) yar’ Binta (Ladi): Bata da zuriya

160
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(2) Sharif Auwalu dan Binta (Ladi) yar Aminatu ya haifi:


(A) Sharif Inuwa
(B) Sharif Idriss (Baban gida)

Gidan Sharif Sulaimanu (Allo) dan Usman “Sumu” dan Ibrahim dan Abubakar

Ya haifi ya’yansa guda hudu sune:


1. Sharif Isa: Bashi da zuriya
2. Sharif Abubakar (Habu)
3. Sharifiya Hauwa: Bata da Zuriya
4. Sharifiya Uwanin soro

Bangaren Sharifiya Uwanin Soro yar’ Sulaimanu (Allo) dan Usman “Sumu”

Sharifiya Uwanin-Soro yar Sulaiman Allo ce kuma jikar Usman (Sumu) ta


haifi ya’yanta mata guda biyu sune:
1. Sharifiya Saudatu (Saude)
2. Sharifiya Rahmatu (Yar’kofa/Asabe): bata da Zuriya

1. Sharifiya Saudatu Yar’Uwanin Soro yar Sulaimanu Allo ta haifi:


(1) Sharif Sunusi: Bashi da Zuriya
(2) Sharifiya Khadija (Azumi) yar Saudatu ta haifi:
(A) Sharif Auwalu
(B) Sharif Rabi’u
(C) Sharif Mustafa
(D)Sharif Ibrahim
(E) Sharif Muttaka
(F) Sharifiya Rahma (Iyata)
(G)Sharifiya Maijidda
(H)Sharifiya Maryam

161
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(I) Sharifiya Aisha


(3) Sharifiya Saratu (Saruh) yar Saudatu ta haifi:
(A) Sharif Ahmad-Rufa’I (Shine danta tilo guda daya)
(4) Sharifiya Habibah (Uwannan) yar Saudatu ta haifi:
(A) Sharifiya Saratu
(B) Sharifiya Sa’adiyya
(C) Sharif Dahiru
(D)Sharif Yusif
(E) Sharifiya Saudatu (Saude)
(F) Sharifiya Fadima (Binta)
(G)Sharif Abubakar
(5) Sharif Isma’ila dan Saudatu ya haifi:
(A) Sharif Muhammad (Makkan)
(B) Sharif Yasir
(C) Sharifiya Hajiya
(D)Sharifiya Fadima
(E) Sharifiya Khadija
(F) Sharifiya Halima
(G)Sharif Muhammad-Sunusi

Bangaren Sharif Abubakar (Habu) dan Sulaimanu (Allo) dan Usman “Sumu”

Sharif Abubakar dan Sulaiman Allo ne, kuma ya haifi yarsa mace guda daya,
itace:
1. Sharifiya Maimunatu.

Maimunatu Yar Abubakar ce kuma jikar Sulaimanu Allo dan Usman (Sumu)
dan Ibrahim dan Abubakar, kuma ta haifi mata guda uku sune:
(1) Sharifiya Sa’adatu
(2) Sharifiya Ummu-Kulsum (Wadda akafi sani da Ummu-Kattime)
(3) Sharifiya Rabi’atu: bata da Zuriya (Tsatsonta ya yanke)

(1) Sharifiya Sa’adatu yar’ Maimuna ta Ta haifi:

162
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(A) Sharifiya Hauwa’u. Bata da Zuriya


(B) Sharifiya Hauwa’u. bata da zuriya
(C) Sharif Muhammad bashi da zuriya
(D) Sharifiya Lubabatu bata da zuriya
(E) Sharif Aminu bashi da zuriya
(F) Sharifiya Hajara (Yar’ Sawaba): Sharifiya Yar’ Sawaba (Hajara) ta
haifi: Sharif Muhammad Al-Barnawi, Sharif Imrana, Sharifiya
Aminatu (Asabe), Sharifiya Mairo, Sharifiya Hafsatu, Sharif
Abdussamad, Sharifiya Sa’a, da kuma wata Sharifiya Hafsatun.
(G) Sharifiya Hajara (Sabuwa): Sharifiya Sabuwa (Hajara) ta haifi: Sharif
Abdulhadi, Sharif Abdulmalik, Sharifiya Suwaiba, Sharifiya Samira da
kuma Sharif Usama, sai dai shi Sharif Usmatu bashi da Zuriya.

(2) Sharifiya Ummu-Kulsum (wadda ake kira da Ummu-Kattime). Yar


Maimuna ce kuma Jikar Abubakar dan Sulaiman Allo. Kuma ta haifi:
(A) Sharif Muhammad Auwalu
(B) Sharif Muhammad Sani
(C) Sharif Muhammad Salisu
(D) Sharifiya Maimunatu (Ummi)
(E) Sharifiya Halimah
(F) Sharifiya Aisha (wannan Aisha ta farkon bata da zuriya)
(G) Sharifiya Aisha.

Gidan Shariifya Salma (Iyana) yar’ Usman “Sumu” dan Ibrahim dan Abubakar

Sharifiya Salmah wadda ta shahara da sunan “Iyana” (ta samu sunan


“Iyana” ne domin cewa sunan mahaifiyarta taci), yar Usman ce (Sumu) Jikar
Ibrahim jikar Abubakar. Bisa ga abunda ya inganta a tarihinta, tayi aure a
Unguwar Darma wadda yanzu ta dawo ake kiranta da Unguwar Sharifai
Zauren Tudu kuma ta Auri wani bawan Allah mai suna “Jaishi inda shi kuma
(Jaishi), dan Ja’afar ne”, a wannan gida ne ta haifi Sidi-Muhammad wato
Sidi-Fari Amale da kuma dan Uwansa Abbas22. Bisa abunda ya inganta kuma
ya tabbata a tarihi, hakanan aka same shi daga gurin sahihan magabata

163
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

cewa “Sidi-Fari Amale da dan uwansa Abbas da kuma Ya’yansu, nasabarsu


ta Shariftaka tana komawa ne izuwa gidan mahaifin su Sharif Yahya Na-
Tsakuwa wato Usman (Sumu) domin, Sharifiya Salmah (Mahaifiyar su Sidi-
Fari Amale) itace wadda nasabarta ta Shariftaka take mashahuriya kuma
tare da wanzuwar tarihinta da kuma na zuriyarsu23.

Sharifiya Salmah (Iyana) ta haifi:


1. Sharif Muhammad (Sidi-Fari Amale)
2. Sharif Abbas

Bangaren Sidi Fari Amale (Sarkin Sharifan Kano) dan Salmah yar’ Usman “Sumu”

Takaitaccen Tarihin Sidi-Fari Muhammad (Amale)

Sidi-Fari Amale cikakken sunansa shine Muhammad dan Jaishi dan Ja’afar,
wannan itace nasabarsa ta bangaren mahaifinsa24. Idan muka koma
bangaren mahaifiyarsa, sunanta Salmah (wato Salamatu) kuma sharifiya ce
wadda bisa ga abunda ya tabbata a tarihi, daukacin shariftakar gidan Sidi-
Fari Amale tare da ragowar yan’uwansa, sun sameta ne daga ita Sharifiya
Salmah. Sharifiya Salmah a bisa ingantacciyar Magana kuma sahihiya tare ta
tabbatarwa, ta fitone daga gidan mahaifin su Sharif Yahya Na-Tsakuwa.
Sunan mahaifinta Usman wanda suke kiransa da “Sumu” inda shi kuma dan
Ibrahim ne kuma dan Abubakar25.

Ya samu lakabin Amale a cikin sunansa kasantuwar cewa shi dogo ne


matuka gaya kuma fari sosai, idan ya hau doki ko abun hawa yakan kere
ragowar mutane bisa zubi da tsari na halittarsa wanda hakan ya sanya
al’umma suke kiransa da Amale26. Amale ya kasance bafatake ne ga yawan
ya’ya da kuma bayi inda har yanzu ga wadanda suke kiyaye tarihi, sukan iya
tunawa da wasu daga cikin bayinsa da aka rayu dasu cikin aminci da kuma
kyautatawa. Yanada Sa-daka (Wato kwarori) masu yawa ga kuma
wadatuwa da samun guri yalwatacce cikin unguwar Darma wadda yanzu ta
dawo Sharifai, saboda yalwar muhalli, gidansa saida ya zagaya har darma a
wanchan lokaci. Yalwataccen muhalli ya bashi dama wajen yin kiwo kuma

164
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

ya tabbata cewa saboda yalwa, har sukuwa ake ta dawaki a cikin gidan
nasa.

A cikin fataucinsa, yaje garuruwa daban daban cikin yankinmu na Africa


dama tsallakawa izuwa wasu yankuna. Ya tabbata cewa yaje har kasar Irak
cikin fataucinsa da kuma kasar Borno a zamaninsa tare da zuwa Agadez
dama tsallakawa har Algeria, ya zauna a wani gari da ake kiransa da Najad
da kasar Borno dama wasu garuruwan daban daban27.

A bisa abunda ya tabbata wajen iyaye, masana tarihi da kuma bincike, Sidi-
Fari Amale yayi Sarautar Sarkin Sharifai, kuma yayi wannan sarauta ne
tsakanin 1904 zuwa 191228. Duk da cewa akwai sabani cikin tarihi, amma
bincike da tarihi ta bangaren wadanda suka jibinci Masarauta da kuma
Magabata sun tabbatar da cewa Sarkin Kano Abbas shine ya kirkiri Sarautar
Sarkin Sharifai ta Kano wadda itace irinta ta farko a kasar Huasa. Sarkin
Kano Abbas ya bada ita ga Sharif Yahya Na-Tsakuwa inda shi kuma ya baiwa
dan yar’uwarsa (Salmah) wadda ita kuma Mahaifiya ce ga Sidi-Fari Amale.
Sidi-Fari Amale baiyi sarautarsa a cikin unguwar Darma wadda ta dawo
Sharifai ba, ya gudanar da Sarautarsa ne a fadar Sarki inda yake zuwa ake
gudanar da zaman fada tare dashi a matsayinsa na wakilin Sharifai29.

Ya tabbata cewa Sidi-Fari Amale bai rasu yana kan karagar sarautaba,
hasalima sauka yayi ko kuma murabus bisa radin kansa wanda hakan
yanada nasaba bisa sabani da aka samu tsakaninsa da masarautar Kano,
duk da cewa akwai zantukan al’umma mabanbanta bisa dalilin saukarsa,
amman abunda yafi inganta shine cewa “yayi hukunci ne inda masarauta
tace masa bata yadda da wannan hukuncin ba, wanda hakan matuka ya
hassalashi kuma ya sanya shi zuwa gaban maimartaba Sarki ya ajiye/tube
wannan rawani na sarauta da aka bashi”30. A bisa maganganun magabata,
sarki ya nemi da ya dawo ya cigaba da shugabanci amman bai dawoba31.

Bayan ajiye rawaninsa, Sidi-Fari Amale ya dawo gida ya zauna na wani dan
lokaci, sannan daga bisani ya ibi wasu daga cikin bayinsa tare da rakumansa
ya tafi ya ratsa kasar Agadez harma ya shiga Algeria inda a nanne aka
tabbatar da rasuwarsa32. La’alla, ya kasance cewa, tafiyarsa tanada nasaba

165
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

da komawa ko cigaba da fataucinsa da yake gudanarwa tunda ya ajiye


shugabancin da yake wakiltar Sharifai a masarautar Kano.

Ya’yan Sidi Fari Amale daya haifa sune:


1. Sharif Sidi Muhammad Bel
2. Sharif Abdulkarim (Shehu Hariri)
3. Sharif Ibrahim (Halilu)
4. Sharif Abdullahi (Baba Malam)
5. Sharif Jibrin (Jibo)
6. Sharif Hamza (Baba Hamza)
7. Sharif Sidi Abubakar (Mai- Kantai)
8. Sharifiya Zulai: Bata da zuriya
9. Sharifiya Ummakati. Bata da zuriya (Tsatsonta ya yanke)
10.Sharifiya Binta
11.Sharifiya Rakiya (Ladi) bata da zuriya (Tsatsinta ya yanke)
12.Sharifiya Hussaina
13.Sharifiya Mariya
14.Sharifiya Sa’adatu (Sa’a)
15.Sharifiya Zainab: Bata da zuriya
16.Sharifiya Salamatu (Salah). Itace ta Auri Sulaimanu (Na-Hakuri) dan
Aminatu yar Usman “Sumu” amma bata haihuba (Tsatsonta ya yanke).

1. Sharif Abdulkarim (Shehu Hariri) dan Sidi fari Amale ne ya haifi:


(1) Sharifiya Mariya (ta Madina) yar Abdulkarim (Shehu Hariri) ta haifi:
(A) Sharifiya Marakisiyya
(B) Sharifiya Arifa
(C) Sharifiya Ahdiyya
(D)Sharifiya Rukayyatu
(E) Sharifiya Habiba
(F) Sharifiya Zainab
(G)Sharifiya Kudsiyya
(H)Sharif Shehi
(I) Sharif Abba
(J) Sharif Sarhamu

166
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(K) Sharif Mastura


(2) Sharifiya Umma yar Abdulkarim (Shehu Hariri) ta haifi:
(A) Sharifiya Aisha
(B) Sharifiya Zainabu
(C) Sharifiya Hafsatu
(D)Sharifiya Fatima
(E) Sharifiya Rahma
(F) Sharif Shehu
(G)Sharif Saifullahi (Saifi)
(H)Sharif Abdul
(I) Sharif Muhammad
(3) Sharifiya Hassana yar Abdulkarim (Shehu Hariri) ta haifi:
(A) Sharifiya Aminatu
(B) Sharif Hashimu
(C) Sharifiya Habiba
(D)Sharifiya Rabi’atu (Abba)
(E) Sharif Abba
(F) Sharif Shehu
(4) Sharif Mukhtar dan Abdulkarim (Shehu Hariri) ya haifi:
(A) Sharif Halifa
(B) Sharif Jilani
(C) Sharif Ali
(D)Sharifiya Aishatu
(E) Sharifiya Khadija
(F) Sharifiya Fatima
(G)Sharifiya Zainab
(H)Sharifiya Hannatu
(I) Sharifiya Maryam
(J) Sharif Sahabi
(K) Sharifiya Zakiyya
(L) Sharif Muhammad
(5) Sharif Ibrahim dan Abdulkarim (Shehu Hariri) ya haifi:
(A) Sharifiya Humaira
(B) Sharifiya Aminatu

167
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(C) Sharifiya Maimunatu


(D)Sharifiya Nafisa
(E) Sharifiya Maryam
(F) Sharif Arabi
(G)Sharif Abdul-Nasari
(H)Sharif Mustafa
(I) Sharif Muhammad
(J) Sharif Abdullahi
(6) Sharif Abubakar (Sirrinbai) dan Abdulkarim (Shehu Hariri) ya haifi:
(A) Sharifiya Nuriyya
(B) Sharif Sani
(C) Sharif Shu’aibu
(D)Sharif Sultan
(E) Sharifiya Fadima
(7) Sharif Jilani dan Abdulkarim (Shehu Hariri) ne
(8) Sharif Muhammad (Sidi) dan Abdulkarim (Shehu Hariri) ne

2. Sidi Muhammad Bel dan Sidi Fari Amalle ya haifi:


(1) Sharifiya Aisha (Ummah) yar Muhammad Bel ta haifi:
(A) Sharif Hashimu. Shima (Hashimu Dan-Umma) ya haifi: Halima,
Habibu, Sidi, Mai-Kano, Baraka, Yahya, Isuhu, Hajiya da kuma Ummi
(Umma)
(2) Sharifiya Halima (Hakamah) yar Muhammad Bel ta haifi:
(A) Sharif Yakubu (Mai-Afafa)
(B) Sharifiya Asabe
(3) Sharifiya Binta (Mai-Riga) yar Muhammad Bel, Itace matar Sidi-
Muhammad Na-Sharifai ta haifi:
(A) Sharifiya Khadija (Yar-Baka)
(B) Sharifiya Lami, kuma ta haifi: Bashir, Maijidda, Alhajin Zaure
(4) Sharifiya Haliman Fagge yar Muhammad Bell: Bata haihu ba
(5) Sharif Kabiru dan Muhammad Bel ne: Bashi da zuriya

3. Sharif Ibrahim (Halilu) dan Sidi-Fari Amale ya haifi:


(1) Sharif Muhammad-Kabir (Baba-Danladi) dan Ibrahim (Halilu) ya haifi:

168
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(A) Sharif Muhammad (Sidi Baba)


(2) Sharif Hassan dan Ibrahim (Halilu) ya haifi:
(A) Sharif Ibrahim (Baban Ali)
(B) Sharif Muhammad (Alh Malam)
(C) Sharif Musdafa
(D)Sharif Jazuli
(E) Sharif Aminu: Bashi da zuriya
(F) Sharifiya Aminatu (Hajja)
(G)Sharif Kamilu
(H)Sharifiya Ummu-Hani
(I) Sharif Jabir
(J) Sharifiya Halima (Ummi)
(K) Sharif Awaisu
(L) Sharifiya Zahra’u
(M) Sharifiya Sumayya
(N)Sharif Abubakar
(O)Sharifiya Maimuna (Walida)
(P) Sharif Mus’ab
(Q)Sharifiya Jamila: Bata da zuriya

(3) Sharif Akilu dan Ibrahim (Halilu) ya haifi:


(A) Sharif Malam Ishaka
(B) Sharifiya Binta
(C) Sharifiya Fiddausi
(4) Sharif Awaisu dan Ibrahim (Halilu) ya haifi:
(A) Sharifiya Maimuna (Baba)
(B) Sharifiya Mami
(C) Sharif Nura
(D)Sharifiya Fauziyya
(E) Sharif Musbahu
(F) Sharifiya Aishatu
(G)Sharif Aminu
(H)Sharif Bashir
(I) Sharif Ibrahim (Abba)

169
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(J) Sharif Alkasim


(K) Sharifiya Aminatu
(L) Sharif Abdurrahman
(5) Sharif Abubakar (Habu) dan Ibrahim (Halilu) ya haifi:
(A) Sharif Auwalu
(B) Sharif Muntaka
(C) Sharifiya Rabi’atu
(D)Sharif Abubakar
(E) Sharif Najib
(F) Sharifiya Mama
(G)Sharif Bilal
(H)Sharifiya Nafisa
(I) Sharifiya Khadijatu
(6) Sharif Abbas (Gambo) dan Ibrahim (Halilu) ya haifi:
(A) Sharifiya Sa’adatu
(B) Sharif Ibrahim (Baballiya)
(C) Sharif Mubarak
(D)Sharif Shazali
(E) Sharif Aliyu
(F) Sharifiya Kubra
(G)Sharif Munzali
(H)Sharifiya Karama
(7) Sharifiya Maryam (Baba-Kandala) yar Ibrahim (Halilu) ta haifi:
(A) Sharif Bashir
(B) Sharifiya Adama
(C) Sharif Shehu
(8) Sharifiya Khadija (Baba-Dije) yar Ibrahim (Halilu) ta haifi:
(A) Sharifiya Magajiya
(B) Sharifiya Rabi’atu
(C) Sharifiya Hajiya Iya
(D)Sharifiya Nafi
(E) Sharifiya Hauwa’u
(F) Sharif Shamsuddeen
(G)Sharif Abubakar (Habu)

170
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(H)Sharifiya Abu
(I) Sharifiya Ummu-Hani
(9) Sharifiya Binta (Hajiya Sharifiya) yar Ibrahim (Halilu) ta haifi:
(A) Sharifiya Kubra
(B) Sharifiya Uwaliya
(C) Sharifiya Ta-Annabi
(D)Sharifiya Barira
(E) Sharif Kabiru (Hashimu)
(F) Sharif Balarabe
(G)Sharifiya Halima
(10) Sharif Aliyu dan Ibrahim (Halilu) ya haifi:
(A) Sharif Muhammad-Nasir (Malam)
(11) Sharifiya Asma’u yar Ibrahim (Halilu) ta haifi:
(A) Sharifiya Sadiya
(B) Sharif Abba
(C) Sharif Yusuf
(D)Sharifiya Binta
(E) Sharif Muhammad
(F) Sharif Ibrahim
(12) Sharifiya Rabi’atu yar Ibrahim (Halilu): Bata da zuriya

4. Sharif Malam Abdullahi dan Sidi Fari Amale ya haifi:


(1) Sharifiya Ladidi yar Abdullahi ta haifi:
(A) Sharif Abdulmuminu (Lauya)
(B) Sharif Aminu (Na-Wuridu)
(2) Sharif Mahmud dan Abdullahi ya haifi:
(A) Sharifiya Halima Al-Sa’adiya
(B) Sharif Garzali
(C) Sharif Abdullahi
(D)Sharifiya Aishatu
(E) Sharifiya Aminatu
(F) Sharifiya Saratu
(G)Sharif Abbas
(H)Sharif Naziru

171
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(I) Sharifiya Salamatu


(3) Sharifiya Rukayyatu (Rakiya) yar Abdullahi ta haifi:
(A) Sharif Bashir
(B) Sharifiya Maryam (Mairo)
(C) Sharifiya Aishatu
(D)Sharif Musdafa
(E) Sharif Umar
(F) Sharif Abayazid
(G)Sharif Nuhu

5. Sharif Jibrin (Jibo) dan sidi Fari Amale ya haifi:


(1) Sharif Ibrahim (Alhaji) dan Jibrin (Jibo) ya haifi:
(A) Sharif Baba
(B) Sharif Musa
(C) Sharif Sunusi
(D)Sharifiya Aishatu
(E) Sharifiya Mariya
(2) Sharifiya Aisha (Jimmalo) yar Jibrin (Jibo) ta haifi:
(A) Sharifiya Hauwa’u
(B) Sharifiya Sadiya
(C) Sharifiya Ta-Zariya
(D)Sharif Aliyu
(E) Sharif Ghali
(F) Sharif Umar
(G)Sharifiya Hafsatu
(3) Sharifiya Rukayyatu (Aiyye) yar Jibrin (Jibo) ta haifi:
(A) Sharifiya Fadima (Fati)
(B) Sharifiya Anti
(C) Sharifiya Hashima
(D)Sharifiya Rabi’atu (Rabi)
(E) Sharif Nasiru
(F) Sharif Baba
(4) Sharifya Rabi’atu (Rabi) yar Jibrin (Jibo) ta haifi:
(A) Sharif Jinjiri

172
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(B) Sharif Ibrahim


(C) Sharif Aminu
(D)Sharif Ishu
(E) Sharif Ummaru
(F) Sharifiya Hafsatu
(5) Sharif Aminu dan Jibrin (Jibo) ya haifi:
(A) Sharif Nafi’u
(B) Sharif Isa
(C) Sharif Abdulkadir
(D)Sharif Ibrahim
(E) Sharifiya Aishatu
(6) Sharif Jamilu dan Jibrin (Jibo) ya haifi:
(A) Sharif Abdussamad
(B) Sharif Abdulrashid
(C) Sharif Mahmud
(D)Sharif Muhammad
(E) Sharif Aminu
(F) Sharifiya Aishatu
(7) Sharifiya Hassana yar Jibrin (Jibo) ta haifi:
(A) Sharif Abdulkarim (Audi)
(B) Sharifiya Maryam
(C) Sharifiya Hajiyayye
(D)Sharif Muhammad (Mamman)

6. Sharif Hamza dan Sidi-Fari Muhammad (Amale) ya haifi:


(1) Sharif Labaran dan Hamza: Bashi da zuriya
(2) Sharif Abba dan Hamza ya haifi:
(A) Sharifiya Aminatu
(B) Sharif Ibrahim
(C) Sharif Abbas
(D)Sharifiya Amira
(E) Sharifiya Sidiya
(F) Sharif Ja’afaru
(3) Sharif Abubakar (Abba) dan Hamza ya haifi:

173
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(A) Sharif Hamza (Baba)


(B) Sharif Muhammad
(C) Sharifiya Fatima
(D)Sharifiya Khadija
(E) Sharifiya Ummi
(4) Sharif Ja’faru dan Hamza ya haifi:
(A) Sharif Nura
(B) Sharif Ibrahim
(C) Sharifiya Hauwa’u
(D)Sharifiya Hasiya
(E) Sharifiya Binta
(F) Sharifiya Halima
(G)Sharifiya Ummi
(H)Sharifiya Hadiza
(I) Sharif Isuhu
(J) Sharifiya Jamila
(5) Sharifiya Zainabu (Abu) yar Hamza ta haifi:
(A) Sharifiya Hajiya Aisha (A’i)
(6) Sharif Ali dan Hamza ya haifi:
(A) Sharif Aminu
(B) Sharif Hamza
(C) Sharif Ali
(D)Sharif Abubakar
(E) Sharif Umar
(F) Sharif Usman
(G)Sharifiya Hassana
(H)Sharifiya Hussaina
(I) Sharifiya Hannatu
(J) Sharifiya Sidiya
(K) Sharif Sharu
(L) Sharif Haruna
(M) Sharifiya Ummi (Sidiya)
(7) Sharifiya Jummai yar Hamza ta haifi:
(A) Sharif Uba

174
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(B) Sharif Jazuli


(C) Sharif Auwalu
(D)Sharif Hassan
(E) Sharif Hussaini
(F) Sharifiya Hassana
(G)Sharif Hussain
(H)Sharif Fainusa
(I) Sharifiya Hidaya
(J) Sharifiya Hasina
(8) Sharif Muhammad-Sani dan Hamza ya haifi:
(A) Sharifiya Alawiyya (Sidiya)
(B) Sharifiya Mami
(C) Sharifiya Sidiya
(D)Sharif Hamza
(E) Sharif Abubakar
(9) Sharif Tijjani (Hashimu) dan Hamza ya haifi:
(A) Sharifiya Aishatu
(B) Sharifiya Fatima
(C) Sharifiya Nafisa
(D)Sharifiya Halima
(E) Sharifiya Lamratu
(F) Sharif Aminu
(10) Sharifiya Bilkisu yar Hamza ta haifi:
(A) Sharifiya Halisa
(B) Sharifiya Hansatu

7. Sharif Abubakar (Mai-Kantai) dan Sidi-Fari (Amale). Ya auri yar gidan


kawunsa wato Sharifiya Maimunatu yar Sharif Yahya Na-Tsakuwa (Auren
zumunci akayi tsakanin gidan Sidi-Fari Amale da kuma gidan Sharif Yahya
Na-Tsakuwa). Domin samun cikakken bayanai akan wannan tsatso za’a
iya duba bangaren Maimunatu yar Sharif Yayha Na-Tsakuwa.
Sharif Abubakar (Mai-Kantai) dan Sidi-Fari Amale ya haifi:
(1) Sharif Shu’aibu dan Abubakar (Mai-Kantai) ya haifi:
(A) Sharifiya Aishatu (Lami)

175
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(B) Sharifiya Maryam (Nani)


(C) Sharifiya Salamatu
(D)Sharifiya Hauwa’u
(E) Sharif Aminu (Gayatul-Murad)
(F) Sharif Yahya
(G)Sharifiya Magajiya
(H)Sharifiya Binta/Fadimatu (Mai-Kudi)

(2) Sharifiya Zainabu (Jabu) yar Abubakar (Mai-Kantai) ta haifi:


(A) Sharifiya Hajiya Iya
(B) Sharifiya Umma
(C) Sharifiya Sadiya
(D)Sharif Kabiru
(E) Sharif Abubakar
(3) Sharif Yahya (Hajji) dan Abubakar (Mai-Kantai) ya haifi dansa guda
daya:
(A) Sharif Kabiru (Dan-Chukula): kuma shi (Sharif Kabiru Dan-
Chukala) Bashi da zuriya, kuma daukacin tsatason sharif Yahya
(Hajji) ya yanke daga kan dansa (Sharif Kabiru)

8. Sharifiya Sa’adatu (Uwar-Kubashi) yar Sidi-Fari Amale ta haifi:


(1) Sharif Sani (Dan-Sharifiya/Abba) dan Sa’adatu ya haifi:
(A) Sharif Babangida
(B) Sharif Umar
(C) Sharif Yusuf
(D) Sharif Dan-Baballo
(E) Sharif Habibu
(F) Sharif Abdussalam
(G) Sharif Abdul-Aziz
(2) Sharifiya Maryam/Mairo (Baba Kubashi) yar Sa’adatu ta haifi:
(A) Sharif Labaran
(B) Sharifiya Zainabu (Abu)
(C) Sharifiya Khadija (Dije)
(3) Sharifiya Uwale yar Sa’adatu ta haifi danta guda daya:

176
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(A) Sharif Lawan

9. Sharifiya Binta (Fadima) yar Sidi-Fari (Amale) ta haifi:


(1) Sharif Hashimu (Na-Wudil) dan Binta ya haifi:
(A) Sharif Abdulkadir
(B) Sharif samiru
(C) Sharifiya Umma
(D)Sharifiya Sidiya
(E) Sharif Ibrahim
(F) sharif
(G)sharifiya
(2) Sharifiya Maimunatu yar Binta (Fadima): Bata da zuriya

10.Sharifiya Mariya yar Sidi-Fari Muhammad (Amale). Daukacin zuriyar


Mariya yar Sidi-Fari Amale suna nan a Tudun-Wadar Kaduna layin Kosai
dake kusa da Masallacin Shekh Dahiru Usman Bauchi, gidan Sarkin
Kasuwa Mamman Dan-Hadeja kakan su Sama’ila ko kuma gidan Sayyada
Hajiya Uwa.
Sharifiya Mariya ta haifi:
(1) Sharifiya Aminatu (Hajiya Uwa Ta-Kaduna) yar Mariya Jikar Amale ta
haifi:
(A) Sharif Yahya
(B) Sharifiya Aishatu
(C) Sharifiya Fadimatu
(D)Sharifiya Maryam
(E) Sharif Musa
(F) Sharif Abdullahi
(G)Sharif Nuhu
(H)Sharifiya Halima
(I) Sharif Adam
(J) Sharifiya Khadija
(2) Sharifiya Hauwa’u yar Mariya jikar Amale ta haifi:
(A) Sharif Muhammad Al-Musdafa
(B) Sharifiya Maryam (Talatu)

177
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(C) Sharifiya Maimuna


(D)Sharif Usman (Babanliya)
(E) Sharifiya Binta
(F) Sharif Ibrahim
(G)Sharifiya Khadija
(H)Sharifiya Mariya
(3) Sharifiya Aminatu yar Mariya Jikar Amale ta haifi:
(A) Sharif Ibrahim (Shine danta tilo guda daya) kuma ya haifi: Ummu-
Kulsum, Aminu da kuma Auwalu
(4) Sharif Ahmadu dan Mariya Jikan Amale ya haifi:
(A) Sharifiya Aisha
(B) Sharifiya Mariya
(C) Sharif Isma’il
(D)Sharif Ibrahim
(E) Sharif Muhammad Babawo
(F) Sharifiya shafa’atu
(G)Sharif Hamza
(H)Sharif Usman (Shehu)
(I) Sharifiya Hajara
(5) Sharif Jibrin (Jibo) dan Mariya Jikan Amale ya haifi:
(A) Sharif Ukashatu
(B) Sharifiya Aminatu
(C) Sharif Hamza
(D)SharifZakariya’u (Ya’u)
(E) Sharif Sulaiman
(F) Sharif Isa
(G)Sharifiya Mariya
(H)Sharif Shehu
(I) Sharifiya Zainab
(J) Sharif Yusif
(6) Sharif Hashimu: Bashi da zuriya
(7) Sharif zakariya’u (Bala): Bashi da zuriya
(8) Sharifiya Fadimatu: Bata da zuriya
(9) Sharif Hassan: Bashi da zuriya

178
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(10) Sharif Hussaini: Bashi da zuriya


(11) Sharifiya Hassana: Bata da zuriya
(12) Sharifiya Hussaina: Bata da zuriya

11.Sharifiya Hussaina yar Sidi-Fari Muhammad (Amale)


sharifiya Hussaina ta auri dan Baffanta wato Sharif Magaji inda shi kuma
(Magaji) dan Sharif Yahya Na-Tsakuwa ne (wato anyi auren zumunci
tsakanin dan Sharif Na-Tsakuwa da kuma yar’ Sidi-Fari Amale), domin
samun cikakken bayani akan wannan bangaren za’a iya duba bangaren
Sharif Magaji dan Sharif Yahya Na-Tsakuwa.
Sharifiya Hussaina ta haifi:
(1) Sharifiya Hassana: Bata da zuriya
(2) Sharifiya Hussaina: Bata da zuriya
(3) Sharif Ibrahim
(4) Sharifiya Aisha (Umma)

Bangaren Sharif Abbas (Dan-uwan Sidi Fari Amale) dan Salmah yar’ Sumu

Sharif Abbas dan-uwan Sidi-Fari Amale ne kuma dan Sharifiya Salmah ne,
ya haifi:
1. Sharif Muhammad (Baba Agun)
2. Sharifiya Hauwa’u (Sharifiya Uwaje)
3. Sharifiya Fadima: Bata da zuriya

1. Sharif Muhammad (Baba Agun) dan Abbas ya haifi:


(1) Sharif Abdulmutallib (Mudallabi) dan Muhammad dan Abbas ya haifi:
(A) Sharif Auwalu (Captain)
(B) Sharifiya Halima (Sidiya/yar’ Fagge)
(C) Sharif Muhammad (Sidi-Baba)
(D)Sharif Abbas
(E) Sharif Abubakar: Bashi da zuriya
(2) Sharif Dalhatu dan Muhammad dan Abbas ya haifi:

179
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(A) Sharif Sidi Ali (Shine dansa tilo guda daya)


(3) Sharif Musa dan Muhammad dan Abbas ya haifi:
(A) Sharif Dalhatu: Bashi da zuriya
(B) Sharifiya Fadimatu: Bata da zuriya
(C) Sharifiya Aisha
(D)Sharifiya Khadija
(E) Sharifiya Halima
(F) Sharif Yusif (Isuhu)
(G)Sharif Dalhatu (Sarki)
(H)Sharif Yahya: Bashi da zuriya
(I) Sharif Muhammad: Bashi da zuriya
(4) Sharifiya Sa’adatu (Yayindo) yar Muhammad dan Abbas ta haifi:
(A) Sharif Nasiru (Shine danta guda daya kuma ya mutu bashi da zuriya)
(5) Sharif Muhammad (Dodo) dan Muhammad dan Abbas ya haifi:
(A) Sharifiya Zainab (Moda)
(B) Sharif Al-Hassan
(C) Sharif Hussaini
(D)Sharifiya Sa’adatu (Gambo)
(E) Sharif Abubakar (Balarabe)
(6) Sharifiya Halima yar Muhammad dan Abbas: Bata da zuriya

2. Sharifiya Hauwa’u (Sharifiya Uwaje) yar Abbas dan Salmah ta haifi:


(1) Sharif Abubakar (Abba Jos shine dan Hauwa’u tilo guda daya)

Sharif Abubakar (Abba Jos) dan Hauwa’u (Uwaje) yar Abbas ya haifi:
(1) Sharif Al-Hassan (Alhaji Dan-Batu) dan Abubakar (Abba Jos) ya haifi:
(A) Sharif Dan-Lami dan Alhassan ya haifi: Walid
(B) Sharif Kabiru dan Alhassan ya haifi: Sabir, Momi, Lubabatu, Hafsa,
Sadik, Aminatu, Ahmad, Zainab, da kuma Muhammad
(C) Sharif Abba dan Alhassan ya haifi: Yasmin, Hussaina, Nura, Aisha,
Taslim, Fadwa, da kuma Ahmad
(D)Sharifiya Aminatu yar Alhassan ta haifi: Zahraddeen, Mubarak, Lalo,
Aminu, Sadik, Umar da kuma Hafsa

180
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(E) Sharifiya Zainabu (Abu) yar Alhassan ta haifi: Zahraddeen, Ummi,


Fatima, Umar, Walida, Ilham, da kuma Abulkairi
(F) Sharifiya Rabi’atus yar Alhassan ta haifi: Ramlatu, Maijidda, Aminatu,
Nura, Sani, Halifa, da kuma Nasiru
(G)Sharifiya Zainabu (Abu Karama) yar Alhassan ta haifi: Anas, Mami,
Siyama, Zahriyya, Adasiyya, da kuma Abbas

Gidan Sharifya Fadima Yar’ Usman “Sumu” dan Ibrahim dan Abubakar

Sharifiya Fadimatu yar Sharif Usman ce wato “Sumu” kuma an aurar da ita a
gidan Alhaji Muhammad Abba Mai-Kwarno dake nan Unguwar Dukawa
wadda yanzu ta dawo lambar Kofar Wambai, kuma a nanne ta haifi
ya’yanta. Sharifiya Fadimatu ta haifi:
1. Sharif Almustafa (Almu)
2. Sharif Ahmad (Mai-Mesa)
3. Sharif Yusif
4. Idriss
5. Sharif Ibrahim
6. Sharif Jibrin
7. Sharif Dan-Azumi: Bashi da zuriya
8. Sharifiya Iya: Bata da Zuriya

Bangaren Sharif Almustafa (Almu) dan Fadima yar’ Usman “Sumu”

Sharif Almustafa (Almu) ya haifi:


1. Sharif Shu’aibu
2. Sharif Muhammad (Al-Wali)
3. Sharif Jibril (Balan-Gudi)
4. Sharifiya Maryam (Mairo)

181
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

1. Sharif Shu’aibu dan Almustafa dan Fadima ya haifi:


(1) Sharifiya Sa’adatu (Itace yar’sa tilo guda daya)

2. Sharif Muhammad (Wali) dan Almustafa dan Fadima ya haifi:


(1) Sharifiya Aisha
(2) Sharif Mustafa
(3) Sharif Yusuf
(4) Sharifiya Fadima (Tabawa)
(5) Sharifiya Hafsa (Lami)
(6) Sharif Aliyyu
(7) Sharif Musa
(8) Sharif Mustafa
(9) Sharif Sunusi
(10) Sharif Shu’aibu
(11) Sharifiya Jamila

3. Sharif Jibril (Balan-Gudi) dan Almustafa dan Fadima ya haifi:


(1) Sharifiya Binta (Fadima)
(2) Sharif Yakubu
(3) Sharifiya Lami
(4) Sharifiya Habiba (Iya-iya)
(5) Sharifiya Ummu-Kattime
(6) Sharifiya Rukayya
(7) Sharifiya Aisha
(8) Sharif Ibrahim
(9) Sharifiya Rabi’atu
(10) Sharifiya Fiddausi
(11) Sharif Yusif
(12) Sharif Musa
(13) Sharifiya Khadija

4. Sharifiya Maryam (Mairo) yar Almustafa (Almu) ta haifi:


(1) Sharifiya Hafsatu (Abaichi)
(2) Sharifiya Saudatu

182
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Bangaren Sharif Ahmadu (Mai-Mesa) dan Fadima yar’ Usman “Sumu”

Sharif Ahmad (Mai-Mesa) ya haifi:


1. Sharif Dayyabu
2. Sharif Idriss (Kungulu)
3. Sharif Muhammad (Dan-Tsoho)
4. Sharifiya Fadima (BabaTajira)

1. Sharif Dayyabu dan Ahmad dan Fadima ya haifi:


(1) Sharif Abdulkarim
(2) Sharif Tijjani (Ahmad)
(3) Sharifiya Talatu
(4) Sharifiya Fadima (Nana)
(5) Sharif Auwalu
(6) Sharifiya Salamatu
(7) Sharifiya Nene

2. Sharif Idriss (Kungulu) dan Ahmad dan Fadima ya haifi:


(1) Sharif Abdullahi (Shine dansa tilo guda daya)

3. Sharif Muhammad Dan-Tsoho) dan Ahmad dan Fadima ya haifi:


(1) Sharifiya Aminatu (Jummai)
(2) Sharifiya Bilkisu
(3) Sharif Sunusi
(4) Sharifiya Dan-Hajiyayye
(5) Sharifiya Maryam

4. Sharifiya Fadimatu (Baba Tajira) yar Ahmad dan Fadima ta haifi:


(1) Sharif Musa
(2) Sharif Ahmad (Babannan)
(3) Sharif Adam (Ado)
(4) Sharif Nasiru

183
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(5) Sharif Nazifi

Bangaren Sharif Yusif dan Fadima yar Usman “Sumu”

Sharif Yusif ya haifi:


1. Sharifiya Furaira (Baba Laraba)
2. Sharif Abdulmumin (Alh Bako): Bashi da zuriya
3. Sharif Abdulkarim: Bashi da zuriya

1. Sharifiya Furaira (Laraba) yar Yusif dan Fadima ta haifi:


(1) Sharif Sani (Sidi Coach)
(2) Sharif Abubakar (Garba)

Bangaren Sharif Ibrahim (Baba-Gulaje) dan Fadima yar’ Usman “Sumu”

Sharif Ibrahim (Baba-Gulaje) ya haifi:


1. Sharif Yakubu (Yakubi Dukawa)
2. Sharifiya Habiba: Bata da zuriya

1. Sharif Yakubi Dukawa dan Ibrahim dan Fadima ya haifi:


(1) Sharifiya Halima
(2) Sharifiya Yabi
(3) Sharif Sulaiman (Sule)
(4) Sharif Sani
(5) Sharifiya Binta (Auta)

Bangaren Sharif Idriss dan Fadima yar’ Usman “Sumu”

Sharif Idriss ya haifi:


1. Sharif Sulaiman (Sule)
2. Sharif Inuwa
3. Sharif Al-Hassan (Siliya)

184
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

4. Sharifiya Khadija: Bata da zuriya


5. Sharifiya Hama
6. Sharif Ali (Batun-Kare)
7. Sharifiya Binta: Bata da zuriya

1. Sharif Sulaiman (Sule Mai-Doki) dan Idriss ya haifi:


(1) Sharifiya Zainabu (Asabe)
(2) Sharifiya Bilkisu (Gambo)
(3) Sharifiya Rakiya
(4) Sharifiya Aminatu (Chindo)
(5) Sharifiya Hassana: Bata da zuriya
(6) Sharifiya Hussaina: Bata da zuriya

2. Sharif Inuwa dan Idriss dan Fadima yar Usman “Sumu” ta haifi:
(1) Sharif Adamu (Ado)
(2) Sharifiya Fadima (Binta)
(3) Sharifiya Rabi’atu

3. Sharifiya Hama yar Idriss ta haifi:


(1) Sharifiya Safiya (Yar’ ja)
(2) Sharifiya Khadija (Ladi/Baba ta Kulkul): Bata da zuriya

4. Sharif Al-Hassan (Siliya) dan Idriss ya haifi:


(1) Sharif Isa: Bashi da zuriya
(2) Sharifiya Magajiya
(3) Sharifiya Hauwa’u
(4) Sharifiya Uwani
(5) Sharif Aliyu
(6) Sharif Idriss (Baballiya)

5. Sharif Aliyu (Batun-Kare) dan Idriss ya haifi:


(1) Sharifiya Rabi’atu (It ace yar’sa tilo guda daya)

Bangaren Sharif Jibrin dan Fadima yar Usman “Sumu”

185
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Sharif Jibril ya haifi


1. Sharifiya Aishatu (Baba Barewa)
2. Sharifiya Rabi’atu (Baba Adawiyya):Bata da zuriya

1. Sharifiya Aishatu (Baba Barewa) yar Jibril dan Fadima Kubundu ta haifi:
(1) Sharifiya Lami
(2) Sharif Habibu
(3) Sharif Mahmuda

Gidan Alhaji Sharif Yahya Na-Tsakuwa dan Usman dan Ibrahim dan
Abubakar

Sharif Yahya Na-Tsakuwa shine karami wajen mahaifinsu kuma shine wanda
Allah ya daukaka shi da dukiya mai tarin yawa tare da Shuhura da Ya’ya
hadi da mallakar bayi. Yazo cewa Allah madaukakin Sarki yana amsar
Addu’arsa idan yayita wadda hakan ta sanya mararin Addu’arsa ga salihai
hadi da jin tsoronta ga masu laifi. Yana daga cikin tarihinsa cewa mutum ne
mai girmama kowa tare da mutunta dan Adam inda yake rayuwa da
mutane daban daban wadanda ya hadar harda masu rangwamin hankali
tare da kuma basu hakkinsu. Lokacin da Allah ya karbi rayuwarsa, anyi koyi
da fadin Annabi (SAW) cewa “A ciri itace a saka akan kabari domin samun
gafarar Ubangiji ga mamaci”, yana daga cikin baiwar da Allah yayi masa
cewa yayin da aka dasa wannan ice a kabarinsa (kabarin Sharif Yahya Na-
Tsakuwa) sai wannan itace Allah cikin Ikonsa ya raya shi inda ya zama
bishiya kuma ya kasance cewa daukacin kabarinsa yana karkashin wannan
itaciyar. Hakika wannan baiwa ce ta Ubangiji tare da samun falala dogaro
da cewa mamaci zai dinga samun rahamar Ubangiji matukar wannan itace
da aka saka bai bushe ba. Sunyi zamani daya da Sarkin Kano Abbas, kuma
Allah ya karbi rayuwarsa kimanin sama da shekara 80 data gabata kuma an
binne shi a makabartar Kara dake Abbatuwa.

186
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Baitukan waka wadda zuriyar Gidan Suka kebanta da ita:

Ya kasance cewa, zuriyar wannan gida mai albarka suna rera baitoci na
waka a duk wani lokaci da wani abu na farin ciki ya faru musamman ma a
bikin aure. Kusan zan iya cewa, a zahiri, babu wasu gidajen Sharifai dake
kusa dasu da suke da wannan al’ada illa su kadai, sun rike wannan al’ada
tasu tsawon lokaci hatta kai cewa, dazarar al’ummar da suka sansu sunji
sautin wannan waken, za’a ayyana cewa “zuriyar gidan Sharifan Dukawa
ne”.

Suna rera wakar kamar haka:

“Yaumi Yaumi kakanmu Yaumi Bakuraishe,”

“Yaumi Yaumi Kakanmu Yaumi Bakuraishe,”

“Yaumi Al-Hashimi,”

“Yaumi Al-Zamzami”

“Ganuwar Maza Kansakalin Maza Babanmu,”

“Yayi Bene Tare da Soro ya Huta”

“Yayi Bene Tare da Soro Dan-Jiji”,

“Yaumi Al-Hashimi Yaumi Al-Zamzami”.

Abubuwan da wakar take kunshe dasu:

Waka ce aka rera ta bisa tsari na tsarma Larabci da kuma Hausa, wadda
take dauke da nuna alfahari na Nasaba da kuma ni’ima ta wadata a
wanchan lokaci.

187
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Baiti na farko dana biyu suna nufin: wannan rana tamu ce mu da muke da
kaka Annabi (SAW) wanda yake bakurai she kuma muma, jinin kuraishawa.

Baiti na biyu: Hakika wannan rana tamu ce mu da muke da kakanni


Hashimawa kuma danginmu yake bahashiman dangi

Baiti na uku: Tabbas wannan ranar fa tamu ce, mu da muke da tsatso mafi
girma wanda Allah dakansa ya bashi kulawa da rijiyar Zamzam kuma muma
muke tsatso daga wannan dangi.

Baiti na hudu: Hakika kakannin mu sun ishe mana komai dama wadanda
suke bamu ba, na daga mutane da kuma bayin su, sannan kuma a farko da
karshe, muke da Annabi (SAW) wanda shi ne ganuwa na dukkanin halittar
Allah.

Baiti na biyar: wannan baitin kuma, yana bayani ne akan gidan Sharif Yahya
Na-Tsakuwa, kasantuwar a wannan zamani kusan ba kowane yake iya yin
bene ba, ya zamto abun alfahari a gurin zuriyar wannan gida cewa wadatar
su ta sanya gidansu akwai bene wanda wannan iko ne daga falalar Allah.

Baiti na Shida: yana yi mana bayani ne akan wanda yayi wannan aiki: wato
Sharif Muhammad Dan-Jiji shi ne yayi wannan bene a gidan Sharif Yahya
Na-Tsakuwa.

Wannan itace fassarar wakar da zuriyar Gidan Sharif Yahya Na-Tsakuwa


suke rerawa a wanchan lokaci dama yanzu.

Sharif Na-Tsakuwa Ya haifi ya’ya guda goma sha takwas (18) sune:
1. Sharif Danjiji
2. Sharif Magaji
3. Sharif Alh Ibrahim
4. Sidi Liman (Ibrahim)
5. Sharif Alh Yaro: Bashi da zuriya (Bai Haihu ba)
6. Sharif Alh Usman (Tsoho Babba)
7. Sharif Ahmad
8. Sharif Abdu: Bashi da Zuriya (Bai Haihu ba).

188
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

9. Sharif Alh Haruna


10.Sharif Alh Sani (Baba Mai-Aku)
11.Sharif Yakubu: Bashi da Zuriya (Bai haihu ba)
12.Sharif Usman (Tsoho Karami) bashi da zuriya (Bai haihuba)
13.Sharif Sale: Bashi da Zuriya (Bai haihu ba)
14.Sharifiya Maimuna
15.Sharifiya Binta
16.Sharifiya Kande: Bata da Zuriya (Bata Haihu ba)
17.Sharifiya Mairiga: Bata da zuriya (Bata haihu ba)
18.Sharifiya Bidi: Bata da Zuriya (Bata haihu ba)

Bangaren Sharif Muhammad (Dan-Jiji) dan Sahrif Yahya Na-Tsakuwa dan


Usman “Sumu” dan Ibrahim dan Abubakar

Sharif Dan-Jiji dan Alhaji Sharif Yahya Na-Tsakuwa ne kuma shi ne babban
dansa, daga cikin halayensa, mutum ne mai tsoron Allah tare da gudun
duniya hadi da hakuri da son yan’uwa. Daga cikin abunda zamu iya tunawa
da shi, “mutum ne mai samun yarjewar Allah idan ya fadi Magana” sau
dayawa idan ya furta abu ko yayi wani zance, cikin ikon Allah sai Allah ya
tabbatar da wannan maganar tasa. A cikin tarihinsa akwai wani lokaci da ya
taba turawa da a siyo masa kunu a wajen wata mai sana’ar sai da kunu
anan unguwar Dukawa amman sai wannan mai saida kunun taki ta sayar
masa da kunun, hakan matuka ya bata masa rai inda ya tashi da kansa yaje
wajenta domin jin ba’asin kin siyar masa da kunun datayi, kasantuwar babu
wani dalili kuma akwai nau’I na wulakantawa sai yayi mata addu’ar cewa
“in Allah ya yarda wannan kunun nata babu mai siye”, mai bada labarin ta
tabbatar mana da cewa “wlh sai da wannan mai sayar da kunun tayi sati
babu mai siyen wannan kayayyaki nata, karshe ma wannan sana’ar tata sai
da lalace gabaki daya”34 .kuma wannan bayani duk wanda yake ya rayu da
Sharif Dan-Jiji ya san afkuwar wannan al’amari, kuma hakan yana nuna
mana tsabar biyayya ga Allah da kuma bin doron tafarkin Shari’a shine yakai

189
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

su ga wannan mataki na samun yarjewar Allah idan suka fadi abu ya


tabbata.

Sharif Dan-Jiji ya haifi dansa guda daya:


1. Sharif Abubakar (Sharif Na’a)

Sharif Abubakar wanda suke kiransa da Sharif “Na’a”, shine farko/babban


Jikan Sharif Yahya Na-Tsakuwa. Kamar yadda aka ambata, a cikin jikoki
shine wanda ya rayu da Sharif Yahya na Tsakuwa, kuma shine dan Sharif
Danjiji tilo guda daya. Sharif Na’a ya haifi:
1. Sharifya Fadimatu (Hajiya Tasidi)
2. Sharif Yusuf: Bashi da zuriya
3. Sharifiya Salamatu: Bata da zuriya
4. Sharif Muhammad: Bashi da zuriya
5. Sharif Abubakar (Sadauki)
6. Sharifiya Zainab (Abu)
7. Sharif Bala
8. Sharifiya Hauwa’u
9. Sharif Garzali

1. Sharifiya Fatima (Hajiya Tasidi) yar Abubakar (Na’a) ta haifi:


(1) Sharif Sulaimanu dan Fatima (Tasidi) ya haifi:
(A) Sharif Musdafa
(B) Sharif Muttaka
(C) Sharif Aminu
(D)Sharif Habibu
(E) Sharif Najib
(F) Sharif Muntari
(G)Sharif Rabi’u
(H)Sharif Nasiru
(I) Sharif Nasib
(J) Sharif Bashir
(K) Sharif Mujittafa
(L) Sharif Nuraddeen

190
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(M) Sharifiya Maryam


(N)Sharifiya Aminatu
(O)Sharifiya Hadiza
(P) Sharifiya Maimunatu
(Q)Sharifiya Hajara
(R) Sharifiya Sadiya
(S) Sharifiya Aishatu
(2) Sharif Rabi’u dan Fadima (Tasidi) ya haifi:
(A) Sharif Sabi’u
(B) Sharif Halifa
(C) Sharif Isma’il (Abba)
(D)Sharif Sadiku
(E) Sharif Muhammad
(F) Sharifiya Jamila
(G)Sharifiya Zainab
(H)Sharifiya Fauziyya
(I) Sharifiya Ummi
(J) Sharifiya Rumaisa
(K) Sharifiya Husna
(L) Sharifiya Sajida
(3) Sharif Bala dan Fadima (Tasidi) ya haifi:
(A) Sharif Yusuf
(B) Sharif Anas
(C) Sharif Shafi’u
(D)Sharif Ibrahim
(E) Sharif Abdussamad
(F) Sharif Abdurrahman
(G)Sharif Salihu (Amir)
(H)Sharif Abdulkadir (Sayyid)
(I) Sharifiya Safiya
(J) Sharifiya Bilkisu
(K) Sharif Bashir
(L) Sharifiya Rashida
(M) Sharifiya Wasila

191
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(N)Sharifiya Hafiza
(O)Sharifiya Fiddausi
(P) Sharifiya Badriyyya
(Q)Sharifiya Aishatu
(R) Sharifiya Asiya
(S) Sharifiya Fadima
(T) Sharifiya Aminatu
(U)Sharifiya Husna
(V) Sharifiya Khadija
(W) Sharifiya Rukayyatu
(X) Sharifiya Shukra
(Y) Sharifiya Khausar
(4) Sharif Nasiru dan Fadima (Tasidi) ya haifi:
(A) Sharif Auwalu
(B) Sharif Sani
(C) Sharifiya Sharfa
(D)Sharif Mudallib
(E) Sharif Salisu
(F) Sharif Mikdar
(G)Sharif Abulkairi
(H)Sharif Saddik
(I) Sharif Umar
(J) Sharif Usman
(K) Sharifiya Surayya
(L) Sharifiya Aminatu
(M) Sharifiya Khadija
(N)Sharifiya Aishatu
(5) Sharif Sunusi dan Fadima (Tasidi) ya haifi:
(A) Sharif Abubakar (Saddik)
(B) Sharif Abdussamad
(C) Sharif Khalil
(D)Sharif Sulaiman
(E) Sharif Sabi’u
(F) Sharif Abdullahi

192
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(G)Sharifiya Aishatu
(H)Sharifiya Hajiya
(I) Sharifiya Mami
(J) Sharifiya Nusaiba
(K) Sharifiya Fiddausi
(L) Sharifiya Zainab
(6) Sharifiya Maimunatu yar Fadima (Tasidi) ta haifi:
(A) Sharif Sani
(B) Sharif Alkasim
(C) Sharif Abdul’aziz
(D)Sharif Haruna
(E) Sharif Saddik
(F) Sharifiya Safariyya
(G)Sharifiya Haulatu
(H)Sharifiya Salma
(I) Sharifiya Khadija
(J) Sharifiya Fadima (Lubabatu)

2. Sharif Abubakar (Sadauki) dan Abubakar (Na’a) ya haifi:


(1) Sharifiya Asiya
(2) Sharifiya Fiddausi
(3) Sharifiya Aishatu
(4) Sharifiya Ummi
(5) Sharif Aminu
(6) Sharifiya Mami
(7) Sharifiya Sa’adatu
(8) Sharif Sani
(9) Sharif Walidi
(10) Sharifiya Aminatu
(11) Sharifiya Salamatu
(12) Sharif Usman
(13) Sharifiya Zainab
(14) Sharifiya Hajiya
(15) Sharif Aliyu

193
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

3. Sharifiya Ahmad (Garzali) dan Abubakar (Na’a) ya haifi:


(1) Sharifiya Rabi
(2) Sharifiya Hafsatu
(3) Sharif Hussaini (Ahlan)
(4) Sharifiya Badriyyah
(5) Sharifiya Abashiyya
(6) Sharifiya Usaina
(7) Sharif Sawab

4. Sharif Bala dan Abubakar (Na’a) ya haifi:


(1) Sharif Khalifa
(2) Sharif Isma’il
(3) Sharif Umar

5. Sharifiya Zainabu yar Abubakar (Na’a) ta haifi:


(1) Sharifiya Khadija
(2) Sharif Nasir
(3) Sharif Zahraddeen
(4) Sharif Kamal
(5) Sharifiya Maryam
(6) Sharifiya Nafisa
(7) Sharif Abdussalam
(8) Sharifiya Aminatu

6. Sharifiya Hauwa’u yar Abbubakar (Na’a) ta haifi:

(1) sharifiya Khadija (Bakuwale) yar’ Hauwa’u yar Abubakar (Na’a) ta


haifi:
(A) sharif Usaini
(B) sharif Jamilu
(C) sharifiya Hauwa’u
(D) sharif Nasiru
(E) sharif Usman (Yaya)

194
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(F) sharif Muhammad-Dayyabu


(G) sharifiya Sakina
(2) sharif Aliyu dan Hauwa’u dan Abubakar (Na’a) ya haifi:
(A) sharifiya Aisha
(B) sharifiya Maryam
(C) sharif Mustafa
(3) sharifiya Maimuna yar Hauwa’u yar Abubakar (Na’a) ta haifi:
(A) sharifiya Aisha
(B) sharif Tarik
(C) sharifiya Alsaba (Ihsan)
(D) sharif Mujahid
(E) sharif Fahad
(F) sharifiya Khadija
(G) sharif Auwal (Khalifa)
(4) sharifiya Hassan yar Hauwa’u yar Abubakar (Na’a) ta haifi:
(A) sharif Usman
(B) sharif Mustafa (Amir)
(C) sharifiya Hafsa (Ihsan)
(D) sharif Abdurrazak (Abba)
(E) sharif Umar
(F) sharifiya Ramlatu
(G) sharif Abdulkadir (Jiyali)
(5) sharif Abubakar (Alhji-Malam) dan Hauwa’u yar Abubakar (Na’a)
ya haifi:
(A) sharif Hassan
(B) sharif Hussaini
(C) sharif Abubakar
(D)sharif Abdullahi (Shahid)
(E) sharif Mustafa
(F) sharif Usman
(G)sharif Bashir (Mashkur)
(6) sharif Nura (Waye) dan Hauwa’u yar Abubakar (Na’a) ya haifi:
(A) sharifiya Fatima
(B) sharifiya Hauwa’u (Walida)

195
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(C) sharif Ahmad


(D)sharifiya Aminatu (Sayyada)
(E) sharifiya Hajara (Mufida)
(F) sharif Muhammad (Imam)
(G)sharifiya Aisha (Humaira)
(H)sharifiya Ummulkairi
(I) sharif Abubakar
(J) sharif Hassan
(K) sharif Hussaini
(L) sharifiya Khadija
(M) sharif Nura
(7) sharif Magaji dan Hauwa’u yar Abubakar (Na’a) ya haifi:
(A) sharifiya Zulaihatu (Momi)
(B) sharifiya Khadija (Yusra)
(C) sharif Abubakar (Abulkairi)
(D)sharifiya Hauwa’u (Jidda)
(E) sharif Aliyu (Haidar)
(F) sharifiya Rumaisa’u
(G)sharif Umar (Farukh)

7. Sharif Muhammad dan Abubakar (Na’a): Bashi da zuriya


8. Sharif Yusif dan Abubakar (Na’a): Bashi da zuriya
9. Sharifiya Salamatu yar Abubakar (Na’a): Bata da zuriya
Bangaren Sharif Abubakar (Magaji) dan Sharif Yahya Na-Tsakuwa dan Usman
“Sumu” dan Ibrahim dan Abubakar

Sharif Magajiu ya haifi:


1. Sharifiya Hassana: Bata da zuriya
2. Sharifiya Hussaina: Bata da zuriya
3. Sharif Ibrahim
4. Sharifiya Aisha (Ummah)

1. Sharif Ibrahim dan Magaji ya haifi dansa guda daya:


(1) Sharif Yahya (Shi kuma) dan Ibrahim dan Magaji ya haifi:

196
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(A) Sharif Ibrahim


(B) Sharifiya Fadimatu
(C) Sharif Muhammad
(D)Sharif Abubakar

2. Sharifiya Aishatu (Umma) yar’ Magaji ta haifi:


(1) Sharif Al-Hassan (Baban Nasidi) dan Aisha (Umma) ya haifi:
(A) Sharifiya Aishatu (Umma)
(B) Sharif Auwalu
(C) Sharifiya Fadimatu
(D)Sharifiya Halima
(E) Sharif Muhammad-Sani
(F) Sharif Muhammad-Salisu
(G)Sharifiya Khadija
(H)Sharifiya Hafsa
(I) Sharifiya Rabi’atu (Hajiyallu)
(J) Sharifiya Maryam: Bata da zuriya
(K) Sharif Hamisu
(L) Sharif Sadi
(M) Sharif Rabi’u: Bashi da zuriya
(2) Sharifiya Asabe yar Aisha (Umma) yar Magaji: Bata da zuriya

Bangaren Sharif Alhaji Ibrahim dan Sharif Yahya Na-Tsakuwa dan Usman “Sumu”

Sharif Alhaji Ibrahim ya haifi:


1. Sharif Inuwa (Nata’ala)
2. Sharif Adamu
3. Sharifiya Lami
4. Sharifiya Amina (Asabe)
5. Sharif Isma’ila: Bashi da zuriya
6. Sharifiya Azumi
7. Sharifiya Zainab (Jummai)
8. Sharif Labaran
9. Sharifiya Halima (Laraba): Bata da zuriya

197
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

10.Sharif Hassan: Bashi da zuriya


11.Sharif Hussaini: Bashi da zuriya
12.Sharif Ibrahim (Gambo)
13.Sharifiya Hasiya (Ladi)
14.Sharifiya Rakiya

1. Sharif Inuwa (Nata’ala) dan Ibrahim ya haifi:


(1) Sharifiya Khadija (Jummai) yar Inuwa (Nata’ala) ta haifi:
(A) Sharifiya Aisha (Atine)
(B) Sharifiya Hauwa’u (Magajiya)
(C) Sharif Ishak
(D)Sharif Abdul’aziz
(E) Sharif Muhammad-Inuwa
(2) Sharif Auwalu: Bashi da zuriya
(3) Sharifiya Khadija: Bata da zuriya
2. Sharif Adamu dan Ibrahim dan Sharif Yahya Na-Tsakuwa Ya haifi
(1) Sharif Ibrahim: Bashi da zuriya
(2) Sharifiya A’i: Bata da zuriya
(3) Sharif Bashir dan Adamu dan Ibrahim ya haifi:

(A) Sharifiya Aminatu


(B) Sharif Isma’il (Alhaji Mai-Shanu)
(C) Sharif Adamu (Sidi)
(D)Sharifiya Aisha (Ummi)
(E) Sharifiya Maryam
(F) Sharif Abubakar (Sadik)
(G)Sharif Sulaiman
(H)Sharif Najib
(I) Sharifiya Nafisa
(J) Sharifiya Rukayyatu

(4) Sharif Asta (Hajja Duwala) yar Adamu dan Ibrahim ta haifi:

(A) Sharif Adamu (Alhaji)


(B) Sharifiya Aisha (A’i)

198
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(C) Sharif Muhammad (Ladan)


(D)Sharif Musa (Kalla)
(E) Sharifiya Hafsatu
(F) Sharifiya Zainab

(5) Sharifiya Amina yar Adamu dan Ibrahim ta haifi:

(A) Sharifiya Aishatu (A’i)


(B) Sharifiya Hadiza (Ummi)
(C) Sharifiya Asma’u
(D)Sharifiya Maryam
(E) Sharifiya Fadima (Gwaggo)
(F) Sharif Sadi
(G)Sharif Rabi’u
(H)Sharifiya Zainab
(I) Sharif Saminu
(J) Sharif Tasi’u

(6) Sharifiya Hajara (Hajiyan Borno/Hajja Gana) yar Adamu dan Ibrahim
ta haifi:

(A) Sharifiya Maryam


(B) Sharifiya Safiya
(C) Sharif Mus’ab
(D)Sharifiya Rabi’atu (Mardiyya)
(E) Sharifiya Aminatu (Hamida)
(F) Sharif Bilal

(7) Sharif Abdulganiyyu dan Adamu dan Ibrahim: Bashi da zuriya

3. Sharifiya Lami ta auri Sharif Na-Yaya jikan Muhammad Dan-Didi, Ta


haifi:
(1) Sharif Ali (Shine danta guda daya kuma bai haihu ba)

4. Sharifiya Aminatu (Asabe) Ta haifi

199
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(1) Sharif Alhaji Hussaini Sarkin Dukawa dan Aminatu (Asabe) ya haifi:
(A) Sharif Muhammad Inuwa
(B) Sharif Salihu
(C) Sharifiya Aminatu
(D)Sharifiya Aishatu
(E) Sharifiya Khadija
(F) Sharifiya Zainab
(G)Sharifiya Hassana
(H)Sharif Hussaini
(I) Sharifiya Binta
(J) Sharifiya Sadiya
(K) Sharif Hassan
(L) Sharif Hussaini
(M) Sharifiya Ummi
(N)Sharifiya Bushra
(O)Sharifiya Bilkisu
(P) Sharif Usman
(2) Sharif Hassan dan Aminatu (Asabe): Bashi da zuriya
(3) Sharif Mu’azzamu dan Aminatu (Asabe) ya haifi:
(A) Sharifiya Khadija
(B) Sharifiya Safiya
(C) Sharf Muhammad Sani
(D)Sharif Ahmad
(E) Sharif Muhammad Jilani
(F) Sharifiya Hauwa’u
(G)Sharif Muhammad Samiru
(H)Sharif Umar
(I) Sharifiya Rukayyatu
(J) Sharifiya Binta
(K) Sharifiya Salamatu
(L) Sharif Muhammad Nura
(M) Sharifiya Harira
(N)Sharifiya Murjanatu
(O)Sharif Ja’afar

200
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(P) Sharifiya Hindatu


(Q)Sharifiya Jamila
(R) Sharifiya Abida
(4) Sharif Hashimu dan Aminatu (Asabe) ya haifi:
(A) Sharif Adam: Bashi da zuriya
(B) Sharifiya Hajara
(C) Sharif Jamilu
(D)Sharifiya Fiddausi
(E) Sharifiya Jamila
(F) Sharif Isa
(5) Sharifiya Hajara (Kudi) yar Aminatu (Asabe) ta haifi:
(A) Sharif Abdussalami
(B) Sharif Muhammad Kailani
(C) Sharif Hamza
(D)Sharifiya Yakuku
(E) Sharifiya Aminatu (Hajja)
(F) Sharif Baban-Iya
(6) Sharifiya Safiya (Lami) yar Aminatu (Asabe) ta haifi:
(A) Sharif Umar
(B) Sharif Abdurrashid
(C) Sharif Ramadan: Bashi da zuriya
(D)Sharifiya Bibibi
(E) Sharifiya Maimuna
(F) Sharif Nura
(7) Sharif Ahmadu dan Aminatu (Asabe) ya haifi:
(A) Sharif Ayuba
(B) Sharifiya Ta-Ghana

(8) Sharifiya Bilkisu yar Aminatu (Asabe)

5. Sharif Isma’ila: Dan-Alhaji Ibrahim ne dan Sharif Yahya Na-Tsakuwa dan


Usman dan Ibrahim dan Abubakar. Sharif Isma’ila bai bar Zuriya ba (Bai
haihu ba), amma duk da haka, tarihin wannan zuriya bai zai taba cikaba
face sai an anbace shi domin dukkan tarihinta (wannan zuriya mai

201
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Albarka) daga gurinsa aka same shi inda shi kuma daga gurin
magabatansa. Ya kasance dattijo mai Nutsuwa tare da fikira hadi da
kiyaye tarihi, yayi tafiye tafiye izuwa kasashe daban daban tare da
samun ilimi na daga fannin Addini da kuma zamntakewar rayuwa. Muna
Addu’ar Allah ya jikansa ya gafarta masa ya kuma sada shi da kakansa
Annabi (SAW). Amin.

6. Sharifiya Azumi yar Ibrahim Ta haifi:


(1) Sharif Salisu (Dan’ladi) dan Azumi ya haifi:
(A) Sharifiya Hauwa’u (Jummalo
(B) Sharifiya Safiya
(C) Sharifiya Sadiya
(D)Sharifiya Lubabatu (Luba)
(E) Sharifiya Aminatu (Munna)
(F) Sharifiya Badriyya
(G)Sharif Aminu
(H)Sharif Bashir
(I) Sharif Mujittafa
(J) Sharif Abdurrashid
(K) Sharif Abdullahi (Alhaji)
(L) Sharif Tijjani
(M) Sharif Mahmud
(N)Sharif Nura
(O)Sharifiya Jamila
(P) Sharifiya Aisha
(Q)Sharifiya Fa’iza
(R) Sharifiya Fatima
(S) Sharifiya Khadija
(2) Sharifiya Fadima (Baba Lami) yar Azumi ta haifi:
(A) Sharif Sulaiman
(B) Sharifiya Aisha (A’i)
(C) Sharifiya Halima
(D)Sharifiya Zainab
(E) Sharifiya Hafsa

202
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(F) Sharifiya Aminatu


(G)Sharifiya Maimuna
(H)Sharif Yusuf
(I) Sharif Safyanu
(3) Sharifiya Sadiya yar Azumi ta haifi:
(A) Sharif Nura
(B) Sharif Baban-Duka
(C) Sharif Tasi’u

7. Sharifiya Laraba Ta haifi:


(1) Sharifiya Aminatu

8. Sharif Abdussalam (Labaran) dan Ibrahim Ya haifi:


(1) Sharif Baban Shehu dan Abdussalam (Labaran) ya haifi:
(A) Sharif Ibrahim
(B) Sharifiya Halida
(C) Sharifiya Hassana
(D)Sharifiya Hussaina
(E) Sharif Muttaka
(F) Sharif Muhammad-Inuwa
(G)Sharif Abdussalam
(H)Sharifiya Bilkisu
(I) Sharifiya Aisha
(2) Sharifiya Aisha (A’i) yar Abdussalam (Labaran) ta haifi:
(A) Sharif Umar (Dr.)
(B) Sharif Bashir
(C) Sharif Zahraddeen
(D)Sharif Abdussalam (Abba)
(E) Sharifiya Safiya
(3) Sharifiya Binta (Hajiya) yar Abdussalam (Labaran) ta haifi:
(A) Sharif Usman
(B) Sharif Bashir
(C) Sharifiya Zainab
(D)Sharif Kamalu

203
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(E) Sharif Abdul’aziz


(F) Sharifiya Maryam
(G)Sharifiya Khadija
(H)Sharif Najib
(I) Sharif Abba
(4) Sharifiya Maimuna yar Abdussalam (Labaran) ta haifi:
(A) Sharifiya Aminatu
(B) Sharif Abubakar
(C) Sharifiya Ummi
(D)Sharifiya Sidiya
(E) Sharifiya Maryam
(F) Sharif Abdussalam
(G)Sharif Abba
(5) Sharifiya Marwa yar Abdussalam (Inuwa) ta haifi:
(A) Sharif Abba
(B) Sharifiya Hauwa’u
(C) Sharifiya Ummi
(D)Sharifiya Na’ima
(E) Sharif Abubakar
(F) Sharif Abdurrahman
(6) Sharif Ibrahim dan Abdussalam Labaran: Bashi da zuriya
(7) Sharifiya Safiya yar Abdussalam (Labaran): Bata da zuriya

9. Sharif Ibrahim (Gambo) dan Ibrahim ya haifi:


(1) Sharifya Fadimatu yar Ibrahim (Gambo): Bata da zuriya
(2) Sharifiya Halima yar Ibrahim (Gambo) ta haifi:
(A) Sharifiya Hajiya:
(B) Sharifiya Mariya
(C) Sharifiya Hajara
(D)Sharifiya Aisha
(E) Sharifiya Maryam
(F) Sharifiya Abida
(3) Sharif Ahmad (Sabo) dan Ibrahim (Gambo) ya haifi:
(A) Sharifiya Hajiya

204
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(B) Sharif Fasihu


(C) Sharifiya Kibdiyya
(D)Sharif Shahid
(E) Sharifiya Sharifa
(F) Sharif Ahmad

10.Sharifya Hasiya (Ladi) yar Ibrahim ta haifi:


(1) Sharif Hashimu (Dan’kilkili) dan Hasiya (Ladi) ya haifi:
(A) Sharifiya Bilkisu
(B) Sharifiya Ummi
(C) Sharifiya Mami
(D)Sharifiya Hajara
(E) Sharif Ibrahim (Inyass)
(F) Sharifiya Sidiya

11.Sharifiya Jummai Ta haifi:


(1) Sharif Muhammadu (Hashimu) dan Jummai ya haifi:
(A) Sharif Bashir
(B) Sharif Aminu
(C) Sharif Abubakar
(D)Sharifiya Aminatu (Ummi)
(E) Sharifiya Halimatu
(F) Sharif Sani: Bashi da zuriya
(G)Sharifiya Halima
(H)Sharif Ahmad
(I) Sharif Muhammad-Dahiru
(J) Sharif Ali (Sayyid)
(K) Sharifiya Zainab
(2) Sharif Abdurrahman dan Zainab (Jummai) yar’ Ibrahim ya haifi:
(A) Sharifiya Zainab
(B) Sharif Ahmad
(C) Sharifiya Aisha
(D)Sharif Muhammad
(E) Sharif Mahmud

205
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(F) Sharifiya Maryam


(G)Sharif Hamza
(H)Sharifiya Mariya
(3) Sharif Ibrahim (Balarabe)dan Zainab (Jummai) yar Ibrahim ya haifi:
(A) Sharif Nafi’u
(B) Sharifiya Khadija
(C) Sharif Usman
(D)Sharif Yusuf
(E) Sharifiya Maryam: Bata da zuriya
(F) Sharifiya Sa’adatu
(4) Sharif Yahya dan Zainab (Jummai) yar Ibrahim ya haifi:
(A) Sharif Fadima
(B) Sharif Ibrahim
(C)
(D)Sharif Aliyu
(E) Sharifiya Hafsatu
(5) Sharifiya Hauwa’u yar Zainab (Jummai) yar Ibrahim ta haifi:
(A) Sharifiya Aisha
(B) Sharif Aminu
(C) Sharif Sunusi
(D)Sharif Garzali
(E) Sharif Mukhtar
(F) Sharifiya Hadiza

12.Sharifiya Rakiya yar Ibrahim Ta haifi:


(1) Sharifiya Hafsatu yar Rakiya yar Ibrahim ta haifi:

(A) Sharifiya Suwaiba


(B) Sharif Ibrahim (Baban Iya)
(C) Sharfiya Hajara (Ayo)
(D)Sharifiya Habashiyya
(E) Sharif Sadam

(2) Sharifiya Hajara (Hajiyan Kadawa) yar Rakiya yar Ibrahim ta haifi:

206
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(A) Sharif Shamsu


(B) Sharifiya Sahura
(C) Sharifiya Rahila
(D)Sharif Salmanu
(E) Sharifya Aminatu
(F) Sharifiya Nafisatu
(G)Sharifiya Fiddausi

(3) Sharif Nuhu (Liman) dan Rakiya yar Ibrahim ya haifi:

(A) Sharif Auwalu (Khalifa)

(4) Sharif Shu’aibu (Malan) dan Rakiya yar Ibrahim ya haifi:

(A) Sharifiya Zainab


(B) Sharifiya Asiya
(C) Sharifiya Rukayya (Ummi)
(D)Sharif Abubakar
(E) Sharifiya Sumayya

(5) Sharifiya Binta yar Rakiya yar Ibrahim ta haifi:

(A) Sharifiya Habashiyya


(B) Sharifiya Rukayya (Ummi)
(C) Sharifiya Nana-Khadija
(D)Sharifiya Aisha (Humaira)
(E) Sharifiya Marakisiyya
(F) Sharifiya Maryam

(6) Sharifiya Hadiza yar Rakiya yar Ibrahim ta haifi:

(A) Sharifiya Fadima


(B) Sharif Musa
(C) Sharif Muhammad
(D)Sharifiya Aisha

(7) Sharifiya Halima yar Rakiya yar Ibrahim ta haifi:

207
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(A) Sharif Khalid


(B) Sharifiya Khadija
(C) Sharifiya Ummu-Kulsum
(D)Sharif Sadik (Sayyadi)
(E) Sharifiya Safiya
(F) Sharifiya Hawa’u (Ikram)
(G)Sharif Abdussamad
(H)Sharif Muhammad
(I) Sharif Shu’aibu

(8) Sharif Ibrahim dan Rakiya yar Ibrahim: Bashi da zuriya


(9) Sharifiya Aminatu (Hajiya Ladidi) yar Rakiya: Bata da ziriya
(10) Sharif Auwalu dan Rakiya yar Ibrahim: Bashi da zuriya
(11) Sharifiya Aminatu yar Rakiya yar Ibrahim: Bata da zuriya
Bangaren Sharif Ibrahim (Sidi-Liman) dan Sharif Yahya Na-Tsakuwa dan Usman
“Sumu” dan Ibrahim dan Abubakar

Sidi Liman ya Haifi


1. Sharif Shu’ibu: Bashi da Zuriya (Tsatsonsa ya yanke)
2. Sharifiya Hajiya Dodo
3. Sharif Abbas (Sharif Mai-Doki)
4. Sharif Abdu Guro (Abdullahi)
5. Sharifiya Magajiya
6. Sharifiya Safiya (Takachi)
7. Sharifiya Turai
8. Sharif Ibrahim (Sharif Ibrahim Tripoli)
9. Sharif Musa
10.Sharifiya Hajiya Umma
11.Sharifiya Talatu (Aisha)
12.Sharifiya Ladi Zango
13.Sharif Abba
14.Sharifiya Aminatu
15.Sharifiya Lubabatu: Bata da zuriya

208
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

1. Sharifya Hajiya Dodo yar Sidi Liman ce,Ta haifi:


(1) Sharifiya Hajiya Abu yar Hajiya Dodo ce, ta haifi:
(A) Sharif Ibrahim
(B) Sharifiya Zilahatu
(C) Sharifiya Samira
(D)Sharif Yunus
(E) Sharifiya Aisha
(2) Sharifiya Hajiya Saude yar Hajiya Dodo ce, ta haifi:
(A) Sharifiya Saratu
(B) Sharifiya Marakisiyya
(C) Sharifiya Sa’adatu: Bata da zuriya (Tsatsonta ya yanke)
(3) Sharifiya Fadima (Gaji) yar Hajiya Dodo ce,ta haifi:
(A) Sharif Aminu
(B) Sharif Aliyu
(C) Sharifiya Halimah
(D)Sharifiya Zainab
(E) Sharifiya Maimuna
(F) Sharifiya Rukayya
(G)Sharifiya Hajara
(H)Sharif Abubakar: Bashi da Zuriya (Tsatsonsa ya yanke)
(4) Sharifiya Hajiya Hauwa Kulu yar Hajiya Dodo ce, ta haifi:
(A) Sharif Hamisu: Bashi da zuriya (Tsatsonsa ya yanke)
(B) Sharif Abubakar (Dan-Tshoho)
(C) Sharif Haruna
(D)Sharifiya Binta (Ladi)
(E) Sharifiya Hajiya
(F) Sharif Abdullahi (Kato)
(G)Sharif Ali
(H)Sharifiya Memuna: Bata da zuriya (Tsatsonta ya yanke)
(5) Sharif Alhaji Sule dan Hajiya Dodo ne, ya haifi:
(A) Sharif Zahraddeen
(B) Sharif Abdussalam
(C) Sharif Ibrahim
(D)Sharif Ahmad

209
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(E) Sharif Isma’il


(F) Sharif Mukhtar
(G)Sharifiya Rukayyah
(H)Sharifiya Zainab
(I) Sharifiya Surayyah
(J) Sharifiya Zuhriyya
(K) Sharif Abdullahi
(L) Sharif Ishak
(M) Sharifiya Aisha: Bata da zuriya (Tsatsonta ya yanke)
(N)Sharifiya Aisha (Humaira): bata da zuriya
(O)Sharifiya Zainab (Bata da zuriya (Tsatsonta ya yanke)
(6) Sharif Alhaji Bala dan hajiya Dodo ne, ya haifi:
(A) Sharifiya Rahmatullah
(B) Sharifiya Maryam
(C) Sharifiya Sa’adatu
(D)Sharifiya Fa’iza
(E) Sharifiya Sa’adiyyah
(F) Sharifiya Zulaihat
(G)Sharifiya Shamsiyyah
(H)Sharif Bashir
(I) Sharif Ahmad (Rufa’i)
(J) Sharif Abdulmutallib
(K) Sharif Mustafa: Bashi da zuriya (Tsatsonsa ya yanke)
(L) Sharifiya Jamila
(M) Sharif Mustafa

(7) Sharif Musa dan Hajiya Dodo ne, ya haifi:

(A) Sharifiya Binta


(B) Sharif Auwalu
(C) Sharif Sani
(D)Sharifiya Hindatu
(E) Sharif Salisu
(F) Sharif Rabi’u

210
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(G)Sharif Sadisu
(H)Sharif Hamisu: Bashi da zuriya (Tsatsonsa ya yanke)
2. Sharif Abbas Mai-Doki dan Sidi Liman, Jikan Na-Tsakuwa, Ya haifi:
(1) Sharifiya Aminatu yar Abbas (Mai-Doki) ta haifi:
(1) Sharifiya Sha’awanatu
(2) Sharifiya Nasara
(3) Sharif Umar
(4) Sharif Mustafa
(5) Sharifiya Saratu
(6) Sharifiya Hannatu
(2) Sharifiya Memuna yar Abbas (Mai-Doki) ta haifi:
(1) Sharif Saifullahi
(2) Sharifiya Fiddausi
(3) Sharifiya Zahra’u
(4) Sharifiya Rukayyatu
(5) Sharif Umar
(6) Sharifiya Habiba
(7) Sharifiya Ummukulsum
(8) Sharif Auwalu
(3) Sharifiya Binta yar Abbas (Mai-Doki) ta haifi:
(1) Sharif Badaru
(2) Sharif Jaddah
(3) Sharif Amir
(4) Sharifiya Rukayya
(5) Sharifiya Kairatu
(6) Sharif Mukhtar
(7) Sharif Abbas
(8) Sharif Ahmad
(4) Sharifiya Kursiyya yar Abbas (Mai-Doki) ta haifi:
(A) Sharif Inuwa
(B) Sharifiya Rufaidah
(C) Sharifiya Aishatu
(D)Sharifiya Khadija
(E) Sharifiya Ummu-Ruman

211
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(F) Sharif Najib


(G)Sharif Abubakar
(H)Sharifiya Ummu-Kulsum
(5) Sharifiya Maryam yar Abbas (Mai-Doki) ta haifi:
(A) Sharif Anwar
(6) Sharifiya Ummahani yar Abbas ta haifi:
(A) Sharifiya Rabi’atu
(B) Sharifiya Hafsatu
(C) Sharif Ahlan
(D)Sharifiya Badariyya
(E) Sharif Hussaini
(F) Sharifiya Safiya
(G)Sharif Huzaifa
(H)Sharifiya Rukayyatu
(7) Sharif Nura dan Abbas (Mai-Doki) ya haifi:
(A) Sharifiya Aminatu
(B) Sharifiya Fadimatu
(C) Sharif Abbas
(D) Sharif Sani
(E) Sharifiya Ummu-Kulsum
(8) Sharifiya Khadija yar Abbas (Mai-Doki) ta haifi:
(1) Sharif Abbas
(2) Sharif Ibrahim
(3) Sharif Yusuf
(4) Sharifiya Aishatu
(5) Sharifiya Maryam
(6) Sharif Kabir
(7) Sharifiya Fadimatu
(9) Sharifiya Aishatu (A’i) yar Abbas (Mai-Doki) ta haifi:
(1) Sharif Ni’imatullahi
(2) Sharif Usman
(3) Sharifiya Humaira
(4) Sharifiya Aminatu
(5) Sharif Abbas

212
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(6) Sharifiya Maryam


(7) Sharif Isma’il
(8) Sharif Rabi’u
(9) Sharif Abul-Fatahi
(10) Sharifiya Usaina
(11) Sharifiya Ummu-Kulsum
(10) Sharifiya Ummi yar Abbas (Mai-Doki) ta haifi:
(1) Sharif Abdul
(2) Sharif Abbas
(3) Sharifiya Fatima
(4) Sharifiya Zainab
(5) Sharifiya Husina
(6) Sharif Isma’il
(7) Sharif Inuwa
(11) Sharif Abubakar dan Abbas (Mai-Doki)
(12) Sharif Mukhtar dan Abbas (Mai-Doki): Bashi da Zuriya

3. Sharif Abdu Guro, dan Sidi Liman ne Jikan Na-Tsakuwa, Ya haifi:


(1) Sharif Kabiru dan Abdu-Guro ne, ya haifi:
(A) Sharif Aminu
(B) Sharif Ahmad
(C) Sharif Abbas (Khalifah)
(D)Sharif Kabir (Anwar)
(E) Sharif Abdullahi
(F) Sharif Muhammad
(2) Sharifiya Sadiya yar Abdu-Guro ce, ta haifi:
(A) Sharif Abdullahi (Halifah)
(B) Sharifiya Humaira
(C) Sharifiya Ummulkairi (Amira)
(D)Sharif Usman
(E) Sharifiya Safiya (Sayyada)
(F) Sharifiya Maryam
(G)Sharifiya Sadiya (Hidaya)
(3) Sharifiya Kubra yar Abdu-Guro ce, ta haifi:

213
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(A) Sharifiya Amina


(B) Sharifiya Hauwa
(C) Sharifiya Yusra
(D)Sharifiya Aisha
(E) Sharifiya Ummulkairi
(F) Sharifiya Sadiya
(G)Sharifiya Nana-Khadija
(4) Sharifiya Maryam yar Abdu-Guro ce, ta haifi
(A) Sharif Sulaiman (Yaro)
(B) Sharifiya Hafsatu
(C) Sharifiya Umma-Aiman
(D)Sharif Isma’il
(E) Sharif Abdullahi
(F) Sharifiya Saddika
(5) Sharif Abubakar dan Abdu-Guro ne ya haifi:
(A) Sharif Ahmad
(B) Sharif Abdullahi (Na’im)
(C) Sharif Bashir
(6) Sharif Sunusi (Malam) dan Abdu-Guro ne ya haifi:
(A) Sharifiya Fadimatu
(B) Sharifiya Husna
(7) Sharif Umar dan Abdu-Guro ne
(8) Sharif Hadi dan Abdu-Guro dan sidi Liman ya haifi:

(A) Sharif Ahmad

4. Sharifiya Magajiya yar Sidi Liman, Jikar Na-Tsakuwa, Ta haifi:


(1) Sharif Yahya (Nasidi) dan Magajiya ne ya haifi:
(A) Sharifiya Zuhra
(B) Sharif Abubakar
(C) Sharifiya Aishatu
(D)Sharifiya Khadija
(E) Sharifiya Aminatu

214
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(F) Sharifiya Maryam


(2) Sharifiya Rahmatu yar Magajiya ce ta haifi:
(A) Sharif Auwalu
(B) Sharif Sani
(C) Sharif Salisu
(D)Sharifiya Rabi’atu
(E) Sharifiya Hauwa’u
(F) Sharifiya Ummi
(G)Sharif Adamu
(H)Sharif Rufa’i
(I) Sharifiya Fatima
(J) Sharif Usman
(K) Sharif Halifa
(3) Sharifiya Aisha (Jummai) yar Magajiya ce ta haifi:
(A) Sharif Nasiru
(B) Sharif Mustafa
(C) Sharifiya Maryam
(D)Sharifiya Zainab
(E) Sharif Ibrahim
(F) Sharif Saminu
(G)Sharif Mukhtar
(H)Sharif Isa
(I) Sharif Umar
(J) Sharif Yusuf
(4) Sharifiya Rukayyatu (Yaya) yar Magajiya ta haifi:
(A) Sharifiya Mariya
(B) Sharifiya Maryam
(5) Sharifiya Rabi’atu (Hajiya) yar Magajiya ta haifi:
(A) Sharif Nafi’u
(B) Sharifiya Rukayyatu
(C) Sharifiya Shafa’atu
(D)Sharif Abba
(E) Sharifiya Zainab
(F) Sharifiya Maryam

215
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(G)Sharif Sulaiman

5. Sharifiya Safiya (Baba Takachi) yar Sidi Liman ce, Ta haifi:


(1) Sharif Bashir (shine danta tilo guda daya) kuma shima ya haifi:
(A) Sharifiya Safiyya
(B) Sharifiya Rukayyatu
(C) Sharifiya Fadima
(D) Sharifiya Fatiha
(E) Sharif Ibrahim

6. Sharifiya Turai yar sidi Liman ce, Ta haifi:


(1) Sharif Sadauki
(2) Sharif Ahmadu (Garzali)
(3) Sharif Bala
(4) Sharifiya Abu

7. Sharif Ibrahim (Tripoli) dan Sidi Liman, Jikan Na-Tsakuwa Ya haifi:


(1) Sharif Mannir dan Ibrahim ne, ya haifi:
(A) Sharif Ibrahim (Arfat)
(B) Sharifiya Hadiza
(2) Sharif Bashir dan Ibrahim ne, ya haifi:
(A) Sharifiya Aisha (Humaira)
(B) Sharifiya Maimuna (Rahma)
(C) Sharifiya Fadimatu
(D)Sharif Muhammad: Bashi da zuriya
(3) Sharifiya Lubabatu yar Ibrahim ce, ta haifi
(A) Sharifiya Aisha (Ummi)
(B) Sharifiya Ummulkairi
(C) Sharif Abdulmutallib (Alhaji)
(D)Sharif Hamza
(E) Sharifiya Khaulat
(F) Sharif Muhammad: Bashi da zuriya
(4) Sharifiya Binta yar Ibrahim ce, ta haifi
(A) Sharif Anas

216
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(B) Sharifiya Habiba


(C) Sharifiya Madina
(D)Sharifiya Mardiyyah
(E) Sharif Muhammad: Bashi da zuriya
(F) Sharifiya Saddika
(G)Sharifiya Hajjaju
(H)Sharifiya Bilkisu
(5) Sharifiya Hadiza yar Ibrahim ce, ta haifi:
(A) Sharif Aminu
(B) Sharif Ahmad
(C) Sharif Khalifa
(6) Sharifiya Rukayya yar Ibrahim ce, ta haifi:
(A) Sharif Mu’azzam
(B) Sharif Yusuf
(C) Sharif Bashir
(D)Sharif Abdul
(E) Sharifiya Humaira
(F) Sharif Hassan
(G)Sharif Hussain
(H)Sharifiya Fatima
(I) Sharifiya Khadija
(7) Sharifiya Batulu yar Ibrahim ce, ta haifi:
(A) Sharifiya Ummi
(B) Sharif Salim: bashi da Zuriya
(C) Sharif Al’amin
(8) Sharif Ibrahim (Baba Karami) dan Ibrahim ne, ya haifi:
(A) Sharifiya Kausar
(B) Sharif Ibrahim (Kalil)
(C) Sharif Sabir
(D)Sharifiya Fadima
(E) Sharifiya Aisha (Shaheedah)
(F) Sharif Muhammad
(9) Sharif Nura dan Ibrahim ne, ya haifi:
(A) Sharif Ibrahim (Khalil)

217
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(B) Sharifiya Hajiya


(C) Sharif Hassan
(D) Sharif Hussaini
(E) Sharifiya Fatima
(F) Sharifiya Husna
(G) Sharif Abdullahi
(10) Sharifiya Jamila yar Ibrahim ce, ta haifi:
(A) Sharif Muhammad
(B) Sharifiya Abidah
(C) Sharif Mu’azzam
(D)Sharif Abdurrahman
(E) Sharifiya Zahra
(11) Sharif Aminu dan Ibrahim ne, ya haifi:
(A) Sharif Khalil
(B) Sharifiya Raudah
(C) Sharifiya Jauhara
(D) Sharifiya Batulu
(12) Sharifiya Badariyya yar Ibrahim ce, ta haifi
(A) Sharif Ahmad: Bashi da zuriya
(B) Sharif Khalil
(C) Sharif Nasir
(D)Sharifiya Mama
(E) Sharifiya Nana
(F) Sharif Abdulkarim
(G)Sharifiya Salmah
(H)Sharifiya Fatima
(13) Sharifiya Ummi (Maimuna) yar Ibrahim ce, ta haifi:
(A) Sharif Ahmad (Babandi)
(B) Sharifiya Zainab
(C) Sharif Al’amin
(D)Sharifiya Fadima
(E) Sharifiya Aisha (Nana)
(F) Sharif Abdullahi
(G)Sharifiya Maimunatu (Amatullahi)

218
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(H)Sharifiya Maryam (Saddika)


(14) Sharif Abubakar dan Ibrahim ne, ya haifi:
(A) Sharifiya Hibba
(B) Sharifiya Hidaya
(C) Sharifiya Fatima
(15) Sharifiya Sadiya yar Ibrahim ce, ta haifi:
(A) Sharif Nazir
(B) Sharif Shahid
(C) Sharif Salihu
(D)Sharifiya Azima
(E) Sharifiya Fatima
(F) Sharifiya Nur
(G)Sharif Abdulhak
(16) Sharifiya Aminatu yar Ibrahim ta haifi:

(A) Sharif Ahmad


(B) Sharifiya Kairiyya
(C) Sharif Khalid

(17) Sharif Umar dan Ibrahim ne


(18) Sharifya Aisha (Mami) yar Ibrahim ta haifi:

(A) Sharifiya Khadija


(B) Sharifiya Aisha (Huda)

(19) Sharif Abdullahi dan Ibrahim ne


(20) Sharif Nasiru dan Alhaji Ibrahim ne

8. Sharif Musa Liman Dan Sidi Liman Jikan Na-Tsakuwa, Ya haifi:


(1) Sharif Lamin. Dan Alhaji Musa Liman ne, ya haifi:
(A) sharif Ni’imatullahi
(B) sharif Musa (Kalamullahi)
(C) sharifiya Zainab
(D)sharif Ibrahim (Kalilulllah)
(E) sharif Rahmatullahi

219
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(F) sharifiya Hafsatu (Mama)


(2) Sharifiya Aisha (Hajiyalle) Yar Alhaji Musa Liman ce, ta haifi
(A) Sharifiya Maryam (Mami)
(B) Sharifiya Fatima
(C) Sharif Muhammad (Sayyadi)
(D)Sharif Abdulhamid (Halifa)
(E) Sharifiya Zainab
(F) Sharif Musa (Hassan)
(G)Sharifiya Hafsatu (Usaina)
(H)Sharif Salisu (Abulkairi)
(I) Sharif Abdullahi
(J) Sharifiya Hafsat (Amira): Bata da zuriya
(3) Sharifiya Zainab. Yar Alhaji Musa Liman ce, ta haifi
(A) Sharif Ibrahim (Inyass)
(B) Sharif Muhammad (Fatihu)
(C) Sharif Tijjani (Abul-Abbas): Bashi da zuriya
(D)Sharifiya Maryam (Sayyada)
(E) Sharifiya Fatiha
(F) Sharif Muhammadul-Khairi
(4) Sharifiya Maimuna (Ummi) Yar Alhaji Musa Liman ce, ta haifi:
(A) Sharif Muhammad (Ni’imatullahi)
(B) Sharif Ahmad
(C) Sharifiya Zainab
(D) Sharifiya Fatima (Zakiyya)
(E) Sharifiya Hafsatu
(F) Sharifiya Hassana: Bashi da zuriya
(G) Sharifiya Usaina: Bata da zuriya
(5) Sharifiya Makiyyah. Yar Alhaji Musa Liman ce
(6) Sharif Habibu. Dan Alhaji Musa Liman ne
(7) Sharif Muhammad (Khalifah) Dan Alhaji Musa Liman ne
(8) Sharif Ibrahim (Abba) Dan Alhaji Musa Liman ne
(9) Sharifiya Maimuna yar Musa Liman ce: Bata da zuriya
(10) Sharif Muhammad: dan Musa Liman ne: Bashi da zuriya

220
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

9. Sharifiya Hajiya Umma. Yar Sidi Liman ce, Ta haifi


(1) Sharifiya Binta yar Umm ace, ta haifi:
(A) Sharifiya Rabi’atu
(B) Sharif Abubakar
(C) Sharif Sani
(D)Sharifiya Husna
(E) Sharifiya Ummu-Kulsum

(2) Sharif Abdullahi dan Umma ne, ya haifi:


(A) Sharif Mustafa
(B) Sharifiya Ummu-Kulsum
(C) Sharifiya Aishatu
(D)Sharifiya Khadija
(3) Sharifiya Anisa yar Umma (Anyi auren zumunci da lamin dan sharu
Musa dan Liman dan Sharif Na-Tsakuwa, ta haifi:
(A) Sharif Ni’imatullahi
(B) Sharif Musa (Kalamullahi)
(C) Sharifiya Fadimatu
(4) Sharif Kamilu dan Umma ne, ya haifi:
(A) Sharifiya Zahra’u
(B) Sharifiya Aishatu
(C) Sharifiya Ummu-Kulsum
(D)Sharif Mu’azzam (Ibrahim)
(E) Sharifiya Khadija
(5) Sharif Abubakar dan Umma ne, ya haifi:
(A) Sharif Alhassan
(B) Sharif Ahmad
(6) Sharif Fatihu dan Umma ne, ya haifi:
(A) Sharif Al’amin
(7) Sharifiya Bilkisu yar Umma (Anyi auren zumunci da Lamin dan
Sharif Musa dan Sharif Na-Tsakuwa bayan rasuwar yayarta Anisa)
ta haifi:
(A) Sharif Ibrahim
(B) Sharif Rahmatullahi

221
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(C) Sharifiya Zainab


(D)Sharifiya Hafsa
(8) Sharifiya Aminatu yar Umm ace, ta haifi:
(A) Sharif Tasi’u
(B) Sharif Mubarak
(C) Sharif Aliyyu
(D)Sharif Mu’azzam (Ibrahim)
(E) Sharifiya Habiba
(F) Sharif Alhassan
(G)Sharifiya Fadimatu
(H)Sharifiya Ummu-Kulsum
(I) Sharif Sadik (Abubakar)
(9) Sharif Musa dan Umma ne
(10) Sharif Musbahu dan Umma ne
(11) Sharifiya Hauwa’u yar Umma ce: Bata da zuriya

10.Sharifiya Aisha (Talatu). Yar Sidi Liman ce, Ta haifi:


(1) Sharifiya Zainab (Tabawa) yar Aisha (Talatu) ta haifi:
(A) Sharifiya Fatima (Samira)
(B) Sharifiya Shamsiyya
(C) Sharifiya Hajara
(D)Sharif Abubakar (Abba)
(E) Sharif Sabi’u (Baba)
(F) Sharif Yusuf
(G)Sharifiya Aisha (Momi)
(H)Sharif Abdullahi (Abdul)
(2) Sharifiya Hadiza yar Aisha (Talatu) ta haifi:
(A) Sharif Nafi’u
(B) Sharifiya Bara’atu
(C) Sharifiya Hajara
(D)Sharifiya Rukayyatu
(E) Sharif Ihsan
(F) Sharif Ibrahim (Mu’azzam)
(3) Sharifiya Jamila yar Aisha (Talatu) ta haifi:

222
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(A) Sharif Najiyullahi


(B) Sharif Mustafa
(C) Sharifiya Sumayya
(D)Sharifiya Zainab
(E) Sharifiya Amaturrahman
(F) Sharif Muhammad (Sahibul-Kairi)
(G)Sharifiya Fatima
(4) Sharifiya Aminatu yar Aisha (Talatu) ta haifi:
(A) Sharif Auwal
(B) Sharifiya Aishatu
(5) Sharifiya Hauwa’u yar Aisha (Talatu) ta haifi:
(A) Sharif Farukh
(6) Sharifiya Rukayyatu yar Aisha (Talatu) ta haifi:
(A) Sharif Aliyyu
(B) Sharifiya Murjanatu
(C) Sharif Al-Amin
(D)Sharif Bazallahi
(E) Sharifiya Ummulkairi
(F) Sharif Abubakar
(G)Sharif Sahibul-Kairi
(7) Sharif Mukhtar (Babanne) dan Aisha (Talatu) ya haifi:
(A) Sharifiya Aishatu
(B) Sharifiya Zainab
(8) Sharifiya Shafa’atu Yar Aisha (Talatu) ce.
(9) Sharif Aliyyu dan Aisha (Talatu) ne.
(10) Sharifiya Nafisatu yar Aisha (Talatu) ce : Bata da zuriya
(11) Sharif Muktar (Koromi) dan Aisha (Talatu ne): Bashi da Zuriya
(12) Sharifiya Safiyya yar Aisha (Talatu) ce: Bata da zuriya

11.Sharifiya Ladi (Zango). Yar Sidi Liman ce, Ta haifi:


(1) Sharif Abba (shi kadai ne danta) kuma ya haifi:
(A) Sharif Salim: Bashi da Zuriya
(B) Sharifiya Ummi
(C) Sharif Al’amin

223
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(D)Sharifiya Fatima
(E) Sharif Salim
(F) Sharifiya Zainab
(G)Sharifiya Rukayya

12.Sharif Abba. Dan Sidi Liman ne, Ya haifi:


(1) Sharifiya Rukayyatu
(2) Sharif Haruna
(3) Sharifiya Hadiza
(4) Sharif Abdullahi
(5) Sharifiya Sadiya
(6) Sharifiya Aishatu
(7) Sharif Musa
(8) Sharifiya Fadimatu
(9) Sharifiya Maryam
(10) Sharifi Sidi
(11) Sharifiya Salamatu (Salamah)

13.Aminatu. Yar Sidi Liman ce, Ta haifi:


(1) Sharif Ibrahim (Baba)
(2) Sharifiya Ummi
(3) Sharifiya Hafsatu
(4) Sharifiya Fadimatu
(5) Sharif Sabi’u
(6) Sharif Saminu
(7) Sharif Sani
Bangaren Sharif Alhaji Usman (Tsoho-Babba) dan Sharif Yahya Na-Tsakuwa dan
Usman “Sumu” dan Ibrahim dan Abubakar

Sharif Usman ya haifi:


1. Sharif Yakubu (Baituwa)
2. Sharif Muhammad (Dan-Liti)
3. Sharifiya Kwari
4. Sharifiya Ladi

224
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

5. Sharif Ahmad (Mai-Kudi)

1. Sharif Yahya (Baituwa) dan Usman (Tsoho Babba) ya haifi:


(1) Sharifiya Aisha (Indo) yar Yahya Baituwa ta haifi:

(A) Sharif Lasman


(B) Sharifiya Asiya

(2) Sharifiya Zahra’u yar Yahya (Baituwa) ta haifi:

(A) Sharif Nasir


(B) Sharif Bashir
(C) Sharif Naziru
(D)Sharif Muhammad
(E) Sharifya Mariya
(F) Sharifiya Safiyya

(3) Sharifiya Aminatu yar Yahya (Baituwa) ta haifi:

(A) Sharifiya Aishatu


(B) Sharif Yakubu
(C) Sharif Ishak

(4) Sharifiya Maimuna yar Yahya (Baituwa) ta haifi:

(A) Sharif Ahmad


(B) Sharif Auwal
(C) Sharif Sulaiman
(D)Sharif Muftahu
(E) Sharif Muhammad
(F) Sharif Mahmud

(5) Sharifiya Hadiza


(6) Sharifiya Maryam
(7) Sharif Baban-Gona
(8) Sharif Baba

225
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(9) Sharif Yakubu


(10) Sharif Mustafa
(11) Sharif Mujittafa
(12) Sharif Ibrahim

2. Sharif Muhammad (Dan-Liti) dan Usman Jikan Na-Tsakuwa ya haifi:


(1) Sharif Ni’imatullahi dan Muhammad (Dan-Liti) ya haifi:

(A) Sharifiya Hauwa’u (Sharifa)

(2) Sharifiya Aishatu (Ummi) yar Muhammad (Dan-Liti), anyi auren


zumunci tsakaninta da Sharif Mubarak dan Sulaiman dan Haruna dan
Sharif Yahya Na-Tsakuwa. ta haifi:

(A) Sharifiya Khadija (Sharifa)


(B) Sharif Muhammad
(C) Sharifiya Fadima
(D)Sharifiya Zainab
(E) Sharif Ja’afar
(F) Sharif Ahmad

(3) Sharifiya Zulaihat yar Muhammad (Dan-Liti) ta haifi:

(A) Sharifiya Halima (Sharifa)


(B) Sharif Muhammad (Abdurrabbi)
(C) Sharifiya Amatullahi

(4) Sharifiya Fa’iza yar Muhammad (Dan-Liti) ta haifi:

(A) Sharif Kabiru


(B) Sharifiya Hajara
(C) Sharif Sulaimanu (Imam)

(5) Sharifiya Hajara


(6) Sharif Usman
(7) Sharifiya Aminatu

226
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(8) Sharifiya Maryam


(9) Sharifiya Alawiyya
(10) Sharif Aliyyu
(11) Sharif Yakubu
(12) Sharif Tuham
(13) Sharif Yusif
(14) Sharif Abdulkadir
(15) Sharif Hassan
(16) Sharifiya Raihanatu

3. Sharifiya Aminatu (Baba-Kwari) yar Usman (Tsoho Babba) dan Sharif


Yahya Na-Tsakuwa ta haifi:
(1) Sharifiya Hajara (Hajiya Ladi) yar Amina (Kwari) ta haifi:

(A) Sharifiya Hadiza


(B) Sharif Mustafa (Boggers)
(C) Sharif Mansur
(D)Sharifiya Jamila
(E) Sharifiya Zahra’u
(F) Sharifiya Suwaiba
(G)Sharifiya Maryam

(2) Sharifiya Sa’adatu (Gaji) yar Aminatu (Kwari) ta haifi:

(A) Sharif Zahraddin


(B) Sharif Nura
(C) Sharif Abdullahi
(D)Sharifiya Mariya
(E) Sharif Aliyu
(F) Sharifiya Aminatu
(G)Sharifiya Khadija
(H)Sharif Abubakar
(I) Sharifiya Safiya
(J) Sharif Usman
(K) Sharifiya Salamah

227
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(3) Sharifiya Maryam (Ola) yar Aminatu (Kwari) ta haifi:

(A) Sharif Surajo


(B) Sharif Muhammad
(C) Sharif Kabiru
(D)Sharif Ibrahim
(E) Sharif Sani
(F) Sharif Bello

(4) Sharif Usman (Baba) dan Aminatu (Kwari) ya haifi:

(A) Sharifiya Aminatu


(B) Sharifiya Hassana
(C) Sharifiya Aisha

(5) Sharif Yusuf (Bala/Zariya) dan Aminatu (Kwari) ya haifi:

(A) Sharifiya Nafisa


(B) Sharifiya Hauwa’u
(C) Sharif Abdullahi
(D)Sharifiya Aisha
(E) Sharif Sani
(F) Sharifiya Fatima
(G)Sharifiya Aminatu
(6) Sharifiya Rukayya yar Aminatu (Kwari) ta haifi:
(A) Sharifiya Zulaihatu
(B) Sharifiya Aminatu
(C) Sharif Shu’aibu

(7) Sharif Aminu: Bashi da zuriya


(8) Sharif Audu: Bashi da zuriya

4. Sharifiya Maryam (Ladi/Lagadiyo yar Usman (Tsoho Babba) dan Sharif


Yahya Na-Tsakuwa ta haifi:
(1) Sharif Auwalu dan Maryam (Ladi) ya haifi:

228
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(A) Sharifiya Maryam


(B) Sharifiya Sajida
(C) Sharifiya Aisha
(D)Sharifiya Sumayya
(E) Sharif Auwalu
(F) Sharif Sulaiman
(G)Sharif Hassan
(H)Sharif Mahmud
(I) Sharifiya Firdausi
(J) Sharfiya Aminatu

(2) Sharif Sani dan Maryam (Ladi) ya haifi:

(A) Sharifiya Kairatu


(B) Sharif Muhammad

(3) Sharif Usman (Abba) dan Maryam ya haifi:

(A) Sharifiya Humaira


(B) Sharif Usman
(C) Sharifiya Bilkisu

(4) Sharifiya Umma yar Maryam (Ladi) ta haifi:

(A) Sharif Nura

(5) Sharifiya Maryam (Mero) yar Maryam (Ladi) ta haifi:

(A) Sharif Abubakar


(B) Sharifiya Rukayya
(C) Sharif Umar
(D)Sharif Abbas
(E) Sharifiya Ummu-Kulsum
(F) Sharifiya Aminatu
(G)Sharifiya Maryam
(H)Sharif Khalifa

229
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(6) Sharif Zainab (Jari) yar Maryam (Ladi) ta haifi:

(A) Sharif Usman


(B) Sharifiya Aisha
(C) Sharifiya Maryam
(D)Sharifiya Khadija

(7) Sharifiya Hadiza (Uwani) yar Maryam (Ladi) ta haifi:

(A) Sharif Aminu


(B) Sharifiya Huwaila
(C) Sharif Aliyu
(D)Sharif Murtala
(E) Sharif Yusif
(F) Sharif Ja’afar
(G)Sharifiya Bilkisu
(H)Sharif Jabir

(8) Sharifiya Samira yar Maryam (Ladi) ta haifi:

(A) Sharifiya Sadiya


(B) Sharifiya Khadija
(C) Sharif Faruku
(D)Sharif Bilal
(E) Sharifiya Maryam
(F) Sharifiya Aisha
(G)Sharifiya Sajida

(9) Sharifiya Marakisiyya yar Maryam (Ladi) ta haifi:

(A) Sharif Jauwad


(B) Sharif Afuwan
(C) Sharif Abdurrahman

(10) Sharif Bashir


(11) Sharif Haladu

230
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(12) Sharif Anas

Bangaren Sharif Ahmadu dan Sharif Yahya Na-Tsakuwa dam Usman “Sumu”

Sharif Ahmadu ya haifi:


1. Sharif Ado: Bashi da zuriya (Tsatsonsa ya yanke)
2. Sharif Isyaku: Bashi da zuriya (Tsatsonsa ya yanke)
3. Sharifiya Fadima (Hajiya Sidi)
4. Sharifiya Fadima (Hajiya Talatu)

1. Sharifiya Fadimatu (Hajiya Sidi) Yar Sharif Ahmadu Jikar Na-Tsakuwa,


ta haifi:
(1) Sharif Kabiru dan Fadima (Sidi) yar Ahmadu ya haifi:

(A) Sharif Mustafa


(B) Sharif Nafi’u
(C) Sharif Ahmad
(D)Sharif Umar
(E) Sharif Abdulhamid
(F) Sharifiya Maimunatu
(G)Sharifiya Zahra’u
(H)Sharifiya Aisha
(I) Sharifiya Zainab
(J) Sharifiya Maryam

(2) Sharif Ibrahim dan Fadima (Sidi) yar Ahmadu ya haifi:

(A) Sharif Habibu


(B) Sharif Abubakar
(C) Sharif Aliyu
(D)Sharif Lawan
(E) Sharif Isma’il
(F) Sharif Ibrahim (Kalil)
(G)Sharifiya Fadima
(H)Sharifiya Khadija

231
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(I) Sharifiya Rahma

(3) Sharif Aliyyu dan Fadima (Sidi) yar Ahmadu ya haifi:

(A) Sharif Ahmad


(B) Sharif Muhammad
(C) Sharifiya Rabi’atu
(D)Sharifiya Fadima

(4) Sharif Sani (Sabo) dan Fadima (Sidi) yar Ahmadu ya haifi:

(A) Sharif Shafi’u


(B) Sharif Ishak
(C) Sharif Musa
(D)Sharif Abdulhamid
(E) Sharifiya Ramlatu
(F) Sharifiya Safiya
(G)Sharifiya Aina’u
(H)Sharifiya Aisha
(I) Sharifiya Hajara
(J) Sharifiya Fatima

(5) Sharif Yusif dan Fadima (Sidi) yar Ahmadu ya haifi:

(A) Sharif Saifullahi


(B) Sharif Usman
(C) Sharif Mashhud
(D)Sharif Abdurrahman
(E) Sharif Abduljabbar
(F) Sharif Hafizu
(G)Sharifiya Fadimatu

(6) Sharifiya Aishatu yar Fadima (Sidi) yar Ahmadu ta haifi:

(A) Sharif Bilal


(B) Sharif Muslim

232
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(C) Sharif Salim


(D)Sharif Isma’il
(E) Sharifiya Rahma
(F) Sharifiya Fatima

(7) Sharifiya Halima yar Fadima (Sidi) yar Ahmadu ta haifi:

(A) Sharif Abdurrahman


(B) Sharif Isma’il
(C) Sharif Safiyanu
(D)Sharifiya Hafsa
(E) Sharifiya Ummi
(F) Sharifiya Fatima
(G)Sharifiya Halima
(H)Sharifiya Aminatu

(8) Sharifiya Aminatu yar Fadima (Sidi) yar Ahmadu ta haifi:

(A) Sharif Abubakar (Sadik)

2. Sharifiya Fadima (Talatu) Yar Sharif Ahmadu Jikar Na-Tsakuwa, ta haifi:


(1) Sharif Abdullahi (Hashimu) dan Fadima (Talatu) ne.

(2) Sharifiya Hajiya Salamatu yar Fadima (Talatu) ta haifi:

(A) Sharifiya Hajara


(B) Sharif Musa
(C) Sharif Nasiru
(D)Sharifiya Hafsatu
(E) Sharif Sagiru

(3) Sharifiya Hajiya Aminatu yar’ Fadima (Talatu) ta haifi:

(A) Sharifiya Fadimatu


(B) Sharifiya Maki

233
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(C) Sharifiya Hauwa’u


(D)Sharif Umar
(E) Sharifiya Hafsatu
(F) Sharif Usman
(G)Sharif Aliyyu
(H)Sharifiya Huda
(I) Sharif Imran
(J) Sharif Jibril
(K) Sharifiya Musarra
(L) Sharif Muwadda
(M) Sharifiya Attaslim

Bangaren Sharif Alhaji Haruna dan Sharif Yahya Na-Tsakuwa dan Usman “Sumu”

Sharif Alhaji Haruna ya haifi:


1. Sharif Auwalu
2. Sharif Sulaimanu (Balarabe)
3. Sharif Kabiru : Bashi da zuriya (Tsatsonnsa ya yanke)
4. Sharif Sale: Bashi da zuriya (Tsatsonsa ya yanke)
5. Sharifiya Rabi
6. Sharifiya Uwani
7. Sharifiya Hauwa’u
8. Sharifiya Ladidi
9. Sharifiya Hussaina

1. Sharif Auwalu (Mai-Fata). Dan Alhaji Haruna ne, Ya haifi


(1) Sharifiya Sakina yar’ Auwalu dan Haruna ta haifi:

(A) Shharifiya Saudatu


(B) Sharifiya Aisha (Ummi)
(C) Sharif Muhammad-Garzali

234
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(D)Sharif Muhammad-Tijjani (Dan-Iya)


(E) Sharif Idriss (Amir)
(F) Sharif Auwalu (Sidi)
(G)Sharif Muhammad-Gali
(H)Sharif Sulaimanu (Baba Karami)

(2) Sharifiya Bilkisu (Jiyan) yar Auwalu dan Haruna, (Anyi auren zumunci
tsakanin Sharif Sunusi dan Sharif Sani Mai-Aku dan Sharif Yahya Na-
Tsakuwa da kuma Sharifiya Bilkisu yar Sharif Auwalu dan Sharif Yahya
Na-Tsakuwa) ta haifi:

(A) Sharif Aminu


(B) Sharif Muhammad-Gali
(C) Sharif Jamilu
(D)Sharif Sani (Abba)
(E) Sharif Kabiru (Halifa)
(F) Sharifiya Hassana
(G)Sharifiya Zainab (Auta)

(3) Sharif Hassan dan Auwalu dan Haruna ya haifi:

(A) Sharif Sulaiman


(B) Sharif Haruna (Ango)
(C) Sharif Laminu
(D)Sharifiya Aisha (Walida)
(E) Sharifiya Sa’adatu (Mufida)

(4) Sharif Gambo dan Auwalu dan Haruna ya haifi:

(A) Sharif Mustafa


(B) Sharif Auwalu
(C) Sharif Idriss
(D)Sharifiya Fadima
(E) Sharifiya Aminatu

(5) Sharifiya Kubra yar Auwalu dan Haruna ta haifi:

235
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(A) Sharifiya Aisha


(B) Sharifiya Nusaiba
(C) Sharifiya Sadiya
(D)Sharifiya Fadima
(E) Sharifiya Zainab
(F) Sharifiya Rukayya
(G)Sharifiya Saratu
(H)Sharif Ibrahim
(I) Sharif Mukhtar

(6) Sharifiya Ummuhani yar’ Auwalu dan Haruna ta haifi:

(A) Sharif Abdullahi


(B) Sharif Hassan
(C) Sharif Hussaini
(D)Sharif Auwalu
(E) Sharif Muhammad-Sani
(F) Sharifiya Hauwa’u (Momi)
(G)Sharifiya Aminatu
(H)Sharifiya Zainab
(I) Sharifiya Sa’adatu
(J) Sharifiya Fadimatu

(7) Sharifiya Usaina yar’ Auwalu dan Haruna ta haifi:

(A) Sharif Sulaiman (Abdul)


(B) Sharifiya Zainab (Mami)
(C) Sharifiya Asma’u
(D)Sharifiya Maryam
(E) Sharifiya Fatima (Fati)

2. Sharif Sulaiman (Balarabe) Dan Alhaji Haruna ne, Ya haifi:


(1) Sharifiya Binta yar’ Sulaimanu dan Haruna ta haifi:

(A) Sharif Fauzuddin

236
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(B) Sharifiya Khadija


(C) Sharifiya Hajara
(D)Sharif Abdussalam
(E) Sharifiya Hauwa’u
(F) Sharif Abubakar
(G)Sharifiya Maryam

(2) Sharifiya Halima yar’ Sulaimanu dan Haruna ta haifi:

(A) Sharifiya Rahma


(B) Sharif Sulaiman
(C) Sharif Hamisu
(D)Sharifiya Rukayya
(E) Sharif Abdullahi
(F) Sharifiya Rabi’atu

(3) Sharifiya Maryam yar Sulaimanu dan Haruna ta haifi:

(A) Sharif Ni’imatullahi


(B) Sharifiya Fatima
(C) Sharifiya Aminatu
(D)Sharif Aminu
(E) Sharif Mu’azzam
(F) Sharifiya Safiyyah
(G)Sharif Isma’il

(4) Sharifiya Asma’u yar’ Sulaimanu dan Haruna ta haifi:

(A) Sharifiya Rahma


(B) Sharif Usman
(C) Sharif Ibrahim
(D)Sharifya Khadija
(E) Sharif Muhammad

(5) Sharifiya Aminatu yar Sulaimanu dan Haruna ta haifi:

237
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(A) Sharifiya Fatima


(B) Sharifiya Maryam
(C) Sharif Al-Amin
(D)Sharif Abubakar
(E) Sharifiya Hauwa’u

(6) Sharif Kabiru dan Sulaimanu dan Haruna ya haifi:

(A) Sharif Auwalu


(B) Sharifiya Bilkisu
(C) Sharif Saifullahi
(D)Sharifiya Aminatu
(E) Sharifiya Zainab

(7) Sharif Mubarak dan Sualaimanu dan Haruna ya haifi:

(A) Sharif Muhammad


(B) Sharifiya Hajara
(C) Sharif Sulaiman

(8) Sharif Ibrahim (Mu’azzam): dan Sulaimanu ne


(9) Sharif Musa: dan Sulaimanu ne
(10) Sharifiya Aisha: yar’ Sulaimanu ne
(11) Sharif Haruna: dan Sulaimanu ne: Bashi da zuriya
(12) Sharif Ibrahim: dan Sulaimanu ne: Bashi da zuriya
(13) Sharif Muhammad: dan Sulaimanu ne: Bashi da zuriya

3. Sharifya Rabi’atu. Yar Alhaji Haruna ce,ta haifi


(1) Sharif Haruna (Alhajiji) dan Rabi’atu yar Haruna ya haifi:

(A) Sharif Sayyadi


(B) Sharif Muhammad
(C) Ssharif Abubakar
(D)Sharif Malam
(E) Sharifiya Asma’u
(F) Sharifiya Rukayya (Momi)

238
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(G)Sharifiya Usaina
(H)Sharifiya Khadija
(I) Sharifiya Kairiyya

(2) Sharifiya Sa’adiyya yar’ Rabi’atu yar Haruna ta haifi:

(A) Sharif Aliyyu (Haidar)


(B) Sharif Ibrahim
(C) Sharif Haruna
(D)Sharif Abdullahi
(E) Sharif Muhammad
(F) Sharif Hamza
(G)Sharifiya Fadima (Zahra’u)
(H)Sharifiya Aisha
(I) Sharifiya Rabi’atu
(J) Sharifiya Aminatu

4. Sharifiya Fadimatu (Uwani) Yar Alhaji Haruna ce, Ta haifi:


(1) Sharif Sani dan Fadimatu (Uwani) yar Haruna ya haifi:

(A) Sharifiya Binta


(B) Sharifiya Maryam
(C) Sharifiya Aisha (A’i)
(D)Sharifiya Rahma
(E) Sharifiya Aminatu
(F) Sharfiya Asma’u
(G)Sharif Abdulmumin
(H)Sharif Abdussamad
(I) Sharif Abdul’aziz

(2) Sharif Salisu (Malan) dan Fadima (Uwani) yar Haruna ya haifi:

(A) Sharifiya Zainab


(B) Sharifiya Rukayya
(C) Sharifiya Hadiza

239
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(D)Sharif Ahmad
(E) Sharif Muhammad (Mamman)
(F) Sharif Mahmud

(3) Sharif Baballe dan Fadima (Uwani) yar Haruna ya haifi:

(A) Sharif Ja’afar

(4) Sharifiya Amina (Lami) yar Fadima (Uwani) yar Haruna ta haifi:

(A) Sharifiya Aisha


(B) Sharifiya Baraka
(C) Sharifiya Ummi
(D)Sharifiya Summayya
(E) Sharifiya Salamah
(F) Sharif Aminu
(G)Sharif Umar
(H)Sharif Abba
(I) Sharif Usama
(J) Sharif Huzaifa

(5) Sharif Labaran dan Fadima (Uwani) yar Haruna ya haifi:

(A) Sharif Samiru


(B) Sharif Aliyu (Haidar)
(C) Sharifiya Salamah
(6) Sharif Tijjani (Dan-Millo) dan Fadima (Uwani): Bashi da zuriya

5. Sharifiya Hauwa’u. yar Alhaji Haruna ce, ta haifi:


(1) Sharifiya Halima (Sadiyya) yar Hauwa’u yar Haruna ta haifi:

(A) Sharif Kabiru


(B) Sharif Yunusa
(C) Sharif Mustafa
(D)Sharif Adamu (Halifa)

240
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(E) Sharif Jibril (Abulkairi)


(F) Sharifiya Shafa’atu
(G)Sharifiya Fadima (Zahra’u)
(H)Sharifiya Rahma

(2) Sharifya Aisha yar’ Hauwa’u yar Haruna ta haifi:

(A) Sharif Yusuf


(B) Sharif Hamza (Sayyadi)
(C) Sharifiya Hauwa’u (Amira)
(D)Sharifiya Fatima (Aziza)
(E) Sharifiya Ladidi

(3) Sharifiya Firdausi yar’ Hauwa’u yar Haruna ta haifi:

(A) Sharifiya Saudatu

(4) Sharif Hashimu

6. Sharifiya Salamatu (Ladidi) Yar Alhaji Haruna ce, Ta haifi:


(1) Sharif Nura dan Salamtu (Ladidi)
(2) Sharifiya Hafsatu yar Salamatu (Ladidi) yar Haruna ta haifi:

(A) Sharif Umar


(B) Sharifiya Fatima
(C) Sharif Ja’afar
(D)Sharif Abdurrahman
(E) Sharifiya Khadija

(3) Sharifiya Fadima (Magajiya) yar Salamatu (Ladidi) yar’ Haruna ta


haifi:

(A) Sharifiya Aisha


(B) Sharifiya Khadija
(C) Sharif Aliyyu
(D)Sharifiya Zainab

241
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(E) Sharif Salihu


(F) Sharifiya Fadima (Azima)
(G)Sharif Muhammad
(H)Sharif Abubakar
(I) Sharifiya Hauwa’u

(4) Sharifya Naja’atu yar’ Salamatu (Ladidi) yar Haruna ta haifi:

(A) Sharif Abdullahi

(5) Sharifiya Sa’adatu


(6) Sharifiya Aminatu

Bangaren Sharif Alhaji Sani (Baba Mai-Aku) dan Sharif Yahya Na-Tsakuwa dan Usman
“Sumu” dan Ibrahim dan Abubakar

Sharif Sani ya haifi:


1. Sharif Yusif (Isuhu)
2. Sharif Abdullahi (Bala)
3. Sharif Kabiru
4. Sharif Musa
5. Sharif Umar (Kurma)
6. Sharif Sunusi
7. Sharifiya Aishatu (Baba Lami)
8. Sharifiya Aishatu (Azumi)
9. Sharifiya Binta (Ladidi)

1. Sharif Yusif. Dan Alhaji Sani ne, Ya haifi:


(1) Sharif Nura
(2) Sharif Kamalu
(3) Sharif Aliyyu
(4) Sharif Muhammadu
(5) Sharifiya Maimunatu

242
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(6) Sharifiya Ummu-Kulsum


(7) Sharifya Rabi’atu
(8) Sharifiya Rukayya
(9) Sharifiya Halimah

2. Sharif Abdullahi (Bala). Dan Alhaji Sani ne, Ya haifi:


(1) Sharif Usman (Namaka) dan Abdullahi (Bala) ya haifi:

(A) Sharif Abdullahi (Mai-Dala’ilu)


(B) Sharif Hassan
(C) Sharif Hussain
(D)Sharif Jauwad
(E) Sharif Mujahid
(F) Sharif Aliyyu
(G)Sharifiya Hauwa’u (Momi)
(H)Sharifiya Aminatu
(I) Sharifiya Zainab
(J) Sharifiya Sa’adatu (Ihsan)
(K) Sharifiya Fadimatu

(2) Sharif Bashir dan Abdullahi (Bala) ya haifi:

(A) Sharif Muhammad


(B) Sharif Abdullahi (Alhaji)
(C) Sharif Yusif (Abul-Kairi)
(D)Sharif Muhammad (Al-Mustafa)
(E) Sharifiya Fadima (Sidiya)
(F) Sharifiya Kulsum
(G)Sharifiya Sa’adiyya (Hajiya Iya)
(H)Sharifiya Rukayya
(I) Sharifiya Kairatu

(3) Sharifiya Ummu-Hani yar Abdullahi (Bala) ta haifi:

243
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(A) Sharif Muhammad (Amir)


(B) Sharif Abdullahi (Walidi)
(C) Sharif Muhammad (Nasir)
(D)Sharif Mahmud
(E) Sharif Hassan
(F) Sharif Hussain
(G)Sharifiya Khadija
(H)Sharifiya Hafsatu (Ummi)
(I) Sharifiya Hauwa’u
(J) Sharifiya Fadima

(4) Sharif Abubakar


(5) Sharif Muhammad (Baffa)
(6) Sharifiya Haulatu
(7) Sharifya Fadimatu
(8) Sharifiya Binta
(9) Muhammad Salihu (Dan-Baiwa) shi ne wanda aka haife shi da sunan
“Muhammad” a jikinsa.

3. Sharif Kabiru. Dan Alhaji Sani ne, Ya haifi:


(1) Sharifiya Bara’atu yar’ Kabiru ta haifi:

(A) Sharif Abubakar


(B) Sharif Halifa
(C) Sharif Abdul
(D)Sharifiya Fadimatu
(E) Sharifiya Ummu-Hani
(F) Sharifiya Mariya
(G)Sharifiya Khadija
(H)Sharifiya Maimunatu
(I) Sharifiya Maryam
(J) Sharifiya Rukayya

(2) Sharifiya Aminatu: Bata da zuriya

244
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

4. Sharif Musa. Dan Alhaji Sani ne, Ya haifi:


(1) Sharif Abdurrashid dan Musa ya haifi:

(A) Sharif Alkasim


(B) Sharif Abdullahi
(C) Sharifiya Ummu-Kulsum

(2) Sharif Fadimatu yar Musa ta haifi:

(A) Sharifiya Sumayya


(B) Sharifiya Unaisa
(C) Sharif Auwal
(D)Sharif Sadik
(E) Sharifiya Shakura
(F) Sharifiya Khadija
(G)Sharifiya Najla

(3) Sharifiya Aminatu yar Musa ta haifi:

(A) Sharif Al-Amin


(B) Sharif Sudais
(C) Sharif Sabir
(D)Sharifiya Hanifa
(E) Sharif Usman

(4) Sharif Adamu


(5) Sharif Muhammad
(6) Sharif Umar
(7) Sharifiya Khadijatu
(8) Sharifiya Safiyyah
(9) Sharif Usman (Sayyid)

5. Sharif Umaru. Dan Alhaji Sani ne, Ya haifi:


(1) Sharif Nuraddeen dan Umar ya haifi:

(A) Sharif Muhammad (Sidi)

245
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(B) Sharifiya Fadimatu

(2) Sharifiya Hauwa’u yar’ Umar ta haifi:

(A) Sharif Auwal (Sultan)


(B) Sharif Sunusi
(C) Sharif Usman
(D)Sharifiya Fadimatu

(3) Sharifiya Yamunatu


(4) Sharifiya Aishatu
(5) Sharif Ya’akub: Bashi da zuriya
(6) Sharif Umar (Halifa)
(7) Sharif ya’akub: bashi da zuriya

6. Sharif Sunusi. Dan Alhaji Sani ne, Ya haifi:


(1) Sharif Aminu dan Sunusi ya haifi:

(A) Sharifiya Aisha

(2) Sharif Gali dan Sunusi ya haifi:

(A) Sharifiya Fadimatu


(B) Sharifiya Khadija
(C) Sharifiya Bilkisu

(3) Sharif Jamilu


(4) Sharif Sani (Abba)
(5) Sharif Kabiru (Halifah)
(6) Sharifiya Hassana
(7) Sharif Yusuf
(8) Sharif Abdullahi
(9) Sharifiya Zainab
(10) Sharifiya Maimunatu
(11) Sharifiya Maryam
(12) Sharif Mu’azzam

246
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

7. Sharifiya Aishatu (Lami). Yar Alhaji Sani ce (Baba mai Aku), ta haifi:
(1) Sharifiya Binta
(2) Sharifiya Aisha
(3) Sharif Muhammad
(4) Sharif Hussaini
(5) Sharif Mujtaba

8. Sharifiya Aishatu (Azumin Fagge). Yar Alhaji Sani ce, Ta haifi:


(1) Sharifiya Binta
(2) Sharif Musa
(3) Sharif Abdullahi
(4) Sharif Jamilu
(5) Sharif Sanusi
(6) Sharifiya Aishatu
(7) Sharifiya Ummah

9. Sharifiya Binta (Ladidi). Yar Alhaji Sani ce, Ta haifi:


(1) Sharifiya Aishatu
(2) Sharifiya Rabi’atu yar Binta (Lididi) ta haifi:

(A) Sharif Kamalu


(B) Sharif Nu’uman
(C) Sharif Ibrahim (Abba)
(D)Sharifiya Rukayyatu
(E) Sharifiya Surayya
(F) Sharif Abdurrashid
(G)Sharifiya Aishatu

(3) Sharifiya Yamunatu yar Binta (Ladidi) ta haifi:

(A) Sharifiya Maimunatu


(B) Sharifiya Aisha

(4) Sharifiya Hasiya yar Binta (Ladidi) ta haifi:

247
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(A) Sharif Yusuf


(B) Sharif Abduljalil
(C) Sharif Isa
(D)Sharif Halifa
(E) Sharif Sadiku
(F) Sharif Mu’azzam
(G)Sharifiya Rabi’atu
(H)Sharifiya Ummi
(I) Sharifiya Umma
(J) Sharifiya Batulu

(5) Sharifiya Hajara yar Binta (Ladidi) ta haifi:

(A) Sharifiya Akadasiyya


(B) Sharif Haruna (Abba)
(C) Sharifiya Habiba
(D)Sharifiya Zainab

(6) Sharifiya Sha’awanatu yar Binta (Ladidi) ta haifi:

(A) Sharifiya Sa’adatu


(B) Sharifiya Sayyada
(C) Sharifiya Amal

(7) Shariifya Halimatu yar Binta (Ladidi) ta haifi:

(A) Sharifiya Bilkisu


(B) Sharifiya Kadija
(C) Sharif Mujahid
(D)Sharif Hussaini
(E) Sharifiya Hassana
(F) Sharifiya Kairat

(8) Sharif Nuraddeen dan Binta (Ladidi) ya haifi:

(A) Sharifiya Saudatu

248
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(B) Sharifiya Zuhura


(C) Sharif Baba Kalil
(D)Sharifiya Siyama

(9) Sharif Shafi’u

Bangaren Sharifiya Maimunatu yar’ Sharif Yahya Na-Tsakuwa dan Usman “Sumu”

Ta auri sharif Abubakar (Mai-Kantai) dan Sidi-Fari Amale, kuma sun haifi:
1. Sharif Hajji
2. Sharif Shu’aibu
3. Sharifiya Zainabu (Jabu)

1. Sharif Yahya (Hajji). Dan Sharifiya Maimuna ne, ya haifi:


(1) Sharif Kabiru (Dan-Chukulu): Bashi da zuriya (Tsatson Hajji ya yanke
daga kan sharif Kabiru wanda akafi sani da Dan-Chukula wanda shine
dansa tilo guda daya.

2. Sharif Shu’aibu dan Sharifiya Maimunatu ya haifi:


(1) Sharifiya Aishatu yar Shu’aibu ce, ta haifi:
(A) Sharifiya Zulaihatu
(B) Sharifiya Zainabu
(C) Sharif Mukhtar
(D) Sharif Shu’aibu
(E) Sharifiya Binta
(F) Sharifiya Sadiya
(G) Sharif Hafizu
(2) Sharifiya Maryam yar Shu’aibu dan Maimuna ta haifi:
(A) Sharifiya Aisha
(B) Sharifiya Maimuna (Lami)
(C) Sharifiya Sa’adatu
(D)Sharif Surajo
(3) Sharifiya Fadimatu (Mai-Kudi) yar Shu’aibu dan Maimunatu ya haifi:

249
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(A) Sharifiya Maimuna


(B) Sharif Shu’aibu
(C) Sharif Sani
(D)Sharifiya Mariya
(4) Sharifiya Salamatu yar Shu’aibu dan Maimunatu ya haifi:
(A) Sharif Mudassir
(B) Sharif Shu’aibu
(C) Sharifiya Hauwa’u
(D) Sharifiya Mariya
(E) Sharifiya Maimunatu
(F) Sharif Abdussalam
(G) Sharifiya Umma
(H) Sharif Muhammad
(I) Sharif Baba
(5) Sharifiya Hauwa’u (Uwallele) yar Shu’aibu dan Maimuna ta haifi:
(A) Sharifiya Zainabu
(B) Sharifiya Turai
(C) Sharif Aminu
(D)Sharifiya Sadiya
(E) Sharifiya Hafsa
(F) Sharifiya Bilkisu
(G)Sharif Hafizu
(H)Sharif Kamalu
(I) Sharif Amiru
(6) Sharif Aminu (Gayatul-Murad) dan Shu’aibu dan Maimuna ya haifi:
(A) Sharif Yahya
(B) Sharif Ibrahim (Inyass)
(C) Sharif Muhammad
(D)Sharif Kabiru
(E) Sharif Ahmad
(F) Sharif Abdullahi
(G)Sharif Umar
(H)Sharifiya Maryam
(I) Sharif Hassan

250
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(J) Sharif Ishak


(K) Sharif Aliyu
(L) Sharif Usman
(M) Sharif Abdussalam
(N)Sharif Abdulkadir
(O)Sharif Abubakar
(P) Sharifiya Aminatu
(Q)Sharifiya Aishatu (Humaira)
(R) Sharifiya Hauwa’u
(S) Sharifiya Fadimatu
(T) Sharifiya Alawiyya
(U)Sharifiya Sadiya
(V) Sharifiya Hafsa
(W) Sharifiya Rahma
(X) Sharifiya Bilkisu
(Y) Sharifiya Khadija
(Z) Sharifiya Zulaihatu
(AA) Sharifiya Salamatu
(BB) Sharifiya Rukayyatu
(CC) Sharifiya Safiyya
(7) Sharifiya Fadimatu (Magajiya) yar Shu’aibu dan Maimunatu ta haifi:
(A) Sharif Nura
(B) Sharif Nasiru
(C) Sharif Habibu
(D)Sharif Sanusi
(E) Sharifiya Zainabu
(F) Sharifiya Safiyya

3. Sharifya Zainabu (Jabu). Yar Sharifiya Maimuna ce, ta haifi:


(1) Sharif Kabiru dan Zainabu (Jabu) dan Maimunatu ya haifi:
(A) Sharif Mamuna
(B) Sharif Yahya
(C) Sharif Ibrahim
(D)Sharif Sanusi

251
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(E) Sharif Naziru


(F) Sharifiya Magajiya
(G)Sharifiya Maimuna
(H)Sharifiya Aishatu
(I) Sharifiya Aminatu
(J) Sharifiya Hadiza
(K) Sharifiya Nafisa
(L) Sharifiya Hindu
(M) Sharif Salmanu
(N)Sharifiya Fadimatu
(2) Sharifiya Umma yar Zainabu (Jabu) ta haifi:
(A) Sharif Hassan (Dan-Liti)
(B) Sharif Abdulhadi
(C) Sharif Jamilu
(D)Sharifiya Zulaihatu
(E) Sharifiya Maryam
(F) Sharifiya Ummi
(3) Sharifiya Aishatu (Iya) yar Zainabu (Jabu) ta haifi:
(A) Sharif Sammani
(B) Sharif Baban Iya
(C) Sharif Abubakar
(D)Sharif Ishaka
(E) Sharifiya Yuhanasu
(F) Sharifiya Alawiyya
(4) Sharifiya Sadiya yar Zainabu (Jabu) ta haifi:
(A) Sharif Ibrahim (Malam)
(B) Sharif Muttaka
(C) Sharif Hussaini
(D)Sharif Sidi
(E) Sharif Abba
(F) Sharifiya Halida
(G)Sharifiya Hassana
(H)Sharifiya Bilkisu
(I) Sharifiya Aisha

252
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(5) Sharif Abubakar dan Zainabu (Jabu) ya haifi:


(A) Sharif Salmanu
(B) Sharif Mustafa
(C) Sharif Muhammad Arabi
(D)Sharifiya Fadimatu
(E) Sharifiya Hauwa’u
(F) Sharifiya Zainab
(G)Sharifiya Aminatu (Meena)
(6) Sharif Sanusi dan Zainabu (Jabu): Bashi da zuriya

Bangaren Sharifiya Binta yar’ Sharif Yahya Na-Tsakuwa dan Usman “Sumu”

Sharifiya Binta ta haifi Yar’ta:


1. Sharifiya Hafsatu (Ta-kauye) ita kadai ce yar’ ta (yar’ Binta)

1. Sharifiya Hafsatu (Ta-Kauye) Yar Sharifiya Binta ce, Ta haifi:


(1) Sharif Muhammad (Manzo) dan Hafsatu (Ta-Kauye) ta haifi:
(A) Sharifiya Suwaiba
(B) Sharifiya Binta
(C) Sharif Abubakar (Baba)
(D)Sharif Bashir
(E) Sharif Isma’il
(F) Sharif Sa’idu
(G)Sharif Shamsuddeen
(H)Sharif Sagiru
(2) Sharifiya Safiya yar Hafsatu (Ta-kauye) ta haifi:
(A) Sharifiya safiya
(B) Sharif Adamu
(C) Sharif Aminu
(D)Sharif Mustafa

253
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(E) Sharifiya Salamatu


(F) Sharifiya Khadija
(G)Sharif Ibrahim
(H)Sharif Abubakar
(I) Sharifiya Rukayyatu
(3) Sharifiya Maryam yar Hafsatu (Ta-Kauye) ta haifi:
(A) Sharifiya Aminatu
(B) Sharif Muhammad
(4) Sharif Yusuf dan Hafsatu (Ta-Kauye) ya haifi:
(A) Sharifiya Hafsatu
(B) Sharif Abdullahi (Abdul)
(C) Sharif Aminu
(D)Sharifiya Maryam
(E) Sharifiya Aisha
(F) Sharif Abubakar: Bashi da zuriya
(G)Sharif Abubakar: Bashi da zuriya
(H)Sharif Muhammad (Manzo)
(5) Sharif Mustafa dan Hafsatu (Ta-Kauye) ya haifi:
(A) sharifiya Hafsatu
(B) sharif Mustafa
(C) sharifiya Khadija
(6) Sharif Muhammad sani dan Hafsatu (takauye): Bashi da zuriya
(7) Sharif Usman Allo dan Hafsatu (Ta-Kauye): Bashi da zuriya

Gidan Sharifiya Aminatu (Uwar Na-Hakuri) yar’ Usman “Sumu” dan Ibrahim dan A bubakar

Aminatu wadda akafi sani da “Uwar Na-Hakuri”, ya’ ce gurin Sharif Usman
“Sumu”, kuma kamar yadda ya tabbata a tarihi, itace mahaifiyar Na-Hakuri
da yan’ Uwansa. Bayan data kai munzalin aure, mahaifinta Usman Sumu ya
aurar da ita anan gidan Majema dake bakin titin Dukawa dake cikin kwaryar
birnin Jahar Kano. ya tabbata cewa a gidan da tayi aure tanada abokanan
zama (Kishiyoyinta) kuma bisa hakan ya sanya cewa, zamu tattara bayanan
wannan bangare na Aminatu izuwa ga ya’yan da ita ta Haifa domin cewa

254
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

nasabarsu itace wadda take kaiwa ga zuriyar gidan iyayen Sharif Yahya Na-
Tsakuwa.

Nasabar Sharifiya Aminatu izuwa ga Annabi (SAW) itace:

Sharifiya Aminatu yar’ Usman dan Ibrahim dan Abubakar dan Dawud dan
Abi-Abdurrahman Al-Barra’I dan Sulaiman Musa dan Sulaiman dan Ukairu
dan Muhammad dan Usman dan Ibrahim dan Shekh Ja’afar Al-Sanusi dan
Muhammad dan Sa’ad dan Muhammad dan Makhluf dan Muhammad dan
Muhammad dan Hammad dan Abdurrahman dan Abdulwahid dan Hammad
dan Muhammad dan Abdullahi dan Yunus dan Abibakar dan Aliyu dan
Hurma dan Isa dan Sulaiman (Salam) dan Ahmad (Mizwar) dan Aliyu
(Haidara) dan Muhammad Al-Khalifa dan Idriss Al-Asghar dan Idriss Al-
Akhbar dan Abdullahi Al-Khamil dan Hassan Al-Musannah dan Hassan Al-
Mujtaba dan Imam Aliyu da kuma Nana-Fadima Al-Zahra’u yar Annabi
(SAW).

Dukkan wadanda suka fita ta wannan gida kamar, Sharifiya Maryam,


Sulaimanu Na-Haakuri, Abdurraziki, Yakubu (Bauchi) da kuma Adamu,
Labaran, wannan itace Nasabarsu

Sharifiya Aminatu ta haifi ya’yanta guda takwas, sune:


1. Sharifiya Maryam
2. Sharif Sulaiman (Na-Hakuri)
3. Sharif Abdurraziki
4. Sharif Yakubu Bauchi
5. Sharif Aliyu (Karamba): ya haifi H. Yayale ita kadai kuma ita bata da
zuriya
6. Sharif Na-Rahim: Babu Tsatsonsa
7. Sharif Labaran

8. Sharif Adamu

255
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Abubakar

Abbas

Muhammad

Usman
Sulaiman (Allo) “Sumu” Ibrahim

Salma (Mahaifiyar Amale)

Fadima (Kubundu)

Sharif Yahya Na-Tsakuwa

Muhammad Duna-Adamis Maryam

Maryam (Jummai) Sulaiman (Na-Hakuri) Amina


(Uwar Na-
Abdullahi (Sabo Sarki) Aisha (Lami) Hakuri)

Habiba (Yar’ Baba)

256
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Aminatu (Kundun)

Yakubu (Bauchi) Abdurraziki

Rabi’u Gambo Azumi

Adamu

Muhammad (Mai-Riga) Bashir Bako

Aminatu (Dela) Yar’ tema Abubakar (Labaran) Bala

Zakariya’u Binta (Azumi)

Asma’u Nasidi Aminatu (Yayantuwa)

Gidan Sharifiya Maryam yar’ Aminatu (Uwar Na-Hakuri) yar’ Usman “Sumu”

Sharifiya Maryam ta haifi


1. Sharif Muhammad (Duna Adamis)
2. Sharif Shehu: Bashi da zuriya

Bangaren Sharif Muhammad (Duna) dan Maryam yar’ Aminatu (Uwar Na-
Hakuri) ya haifi:
1. Sharifiya Maryam (Hajiya Jummai) ita kadai ya haifa (Muhammad
Duna)

kuma ta haifi:
(1) Sharif Hassan:Bashi da zuriya
(2) Sharif Hussaini: Bashi da zuriya
(3) Sharifiya Usaina: Bata da zuriya
(4) Sharif Hassan: Bashi da zuriya
(5) Sharif Abdullahi (Sabo Sarki)

A cikin daukacin zuriyar Maryam (Hajiya Jummai) yar Muhammad (Duna


Adamis), Sharif Abdullahi wanda akafi sani da Sabo Sarki ne kawai ya fitar
da zuriya cikin tsatsonta.

257
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Sharif Abdullahi (Sabo Sarki) ya haifi:


1. Sharifiya Zahra’u
2. Sharif Auwalu
3. Sharifiya Murjanatu
4. Sharifiya Ummu-Kulsum
5. Sharif Muhammad Sani
6. Sharif Salisu
7. Sharifiya Rukayyatu
8. Sharifiya Zainab
9. Sharifiya Ummu-Salamah
10.Sharifiya Hafsatu
11.Sharifiya Aisha: Bata da zuriya
12.Sharifiya Aminatu: Bata da zuriya
13.Sharif Bashir

Gidan Sulaimanu (Na-Hakuri) dan Aminatu (Uwar Na-Hakuri) yar Usman “Sumu”

Kamar Yadda na tsakuwa ya shahara cikin jerin ya’yan Usman “Sumu”,


shima Sulaiman wanda akafi sani da Na-Hakuri Allah ya daukaka shi cikin
ya’yan Aminatu yar’ Usman dan Ibrahim dan Abubakar. Ya mallaki dukiya
mai tarin yawa tare da gidaje cikin Unguwar Darma wadda ta dawo ake
kiranta da Unguwar Sharifai. Yazo cewa tun daga abunda yayi gidan Sharif
Dan-Shila har ya zagaya bayansa, gidansa ne da ya siya wajen ya’yan Sharif
Yahya Na-Tsakuwa lokacin da yana raye dama wasu filaye hadi da
kududdufi wanda ake yi masa lakabi da kududdufin na hakuri, duka a cikin
unguwar. Kamar ragowar iyayensa da kuma yan’ uwansa, Sharif Sulaiman
(Na-Hakuri) yayi fatauci izuwa gurare daban daban kamar a kasar Katsina da
kuma yankin kasar Maigatari dama wasu guraren.

Sharif Sulaiman (Na-Hakuri) ya haifi ya’ya mata guda uku sune:


1. Sharifiya Habiba (Yar’ Baba)
2. Sharifiya Aminatu (Kundun)
3. Sharifiya Aisha (Lami)

258
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Bangaren Sharifiya Habiba (Yar’ Baba) yar Sulaimanu (Na-Hakuri), ta haifi:


1. Sharif Hashimu: Bashi da zuriya
2. Sharif Isyaku (Dan-Tiki)
3. Sharif Abdul’aziz (Baba Dan-Bala)
4. Sharif Abdulmudallabi (Baban Jiniya)
5. Sharif Auwalu (Baba Fadin)
6. Sharif Salisu (Baban Kani)
7. Sharif Isma’ila
8. Sharifiya Safiya (Hajiya Dela)
9. Sharifiya Mariya (Lami)

1. Sharif Isyaku (Dan-Tiki) dan Habiba ne (Yar’ Baba), ya haifi:


(1) Sharif Musa
(2) Sharif Shazali
2. Sharif Abdul-Aziz. Dan Habiba ne (Yar’ Baba) ya haifi:
(1) Sharifiya Bintu
(2) Sharifiya Zainabu
3. Sharif Mudallabi. Dan Habiba ne (Yar’ Baba), ya haifi:
(1) Sharif Alhaji Kabiru (Dan-Asabe)
(2) Sharif Alhaji Sulaimanu
(3) Sharif Alhaji Abdulfatah
(4) Sharifiya Aminatu (Jiniya)
(5) Sharifiya Hajiya Jummala (Jimmalo)
(6) Sharifiya Hajiya Lubabatu (Umman Sheka)
4. Sharif Auwalu (Baban Fadin). Dan Habiba ne (Yar Baba), ya haifi:
(1) Sharifiya Hajiya Fadima (Fadin)
(2) Sharifiya Hajiya Khadija
(3) Sharif Malam Al-Hassan (Malam Na-Soro)
(4) Sharif Alhaji Isyaku (Gangaji)
(5) Sharif Alhjai Abdurrashid
(6) Sharifiya Aisha Indo
(7) Sharifiya Hajiya Halima (Halimatuwa)

259
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(8) Sharif Abdurrahman (Balarabe)


(9) Sharifiya Hauwa’u
(10) Sharifiya Karimatu
(11) Sharifiya Rukayyah
(12) Sharif Alhaji Muhammad
(13) Sharif Mu’azu
(14) Sharifiya Rabi (Magajiya)
(15) Sharifiya Rahinatu
(16) Sharif Alhaji Ibrahim (Abba Malami)
(17) Sharif Yusif (Abba Abba)
(18) Sharifiya Hajara (Larai)
5. Sharif Alhaji Salisu (Baban Kani)
(1) Sharif Malam Murtala
(2) Sharif Hafizu (Kani)
(3) Sharif Malam Mutari
(4) Sharif Alhaji Abduyassar
(5) Sharif Abdulhadi
(6) Sharifiya Zulai
(7) Sharifiya Fadima (Tabawa)
(8) Sharifiya Maryam (Muna)
(9) Sharifiya Fadima (Ta-Masar)
6. Sharif Alhaji Isma’ila (Na’Ibi) dan Habiba ne (Yar’ Baba) ya haifi:
(1) Sharif Nura
(2) Sharif Yahaya
(3) Sharif Muttaka
(4) Sharif Mu’awiya
(5) Sharif Nasiru
(6) Sharif Hafizu
(7) Sharif Habibu
(8) Sharifiya Haulatu
(9) Sharifiya Asma’u
(10) Sharifiya Umma-Aimana (Umma)
(11) Sharifiya Rabi (Ummi)
(12) Sharifiya Binta (An-Baby)

260
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(13) Sharif Shazali


7. Sharifiya Safiya (Delar Zage) yar Habiba ce (Yar’ Baba) ta haifi:
(1) Sharif Lawan
(2) Sharif Salisu
(3) Sharif Rabi’u
(4) Sharif Sadisu
(5) Sharif Sabi’u
(6) Sharif Saminu
(7) Sharifiya Aisha (Uwani)
(8) Sharifiya Hajiya Habiba (Hajiya)
8. Sharifiya Maryam (Lami) yar Habiba ce (Yar Baba), ta haifi:
(1) Sharif Sani (Nana)
(2) Sharif Musa (Malam)

Bangaren Aminatu (Kundun) yar Sulaimanu (Na-Hakuri) dan Aminatu

Sharifiya Aminatu (Kundun) yar Sulaimanu Na-Hakuri ce, sun koma garin
Fataskum inda a wannan gari ne suka yada daukacin Zuriyarsu.

Kundun tanada ya’yanta kamar haka:


1. Sharifiya Hadiza
2. Sharifiya Umma Nambi
3. Sharifiya Asabe
4. Sharifiya Dan-Hajiyayye
5. Sharif Sadi
6. Sharif Sani
7. Sharif Ibrahim
8. Sharifiya Halima
9. Sharifiya Maimuna

1. Sharifiya Hadiza yar Aminatu Kundun ta haifi:


(1) Sharif Usaini
(2) Sharifiya Zulai

261
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(3) Sharifiya Fadima (Umma Magajiya)


(4) Sharifiya Kattime
2. Sharifiya Umma Nambi yar Aminatu Kundun ta haifi:
(1) Sharif Salisu
(2) Sharifiya Habiba (Antin Jigawa)
(3) Sharifiya Hafsatu (Mai-Tuwo)
(4) Sharifiya Hadiza (Dije)
(5) Sharifiya Aminatu (Mai-Ruga)
(6) Sharifiya Aisha (Umma)
(7) Sharifiya Fadima (Baiya)
3. Sharifiya Umma Asabe yar Aminatu Kundun ta haifi:
(1) Sharif Audu
(2) Sharif Hassan
(3) Sharif Isa (Abba)
(4) Sharifiya Fadima (Toma)
(5) Sharifiya Usaina
(6) Sharifiya Aisha (Gambo)
(7) Sharifiya Aminatu (Hajja)
(8) Sharifiya Hadiza (Yar’ Lele)
4. Sharifiya Dan-Hajiyayye yar Aminatu (Kundun) ta haifi:
(1) Sharif Sulaiman
(2) Sharif Salisu
(3) Sharif Musa
(4) Sharifiya Aminatu (Ummi)
(5) Sharifiya Bilkisu
(6) Sharifiya Sadiya
(7) Sharifiya Hasiya
(8) Sharifiya Hadiza
(9) Sharifiya Maimunatu
(10) Sharifiya Rukayyatu (Balaraba)
5. Sharif Sadi dan Aminatu (Kundun) ya haifi:
(1) Sharifiya Aminatu (Hajja)
(2) Sharifiya Fadimatu
(3) Sharif Muhammad (Fahad)

262
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

6. Sharif Sani dan Aminatu (Kundun) ya haifi:


(1) Sharif Abdurrahman
(2) Sharifiya Aishatu (Balaraba)
(3) Sharifya Aminatu (Iyami)
(4) Sharifiya Na’ima
(5) Sharifiya Hamidah
7. Sharif Ibrahim dan Aminatu (Kundun) ya haifi:
(1) Sharif Baba
(2) Sharif Muhammad
(3) Sharif Haruna
(4) Sharif Sani
(5) Sharif Rabi’u
(6) Sharif Hamisu
(7) Sharif Musa
(8) Sharifya Aishatu (Sabuwa)
(9) Sharifiya Aminatu (Hajiyalle)
(10) Sharifiya Hindatu
(11) Sharifiya Aminatu (Ummi)
(12) Sharifiya Fatima (Zarah)
(13) Sharifiya Hauwa’u
(14) Sharifiya Hajara (Hajja Umma)
(15) Sharifiya Fatima (Fati)
(16) Sharif Salisu
8. Sharifiya Umma Halima yar Aminatu (Kundun) ta haifi:
(1) Sharifiya Fadima (Daji)
(2) Sharif Muhammad Salisu (Gambo)
(3) Sharifiya Usaina
(4) Sharif Hassan
(5) Sharif Usaini
(6) Sharif Hassan
9. Sharifiya Maimuna (Umma) yar Aminatu (kundun) ta haifi:
(1) Sharifiya Aminatu (Hajju)
(2) Sharifiya Sadiya (Halimah)
(3) Sharifiya Sa’adatu

263
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(4) Sharifiya Fadima (Gwallaka)


(5) Sharifiya Fadima
(6) Sharifiya Zulai
(7) Sharifiya Aminatu (Ummi)
(8) Sharifiya Usaina
(9) Sharif Abdullahi
(10) Sharif Hassan
(11) Sharif Usaini

Bangaren Sharifiya Aisha (Lami) yar Sulaimanu (Na-Hakuri) dan Aminatu


Ta haifi:
1. Sharif Tijjani
2. Sharifiya Binta (Tambala)
3. Sharif Garzali
1. Sharif Tijjani dan Aisha ne (Lami) ya haifi:
(1) Sharif Garzali
(2) Sharif Salisu
(3) Sharif Habu
(4) Sharifiya Fatima
(5) Sharif Sadik
(6) Sharif Sadik
(7) Sharif Ibrahim
(8) Sharifiya Aminatu
2. Sharifiya Binta (Tambala) yar Aisha ce (Lami) ta haifi:
(1) Sharif Inusa (Abba)
(2) Sharifiya Rahma
(3) Sharifiya Jamila
(4) Sharif Dan-Liti
(5) Sharifiya Aminatu (Hajjaju)
(6) Sharifiya Aisha (Mai-Kudi)
(7) Sharifiya Sa’adatu
3. Sharif Garzali dan Aisha ne (Lami) ya haifi:
(1) Sharif Ibrahim

264
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(2) Sharif Jibrin

Gidan Sharif Abdurraziki dan Aminatu (Uwar Na-Hakuri) yar’ Usman “Sumu”

Sharif Abdurraziki ya haifi:


1. Sharif Bashir
2. Sharif Zakariya’u (Ya’u)
3. Sharif Mu’azu: Bashi da zuriya (Tsatsonsa ya yanke)
4. Sharifiya Ladi: Bata da zuriya (Tsatsonta ya yanke)
5. Sharif Mudi: Bashi da zuriya (Tsatsonsa ya yanke)
6. Sharifiya Aminatu (Dela)
7. Sharifiya Yar’ Tema
8. Sharif Muhammad Mai-Riga

Bangaren Sharif Bashir dan Abdurraziki dan Aminatu (Uwar Na-Hakuri) ya


haifi:
1. Sharif Garba Wali
2. Sharif Bala Kadari
3. Sharif Salisu (Salele)
4. Sharifiya Zuwaira
5. Sharif Sani
6. Sharif Sulaiman (Sule)
7. Sharifiya Binta
8. Sharifiya Umma
9. Sharifiya Atine
10.Sharif Aliyu
11.Sharif Mustafa

1. Sharif Garba Wali dan Bashir ne, ya haifi:


(1) Sharif Yusha’u
(2) Sharif Zakariyya
(3) Sharif Ibrahim
(4) Sharif Sabitu

265
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(5) Sharif Kamalu


(6) Sharif Abdulyassar
(7) Sharif Abdurrahman
(8) Sharifiya Shafa’atu
(9) Sharifiya Aisha
(10) Sharifiya Marakisiyya
(11) Sharif Sabitu
(12) Sharif Hassan
(13) Sharif Hussaini
2. Sharif Salisu dan Bashir dan Abdurraziki ya haifi:
(1) Sharifiya Rabi’atu
(2) Sharifiya Sadiya
(3) Sharifiya Mariya
(4) Sharifiya Maimunatu
(5) Sharifiya Maryam
(6) Sharif Yammani
(7) Sharif Abdurrazak
(8) Sharif Bashir
(9) Sharifiya Aminatu
(10) Sharif Mu’azu
(11) Sharif Mu’azu
(12) Sharif Isuhu
(13) Sharifiya Balaraba
(14) Sharifiya Sadiya
3. Sharif Sani dan Bashir dan Abdurraziki ya haifi:
(1) Sharif Auwalu
(2) Sharifiya Umma
(3) Sharif Shamsuddeen
(4) Sharif Mustafa
(5) Sharif Umar
(6) Sharifiya Hauwa’u
(7) Sharifiya Jummai
(8) Sharif Shamsu
(9) Sharif Abubakar

266
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

4. Sharif Sulaimanu dan Bashir dan Abdurraziki ya haifi:


(1) Sharif Sulaimanu
(2) Sharifiya Rukayyatu
(3) Sharif Muhammad
5. Sharifiya Binta yar Bashir dan Abdurraziki ta haifi:
(1) Sharif Yahya
(2) Sharif Bashir
(3) Sharifiya Salamatu
(4) Sharif Ahmad
(5) Sharifiya Hassana
(6) Sharif Usaina
(7) Sharif Hassan
(8) Sharifiya Usaina

6. Sharifiya Umma yar Bashir dan Abdurraziki ta haifi:


(1) Sharif Garzali
(2) Sharifiya Baba
(3) Sharif Idriss
(4) Sharif Abdu
(5) Sharif Mukkhtari
(6) Sharifiya Rabi
(7) Sharifiya Jamra
(8) Sharifiya Rukayyatu
7. Sharifiya Atine yar Bashir dan Abdurraziki ta haifi:
(1) Sharifiya Abu
(2) Sharifiya Binta
(3) Sharifiya Mairo
(4) Sharif Yusuf
(5) Sharifiya Siyala
8. Sharif Bala Kadari dan Bashir dan Abdurraziki ya haifi:
(1) Sharif Jamilu
(2) Sharif Ghali
(3) Sharifiya Batulu
(4) Sharif Bashir

267
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(5) Sharifiya Aminatu


(6) Sharif Bashir (Babangida)
(7) Sharif Aminu
(8) Sharif Abdurraziki
(9) Sharif Kamalu
(10) Sharif Shamsu
(11) Sharifiya Hajara
(12) Sharifiya Shamsiyyah
(13) Sharifiya Shamsiyyah
(14) Sharif Abubakar
9. Sharifiya Zuwaira yar Bashir dan Abdurraziki ya haifi:
(1) Sharif Auwalu
(2) Sharifiya Halimah
(3) Sharif Safiyanu
(4) Sharifiya Hadiza
(5) Sharif Abdurrahman
(6) Sharifiya Hauwa’u
(7) Sharifiya Maryam
(8) Sharifiya Binta
(9) Sharif Haruna
(10) Sharif Muhammad (Mamman)
(11) Sharif Abdurrahman
(12) Sharifiya Karimatu
10.Sharif Ibrahim dan Bashir dan Abdurraziki ya haifi:
(1) Sharif Abdullahi
(2) Sharifiya Asma’u
(3) Sharif Buhari
(4) Sharif Abdulmajid
(5) Sharifiya Amira
(6) Sharifiya Faridah
(7) Sharifiya Maijiddah
(8) Sharif Muhammad
(9) Sharif Yusuf
(10) Sharifiya Rahmah

268
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(11) Sharif Zahraddeen


(12) Sharifiya Zainab
(13) Sharifiya Sa’adiyyah
(14) Sharifiya Habiba

Bangaren Zakariya’u (Ya’u) dan Abdurraziki dan Aminatu (Uwar Na


Hakuri)

Zakariya’u (Ya’u) ya haifi:


1. Sharifiya Binta (Fagge)
2. Sharif Auwalu
3. Sharifiya Khadija (Gama)

1. Sharifiya Binta yar Zakariya’u dan Abdurraziki ta haifi:


(1) Sharif Sulaiman dan Binta dan Zakariya’u ne, ya haifi:
(A) Sharif Mustafa
(B) Sharifiya Jamila
(C) Sharif Ibrahim
(D)Sharif Abdullahi
(E) Sharif Sagiru
(F) Sharif Yusif
(G)Sharifiya Aminatu
(H)Sharifiya Aisha
(I) Sharifiya Aminatu
(J) Sharifiya Rabi’atu
(K) Sharif Muhammad
(L) Sharif Muhsin
(2) Sharifiya Rahmatullahi yar binta yar zakariya’u ce, ta haifi:
(A) Sharif Abubakar (Babawo)
(B) Sharifiya Rabi’atu (Hajjo)
(C) Sharifiya Fadimatu
(D)Sharif Mujtaba (Muji)
(E) Sharifiya Zainab

269
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(F) Sharifiya Ummukulsum


(G)Sharif Shamsuddeen
(H)Sharifiya Sa’adiyya
(I) Sharifiya Fadima
(J) Sharifiya Hajara
(K) Sharifiya Halima
(3) Sharif Muhammad dan binta yar Zakariya’u: Bashi da zuriya
(4) Sharifiya Rukayyatu yar binta yar Zakariya’u: Bata da zuriya

2. Sharif Auwalu dan Zakariya’u dan Abdurraziki ya haifi:


(1) Sharif Ghali: Bashi da zuriya
(2) Sharifiya Halima
(3) Sharif Hamza
(4) Sharifiya Fatima
(5) Sharifiya Hajara
(6) Sharifiya Jamila
(7) Sharifiya Juwairiyya
(8) Sharif Ahmad
(9) Sharifiya Aisha
(10) Sharif Zakariyyah
(11) Ssharifiya Safiyya
(12) Sharif Habibullah
3. Sharifiya Khadija yar Zakariya’u dan Abdurraziki ta haifi:
(1) Sharifiya Maimuna
(2) Sharifya Safinatu (Ladidi)
(3) Sharifiya Jamila

Bangaren Muhammad Mai-Riga dan Abdurraziki dan Aminatu (Uwar Na-


Hakuri) ya haifi:
1. Sharif Sulaiman: Bashi da zuriya
2. Sharifiya Hindatu
3. Sharif Ahmad
4. Sharifiya Safiyya: Bata da zuriya

270
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

5. Sharifiya Binta
6. Sharif Habibu
7. Sharifiya Safiyya
8. Sharif Malam Nasiru
9. Sharifiya Khadija (Gaji): Bata da zuriya
10.Sharif Aliyyu
11.Sharif Abubakar: Bashi da zuriya

1. Sharifiya Hindatu yar Muhammad Mai-Riga ta haifi:


(1) Sharif Ghali
(2) Sharifiya Halima
(3) Sharif Hamza
(4) Sharifiya Fadima (Asabe)
(5) Sharifiya Hajara
(6) Sharifiya Jamila
(7) Sharifiya Juwairiyya
(8) Sharif Ahmad
(9) Sharifiya Aishatu
(10) Sharif Zakariyya
(11) Sharifiya Safiyya
(12) Sharif Habibu
2. Sharif Ahmad dan Muhammad Mai-Riga: ya haifi
(1) Sharifiya Maryam
(2) Sharifiya Zahra’u
(3) Sharif Abdul’aziz
(4) Sharif Mustafa
(5) Sharifiya Mariya
(6) Sharifiya Khaulatu
(7) Sharif Abubakar
(8) Sharif Sulaiman
(9) Sharifiya Nusaiba
(10) Sharif Huzaifa
(11) Sharif Habibu
(12) Sharif Aminu

271
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(13) Sharif Mahmud


(14) Sharif Muhammad
(15) Sharif Bilal
(16) Sharfiya Amibnatu
(17) Sharifiya Mariya: Bata da zuriya
(18) Sharifiya Maryam: Bata da zuriya
(19) Sharif Aminu: Bashi da zuriya
3. Sharifiya Binta yar Muhammad Mai-Riga dan Zakariya’u ta haifi:
(1) Sharif Sulaimanu
(2) Sharif Adam
(3) Sharif Idriss (Baban Liya)
(4) Sharif Muhammad
(5) Sharifiya Halima (Ummi)
(6) Sharif Kabiru
(7) Sharif Mukhtar: Bashi da Zuriya
(8) Sharif Aminu: Bashi da Zuriya
4. Sharif Habibu dan Muhammad Mai-Riga dan Zakariya’u ya haifi:
(1) Sharifiya Halima
(2) Sharif Saifullahi
(3) Sharifiya Halima
(4) Sharifiya Hassana: Bata da zuriya
(5) Sharifiya Hussaina: Bata da zuriya
(6) Sharif Yusuf
(7) Sharif Muhammad
(8) Sharif Alkasim
(9) Sharifiya Fadimatu
(10) Sharifiya Hassana
(11) Sharifiya Hussaina
(12) Sharifiya Maryam
(13) Sharif Ja’afar
(14) Sharifiya Hindu
(15) Sharifiya Halima
(16) Sharifiya Safiyya
(17) Sharifiya Aminatu

272
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

5. Sharifiya Safiya yar Muhammad Mai-Riga dan Zakariya’u ya haifi:


(1) Sharifiya Lubabatu
(2) Sharif Yahya
(3) Sharif Bashir
(4) Sharifiya Maimuna
(5) Sharifiya Nafisa
(6) Sharif Abubakar (Sadik): Bashi da zuriya
(7) Sharif Adnan: Bashi da zuriya
(8) Sharifiya Aisha
6. Sharif M. Nasiru dan Muhammad Mai-Riga dan Zakariya’u ya haifi:
(1) Sharif Karibullahi: Bashi da zuriya
(2) Sharif Ni’imatullahi
(3) Sharif Hadiyatullahi
(4) Sharif Hizbullahi: Bashi da zuriya
(5) Sharif Safwatullahi
(6) Sharifiya Halima: Bata da zuriya
(7) Sharif Urwatullahi
(8) Sharif Najiyullahi
(9) Sharif Sa’adullahi
(10) Sharifiya Amatullahi
(11) Sharif Amanallahi
(12) Sharif Inayatullahi
(13) Sharif Hizbullahi

Bangaren Sharifiya Yar’Tema yar Abdurraziki dan Aminatu (Uwar Na-


Hakuri) ta haifi:
1. Sharifiya Maryam (Mairo)
2. Sharif Sulaiman (Sule)
3. Sharifiya Safiya
4. Sharifiya Jummai
5. Sharif Umar (Bala)
6. Sharifiya Umma
7. Sharif Salmanu

273
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

8. Sharif Abubakar: Bashi da Zuriya (Tsatsonsa ya yanke)


9. Sharifiya Safiya: Bata da zuriya (Tsatsonta ya yanke)
10.Sharifiya Hafsatu: Bata da zuriya (Tsatsonta ya yanke)
11.Sharif Idriss: Bashi da zuriya (Tsatsonsa ya yanke)

1. Sharifiya Maryam (Mairo) yar Yar’tema ta haifi:


(1) Sharifiya Magajiya
(2) Sharifiya Asabe
(3) Sharif Balarabe
(4) Sharif Ibrahim
(5) Sharifiya Sabuwa
(6) Sharifiya Jamila
(7) Sharifiya Aisha
(8) Sharif Muhammad
(9) Sharif Rabi’u
(10) Sharifiya Rabi
(11) Sharifiya Rabi
2. Sharif Sulaiman (Sule) dan Yar’tema ya haifi:
(1) Sharifiya Lami
(2) Sharifiya Sakina
(3) Sharifiya Aminatu
(4) Sharif Aminu
(5) Sharif Habibu
(6) Sharifiya Atine
(7) Sharifiya Lami Karama
(8) Sharif Rabi’u
(9) Sharifiya Khadija
(10) Sharifiya Rukayyatu
(11) Sharifiya Zulaihat
3. Sharifiya Safiya yar Yar’tema ta haifi:
(1) Sharifiya Aishatu
(2) Sharifiya Bilkisu
(3) Sharif Muhammad Sani
(4) Sharif Hamisu

274
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(5) Sharif Sagiru


(6) Sharif Aminu
(7) Sharif Sagiru
(8) Sharif Auwalu
4. Sharifiya Jummai yar Yar’tema ta haifi:
(1) Sharif Gharzali
(2) Sharif Nazifi
(3) Sharif Umar
(4) Sharif Ghali
(5) Sharif Muttaka
(6) Sharif Bashir
(7) Sharifiya Batulu
(8) Sharif Aliyu
(9) Sharif Hassan
(10) Sharif Hussaini
5. Sharifiya Umma yar Yar’tema ta haifi:
(1) Sharif Aminu
(2) Sharif Sunusi
(3) Sharifiya Alawiyya
(4) Sharif Kabiru
(5) Sharif Musbahu
(6) Sharifiya Hafsatu
(7) Sharifiya Hauwa’u
(8) Sharifiya Zulaihatu
(9) Sharifiya Hadiza
(10) Sharif Habibu
(11) Sharif Habibu
(12) Sharif Nazifi
(13) Sharif Mubarak
6. Sharif Bala dan Yar’tema ya haifi:
(1) Sharifiya Umma
(2) Sharif Mustafa
(3) Sharif Idriss
(4) Sharifiya Aishatu

275
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(5) Sharif Mudassir


(6) Sharifiya Maimuna
(7) Sharifiya Ummi
(8) Sharif Abubakar (Habu)
(9) Sharifiya Hasiya
(10) Sharif Auwalu
(11) Sharif Mukhtari
7. Sharif Salmanu dan Yar’tema ya haifi:
(1) Sharif Abubakar
(2) Sharif Adamu
(3) Sharifiya Saratu
(4) Sharif Shu’aibu
(5) Sharif Hafizu
(6) Sharif Muhammad Sani

Banngaren Sharifiya Aminatu (Dela) yar Abdurraziki dan Aminatu, ta haifi:


1. Sharifiya Aminatu
2. Sharifiya Sabuwa
3. Sharif Jinjiri: Bashi da Zuriya (Tsatsonsa ya yanke)
4. Sharifiya Talle : Bata da zuriya (Tsatsonta ya yanke)
5. Sharifiya Binta
6. Sharif Abdullahi (Audu)
7. Sharifiya Ladidi

1. Sharifiya Aminatu yar Aminatu (Dela) ta haifi:


(1) Sharif Nura
(2) Sharif Shazali
(3) Sharif Muhammad
(4) Sharif Mu’awiya
(5) Sharif Muttaka
(6) Sharif Yahya
(7) Sharifiya Asma’u
(8) Sharif Nasiru
(9) Sharif Hafizu

276
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(10) Sharifiya Habiba


(11) Sharifiya Hannatu
(12) Sharifiya Umma
(13) Sharifiya Ummi
(14) Sharifiya Fadimatu
2. Sharifiya Binta yar Aminatu (Dela) ta haifi:
(1) Sharifiya Ummi
(2) Sharifiya Hajara
3. Sharifiya Ladidi yar Aminatu (Dela) ta haifi:
(1) Sharif Ghali
(2) Sharifiya Sakina
(3) Sharif Baba
(4) Sharif Naziru
(5) Sharif Aminu
(6) Sharifiya Aishatu
(7) Sharif Shamsu
(8) Sharifiya Rabi’atu
4. Sharifiya Sabuwa yar Aminatu (Dela) ta haifi:
(1) Sharif Tukur
(2) Sharifiya Hadiza
(3) Sharif Magaji
(4) Sharif Jibrin
(5) Sharif Muttaka
(6) Sharifiya Sa’adatu
(7) Sharifiya Murjanatu
(8) Sharifiya Jamila
(9) Sharif Hassan
(10) Sharifiya Usaina
5. Sharif Audu dan Aminatu (Dela) ya haifi:
(1) Sharif Idriss (Shine dansa tilo guda daya)

Gidan Sharif Yakubu (Bauchi) dan Aminatu (Uwar Na-Hakuri) yar Usman “Sumu”

Sharif Yakubu (Bauchi) ya haifi:

277
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

1. Sharif Rabi’u
2. Sharifiya Hajiya Gambo
3. Sharifiya Hajiya Azumi
4. Sharif Sani: Bashi da zuriya (Tsatsonsa ya yanke)
5. Sharif Hassan : Bashi da zuriya (Tsatsonsa ya yanke)
6. Sharif Hussaini: Bashi da zuriya (Tsatsonsa ya yanke)

Bangaren Sharif Rabi’u dan Yakubu (Bauchi) dan Aminatu (Uwar-Na


Hakuri) ya haifi:
1. Sharifiya Khadija (Dije)
2. Sharifiya Binta (Iya)
3. Sharif Sule
4. Sharif Sani
5. Sharif Ibrahim (Baba Karami)
6. Sharifiya Umma
7. Sharifiya Halimah
8. Sharifiya Aisha (A’i)
9. Sharifiya Rabi
10.Sharif Aliyu
11.Sharif Nura
12.Sharif Ghali
13.Sharif Gharzali
14.Sharif Umar
15.Sharif Lawan
16.Sharifiya Rakiya
17.Sharif Usman
18.Sharif Aminu
19.Sharif Mukhtari
20.Sharif Abubakar (Garba)
21.Sharif Kabiru
22.Sharifiya Hauwa’u
23.Sharif Yakubu

278
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

1. Sharifiya Hadiza (Dije) yar Alh Rabi’u dan Yakubu Bauchi, ta haifi:
(1) Sharif Baban Zage
(2) Sharif Magaji
(3) Sharif Mubarak
(4) Sharif Ghali
(5) Sharif Abdurrazak
(6) Sharif Aliyu
2. Sharif Sule dan Alh Rabi’u dan Yakubu Bauchi ya haifi:
(1) Sharif Mujittafa
(2) Sharif Kabiru
(3) Sharif Najiyullahi
(4) Sharif Hadiyatullahi
(5) Sharifiya Maryam
(6) Sharif Mujittafa
(7) Sharifiya Fatima
(8) Sharifiya Aisha
(9) Sharifiya Kadija
(10) Sharif Ahmad
(11) Sharif Muhammad
(12) Sharif Mustafa
3. Sharif Sani dan Alh. Rabi’u dan Yakubu Bauchi ya haifi:
(1) Sharif Abba
(2) Sharif Isyaku
(3) Sharif Yusif
(4) Sharif Sanusi
(5) Sharif Najib
(6) Sharif Naziru
(7) Sharif Sale
(8) Sharif Ya’u
(9) Sharif Adamu
(10) Sharif Hadi
(11) Sharif Hadi
(12) Sharif Sani
(13) Sharif Mutawakkilu

279
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(14) Sharif Mutawakkilu


(15) Sharif Sa’idu
(16) Sharif Sadiku
(17) Sharifiya Fatima
(18) Sharifiya Aisha
(19) Sharifiya Aminatu
(20) Sharifiya Safiyyah
(21) Sharifiya Hajara
(22) Sharif Hassan
(23) Sharif Hussaini
(24) Sharifiya Hassana
(25) Sharif Hussaini
4. Sharifiya Iya yar Alh. Rabi’u dan Yakubu Bauchi, ta haifi:
(1) Sharif Sabi’u
(2) Sharifiya Zubaida
(3) Sharifiya Rukayya
(4) Sharif Aliyu
(5) Sharifiya Fauziyya
(6) Sharifiya Fauziyya
(7) Sharif Tasi’u
5. Sharifiya Umma yar Alh. Rabi’u dan Yakubu Bauchi ta haifi:
(1) Sharif Habu
(2) Sharif Usman
(3) Sharif Abba
(4) Sharif Farukh
(5) Sharif Sagiru
(6) Sharif Al’amin
(7) Sharifiya Fatima
(8) Sharif Aliyu
(9) Sharif Hamza
(10) Sharif Naziru
6. Sharifiya Halima yar Alh. Rabi’u dan Yakubu Bauchi, ta haifi:
(1) Sharifiya Maryam
(2) Sharifiya Fatima

280
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(3) Sharifiya Ummi


7. Sharif Ibrahim dan Alh. Rabi’u dan Yakubu Bauchi ya haifi:
(1) Sharifiya Hajjaju
(2) Sharifiya Fatima
(3) Sharif Shahid
(4) Sharif Muhammad
(5) Sharif Usman
(6) Sharif Bashir
8. Sharif Yakubu dan Alh Rabi’u dan Yakubu Bauchi ya haifi:
(1) Sharifiya Hassana
(2) Sharif Hussaini
(3) Sharifiya Humaira
(4) Sharifiya Lamra
(5) Sharifiya Khadija
(6) Sharif Ahmad
(7) Sharif Sadik
(8) Sharif Faruk
9. Sharif Lawan dan Alh Rabi’u dan Yakubu Bauchi ya haifi:
(1) Sharifiya Rukayyatu
(2) Sharif Akram
(3) Sharifiya Aminatu
(4) Sharifiya Aminatu
(5) Sharifiya Sa’adatu
(6) Sharifiya Zuwairiyya
(7) Sharifiya Maryam
(8) Sharif Aminu
10.Sharif Umar dan Alh. Rabi’u dan Yakubu Bauchi ya haifi:
(1) Sharif Safiyyu
(2) Sharif Subbatullahi
(3) Sharif Abdurrahman
(4) Sharif Abdullahi

11.Sharifiya Aisha (A’i) yar Alh Rabi’u dan Yakubu Bauchi ya haifi
(1) Sharifiya Marwanatu

281
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(2) Sharifiya Dirratu


(3) Sharifiya Nailatu
(4) Sharif Kabiru
(5) Sharif Abduljabbar
(6) Sharif Nuhu
(7) Sharifiya Hauwa’u
(8) Sharifiya Hafsatu
12.Sharifiya Hauwa’u yar Alh. Rabi’u dan Yakubu Bauchi ta haifi:
(1) Sharifiya Maryam
(2) Sharifiya Maryam
(3) Sharifiya Hauwa’u
(4) Sharif Habibu
(5) Sharifiya Khadija
(6) Sharifiya Hafsatu
13.Sharif Usman dan Alh Rabi’u dan Yakubu Bauchi ya haifi:
(1) Sharifiya Hindatu
(2) Sharifiya Maryam
(3) Sharif Usman
14.Sharif Nura dan Alh. Rabi’u dan Yakubu Bauchi ya haifi:
(1) Sharifiya Aishatu
(2) Sharifiya Khadija
15.Sharifiya Rukayya yar Alh Rabi’u dan Yakubu Bauchi ta haifi:
(1) Sharif Muhammad (Abba)
(2) Sharifiya Aminatu
(3) Sharif Hassan
(4) Sharif Hussaini
(5) Sharif Aminu
(6) Sharif Abdulmalik
(7) Sharif Aminu

Bangaren Sharifiya Maryam (Azumi ta fagge) yar Yakubu Bauchi dan


Aminatu (Uwar Na-Hakuri) ta haifi:
1. Sharifiya Hadiza (Ta Muskwani)

282
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

2. Sharifiya Habiba

1. Sharifiya Hadiza (Ta Muskwani) yar Maryam (Azumi) ta haifi:


(1) Sharifiya Yar’ Sitta
(2) Sharifiya Bahijja
(3) Sharifiya Zulfa’u
(4) Sharif Baba
(5) Sharif Muzammilu
(6) Sharif Sadiku
(7) Sharifiya Zakiyya
2. Sharifiya Habiba yar Maryam (Azumi) ta haifi:
(1) Sharifiya Hauwa
(2) Sharifiya Aminatu
(3) Sharifiya Na’ima
(4) Sharifiya Hajara
(5) Sharifiya Sadiya
(6) Sharif Sani
(7) Sharif Sanusi
(8) Sharif Ja’afar
(9) Sharif Sulaimanu
(10) Sharif Abdullahi

Bangaren Sharifiya Gambo yar Yakubu Bauchi dan Aminatu (Uwar Na-
Hakuri) ta haifi:
1. Sharif Habibu
2. Sharifiya Aminatu
3. Sharif Idriss (Idi): Bashi da zuriya (Tsatsonsa ya yanke)

1. Sharif Habibu dan Gambo yar Yakubu Bauchi, ya haifi:


(1) Sharif Rabi’u
(2) Sharifiya Shamsiyya
(3) Sharif Abba
(4) Sharif Shamsu

283
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(5) Sharif Umar


(6) Sharif Umar
(7) Sharif Nura
(8) Sharifiya Baby
(9) Sharifiya Zainab
(10) Sharifiya Safiya
(11) Sharif Saddiku
(12) Sharif Shamsu
(13) Sharif Usman
(14) Sharifiya Aisha
(15) Sharifiya Maryam
(16) Sharifiya Khadija
(17) Sharifiya Aminatu
(18) Sharifiya Fiddausi
(19) Sharifiya Hajiya

2. Sharifiya Aminatu yar Gambo yar Yakubu Bauchi ta haifi:


(1) Sharifiya Asabe
(2) Sharifiya Talatu
(3) Sharifiya A’i
(4) Sharifiya Halima
(5) Sharif Abdullbasi
(6) Sharif Mubarak
(7) Sharif Aminu
(8) Sharifiya Rabi
(9) Sharif Salisu
Gidan Sharif Abubakar (Labaran) dan Aminatu (Uwar Na-Hakuri) yar’ Usman “Sumu”

Sharif Abubakar Labaran ya haifi:


1. Sharifiya Asma’u (Ma’u)
2. Sharif Nasidi
3. Sharifiya Aminatu (Yayantuwa)

284
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Bangaren Sharifiya Asma’u (Ma’u) yar Labaran (Abubakar) dan Aminatu,


ta haifi:
1. Sharifiya Aiyye
2. Sharifiya Hajiya Kaka
3. Sharif Dan’iya: Bashi da zuriya (Tsatsonsa ya yanke)
4. Sharif Ibrahim (Birema): Bashi da zuriya (Tsatsonsa ya yanke)

1. Sharifiya Hajiiya Kaka yar Asma’u (Ma’u) ta haifi:


(1) Sharifiya Ladidi
(2) Sharifiya Hafsatu
(3) Sharif Abubakar (Baban Hajiya)
(4) Sharif Ibrahim
(5) Sharif Musa
(6) Sharif Baffa
(7) Sharif Nura
2. Sharifiya Aiyye yar Asma’u (Ma’u) ta haifi danta guda daya:
(1) Sharif Aminu

Bangaren Sharifiya Aminatu (Yayantuwa) yar Labaran (Abubakar) dan


Amina ta haifi:
1. Sharif Bukhari
2. Sharifiya Bilkisu
3. Sharif Magaji
4. Sharif Mukhtari
5. Sharifiya Iya
6. Sharifiya Maijiddah

1. Sharifiya Iya yar Aminatu (Yayantuwa) ta haifi:


(1) Sharif Abdulkadir
(2) Sharif Basiru
2. Sharifiya Maijiddah yar Aminatu (Yayantuwa) ta haifi:
(1) Sharif Nafi’u

285
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(2) Sharifiya Bilkisu


(3) Sharifiya Barira
(4) Sharifiya Basira
(5) Sharif Yusuf
3. Sharif Magaji dan Aminatu (Yayantuwa) ya haifi:
(1) Sharifiya Ummi
(2) Sharifiya Hassana
(3) Sharif Habu
(4) Sharif Hussaini
4. Sharif Bukhari dan Aminatu (Yayantuwa) ya haifi:
(1) Sharif Dan-Jummai
(2) Sharifiya Maimuna
(3) Sharif Salisu
(4) Sharif Baban Kauye
(5) Sharifiya Shamsiyyah
5. Sharifiya Bilkisu yar Aminatu (Yayantuwa) ta haifi:
(1) Sharif Baban Kauye
(2) Sharifiya Rahma
(3) Sharif Isa
(4) Sharif Nura
(5) Sharu
6. Sharif Mukhtar dan Aminatu (Yayantuwa) ya haifi:
(1) Sharif Muhammad
(2) Sharifiya Ummi da sauransu

Bangaren Sharif Nasidi dan Labaran (Abubakar) dan Aminatu ya haifi:


1. Sharifiya Hauwa (Hakama)
2. Sharifiya Hadiza
3. Sharifiya Rahmatu: Bata da zuriya
4. Sharifiya Rahmatu: Bata da zuriya
5. Sharifiya Binta (Hajiya Hakama)
6. Sharif Usman

286
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

7. Sharif Isma’il
8. Sharif Kabiru
9. Sharifiya Aminatu
10.Sharif Muhammad: Bashi da zuriya

1. Sharifiya Hauwa (Hakama) yar Nasidi ta haifi:


(1) Sharifiya Aminatu
(2) Sharifiya Binta
(3) Sharif Habibu (Dr. Gabari)
(4) Sharifiya Aminatu
(5) Sharif Sani
(6) Sharif Yakubu
(7) Sharif Abdullahi
(8) Sharif Aliyu
(9) Sharif Nuhu
(10) Sharif Dawud
(11) Sharif Abdulhadi
(12) Sharif Mu’azzam
2. Sharifiya Hadiza (Dije) yar Nasidi ta haifi:
(1) Sharif Dahiru (Baban Dije)
(2) Sharifiya Rakiya
(3) Sharifiya Hajiyayye
(4) Sharif Abdurrahman
(5) Sharifiya Mariya
(6) Sharif Abdurrahman
(7) Sharif Ibrahim
(8) Sharif Muhammad
(9) Sharifiya Binta
3. Sharifiya Binta yar Nasidi ta haifi:
(1) Sharifiya Binta
(2) Sharifiya Halima
(3) Sharif Ibrahim
(4) Sharif Bashir
(5) Sharif Mustafa

287
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(6) Sharif Usman


(7) Sharifiya Sa’adatu
(8) Sharifiya Maryam
(9) Sharfifiya Maimunatu
4. Sharif Isma’il dan Nasidi ya haifi:
(1) Sharifiya Aminatu
(2) Sharifiya Halima
(3) Sharif Nasidi
5. Sharif Kabiru dan Nasidi ya haifi:
(1) Sharifiya Aishatu
(2) Sharif Muhammad
(3) Sharifiya Maryam
(4) Sharifiya Halima
6. Sharifiya Aminatu yar Nasidi ta haifi:
(1) Sharif Bashir
Gidan Sharif Adamu dan Aminatu (Uwar Na-Hakuri) yar Usman “Sumu”

Sharif Adamu ya haifi:


1. Sharif Bako
2. Sharif Alhaji Bala
3. Sharifiya Binta (Azumi)

Bangaren Sharifiya Binta (Azumi) yar Adamu Jikar Aminatu ta haifi:

Ta auri sharif Ibrahim (Halilu) dan Sidi-Fari Amale kuma daukacin zuriyarta
suna komawa ne gidan sharif Halilu kuma ta Haifa masa ya’ya guda hudu
sune:
1. Sharif Abbas (Gambo)
2. Sharif Muhammad Al-Kabir (Baba Dan-Ladi)
3. Sharif Hassan
4. Sharifiya Binta (Anyalo/Hajiya Sharifiya)

288
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Bangaren Sharif Bala dan Adamu jikan Aminatu, ya haifi:


1. Sharifiya Asabe
2. Sharifiya Binta
3. Sharifiya Safiya
4. Sharif Malam Dan-Lami
5. Sharif Ali
6. Sharif Abdullahi
7. Sharif Adamu (Balarabe)
8. Sharif Muhammad
9. Sharifiya Hauwa’u
10.Sharif Yahya
11.Sharifiya Hajiyayye
12.Sharif Sulaimanu
13.Sharifiya Hadiza
14.Sharifiya Rukayyatu
15.Sharifiya Halimah

1. Sharifiya Asabe yar Alh Bala ta haifi:


(1) Sharif Uba
(2) Sharifiya Iya
(3) Sharifiya Nafi
(4) Sharif Aminu
(5) Sharifiya Jummai

2. Sharifiya Binta yar Alh Bala ta haifi:


(1) Sharifiya Shafa’atu
(2) Sharifiya Aisha
(3) Sharifiya Batulu
(4) Sharifiya Saddika
(5) Sharifiya Rukayyatu
(6) Sharif Bakiru
(7) Sharif Hafizu
(8) Sharif Abubakar

289
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(9) Sharif Umar


(10) Sharif Aminu
(11) Sharifiya Salamatu
(12) Sharifiya Batulu
(13) Sharifiya Batulu
(14) Sharifiya Batulu
(15) Sharifiya Kamariyya
(16) Sharifiya Zinatu
(17) Sharifiya Zinatu
(18) Sharifiya Aisha
3. Sharifiya Safiya yar Alh Bala ta haifi:
(1) Sharifiya Ramlatu
(2) Sharifiya Aishatu (Iya)
(3) Sharifiya Barira
(4) Sharif Musbahu
(5) Sharifiya Hajiyayye
(6) Sharif Aminu
(7) Sharif Aminu
(8) Sharif Sani
(9) Sharif Sani
4. Sharif Malam Dan-Lami dan Alh Bala ya haifi:
(1) Sharif Aminu
(2) Sharifiya Aishatu
(3) Sharifiya Barakah
(4) Sharif Ammar
(5) Sharifiya Ummi
(6) Sharifiya Sumayya
(7) Sharif Ali (Abbanta)
(8) Sharif Huzaifa
(9) Sharif Usama
(10) Sharif Ahmad
(11) Sharif Abubakar
(12) Sharif Usman
(13) Sharifiya Batulu

290
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(14) Sharif Umar


5. Sharif Aliyu dan Alh Bala, ya haifi:
(1) Sharif Mubarak
(2) Sharif Sulaimanu (Alhaji)
(3) Sharif Rabi’u
(4) Sharifiya Usama
(5) Sharif Muhammad
6. Sharif Abdullahi dan Alh Bala ya haifi:
(1) Sharif Abubakar
(2) Sharif Usman
(3) Sharif Rabi’u
(4) Sharif Farukh
(5) Sharif Sagiru
(6) Sharif Aminu
(7) Sharifiya Fadimatu
(8) Sharif Aliyu
(9) Sharif Hamza
(10) Sharif Naziru
7. Sharif Adamu dan Alh Bala ya haifi:
(1) Sharifiya Maryam
(2) Sharifiya Fadima
(3) Sharif Mujittafa
(4) Sharif Al-Mustafa
(5) Sharif Murtala
(6) Sharif Mustafa
(7) Sharif Al-Mustafa
(8) Sharif Murtala
(9) Sharifiya Barakah
8. Sharif Muhammad dan Alh Bala ya haifi:
(1) Sharifiya Aminatu
9. Sharifiya Hauwa’u yar Alh Bala ta haifi:
(1) Sharif Khabiru
(2) Sharifiya Zafira
(3) Sharifiya Ummi

291
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(4) Sharifiya Fadima


(5) Sharifiya Maryam
(6) Sharif Umar
(7) Sharif Malam
(8) Sharifiya Sadiya
(9) Sharifiya Umma
(10) Sharif Abdullahi
(11) Sharif Aliyu
(12) Sharif Umar

10.Sharifiya Aminatu yar Alh Bala ta haifi:


(1) Sharifiya Khadija
(2) Sharif Dan-Baba
(3) Sharifiya Shamsiyyah
(4) Sharif Nazifi
(5) Sharifiya Samira
(6) Sharifiya Hafsatu
(7) Sharif Anas
(8) Sharif Shamsu
(9) Sharif Sulaimanu
11.Sharifiya Hajiyayye yar Alh Bala ta haifi:
(1) Sharif Shamsuddeen
(2) Sharif Anas
(3) Sharif Sulaiman
(4) Sharif Auwal
(5) Sharifiya Zainab
(6) Sharifiya Hidaya
(7) Sharifiya Hidaya
(8) Sharifiya Hidaya
(9) Sharif Aminu
(10) Sharif Aminu
(11) Sharif Aminu
12.Sharifiya Hadiza yar Alh Bala ta haifi:
(1) Sharifiya Rukayyatu. itama ta haifi:

292
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(A) Sharifiya Fadima


(B) Sharifiya Hajara
(C) Sharifiya Hafsatu
(D)Sharifiya Surayya
(E) Sharifiya Khadija
(F) Sharifiya Zulaiha
(G)Sharif Hashimu
(H)Sharifiya Bilkisu
(I) Sharifiya Halima Al-Sa’adiyyah
(J) Sharifiya Rukayya
(K) Sharifiya Aisha
13.Sharifiya Halimah yar Alh Bala ta haifi:
(1) Sharif Muhammad (Gidado)
(2) Sharifiya Hajara
(3) Sharifiya Aminatu
(4) Sharifiya Halima
(5) Sharifiya Habiba
(6) Sharif Dahirusharif Yusif
(7) Sharif Muhammad
(8) Sharif Muhammad
(9) Sharif Sulaimanu

Bangaren Sharif Bako dan Adamu jikan Aminatu, ya haifi:


1. Sharif Abbati
2. Sharif Ahmadu
3. Sharifiya Habiba (Tabulle)
4. Sharif Isuhu (Na Gadanya)
5. Sharif Ibrahim (Na Gadanya)
6. Sharifiya Hauwa’u (Ta Gadanya)
7. Sharifiya Binta (Ta Gadanya)

1. Sharif Abbati dan Alh Bako dan Adamu ya haifi:


(1) Sharif Salmanu

293
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(2) Sharif Aminu


(3) Sharif Haruna
(4) Sharif Ibrahim
(5) Sharif Abdullahi
(6) Sharif Rabi’u
(7) Sharifiya Aminatu
(8) Sharifiya Asiya
(9) Sharifiya Aishatu
2. Sharif Ahmad dan Alh Bako dan Adamu ya haifi:
(1) Sharif Abubakar (Garbati)
(2) Sharif Muhammad Sani
(3) Sharif Auwalu
(4) Sharif Abdulmajid
(5) Sharif Yusuf
(6) Sharif Abubakar
(7) Sharifiya Fiddausi
(8) Sharifiya Hadiza
(9) Sharifiya Aminatu
(10) Sharifiya Hauwa’u
(11) Sharifiya Ummulkairi
3. Sharif Ibrahim dan Alh Bako dan Adamu ya haifi:
(1) Sharifiya Rahma
(2) Sharif Yusif
(3) Sharif Zahraddeen
(4) Sharifiya Zainab
(5) Sharifiya Sa’adiyya
(6) Sharifiya Habiba
(7) Sharif Abdullahi
(8) Sharifiya Asma’u
(9) Sharif Buhari
(10) Sharif Abdulmajid
(11) Sharifiya Amira
(12) Sharifiya Faridah
(13) Sharifiya Maijiddah

294
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(14) Sharif Muhammad


4. Sharifiya Hauwa’u yar Alh Bako dan Adamu, ta haifi:
(1) Sharifiya Maryam
(2) Sharif Baba Ahmadu (Mai Rake)
(3) Sharifiya Balaraba
(4) Sharif Musa
(5) Sharifiya Rakiya
5. Sharifiya Habiba (Tabulle) yar Alh Bako dan Adamu, ta haifi:
(1) Sharif Malam Ayuba
(2) Sharif Malam Auwalu (Na-Tunene)
(3) Sharif Dahiru
(4) Sharifiya Hasiya: ta haifi Muhammad shi kadai kuma bashi da zuriya.
6. Sharif Isuhu dan Alh Bako dan Adamu ya haifi:
(1) Sharif Sa’adu
(2) Sharifiya Aisha (Yaya Indo)
(3) Sharifiya Binta Karama
(4) Sharif Abubakar (Babangida)
(5) Sharif Sani (Abba)
(6) Sharif Mustafa
(7) Sharifiya Bilkisu
(8) Sharif Anas
(9) Sharif Aminu
(10) Sharif Adamu
(11) Sharif Farukh
(12) Sharif Abdurrahman
(13) Sharif Faisal
(14) Sharifiya Amira
(15) Sharif Abdullahi
(16) Sharif Abdulmalik

Wadanda suka duba wannan kashi (Na-Biyu) tare da Aminta da shi


1. Sharif Nura Waziri Alkali
2. Sharif Baba Dan-Liti

295
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

3. Sharif Aliyu Sharifai


4. Sharif Usman Na-Maka
5. Sharif Nura Umar
6. Sharif Aminu Muhammad-Sunusi
7. Sharif Bashir

Guraren Da Littattafan Da Aka Rairayo Bayanai


Ka’idar da za’abi don gane kowace Lamba da kuma Littafi:
(1) Ibn Kasir: A littafinsa na “Al-Bidaya Wan Nihaya” Fassara daga
“Research Department of Darussalam, 1TH Ocotober, 2010.
Supervised by Malikh Mujahid. ISBN:978-603-500-044-4
(2) Samarkandi: A littafin “ Tuhfatul Dalib Bi-Ma’arifatu Man Yantasibu
Ila Abdullahi Wa Abi-Dalib” Na Shekh Sayyid Muhammad bin Hussain
bin Abdullahi Al-Hussaini Al-Samarkandi, wanda ya rasu a shekara ta
996AH
(3) Al-Zayyanii: Ana nufin Littafin: Tuhfatul-Hadi Fi Raf’I Nasbi Shurafa’al
Magrib Na Abu-Alkasim Al-Zayyani. Ya rasu a shekarar
1833M/1249AH, ISBN: 9954-0-5147-3
(4) Unubi: Ana nufin Littafin: “Umdatul-Dalib Fi Nasbi Al-Abi Dalib” Na
Sharif Jamaluddeen Ahmad bin Unubi
(5) Al-Zuhri: Ana nufin Littafin “ Kitab Al-Dabakatul Kubra” na
Muhammad bin Sa’ad bin Muni’u Al-Zuhairi wanda ya rasu a shekara
ta 230AH.

296
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(6) Umar Aga: Ana nufin Littafin “ Gayatul Muhtami Fi Mas’alatu


Shurafa’a Min Jihhatul-Umm” na Umar Aga bin Yusuf wanda
Sulaiman bin Khalid Sulai’I Al-Harraki yayi tahakikiinsa, kuma an
buga littafin a shekarar 2015M-1436AH.
(7) Al-Asfahani:Littafin Makatil Al-Dalibin wanda Abu-Farrij Al-Asfahani
ya Rubuta kuma ya rayu tsakanin shekara ta 284 zuwa 357AH.
(8) Al-Alawi: ana nufin Littafin “Al-Majad Fi Ansab Al-Dalibiyyin” wanda
Aliyu bin Muhammad Al-Alawi ya wallafa kuma ya rasu a shekara ta
709AH. An buga littafin a shekara ta 1409AH.
(9) Al-Iyyashi: ana nufin Littafin “ Al-Fihris Fi Umud Nasabul-Adarisa”
wanda Al-Marini Al-Iyyashi ya Wallafa a shekara ta 1986M-1407AH.
(10) Al-Lahwi: ana nufin Littafin “ Husunussalam Baina Yadai Aulad
Maulaya Abdussalam” wanda Dahir bin Abdussalam Al-Lahwi Al-
Wahabi Al-Alami Al-Hassani ya wallafa kuma an bugashi a shekara ta
1978M-1398AH.
(11) Ibn Asir: littafin Trikh ibn Asir na Imam Izuddeen Abu-Hassan
Aliyu bin Muhammad bin Muhammad bin Abdulkarim Al-Jazri Al-
Shaibani
(12) Al-Suyudi:Littafin “Rafa’a Sha’anu Habshan” wanda Al-Imam
Al-Hafiz Jalaluddeen Abdurrahman Al-Suyudi ya wallafa kuma ya rasu
ashekara ta 1911AH/1411M.
(13) Al-Razi: ana nufin Littafin “Al-Shajaratul Mubarakah Fi Ansabi
Al-Dalibiyyah” wanda Imam Fakrruddeen Al-Razi ya wallafah kuma
Al-Sayyid Mahdi Al-Rija’I yayi tahkikinsa
(14) Al-Jauzi: ana nufin Littafin “Tanwir Al-Gabish Fi Fadli Sudan
Wal Habash” wanda Imam Al-Alim Al-Allamah Abi-Farrij
Abdurrahman bin Al-Jauzi ya wallafa, kuma ya rasu a shekara ta
597AH.
(15) Al-Bukhari: ana nufin sanannen malamin tarihinnan da kuma
nasaba wato Al-Imam Al-Nasabati Al-Shaikh Abi-Nasir Sahal bin
Abdullahi Al-Bukhari a cikin littafinsa “Sirru Silsilatul Alawiyyah Fi
Ansab Sadatul Alawiyyah, kuma ya rayu a karni na hudu cikin
Hijiriyyah.

297
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(16) Zahratul Akbar: ana nufin Littafin “Zahratul Akbar Fi Ta’arif


Ansab Al-Bait Annabiyyu Al-Mukhtar” wanda Masanin Nasabah Al-
Allamah Ibn Abdullahi Ahmad bin Muhammad Al-Tilmisani ya rubuta
kuma an bugashi a shekara ta 1349AH.
(17) Fakar: ana nufin Littafin “Fakar Fi Ansab Al-Dalibiyyin” wanda
masanin Nasabar nan Al-Kadi Isma’il Al-Marwazi Al-Azwarkani ya
wallafa. Kuma an buga shi a shekara ta 1409AH
(18) Libbul Ansab Wal’Alkab Wal A’akab wanda Zuhairuddeen Abu-
Hassan Aliyu bin Zaid Al-Baihaki ya rubuta kuma akafi saninsa da Ibn
Funduk, an haife shi a shekara ta 499 kuma ya rasu a shekara ta
565AH
(19) Al-Shaibani: a littafinsa na Misbahul Bashriyyah Fi Abna’I Kairul
Bariyyah
(20) Furiy: ana nufin littafin Rahikul-Maktum wanda Shekh
Muhammad Al-Fury ya rubuta
(21) Tarikh Ibn Asir: ana nufin littafin “Al-Kamil Fil Tarikh” wanda
Imam Al-Muhaddis An-Nasbah Izzuddeen Abu-Hassan Aliyu bin
Muhammad bin Muhammad bin Abdulkarim Al-Jazari Al-Shaibani
wanda akafi sani da Ibn Asir. Ya rayu tsakanin 555 zuwa 630AH.
(22) Barrister Habib Dan Almajiri: audio lecuture wadda yayi akan
Sharifai.
(23) Nabahani: ana nufin Littafin Sharaful Mu’abbad Li-Ahli
Muhammad wanda Shekh Yusuf bin Isma’il Annabahani ya rubuta
(24) Kadi Iyad: ana nufin littafin Ashafa (Kitabul Shifa)
(25) Ibn Rahmun: ana nufin Littafin Shuzur Al-Zahab na Sharif Al-
Tuhami bin Muhammad bin Ahmad bin Rahmun Al-Hassani Al-Alami.
Littafin Makdudi ne”
(26) Al-Kalidi: a cikin littafinsa na Jawahirul Bahira fi Nasabul Sharif
wama tafarra’u min Adam ila azmatinal hadirana ustaz Abdussalam
al’umrani al kalidi al-Idrissi
(27) Al-Saba’i: Nisam Al-Nafahat fi zikri jawanib min akbari tuwat
na Shuhabuddin Ahmad Al-Dahir Al-Saba’i
(28) Al-Abidi: a cikin littafin Al-Bait al alawiyy bil-Maghrib wa
asarahum fi hayatul amma na Asya Samir Hadi Al-Abidi.

298
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

(29) Dr. Rashid: Dar Al-Uloum :2016 bayanin Dr. Rashid Kous
(30) Imam Ahmad: Musnad na Imam Ahmad
(31) Tirmuzi: Sunanu Turmuzi
(32) Al-Sulmi: Al-Ashraf Ala Ba’adu man bifas min mashahirul
Ashraf na Muhammad Al-Dalib bin Alhaj Sulmi
(33) Sharif Isma’il: sharifi kuma cikakken masanin tarihi, Allah ya
bashi kaifin hadda tare da kiyaye tarihi, kuma dukkan tarihin gidan
Sharif Yahya Na-Tsakuwa shi ne ya bada shi tare da taimakon
ragowar yan’uwansa.
(34) Sharif Salisu kankarofi: babban malami kuma masanin tarihi,
shi ne wanda ya fara karfar Nasabar gidan Sharif Yahya Na-Tsakuwa
a hannun Sharif Isma’ila domin taskancewa da kuma rubuta littafin
Sharifai
(35) Sharif Jibril Al-Ashtari Al-Hassani: mai rike da mukamin Dan-
Masanin Sharifai na Nigeria kuma masani akan tarihin Shariai da
Nasabobinsu, shi ne nabiyu a karbar tarihi da kuma nasabar gidan
Sharif Yahya Na-Tsakuwa domin taskancewa..
(36) Al-Ummar garin Tammawa: sune wandanda naje (Mawallafin
littafi) domin bincike tare ta tabbatar da tarihin gidan sharif Yahya
Na-Tsakuwa kuma Alhamdulillah, binciken yayi dai dai da abunda
tarihin gidan Na Tsakuwa ya tabbatar cewa “zuriyar gidan na
tsakuwa sune tushen kafuwar unguwar Sharifai dake tammawa
kuma dalilin zamansu yasa ake kiran unguwar da Sharifai. Wadanda
na samu damar zantawa dasu sune: Malam Shu’aibu wanda yake
limamin unguwar Sharifai dake tammawa kuma mai bada karatu a
masallacin, da Mukhtari Aliyu wanda dattijo ne a garin, da Malam
Muhammad Rayyanu shima dattijo ne a garin, da kuma Alhaji Garba
Jali wanda shi ne Sarkin Fulanin Tammawa bangaren Tammawar
Fulani kusa da Unguwar Sharifai.
(37) Sharif Nura Waziri Alkali: Masani akan tarihin Sharifai kuma
makusanci ga Masarautar Kano tare da tarihinta
(38) Sharifiya Jummai yar Sharif Inuwa jikar Sharif Ibrahim dan
Sharif Yahya Na-Tsakuwa, itace wadda sharif Dan-Jiji ya aika ta siyo
masa kunu kuma ta shaida dukkan abunda ya faru tare da

299
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

makusanta da kuma wadanda suka rayu a wannan unguwa tare da


Sharif Dan-Jiji suma sun Shaida haka.

Ka’idojin guraren da aka rairayo bayanan dake cikin wannan littafi.


Tsarin Lamba da kuma bayanin guraren da aka ciro bayanai.
Kashi Na-Daya
Sashi Na-Farko
1 Razi 39 Ibn Kasir, Ibn Asir, Al-Zuhri
2 Razi 40 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir
3 Razi 41 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir
4 Bukhari 42 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir
5 Al-Baihaki 43 Ibn Kassir, Al-Zuhri, Ibn Asir
6 Nabahani, 44 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir
7 Al-Saba’i 45 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir
8 Kur’an 46 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir
9 Kur’an 47 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir
10 Kadi iyad, Ibn Rahmun 48 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir
11 Kur’an 49 Ibn Kasri, Al-Zuhri, Ibn Asir
12 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir 50 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir
13 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir 51 Kur’an
14 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir 52 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir
15 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir 53 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir

300
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

16 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir 54 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir
17 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir 55 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir
18 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn ASIR 56 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir
19 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir 57 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir
20 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir 58 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Kasir
21 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir 59 Furiy, Ibn Asir
22 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir 60 Furiy
23 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir 61 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir
24 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir 62 Furiy
25 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir 63 Furiy
26 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir 64 Furiy
27 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir 65 Furiy, Ibn Asir
28 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir 66 Furiy, Ibn Asir
29 Kur’an 67 Furiy, Ibn Asir
30 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir 68 Furiy, Ibn Asir
31 Kur’an 69 Furiy, Ibn Asir
32 Ibn Kasir, Al-Zuhri, Ibn Asir 70 Furiy, Ibn Asir
33 Kur’an 71 Furiy, Ibn Asir
34 Ibn Kasir, Al-Zuhri 72 Furiy, Ibn Asir
35 Ibn Kasir 73 Furiy, Ibn Asir
36 Ibn Kasir 74
37 Ibn Kasir 75
38 Ibn Kasir 76

Sashi Na-Biyu
1 Furiy 8 Furiy
2 Furiy 9 Al-Lahwi
3 Furiy 10 Furiy
4 Furiy 11 Furiy
5 Furiy 12 Kalidi
6 Furiy 13 Furiy
7 Furiy 14 Furiy

301
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

Sashi Na Uku
1 Furiy 23 Furiy
2 Furiy 24 Furiy
3 Furiy 25 Furiy
4 Furiy 26 Furiy
5 Furiy 27 Furiy
6 Furiy 28 Furiy
7 Furiy 29 Furiy
8 Furiy 30 Furiy
9 Furiy 31 Furiy
10 Unubi 32 Furiy
11 Furiy 33 Furiy
12 Furiy 34 Furiy
13 Furiy 35 Furiy
14 Furiy 36 Furiy
15 Furiy 37 Furiy
16 Lecture Na Barrister Dan-Almajiri 38 Furiy
Kano
17 Furiy 39 Furiy
18 Furiy 40 Furiy
19 Furiy 41 Furiy
20 Furiy 42 Furiy
21 Furiy 43 Furiy
22 Furiy 44 Furiy
Sashi Na Hudu
1 Al-Lahwi 18 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi
2 Al-Lahwi 19 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi
3 Nabahani, 20 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi
4 Nabahani, Al-Zayyani 21 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi
5 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi 22 Audio Lecture Barrister Dan-
Almajiri
6 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi 23 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi
7 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi 24 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi
8 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi 25 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi

302
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

9 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi 26 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi


10 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi 27 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi
11 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi 28 Nabahani, Al-Lahwi, Al-Zayyani
12 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi 29 Nabahani
13 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi 30 Al-Saba’I:191
14 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi 31 Al-Saba’i
15 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi 32 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi
16 Nabahani, Al-Zayyani, Al-Lahwi 33 Nabahani
17 Nabahani. Al-Zayyani, Al-Lahwi 34 Nabahani:145, Ibn Rahmun

Sashi Na Biyar
1 Al-Lahwi:34 31 Razi
2 Al-Lahwi:38, Al-Alawi:12-13 32 Razi, Al-Kalidi,
3 Bukhari:1, Al-Lahwi 33 Al-A’araji, Razi, AL-Zur’aini
4 Al-Lahwi:39 34 Razi, Al-Kalidi
5 Unubi:101, Al-Alawi 35
6 Unubi, Bukhari, Al-Alawi 36 Razi
7 Al-Alawi:12-13, Al-Lahwi:38 37 Kalidi
8 Al-Ayyashi:22, Al-Zayyani:46, Al- 38 Razi
Lahwi:111
9 Razi:3 39 Kalidi
10 Unubi:107, Al-Alawi 40 Kallidi
11 Bukhari:4-5, Razi:3-4 41 Samarkandi:34
12 Unubi, Bukhari, Al-Alawi 42 Samarkandi:35, unubi:317
13 Samarkandi:38-39, Unubi 43 Samarkandi:36
14 Samarkandi, Unubi, Al-Alawi, 44 Unubi:333
Bukhari
15 Samarkandi, Unubi, Al-Alawi, 45 Bukhari:30,
Bukhari Razi:7393,Samarkandi:44:45
16 Samarkandi, Bukhari, Razi 46 Samarkandi:45, Bukhari, Unubi
17 Al-Zayyani:49, 47 Unubi:339
18 Samarkandi:24 48 Unubi:339
19 Samarkandi:24 49 Al-Alawi:106
20 Samarkandi:25 50 Samarkandi:80-81

303
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

21 Samarkandi:25 51 Samarkandi:88-89
22 Unubi:372 52 Samarkandi:90-97
23 Unubi:572 53 Sanarkandi:97-102
24 Al-Zayyani:54 54 Samarkandi:87
25 Unubi:372 55 Samarkandi:102
26 Unubi,Bukhari, Al-Alawi, Razi, 56 Samarkandi:103
Samarkand
27 Al-Lahwi, Al-Shaibani 57 Samarkandi:104
28 Al-Shaibani:107 58 Samarkandi:108
29 Al-Kalidi 59 Samarkandi:
30 Al-Kalidi 60 Samarkandi:109

Sashi Na Shida
1 Nabahani, Al-Lahwi 11 Al-Asfahani:139
2 Al-Asfahani:366 12 Al-Asfahani
3 Al-Asfahani 13 Al-Asfahani:184
4 Al-Asfahani 14 Al-Asfahani:185
5 Al-Asfahani 15 Al-Asfahani:182
6 Al-Asfahani:40 16 Al-Asfahani
7 Al-Asfahani 17 Al-Asfahani:386
8 Al-Asfahani 18 Al-Asfahani
9 Al-Asfahani:98 19 Al-Asfahani
10 Google Search, Wekepedia 20

Sashi Na Bakwai
1 Al-Asfahani:366 35 Al-Abidi:107
2 Google Search, Wekepedia 36 Google Search Al-Fasi na Libya
3 Samarkandi,Bukhari, Unubi, Al-Alawi 37 Al-Harraki:31,132
4 Unubi, Al-Alawi:62 38 Dr.Rashid-Dar-Al-Aloum
5 Al-Lahwi, Al-Alawi, Bukhari, Razi, 39 Al-Harraki, Musnad Imam Ahmad
6 Al-Lahwi 40 Sunan Tirmizi

304
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

7 Al-Lahwi 41 Nabahani
8 Al-Lahwi 42 Al-Harraki:177
9 Al-Lahwi 43 Al-Harraki:171
10 Al-Lahwi 44 Al-Harraki:208, Al-Lahwi:84
11 Al-Lahwi 45 Al-Harraki:116, Al-Saba’i
12 Al-Lahwi 46 Al-Harraki:117
13 Al-Lahwi 47 Al-Harraki:118
14 Al-Lahwi 48 Al-Harraki:116
15 Al-Lahwi 49 Al-Harraki:117
16 Al-Lahwi 50 Al-Harraki
17 Al-Lahwi 51 Al-Harraki:173
18 Al-Lahwi 52 Al-Harraki:259
19 Al-Lahwi 53 Al-Harraki:257
20 Al-Lahwi 54 Al-Zuhri:9
21 Al-Lahwi 55 Al-Jauzi
22 Al-Lahwi 56 Al-Jauzi
23 Al-Lahwi 57 Al-Jauzi
24 Al-Lahwi 58 Al-Jauzi:86
25 Al-Abidi:50 59 Al-Jauzi
26 Al-Abidi:49-50 60 Al-Asfahani
27 Al-Abidi:50 61 Al-Lahwi:276
28 Al-Abidi:50 62 Al-Jauzi:77, Al-Suyudi:83
29 Al-Abidi:51 63 Al-Suyudi
30 Al-Abidi:54 64 Al-Jauzi
31 Al-Abidi:55 65 Al-Suyudi:68
32 Al-Abidi:57-60 66 Al-Suyudi:71
33 Al-Abidi:61 67 Al-Suyudi:78
34 Al-Abidi:65-66 68

Kashi Na Biyu Na Littafin


Wanda Shi Ne Tarihin Zuriyar Gidan Su-Sharif Yahya Na-Tsakuwa
1 Al-Kalidi 18 Sharif Isma’ila, Sharif Sule,Sharif
Alkali

305
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

2 Al-Kalidi, Al-Lahwi 19 Hashimi, Sharif Isma’ila, Sharif Alkali


3 Al-Kalidi, Al-Lahwi, Al-Iyyashi 20 Sharif Isma’ila, Sharif Dan-Liti
4 Al-Sulmi: 151, 221. 21 Sharif Nura Waziri Alkali Kabara
5 Al-Sulmi:221 22 Sharif Isma’ila, Sharif Salisu Kankarofi
ta Jalli, Sharif Jibril Al-Ashtari Al-
Hassani
6 Al-Lahwi, Al-Iyyashi, Al-Kalidi 23 Hajiya Ayye da kuma ya’yanta
7 Al-Lahwi, Al-Kalidi, Al-Iyyashi 24 Sharif Isma’ila, Sharif Hashimi
Dukawa
8 Al-Lahwi, Al-Kalidi, Al-Iyyashi 25 Hakiya Ayye da kuma ya’yanta
9 Al-Lahwi, Al-Kalidi, Al-Iyyashi 26 Sharif Isma’ila, Hashimi, Sharif Mai-
Fata
10 Al-Lahwi, Al-Kalidi Al-Iyyashi 27 Hajiya Ayye da kuma Ya’yanta
11 Al-Lahwi, Al-Kalidi, Al-Iyyashi 28 Hajiya Ayye da kuma ya’yanta
12 Al-Lahwi, Al-Kalidi, Al-Iyyashi 29 Sharif Nura Waziri Alkali
13 Al-Lahwi, Al-Kalidi, Al-Iyyashi 30 Hajiya Ayye da kuma ya’yanta
14 Sharif Isma’ila Dukawa da 31 Hajiya Ayye da kuma ya’yanta
iyayen gidan
15 Sharif Isma’ila da Al’ummar 32 Hajiya Ayye da kuma ya’yanta
garin Tammawar Sharifai dake
Gezawa Kano
16 Sharif Isma’ila 33 Hajiya Ayye da kuma ya’yanta
17 Sharif Nura Waziri Alkali, Sharif 34 Sharifiya Jummai yar’ Sharif Inuwa
Isma’ila, Sharif Dan-Liti, jikar Sharif Ibrahim dan Na-Tsakuwa.
Hashimi, Sharif Mai-Fata

Daga litattafan da aka duba:


1. Lubbul Ansab Wal Alkab Wal A’akab na Zahiruddin Al-Baihaki
2. Sisilatul Usul Fi-Shajratu Abna’a Al-Rasul na Sidi Abdullahi bin
Muhammad…..Sidi Aliyu Hashlaf
3. Kitab Nasbu Kuraish na Abi Abdallah Musa’ab bin Abdallahbin
Mus’ab Al-Zubair
4. Zahratul Akbar fi ta’arif Ansab Albait Anbiyyul Mukhtar Ibn Abdallah
Ahmad bin MuhammadAl-Tilmisani Al-Makri

306
Tarihin Sharif Yahaya Na Tsakuwa Hamza G. Abdullahi

5. Al-Alamiyyin Wal-Ish’a Al-Alami Wal-Ruhi na Ahamd bin Abdul’aziz


bin Abdullahi
6. Al-Raudatul Mudar Fi-Tashjir Tuhfatul Azhar
7. Al-Istaksa li akbari daulal Maghribul Aksa na Shekh Ahmad bin Kalid
Al-Nasiri
8. Nurul Absar Fi-Manakib Al-Baitinnaibiyil Mukhtar ba Shekh Mu’sin
bin Hussain
9. Silsilatul Wafiya Wal- Yakutataul Safiya fi Ansab Ahlulbayt na Ahmad
bin Muhammad Al-Ishmawi
10.Ansab Al-Dalibiyyin Wal-Alawiyyin na Abdurrahman Al-Rufa’I Al-
Zur’aini
11.Al-Fakri fi ansab Al-Dalibiyyin na Isma’il bin Mirwazi Al-Azwarkani
12.Al- Ihya’u ba’adal insan

307

You might also like