Download as txt, pdf, or txt
Download as txt, pdf, or txt
You are on page 1of 186

[1/6, 4:28 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA 🏫

A GIDAN YARI

BOOK 2.
~YARAN JAURO~

1-5

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM

PAGE NAKI NE
UMMU LATEEFA

Yana zuwa ya fito sanye yake cikin kana nan kaya masu kyau da tsada ba
karamin kyau yayi ba,cikin station ya shiga,Yan sanda suka bashi waje ya zauna
ganinsa da arzikinsa,idonsa sanye cikin farin glass,file dinsu suka dakko suna
rubutu kafin daga bisani DPO ya fito da kansa,ya Kalli Annoor yace Annoor ko?
Annoor ya harde kafa yace oho Kuma sanda aka ce ku kamani ba a fada muku sunana ba?
DPO yace Kai ka shiga hankalinka nan gaban hukuma kake duk matsayinka baza ka zare
mana Ido ba.

Annoor jajayen lips dinsa ya tsotsa sannan yace,Ashe kasan Sunan nawa amma kake
sake tambaya ta har sai na Kuma fada Maka sunana Annoor,DPO tsaki ya ja yace kasan
akan me aka Kamoka? Silly question Annoor ya furta,Kaine ka yiwa wata yarinya
Maryam ciki,Maryam budurwarka ai kasanta ko? Annoor yace ci me? ciki Kuma? Ni din?
A mafarki naje nayi mata cikin ban sani ba? Ni Lollipop dina ace wata mace ta
ganta,dpo Lion gareni fa,leader guda bani da budurwa wa zata yi leading bisa
bed,wait wait wacce Maryam din? Maryam Sahabi secretariat dinka,Annoor murmushi
yayi yace oh my God cewa tayi tana so na naji haushi na mareta shine ta min
sharri,Ina da cctv a dakko a duba,Dpo yace yanzu zata zo ai,Annoor yace dama akan
ciki aka wani Tara min jama'a,akan wani cikin shege, sa ace ma da gaske Nina mata
cikin Kawu zai karba mene a ciki,but ba cikina bane akan me zan karba.....suna haka
sai ga Maryam ta shugo wata katuwa ce sosai tana da kiba zata Kai 30yrs,tana
shugowa ta fashe da kuka tace gashi Nan wlh shine yayi min ciki,Annoor ya Kalli
Maryam yace yaushe? a Ina package dina yaje Hole dinki? Idanuwansa masu kyau da
kwarjini ya zuba mata sai ta fara Ina..Ina....

Annoor yace a tura mu kotu wallahi sai kinyi bayani,Maryam jikinta ya hau bari
da kanta tace Dan Allah ka yafe min karya nake so nake a saka ka aure ni,wata Yar
sanda ta kwashe Maryam da Mari,suka turata cail aka kulleta,Annoor yace a kulleta
kotu zai kaita shi sai ya karbi hakkinsa,yace haka kawai zata jawo naki auruwa a
hanani aure, dama mu gidan namu gashi ga irinsa,Maryam kin shiga uku ba ni ba Kawu
Jauro ma ya ishe ki tunda kika yiwa dansa sharri,Sallamarsa Yan sanda suka yi suna
bashi hakuri ya fice ya wuce gida direct.

Katafaren gidansu Dake G.R.A ya nufa,gate masu gadi suka wangale Masa gate,Wata
Yar budurwa kamar Yar sadaka yalla da baza ta wuce 18yrs ba ta leko ta sama da
sauri,tana ganin Motar Annoor ce ta fito da gudu sanye take cikin doguwar riga Yar
kanti silver color da robar Ice cream a hannunta tana Sha kanta ba
dankwali,gashinta ya sha gyara,da sauri ta bude Masa motar ya fito yana
murmushi,rungume shi tayi tana murna tace Yaya sannu da zuwa,ya furta yawwa Iman
Sanabe,Yaya Ina Ice cream dina? Kinyi Assignment yau ya tambaya? ta daga kai tana
Shan ice cream,yace bude bayan motar ki dakko akwai chocolate dinki amma fa ki bawa
su Nabeela nasu na sanki da rowa,dakkowa tayi tana murna ta bi bayansa suka shiga
hamshakin palon nasu.

Habiba Uwar gidan Jauro tana murmushi tace ka dawo kenan Dana,Annoor yace Ummi
na dawo ya gida? tace lfy lau,Ina yaran gidan fa? su Nabeela suna daki suna karatu
na manta ya kuke ce Masa da turanci ma? Annoor yace Assignment? tace ae shi suke
yi,mutuniyarka ce dai ita tun yamma ta gama nata sabo da tana jiranka,sannan
maganinta ya kare Doctor ka manta ne? Iman Sanabe kunya taji ta rufe Ido tace Allah
Innah ki daina tam,Annoor ya Kalli Iman yace Sanabe an gyara min part Dina,Iman
Sanabe tace yes mana yaya ai ka San ba fashi,Sama ya haura Iman ta bishi yace karki
biyo ni,Baki ta turo tace Yaya na rasa me nayi Maka yanzu baka so na,ko Juyowa
baiyi ba ya wuce abinsa,zama tayi a Palo tana fushi.

Kawu Jauro ne ya shugo ya sha yard ka rantse ba shine me kudin ba,baya sa kaya
me tsada Kuma ka ganshi a motoci na gani na fada Sam a jikinsa ba kama sai
motocinsa zaka gane Yana da kudi,Yana shugowa yaran suka dinga fitowa suna furta
sannu da Zuwa Kawu,Jauro Iman ya kalla yace Yar Auta ta waye ya taba min ke? Iman
ta kwabe fuska tace Kawu Yaya ne ya tsane ni,Nabeela ce ta Kalli Iman tace ai itace
ta fiye takura yanzu idan ta bishi bedroom sai tace zata yi bacci a can,Iman Bata
san ta girma ba,Nabeel yace sai shegen iyayi da Sanabe,Jauro yace ku kyale min
yarinya fa,zo mu tafi Iman Yar Albarka rabu da su,Iman tace Kawu me ka siyo mana?
Kawu yace na manta ma Yana mota Nabeel ya mikawa key yace Je kwaso muku kayan Yana
gaban mota,Nabeel ma saurayi ne matashi Wanda har ya girmi Annoor ma da watanni
biyar.
Kayan makulashe ya kwaso a ledoji kowa da nasa ledar daban dama sun Saba haka
yake musu,har matansa biyu kowacce da nata shima Jauro da nasa.

Jauro sai da ya bari kowa ya shiga dakinsa ya kwanta ya fito Yana bi daki daki
Yana ganin kowa Yana Nan,Yana zuwa dakin Rahma bata Nan wayam,agogon hannunsa ya
duba yaga har 12am.
A palon ya zauna ya jira yaga yaushe zata shugo,Rahma a lokacin tana can club
sabon gari sai 2am sannan gayu suka sauke ta a mota ,Me gadi ta kira a waya ya
lallaba ya bude mata a hankali tana shugowa ta bashi dubu biyu cin hanci ta wuce
ciki.

Riga ce a jikinta gown da kadan ta wuce gwiwa ta dameta,tafiyar sanda take yi a


hankali da haka ta shugo palo,Kawu ta gani a zaune Yana jiranta gabanta ne ya Fadi,
a Palon ta tsaya,Jauro yace barka da dawowa,Rahma ta tsaya tana Sosa wuya tana wasa
da yatsunta,zata yi magana Jauro yace Rahma ke gani kike wani kike wa? kanki kike
wa wlh ba ni ba,Jauro ba ruwansa ko wajen Allah na fita kwas ko ba sabulu,Allah
yana gani ban rayu da ku da wata manufa ba,nayi iya yina na baku Ilimi na addini
Dana boko hasali ma na addinin yafi yawa akan ku mata,kunyi sauka Kun haddace
littafan addini da dama Wanda mu azamanin bamu samu Hakan ba,sannan kin gama
secondary yanzu na saki a university" dukkanku mata ba wacce bata Jin salary duk
watan Allah sai na muku albashi na 30k ya ishe ku kuyi hidinmun rayuwa ba tare da
wani namiji ya hure muku kunne ba,duk abinda kuke so na muku,na Baku ci da Sha
sutura sai Kun zaba,me kike Nema Rahma a rayuwa? Laila haka ta dinga iskancin nan
sai da na aurar da ita sannan na samu salama,ki daina biyewa Haidar kina tunanin
Haidar idan yayi ma ai shi namiji ne ke kuwa mace ce,Rahma shuru tayi tana turo
baki tana kunkuni ita an matsa mata,Kawu kawai wai Kai babu Wanda zai dan shakata
shike nan sai a hanashi rawar gaban jantsi,Jauro yace kiyi rawar gaban rana ma ba
ta gaban hantsi ba,watarana zakiyi nadama da dana sani tunda baki da hankali,ya
mike ya fice Yana cewa kiji tsoron Allah shawara na baki.

Rahma dakinta ta wuce tayi wanka ta kwanta tace daga na dan je club me nayi ni
ba sex nayi ba fa", Dan kiss ne sai Dan kayan kirjina da suka isheni tumbul tumbul
yo Dan an dan musu Excersise shike nan,so ake na zauna da su sunyi Dan Kam ba wani
motsi,wlh bazan iya ba dole a motsa su,Ni Nabeel ma badan Dan uwana nane ba na jini
ai ni shi nake so shi nake sha'awa tunda wancen masifaffen bama shiri,Annoor ai
marina zaiyi gwara Nabeel, Haidar Kuma na Masa rashin kunya,kwanciya tayi abinta ta
shige bargo .

Haidar a mota abokai suka ajiye shi a kofar gida,dama idan har ya fita
iskancinsa to baya fita da mota Yana dawowa katanga yake haurawa har da Ladder
dinsa ta baya Jauro bai sani ba,ba a sanin sanda yake dawowa.
Iman bata yi bacci ba tana palon su na mata tana kallon film kasancewar ba
school,Haidar ne ya shugo Yana sanda zai wuce part dinsa,Yaga Iman harararta yayi
yace ke daina kallo zan tattaka ki munafuka,dariya tayi tace Kai ka sani Yaya
Haidar ai wlh sai na fadawa Kawu gobe,Annoor ne ya fito tunda ya shiga bedroom
dinsa bai fito ba sai yanzu zai je ya dakko abincinsa ya samu Iman da Haidar suna
Hira Yana dariya tana cewa sai ta fadawa Kawu yau ma sai dare.

Fuska ya daure ya karaso cikin kayan baccinsa ya wuce su ba tare da ya kula su


ba,Haidar bangarensa ya wuce Yana cewa ga masifaffe ne ya fito wai shi na gari,idan
ba sai naci Uban Annoor kwana nan zan hada masa tsiya,Iman tace sai na fada Masa
Allah,Wucewa yayi abinsa Yana dariya Dake Haidar Yana da fara'a sai dai akwai
zuciya.
Annoor ne ya dakko abincinsa ya hauro sama,Yana karasowa ya Kalli Iman yace wai
uban me kike kallo ne? Iman tace American Film ne Yaya yana da kyau akwai fadakarwa
da wa'azantarwa,a American film din ne akwai wa'azantarwa ke fa shashasha ce,tashi
kije ki kwanta,Yaya a dakinka? Wani kallo yayi mata Wanda ba shiri ta mike tare da
kashe kallon tace, Yaya maganin nawa,sai gobe ni yanzu bani da shi,waccen Dana baki
me yasa kika batar da shi dalla wuce ki bani waje,bedroom dinta ta wuce,yace ki sa
key bana so naji kofarki a bude tace to sannan ta rufe shi ya zauna Yana cin
abinci.

Yana gamawa ya mike yayi knocking dakin Nabeela tana ji tasan shine tace Yaya
Ina nan ka sani,yace Good ayi addua, bedroom din Rahma yaje yasan itace Bata Jin
magana yana knocking tace na dawo Kawu ma ya ganni,yace Okay ayi Addua ya juya wuce
dakinsa ya kwanta.
Jauro kuwa yau Kwanan Na'ima ne tana dakinsa suna kwance,yace Amarya,Na'ima
tayi murmushi tace na'am Darling,Jauro yace idan bake Na',ima bazan Kwan gida ba,
rayuwa sai da Na'ima,Na'ima kece dai, akan na rasa ki Na'ima gwara ace min Dan
jaki,Na'ima sai dadi take ji tace Dan ma Allah yasa bama haihuwa,Jauro fuska ya
Bata yace wai ke bakya gajiya da korafin rashin Haihuwa,Allah kike fadawa ba ni ba
domin shi ya hana mu,idan kina son haihuwa na fada miki ban tare ki ba,zan iya
sawwake miki kije ki auri wani ki haihu tunda a ni ne,nine bana haihuwa Kinga kuwa
ai zaki iya cewa na sallameki,dama ko wace duk Wacce na aura Ina fada mata idan
tana bukatar haihuwa ta fada na sallame ta ta auri wani ta haihu.

Mata biyar na aura kafin ke duk suna Ina sun fice sunyi aure Kuma sun haihu in
kina so kema a sallame ki Habiba matata ta kauye ta ishe ni,Na'ima sabo da kudin
jauro ta hakura da haihuwa ta zauna da shi badan Allah ba,duk yaran da yake rikewa
ba Wanda ta tsana Irin Annoor da Iman,haka kawai ta tsane su,gashi Jauro yace indai
wata ta kuskura ta fadawa yaran ba shine ya haife su ba to a bakin aurenta shi yasa
ta kasa fada musu.
Shuru tayiwa Jauro tace kayi hakuri bazan sake fada ba,yace kanki Kuma,ya kwanta
tare da juya mata baya,tace haba Jauro na Dan Fulani abin alfahari na,gaban Jauro
ta dawo ta kwanta,Nan take Jauro ya dawo normal suka fara soyewa.

Spark a kwance yake Naila tace Baby azumi fa ya kusa ya kamata kayi Azumin
kaffararka guda uku Yana kanka,Spark yace yaushe zaki fara period tace ai na fara
dazu ta tsokane shi,wani bakin ciki ya kama Spark yace ai sai ki fada min tun yau
sabo da kafin yazo na kwalbe,tace nima ganinsa nayi,shike nan ai akwai baki,dariya
tayi tace wasa nake amma dai maybe yau, Spark yace taho taho nasan yanzu Yana
hanya,kar yazo ya cuce ni banyi na ban kwana ba,Naila tace to sai anjima yanzu
girki nake yi,kafin yayi magana an kira shi a waya daga Office urgent,a gurguje ta
taya shi shiryawa ya fita.

Zuwa dare da Spark ya dawo Naila ta dame shi sai yayi Azumi gobe,yace ki min
abincin Sahoor indai zaki dafa min abinci da asuba zanyi azumi tace Inshaallah,Yau
dama a ransa yace gwaji zaiyi a ransa yace yau bazai taba Naila ba ya gani ko zata
neme shi ita,idan ta neme shi to ta Saba da shi a haka,idan Bata neme shi ba akwai
aiki a gabansa.
Haka kuwa yayi yau Sam Sam bai taba Naila ba har dare yayi nisa suna kwance a
lafiyayyen bed kowa Yana danna waya,Yana ta jira Naila tazo shuru shuru,tun Yana
danna waya har ya ajiye wayar a ransa yace see your life Naila,idan ban zo ba baza
kizo ba,tsaki yaja ya gyara kwanciyarsa ya kura mata Ido,Naila chat take da Beauty
tana murmushi ta nuna Masa wayar Baby kaga wani comedy, Spark ya kalla yayi yayi
dariyar yake tare da furta uhmm abin dariya,a hankali yace da Bado ne yake dariyar
ai da yafi amma an wani sa Bado shi ya bata rai ya daure fuska,Naila Bata Jin me
yake fada taji dai Yana kunkuni,tace bacci zaka yi yau da wuri? to kayi baccinka ai
ya kamata dama kayi baccin sosai,yayi shuru yau sai ya daure ya gani,baccin karya
yayi har Naila ta gama chat ta kwanta itama zata yi bacci,Jikinta ba pant sai iya
Yar rigar bacci,Spark a dole bacci yake Naila ta kwanta a jikinsa,sabo da ya ruda
Naila tana jikinsa zata yi bacci ya sa hannu Yana shafa Badonta wai kafarsa yake
sosawa,cikin magagin baccin karyarsa yace kafata kaikayi take yi,Naila tace Baby
bafa kafarka kake shafawa ba Kalli hannunka ba kafarka bace ba fa,jikina ne ta cire
hannunsa da kyar ta Dora Masa Saman kafarsa,yayi shuru wai ya koma bacci,Naila
sha'awa ta motsa mata Kuma,kasa baccin tayi,ji yayi tana shafa shi,kawai ta fara
kissing dinsa tana balle Masa botin riga, a hankali ya farka daga karyarsa Yana Jin
dadi yace wash lafiya,Naila tace ni wlh uhm...uhm...ayi a kwalbe...tashi please,me
zanyi na gaji yau bacci zanyi ya furta,Naila tace ni amma idan Kai kake so ka iya
takura min shine sabo da son Kai ni bazan Kwalbe ba,yace to ayi iya romance Naila
tace Allah ni Hallare nake so,Spark farin ciki kamar ya suma ance ana son
Hallare,yace wait wait Baby...Naila Ina ta fara cire Masa wando,yace fitsari
zanyi,kayi a jikina,dariya ta kamashi Spark yace,dama haka kike ne? Ban sani ba
waye ya koya min idan ba kai ba,ka Saba min ka tashi please,Naila yau babu koya
mata komai itace Jagora yau Spark dadi yake ya Sha,yace kin cinye assignment dinki
duk kin koya kin iya, 💯 over 💯,Naila tace mu a fada mana mu da bama kunya dama zafi
ne yake hanani yi amma yanzu na dawo hayyacina sai na baka mamaki,Yace nasan zaki
iya,nifa dama irinki na dade Ina nema na aura ban samu ba sai kuwa Allah ya amsa
min addua ta,Naila tace sai nan gaba idan kunyar Amarci ta sake ni,dariya ta ba
Spark yace au Nan duk a cikin kunya ne? Naila tace ae ai da kyar na cire
wandon,Naila yau ta dage ta bawa Spark mamaki,harda canja Style ana farawa Kuma
tace bayana zai balle baby a dawo na gargajiya yace ba wannan zancen ai a haka
shima zaki Saba da ko wanne,Sai da yayi mata salo uku Naila ta Jigata ta fita a
hayyacinta sabo da rashin Sabo,shi kuwa yau Yana samun nutsuwa yace nine kafi Ango
yau,na zarce Matakin Ango yau,ai dadin yafi na Ango Sweet,Naila tace yau bana Ango
bane? Yace Ango ai wahala yake Sha da Amarya virgin, yau na tabbatar" Virgin taje
can sai wahala da mugun KUKA,gaskiya ayi a saba ki zama Yar hannu sosai,Spark sai
sambatu yake yau,tace Azumin fa? zanyi ai sabo da gobe zan koma aiki bana
gida,Alert ta saita 3am ta tashi zata Masa girkin Sahoor.

Ana tashi yace ai sai na fara Sahur dake sannan abinci,Naila tace Allah yau
baza kayi komai ba gwara ma kayi bacci zan tashe ka idan na gama ta mike ta wuce
Kitchen,Abinci ta Masa Bai sani ba bacci ya kwashe shi sai da ta gama ta tashe shi
yayi wanka ya tsarkake jikinsa sannan yayi Sahoor ya wuce masallaci.

Yana zuwa masallaci Liman ya makara bai zo ba,Spark yace su Liman ana can ana
yin na asuba kaji dadinka Liman ni kuwa yau banyi ba ta hanani sai azumi nake Allah
sarki ni,bayan ya idar da Sallah ya dawo ya sameta tana Azkhar,tasan halinsa shi
yasa bata je jikinsa ba sai ya karya Azumin,a kasa Saman Sallaya ta kwanta.
Sai 9am yayi Shirin fita Office,tana bacci ya tashe ta yace ya tafi,raka shi
zata yi yace kwanta kina bina zan dawo na balla Azumin nan,Naila ta kwanta ba
shiri.
Tunda yaje Office Naila yake tunani sha'awa yake kamar ya dawo ya balla
Azumin,Sam baida nutsuwa,4pm Yana yin sallah ya dawo gida,Naila tana kallo ya dawo
tace da wuri haka? Yace yunwa kin fara period din? tace a'a har yanzu shuru,yace
Kai ni da nasan bazai zo ba ta ya zan dauki azumi kin jawo min,dariya ta dinga
Masa,tace to muje kayi wanka yace bazan iya ba sai an Sha ruwa yunwa nake ji ya
kwanta a doguwar kujera yayi shanana,ga yunwa ga Sha'awar Naila Yana ta daurewa kar
azumin ya balle,Naila Kuma taje taci gayu ta sa kana nan kaya na daukan magana duk
ta sake ruda shi.

5pm ya tashi ya kinkimo agogon bango ya ajiye kusa da shi,Naila ta dinga Masa
dariya,yace ji agogo baya tafiyar kirki,Agogon ya ajiye a Saman kansa ya kwanta
yace agogo bazai yi sauri ba haba tun dazu a 5pm muke,Naila ta fito daga kitchen
tana Masa girkin Shan ruwa dariya ya bata,ya kalleta kamar Dan maraya bashi da
dauriyar azumi shi,gashi sai kallon Naila Amarya yake a banza tana ta zamanta bai
more ba,Naila tace an kusa ai,yace Ina wani kusa agogo baya tafiya yaki tafiya tun
dazu,a gefensa ta zauna yace tashi kiyi sauri ki gama girkin Nan ki ajiye min a
gabana Ina shakar kamshinsu a gabana.

Naila ta zauna ya ture ta ta fado kasa suna dariya yace Jamilu ba karfi,tashi
tayi zata wuce kitchen Mima ta shugo gidan ta Sha shadda,tana zuwa Naila tace sannu
da zuwa,Mima ta daure fuska tace ke dalla wuce ki bani waje ba wajenki nazo ba
gidan Dana nazo ko gidanki ne? Spark ya mike ya zauna yace Mima gidanta ne mana,kin
taba Jin namiji yayi gida yayi aure ana cewa gidan wane? Ai sai dai gidan
wance,sabo da haka gidan Nailan Spark,ko gidan Naila ai yafi dadi ma,amma gidan
Spark tsura ai sai a zaci wani tsohon tuzuru ne a gidansa Wanda ya shahara a
tuzuranci sai dai gidansa,Yana zaman kansa,ni yanzu ba zaman kaina nake ba,Naila
dariya ta kamata ta boye,ta wuce kitchen ta kawo wa Mima kayan Sha,Mima ta gasa
mata harara tace duk an mallake min yaro,Spark yace Baby sauri ki gama girkin nan
na kaiki Shan ice cream.

Mima tace wato ni na tsufa baza ka kaini ba sai matarka,idan matsala ce ai kazo
ka kirani amma Dake Jin dadi ne sai matarka wannan yarinyar,wai Dan Allah Spark
baka Jin kunyar kanka,Kalle ka duk kudinka duk kyan ka sai ka kare a wannan abin,
ta nuna Naila tana yatsina kamar taga Kashi,Spark ya Kalli Mima yace ice cream din
zanje Sha Dake? da na taba zuwa Dake ne? ga Mijinki can ya kaiki mana kema, Naila
da sauri tace Spark tana hararsa,Kuma kunyar me zan ji? Ki kalleta fa ai ban fita
kyau ba,Kuma wannan duk tafi family dinmu wayewa da ilimi da hankali wlh,Dan Allah
ku dinga Jan girman ku,talaka ta na gani ita nake so ba me kudi ba,kusan kullum sai
kunzo min gidan Kun Bata mata rai,sabo dani fa take kyalewa tana daga kafa,ku dinga
Jan girman ku dan Allah,bana so a Kai gabar da zata gajiya ta fara ramawa nima
bazan ji dadi ba duk Dan Halak bazai so ya auro mace ta zagi iyayensa ba ko wacce
ta rike shi,sannan Kuma na raba yarinyar da iyayenta na kawota Nan kullum sai Kun
zageta,ita haka iyayenta suke min,kuje kuga yanda suke tarba ta kamar su goya ni,
ai abin kuji dadi ne.

Sabo da sun ga kana da kudi ne cewar Mima,to ni dai bana so wlh gaskiya indai
haka ne ku daina zuwa gidana,Mima ta bude Baki tace akan wannan tambadaddiyar? Yace
ae ita nake so ni dama irinta nake so,fitsararriyar? Yace ai tafi dadi kashe
arna,ni da tana da kunya ma bazan so ta ba,nafi son tsagera wacce idonta a bushe
yake in zuba iskanci na yanda nake so ta biye min muyi ta yin abin mu,dama na tara
shi da yawa" me tayani nake nema sai gashi na samu,amma abinda kuke yi ba tsari
sama,shi yasa ni kuka ga bana shiga safgar family.

Mima tace ae lallai ka lalace Spark,dama can ni a lalace na nake,tarbiyya aka


yi min? Dan Kunga bana magana shine kuke tunanin ni wani Ustaz ne? Miciji ma ya
yake? Kunga Yana magana? Amma tsiyar da yake shukawa fa? ai duk iskancin miciji
baya magana bai taba ba Kuma idan yayi abu sai a Sha mamaki to ni haka nake.

Mima dariya tayi tace Allah ya hore Maka magana Spark wlh kana bani mamaki in
ka Fadi Abu kamar ba Kai ba,Kuma a nutse Allah ya shiryeka,yace Ameen,matarka Kuma
bazan so ta ba,Spark yace tunda Ina son abata ai ta haye,dama soyayyar Miji ake
bukata Kuma ta samu sai yanda tayi dani,Maza su dinga wani cewa no body can control
me,ba Wanda zai fada min abinda zanyi amma Yana shiga bedroom matar tace lock the
door haka zai kulle Yana sauri,ke fa dangin mijinki basu miki haka ba Mima,Mima
tace kaga ya isheka Kuma daga fadar magana biyu uku ka fada min taka tafi
talatin,ka kyale ni Kuma wlh warning nazo yi Maka idan ka goyawa Misam baya yaki
auren Wahida tamu ce ni da Kai,Spark yace wai ita Wahida nan Gold ne a tsakanin
cinyoyinta ko kuwa AC ne a wajen,a likawa wannan a likawa wannan,matar duk da an
gama lalubeta komai ya saki,to a Hakan Dan ubanku dole ko Misam ko Rafeeq sai ya
aure ta,Spark yace Rafeeq? Ai dama Rafeeq kika bawa ita shine bai da budurwa,Mima
tace da nayi wannan tunanin sai naga sunfi shiri da Misam.

Spark yace wa ya fada miki ai har ziyara take kaiwa Rafeeq school,rannan ma a
gidansa ta kwana da Allah yasa Rafeeq Dan iska ne da tuni kinyi Jika a waje,ta
Allah ba taka ba cewar Mima, wai da gaske kake? Nasan fa baka karya Spark,yace ki
tambayi Rafeeq din kiji,Mima sai ta yarda tace to shike nan amma dai dole Misam ko
Rafeeq wani ya aure ta,Spark yace ni fa? Kafi karfi na kai,cewar Mima ta mike zata
tafi ya mike ya rakata har Mota sannan ya dawo.

Har magriba ta kusa wanka yayi a gurguje ya fito cikin jallabiya fara,Naila ta
fito da milk a glass cup me Sanyi,da fruits a bowl,a Palo suka hadu tace anyi kira
ma fa Yankan kankana ya dauka yayi Bismillah sannan yayi adduoi ya ci sannan ya
dauki madarar ya shanye ya wuce masallaci da sauri.

Ana yin sallah ya dawo gida an shirya Masa girki daban daban ya zauna yaci,Yana
murmushi yace mashaallah so delicious,Naila tana Jin dadi itama tana ci yace je ki
shirya,au da gaske kake yi? Yace ae mana makwaftanmu zan kaiki ku gaisa,Naila ta
wuce tayi wanka ta shirya cikin turkysh Abaya maroon ta Sha kyau sosai ta fito,yace
Larabawa Yana mata video har ta karaso,bakinsa ya kuskure tare da sake gyara
sumarsa sannan suka fita a kafa ba tare da sun hau abin hawa ba,suka je makwaftansu
har gidaje biyar sauran Kuma yace sai jibi zai kaita,sannan Kuma zai kaita dukkan
gidajen Yan uwansa kaf.
Ice cream suka siyo da kayan makulashe,Naila tace Ina na Mummy? gaskiya baka
kyauta ba kace wani mijinta ya siya mata ba daidai bane,Spark ya kalleta Ledojin
suna hannunsa Daya hannun Kuma ya rike Naila,suna tafiya yace sorry,bani zaka ba
hakuri ba gida zaka je ka bawa Mima hakuri,shike nan zan ce tayi hakuri Inshaallah
shike nan? Naila tayi murmushi tace ko kaifa.
Suna komawa gida tun a Palo ya dauki Naila sai bedroom ya bajeta suka fara
Kwalbewa.

Washe gari Naila ce ta kira Chika ta daga tace Chika ni Mummy anya kuwa baza a
kyaleta ba taci darajar Spark,Kinga Mamansa ce,Chika shewa tayi tace to yar dadi
miji matar da tayi kisan Kai sannan ta miki sharri karki manta har yanzu bata San
kece Jamilu ba,sannan dangi ma basu sani ba,sannan ki tuna fa ba a wanke ki daga
zargi ba kowa ke ya sani da kinyi kisan Kai tunaninsu kina gidan yari,ai ba batun
wani daga kafa wlh tunda na fara sai na idar da aikina ko kina so ko bakya so,ke a
dole dadi miji.
Naila tace shike nan Allah ya bamu sa'a ,Chika tace Ameen nima Ina da case da
me Unguwa zan koma kansa.

Misam ne ya kira Chika Bata San Ina ya samu number dinta ba,muryarsa ta tsinta
taji Yana makyarkyata kamar ba shi da lafiya,tace lafiya? da kyar yake magana wai
ki....zo...bani da lafiya,Chika ta rude tace kana Ina? Wani sabon hotel din ya fada
mata ta nufi can direct,harda cewa kiyi sauri yanzu za a tafi dani gida,Chika da
sauri taje a taxi ta wuce room din Kai tsaye,kofar ta bude da sauri ta shiga a
rude,Saman bed ta hango shi yayi wani ranga ranga.

Chika ta karasa gaban bed din da sauri tace Ina ma Ina da saurin kuka da nayi
kuka yanzu,amma tsiyar ni sai naga mutuwa kiri kiri nake iya kuka,Nishi ya fara
Yana furta ashhshsh...Chika dukawa tayi a kansa tana kokarin cire bargon da ya
shige ciki,ba zato taji ya fisgota ta fado kansa ya Maida hannayensa tare da
rungumeta,Chika tace wai mene haka Dan Allah ka sake ni,nifa ba Yar iska bace,Misam
yace ni kuwa shine ya zaka yi soyayya da bazawari sai hakuri akwai mu da sakin layi
sannan mu bama jira sabo da mun San kan komai.

Chika tana kokawar kwatar kanta ta karfi amma ya hana hakan,yace tun yaushe nace
Ina sonki kinki bani amsa kin barni sai jira nake, Chika ba shiri tace indai akan
wannan ne Ina sonka nima na amince zan aure ka Dan Allah ka sake ni,murmushi yayi
Yana karewa fuskarta kallo Ya furta saura Tabesting,Kinsan Tabesting Yana Kara
dankon kauna,Chika ta ce mene Kuma Tabesting? yace Tabe ,na dan tattaba kayan
dadi,sai kin min Uzuri sabo da soyayya da bazawari dole sai anyi hakuri damu,shi
yasa da nazo zance kawai Tabesting shine zaman lafiya idan ba haka ba wata ta taba
miki miji.

Chika dariya tayi tace ba zai yuwu ba kuwa a dinga Tabesting Dina ta kwace
kanta da kyar,ya fisgota again ta fado kansa,bakinta ya laluba ya fara tsotsa,Chika
ta kasa tashi daga Jikinsa amma cewa take ka kyaleni ka bari please Bata da niyyar
tashi,shi Kuma ba rike ta yayi ba,sai da taji hannayensa a cikin rigarta a Saman
Boobs dinta" sannan ta dawo hayyacinta da kyar ta kwaci kanta a hannun Misam ta
fice da gudu,ta bar shi jikinsa a mace gaba daya.

Hanan ce zaune a Dan kurkubullin tsakar gidansu tana wanke kayan fitsarin yaran
gidan su,gefe Kuma ga Mamanta tana dama Koko,Hanan ta Kalli kokon ta tabe baki tace
kullum Koko tunda na dawo ban Sha shayi ba, Maman Hanan tace ai kina yin idda ki
samu kiyi auren kisan wuta ta karfi,ko Idi KwarKwar ki samu a biya shi kudi ki aure
shi Yana sakinki ki koma gidan Mohsin,Hanan tace tab wlh bazan koma ba ni burina
tunda a sanadin Amaryarsa ya sake ni wlh itama sai ya saketa,sai na Hana su zaman
lafiya,Kuma indai Ina raye to Naila baza ta haihu ba har abada,wlh bazan kyale su
ba,yanda suka sa min bacin Rai na rasa Mohsin har abada...Baban Hanan ne ya shugo
Dan Koli ya tsinci me take fada yace Allah ya Kara da kin San kina son mijin naki
me ya hanaki biyayya,Kun dauka rubutun ku zaiyi amfani,bari kiji ko wajen uban wa
zaku je wai ki Hana wata haihuwa ke din banza idan Allah ya tsaga yaro sai yazo
duniya ke wacece da zaki Hana,wacce bata San kanta ba,Ina nan Ina jira naga yanda
zaki bar gidan nan Jahila marar Ilimi,a'a a'a dakata karka yiwa Yata baki akan wasu
yan iska, Dankoli yace Uwar banza wlh muna Nan sai kunyi nadama watarana" ya ja
tsaki ya shige dakinsa.

Basiru Kusa complain yaje ya yiwa Chika akan halin da yake ciki,yace Chika ki
min rai ayi a gama aikin nan Tsohuwar nan tafi karfina,zata kashe ni billahillazi
da ace zaki iya Ganin tsaraici na da na nuna miki ita kin gani taji jiki tayi ja ta
dawo abar tausayi,Chika dariya take kamar ba gobe tace ba Nollywood kake bukata
ba,uhm uhm Chika yanzu ko Nollywood sunyi hankali sun gyara film dinsu yanzu,wannan
ta maidani kamar doki ba hutu ba komai,Chika tace ai kuwa lokacin gama aiki baiyi
ba kwana nawa kwata kwata ba a Kai sati ba fa ai yanzu aka fara bari dai a canja
Maka magani.

Basiru yace Dan Allah ku agaza da sauri matar nan fa so take taga bayana,ni
matata ba haka take ba,ke ni duk iskancin da nayi ban taba cin karo da irin Mummy
ba,yanzu dalilin haka ta sa iskanci da mace wani neman mace duk dadinta ya sire min
bana kauna.
Yanzu Dan neman matan ma Basiru dainawa zaka yi? Tun yaushe Kuma mata sun fita
kaina ko wacce ta je da jikakken gabanta bana so,Ina naga lafiyar neman wasu ma
wannan matar duk ta fatattaka ni.
Chika kuwa Naila ta bugawa waya lokacin Spark yayi Bako Kamal yazo suna
tare,tace magani fa baya yiwa Baseeru sosai,Naila tace amma wannan Baseeru ba
karamin rago bane,ai duk Wanda maganin nan bai Masa ba to a ragon ma na gaske
ne,yanzu Kinga ni ba fita zai barni nayi ba bare naje wajen kaka,Chika tace ni
aikin me nake sai na wakilce ki naje turo kudi na tafi,Naila tayi dariya tace ni fa
aikin Nan ya ishe ni wlh bana so muyi abinda Spark dina zai ji haushi,Mamansa ce
tafi wacce ta haife shi a wajensa haka yace min jiya itace komai dinsa,yanzu idan
har ya ga nayi Masa haka fa,kiyi tunani Chika wlh da shine indai mutum ya shafe ni
to ya hakura ko mene bazai Masa ba,Baseeru da rannan zaginsa yayi amma sabo da
Mummy duk rashin mutuncinsa ya kyale shi,ni dai gaskiya Ina tsoron aure na kar ya
gurgude haka kawai Hallare ta available ki cuce ni,Chika tace au cutarki ma zanyi?
Naila tace a'a amma ai dai ai....ai.....

Chika tace Okay bari a fada mata gaskiya kawai,Naila tace ae nidai a fada mata
ba wani donkey monkey da zai kashe min aure,Chika tayi dariya tace wato nice Donkey
money din kenan,Naila tace da wai ae haka nake nufi,dariya suka yi,Chika tace baza
a fasa aikin ba wlh sai Baseeru yaji dadi kafin a hakura bari ni ai nasan address
din kaka zanje na karbo,Naila tace Bada yawu na ba babu hannuna a ciki,Mijina kawai
Ina Jin dadi na ku jawo min tunda na fito daga gidan yari Alhmdllh Allah ya hadata
da Gamonta itama na barwa Allah,Chika tace wato yau Tantiriya tasan ta barwa Allah
ikonsa kenan,Naila tayi dariya tace aurena nake ji ko Bai sake ni ba idan yaji
haushi na fa,ko Yana Sona Kashi Dari nazo nayi abinda zaiji so na ya dawo Kashi
Hamsim ko arba'in fa,ke da baki aure ba Chika kina da chance kiyi komai ni kuwa
wannan ta shafi Spark,kar nazo nayi aikin da na sani,Chika tace dalla rufe min baki
wlh sai Baseeru yaji dadi,Baki isa ya Sha wahala ya hakura ba,to ai nace kuyi ba
hannuna sisi bazan bayar ba,Chika wayar ta kashe ta kira Beauty ta fada mata yanda
suka yi da Naila,Beauty tace dalla share ta dole Baseeru yaji dadi in yaso a hakura
gaba daya,Kai amma Naila ta zama sallamammiya,Chika tace hmm sai Kinga ma Yan uwan
Spark yanda suke mata bata iya ramawa,duk rashin kunyar ta sai dai Spark ya tare
mata da kansa.

Beauty tayi dariya tace tayi dai dai ai dole ta hakura tunda Yan uwan miji ne da
iyayensa tunda shi dai baiwa nata dangin ba ai bai dace tayiwa nasa ba,Chika tace
Allah ya kaimu na auri Misam su gani wlh wlh ba shegiyar da zata zo gidan mijina ta
ci min mutunci ta tafi babu ita wlh sai na rama, Tantiriya fa ta fiki rashin kunya
Chika tunda kika ga tana kyale su kiyi hakuri kawai aure ba komai kake yi ba,Chika
tace ta fini dai fitsara a baki amma wlh nasan nafi Tantiriya masifa ita ai bata da
karfi bata fada Kuma sai zallan iya shege da shi take tsorata mutane,nasan yanzu
abinda Naila zata iya fada a bainar mutane ni bazan iya ba amma fadan da za ayi
dani ita Baza ta iya ba wlh wane mutum,Beauty tace na sani ai ko ni nafi Tantiriya
fada,Kin dai iya Munafunci cewar Chika.

Dariya suka yi Chika tace Malama Ikhram fa har yau tana Abuja Kuma wlh tana gidan
Rafeeq,zata aikata, wai ni Kam ko Baban Malama ya mutu ne ko shima naga ta kara
lalacewa ne,dariya suka yi Beauty tace dama Malama Yar iska ce matar da take iya
zigidir a gaban Yan daki,kin San da fa dakinsu Daya da su Azima masu kwana ba
wando,Malama wlh a gidan yari ma an San da zamanta ita fa ta fara bullo mana da
gasar girgiza Nonuwa ko kin mata,duk Wanda yaci Naira Biyar,Wai wannan wa'azin
shine sana'ar da ta samo a gidan yari dama tace sai ta fita da sana'ar da zata
dinga cin abinci,Rafeeq bai San Malama bane zata iya tubewa a gabansa ita dama bata
saka sutura Indai ba Sanyi ba,gidan yari take zagewa da pant da bra yini kwana da
Pant da bra idan ana zafi,Ke badan karatun da tayi me zurfi ba fa shine ta daina
amma da tare muke Shan Wiwi cewar Chika,wai Ina Wiwin ne Chika kin daina Sha
kuwa,Ina shayinta abina idan nayi aure ranar da za a kaini zan Sha ta karshe shike
nan Inshaallah nayi alkawari,Beauty tace yanzu tuban baza ki tuba ba sai ma ranar
da za a kaiki dakin miji,Ina laifi da bance sai na samu ciki ba,idan fa za a kaini
nace,Beauty tace idan kin auri Misam ki rama iskancin da dangin Miji suke yiwa
surukata Naila kici uwar su sannan a wajen miji kiyi lakwas,Chika tace haba Bata
bakinki kike mune fa muka zauna a bangaren mata,idan bamu iya kissa ba uban waye
zai iya ai sun shiga uku wlh duk Wacce ta kawo kanta ba mutunci,Beauty tace aha
Kinga tawa kishiyar ni nayi dacen kishiya marar tunani aikin ma kadan nayi ta yanke
min wahala yanzu ba tashin hankali,gobe ma farfesun zanyi na kaiwa Umman Mohsin har
gida.

Ya mijin naki kuwa Mayen nono ne? Mayen uwarki Chika bana son wulakanci kin dame
ni da Mayen nono idan naki kike so kizo ki bashi mana,Chika tace nawa sai Misam
baki ga dan bakinsa dai dai su,dariya Beauty tayi tace zaki bayani bari yazo
kansu,haka nake so jiya ma da muka hadu har yar Tabes muka yi,Beauty wayar ta kashe
kawai tana dariya zaki ga Tabes,Chika kuwa bata hakura ba Shirin tafiya kauyen su
Naila tayi dole sai ta karbo maganin Baseeru.

Spark yau ma yaje gaida Mummy tana sama ya zauna a palon kasa,Baseeru ne ya
fito daga kitchen da daron abinci a hannunsa Yana ci sabo da Mummy ta gama cinye
Masa Dan abincin,zama yayi tare da mikawa Spark hannu suka gaisa,Spark kawai Sumar
Baseeru yake kallo duk ta fita a hayyacinta daga gani abin aka yi yaci uwarsa a
hannun Mummy,Spark saura kadan dariya ta kwace Masa ya daure ya danne,Baseeru yana
kallonsa yace wai uban me nayi Maka ne kaga yaro tunda na auri uwarka ka takura min
da kallo ba laifi na bane laifinta ne itace take jawo ni,ni wlh abin nan ya
isheni,Mummy ce ta fito ta sha wanka har wani shining take,tace haba Alhaji meye
haka Danka ne fa,yaro ka dinga zance irin haka da shi.

Baseeru yace a'a Kinga kyale mu wannan ne yaron? da girmansa da komai da aurensa
mene Bai sani ba yaro yaga tsirara munga tsirara to mene a ciki hirarmu zamu yi
ciwon da namiji na da namiji ne,ba abinda baya gani shima,Spark yace kwarai
kuwa,yaji dadi an San shi fa ya girma,yace wanne dare ne jemage bai gani ba,Mummy
tace tashi ka tafi,Baseeru yasan tsiyar" spark Yana tafiya zata a Koma gado,yace
bazai tafi ba hira zamu yi da Dana irin ta manya,Mummy tace wlh bazan lamunta ba ka
lalata min Dana sai ya tafi,Spark ya mike da niyyar tafiya Baseeru ya rike kafafun
Spark yace Dan Allah karka tafi wallahi....

Ya Kalli Spark Yana mincina Masa Ido wai ya gane me yake nufi,Spark dariya ta
cika Masa cikinsa yace to ni me zan muku kuci amarcin ku,Baseeru yace a'a wlh yau
sai ka yini ko Kuma muje na rakaka,Spark yace Ina? nifa Office zanje,yace ka tafi
dani in yaso ma ka jefar dani a titi yafi,Mummy tace au Dana kake fadawa irin
haka,Spark ya janye kafarsa yace muje Abba Baseeru,Baseeru ya jefar da cokalin
abinci ya bi Spark suka fice,Mummy tace zaka dawo ne.
Baseeru Yana fita yace Alhmdllh tun jiya ta kulle ni ta dauke key din,Spark yace
kaima kamar Dolo Sunan surukina, ka dinga guduwa yawo kana hutawa duk jininmu haka
muke,Baseeru ya saki baki yace Allah? Spark yace harda ni shegen kaina nane matata
bata hutawa,ai gwara Kai namiji ne zaka Danyi hankali a wani abin mata basu da
tunani su in suna son abu kawai a basu,Allah me Iko kace yaro haka kuke,Spark yace
badan neman kudi ya zama dole ba Ina zan fita,amma fa duk da haka nifa ba irin
Mummy bane gaskiya ban kaita ba,Kai ita a dangin ma itace ta musamman na Santa fa
tunda uwata ce,Ina Jin yawan fadansu da tsohon mijinta,ka dinga fita kana
shakatawa.

Baseeru yace kaddara ta hau kaina ya zanyi dole na tashi a tsaye da neman
magani,Spark kudi ya zaro ya bashi,mamaki ya kama Baseeru yace Kai yaro da kudina
kana min kyauta,Spark yace karka Raina min hankali ungo Kai kasan dalilinka na
auren Mummy amma ni nasan me gadi ne Kai tun kafin ta aure ka,kawai abinda yasa na
rabu da ita ta nuna bata son ayi bincike sannan tana bukatar namiji na sani,shi
yasa na bari burinta ya cika koma mene dalilinka na aurenta Dan Allah karka cutar
da ita uwata ce,bazan fada mata komai ba Kaci gaba da zama a haka amma duk ranar da
asirinka ya tonu ka kiyayi kanka bata iya daukan mataki ba,Ina gargadinka kayi
hankali kasan me kake yi,ka kula sosai indai kasan kunyi fada ka kiyayeta,Spark ya
juya yayi tafiyarsa ya bar Baseeru a tsaye da mamaki.
Kudin hannunsa ya kalla sun Kai dubu dari yace bari Chika ta dawo daga kauye
ta kawo magani yau Mummy sai kin gaji dani,danki ya biya kudin service.
Annoor kasancewar yau ba aiki Yana bed dinsa Yana kwance Yana duba wayarsa,Iman
ce ta shugo sanye cikin Dubai Abaya tayi kyau kanta ba dankwali,zuwa tayi ta haura
Saman bed din tace Yaya wai me nayi Maka?,Murmushi yayi yace ba abinda kika min
kawai kin girma Iman Kinga mu musulmai ne ba arna ba me zai sa ki dinga zuwa jikina
kina rungumeni kina bacci a dakina,ki daina haka bana so babu kyau,sau nawa Kawu
Yana miki fada bakya ji,to Yaya Kai ai muharammi nane mene,to ko Uba ko yayane uwa
daya uba daya Bai dace ba babu kyau a aladar mu ta bahaushe ba kyau,Yaya to Kai ai
mamanka ba Yar kasar nan bace Kawu ne dan kasa,dariya ta bashi yace to ni dai ki
daina idan ba haka ba na daina kulaki.

Kansa Iman ta fado ta rungume shi tace ni da Dan uwana ace bazan taba shi ba
Allah Yaya jikinka dadi bazan iya hakura ba,daga min jiki zan mare ki fa,wlh bazan
tashi ba,ta Maida kanta kirjinsa ta kwanta,tureta yayi yace tashi mu koma Palo ki
min kitso,Kai Yaya yaushe aka yi kitson nan just 5days,sai naje ayi min a
saloon,Mace tayi Maka? yace ae mana ,sai kace Dan iska wlh ba wacce ta isa ta
tabaka,Gani blood sister dinka nice zan na maka, sabo da Kai fa na dage na koyi
kitso,yace uhm naji yi min,Yaya maganina fa,yace na tuna na kawo miki Yana
bedroom,okay ta zauna da kibiya,gashinsa me tsayin gaske kamar na mace,ko macece ta
samu wannan sai ta godewa Allah,Nabeela ce ta fito tayi Shirin fita tace Yaya zanje
practical,yace a dawo lafiya Yan mata,Yaya kawata fa ta kyasa tana so wlh kullum
sai ta min zancenka,Murmushi Iman tayi tace tazo mu ganta idan tayi mana shike
nan,Nabeela tace Yaya kasan Iman dinka tayi saurayi wlh,yace haka nake so ai,dama
duk kyawun kanwata ace ba saurayi gashi anyi candy, wucewa Nabeela tayi ta
fita,Rahma tana dining me aiki tana shirya mata breakfast kida take ji tana bin
Waka sanye cikin Kayan baccinta duk jikinta a waje,Nabeel Yana fitowa a dining ya
zauna shima ya saci kallon Rahma ya tabe Baki yace kina cutar kanki da wuri zaki
tsufa tunda kika ce Maza zaki dinga mikawa jikinki,Dariya Rahma tayi tana bin Waka
tana jinsa tace Nifa Yaya wallahi wallahi ban taba sex ba kawai dai nasan ana Dan
motsa min jiki sai club da nake zuwa,ai kin dauki Matakin Kai kanki din ayi sex
daga Nan ai sai Sex Kuma ke kika sani idan zaki gyara ki gyara idan ba haka ba kina
kallo zaki auruwa,Rahma tayi dariya tace duk iskanci na ai kadan ne akan Laila da
Karima ,ai sunyi aure su da yaran su magana ta wuce,Uhm wai Yaya ka duba Laila
yanda tayi dacen miji duk iskancin Laila,Laila ce tayi Sallama da yaranta sai ga
Karima ma tazo da yaranta da Sajid babban Yaya da matarsa Meenat da yaransa,Annoor
suka kalla Wanda Iman ke Masa kitso Yana zaune Saman Sallaya tana kujera,gaba daya
bayansa Yana Jikin Iman ya lumshe Ido Yana gyangyadi,Sajid ya dura Masa ashar yace
wai mutum sai kace saurayi da budurwa karfa ku manta ubanku Daya,Iman ta gaishe su
tace to ni Ina da saurayi na Kuma shi zan aura shima Yaya budurwa zaiyi kawar
Nabeela ce,Sajid yace Allah yasa ta dore waccen karon da yayi budurwa ai kece kika
koreta duk Inda za a kaita Dake ake tafiya,wai ya Kai budurwa shopping amma ya
kyaleta Yana wajen Iman suna ta surutu sunyi banza da budurwa ai dole ta hakura da
Kai,Karima tace ke Iman wlh ki gyara halinki Dan uwanki kin hanashi sakewa,ya
koreta amma kamar mayya,dariya suka yi family guda suka zauna ana ta Hira suna wasa
da dariya kowa uwarsa da ubansa daban amma basu sani ba duk sun zaci Yan Uba ne,Har
Gulmar Jauro suke yi da Haidar ya fito yace Wlh Kawu yayi aure-aure wannan son mata
haka,tunda naji kullum ni dai burina na so mace nasan wlh gado nayi,Allah ya rabani
da aure-aure irin na Kawu,Annoor yace Kawu auren dandano yayi a baya yanzu Allah ya
shirye shi ya rike mata biyunsa,shi yasa dukkan mu kamar kowa daban babu me cewa
Yan uwa ne mu to anyi aure-aure cewar Karima, tace babu Wanda yayi kama da
Kawu,Allah sarki ga matansa Uwar gida uwar goyon mu bata taba haihuwa ba,Na'imatu
Amarya ma haka,Gwara da bata haihuwa wannan Amaryar shegiya cewar Rahma,Annoor yana
jinsu bai fiye magana a gidan ba amma a wajen abokansa kwallon shege ne ba irin
abinda baya fada,a gidan Kuma yafi kowa hankali sai dai shi Bai kula mata ma ko
budurwa ce sai dai a hada shi da ita, bai taba Gani yace Yana so ba.

Jauro ne ya fito cikin shiri zai fita daurin aure dukkan su suka ce gaskiya yau
Weekend Kawu baza ka fita ba Hira fa zamuyi ta zumunci,Jauro yace Allah na gode
Maka yarana Yan Albarka ku bani 3hrs zan dawo,mu bamu yarda ba wlh Kawu sai ka rage
mana suka hada baki Dan idan Jauro ya zauna dole suci dariya sabo da shima wani
dolon ne,yace to 2hrs suka ce mun yarda,Na'ima Amarya sai wani cin magani take tana
Harare Harare ta wuce,Habiba Uwar gida itace ta fito tayi wanka cikin atamfa super
tayi kyau ta zauna yaran su Karima suka tafi wajenta da gudu,sannan suka gaisa tace
yau yini akazo mana kenan amma waya kuka yi na sani,Karima tace ae mana dama yau
muka shirya zuwa.

Habiba tace Iman an gama jarabar kitson ne ayi mutum kamar mace,Annoor yace
Ummi Kinga kitson nan farin jini yake karawa duk Inda naje wawata akeyi,dariya suka
yi Ummi tace ko baka yi kitso ba ai dole ayi wawarka Annoor balarabe haka da
Kai,Iman tace Ummi nifa? tace ke ai da shuwa kika yi kama,Iman tace nafi karfin
Shuwa ni sadaka yalla ce fa,dariya suka yi.
Ba a dade ba Jauro ya dawo cikin yaransa ya zauna Nabeela ce kawai bata nan.

Yana zama Karima tana nunawa Rahma Abu a waya tace Kalli Yar karya wai mutum
dole sai ya nuna shi me kudi ne a social media,Jauro yace Banga laifin su ba,ace a
fili a zahiri ka zama talaka a online ma sai ka zama talaka a'a da sake suyi karyar
su wlh ai dukan sai yayi yawa a zahiri talaka a online ma talauci ai bai dace ba,ni
Wanda ma suke bani mamaki yaran nan kune Yan boko ku Kara min haske tunda nake a
rayuwa ta ban taba ganin kamfanin giya sunyi talla da mutum Yana cikin maye ba,ko
Yana tangadi da tangal tangal,ko yana soki burutsu, ko sau daya ban taba gani ba ko
a labari,gasu da customers da yawa amma basu sasu a talla wai basa farin ciki da
masu Shan ta ne? Dariya su Annoor suka yi Nabeel yace Kuma fa haka ne wlh
Kawu,Jauro yace tun Ina yaro nake wannan tunanin ko kunya suke ji ne, mashayan na
basu kunya oho.

Rahma ce ta daga wayar saurayinta tace Malam karka dameni jiya Dana kiraka da
dare matarka ce ta daga ta kashe wayarta ta ja tsaki,Jauro yace maganinki kenan sau
nawa ku yan matan Ina gargadinku idan kunyi samari karki sake ki dinga kiransa da
dare matukar Yana da mata to yawanci wayar bata hannunsa in kin ganshi a online
karki magana matarsa ce a Kai tana patrol,wallahi Ina rabaku mata patrol suke na
mazajen su cikin dare basa baccin kirki.

Wani Yana can Yana bacci ita ta dauki wayar tana patrol ke Baki sani ba,idan
karya nake ga Habiba nan haka take yi musamman lokacin da kuruciya ta,Matar Jauro
Ummi taji kunya tace ai lokacin kuruciya ce yace to kunji ko da kunnen ku,Ina so ma
next week Kai Nabeel,Annoor,Iman ku shirya muje gidan babban Aminina na kauye
Hashimu,Haidar yace ni banda ni? Kai aikinka Yana barinka ka zauna ne kullum kana
Office,yace to zanje ai yace Allah ya kaimu sarkin naci,Nan suka yini suna hira
gwanin sha'awa.

Nabeela dagewa tayi lallai sai da ta hada Annoor da kawarta Sameera ta hada su
soyayya, tun bai yarda ba har dai ya yarda,Iman kuwa da saurayinta Huzaifa suna ta
soyewa a waya kullum har Zance Yana zuwa,Annoor bedroom din Iman ya shiga ya sameta
a kwance tana chat yace ki shirya yau zamu fita shopping,tace wow amma da Huzaifa
ne yace zai kaini,yace to mene a ciki kice ya taho kawai,sai mu hadu acan tare ba
damuwa nima ai Sameera zata je Kinga shike nan,tace to tana murna.
Huzaifa ta fadawa yace Ina Jin kunyar Yayanki amma ba damuwa ai tunda shi ya
amince,tace wlh ba komai ai yayana na musamman ne,Iman da Annoor a mota suka tafi
su kadai sai yayiwa Sameera waya wai su hadu a can,Sameera tayi mamaki shi da zaizo
ya dauke ta,haka ta tari taxi taje Inda yace,Huzaifa ya kira Iman dan Iman ita ta
manta ma da saurayin nata Sam,tace mu hadu a can ai kasan wajen ta kashe wayarta
ta juya ta Kalli Annoor suna Hira suna dariya cike da nishadi.

Yaya ni....ni....tana zuba shagwaba...yace ke me Baby ..kallonsa tayi muna


zuwa Ice cream zan fara Sha,yace uhm naji ni bazan Sha ba yau kina ta jawo min Mura
tana kamani,to me zamu ci? Shawarma tace yessss ..itama tayi ya mika mata hannu
suka tafa,suna zuwa Sameera taje itama Huzaifa yaje,tunda Annoor yace da Sameera
Hey bai sake bi ta kanta ba kawai ya rike Hannun Iman yace muje ciki,Huzaifa ya
tsaya Yana kallon ikon Allah.

Sameera tace yayanta ne ubansu daya karka damu shakuwa ce muje suka biyo su a
baya amma hankalinsa gaba daya akan Iman yake,duk abinda take so shi yake zabar
mata da kansa tana nunawa,har layin Inners suka je Sameera tana bayansu itama da
basket dinta tana jida,Huzaifa bakin ciki ya cika shi Yana yiwa Iman magana tace Oh
Baby kazo ka zabi kayanka kaima ta juya ko sake kallonsa bata yi ba,Annoor ya dinga
zabo mata bra duk size dinta ya sani,tace gaskiya kanwata ta girma kice yanzu size
ya karu,Iman tayi dariya tace Allah Yaya kana bani kunya da ance maka a haka zan ta
zama,dariya suke yi suna nishadi,Huzaifa fita yayi ya jira su a Jikin
motarsa,Sameera kuwa bacin rai ita kanta ya dameta wannan ai wulakanci ne.

Su kuwa Annoor da Iman ko a jikinsu sai da suka gama,Maryam wacce ta taba tura
Yan sanda suka kama Annoor tana labe tana kallo,bibiyar Annoor take kamar
mayya,tace Alhmdllh lokaci yayi sai na jaja Maka masifa tunda kaki so na,wannan
Iman din ta hanaka komai karshe har wata budurwa ma zaka yi,da sauri ta koma wajen
yaranta da ta basu Kwangila wasu kartan Maza su hudu.
fitowa suka yi suka yi sai lokacin Annoor yace sorry Sameera Dan Allah shiga
mota muje,Sameera ta danne bacin ranta tace ba komai,Iman ma haka ta karasa Inda
Huzaifa yake ta bashi hakuri.

Masifa ya fara yace kin San wulakantani zaki yi kika ce nazo? tace akan Dan
uwana kake kishi,Dan uwana ne fa mene ne haka zargina kake yi? yace no amma kin min
daidai kenan? Idan ba dama na hakura...,da sauri ta mika hannu zata rufe Masa baki
Annoor ya rike hannunta da sauri ya wayance yace sorry Huzaifa muje mana yawa kake
yi,Huzaifa shima dannewa yayi ya shiga motarsa suka wuce garden wurin
Shakatawa,Masu bibiyar Annoor Kuma yaran maryan suna binsu,sai da suka samu sit
suka zauna wajen na masoya ne,a wajen ake siyar da su Ice cream,cake da tarkace
daban daban,Iman sarkin Ice cream irin masu Dan siyar da biscuits cream ta kira
bata san ana bibiyar su ba,cikin yaran Maryam dinne Daya yazo da komai nasa na
Incream din irin na yara Wanda suke zagawa lungu lungu a gari.

Annoor yace ki bari a kawo mana me kyau,Iman tace ni wlh sai mun Sha wannan ta
karbo guda biyu harda na Annoor,ta karbo wa Huzaifa da Sameera suma,tunda ta siyo
icream Annoor da Iman suka dauki iya na Iman suna Sha wannan ya lasa ya bawa wannan
har kokawa suke a kansa ita da Annoor,Annoor yace kanwata wannan yayi kadan bari na
Kara Dana Sameera,Iman tace nawa yafi dadi wlh nawa zamu Sha har suka shanye na
Iman suka dauke nasa suna Sha suna nishadi,har kokawa suke Iman ta fada jikinsa ta
kwanta tare da rungume shi tace Yaya bacci nake ji,rungumeta yayi shima,Sameera Ice
cream dinta ta fatalar ta mike ta shiga taxi tayi tafiyarta gida ranta a bace.

Shima Huzaifa motarsa ya shige ya barsu Nan,Maryam tana kallo tace ka gani sun
fara fita a hankalinsu a kaisu hotel din nan wajen Inda ake kamawa a nan, a kuwa
Annoor da Iman suna ji suna gani basa gane komai hankalinsu ya fita a jikinsu gasu
Maryam tayi booking room har na kwana daya,a cikin yaran nata Daya yace ya samu su
Annoor rungume da juna basa gane kowa yace ku taso a kaiku wajen hutawa ga daki can
kuje kuyi bacci,ba musu suka mike suna tangadi kamar Yan kwaya ya kaisu har cikin
hotel din ya raka su dakin,suka shiga suna tangadi,Iman ta zare da yawa kayanta ta
hau cirewa ta tube tik ta fada Saman bed,Annoor wata matsananciyar sha'awa yake ji
itama Iman haka,jikinta ya koma ya kwanta Yana shafa boobs dinta Yana sambatun da
shi kansa bai San me yake cewa ba.

Iman ta manta yayanta ne ita bata ma San waye ba shima haka,ta Maida hannayensa
dukiyar fulaninta tace taba min please,ta sa bakinta cikin nasa Annoor ya fara
kissing dinta Yana Murza kirjinta son ransa suna Jin wani irin dadi marar
misaltuwa,ya raba kansa da kayan dake jikinsa ya fara bin Iman dalla dalla,ya
tsotsi Nan ya Murza can,ihu suke da Nishi Iman Yana Sha mata bado tana ihu har ta
matsu ma ya shige ya tabbacin bata san me take ba,ya shigeta da kyar ta karfi Dan
baya hankalinsa bai San me yake ba,duk azabar zafi amma Iman bata ji ba sabo da
maganin da Maryam ta basu kamar tsafi haka yake.

Mace bata sanin anyi amfani da ita sai dai taji canji a jikinta idan ta tashi
Kuma duk ciki babu me tunawa da yayi wani abu,bazai taba tunawa ba har
abada,maganin da ake sawa Yan mata masu shegen zuwa club ko dakin samari idan mace
bata yi hattara ba za a zuba mata a abin Sha ta shanye, Maza in sun fi uku ma zasu
iya amfani da ita ba tare da ta sani ba,in ta tashi sai dai taga alama ko taji
alama amma baza ta iya tunawa ba,ana amfani dashi yanzu sosai wajen lalata Yan mata
duk budurwar da bata kiyayi bin Maza wani wajen ba,Wanda kika yarda da shi ma zai
iya cutar dake ya baki ki Sha,karki ce sai Kinga lemo a bude akwai Wanda suke kamar
magic ana mannawa a Jikin kwalin lemo shike nan ko a jikin sweet ko chewgum masu
shegen kwadayin kayan samari ana yawan lalata mata basu sani ba a wannan
zamanin,Wanda kika yarda da shi zai iya,ko abokai su sa muku ke da saurayin shi bai
sani ba kema baki sani ba,maganin ayi kar a fara a daina yarda da samari ana binsu
wurare ana kebewa waje daya.

Annoor da Iman basa gajiya kwana kusan suka yi suna morar juna,gaba daya taji
rauni duk wajen ya baci da jini amma ko a jikin Iman basu sani ba ma,sai wurin
asuba suka hakura lokacin sunyi sun gaji ya juye mata madarar Nido yafi a
irga,bacci ne me azabar karfi ya kwashe Iman Bata San Inda take ba,Annoor shima ya
fara Jin baccin kartan mazan su biyu suka shugo suka samu har yayi karfin sa
gajeren wando da sauri suka riko shi Yana tangadi bai san su waye ba suka fito da
shi suka canja Masa daki,kayansa Daya cire suka kwaso tare da Kai Masa suka kulle
shi a dakin,Maryam da sauri ta shiga dakin Iman tana dariya tana murna tace Allah
yasa kinyi ciki Kinga shike Nan Yaya yayiwa kanwarsa ciki, blood sister,ta dauki
Iman da kyar ta jata toilet,Dake ba baccin Allah bane bata farka ba har tayi mata
wanka sai dai ta bude Ido in taji zafin ruwan data sata a ciki,kayan Iman ta kwasa
ta Maida mata jikinta ta shiryata tsaf Iman idonta a bude amma komai yi mata akeyi
bata iya motsi Kuma bata gane komai,tana gamawa ta kira Ma'aikaci yazo ya gyara
room din,ya cire bedsheet ya wuce ko a jikinsa su sun Saba ganin haka,ta Maida Iman
Saman bed ta dakko wasu magungunan ta bawa Iman ta Sha ta karfi sannan ta kwanta
taci gaba da baccinta,Maryam kuwa suka koma bedroom din Annoor suka ga ya saka
kayansa tace wannan fa maganin zai sake shi da wuri ku jashi mota mu Maida shi gida
kar ya tuna wani Abu.

Da sauri suka rikeshi Yana tafiya kamar marar lafiya kowa ya zaci bai da lafiya
asibiti za a kaishi,suka saka shi a motarsa wani ya ja ya kaishi har gida a tsohon
daren,yayi parking da motar yayiwa me gadi magana yace ku raka shi room dinsa wasu
ne suka bashi giya ya Sha da kyar na iya gano gidansu wlh,suna mamaki harda godiya
suka yi ciki da shi,me gadi yaga ai bai dace ba ya fadawa su jauro da Yan gida ba
mene amfanin sanin wannan kawai kowa Yana bacci ya wuce da Annoor har bedroom dinsa
ya kwanta sai bacci,yace lallai wannan sun bashi giyar da yawa ya juya ya tafi
Annoor Yana sheka baccinsa.

Can ma bangaren Iman sai wurin 2pm ta iya farkawa taci bacci tana tashi Kuma
tajita wani wasai da ita sai dai gabanta taji ba yanda ta sani ba,taji kamar anyi
wani Abu a wajen jikinta baya ciwo amma gabanta Yana Nuna cewa akwai matsala mamaki
tayi ta kasa tuna komai abinda ta iya tunawa jiya dai suna tare da Annoor suna Shan
Icream da su Huzaifa suna gefe shi kawai ta tuna,idonta ta bude sosai tsoro ya
kamata Ganinta a wani daki daban ta Kalli dakin tace ya naga kamar Hotel, mikewa
tayi da sauri ta duba wayarta Dake gefe taga har 2pm tace to yaushe nazo Nan ni da
5:30pm muna Shan Ice cream da Yaya,Ina Yaya Annoor,jikinta ta kalla taga
normal,mikewa tayi ta gyara mayafinta da fuskarta ta fito da sauri ta bar hotel
din,Dan ita Bata San wajen akwai dakunan da ake kamawa ba,ta kofar baya ta fice da
sauri ba ta Inda suka shugo ba shi yasa Sam Bata gane wajen bane,taxi ta shiga ta
duba handbag dinta tana da kudi ta biya aka Maida ta gida.
A dinga sharhi Dan Allah za a fi typing da sauri.

AsmaBaffa1
https://www.arewabooks.com/locked?id=65759f207c65b397e88b84b3

AsmaBaffa
[1/7, 5:27 PM] AsmaBaffa: Arewabooks AsmaBaffa1
https://www.arewabooks.com/locked?id=65759f207c65b397e88b84b3

🏫TANTIRIYA 🏫
A GIDAN YARI

BOOK 2
~YARAN JAURO~

6-10

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne
Silent Queen
Ummeenas
Nuhuzayyanatu
Hafsat Idris Jhn
Meeeemu
Yar Baba
Hyau43571
Riamcool(Hasken Royal Star)
Khadija

Gida Iman ta shiga hankalin Yan gida a tashe ana ta tunanin Ina ta shiga tun
jiya,Jauro yace Iman Ina kika shiga kin fita da Dan uwanki Kuma shi ya kwana a gida
ke Ina kika tafi ne? Annoor ne ya fito, ya Sha wanka wata shadda milk Yana kyalli
ya kalli Iman yace gidan uban wa kika tafi tun jiya,ni ya aka yi na kwana a gida?
Iman ta rasa me zata ce,Jauro yace Iman duk gidan nan babu wacce na yarda da ita
irinki Ina kika je? Iman ta tsaya tayi Zuruuuu....ta rasa me zata ce tace ni tun
jiya na dai tuna muna Shan Ice cream da Yaya shike nan,Jauro yace ohhhh to Yan
kidnapping ne suka yi niyyar sace ki Allah ya bayyana ki Alhmdllh Maza tafi kije ki
huta", a mota kika tsinci kanki ko kuwa har an kaiki wata state din? Nasan baza ki
wuce Enugu ba indai an sace ki,Iman tace Ina nan Kano ni, ta wuce bedroom tana ta
jimami duk gabanta sai zugi yake mata Kuma yanzu maganin ya fara sakinta.

Tana shiga dakinta ta cire kayan jikinta ta shiga toilet ta zauna sosai ta bude
Kafafunta ta Kalli gabanta tsoro ne ya kamata ganin wajen duk yaji rauri harda jini
kadan,Kuka ta saki wayyo Allah me ya faru da ni? ko Yaya zan fadawa? ta ya zai gani
abin da kunya ni mene ne wannan ko ciwo ne ya fito min,tana kuka sosai Annoor ya
shugo bedroom din,kukanta yaji a toilet yace Iman mene ne? kuka ta saki sabo tace
Yaya rauni naji ciwo ne ya fito min,a Ina? tace wajen miji,Annoor yace mene wajen
miji Kuma ki bude kofa na gani,Yaya ba a gani ba wajen yara bane,samari irinku basa
iya gani,nine yaron? Samari nake nufi,shike nan ki zauna da ciwon ki ya juya ya
fita.

Jikinta ta gasa haka dai sannan tayi wanka haka kawai ta dinga zargin kanta
tayi wankan tsarki sannan tayi wankan sabulu da brush ta fito ta rama sallolin da
tasan daga sanda suke Shan Ice cream ne,bayan ta idar sannan ta fito taci abinci ba
Wanda ya kulata har ta gama,Kawu ne yazo ya zauna yace Iman har yanzu baki tuna
abinda aka yi miki ba?Inda aka kaiki? Iman tace wlh bana tunawa Kawu,Jauro yace
Allah ya kyauta Allah ya tsare mu da mugun ji mugun Gani kinji tace Ameen
Kawu,yaushe za a sani a university din ne? Kawu yace tunda takardu sunyi kyau sai
kema a samo miki private me kyau a kaiki ko ya kika ce? tace ae Allah ya
kaimu,yanda take magana ba walwala Sam a fuskarta.

Yini Iman tayi tana baccin wahala sai yanzu zafin yake damunta zafi kamar me
da kyar ma take tafiya Hakan yasa ta daina fitowa,Ummi tace idan bata da lafiya ta
fada musu tace kalau take ita,ta warke Kuma taki warkewa sabo da anyi mata
illa,kwana Daya shuru biyu shuru bata fitowa sai dai a Kai mata abinci
bedroom,Annoor ne ya gaji sabo da ya Saba da ita sosai sai yaji gidan du ba
dadi,kullum idan yaje ya tambaye ta sai kuka.

Jauro ne ya samu Annoor yace ban yarda da Iman ba akwai damuwa Anya kuwa ba
wani ya lallaba ya bata wani Abu ta Sha ba ya samu ya shole da ita,Annoor tsoro ya
kamashi yace haba Kawu ya zaka jawo mana muna zaune lafiya Dan Allah ka daina
wannan zancen,Jauro yace ba batun jawo Maka bane yarinyar nan tafiya fa da kyar
take yi Inda kasan daren farkon Habiba ni Kam Ina da ja,a kira Karima tafi kusa ita
macece tazo ta dubata ciki da baya a tabbatar tunda baza ta bari Ummin taku ta
ganta ba.

Annoor yace to shike nan bari na kirata,Karima ya kira a waya yace Sister Dan
Allah kizo gida yanzu Iman ce ta samu matsala ta kwana ta yini Bata gida ta dawo
tana tafiya kamar yar kaciya,Karima tace da matsala,kizo ki dubata sosai ki leka ko
Ina ki Gani,Karima tace to gani nan,Annoor ya kashe wayarsa fuskarsa dauke da
damuwa.

Ba a dade ba Karima tazo direct bedroom din Iman ta shiga ta samu Iman a kwance
tana hawaye zirrrr zirrrr,Annoor Yana bakin kofa kamar Wanda aka shigar da ita
labour room ,ya rasa Inda zai sa kansa sai zirga zirga yake,Yana addua Allah yasa
ba abinda ake tunani bane Allah yasa,Karima ce tace yanzu baza ki fada min me aka
yi miki ba Iman, Iman ta nuna gabanta tace zafi ni ban San me aka yi min ba,Karima
tace tsaya na duba na Gani,Iman ta tsaya da kyar Karima ta duba sosai ta saki
salati tace Dan ubanki waye kika yarda da shi haka yanzu wannan wlh inaga sai an
miki dinki dole,Iman tace mene wai? Dan ubanki anyi sex dake ke dabbar Ina ce baki
sani ba,Iman ta fashe da kuka tace wayyo nayi cikin shege,Shi Annoor dake bakin
kofa ya zaci cikin shegen tayi sam baiji komai ba sai maganar Iman da tace nayi
cikin shege, yace wato laulayi take yi shine take ta rashin lafiya,Iman ciki tayi
innalillahi wa Innailayhirrajun.....Jauro yace ya akayi Habiba ma ta karaso tana
tsaye a wajen,Annoor Yana Jikin bango ya jingina sai Gani suka yi luuuuuuuuu yayi
kasa ya Fadi a sume,Jauro sabo da tsabar Dolo ne maimakon ya samo ruwa ko ya daga
shi sai ya tafi wai Nemo Maza,Nabeel ya samu a daki yace Nabeel a hankali,Nabeel
yace Na'am, Annoor ne ya Fadi,Nabeel yace what?...ya fito da gudu yace yanzu Abba
maimakon ka yayyafa Masa ruwan kana gani Yana suma,Habiba ma ta fishi don ita har
ta dakko ruwan ma,aka yayyafa Masa da kyar ya farfado ya bude idonsa ya dafe kansa
dake sara Masa,Karima ce ta fito ta ce Likita aiki ya ganmu Ina Jin sai an yiwa
Iman dinki fa,wanne irin dinki? Iman wani yayi amfani da ita sosai ta sha wahala
yaji mata ciwo matuka Annoor wlh sai an mata dinki ko shakka babu,Annoor yace yanzu
Iman ta yarda da namiji Kai Subhannallahi wannan wacce irin rayuwa ce.

Annoor ne ya shiga bedroom din Iman tana zaune a kan bed tana kuka daure da
towel ta jawo Hijab zata rufe jikinta,Annoor ya fisge Hijab din cikin bacin Rai ya
jefar da shi yace munafuka ta ya za ayi amfani dake kice baki sani ba wa zaki
rainawa hankali,Iman tace wlh Yaya....shut up bana son Jin wannan iskancin,ki fada
min Wanda kika je kika budewa cinyoyi,idan Baki fada min yau wlh sai na Zane ki Yar
iska marar hankali,Ashe wayon banza ne dake.

Iman tana ta kuka ya fisgota daga Saman bed ya jawota yace muje Dan ubanki a
dinke wajen wlh kamar kwarya haka zan dinkeki,Iman tace Yaya ni ba Kaine zaka min
ba,ai kin iya budewa wani Dan iska ya ci ya jawota,wayyo Yaya zaka karasa wajen
wayyo zafi,tausayi ta bashi da haushi gaba daya,Nabeela da Rahma da su Haidar duk
suna gidan al'ajabi ya kama su,Rahma ta saka Hijab tace bari na rakaku asibitin
sauran har Jauro sunyi jugum jugum a Palo kamar suna zaman makoki.

Annoor shi kadai huci yace yi,ya shiga mota bai iya driving ba yau sai driver
ya ja su zuwa asibiti,suna zuwa asibiti ya fisgo Iman yayi ciki da ita,kowa yasanta
a asibitin nasa sabo da yana zuwa da ita ko yaushe,in suka taso a makaranta ma sai
ta zo yawanci,gado aka bata Rahma tana ciki Iman tana rusa kuka,Rahma tace Iman ya
haka? ko ni Dan sama sama ake taba min ke sai kije ayi me gaba daya haba Iman kin
bani mamaki wlh a wajen irinmu ya dace aji irin wannan mummunan labari ba wajenki
ba Iman,Annoor ne ya shugo da kayan aiki idonsa duk ya canja zallan bacin rai ne a
cikinsa,Rahma ya kalla yace bani waje,Rahma ta mike ta fita ya bata wani kati yace
ungo je ki siyo min wannan a pharmacy din kasa please karki Dade Ina gamawa a waje
zan fito na karba ki koma Office dina ki jirani tace to ta fita,Kayan aiki ya zube
daban daban,Ya Kalli Iman yace zaki ci kwal ubanki ko allurar kashe zafi bazan miki
ba da ranki da lafiyarki zaki ji a jikinki.

Iman jikinta na rawa tace Dan Allah kayi hakuri ban San anyi ba ban San komai
ba wlh ko Kai Yaya ai zaka iya sheda ta,akan me zan shede ki Iman kin cuceni kinci
amanata Iman,kin ci Amanata,irin tarbiyyar da nake miki Ina tsare ki Ina tattalaki
sabo da gudun wannan,a banza kinje wani ya gama Dake Dan iska,gardin banza gardin
wofi,Allah yasa ma bashi da HIV ko wata muguwar cuta.

Da fushi ya zuki allurar dai haka ta kashe zafin ya mata sabo da ba yanda
zaiyi,ya furta a tsawace bude, ya tashi daga pussy ko gaba yanzu kin watsa kanki ya
koma gongoni Yar iskar banza,uban waye zaiyi sex kice baki sani ba munafuka ya
wangale kafafun,ta fara kukan zafi yasa abinda ake kama kafafun mata a rike gam
wasu kamar chain,ya tattaleta ba yanda zata yi ko motsi da Kafafunta,yasa kayan
aiki ya fara dinketa,tana uban ihu kamar ana yankata.

Yana mata dinki a nutse hawa hawa dinkin ciki dana waje Yana yi bai San sanda
ya fara hawaye ba,sai da ya dinketa tsaf ya gama komai normal sannan ya karanta
mata dokokin yanda zata kula da kanta Yana gama fada ya kwashi tarkacen da yayi
amfani da su yayi watsi dasu a dakin ya tarwatsa su ya fatalar datable din Dora
kayan ya fice Yana zage zage,Iman shuru tayi tana kallon ikon Allah Annoor harda
hawaye,Yana fita ya samu Rahma a Office dinsa ya shiga ciki Yana gobe idanuwansa da
handkerchief" ya mika mata hannu ta bashi magungunan da allurai a Leda,Ya karba ya
dawo dakin da Iman take,masu gyara har sun gyara ko Ina sun kwashe komai,Yana zuwa
Allura harda ta mugunta sai da ya mata guda biyar daban daban ya dinga bula mata
jiki,magani ya bata da ruwa ta Sha yace shike nan ko ciki ya shiga ya fita ko me ke
mararki sai ya fita,Iman tana shesheka tace to na gode,yace karki sake min magana
zan balla ki, tabbacin kin sani kika Bada kanki gashi nan Boobs dinki duk sunyi ja

Wlh kin bani kunya Iman,ko namiji kike bukata baza ki iya fada min ba ai sai a
samu a aurar dake,Iman tace bani da laifi Yaya ban sani ba wlh Dan Allah kayi
hakuri,ni bazan hakura ba wlh ki warke a fara bincike waye yayi miki,sanda kika
farka a Ina kika ganki? a hotel Yaya yace fine zamu je hotel din ai sai a bincika
aikin banza ni daina kallo na,Kuma wallahi idan na samu kina sani aka lalataki sai
kusa halaka ki,Wannan kitson ma askewa zanyi dama sabo Dake ake yinsa tunda ke kika
nace kina so yanzu na daina yin abinda kike so,kin tashi daga kanwata,Iman tayi
shuru tana shesheka zata yi magana yace wlh kina bude baki zan dalla miki
Mari,shuru tayi bata sake magana ba.

Sai da tayi bacci ta huta sannan washe gari da safe ya sallameta ya sa driver
ya Maida su gida,Habiba Uwar gidan Jauro itace ta dinga kula da Iman har ta
warke,Annoor ko dubiya bai sake zuwa wajen Iman ba wani haushi yake ji kamar ya
mutu,a ransa yace ai gwara ma da nine nayi,yace Astagafrillah Yar uwata ce uban mu
daya,but amma ai gwara ni na gidan,yarinyar nan ta nuna da yawa in ta tabani sai na
dinga Jin wani yanayi,da ace wani banza na waje ya tamfatsa lollipop dinsa haka
ciki ai gwara ni,haba wannan ko waye ya cuce mu,Allah ya tsine Masa ko waye bazai
ga Annabi ba,zama yayi ya zuba tagumi,Har Iman taci gaba da rayuwarta Banda Annoor
dake Shirin bincike,Jauro Yana kallo yace ni dai na hada gwarama a gidana.

Washe gari yace su shirya za aje gidan Hashimu Dolo mutum hudu ya
zaba,Annoor,Haidar,Nabeel da Iman,Iman ta fito taci gayu cikin atamfa super tana
kamshi taji dinki,Jauro yaga Annoor Yana ta fushi yace da Iman koma ta gefen
Haidar,Annoor Yana kumbura yace ni na ce kar ta dawo ta nan ta shiga ne, ya dakawa
Iman tsawa ke dawo ta nan wannan kofar motar ta samu matsala karta balle a hanya
bata so a mata Lodi,Jauro yace a gidan ubanwa motar tawa sabuwa zaka ce ta samu
matsala,shi kanshi Jauro ba wani fada ya iya ba irin Hashimu Dolo ne,abinda ya dace
yayi fada Akai ba a shi yake fadan ba most of the time.

Haidar ne ya kafe waya da Ido Yana kallo yace Kawu nayi budurwa ka ganta ita
zan aura,Jauro Dake gaban mota ya karbi wayar yace mu ganta ya Kalli pic din yace
Innalillahi Haidar me ya kaika Nemo wannan? Haidar wannan ai kunkuma ce,wannan ai
Bata da nono Haidar me zaka taba to? a'a Haidar wannan kunkuma ce Kai dalla ka
canja budurwa,ko ni ai bazan dakko wannan ba,Annoor dariya yayi ba shiri yace
Kunkuma meke nufi,ai Annoor duk mace marar nono sunanta Kunkuma ba komai sai girman
jiki.

Nabeel dai shuru yayi baya magana,Jauro yace Kai Kuma fa lafiya?yace Kawu
Zabbabin dare nake yi kullum,ayya ai dole kayi zazzabin dare baka da mata idan zaka
yi aure kayi aure ka girmi Annoor fa da watanni ya kamata kayi aure sai ka daina
zazzabin dare,ai matukar baka da mata to zazzabin dare yanzu ka fara,Service kake
bukata Nabeel gaka na gari baka neme neme ka samu kayi aure,Nabeel yace ni ba haka
bane Kawu,Dan ubanka zaka ja da ni ne? kayi aure ka samu lafiya.
Haidar yace nima na fara zazzabin daren nan Kawu,ai kaji ai kaji cewar Kawu,Iman
tana gefen Annoor sunyi shuru,hannu tasa ta kasa ta yakushe shi ta janye
hannunta,kallonta yayi ya harareta tare da dauke Kai,murmushi take ba tare data
kalle shi ba,kafarta tasa a hankali tana taka kafarsa,Yana jinta yace
Kawu...Kawu....Kawu...da sauri ta janye kafarta,Kawu yace menene? Ka yiwa wannan
yarinyar magana tana taka min kafa ni ba sa'anta bane,Kawu yace Kai da kawarka Kuma
kace kanwarka ce kawarka,sanda kake kyaleta tana abinda taga dama idan na Maku fada
ai kin ji kuke sai yanzu da bakwa shiri can da matsalarka.

Iman taji dadi a hankali ta radawa Annoor Dan Allah kayi hakuri wlh ban San
komai ba,sai da ya matso da kunnensa ta gama Masa rada yaji sai Kuma ya janye
kunnensa ya hade rai.
Kawu a ransa yace zaku ci ubanku aure zan muku gwara ma na fada muku gaskiya
kawai a wuce wajen Wanda ke son wata ya aura na gaji da wannan masifa,kar nazo Kuma
ban samu Lada ba na samu zunubi,a kofar gidan Hashimu Dolo suka yi parking,Hidaya
ce ta fito taci kwalliya tana yanga kamar baza ta taka kasa ba,Haidar yace kaga
wata kwaila kamar an badawa tana gishiri suka sheke da dariya,yace wlh Inda kasan
ana zubawa tana gishiri,Kawu yace zata zama Yan mata ne ai yaro,suna mota Hidaya ta
sake dawowa da Leda a hannunta Haidar ya tuntsire da dariya yace a'a Annoor ga irin
taka,Annoor ko kula shi baiyi ba,Nabeel ne ya fita a motar yace ke Yan mata babanku
na gida? Hidaya tana jujjuya Ido ita dama haka take magana idonta na juyawa tace
yana nan mana Murya kasa kasa kamar me rada,yace me kika ce? Ko daga Murya Bata yi
ba tace yana gida mana idan baka ji ka nutsu kayi browsing a memory dinka ta juya
ta shige gida,Suka dinga dariya,Jauro yace kaga mace Malam,Su Haidar suka tabe
baki,Annoor yace da Iman ki bude mana kofa Malama,ta bude tare da fitowa shima ya
fito.

Abba ne ya fito yace ah mutumina Ashe da gaske kake yi zaku zo yau din to ku
shugo mana 'ya'yana,Abba Yana mamaki yara kyawawa da su ace duk yaran Shegu ne son
kowa kin Wanda ya rasa,suka shiga ciki a wani Palo daban aka sauke su,Iman tunda
suka shiga tana kusa da Annoor a makale,bayan sun gaisa Abba yace ke da kike mace
tashi ki shiga wajen su Hidaya mana,Iman taki tashi,Abba yace ke zaki tashi ko kuwa
bani da dadi wannan wacce iri ce ne haka da son Maza,Jauro yace bari sai an mata
aure tukun tayi hankali,yace kamar Yata Naila tayi hankali yanzu tunda nayi mata
aure,wani ta aura me shegen nacin tsiya, ya sani a gaba tunda ya ganta kullum Yana
gidan Nan zance,ni kuwa nace jaraba na baka ita,ai sai da na bashi ita na samu
lafiya suna can yanzu shuru kake ji,yanzu nasan tana zuwa ganin gida da ciki zan
ganta,Jauro yace rabu da yaran Nan munafukai ne kamar ba a so sai dai kaga yarinya
tazo da cikinta Kwii a gaba ka rasa dalili,Abba yace ai yanzu rayuwa ta lalace da
ka taba yarinya ko hannunta ne sai ciki,Annoor suka danne dariyarsu.

Mohsin ne ya kawo Amaryarsa Beauty suka shugo da basket dinta na kayan


farfesunta da tarkacen makulashenta,Umma ce ta fito da mayafinta zata je su gaisa
da baki tace Bilkisu kece yanzu shiga ciki Ina zuwa,Mohsin yace Beauty dai Umma,
harararsa tayi tace ga Baki anyi abokin babanku Dan uwansa na riga kazo ku
gaisa,kana zancen wata Beauty Kai ice ko ka zauce ne yanzu? Mohsin yace ei itace ta
jawo,tsaki Umma ta ja tayi ciki,Mohsin ya rungume Beauty tace yara fa su
Hidaya,yace to mene ni da mata ta,suna magana kasa kasa Beauty tace zanyi
kuka,Hidaya ce ta fito daga kitchen tayi gyaran Murya,ya saki Beauty Yana hararar
Hidaya yace yau ba school ne? tace ae ka manta ne har da daga Masa gira.

Umma ce ta shiga ciki tace Allah me Iko Jauro bawan mata Kaine haka,Jauro zama
ya gyara yace daukar ni hoto ya kika ganni Kubra su Kubra anga jiya anga yau,Nabeel
ne yayiwa Haidar Rada yace kaji Sunana Kawu Jauro bawan mata,Haidar yace wasu ma
Baron mata suke ce Masa ai shi na gado,shi yasa kullum Ina wajen mata,Nabeel yayi
dariya ya matsa gefe,Kubra tace rai kanga rai Jauro an zuba dolanci an more yace ai
gwara ni da mijinki,Abba yace karya kake Jauro Kai da babarka ta Fadi goshinta ya
fashe zata mutu amma kana Shan mangoro ka fito kana neman Maza Azo a dagata,Jauro
ya furta ai gwara ni ba asirin uwata na tona ba tayi gulmar wani anje an fadawa
mutumin,Abba yace ai dai dai nayi wannan ko gobe ta sake sai na fada,Annoor bai san
sanda ya fara dariya ba.

Abba yace haka kawai tayi gulmar baza a fada a fada ba sabo da itace,ko gobe ta
ce kanzil akan wani sai na fada Masa idan da ace tana raye,zama zanyi na nade a
kaina tsaf naje na fada,Kubra tace to Allah ya shirye ku,wai ni Hashimu zaiwa haka
shekaran jiya daga makwafciya tazo ta fita nace mijinta baya Bata abinci shine
Hashimu yaje har gida ya fada musu yace wai suyi hattara Dani Ina gulmar su, mijin
matar yanzu baya min magana shekaran jiya fa, Hashimu wlh ku gyara halinku,Abba
Dolo yace wa yace ki fada Ina ruwanki ko Yana bata abinci ko baya bata? Me zai Fadi
a kasa ki tsinta? Ni baki nake? da zaki yi gulmar wani ni baki nake? Ji nake Mohsin
ne yake komai,Kubra tace magana ta wuce Jauro wannan duk yaranka ne? Abba ya fara
goge gumi Yana so ya Fadi gaskiya ya bude baki Jauro yace Hashimu bana son wasa
karka tarwatsa ni,Hashimu yace da gabatar da su zanyi a wajen Kubra,Kai ka kawo su
ko Kai ka Haifar min su ka kyale ni mana,Hashimu ya goge gumi yace ai a gabatar
mata da su ta sani,ni wlh Hidaya ta nake ji Ina da budurwa a gidan nan,Su Annoor
basu gane zancen ba su tunanin su shirmen su Jauro ne kawai tunda haka suke su baza
ace musu mahaukata ba Kuma baza a kirashi da masu hankali ba.

Hashimu tashi yayi yace Ina zuwa,Yana fita ya samu Hidaya tana yanka salat yace
ke tashi ki shiga ciki kar na sake ganinki a waje har bakin Nan su tafi,ya hada da
Zarah ya kora su daki ya kulle su,Mohsin yace Abba lafiya? Mohsin ya yafito da
hannu,ya taso daga wajen Beauty yazo gaban Abba,cikin kasa da Murya yace yaran
Shegu ne a gidan nan kayi kaffa kaffa da su Hidaya kar ko akwai masu gadon tsiya a
ciki su zubawa yara guba ta Ido,Mohsin yace ban gane ba,yace Jauro ba yaransa bane
bai taba haihuwa ba amma da yaji labari wata fasika tayi cikin shege sai yayi yayi
tsalle yace cikinsa ne da haka ya tara yara tara a gidansa mata biyar Maza hudu,ka
gansu kyawawa dasu duk ba a daura aure ba aka same su,to Kuma Ina ruwan Hidaya da
su sabo da Allah Abba,yace uhm uhm ban yarda ba Yarinya daya na aurar lafiya, Kubra
ma Dan dole ne bana so ta dinga sintiri a wajen suna kalle min ita,yanzu can zan
koma Kubra nake ji kar a lashe min ita da Ido,Abba ya koma ciki ya zauna,Mohsin
yayi dariya ya shiga ciki shima

Yana zuwa suka gaisa da kowa ya zauna suna Hira,Jauro yace Hashimu yanzu Kaine
da wannan yaro? Hashimu yace wlh kuwa ai sai da aka daura aure na haife shi da
igiya uku aka samu cikinsa,Allah ya tsare min jikina sai da aka shafa fatiha na
haifo shi ka ganshi Dan Albarka Da daya tamkar da dubu,akwai Naila tayi aure Amarya
ce tana can Abuja tana ta amarcinta lafiya,dazu ma ta kira ni tace tana nan tana
Jin dadinta,Kai tayi dacen miji wlh, yaron nan Dan sunna ne,su Haidar suna ta ganin
Abba a wani shashasha basu San shi da dalilin maganarsa ba.

Jauro yace kace me kudi take aure? Abba yace sosai kuwa,Jauro yace yanzu Kuma
fa sai kaji ana mata nasiha ko kar ta bari kudi su rude ta,to wallahi ka gaya mata
kace nace kar taji fadan kowa akan karta bari kudi su rudeta sanda take talauci ai
shuru mutane suke yi basa yiwa mutum fada,baza a taba ji ance Dan Allah karka bari
talauci ya rude ka ba sai kudi sai ace karka bari kudi su rudeka sanda kake talauci
Kuma anyi shuru an kyaleka.

Abba yace hmmm ni zan fada Maka Jauro yanzu fa a unguwar Nan matasa wani tashen
gaishe ni suke yi,sabo da anga Yata ta auri me kudi, Dana ya kama kasa na wuce
wulakanci kayan Miya ma sai naga dama nake saidawa yanzu da kudinka ma zance wlh
bazan siyar Maka da tumatir ba sai dai albasa Kuma ga tumatir din a gabana zance
Ina Sam sai dai Na baka albasa" idan baka so kayi wani wajen ba matsuwa nayi ba
hankalina a kwance,Su Annoor suka dinga dariya kamar ba gobe,Jauro yace wlh karka
siyar ka birge ni,Abba yaci gaba yace jiya nan wata tazo wai gatsal Hashimu Dolo
nace ubanki Zakari shine Dolo, yanzu ai rashin mutunci nake ta yi, taka kowa nake,
da kudinka ma bazan siyar Maka abinda kake so ba,wani a bani kayan Miya
attaruhu,tumatir,tattasai, albasa,a hado da salat tuni zance ke yayi yawa" kawai na
bata salat da lawashi albasa na bata canji, in taga dama ta koma wani wajen ta siyi
sauran.

Jauro ya Kalli Kubra yace ya kamata wlh mu karo aure ke kadai a gidan sai kiba
kike,Abba yace rabon baya kaina akan dana yake Kubra Sha sha'aninki,bazan Kara mata
kishiya ba,su Annoor suna ta dariya kamar me,gefe daya Kuma suna ta hira da
Mohsin,Kubra ta kira Hidaya ta dinga jido kayan ci da Sha ana kawowa harda farfesun
Beauty data kawo,itama Beauty tazo sun gaisa ta koma Palo suka zauna tare da
Iman,Iman taje tayi Alwala zata yi sallah tace a Dan bani Hijab,Beauty ta dakko
mata bayan tayi sallah tayi addua tana shafawa ta fara Waka tana cewa gantsare gaye
nace gantsare Baby tana kida da bakinta,Beauty tayi murmushi tace kin tuna min ba
karamin barna muka yi ba da wakar Nan,Iman tace Allah kice Kun gantsare da ita?
Sosai cewar Beauty kamar Wanda suka yi abin arziki,Iman tace idan Ina yi ni ba a
barina na sake a gidanmu, Yaya ne yake dukana ko Kawu yace zai zane ni,Beauty tace
heeeeee mu kuwa tab ai yanzu ma nake gantsarewa ni da nake da miji,da mijinki ne ma
bazai ce ki daina ba,Iman ta Sosa Kai kawai yanzu namiji take bukata Kuma tun bayan
data warke tace Ina cikin wani hali,nifa Nan da kike ganina abar tausayi ce ni aure
nake so,Yaya yanzu ya hanani nayi samari gwara da a baya har fita munayi da
saurayina da shi da budurwarsa amma yanzu ko ya yaga wani ya kulani dukana
yake,Beauty tace ke kika yarda wlh kije ki fadawa Babanku kice aure kike so,Iman
tace kunya nake ji amma dai zan gwada,Beauty tace kiyi kokari ki dage miji dadi,sai
zuga Iman take yi.

Bayan sunci sun Sha suna ta hira sai wurin magriba sannan Jauro yace zasu
tafi,Abba yace to Nima idan na samu lokaci zanzo inshaallah, daga nan zumunci har
Aljanna inshaallah cewar Jauro suka raka su suna tafiya Abba Yana cewa dama an bar
Masa Iman ta kwana biyu a gidansa,Jauro yasan halin Abba yaje ya tona asiri,kafin
ma yayi magana Annoor yace sun koma makaranta ai shi yasa da sai a barta amma
matsalar akwai school.

Beauty tana gaba da Mohsin suma gida zasu tafi Basu San Abba Yana bayan su ba
Beauty ta dafa Kafadar Mohsin tana cewa gantsare gaye tana wakar Mohsin ya turo
kirji gaba,Abba Yana baya Yana kallonsu shi da Jauro,suka hada Ido da Jauro da
Abba,sai da Mohsin ya juyo kawai yaga Abba da Jauro shi ya zaci suna cikin gidan
suna hirarsu ta sirri,shuru yayi kunya ta kamashi sum sum suka fice da sauri.

Iman ita taga Beauty Kawai lallai Dan Allah Kawu a barni na kwana biyu,Annoor
ya dinga harararta mota ya bude tare da turata ciki ya shiga gefenta ya zauna,Yana
zama ya tasheta yace dawo jikin kofa,haka ta dawo jikin kofa gefensa a haka suka
tafi gida.
Hashimu Kuma in banda Mohsin da ya fadawa yaran Shegu ne su Haidar bai ko sake
zancen ba ya bar Umma da sauran yara duka a yaran Jauro ne.

Malama Ikhram har yanzu tana Abuja bata tafi ba,ko zancen tafiya ma bata
yi,kullum zata ci me kyau ta Sha me kyau Bata kashe sisinta Rafeeq ke wahala da
ita,haka yasa tace da a gida nake da yanzu Ina Fadi tashi sai na huta naga
waje,Kullum Rafeeq zasu je school itace take gyara gidan neat tayi girki taci ta
Sha ta ajiye musu nasu shi da Islam abokinsa,tayi wanka ta huta abinta har wani
kiba tayi da kyau,ta hana Rafeeq kwana a dakinsa ya koma dakin Islam.
Yau tana Palo tana kallon American film Rafeeq ya dawo daga gidansu yau anci
sa'a tasa doguwar riga Abaya,wata fara tayi kyau,a gefenta ya zauna,tace sannu da
zuwa,yace yawwa wai yaushe zaki tafi ne? Malama tace akwai wani wa'azi da nake jira
nayi Nan da kwana biyar sai na tafi,Rafeeq a ransa yace har biyar wannan wacce
masifa ce anzo an tare min a gida sai karya min jari take yi,a fili Kuma yayi
dariyar yake Yana satar kallon kirjinta yace yau kin sa bra Ashe,tace wlh kuwa
Allah ya nufa a haka ma bana so dole ce ta sa,sabo da kai,Rafeeq yace sabo da ni?
Ina ruwana da su ni ai ni bance zan ko kalle su ba bare na taba amma idan an bani
zan karba Kuma zanyi godiya naji dadi har addua zan yiwa mutum,Ikhram tayi dariya a
ranta tace Allah ya hore Masa son zancen banza,kaga ka daina batawa kanka lokaci ka
fara neman matanka kawai ya fi Maka da wannan zantukan gwara me gaba daya,yace da
zaki bani me zai Hana na fara dake,Ikhram tace kaga kuwa Ina da ruwa ....kunnensa
ya toshe da sauri kansa yaji ya masa nauyi maganar shi bai Kai nan ba,tace zan iya
tsirara a gabanka wlh ko a jikina,Rafeeq ya daure shi iskancin Malama ya Masa yawa
Bai Kai nan ba amma haka ya daure yace to yi mana na Sha kallo ni me ya
dameni,Malama tace hmm kawai dan naga Kai yaro ne,uban waye yaron? Ya tambaya da
sauri,Rafeeq ta rungume ba zato ta rungume shi sosai,ya fara zare Ido abinka da ba
a Saba ba,kasa motsi yayi kamar gunki yayi sototo ta shigar da bakinta cikin nasa
ta fara Masa zazzafan kiss,Sai ga Rafeeq Yana karkarwa jikinsa Yana rawa da kyar ya
kwaci kansa ya tashi da kyar Yana tangal tangal daga kiss amma kamar ya Sha giya ya
bude kofa ya fice daga gidan ya shiga sabuwar motar da spark ya siya Masa ya tuka
sai wajen Misam,Yana zuwa ya shige hotel room din Misam,Misam sai ganinsa yayi baka
tatan ya fado ya haye Masa Saman bed jikinsa sai faman kyarma yake,ya gigice gaba
daya,Misam yace menene wai ya kawo ka? Rafeeq yace dama haka yake? Wlh dadi Misam
kiss aka yi min,Misam yace amma anyi dakiki sai kace Dan kauye,yace Dan kauye ne ni
a nan fagen ,wallahi kaji dadi ta kamoni kai...ta Sha mintina da yawa,Kai idan ba
Misam har Kara tsuuuu tsuuuu kamar tana Shan nonon uwarta,sai kace ba a yaye ta
ba,har yanzu kamshin bakinta nake ji,kirjinta wow kaji shi a kan nawa,dole ka nemi
mata nayi Maka uzuri daga yau bazan sake ce Maka Dan iska ba,Misam yayi dariya yace
yanzu duk akan kiss dinne ka shugo mota ka taho Nan? yace wayyo aure zanyi wlh idan
baza kayi sauri kayi aure ba ni zan wuce na hau layi bazan iya ba.
Yau bazan iya bacci ba Banana dama tana aiki? ai tana rikeni naji banana ta
tana kiran Malama Malama....Misam yace Dan Allah tafi wlh ka ishe ni Yana dariya.
Rafeeq Yana fitowa ya sake shiga mota ya tafi gidan Spark,lokacin ma sun shirya
a daren zai kaita gidan su Rafeeq din tunda kullum Yana kaita gidan dangi daya
bayan daya sabo da ta sansu su Santa,suna fitowa ya rike kugun Naila yaga Rafeeq ya
fito yace Yaya Dan zo minti daya,yace meye Kuma dazu da ka tafi daga gidan Nan,Kai
dai kazo,Spark yace Ina zuwa Baby ya tafi wajen Rafeeq yace menene Kuma? gashinsa
ya Sosa yace Yaya Allah ya Kara dankon kauna,Spark yace Ameen ni da Babyna,Rafeeq
yace da ni ma da Malama,Yaya kiss tayi min yanzu,oh akan kiss din shine ka falfalo
ka dawo to muga bakin haaa....cewar Spark, Rafeeq dariya yayi yace sai kace yaro
Kun rainani,to da mene idan ba yaro ba akan kiss me kaji yaro baka dangana ga Bado
ba,baka ga tsiraici ba,baka Kalli tsagwaron kayan albarka ba,baka kwashi tagomashi
ba akan kiss din Haram ka taho,Haram ba dadi yaro,kar dai ka biyewa mace ta lalata
ka wlh kana zamanka idan aure zaka yi kawai kayi aure ka kulle kofa daga Kai sai
Amarya gaka ga bado akan gadon Albarka,wajen me daraja da kima amma Dan kaji kiss
din Haramci mene na murna,Yaya kaima fa kayi haramcin a gidan yari ai sai da ka
tattaba,to yanzu na tuba halak dina nake tabawa,amma dai ai ka taba,Dana taba fada
nayi? Ka fada mana tunda kace kana soyayya da Dan daudu kace ka yiwa Dan Daudu kiss
a prison,dariya Spark yayi yace to yanzu fa? ai nima zan daina ne watarana sai
labari amma nima tana min zanyi lakwas daga baya sai labari,Ka daina biyewa Yan
gidan yari wasu wlh Mafi yawa basu da kunya fitsara suke koyowa.

Ai shi yasa naga taka me kunyar ce me zaka fada mana wai Yaya matar taka
Tantiriyar Yar duniya yanzu da tana Nan sai ta tofa albarkacin bakinta,Spark yace
itace Choice dina nima ai Tantirin ne amma sai ita bata tara mata ta dinga iskanci
a gabansu da Sunan wa'azi ba,Kuma ita bata cakume ni ta min kiss ta karfi na, kar
kaje tayi raping Dinka Rafeeq,da zata yi ma ni haka nake so in Sha dadi zunubi a
kanta,dariya Spark yayi yace ka sallameta ta tafi ko wlh nazo gobe na koreta,tana
nan daram wlh ai baki abin karramawa ne ta karramani na karrama ta.

To Mima tace kaje tana nemanka an fasa bawa Misam Wahida Kai zaka aureta,yace
Wahida yayata ce fa ai ta girme ni sa'arka ce fa Spark,to ai ba haramun bane
Rafeeq,Rafeeq yace Ashe kuwa za ayi yakin basasa wallahi bazan aure ta ba,Kai kace
ka amince sabo da Misam yayi free idan yayi aure Kai Kuma sai kayi yaji ka daina
zuwa gidan,Rafeeq yace ai ba sai ka fada ba za a ga rashin hankali, virgin Dani a
caka min me wangalallen Bado wlh bazan yarda ba,Spark yace ina fada maka karka
biyewa Malama fa ka aureta idan kana sonta,tace ni na gano Ashe sonta nake
ma,dariya Spark yayi yajuya yace Malama ta susutaka.

Bangaren malama kuwa sai murna take tace wannan Rafeeq din sai na zautar da shi
zan tafi,na fika iskanci bana kunyar komai ni a duniya Dan kawai dai banyi Bariki
bane amma da Allah yasa ni Yar bariki ce da sai buzunka,Sai da ta dade tana kallo
sannan ya dawo,Yana dawowa ya samu tana Jan charbi tana mismismis da baki,ya zauna
again a gefenta wai ko zata Kara yi Masa taki kula shi Kuma,har ya gaji da jira a
sake Masa runguma da kiss shuru shuru,haushi yaji ya mike Yana tsaki ya koma
bedroom din Islam yayi kwanciyarsa Yana faman juyi Yana Jin haushi,yace an sabawa
mutum da Abu sai a janye haka ake yi sai da aka bari na Saba,daga yi sau Daya har
ya saba.

Chika kuwa kauye taje a ranar har wajen kaka ya gane kawar Naila ce,tace ina da
aure Kaka,ni Harija ce nafi karfin mijina baya iya komai,Naila ta bani wani magani
na sa Masa yaci Kuma yaci amma baya iya dadewa gaba daya ji nake kamar na fara
neman Maza,Kaka ni Harija ce idan namiji ya birgeni kamar na cire wandona a gabansa
zan iya fadawa halaka kaka ka taimake ni.

Kaka yace ai maganin da ta baki na sadda sadda ne bari a baki wani duk
jarabarki karya kike ki kure shi in kika yi wasa sai kin gudu,Chika tace Saffa
saffa shine Sadda sadda kenan, Kaka ya dakko wani kalar daban ya bawa cika ya bata
dauri uku sannan ta bashi kudi da kyar ya karba.
A ranar ta dawo ta Nemo Baseeru yazo bangarenta ta bashi ya Sha dauri
daya,Baseeru Yana addua Allah yasa magani yayi,ya tafi wajen Amarya Mummy,tun kafin
ma ta gama girki ya matsu su koma daki kamar yaci babu,kitchen din ya bita,ta baya
ya fara shafa Mummy dama kadan take jira ta kashe gas ta juyo ta Bada Amanna,Basiru
yana shafa kirjin Mummy yace Yar malafa ta,wannan ko rana ko ruwan sama tsaf zan
shiga karkashinsu su kare min rana ko ruwan sama na fake,da kyar yaja Mummy suka
koma bedroom,ya dinga gurzar Mummy yaki gajiya taki gajiya,Ita Mummy dai dai
kenan,ta zaci abin na wasa ne taga Baseeru ko ya kawo hutawa kawai yake ya huta ya
sake dawowa,tun Mummy da Ni'imarta sai da Baseeru ya karar da ita karaf,babu sai
dai a sa yawu,Mummy tun Abu na bata nishadi har ta koma ture Baseeru tana a hakura
haka,Baseeru yace ban yarda ba,nima yau ranata ce,Baseeru me kaje ka Sha? Na gaji
nace dole ne kashe ni zaka yi wai,Baseeru yace mala'iku zasu tsine miki ki
kyaleni,kokawa suka fara da Mummy ya tika Mummy da kasa yaci gaba da morewa Yana
Sambatu,garin Sambatu ya dinga cewa me gadi yayi dace...me gadi yayi dace,Mummy har
ga Allah Bata ji bama azaba tasa ta fara kuka kamar yarinya,ba ni'ima ta kafe kamas
shi Kuma yaki hakura sai da Mummy ta kasa magana kuka ya gagara sannan ya hakura
badan ya gaji ba.
Washe gari Yana tashi ya fara lalubenta Mummy ta tashi zata gudu ya riketa gata
da kiba baza ta iya sauri ba ya jefata Saman bed sai kafar gadon Daya ta
goce,Baseeru Yana Nishi tace yau banki muyi wrestling ba a gidan nan nine
Undertaker da kambun champion,Mummy tunda ta samu kanta bayan rana ta fito ta tashi
ta Nemo kaya ta saka ta dauki key din motarta ta gudu gidan Mima a can zata
shakata,Baseeru yace Bada izinina ba, kin tafi wuta balbal gwara ma ki dawo.

Mummy ko da taje gidan Mima a can tayi wanka ta gasa jikinta ta Sha magunguna
tayi bacci,ba a San me ya Koro ta ba,sai dare ta tashi ta tafi gida,tana zuwa sai
rabe rabe take kamar yarinya tana bin bango,Baseeru Yana makale a bayan labile ya
fito yace wa na kama ya ja Mummy sama tana Dan Allah Alhaji a hankali Kuma ayi dai
dai misali wlh ko Dabba baza tayi haka ba,oh ni sanda nake cewa ki tausaya min kin
tausaya min ne? Sonka ne ya rufe min Ido ta furta da kissa,yace nima love dinne
Mummyn Dana Spark abar kaunata,haka yau ma Mummy data gaji sai gata da gudu ta fada
bangaren Chika,Baseeru ya biyota da Jallabiyya.

A dinga sharhi pls

AsmaBaffa
[1/9, 12:43 AM] AsmaBaffa: Arewabooks AsmaBaffa1 https://www.arewabooks.com/locked?
id=65759f207c65b397e88b84b3

🏫TANTIRIYA 🏫
A GIDAN YARI

BOOK 2
~YARAN JAURO~

11-15

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne
Mrs......
Oum Aariz
Oum Nasreem
Mom Sani
Maman Haidar

Hey lovelies

Ke matar aure ce kuma kina neman business din dazakiyi daga gida da kuma baya
bukatan jari?

Kai dan makaranta ne kuma kana neman inda zaka ringa samun kudin kashewa?

Ko a'a ke kinada business dinki Amma kina neman wani side hustle haka da zai Kara
Miki extra source of income?

Ko kinada business idea da kikeson kifara Amma Babu jarin farawa?

Toh duk ku tarkato wannan training din, dan ga solution nan nasamo muku, kawai ki
danna wannan link din Dan Samun damar shiga group din

https://wa.link/49vn47

Chika tana ganin Mummy a wajenta tasan ba lafiya,Mummy tace da Chika Yaya kiyi
hakuri ki karbi kwananki,Chika tace a'a yau nice Yaya kuma? ai ni wata uku na baki,
Baseeru sabo da a Sha amarci lafiya,Mummy tace a'a ni dama bazawara ce 3days akeyi
yanzu na wuce sati Ina laifi ma hakan na gode hakan ma yayi,Chika tace wlh tsakani
da Allah na bar miki kwana na ko Baseeru? Baseeru yace ei Maman Spark ai kinfi
amarya zaki,komai naki yafi min,Chika tace au Baseeru haka zaka ce min? ae baki da
wani zaki,Mummy sai taji dadi yaci mutuncin uwar gida ita ce on top kawai sai ta
hakura tace muje honey ya rike hannun Baseeru suka tafi,suna fita chika ta dinga
dariya wai a dole Mummy ta cusawa kishiyarta haushi da bacin rai.
Baseeru sai yabonta yake ya lallaba ya sake kwasar amarcinsa hankali
kwance,Mummy taji jiki yau ma.

Washe gari da safe Baseeru Yana kwance ya mike a Saman doguwar kujera yayi
pillow da cinyar Mummy tana shafa Masa sankon kansa katsam babu Sanarwa sai ga
Baban Beauty ya bayyana a Abuja gidansa,Chika mamaki ya kamata da tsoro tace
mutumin da yace wata hudu zai yi, ai kuwa Daddyn Beauty ta bangaren Baseeru ya
nufa,Chika ta fito da gudu ta Sha gabansa,dama ya San Chika sosai yasan Kuma ance
tana gidan,yace Suhailat dama kina Nan kenan? Chika tace ae Daddy Ina yini tana
haki,yace lfy Alhmdllh,ka dawo lafiya? Yace lfy lau Alhmdllh,ya nufi cikin part din
Mummy,Chika ta sake tare shi tace Daddy dan tsaya dama... dama....uhmmm...tana Sosa
Kai,Daddy yace ban gane ba ya tafi zai shiga tace Daddy karka shiga Nan ka koma
part dinka na dawo nan,Nan take Daddy ya fahimci bata so ya shiga bangaren kawai
sai ya mata tsawa yace matsa ki bani waje kaji yarinya duk yanda aka yi da wata a
kasa.

Yana shiga ya samu Baseeru me gadinsa kwance a cinyar mace,tsawa ya bugawa


Baseeru yace Dan Basi uban me kake min a cikin gida Ina aikin naka na gadi? Dan
Ubanka aikin kenan? Karuwa ka kawo min cikin gida,Baseeru a tsorace ya Fado daga
Saman kujera ya zube a kasa jikinsa Yana rawa yace Dan Allah Alhaji kayi hakuri ka
yafe min ba laifi na bane su Yarka Beauty da kawarta ne suka bani aiki Kwangila
nayi zasu biya ni.

Mummy mikewa tayi tsaye tace ban gane ba Alhaji Kabir ba dai Kaine me gidan
nan ba?,Daddy ya furta Hajiya surayya Ina Dan naki me kike yi a Nan? Mummy tace
kawata fa tana biko,Daddyn Beauty yayi dariya yace badai har yau Bata yi aure ba?
wlh Kai take jira,kasan tsohon mijinta saki uku ya mata,Chika da Baseeru aka bari
sororo,Muryar Mummy suka tsinta tace Ashe me gadinka na aura kenan? Alhaji Kabiru
yace da ke baki bincike ba kika aure shi,Baseeru yana gaban Daddy a zube Mummy ta
Kalli baseeru idonta yayi jajir sabo da bacin rai,ta rasa ma me zata yiwa
Baseeru,Baseeru Mummy ya kalla yace Dan Allah....Mari ta Kifa Masa,Baseeru ya Dafe
kumatu shima ya mike ya kifawa Mummy Mari yace karki manta mijinki ne ni a
karkashina kike Baki isa kin Mari banza ba,kwadayayya me son abin duniya, badan
Kwangilar da aka bani ba me zanyi dake, Ina da ikon auren Matashiya budurwa dan na
rufa miki asiri ma,Daddy ne yace to matsalar aure ba a shiga tsakanin mata da
miji,sanda kuka hadu kuka yi aure ban sani ba sabo da haka bazan shiga ciki ba,su
Kuma Wanda suka hada wannan gwaramar zasu ci ubansu bari naje na samu Suhailat.

Mummy fuuuuu ta haura sama ta fara hada kayanta tana hawaye tana zage zage tana
dura ashar Baseeru Allah ya tsinewa uwar da ta haifeka shege Dan shegiya,Dan
kut...Dan burar....wlh sai kasan ka yaudare ni sai naga bayanka,Baseeru ne ya haura
saman shima yaji tana ta zaginsa ya shiga tattara kayansa yace yau sai bakin
gate,my love hakki na ko za a Dan Kara min? Mummy kukan kura tayi ta cakumi Baseeru
da kokawa,Baseeru ya kama nonuwan Mummy biyu Yana lagude su ta saki ihu tare da
gartsa masa cizo tace sai Kaci kanin Ubanka da yayan Ubanka tsinanne talaka,gayyar
tsiya gayyar na ayya gayyar talauci,ka zuba maniyyin talauci a jikina Allah ya
isa,maniyyin da miyar kuka ce da tuwo suka sa ya taru shege Dan wahala.

Baseeru yace sabo kike ana rubuta miki zunubi kina zagin mijinki,tace ka sake ni
wlh,yace daram wlh ba saki duk Inda kika je Kuma sai na zo na karbi hakkina gwara
ma ki bini dakina na gadi mu zauna a can,tace sai dai kaje da uwarka matsiyaci ta
tattara kayanta ta fito tana hawaye,sai ga Spark yazo gidan tare da Naila,yaga
Mummy tana kuka da akwatuna tana fitowa da su,Spark yace Mummy lafiya? Baseeru kofa
ya kulle ya buya Jin Muryar Spark.

Mummy kuka ta saki sosai kamar yarinya,Spark hannunta ya rike yace Mummy menene
dan Allah,tace Ashe Baseeru me gadi ne ya yaudareni suka hada baki da Suhailat
yarinya karama ya aure ni,sun Raina min hankali na hada jiki da gayyar talauci ashe
me gadi ne,Spark yace Kinga illar rashin bincike Mummy,sai da na fada miki tuntuni
kika nuna bakya so ma a shiga harkar ki ke,Mummy ta sake sakin sabon kuka ta Dora
kanta a kirjin Spark, Naila Dake gefe taji haushi an haye mata kirjin miji,Bangaren
Chika tana sanin asiri ya tonu komai shirin su ya rushe tuni ta tafi da gudu ta
tattara nata ya nata ta shiga motar Misam ta tafi wajen Misam kafin ta gudu ta koma
Kaduna garinsu wajen iyayenta,aiki ya rushe,Beauty ta kira ta sanar mata itama
Beauty wayoyinta ta kashe kar ma Daddy ya nemeta ya sameta.

Naila kuwa sabo da taurin kanta ta gani da idonta asiri ya tonu ko a jikinta
tana kallon Spark duk ya damu kamar aurensa ne ya mutu sai Tausayin Mummy yake Yana
lallashinta,bai nuna mata yasan me gadi bane yace ashe me gadi ne Mummy? tace bakin
me gadi ma dan iska talaka shi yasa ni na Dade Ina Jin warin talauci a
jikinsa,Spark yace uhmmm....zama bai ganmu ba dole muyi yaji sai dai Kuma Mummy ko
kina son Dandanon Baseeru a hakura ya biki gidanki ku zauna tare Kinga ya zama
mijin Hajiya,Dandanon banza Kai dalla dauki akwatuna ni ba ruwana karewar lalacewa
ace me gadi na aura,saura naji ka fadawa su Mima kace Ashe me gadi ne wlh sai kaci
ubanka idan naji zancen nan a wajen dangi aje ayi min dariya.

Naila ta kalla tace to algunguma saura naji zance na yawo wlh kece sai na sa an
sakeki,Naila idon Spark ta faka tayiwa Mummy gwalo harda daga mata gira, Mummy tace
ni kike yiwa gwalo kina daga min gira Innalillahi wa innailayhirrajun,Naila tace me
nayi ta marairaice ta fara kukan karya ni dai an tsaneni tunda aka kawo ni ta juya
zata tafi,Spark ya saki akwati da sauri ya rukota yace I'm sorry Babyna,ya Kalli
Mummy yace zan tafiya ta wannan ai bai dace ba yarinya tana baku girman ku bakwa
gani,wlh na gaji ana hanani sakewa yanzu idan tayi fushi fa ni za a jawowa a asarar
na yau dana asuba,so kuke na tafi Office a birkice ai akwai dangi a karkashina suna
aiki Ina zuwa a birkice duk korar su zanyi dama ai dangin kune kuka sa na basu
aiki,wallahi idan aka min asarar na yau gobe duk sai na kore su daga aiki.

Naila bayan Spark ta koma ta buya ta leko Mummy ta sheke da dariya marar
sauti,Mummy ta kalleta ta ja Kwafa,Naila ta samu ta yiwa Spark kiss a bayan riga
bai sani ba,Mummy ce kadai take ganin iskancin da Naila take yi mata,harshen ta
zaro ta lashi rigarsa a hankali shi bai sani ba,Mummy ganin rainin yayi yawa tace
zaki bayani sanda na sa ya sakeki,Spark yace wa? waye zai sakar min mata? Kai dalla
dauki muje shashasha wlh ba banza ba asiri tayi maka,Spark ya wuce da akwati Mummy
ta dauki Daya suna tafiya yace munyi yaji Babana ya kori uwata Kuma, Naila tace da
Mummy kawo na daukar miki akwatin,baza a baki ba fitsararriya marar tarbiyya,Naila
tabi bayan Spark tana cewa yanzu shike nan auren ya kare? Baby aure rai ne da shi
karka zama silar raba sunna,tsakanin mata da miji sai Allah,baka sani ba ko tana
son abinta,Mummy tace har abada bazan so Baseeru ba shege bakinsa kamar robar
kwasar tuwo" muje gidana Allah yasa ban zuba 'yan haya ba.

Spark ya tuka motar sai gidan Mummy ya kaita can sannan yace da Naila muje
madam,Mummy tace ban gama da Kai ba zaka tafi,yace dare yayi Mummy sauri muke yi we
have a lot to do,aiki ne dani sosai,kin San ni Busy man ne yanzu tunda na ajiye
'yar Baby ai ba zama kuma,daga Office sai aikin Jihadi,wlh daga aure na zuwa yanzu
Allah ne yasan yawan arnakun da nake kashewa kullum,idan na shiga sulken yaki to
sai ta Allah Kuma,Naila tace ga Kuma Salkar ruwanka Ina mikowa,Yace ai ba karamin
taimakona kike yi ba yau ma ki cikata da ruwan Zuma,Mummy tace Dan uwarka tashi ka
tafi Ina fada Maka matsalata kana wani zancen kisan arna,wai Dan ubanka ni banyi
auren bane sai kace Kai kadai ne kayi aure,tashi ka tafi ni na rasa dalili ma da
bata yi ciki ba har yanzu ai baka cika jarumi ba tunda banga tana laulayi ba har
yanzu ta fi wata guda a gidanka wannan masifar taka ai yaci ace ta fara laulayi
tun sati biyu da kawota.

Spark ya mike yace muje ni dai a gaban manya nake bazan yi zancen ciki ba ai da
kunya abin kunya ne wannan ni kamata na yiwa wata ciki a'a ban isa ba ai ba yanzu
ba ai yaro ne ni,dariya ya ba Mummy sosai tace Allah ya shiryeka wato Kai baza tayi
ciki ba sai dai iskancin ka iya kenan,abin kunya kike fada Mummy a gaban surukar
ki,ya mike Naila ta bi bayansa tana cewa Mummy sai da safe mun tafi,tsaki Mummy ta
ja,tace wlh wannan kamar na dade da saninta na rasa Ina na San yarinyar nan anya
kuwa a film ne.

Spark suna fita ya dauki Naila tana dariya Goyata yayi a bayansa ya kaita har
cikin mota sannan ya shiga suka wuce, suna komawa gida Yar magen Naila data samo
fara Yar karama a makwafta ta fito daga kitchen,Spark yace a samo mata muzuru
mijinta a daura musu aure akan ta zama Yar duniya sabo da kina kallo zata dinga
fita neman mazan banza waje ko ta dinga kawo mana kwarto gida,Naila ta dinga dariya
tace namiji ne fa suka ce,yace tab ai kuwa zaki ga Yan mata suna zuwa harka gidan
nan wlh haka suke yi,yace yunwa nake ji ya zauna a Palo,Ina zuwa ta furta ta haura
sama ta fito bayan ta cire mayafinta,tace Baby Albashirnka yace goro yana danna
waya tace period yazo na fara wlh,kamar zai karya wuyansa haka ya dago da sauri ya
ajiye waya yace da gaske? tace da gaske time ya canja,tagumi ya zuba yace a kunna
min wakar Gwauro,Naila ta bude Data ta samo wakar Gwauro bata San ma ta waye ba
wakar, waye yayi Oho wakar ba dadi kawai tayi searching Gwauro audio songs suka
fito ta kunnawa Spark.

Dariya yayi da kansa ya jawota jikinsa yace ashe yau bado ba rabo ba,ashe Kuma
haka Allah ya tsara min, kawo min abinci duk da haka zan fita yakin Jihadi amma ba
sulke zanje,Naila tace ai kuwa da ka huta ma kayi bacci,haka nace miki bacci nake
ji? sai da na gama Azumina ya zo ba komai kwana nawa kika ce? 4days kika ce a baya
2-3days,mantawa nayi Yana kaiwa 4days, alright kin shirya jikinki yanzu? Naila
tace ae ai da karfi ya taho wannan karon ban taba haka ba,yace to nayi gyaran hanya
ba dole yayi flowing sosai ba ,kawo min abincina, Naila kawo Masa tayi a gabansa
yau bai son zuwa dining,zama tayi sosai tace Baby idan ka gama cin abincin zamu yi
wata magana,yace ai Kuma yanzu bazan iya ci ba gwara muyi maganar kawai,no Kaci sai
muyi,a'a bazan samu kwanciyar hankali ba sai kin fada min kawai ki fada min mece
maganar ,Naila yatsunsa ta ruko tana wasa da su tace
dama....Ammmm...uhmm...a ..dama....cewa
zanyi...da....waiiiii...ammmm....dama...cewa zanyi kayi hakuri,wata magana ce amma
kayi hakuri idan na fada Maka gaskiya,Dan Allah karka ga laifi na,Spark ya tsura
mata Ido dan tsoro ya kamashi yaga serious take bashi hakuri,taci gaba tace
dama...kaga ...Mummy nasan kasan komai abinda ya faru Dani har na shiga prison to
shine nace dama sai na dauki fansa sai na samu ta bayyana da kanta bani na kashe
mata miji ba,shine fa muka sa Baseeru ya aureta ni na dinga bada kudi, muka shirya
Masa karya har ya aureta,mun Dade muna target tun kafin na aure ka,to bayan na
aureka sonka yayi min yawa,naji mun zama daya,ban iya cutar da Kai ko wani
naka,Kuma indai aka ce yau wannan Dan uwanka ne to ko me yayi min zan iya yafe Masa
na hakura,Kuma tuntuni nace da su Chika ni na zare hannuna a ciki na yafe mata sabo
da Kai,bazan iya yiwa wacce ta rainar min miji haka ba,ta raineka,ta Maka komai a
rayuwa har ka zama abinda ka zama Kuma nazo na aureka gashi nima Ina cin arziki har
da Yan uwana da iyayena sai naga bai dace ba,kawai na hakura na yafe mata sabo da
sonka da nake yi gashi naji Hallare ta ratsa ni,shine nace bari na fada Maka ka
sani ba hannuna a ciki.

Spark ya gama jinta tsaf,yace sarkin ramuwa,Naila Ina so ki sani ba komai zaki
ce dole sai kin rama ba,wani abin sai dai Allah ya saka miki ki daina cewa idan an
miki Abu lallai sai kin rama kinji ko,sannan ba laifi kika min ba, Kuma naji dadi
da kika yi hankalin haka,ko da ace Mummy ta miki asirinta ya tonu wannan Allah ne
yayi ikonsa Kuma ita ta jawa kanta duk da zanji ba dadi,amma da ace kin cutar min
da Mummy Naila zan Dade Ina Jin haushin ki,Dan ni nafi sonta da Mima da ita na
Saba,kawai dai halayen iyayen namu ne da matsala but no body is perfect,kiyi hakuri
nasan an cutar dake amma idan kika barwa Allah ko Baki ce ba gaskiya zata yi
halinta watarana asiri zai tonu,ni ban san dalilin Baseeru na aurenta ba amma nasan
me gadi ne tunda nasan Alhaji Kabir da dadewa itama Mummy ta sanshi,sabo da wata
dattijuwa kawar Mummy yaso aurenta Allah ne baiyi ba,ya Sha zuwa wajen Mummy kamun
kafa,ita Mummy Bata San gidansa ba amma ni na san gidansa na Abuja amma ban San
shine Baban Beauty ba.
Come ya furta Yana kallon Naila cike da so da kauna zuwa tayi ta rungume shi ta
fara kukan shagwaba tana cewa wlh an cutar dani an kaini gidan yari na Sha wahala
na fasa yafewa haka kawai daga taimako da bada magani shike nan sai ace nice nayi
kisan Kai duk an Bata min Suna.

Dariya Spark yayi yace to yanzu ya zanyi bani da hujjar kama Mummy sai dai mu
barwa Allah Kuma ma ba gashi mun hadu a ciki ba,da kaddara Bata hada mu ba fa?Naila
tace ai dai sai mun hadu ko ba a prison ba amma wannan sharrin da aka min bazan
manta ba tana goge hawaye tana rungume da Spark,yace to zauna naci abinci na
ni,tace ban gama magana ba yace Ina jinki,tace Sanda ta tana gidan a dakko min
abata,wacce sanda Kuma? tun a kauye nazo da abata a gidan na barta a dakin da aka
sauke ni wlh ka dakko min abata na ajiyeta a karkashin bed dina,Zan dakko miki sai
me? tace sai makaranta nima a sani a university,yace bani da ra'ayinta wlh Ina da
kishi bazan iya barinki ba,zan dai saki a wata part-time Thursday Friday course
daya suke yi tal Islamic school ce,Naila tace ni ta boko nake so,yace to ki shiga
makarantar dare gata Nan a makwafta a biya miki na addini sanda kika iya ki koma a
Dora miki idan ba wannan ba bazan iya ba.

Naila tace gashi Nan Chika duk suna university a gidan yari yanzu dorawa zasu yi
saura kadan amma ni iya secondary duk duniya an ci gaba Banda ni,Spark ya ja
abincinsa ya fara ci Yana jinta tana ta mita lallai sai tayi boko shi Kuma yace
Sam,ya Santa da rashin ji idan idonta ya sake budewa sai tafi karfinsa shi yasa
yace baza ta yi ba,kar taje ta hadu da watsatsun kawaye su dinga zuga Masa mata,ga
Naila dama ya aka cika bare idonta ya sake budewa.

Chika kuwa tana yiwa Misam waya tace gobe ko jibi zata koma gida ita,yace tazo
ya mata booking wajen kwana,tace gidan Naila zata je yace ai Amarya ce kar ta
takura musu Spark zai ji haushinta,dole ta yarda ta zaci hotel zai kaita sai da ta
zo yace ta shiga motarsa ta kwaso kayanta ta Maida motarsa yaja suka tafi sai gidan
Rafeeq sabo da yasan Malama tana can,Islam ya tafi gida sai next week zai dawo
Misam suna shiga,ya Samu Malama Ikhram a zaune sai kace gidan Ubanta,tana ganin
Chika ta saki ihu tace harka sai da girgiza kirji,Chika tace wani ma yaji, shegiya
Malama kice kina nan,Malama tace naga waje ai ni Kuma,Misam wuri ya samu ya
zauna,Malama ta kalle shi tace Dan duniya yau ba magana ko Dan baka ganni a mumbari
ba? Misam akwai shi da raini in yaga dama,Kai kawai ya daga mata,Malama ta Kalli
Chika tace ko da shi za ayi ne? Kafin Chika ta Bada amsa Misam yace ae da ni za
ayi,wlh da ace zata yarda da yau zan Bata sadakinta muyi kwanciyar mu tare,Malama
tace bari na duba muku ko akwai a wani littafi na addini idan ya halatta me zai
Hana,Rafeeq ne ya shugo ya dawo daga gidansu,Misam yace Malama da gaske nake a duba
min ko ya halatta na mika mata yanzu muyi ciki,Malama tace Bai halatta ba,tashi
Misam yayi zai tafi, Chika tace badai tambadadden hotel din Nan zaka Koma ba? wai
ace mutum rayuwarsa a hotel,duk me haka ai ba mutumin kirki bane,Misam yace ki fada
a gidanku next week zan Kai kudin aure,Chika tace ni ba wannan nake so ba in zaka
daina kwana a hotel ka tura kudin aure wlh idan baza ka daina ba bazan aure ka ba
ato mutum kullum Yana hotel.

Rafeeq yace fada Masa Chika tunda ya fito karuwanci ya bar gidan iyayensa har
yanzu sai dai yaje da yawo Yana Nan yawon ta zubar Yana barbada,Misam yace Rafeeq
ya kamata kasan ni ba sa'anka bane wlh idan ka zuga min budurwa zaka sani mind your
Business,sabo da ya fada maka gaskiya to sai ya fada,Malama ta tarewa Rafeeq.

Rafeeq yace Kai gidana ba gidan ajiye mata bane na gaji ke Malama ki fara Shirin
tafiya gidanku daga gobe wlh na gaji bana amfanuwa Dake tunda kika sabar min da
kiss Baki Kara ba ki tattara kayanki ko gobe ko jibi zan Baki kudin mota ko na
kaiki gidan iyayenki da kaina na gaji,kin tare min gado ko Kara baza ki min ba kice
na dinga zuwa Ina kwanciya a gefe na gaji ki tafi gidan iyayenki,Malama hankalinta
ya tashi sosai dan yanzu ita bata da wajen zuwa idan Rafeeq ya koreta Ina zata
tafi,tana wannan tunanin Chika tace Kuna waya da Azima kuwa? Malama tace me kika
ce Sam hankalinta baya jikinta,Misam ne yace zai tafi,Chika ta tafi raka shi tana
fita ya rungumeta tace ka sake ni please kar a kamamu,ya sake kankame ta,Rafeeq ne
ya bude kofa ya fito yace zan rufe gidan,da sauri Chika ta fisge kanta,Rafeeq yayi
dariya a ransa dama yasan Misam zai aikata shi yasa ya fito sa Ido.

Misam yace ke da gaske fa nake maganar Kai kudi,Chika tace to sai nayi tunani
na gano hanyoyin zama da me neman mata,Ran Misam ya baci sosai yace me yasa bakya
tauna magana kike fada min ne? Chika tace idan kayi zuciya ka daina,sai na aure ka
duk kasan mata kaje ka min Illa Ina sabuwa gal Kai second hand,zuciya yayi ya juya
ya shiga motarsa ya tafi ransa a bace,Chika tace ka dade baka yi fushi ba in naga
dama ma sai na fasa mutum kullum a hotel wlh bazan aure ka ba in zaka canja hali ka
canja.
Misam tunda ya tafi yake dukan sitiyari Yana tsaki irin maganar da Chika ta fada
Masa,Bai wuce hotel ba sai yayi gidansu,Su Kamal da Yan gida sun Sha mamakin ganin
Misam a gida da dare yayi parking motarsa ya bude dakinsa ya shiga rabin da ya
shiga dakin ya kwashe shekaru amma kullum sai an gyara dakin an kulle Masa.

Komai neat ya shiga yayi wanka tare da saka kayan bacci ya kwanta sannan ya
turawa Chika text message kamar haka
Ina gida a bedroom dina kin yarda na tura kudin aure?
Mamaki ya kama Chika da farin ciki tace Ashe dai yana so na,Rafeeq ta yiwa
magana tace kira min Kamal kaji Misam Yana gida,yace ce miki yayi Yana gida? tace
ae haka yace,to da gaske ne wlh yana gida baya karya,Chika tace kira dai
Muji,Rafeeq wayar Kamal ya kira ya tabbatar Misam yana gida yau har murna suke ta
yi Misam a gida.

Washe gari Misam babansa ya samu Wanda yake hannunsa yace next week za a Nemo
Masa aure amma Mima tace sai ya auri Wahida, Baban Misam marikinsa kenan ya dinga
murna wai Misam ne zaiyi aure,yace Ita din banza kana Dana tace zata zabo Maka mata
karya take sai wacce kake so,Misam yace gashi dalilinta na fara canja halina ita fa
tace lallai na daina yawon banza na dawo gidan iyayena Kuma gashi na dawo yanzu
gobe zan kwaso kayana kaf daga hotel zan dawo gida na daina yawon karuwanci,Baba
yace Alhmdllh Alhmdllh Kai nayi murna Allah ya mata albarka,ai ita zaka Aura ma
wace wata Wahida taje can a bata wani ko a bata marar kunyar nan me son zancen
banza Rafeeq sunfi dacewa.

Misam Yana ta Jin dadi kamar ance an bashi Chika,yace Kawu ayi sauri kasan tuba
nake niyyar yi na Saba da mace bazan iya rike kaina ba ayi sauri a daura min
aure,Kawu yace Inshaallah Dan nan.

Annoor ne yaje hotel din da Iman tace ta tsinci kanta duk bincike suka nuna
basu San komai ba,har Iman ya dakko yazo da ita yau amma suka ce su fa ba abinda ya
faru Kuma ba CCTV,wani takaici yasa Annoor ya zazzage su ya fito,Iman harda hawaye
tace wlh a nan hotel dinne ga dakin can ma,Annoor ya gasa mata harara yace muje
gashi Nan basu San zancen ba makaryaciya wallahi idan Baki fada min Wanda kika bawa
kanki ba bani ba ke karki sake kula ni,Iman tace Allah ne sheda ta...dalla rufe min
baki Kya fada mana Allah kin San da Allah kika iya bawa wani kanki kayan haushin ma
komai da komai Ina laifin ma waje daya amma da sama da kasan duk kin bayar,ai sabo
da karyar da nasan zaki min shi yasa na cire miki riga na Gani kirjinki gashi Nan
duk sun Sha wahala lokacin.

Iman tace ai dai Allah Yana gani-Allah yana gani Kuma shi zai saka min ta
karasa da kuka,duk masifar da yake Bai manta tana son Ice cream ba,a wani mall yayi
parking yace Ina zuwa saura ki fita ki tafi wajen wani a Kara yi, Ice cream ya siyo
mata da nama ya ajiye mata a cinyarta,ta Kalli ledar tana hawaye tace naga ka ajiye
a cinyata? A baki kike so na baki ko ni irin dan iskan da ya gama dake ne,na gode
sai naje gida,yace in zaki Sha ki Sha ai da a mota kike fara ci yanzu zaki ce sai
kinje gida,hawayenta ta goge wani Yana sake fitowa sabo da irin masifar da Annoor
ke mata yanzu kullum masifa,Ledar ya dauka Yana tsaki ya bude robar Ice cream din
ya sa spoon yace gashi,kin karba tayi taci gaba da kukanta,zan Kifa miki shi a
fuskarki gwara ma ki karba,kin karba tayi ta rufe fuskarta tana ta faman rusa Masa
kuka.

Bude fuskar to Sanabe,Iman Sanabe ya sake kiran sunanta,yace bude bakin to na


baki a bakinki da kaina,kafada ta makale yace nine fa,taki magana taki bude fuskar
sai kuka takeyi,ice cream din ya ajiye tare da rungume ta a jikinsa Yana
lallashinta tare da bubbuga bayanta a hankali har tayi shuru,yace to zai narke baki
Sha ba,Sanabe ta Kawu,Kin San Sunan Nan Kawu ya sa miki abinki,murmushi tayi
fuskarta tayi ja sabo da kuka abinka da fara,a Baki ya shiga bata Ice cream din
tana Sha,tace Kai baka Sha ba Yaya,yace na sani ko Wanda yayi iskancin Dake ya
tsotse miki baki Iman in Sha abin bakinki bazan iya ba,Kuka ta saki Yana bata tana
Sha tana hawaye a haka ta shanye abinta sannan yace Naman Kya ci a gidan ko,ta daga
Masa Kai,hawayen ya goge mata da hannayensa sannan ya ja mota suka tafi.
Suna Hanya ba Wanda yayiwa wani magana Iman tace Yaya....yace Na'am,zan cewa
Huzaifa ya turo da iyayensa muyi aure,Wani wawan birki yaci yace aure Kuma? tace ae
aure,sabo da me? tace sabo da maganar gaskiya ni yanzu namiji nake so kar na fada
halaka tunda kaga yanzu ni ba budurwa bace,parking yayi na motar ya hade rai yace
wanne irin aure ana zaune lafiya,Ina laifin ma kice ni nayi auren na tafi Dake
gidana ga gadona ga naki a gefen nawa,Dariya tayi sosai tace sai kace yaro
Yaya,Yace wlh bari kiji baza ki aure ba yanzu,wa yace miki Huzaifa zai yarda ya
aure ki a ba budurwa ba? Ai Yana so na yace sosai ko a wanne hali ne zai aure
ni,Annoor ya kalleta yace ke yanzu kin yarda da karyar Maza?,tace na yarda da
Huzaifa,Annoor ya furta Iman ke yanzu sai ki iya aure ki tafi ki barni,Iman hawaye
ya gangaro mata tace wlh nima bana so na tafi wajen wani Yaya amma tunda an
lalatani ya zanyi rayuwata ta kare ta fara sabon kuka,Annoor yace ba wani rayuwarki
ta kare Iman a kanki aka fara,karki damu zaki iya rike kanki kinji ni zan iya samo
miki magani ki daina sha'awar namiji sosai har lokacin da zan yarda kiyi aure,bashi
da illa?ta tambaya, Bashi da illa ai bazan cutar da ke ba Iman,idan kika Sha Daya
tal sai bayan wata Daya fa shima baza ki sake Sha ba sai kinji kamar zaki mutu sabo
da son namiji,Iman tace to a bani Yaya,yace yawwa karki fadawa kowa tace to.

Motar yayiwa key Yana fara tuki ya tuno wani ya yiwa Iman dinsa raga
raga,sitiyari ya doka ya girgiza kansa yace Innalillahi wa innailayhirrajun wannan
waye kuwa? wanne marar Imanin ne jahili,Iman Allah yasa da gaske ne fyade aka yi
Ina tantama ace fyade aka miki yanda aka ruruce miki kirji da murji ya wuce ace
fyade ne,ki fada min gaskiya Iman Dan Allah,Iman tace nifa na hakura Yaya wlh na
barshi da Allah,mijina aka cutar shima mijin na sani ko Yana can Yana tattabe yaran
mutane ai gashi Nan an taba tasa shima Kuma haka zai aureni ya zaiyi tunda ya yiwa
na wasu,tunda kaga haka maybe Wanda zan aura shima ya yiwa na wasu shi yasa matar
da zai aura aka mata itama,tsaki Annoor yaja yace nifa bana son zancen auren
nan,nawa kike? shekarunki nawa gaba daya baki isa aure ba,tace to Yaya a sani a
makaranta tunda takarduna sun fito yace waye zai kaiki makaranta Iman?

Ai yanzu barinki kina cudanya da Maza masifa ne ai sai a Kara lalataki ai Kuma ke
da karatu sai watarana maybe in kinyi aure watakil amma yanzu Kam ai Kuma ke da
karatu sai dai Kiga ana yi kiyi hakuri,kuka ta saki tace dan Allah Yaya yace
wallahi baza kiyi ba kinji na rantse gwara ma ki hakura,Iman tace na fadawa
Kawu,yace ai mun gama magana da Kawu Iman bake ba school yanzu,unguwa ma in kika ga
kinje to sai in nine zan kaiki ko da wani Dan gida amma ke kadai ma baza ki fita
ba,shuru ta Masa kawai har suka koma gida.

Washe gari kawu yace Yana son ganin kowa ya Tara duka yaran gidan da matansa
gaba daya,suna Palo ana jiran Kawu,Kawu a ransa yace yau zai fadawa kowa asalinsa a
huta,ya fito daga dakinsa kenan ya hango yaran kaf a zaune suna jiransa tausayinsu
ne ya kama Kawu yace yanzu idan na fada musu zasu shiga damuwa gaskiya na fasa fada
yau sai watan jibi idan Allah ya kaimu na fasa,Yana fitowa yace dama taraku nayi
muyi addua Allah ya rabamu da masifun duniya,Su Haidar suka fara dariya akace to
Bismillah suka yi addoui sosai sannan ya sallami kowa har su Karima su Sajid sunzo
amma yace addua dama za ayi.

Da dare Annoor Yana Palo Yana dannan waya,Rahma da su Haidar suna ta tv


game,Iman daga kitchen ta fito dauke da ruwan roba ta saka kayan baccinta pink
dogon wando da riga karama,har ta wuce Annoor ya sa mata kafa ta fadi,kamar ba shi
yayi ba, bai kalleta ba ta mike zata wuce wayarsa ya mika mata tare da furta
read,Karantawa tayi taga ya rubuta bance ki daina fitowa da kayan bacci ba? Goge
rubutun tayi ta rubuta okay ta bashi ta juya zata wuce ya sake sa mata kafa saura
kadan ta Fadi Allah yasa Bata Fadi ba,wayar ya sake mika mata,kin karba tayi ya
zaro mata kyakyawan idanuwansa ba tare da yayi magana ba,karba tayi ta karanta ya
rubuta kije ki saka Hijab ki dawo Palo kiyi kallon film.
Ta goge ta sake rubuta bana son kallo yau,Yana karba ya rubuta mata dole sai
kinyi kallon film je ki fito bana son musu,haka taje ta sako Hijab ta dawo ta zauna
a 2seater din da yake zaune gefe daya ta zurawa tv Ido.

Ina gaisuwa
MRS CHIEF

Ana sharhi pls


AsmaBaffa
[1/9, 10:28 PM] AsmaBaffa: Arewabooks AsmaBaffa1
https://www.arewabooks.com/locked?id=65759f207c65b397e88b84b3

🏫TANTIRIYA 🏫
A GIDAN YARI

BOOK 2
~YARAN JAURO~

16-20

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM

Page naki ne
MRS CHIEF

Beauty kwance suke suna hira da Angonta Mohsin" wayarta ya dauka zai kunna
tayi sauri ta rike sabo da gudun Daddy take kar ya kira ta,Wayancewa tayi tace bari
yau na baka tarihina My man,ta karbe wayar tare da ajiye ta gefe,ya sake dauka yace
me yasa kika rufe wayar? Beauty tace kawai na gaji da wayar ne,idan aka kiraki
important fa ki kunna wayar ki,Beauty ta kwanta a jikinsa sosai sannan tazuge zip
din rigarta, Mohsin yayi dariya yace Kuna Raina min hankali da nono,wai ko wacce ta
tashi zata rufe min baki sai ta bani nono ko Dan gidan saniya ne ni ai sai
haka,bakya so ki kunna waya akwai wata a kasa koma mene zanji later bani na shanun
Ina so kar nayi asara biyu ba a bani labari ba sannan na rasa na saniya.

Beauty tayi dariya tace to ai Kai ni wlh ko a labari ban taba ganin me son
Boobs irinka ba,Mohsin yace ai abin so ne ni Ina so haka Allah ya yini a kyale ni
inyi abinda nake so,yanzu bani labarin Kinga Ina ji ga na Shanu Kuma Ina Kwalbewa
inji Naila,labarin ta fara bashi a nutse.

Tace sunana Bilkisu Kabir,asalinmu Yan Bauchi ne amma gaskiya duk Yan uwa da
kowa namu suna Kano kamar yanda ka sani,Mahaifina Kabir duk Yan uwansa suna yara
suka mutu shi kadai Allah ya raya sannan Kuma ya azurta shi,matarsa ta farko da ya
aura bayan sunyi shekaru ta samu ciki amma da cikin Allah ya mata rasuwa,sai ya
auri Aisha wacce itace Mamana bayan ta haifeni da Shekara biyu Allah ya mata rasuwa
itama.

A hannun Daddy na taso na girma duk da ya Kara auren mata har uku bai taba
yarda matarsa ta rike ni ba shike min komai,na taso cikin gata da tabara,sai abinda
nake so wannan yasa na sangarce har na girma na taso a sangarce,nasa duniya a gaba
daga yawon gidan kawaye sai tafiya party gidan biki,ganin zan lalace shine Daddy ya
zabo min mijin aure wani abokinsa Alhaji Wada,bana sonsa ko kadan amma yace lallai
sai na aure shi tunda bana Jin magana,haka nace to na amince amma a zuciyata na
kudurce sai na Masa rashin mutuncin da zai janye da kansa.

watarana yazo zance wajena na fito Ina taku dai dai Ina yanga da gadara dake
bani da kunya lokacin,Ina zuwa gabansa na fara zaginsa nace bana sonka aure dole ne
wlh ko ka aureni nice ajalinka gwara ma ka janye,zafin irin zagin da na Masa yasa
ya mareni shima,shine ni Kuma na bawa Yan daba kudi suka je har gidansa suka Masa
dukan tsiya.

Yana da manyan yara to suka ce baza su yarda ba wlh sai sun daukarwa ubansu
fansa,akwai wata marar kunyar Halima tazo har gida Inda nake lokacin Daddy baya nan
mun gama zage zage da ita sai nabi steps ta biyo ni ta shako min wuya muka fara
kokawa da ita sosai,da kyar na kwaci kaina na tafi zan gudu daki itama ta biyo ni
da gudu sai ta goce, gocewa tayi tayi ta fado daga steps,Dake ajali ne steps da
biyu kacal ta gangaro a kai,tana fadowa Allah ya dauki ranta nan take.

Yan uwanta dai dai lokacin suka karaso suka dinga kuka da ihu suka ce ni na
kashe musu Yar uwa,daga nan suka kira hukuma tayi gaba dani,sanda Daddy yaji har
kuka yayi,Yana ji Yana gani kotu ta yanke min daurin rai da rai, ni gaskiya a shiga
ta gidan yari gyaruwa nayi,kuma ni hankali nayi ba lalacewa ba,domin a waje abinda
nake yi ya zarya tunani bani da kunya ko kadan hasali ma ni da riga da wando nake
yawo ko yaushe,amma da naje gidan yari na Sha wahala sosai naga rayuwa daban daban
sai Allah ya shiryani,na koyo wani halin na watsar da nawa halin na baya,Mohsin
yace masha'allah Allah ya kiyaye mu ya kiyaye gaba Kun Sha gwagwarmaya
gaskiya,Beauty tace Chika ai tafi abin tausayi wlh,Mohsin yace kyale Chika zo ki
bani sweet ya dauketa kenan suka ji bugun kofa.

Hanan ce ta banko kofar rike da hannun yarta Amal,tace ga Yarka Nan ai baka isa
na ciyar Maka da ita ba,Kuma wlh Ina binka bashi nayi rancen kudi na siya mata
Madara,nayi rance na siya mata abubuwa daban daban,jiya ma da zazzabi ta kwana sai
da na kaita Chemist kudin Allura da magunguna dubu biyar,Miko min kudina na
tafi,Mohsin ya kalleta duk ta rame tayi Baki,yace kice dai kawai kina neman na
Koko,Allah ya kiyaye wlh nafi karfin arzikinka hakkin yarka ne dole ka sauke,Beauty
tace wa yace ki dauke ta daga gidan Ubanta? sisi baza a baki ba,ki bamu 'Yar mu
ehe,wlh ficika bazai baki ba gwara ya siya min tsire da kudin,makaryaciya kawai,ki
bamu Amal Yar mu ai ba muce ki rike mana ita ba,tana da uwa ai,mamaki ya kama Hanan
za ayi mata fashin yarinya ita da ta haifi abarta.

Uban waye ya Haifa min yarinyar? Uban Amal mijina Kuma Ex husband dinki a
da,yarinya Kuma wlh sai kin bamu abar mu,dariyar takaici Hanan tayi tace ba wata
Yar iskar matar Uba da zan bawa yata a kashe min ita,Karuwar banza matsafiya me bin
boka,dama idan mutum Yana Abu ai gani yake kowa ma yi yake shi yasa kike zargin na
San gidan Malam cewar Beauty,ta ci gaba da cewa bani da uwar da zata kaini wajen
Malam,asha rubutu a daura laya ai sai ke,badan Amal ba da na nuna miki cikakkiyar
Karuwa ce a nan,to kinci darajar Amal wlh, Hanan ta Kalli Mohsin dalla malambka
bani kudina da nake binka bashi,Ina binka bashi ka biya ka huta ka biyewa karuwarka
Yar burar.... wlh Kara zan kaika sai ka bani kudin da na kashewa Yarka sai na kaika
wajen hukuma, kin dade baki Kai Kara ba cewar Mohsin yace Ina jira hukuma tazo ta
kwatar miki.

Abba ne yayi Sallama a gidan yazo duba lafiyar matar dansa watarana Yana Dan
zuwa har lokacin ma da Hanan tana nan,Abba Yana Jin Muryar Hanan yasan masifa ta
kawota,yace yarinya an sakeki ba a huta ba,Ciki ya karasa yayi Sallama,Beauty tace
sannu da zuwa Abba shugo ta rasa Inda zata saka Abba sabo da tarairaya da
girmamawa,Abba ya samu kujera ya zauna,Beauty ta durkusa ta gaida shi ya amsa Yana
murmushi yace Mohsin yanzu nasan kana hutawa,yanzu nasan kana Jin dadi,ai yanzu
Kuma nasan Dana na cikina yayi dace,Ubangiji Allah ya kade fitina,Allah ya rabaku
da Sharrin makiya,duk sharrin wata Tsohuwar mata da aka Bata Jan kati da dadewa
Allah ya rabaku da shi,Beauty tana Ameen Ameen,yace wata masifaffiyar Tsohuwar mata
da aka Dade da sallamarta Allah yayi maganinta,Ameen cewar Mohsin,Abba yace Allah
ya tsare min ku,Beauty taje ta kawowa Abba abinci da kayan sha iri iri,ya kalli
Mohsin yace shi yasa naga kana kiba,dole kayi kiba ga kwanciyar hankali ba hayagaga
ba Kai Kara ga girki me kyau,Mohsin Yace Abba bana cin tazarce,yace da kyau yanzu
ba gaba bare fada Alhmdllh,Hanan duk taji habaicin da Abba ke mata wani tsaki ta ja
tace duk Wanda ya zageni bazan yafe ba,Abba yace kinji nayi magana dake ni? Kinji
na ambaci Sunan ki,ai ni yanzu bani da hadi dake da surukata nake da Kuma Dana dana
Haifa,Hanan zata yi magana Beauty tace wlh kina zagin surukina zanyi kasa kasa dake
a gidan Nan,Abba ya ja abincinsa Yana ci ya kira Amal yace zo jikalle Amarya ta,
ta tafi wajensa da gudu tana dariya tana kallon Mohsin tace Daddy,yace Amal ba
gaisuwa ko?

Amal tace Daddy a can kullum Koko muke Sha watarana ma bama cin girkin rana,Abba
yace to zauna kici Kinga harda nama a nan iyayenki ke Allah ya hore musu ubanki
baya harkar kayan koli,ke iyayenki Allah ya hore musu,kakanki ma yanzu girmamashi
ake yi a gari,sai nayi sati ban saro kayan miya ba",dan tani uban kowa ya daina
Shan miyar dage dage ko wata jar Miya,Dan uban kowa miyar taushe ta gagare
shi,Beauty tana ta dariyar Abba,Hanan cin mutuncin Abba ya mata yawa ta juya ta bar
Amal tayi tafiyarta gida tana kunci.
Abba harda kawowa Beauty Omo da sabulu ta karba tayi godiya,Abba da zai tafi
tare da Amal ya tafi gida da ita yace muje Amal Abbanki Ango ne yanzu baya son
takura.

Mummy kuwa kwana tayi tana bakin ciki,tace amma Baseeru Allah ya kwashe Maka
albarka,kwana tayi tana tunanin me zata yiwa Baseeru ta huce takaici kawai,murmushi
tayi a nutse tace zaka ci ubanka Dan Basi kake ko me baka San wa ka tabo ba wlh,a
daren ta Nemo number Baseeru a wayarta ta sa Masa My Alhaji a haka tayi saving ai
da sauri ta goge ta canja DAN WATA SHEGIYA tayi saving sannan ta kira shi a
waya,Baseeru Yana ganin kiranta yayi mamaki sosai amma sai ya daga,Yana jira yaji
ruwan zagi sai yaji tace ya aiki? Ido Baseeru ya zaro yace Alhmdllh,dama hakuri zan
baka lokacin dazu Raina ya baci ne abinda ka aikata min,idan ka fada min gaskiya
ma mene ne ai zan iya aurenka,shi so fa daban yake ba ruwansa da talaka ko me
kudi,tunda Allah ya tsaga sai ka zama mijina ai ba yanda zanyi,Kuma dole a haka zan
so ka komai talaucinka,Baseeru a ransa yace wlh ban yarda Dake ba karya ne da wata
a kasa,a fili Kuma sai ya fara sheshekar kuka yace ki yafe min nasan na yaudareki
na miki karya ya zanyi sonki ya kamani idan na fada miki gaskiya baza ki yarda ba.

Mummy tace duk ka kyale wata Kwangila ka dawo gidana muyi zaman mu tare muci
gaba da aurenmu Ina sonka a haka, Baseeru yace a ransa mahaukaci ne ni,a fili yace
zan dai dinga zuwa Ina yini watarana amma Ina wajen aikina a nan zan dinga kwana
zan dinga zuwa miki da rana shima ba kullum ba sabo da aiki,Mummy bata so Hakan ba
amma tace ranar ma tayi ba damuwa kayi hakuri ka yafe min,yace ba komai ai ni indai
zaki daga min buje yo ko mene na yafe,tace buje sai kace tsohuwa ko wata yar
kauye,Baseeru a ransa yace da mece idan ba Tsohuwar ba a fili yace sai nazo tace na
gode da ka yafe min.

Spark kwana daya anyi hakuri Naila tana period sai romance aka Sha,ai kuwa tayi
aiki wajen tsayawa ta sa ya samu nutsuwa,kwana biyu har ya gaji,Naila ce ta shugo
Masa da kunun gyada yaji hadi sosai da chips tayi da dare,Yana kwance a Saman bed
ya Kifa cikinsa kansa Yana gefen bed,Naila tana kasan carpet din Jikin gadon a
zaune ta juya Masa baya ta jingina bayanta da Jikin gadon,Spark hannayensa yasa
tare da sarkafo wuyanta Yana shafa wuyanta,jikinta sanye da vest da dan wando,guntu
tana zuba Masa kunun a cup,Boobs dinta ya taba da hannu biyu yace Allah Yana son mu
harda abin wasa aka yi mana,Naila tace uhm ka taba kaji dadi nima naji
dadi,gashinta ya koma shafawa yace ya kamata ayi min Daadaa,dariya suka yi yace ai
gwara na tuna da Jamilu na,Naila tace ayi Maka kitso dai,yace twisting nake so a
min,idan kika yi sai next ayi calaba,next ayi kitso daban daban,Naila tace to Ina
missing Hallare wlh,Spark yace uhmmm daina tuna min zan shiga jimami na kasa cin
abincina, Naila tace tashi to muci Kai fa kace a yi Maka, Spark yace sai naji awara
nake so Kuma yanzu ,ko ciki ne da ni,kin min ciki,dariya suka yi a tare Naila tace
yanzu dai ni bani da ciki duk wannan madarar Nido din da kake bani ashe ban samu
ciki ba.

Haka nake so ba yanzu ba sai na Sha amarci da yawa ya furta Yana cizon
kafadarta,nokewa tayi tace ashsh da zafi fa,Naila cup ta mika masa ya karba sannan
ta mike ta zuba nata tare da daukan plate din chips din ta Koma Saman bed din tare
da zama a jikinsa suna ci suna hira,Yace maza ki gama Baby kizo Muji dadi, sai da
suka cika cikinsu yace dakko min Juice,tace yanzu fa Kaci abinci,yace gumina zan
ci,shike nan sai a hanani morewa,murmushi tayi ta dakko Masa na kwali,yace sorry
miko min wayata,Naila ta mika Masa,yace sorry jeki Palo ki dakko min remote na
manta shi a can,Naila tace wlh in banda aure babu Wanda ya isa ya dinga sani wannan
aikin ta fada tana tafiya tana doka kafafu da sangarta,dariya yayi, tace kawai dan
ana baka ci da Sha shike nan sai ayi ta aiken mutum tun safe ban huta ba a gida ko
tsinke bana dauka,Spark yace anan baki isa ba kuwa yanzu ma kayana zaki gyara gasu
nan an kawo wanki Kuma a haka ma muyi masifa idan baiyi ba,yau Tantiranci ya motsa
kenan? Naila tayi Masa shuru taje ta fara shirya Masa kayansa,kin kula shi tayi
tana ta faman aikinta,tashi yayi yace kyale kayan sanda kika ga dama sai ki
shirya,taki kulashi taci gaba da aikinta,tace tun safe kake aikena ko zama bana yi
kana bakin ciki kaga na zauna Ina hutawa sai ka aike ni,yace yanzu tsakani da Allah
aike nawa na miki,wlh ka aikeni da yawa da kafin na aureka wa kake aika kawai Dan
ka girmeni sai kayi ta cutata,Spark baki ya bude yana kallon ikon Allah,to nace ki
kyale min kayana idan ma baza ki gyara ba ni zan gyara,Naila tace wato in ki yi a
rubuta min zunubi ai ka San da haka shi yasa kace na bari sabo da a rubuta min
Alhaki,yace to ga Juice din mayar indai a kansa kike Jin haushi na aike ki gashi
mayar,Naila ta karba tace dama nasan sai ka Kuma aikena ga gyaran kaya gashi kace
sai na Kuma mauar da juice ta fice taje ta mayar ta dawo,Spark yace a'a ikon Allah
wani abin sai mata.

Naila tace mace ta Maka komai wlh ta Maka riga da wando harda singleti,kullum
kana kwana a Saman gajimare ka raina mu,yau dai fada kike ji baza kiyi da ni ba,
Spark ya kyaleta ya jawo wayarsa ya fara latsawa,Naila tace nifa bana so ana tare
dani ana chating,bai kulata ba har ta gama aikinta ta hauro Saman bed din ta kwanta
ta dauki wayarta ta kira Mohsin,dagawa yayi tace my love wai Dan Spark yaji
haushi,sai da suka gama hirarsu da Mohsin ta kira Ummanta da Abba tace Abba wai
Hidaya baza ta zo ba Abba haka ake rayuwa shike nan,sanda fa za a kawo ni gidan
miji bata zo ba,Abba yace shiii shiii mijinki baya kusa ice ko? kiyi shuru karki
maganar Dan uwanki a gaban miji,namiji ba Dan goyo bane karki sake kice zaki goya
namiji da zani fyalle guda, ki goyashi da guntun zani Rabin fyalle" yana miki tsiya
ki saki dan banza ya fado kansa ya farfashe.

Amma ai Naila ba a goya mu maza da katon zani, Naila shi yasa kika ga Kubra wayon
tsiya gareta da guntun fyalle take goyani, wani ragajeje Ina reto, Sam yanda bana
Jin dadin goyon ma bare na sake,kaina ya karkace gefe,na sakwarkwato kamar zan fado
kullum haka Kubra take goyani,bata taba dammareni zam zam.

Naila ta dinga dariya ta dafa Spark tana ta sheka dariya,yana Jin wayar tasu
komai a kunnensa sabo da volume din a kure yake. tace duk laifin yan uwanki karki
bari mijinki ya san tsakaninki da Yan uwanki zai iya miki gori watarana,shi yanzu
baza ki taba ji ya Fadi laifin yan uwansa a gabanki ba,Maza ba kyau sanda Kubra
suka yi fada da danginta watarana ta kwashe ta fada min muna yin fada tace Yan
uwana basa kaunata ai kuwa dama nasan sirrinta nayi mata gori na mata tasss, to
Kinga da Bata fada min ba ai bazan San komai ba,Kubra dake gefe tana Jin Abba tace
Hashimu wlh kayi asara ni dai ban San mijin dana aura ba wlh Sam haba doloncin yayi
yawa,Yarka ce fa sai kace mace da mace haka kake hira da Naila.

Abba ya kashe wayar sannan yace zaki ga dolo sai nayi sati ban yi komai ba da
ke ba da dare Mummy tayi dariya tace kamar gaske kamar zaka iya,Naila wayar ta
ajiye ta koma Jikin Spark ta kwanta,yace har kin gama fushin? dariya tayi tace na
huce I'm sorry Kafafuna ne suka gaji Allah my love zo na baka Milky,ta fara shafa
shi,gajeren wando ne a jikinsa amma tana shafa cinyoyinsa ta wuce da hannunta ta
kafar wondon ta fara wasa da Hallare,da sauri ya kashe wayar gaba daya ya bada
Amanna suna sarrafa juna kamar me.

Rafeeq Chika yace ta koma dakin Islam ita ta kwana tace a'a Rafeeq Gani ga
kawata Malama me zai kaini na kwana ni Daya ai ya kamata mu tuna baya mu Sha
Hira,Rafeeq yace to ni Kuma shekaran jiya zamu tuna da ita, haka kawai kice zaku
kwana tare a'a ba kyau ai sai shedan ya shiga tsakani kiji wani Abu a ranki ko ita
taji,ko wacce ta kwana a dakinta,Chika tace a'a ikon Allah matarka ce ko sadaki ka
biya? Kai ba soyayya kuke ba kace wani zamu ji wani abu sharrin lesbian zaka mana?
Rafeeq yace a'a ni fa baza ku zauna waje Daya ba, a prison din nan bangaren mata
Yan lesbian sunfi yawa ko wacce ta kwana a dakinta,Chika tace shike nan nuna min
dakin,ya nuna mata ta hakura sama ta wuce.

Malama tashi tayi itama tace Masa Good night ta wuce room dinta,sai da tayi
Shirin bacci ta sa kayan bacci wasu blue tana Shirin kwanciya ta dakko handbag
dinta zata ajiyeta gefe Rafeeq ya shugo ta tsaya tana kallonsa,yace kinci abinci
sosai dai ko? tace na'am-na'am Alhmdllh,Naman ya isheki? tace ae,kin cika cikinki
da ruwa iceko kin San ana son yawan Shan ruwa ko na kawo miki wani? Malama tace
Nasha da yawa ai bana wasa da Shan ruwa,Yana karewa kirjinta kallo yace Breziyyarki
me Koko ce?,Malama dariya ta danne da kyar sabo da tasan iskanci ya kawo shi a haka
sai a ganshi kamar baya magana,tace laaa ai ban saka bra ba yau,taba kaji babu ai
bana kwana da ita,Rafeeq yace Alhmdllh daga nesa-nesa,Nesa-Nesa Yana magana da
kalkala kamar yana larabci,gaskiya naki tauri zasu yi basa rusunawa kikam
haka,Malama ta girgiza su tace ya ka Gani normal suke sunfi flour,Matsowa tayi ta
damko Rafeeq yace ke bafa tabawa zanyi ba daga tambaya,sake ni ba Dan iska bane
ni,karki Koya min bin mata,Malama rigarsa ta ruko yana ja tana ja tace yau sai kayi
sex,yace Allah ya kiyaye nayi sabon Allah ni ba mazinaci bane,amma ai ka iya Zinar
baki data Ido,Malama Jakarta ta jefar kasa ta rungume shi a jikinta,yaji ko Ina
Laushi,sai ya saki jiki bai San sanda ya rungumeta ba sosai,Malama ta zurma a son
Rafeeq gaba daya daga wasa sai ta kasa sakinsa har ta Dora lips dinta a nasa sai ta
janye tana kallonsa shima ya zuba mata mayun idanuwansa lokaci guda suka makale
juna a tare a hankali ya jefa bakinsa cikin nata ya fara mata wani kalar kiss da
shi kanshi bai san ya iya ba,Malama mayya ta makale shi kamar ba Malama ba.

Ita ta dinga wa'azi akan Yan matan yanzu da suke sakarwa namiji jiki yana
tattabe su a banza ba sadaki,tace mata su dinga Jan mutuncinsu su daina biyewa
samari amma gashi abinda ita take yi wacce ba malamar bama baza ta yi ba,Rafeeq
yaga rana ta samu yau ya Dora hannayensa a kirjin Malama Yana shafa dukiyar
fulaninta,Malama duk ta zauce ashe maganin matan da take siyarwa take Sha wai gyara
kanta takeyi,yanda ake rudar Yan mata ana sasu suna shaye shayen magani da niyyar
maganin Sanyi ne Yan mata ma zasu iya Sha,mace ta dage tana Shan maganin Sanyi
sha'awa ta sa ta dinga sakarwa Maza jiki sabo da baza ta iya control ba, Yan matan
yanzu da shaye shayen masifa na gyaran jiki da maganin Sanyi,wannan dalilin yasa
Malama take kasa daurewa indai tayi hadi ko ta saro magani to fa lallai sai ta Sha
wasu musamman in taji da zaki shi yasa duk take kasa hakura,Ido ta lumshe tana Jin
dadinta duk ta zama wet,Rafeeq Hallare ta motsa da kyar ya dawo hayyacinsa ya janye
da sauri,Malama ta fara borin kunya tana kasa da Kai kunya duk ta cikata,yana
kallonta yace Malama da kyar ya iya hada harafin,Kasa tayi da kanta sosai,yace Ina
Aya Ina hadisin zaki sani na tafka babban kuskure,Malama taji kunya sosai tace Dan
Adam ajizi ne ban San me ya hau kaina ba,Rafeeq ya kalleta yayi murmushi yace ki
zama friend dita please.

Malama ya kalla yace yau sauro akeyi Kuma baya Jin magani zan iya kwana Ina
korar miki shi kiyi baccin ki kinji,karya yake ba wani kore mata sauro so yake tayi
bacci ya kwanta a gefenta,Malama a ranta tace gwara na bar gidan Nan haka kar naje
na jefa kaina a masifa,ban San me yasa ba in na ganshi nake Jin tsigar jikina tana
tashi,kullum nafi so na dinga ganinsa me yake damu nane haka,kanta ta dafe ta
kwanta a hankali,Rafeeq ma in banda tunanin Malama ba abinda yakeyi,fita yayi ya
shiga dakin Islam ya Koro Chika yace koma can tana neman ki,Chika ta fito dauke da
waya a hannunta tana waya da Misam.

Wajen Malama ta koma ta kwanta tana waya Malama tana aikin tunanin Rafeeq,Chika
tana kasa da Murya kamar ba ita ba tace hmm da gaske? yace yeah indai zaki iya
rikeni bazan kula kowa ba,Chika nan take ta daina kashe muryar da masifa tace to
wato baza ka tuba Dan Allah ba kenan sai in kullum zan na baka kana holewa,Yace no
at least sau hudu sau uku ai yayi ba takura,Chika tace kace kawai na mutu Ina
laifin kullum sau Daya,Misam yayi dariya yace kan burar...sau nawa tsohon Dan
duniya Irina ki godewa Allah ma da nake Shirin tuba,Chika tace au shiri ma kake yi
Misam Dan Allah bana wasa da Kai ko sau nawa ne zan baka in munyi aure indai zaka
tuba,yace zan tuba mana,ko kirjinki Chika ya isa yasa na tuba,amma wata matar kana
taba Boobs kaji kamar ka cafko ledar zobo Dan naira ashirin da ake kullawa a
shekarun baya,daurin zobo sak wlh Chika, nono kamar kullin zobo Dan ashirin,Chika
tayi dariya tace Dan Allah ka daina wlh kishi nake ji ka tattaba na wasu,yace wa
yace karki bayyana da wuri,ni nace kar mu hadu da wuri sai da kika bari mijinki ya
fada yawon ta zubar sannan muka hadu ai laifinki ne.

Chika tace duk family dinku na rantse Kun kware a is.....yace ki karasa zancenki
kawai,dariya tayi ta juya ta jibgawa Malama kafa a ruwan cikinta tace
wayyoo....wayar ta kashe tace Dan ubanki Malama ki ajiye wannan gantalin naki da
Sunan wa'azi ki kama soyayya ana ta ci da rabon ki,Malama tace dalla daga min jiki
ta tashi ta mike tare da ficewa Palo ko zata ga Rafeeq ya fito.
Tunanin Malama ne ya Hana Rafeeq sakat ya jawo bargonsa ya fito Palo,Ganinta
yayi tana kallo a zahiri,zama yayi suka zubawa tv Ido ba Wanda ke gane me ake yi a
tv din,jefi jefi suna satar kallon juna.

Kawu Jauro Yana zaune a gida aka kirashi a waya yazo police station an kama
matarsa Amarya Na'ima,Jauro yace me tayi Kuma ita da ta tafi Saloon,DPO gyaran
gashi ta tafi zata min style na kalla naji dadi,Dan sanda yace matarka an kamata
sunyi fada a junansu kawaye sakamakon gulma, sun kashewa kawar su aure mijinta ya
saketa,sunje sun mata gulma cewar mijinta Yana neman aure,ita Kuma ta zubawa mijin
shinkafar bera a abinci Allah yasa bai ci ba,shine da ya ritsata tace sune suka
zugata suka ce zai mata kishiya,a wajen Saloon sun harke da dambe a tsakaninsu muka
kama su,Jauro yace Na'imatun? Dan sanda yace ita kuwa,Jauro yace abinda nake so da
Kai tana kulle ka tabbata? Dan sanda yace ae, yace to kaje kace mata Mijinta Jauro
yazo Yana ta rusa kuka an kama Masa masoyiya,kace kune kuka hanani Ganinta amma
nazo Ina ta rusa kuka,Dpo yace ban gane ba,yace kissa ce ta Maza Kai baka iya ba
Dpo? Ya kake zama da iyalinka? Ya kamata ka koyi kissar Maza,bani accnt dinka zan
tura Maka kudi kawai kayi yanda nace,Jauro ya kashe wayarsa yace zaki ci kwal
ubanki Na'ima kullum sai dai kiji ance Jauro yazo Yana ta rusa kuka an hanashi
ganinki sai kinji jiki tukun.

Habiba Uwar gida ya kwalawa kira Habibalo...Habibalo Yar Aljanna yaki zo nan
Yar Aljanna Yar baka me farar zuciya,a haka dai gaki baka amma sai farar
zuciya,Habiba ce ta fito yace damo sarkin hakuri zauna yau Ina gida yau yini zamuyi
muna kallon India,Habiba tace a kunna min film din kwaila,Dariya Jauro yayi yace
har na tuna sanda kina budurwa a dalilin film din nan Kwaila kika jawo na kwaile
zuciyarki,dariya Habiba tayi tace garin kallo na fara sonka Jauro yace Allah ya
karawa Film din Kwaila kasuwa daracta yai ta samu kudi,Habiba tace ai ya mutu,Jauro
yace Allah yasa Sharukhan yaci gaba da karbar kudin film din,Habiba tayi dariya Dan
Jauro shiriritarsa tayi yawa shima.

Jauro ne ya Kalli Habiba yace ke Habiba da ke kadai zanyi wannan sirrin dake
Habiba,tace na me? yace kin fahimci Annoor kamar son Iman yake abin yayi yawa wlh
tsoro nake ji kar yaje ya shole da yarinya dama gata an lalata min ita,ya damu
kansa da ita,Habiba tace karfa baka tabbatar ba kace haka,Jauro yace ai ni aura
Masa ita zanyi ko Yana so ko baya so balle ma nasan yana so Kuma bazan yi shawara
da shi ba,amma zanje na sanar da uwarsa itama Iman din zanje wajen danginta,tunda
an samu matsala an lalata Iman ai ya kamata na gida ya aureta sabo da ya rufa mata
asiri ko ya kika ce? Idan ta auri wani zai iya wulakanta min ita ni Kuma bazan
yarda ba,ba shegen namijin da zan aurawa yata ya wulakanta min ita indai Ina raye
bazan bari ba,amma Annoor Kinga kafin na hada auren Nan da watan Jibi sai na sanar
musu Kuma Ina sanarwa za a daura auren Kinga shike nan tuwona maina asiri ya rufu
ko ya kika ce? Habiba tace Hakan yayi,yace ban mu kashe,tace da girman mu haba
Jauro,yace ke dalla ke yar kauye ce ba a tsufa da soyayya,shi yasa ake muku kishiya
Kuna ta kauyenci.

Habiba ce tace Jauro shawara ta Allah karka hada auren nan,ka bari idan ka fada
musu gaskiya kowa yasan matsayinsa idan suka nuna suna son juna da kansu sai ayi
musu aure,karka hada Azo a samu matsala kaga ba dadi kayi son zuciya,ita Iman ni
ban yarda tana son Annoor ba kawai shakuwace ta Yan uwa,jininsu ya hadu,shuru Jauro
yayi yace Kuma fa kin fini gaskiya domin ke kike zama da yaran nan shakuwa ce ta
Yan uwa kawai tunda tunaninsu ubansu daya,Habiba tace gaskiya dai shakuwa ce kawai
ta yan uwa karka cutar da wani a ciki,idan ka samu na gari dai kawai ka samowa Iman
ayi mata auren tunda yanzu ita kaga ta samu matsala a samo mata me hankali matashi
Wanda zai riketa da Amana a bata,Jauro dama shi bai iya shawara ba duk Inda aka yi
dashi sai yace ai Hakan yafi dacewa,idan kace Jauro karka yi kaza sai yace to hakan
za ayi,idan kace yi kaza sai yace hakan yafi amma idan ya tashi yanke Abu sai dai
aga yayi Sam baya daukan shawara amma a gabanka zai yarda sosai duk Inda kace Jauro
yayi zai ce to hakan za ayi sai kaga yayi abinda ba shi ba Wanda ba a zato
kuma,Jauro baiji shawarar Habiba ba yace a ransa bazai aurar da Iman ga bare
ba,yaga Nabeel me hakuri ne idan ya fada musu gaskiya zai ce Nabeel ya aureta yasan
bazai Masa musu ba Kuma Nabeel akwai hakuri da kawaici sabanin su Annoor,Shi yasa
ya yanke Nabeel zai bawa Iman yasan bazai bashi kunya ba amma sai ya bar maganar a
ransa tukun, yace da Habiba gobe idan Allah ya kaimu zan fada musu na yiwa Iman
Miji,tace shike nan bata San me ya shirya a ransa ba.

Washe gari kuwa da safe Sunday dukkansu suna gida suna karyawa,Jauro Yana zaune
ana hira Yace dama Ina so muyi magana da ku,duk suka saurara suna jira,yace Iman
tace na'am,yace idan na miki zabi zaki amince ki karba ki aure shi ki zauna da shi
tsakani da Allah ki Masa biyayya? Iman tace Kawu zabin me? Gidanku zabin miji
mana,tunda kaddara ta faru dake naga ya kamata na aurar dake Iman ki tafi dakin
mijinki,Annoor kitsonsa ya rankwasa kwasss,ya Kalli Iman itama shi ta kalla ya
kyafta mata Ido ya makale mata kafada wai tace a'a,Iman ta Kalli Kawu tace Kawu da
dai ka sani a makaranta,yace ai ke ba ke ba boko,kasa yi Masa musu tayi tace shike
nan Kawu na amince,Annoor wani salati ya saki laaaaaaaa'ha...kasa karasawa yayi
yace Dan ubanki haka zuciyarki take so? Kawu bafa ta son aure makaranta take so
Degree zata yi,Kawu yace Kai rufe min baki algungumi Kaine kace kar a barta tayi
makaranta ba Kai kazo ka fada min ba? Yace to yanzu na janye nayi karya na canja a
barta tayi,idan Kaine Ubanta sai naji labari,Mikewa Annoor yayi yace ko dai da bani
na haife ta ba ai nine kamar Ubanta tunda dai ai Iman nine ni Kuma ni Iman ne,Wlh
duk Wanda yayi gigin zuwa aurenta sai na daure shi,Kawu yace ka hada dani mana ka
daure marar mutunci,Annoor ya Kalli Iman yace wlh Zamu hadu dake kin gama yawo
Iman.

Au dan ubanka aure zaka hanata to sai ta samu miji na gari,Annoor yace nima mace
ta gari zan aura inshaallah, ai ko Fir'auna duk iskancinsa mace ta gari ya aura,ya
Kalli Iman yace ai ni nace karatu zata yi shine kika ce kin yarda aure zaka yi to
mazan yanzu dai basa ciyarwa,mugaye ne,mace matukar tana aiki ko sana'a sai ta saka
kudinta a kula da gida,bare ke za a jiki ba virgin ba wlh wulakanci sai kin gaji da
shi,Jauro yace ana auren Karuwa ma a zauna lafiya bare Iman da kaddara ce ta fada
mata,Annoor ya furta taje dai ta bude Masa yayi hani'an ya ware, t-shirt dinsa
designers ya karkade ya wuce ya haura sama ya sake dawowa ya fice ya shiga mota ya
bar gidan,Haidar yace Kai ni fa na kasa ganewa Annoor Dan Allah ayi min fashin
baki, Nabeel yace kyale Dan iska dan Allah yafi so sai Wanda yake so zata aura haka
kawai ya takurawa yarinya da ace ba yar uwarsa bace sai mu ce sonta yake,Iman kuka
ta saki yanda Annoor yake fada mata ta bada kanta kyauta yana damunta.
Kawu yace kiyi hakuri Sanabe ta kinji inshaallah sai kinyi dacen miji na
gari,shi yasa na zabo miki Wanda zai zauna dake babu gori ba cin mutunci,bayan
yaran duk sun bar palon Habiba ta Kalli Jauro tace ka gani ko,ka duba yanda Annoor
yake yiwa Iman gori ta Bada kanta kyauta, kaga da shi ka bawa ai da an samu
matsala,Jauro yace na tabbatar Annoor bazai rike Iman ba Yana da jarabar fada da
rashin hakuri,ji yanda yake mata gori.

Masu Sharhi Kuna birgeni ne rantse.

AsmaBaffa
[1/11, 7:40 PM] AsmaBaffa: Arewabooks AsmaBaffa1
https://www.arewabooks.com/locked?id=65759f207c65b397e88b84b3

🏫TANTIRIYA 🏫
A GIDAN YARI

BOOK 2
~YARAN JAURO~

21-25

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne

Mummy Mamie
Maryamkhalid2
Ummuhusnatabubakar
Oum Nurein
Aisha Yusuf Musa

Washe gari Habiba ta fita unguwa gidan biki,Na'imatu dama tana police
station,Nabeela ta tafi gidan kawarta itama,Rahma ta fice kasuwa siyayya, mazan
kuwa duk sun wuce Office saura Annoor kawai,Kawu ne ya fito zai fita shima ya ga
Annoor yaci kwalliya zai fita ya zuba kyau cikin farar shadda me tsada sai kamshi
yake,yace kaima fita zaka yi?kenan Iman ce kadai a gidan,Iman ya kwalawa kira ta
fito da sauri sanye cikin fitted gown ta atamfa tayi masifar kyau,yace ke kadai ce
a gidan yau ki kula da gid.....a'a nifa ba fita zanyi ba dama Ahmad ne friend dina
zaizo cewar Annoor,Annoor ya gama Shirin fita sai ya fasa,Jauro yace kace fita zaka
yi,ae da nayi tunanin hakan Kuma na fasa jiransa zanyi,Jauro yace a jira aboki
lafiya ni na fita,Annoor yace a dawo lafiya,Jauro ya fice ya barshi,Iman tana ganin
ya zauna tasan ta Kade da a baya ne dadi zata ji a wajensa sai abinda take so amma
yanzu sai masifa.

Masu aiki wasu mata su biyu duk sun gama aikin gyara ko Ina girki suke yi
kamshi Yana tashi,watarana Kuma Habiba Bata bari suyi girki Yan matan su Rahma ke
yi sabo da su iya,komai sun iya na aikin gida.
Iman tasan masifar Annoor idan bata saka hijab ba shi yasa ta je ta zurmo Hijab
dinta tun kafin ya fara fada,tana fitowa Yana zaune a Palo ya harde kafa daya kan
Daya kitsonsa ya warware shi an gyara gashin ya daure abinsa da band a tsakiyar
Kai,ya Masa kyau matuka dake jajir yake.

Iman ya kalla yayi murmushi yace wai ni zaki sawa hijab Iman,ai ban taba sanin
a Dan iska kike kallo na ba sai yau,karki manta ni Yayanki ne na jini,ni bazan miki
wayo a bude min ba na ci Allah ya kiyaye Yar uwata ta jini,sannan ko ke ba Yar
uwata bace nafi gaban wani ya shigeki nima naje na shiga ,Iman kallonsa ta tsaya
tayi da mamaki a fuskarta,da Masifa yace will you go back and remove
that....that ..your...da sauri Iman ta koma ta cire ta dawo,kujera ya nuna mata ta
zauna,yace wai kuwa ya warke ciwon? kunya ta ji tace tun yaushe ya warke da za a
Kara yi ma wajen zai dauka,wata ashariya ya dura mata yace au komawa zaki yi a sake
yi? tace wai idan an min auren,Annoor yace na mutu kawai wannan yarinya baza ki
kashe ni ba,Iman Ido take zarewa tana zaune.

Wayarta ce tayi Kara Bata San number din ba ta dauka a hankali,Annoor yace sa
handsfree,haka ta saka handsfree tana ji wani katon banza ya fara mata zancen
iskanci,ya gajiyar ranar nan a hotel Iman,fatan dai baki bari an gane munyi wani
Abu ba,gaskiya ranar na Sha dadi,kinji nonuwanki haka suke dama amma gaskiya ke
raguwa ce kin min kuka da yawa.
Yaushe zamu Kara yi,yawwa ki dinga fada a gida fyade aka miki juyin duniya karki
yarda kawai Baki San komai ba fyade aka yi miki yanda na tsara miki rannan,wayar ya
kashe kittt,mutumin Maryam tana gefensa tana Jin dadi tace Allah yasa suna tare da
Annoor ai nasan kullum suna tare Kuma naga bai fito ba yau,tun sassafe Ina kofar
gidan su ko zanga fitarsa amma kowa ya fita banda shi,itama Iman tana gida na sani
tunda bata fita Kuma ko yaushe suna tare makale,Kudi ta mikawa guy din suka rabu.

Iman kuwa hawaye ne ya wanke mata fuska tace wlh ban San komai ba tayi jifa da
wayarta ta tarwatse,ta fado daga kan kujera tare da durkushewa a kasa tana rusa
kuka sosai kamar ranta zai fita, Annoor Yana jinta,Muryarsa ta tsinta yace to mene
na kukan haka Kuma daga ji nasan karya yake ko waye,ta ya zai ki bari kiyi magana
kawai kina daga waya zai ta zuba haka Yana zancen banza,ai daga Ji karya yake,idan
saurayinki ne ai sai Kuna cikin hira Kuma dole zai saurari maganar ki, zancen banza
ne daga bakin mutanen banza,zo nan ya kira ta,da rarrafe ta karaso gabansa tana
shesheka ya mikar da ita tsaye sannan ya zaunar da ita a gefensa yace ki daina
kukan nan haka,me aiki ya kwalawa kira Jummaiiii...Jummai ta fito da sauri,yace
kawo min fruits,Jummai ta koma da sauri ta yanko Pineapple, Watermalone,pawpaw da
Apple ta kawo Masa a wani glass bowl ta saka fork,yace Ina madarar fa? ta koma ta
kawo Masa fresh milk me Sanyi,Iman tana ajiyar zuciya tace kawo na hada Maka,karba
tayi ta hada tare da canja normal spoon ta kawo masa,yace haba ko ke fa mutum ya
zauna ya dinga kuka,nufinki kukan ki zai sa na tausaya miki,wa ya sani ma ko da
gaske yake da yardar ki,ku yanzu Yan mata ai ba a yarda da zancen ku,haba no wonder
ai ni tunda naga kirjinki duk yayi ja nasan da wata a kasa,me fyade Ina yaga
sukunin taba kirji.

Iman taji haushi dazu sabo da yaga tana kuka shine ya lallasheta tana dainawa
shine yake mata haka,tace wai Yaya jikinka ne ai dai nawa ne,Kuma ai mijina ke da
asara ba kai ba,haka kika ce?tsoro taji tace a'a bada kai nake ba,to da wa kike duk
wajen Nan akwai mutum in ba ni ba? Jikin bango ta nuna tace gashi nan Ina
ganinsa,aljani kenan Dariya tayi tace I'm sorry,fruits din ya Sha yace zo ki
sha,wayarta ta tattaro tazo ta zauna,yace hada wayarki kawai, ya dinga bata a baki
tana sha itama Yana Sha,sai Kuma shagwaba ta motsa tace Yaya...ya amsa tace yanzu
ka Sha abin bakina mun Sha da spoon daya,yace ai yau sai nayi amai ma na sani tunda
wani yasa bakinki a nasa,dariya tayi ta kwantar da kanta a kafadarsa,tace to Yaya
ka sani ko baiyi kiss ba,yayi ma mutumin da ya samu kirji kamar na uwarsa wannan ko
waye Allah yasa lollipop dinsa ya dinga ja baya kullum ta dinga zukewa kamar ana
yankar ta har ta dawo kamar ta jariri shike nan yaci ubansa.

Iman tayi murmushi yace ae ai dole kiyi dariya tunda kina sane Allah ya fara
tona miki asiri,ai ko ba komai kin Sha azabar dinki naji dadi,wayarta ce tayi Kara
ta daga tace Siyama ya bikin,wlh Iman Baki da mutunci bikina guda duk kawayen sun
je jiya kinki zuwa jiya fa aka yi kamu,yau Kuma Dinner za ayi Dan Allah kizo idan
kuma baza ki zo ba wlh karki sake cewa ni kawar ki ce,har ankon duk kinyi kince
Yayanki ya siya miki shine kika ki zuwa, Inshaallah zanzo karfe nawa? tace 6pm ana
magriba,Iman tace to Allah ya kaimu zanzo,kema bikin ne sai ku saka Abu ranar da ba
weekend ba,kawai idan zaki zo kizo Malama ta kashe wayarta.

Tana gama wayar tace Yaya bikin kawar mu ake yi,yace Allah Sanya Alkhairi ya
Rabata da yoyon fitsari,tace kamar ya? Yace kamar ku ai Baku isa aure ba,shi yasa
na fada miki karki yarda da zabin Kawu kika ki ji,Iman tace ni dai zanje bikin,yace
Allah ya kaimu sai na kaiki na jira ki gama mu dawo,da gaske? Bata zaci zai yarda
ba amma yace zai kaita ma,gemunsa ta ja ta mike da gudu ya rukota,ya Sha yi mata
gargadi ta daina taba Masa gemu amma taki ji,kyakyawar fuskarsa ya bata yace kin
rainani ko? kayi hakuri, Jauro ne ya dawo ya samu Annoor da Iman suna kokawa,tsawa
ya musu Kai ..Kai ..Kai...ku bari,maimakon ya musu fada yasan su ba muharramai bane
sai Kuma yace wai Kai me yasa baka da Imani ne tunda yarinyar tsautsayi ya faru da
ita ka tsaneta kullum kana cin zalinta,yanzu da ita zaka yi kokawa? Ke Iman jakar
ubanki da Yayanki kike kokawa,ko kula Jauro basu yi ba zata gudu ya sa mata kafa ta
Fadi,pillon kujera ta dauka ta wulla Masa,ya dauki ya jefo sai kan Jauro hular
Jauro ta Fadi kasa,Jauro yace madalla gwara da Allah yasa kaina pillow ya fado ba
baki nayi ba suka gani abinda kuke yi,da sai ace Kun Raina ubanku amma yanzu
Alhmdllh tunda ni kadai ne,ya ja tsaki ya ciro Charger ya bi Annoor wai zai dake
shi,daki daya suka shige da Iman da Annoor,Jauro yace fito Dan ubanka karka ci
zalinta akan kaddara ta fada mata,Annoor ya fito ya fice ya tattara wayoyinsa ya
bar gidan gaba daya.

Sai wurin magriba ya dawo ya samu Iman ta hade cikin sabon ankon Leshinta na
dinner brown zata tafi make up daga can ya wuce,tana ta sauri ta fito da handbag
dinta,Annoor yace ke Ina zuwa? tace biki mana,ki jirani na kaiki,ni sauri nake time
yayi wurin make up zanje kafin ayi min make up din kazo ka sameni a can ban iya
jira ta wuce da sauri ta fice tana cewa na fadawa Kawu da Ummi ta shiga napep,sai
da ya gama shirinsa sannan ya fita a mota wata baka,a waya ya kirata ta fada Masa
Inda take yaje har can ya samu an mata make up dinta kawai tafiya zasu yi,tayi kyau
matuka mota ta shiga sannan ta dakko turare zata shafa yace turare so kike wani
yaji kamshi ya biyo ki,Iman tace to mene ai na Isa aure ko Dan wani yazo zance
wajena mene,yace wlh duk Wanda yazo zance wajenki sai na hada gobara a gashin
hammatar babarsa,sai na hura hayakin bala'i a gashin Hammatar uwarsa,ki kiyaye ni
Iman,Iman dariya ta dinga yi tace wannan zagin fa? tsaki ya ja har ya kaita bai
kulata ba,Yana mota Yana jiranta har ta gama Shan dinner dinta Yana jiranta ta fito
su tafi gida,ko da ta gama tazo kawai kallonta yake kamar maye har sai da tsargu.

Washe gari Abba,Mohsin,Hidaya suka zo gidan Jauro suma a motar Mohsin,Jauro sai
washe baki akeyi yace ga abokina yazo Hashimu ku shugo,ai Gyatumar kakarsa ita ce
ta Sha nono ta saki kakar gyatumi na ta kama itama,Annoor Yana zaune Iman tana
gefensa a makale,Abba ya Kalli yaran Jauro ya Kalli Iman,Jauro ya kalla Yana so
yayi magana akan ba muharramai bane amma kullum Iman tana Jikin Annoor,Jauro ne ya
gallawa Abba Harara ya Masa fulatanci yace wlh idan ka fada sai mun Bata ka kyale
ni,Abba shima da fulatancin yace sai a bar yara suna tattaba Jikin juna idan wani
Abu ya faru fa ni na gaji da gani zan fada,dama baka fada musu gaskiya ba gaskiya
ka dauki hakkinsu,Jauro yace wai yaranka ne ko sanda na samo abina kana wajen? Abba
haushi ya kama shi an Hana shi ya tona asiri,sai kallon Annoor yake da
Iman,hannunsa yake ta faman yarfewa a haka ya zauna tare da sa yatsa a Baki ya ciza
da karfi sabo da haushi,goshinsa ya shiga tsatsafo da gumi.

Yana can Yana tunanin yanda zai Fadi gaskiya kowa ya huta suna ta gaida shi bai
ji ba,sai da Jauro yace ana gaishe ka munafuki,dariya Abba yayi ya amsa,yace Ina
Habibalo me gashi kamar Shekar ungulu kaf riga babu marar gashi irin Habiba,Jauro
yace ai ta hada iri da Fulanin kasar Kenya wannan bakaken wuluk shi yasa ita baka
ce,Kai in banda kaddara da rashin wayo a haka Kuma kake son Habibalo? Abba ya
furta,Jauro yace ai gwara ni gani nayi nace Ina so ko banza kowa yasan ni namiji ne
Kai fa sai samo Maka aka yi kana ta dolanci a gari, zance ma kasawa kayi,Abba yace
amma dai kaga tawa matar manya ce Kubra.

Habiba ce ta fito da fara'a tace Hashimu Kaine? Abba yace Habiba duk daular nan
da kike ciki amma baki washe ba? Ke kuwa ko kanti ai Kya shiga ki samo Mai me kyau
ki Dan haska,ayi duniya Habiba goshinki kamar ana daka gawayi a kai kullum, Jauro
yace ana magana zata isheka da tsufa ne,tsofai tsofai Dani,Abba yace shi yasa duk
ka zama tsohon dole,Jauro yace ba dole ba na hadu da Yar gargajiya,Habiba tace
kwayi Kwa gama wallahi Mai dai da girmana bazan shafa ba,Jauro yace aikuwa ma kalli
na bati a wajen,su Mohsin dariya duk sukeyi ba a magana,Habiba ta mike ta kawo musu
kayan ci da Sha,Nabeela kuwa Hidaya ta ja dakinta,Iman tana makale wajen
Annoor,Abba shi a dole abokin Baban su Iman yace ke Iman tashi daga Nan,Baki da
aiki sai zama a wajen namiji,idan gaskiya ne kaunar yan uwan juna ne ki dinga zama
kusa da Nabeel ko Haidara mana sai ki tafi wajen Annoor shi kadai,tashi daga nan ko
ki tafi dakinki ko ki San Inda dare ya miki,Iman tashi tayi ta tafi dakinta Rahma
tana ta dariya tace oh kai jama'a abokin Kawu irinsa,Abba ne ya Kalli Rahma yace ke
dai da alama da wuri zaki tsufa,Rahma shuru tayi ta tashi tare shigewa dakin Iman
tana kyalkyalawa Iman dariya an korota.
Abba so yake ya fada su ba Jauro ne ubansu ba,ya rasa yanda zaiyi, sai ya bullo
da nasiha,yace Kunga duk Kun Isa aure ku samu ku fitar da mata ayi muku aure,shi
aure Rahma ne,Yana hana barna da zinace zinace,wlh idan da aure wani ko Zinar gado
ce bazai yi ba sabo da yana da matarsa.

Haka yaran da basu da Uba a hausance amma ko wanne Da Yana da Uba sai dai ace
kafin a shafa fatiha aka same shi Kuma bashi da laifi ko kadan iyayensa ne masu
laifi,Haidar yace ni misali ma Abba ace Dan shege ne Ina ruwana,zanji dai haushi
amma ya zanyi zan kashe kaina ne zanyi kokari na nemi lahira ta,tunda dai ai ba a
ce Dan shege bazai shiga Aljanna ba,Abba yace Kai amma Allah Maka albarka wlh,Abba
yace Kai fa Nabeel? Nabeel yace ta ya zan zama ma Dan shege Allah ya kiyaye ma Dan
Allah ku daina hadani da shege ba dadin ji,Abba yaji tausayinsu yace Annoor fa?
Annoor yace ni idan Iman tana raye ace Dan shege ne ni mana me ya dameni tunda Ina
da Yar uwata a kusa,Jauro yace kamar gaske Mutumin da kullum sai ya sata kuka da
gori da bakar magana.

Mohsin Yana jinsu amma chat yake da matarsa Beauty bama ya Jin me suke fada sai
yamma likis suka fito zasu tafi Haidar ya kalli Hidaya yace Tana za a tafi,dariya
Hidaya tayi tace wlh ni ba Tana bace,Jauro yace rabu da shi budurwar da zai aura
Bata kaiki ba wata Kunkuma ce,Abba yace Kunkuma? Kai Haidar ka kiyayi kanka da
Kunkuma gwara ka more kuruciyarka ka zaba ka darje,dariya suka yi Annoor Yana ciki
bai fito ba shi,dakinsa ya wuce.

Washe gari da safe Chika kayanta ta hada kaf zata tafi gida,Malama tace nima
tafiya zanyi ai,Chika tace ya fiye miki dai yanzu Ina zaki je? tace gidan Yan uwana
zan tafi duk da basu kaunata haka zan je, Chika tace zo mu tafi gidan mu kawai,tace
a'a zan koma gida haka karki damu ta goge hawayen da ya gangaro mata kadan,Chika
tace ke Ikhram wlh kiyi aure ki huta da gararin nan, ni dai na tafi,Chika ta fito
kida Islam ya kunna Dan ya dawo da safe,Chika Misam ta gani Yana jiranta da key din
mota a hannunsa,wankan da yayi ne ya tafi da Imaninta,ya Sha swagg,Chika tace dole
yaron nan yayi iskanci ya hadu,sai Kuma tace uhm yabon Kai jahilci Dan zan aure shi
sai na yabe shi,gabansa ta karaso ya karbi Jakarta,rawa ta fara tana girgiza
mazaunai,Islam ya kalleta dariya ta bashi duk Inda Chika taji kida Inshaallah zai
wahala Bata yi rawa ba ko a gaban uban waye,Misam murmushi ya saki ya juya tabi
bayansa tana cewa Islam bye bye,yace to sai mun zo daurin aure,Rafeeq yana zaune
yace dan iska ya samo dai dai shi,Misam yace uwarka Rafeeq ya fice, mota suka
shiga,Chika tayi adduar shiga abin hawa, Misam ya ja suka tafi,Yana tafiya Chika ta
tsokane shi tace Baby Fuck me,da sauri ya juyo yace na'am to me kika ce?,dariya ta
dinga yi tace just kidding you,tsaki yaja yace yau kwana nawa banyi komai
ba,gaskiya nayi saurin tuba ya kamata ace idan na tuba sai na koma na Dan sake yi
ko sau biyu ne sai nayi Istingifari,Chika tace tuban muzuru kenan ba kyau,kana yin
tuban muzuru wlh karka kawo kudin aure kaje ka auri Karuwarka,wai me kake ji a
wajen Karuwa,? shaddar kasuwa kowa hawa yake,yace Haram tafi dadi ne,Chika fushi
tayi ta bata rai tace kaini gidan Naila zanyi magana da ita,Murmushi ya saki yace
okay amma mene na fushin? Ai dole nayi fushin tunda Haram tafi dadi sai kaje wajen
Haram dinka.

Misam yace sorry yasa yatsa tare da dago habarta yace wasa fa nake inshaallah na
bar mata har abada,tace to haka nake son ji,yace Amma da babban laifi gwara karami
kafin ki tafi sai kin min wani Abu,Chika ta zaro ido tace ba abinda zan Maka ai
gwara a daura aure ko yau ne,yace ga Sadakin ki rike Spark zai bamu daki,Chika
dariya tayi kawai,yace ai yafi ki dinga dariya akan na ganki kina fushi,me ma Naila
take cewa Banana? Hallare cewar Chika,dariya suka yi yace to kina yin fushi
Hallareta take sauka duk masifar son macenta idan ta mike sauka take yi,Chika tace
Ashe tana Jin fada na? sosai ma,Misam Yana titi Yan mata da motoci wata tazo ta
Masa horn cikin Yan matansa glass ta sauke tana ta faman Masa horn.

Chika ta cika fam ta batse,Misam masifar tsoron fushin Chika yake sai kace zata
iya Masa wani abin,Nan take ya fara gumi,baya so ta ganshi da wata mace,kin sauke
glass yayi,Chika tace ana Maka horn,glass ya sauke budurwarsa ce,a baya ya
ragargaza yarinyar har yaso ya aure ta amma neman mazanta yayi yawa shi yasa ya
fasa,murmushi Yar kyakyawar budurwar take yi,Chika ashe so take ya sauke glass.

Yana driving ta koma kusan Saman cinyarsa saura kadan suyi hatsari Allah ya
tsare,Chika ta hau yarinya da zagi ta uwa ta uba,shegiya a jiki da kyau Bado a
wangale kamar kofar gari,budurwar tace ke ki samawa kanki lafiya namiji ne Yana
gamawa Dake zai ajiye ki,ki dai gama bashi Pussy yana karba ya barki nan,Chika tace
na yayyafawa Badon uwarki fetir na cinna masa wuta,shegiya an fada miki Karuwa ce
ni,to ni zai aura,Yan iskan ku gama sake musu jiki su zage su barku su auri ta
kirki,budurwar tana driving tana kallon gabanta tana kallon Chika tace Misam dinne
zai aureki? Nima ya min alkawarin aure yace ya fasa bare ke,Chika tace Bado kika
bashi Yar shegiya,Budurwar glass ta daga ta Kara gaba da motarta.

Kamar hadin baki sai ga wata ma tazo a motarta duk manyan yara ne Yan matan
Misam kyawawan gaske,Itama horn ta dinga Masa Chika da hannunta ta danna tare da
sauke glass din,ta sake dawowa cinyar Misam gododo sai da ya karkace sannan yake
ganin titi a Hakan ma da kyar yake driving,shi wannan fadan na Chika ya birge shi
Yana ta Jin dadi tana ta bala'inta shi Kuma Yana ta goge abinsa yana rage zafi.

Haka ta leka tace 'ya'yan Shegu asararru matsiyata,ita wannan ma tana ganin mace
a Jikin Misam tasan ya gama da su sai kawai ta dage glass ta Kara gaba,Chika tana
ta huci,ta yunkura zata tashi Misam yace zauna please ga wata nan zata zo yanzu kin
ganta can a bayan mu itama ki ci min Ubanta ko zasu daina bina tunda na tuba,Chika
bata San wayo ya mata ba tace ai Kai ka jawo wlh ba wata shegiya da zan dagawa
kafa,nima kin taimakeni My love,idan baki dage kin kore su ba baza su bari mu sake
ba,kar suzo su rinjayeni na koma ruwa,wlh sai na koma tsaf sai an dinga kula
dani,kin San Dan duniya sai ana sa masa Ido,Yana magana yace na miki rawa?,Chika
tayi dariya taki tashi shashasha,sai slow motion yake tana zaune ita a dole jira
take wata tazo,yace yi driving din kin fini ganin road ya bata,sai da ta kula da
cewa motar da ke binsu wani shirgegen arne ne ma sannan tace ni zama zanyi,sai
lokacin ta koma kujerarta,ta Kalli Inda ta zauna dake kayansa farare har danshi ta
gani a gaban wandonsa, Chika ta dinga mamaki ta share kamar bata gani ba.

Spark yau Naila kwananta uku dai dai ta gama period dinta a ranar tun safe amma
tace bata gama ba,yace wlh sai ya gani dan masifa har pad din da take sawa irgawa
yake yaga kullum nawa take sawa,barna Naila take yi sabo da Mijinta Yana da kudi
idan ta saka ba batun tattali minti kadan ta cire,tace ta cika makil sai ta cire,
Spark Yana kallonta ya kwashe duka Wanda ya siyo,ya bar mata daya,shine tayi fushi
tace ba dama mutum yayi amfani da Abu dan an siya Masa shike nan sabo da bani da
kudi a kaini makaranta nayi na fara aikin gomnati na huce takaicin da namiji,Spark
yace kin San zafin nema? masu tsada fa na siya miki kin San nawa ake siyar da kalar
su? to wannan ba kowanne shopping mall ake samun su ba,Dan kinji ance suna maganin
Infection bafa ordinary bane Wanda kike ji ana fada wannan na gaske ne,minti kadan
kin cire sabo da barna,nifa Kinga ba kyankyaminki nake ba zan iya tube ki na ,gani
sai kace me Jinin biki,ko me haihuwa ai bata haka,how many minutes kike canjawa?
Naila tace ka rike abarka Kai ka dinga sawa zan siyo tawa da kudina tunda abin haka
ne sai an min gori,yace ae naji ki siyo.

Wankan ya fito ya dauki cumb zai taje kansa Naila tace ba a Jikin mudubina ba
matsa gefe Allah bazai yuwu ba,kullum sai ka lalata min mudubi Ina shan aiki
fa,Dariya yayi Yana magana zata ce ya mata gori yace yau gashin ma bakya so na
gyara? Naila tace ae ai ni zaka yiwa kwalliyar Ina son abina haka tunda kace baza
ka fita ba,yace dama yau ai bazan fita ba jira nake jini ya dauke a kan idona,ka
bari ayi 5days da gamawa kaga bazan samu ciki da wuri ba kayi ta amarci,yace a'a ki
samu cikinki ai ni akan bado ban ki ki haifi Yan biyar ba babu ruwana indai zan
samu an gama sai dai nace Allah ya hore,Naila tana dariya taje ta rungume shi ta
baya tace sarkin neman kudi Kai Ina Shan zancen neman kudi awajenka,sai kace Wanda
ke fita rana,yace to ai kowa da kalar nemansa da Inda Allah yayi zai samu
kudinsa,wani sai ya fita rana ya Sha wahala wani Kuma Yana huce a inuwa,wani sai
dare ma,sannan ya furta yau kwana uku 3days ba abinda nayi Kai Ina da hakuri,Allah
ya bani juriya,yau da asuba sai da Liman ya tambaye ni yace lafiya kake kuwa Sheikh
Spark,na fada Masa gaskiya nace Liman ba harka,Naila tana ta dariya ta zaci wasa
yake.

Misam ne da Chika suka shugo suna ta sallama a Palo,sai da Naila ta taya Spark
dinta shiryawa tsaf sannan suka fito,Chika tafiyar ce kenan? Chika tace ae ni da
ganina a Abuja Kuma sai kinje dakko Amarya,Spark ya Kalli Misam Dake zaune duk ya
birkice mace yake bukata a macen ma Chikarsa,Spark yace ya aka yi ne Kilakin gidan
mu?banza ya Masa Spark yayi murmushi,Naila ta gaida shi tace Chika za a tafi
Kuma,Chika tace saura Me unguwa dole na saki Episode 2,Chika da Naila bedroom suka
shiga,Misam yace duk Wacce tayi gulma ta Allah Yana kallonta ban yafe ba,dariya
suka yi har Spark,suna tafiya bedroom,Spark yace wai da gaske ka tuban kuwa? naji
ance an kwaso kaya daga Bariki an dawo gida,na Maka murna wlh Dan uwa yanzu Ina Yan
matan naka da ka gama da su? Misam yace shiii....shuru kar ta ji yanzu sai tazo ta
fara fushi ka jawo min Ina so na Kai kudi a daura auren,to wai Kai baka yi Shirin
aure ba fa Ina gidan naka tuntuni ka fara gini ka daina ka bar wajen haka sai
iskanci kana kashewa karuwai kudi yanzu gashi a shekarar da zaka yi aure baka sani
ba tazo Inshaallah,dama haka Allah yake ikonsa wani a shekarar da zaiyi aure Bai
sani ba ma sai yaga ta tabbata.

Misam yace tunda nake a duniya ban taba zaton zan so wata da aure ba bare ma
na matsu nayi aure amma wannan na matsu wlh kamar ace yau an daura ni ba bukatata
gida ba indai an daura anyi me wahalar ko a hotel zamu zauna har lokacin da zan
Gina,sai kace Dan kwalta Amarya a hotel ai ba dadin lamari yaro,Papa zai baka gida
dama ni wannan unguwar ba sonta nake ba babu mutane da yawa bata da kyau ma Inda ka
siyi fili,a siyar da filin da ginin da ka fara Papa ya kawo kudi nima na kawo kaima
ka kawo ka siyi gida kawai better,Misam yace a'a wlh gini nake so nayi irin kalar
da nake so ka bani daya gidanka Sabon nan da ka gina kace Rafeeq zaka bawa ka bani
na zauna a ciki idan yaso na gama ginina sai na bashi abinsa,Spark yace shi Rafeeq
ya shiga tsoho kenan,3mnths kacal zan gama gidan,to a tambayi Rafeeq idan ya yarda
ka shiga,Misam yace ai ni na Dade da sanin baka kaunata sai Rafeeq Dan iskan yaron
ma da bakinsa ba sakata,ai gwara shi bakin sa ne dan uwarka Kai ai gabanka ne baida
sakatar,dariya yayi ya kira Rafeeq ya daga,yace Kai gidanka da Spark ya Maka zanyi
aure a ciki zuwa 3mnths zan bar Maka abinka,Rafeeq yace nima na samu mata wani Dan
iskan yace ka biyewa mata kaki karasa naka ginin wlh na samu mata nima aure zanyi.
Misam yace kana Dan makarantar? Final Exam zamuyi ko Spark ai ya ciyar dani da
matata kafin nayi settling kaje Papa ya baka wani gidansa gashi Nan an gama ginawa
in ka sake Arham zai bawa,Misam yace kuje da tsiyar ku,Rafeeq yace Kai Chika duk ta
rudaka sabo da kaga duwawu kamar tayar mota,Misam dai wayarsa ya kashe.

Bangaren Chika da Naila kuwa Chika tace yace da kaina zan hada lefe wai naje
Dubai,Naila ta saki shewa tace Allah ya yarda wlh uhmm ikon Allah,Chika harda
kwanciya a Jikin Naila sabo da murna,Naila tace daga min jiki Spark idan ya ganki
tam,Chika tace dama zai barki da mun tafi tare kin tayani hado Lefen,Naila tace
rufa min asiri bazai barni ba,dama ace tare da shi ne sai ya yarda,Beauty Kuma to
da Allah yasa zata je Daddynta zai iya biya musu har Yaya Mohsin kuje Kinga ko
banza yayana ya zaga duniya a fadawa Beauty indai sun yarda ni zan biya musu kudin
tafiya ma da komai da komai,Chika tace kaji matar manya,Naila tace kar ma ki fadawa
Beauty ni zan biya musu Inshaallah zance suje honeymoon na 2weeks Kinga sai ku tafi
tare,bama na so ni Daddyn Beauty ya sake kashewa yayana kudi sabo da gudun gorin
mata,Chika tace Beauty baza tayi ba wlh ba haka take ba,Naila tace duk da haka dai
ni zan Bada kudin ya biya kawai,karki fada mata,Chika tace to an gama sai da suka
gama tsare tsaren su sannan Naila tace yanzu fa ki fara gyaran jiki,Chika tace tab
tuni da naje kauyenku na hado da nawa wlh da yawa iri iri,yanzu Yar iskar Malamar
Nan jiya tace ta dauki kwangilar gyara ni shine gudun muwarta,da kema zaki San min
wani ai da shike nan,Naila tace sai dai na siya miki wasu mijina kwarzababbe kullum
a gyara nake,yau ma ya zaci ban gama period ba wayo nayi nace ban gama ba wai dai
Dan na samu na sake hutawa na Kara gyara,Chika tace uhm uhm manyan mata,Naila tace
Fadi ki sake nima so nake kawai dannewa nayi,Misam ne yace zaki missing flight idan
Baki fito ba Kya tafi a mota,Chika tace kinji jirgi ashe zan hau Kai jama'a Inama
Me unguwa Yana kusa ya Gani yaji haushi, Naila tace Dan Sperm din uwa,Chika ta mike
tana dariya tace su Naila indai zagi ne kin iya,tace wayyo tuba nayi Chika zagi na
fitsara da iskanci ba Wanda ban iya ba,sanda Ina kauye idan banyi ashar ba ai bana
Jin dadi har wani zazzabi nake ji,Spark sama ya haura Naila tace Chika sai munyi
waya to Allah ya tsare,tabi bayan Spark,Spark ya dawo da kudi zai Kai dubu Hamsim
ya ba Chika tayi godiya,Misam ne ya Kalli Spark suka hada Ido tare da yin magana da
Ido ya juya tare da haurawa sama.

Misam tarfa Chika yayi a palon yace Kinga an min waya ma jirgin sai rana zai
tashi,Chika tace Kash ni na matsu naje gida,ai koma mene kace Allah ya kaika lafiya
ai ya fi,Chika tace Ameen to,yace koma daki ki kwanta kiyi baccinki,Chika tace na
kira Naila dai muyi Hira dama bamu gama ba,yace kirawota to,da wayarta ta kira
Naila suna tare da Spark yace ai jirgin sai rana zai tashi 3pm,Naila tace bari naje
wajenta to maybe shi yasa take kirana,no karki je hirar masoya zasu yi ai sai a
basu Space suyi zance,fafur Spark ya Hana Naila zuwa wajen Chika,tace zata Dora
girki yace sai anjima,haka ta hakura,Chika bedroom din ta shiga ta kwanta kuwa tana
tunanin aurenta har bacci ya dauketa,Misam ya shugo tana shekar bacci ,a gefen bed
din ya zauna sannan a hankali ya kwanta a jikinta,a hankali yake kissing
wuyanta,kamar a mafarki taji ana ta shafe mata jiki ana mata kiss,sai da abin yayi
yawa taji kamar ma an sa mata hannu a riga ta farka,da sauri a tsorace taga
Misam,tace wai mene haka Dan Allah Misam duk sai ka gama da komai kafin ayi
aure,Ina ta kiyayewa baka ganewa bai fa dace ba irin wannan babu kyau wlh ni bana
so ka bari idan an daura kayi abinda kaga dama haba ni ba matarka ba,nifa ba Yar
iska bace,iyayena sun min tarbiyya,Ai ko a jikinsa ma ba saurarenta yake ba abinda
yasa a gaba yake yi Kamar maye ya kankame mata Boobs yaki ya saki sai kokawa suke.
Indai baka sake ni ba na fasa aurenka ta furta ranta a hasale,Misam Jin da gaske
take ya saketa da sauri sai ya bullo da gulmarsa ta mayaudara ya fara hawayen karya
Dan ta tausaya Masa.
A gefen bed ya zauna tare da zuba tagumi Yana hawayen karya da ya kirkira,yace
shike nan na tuba baza a tallafa min ba sabo da tuban nawa ya dore, tunda so kike
na koma ruwa shike nan,tunda so kike idan wata ta kawo min kanta na kasa hakuri
naje na taba ta shike nan,Chika tace nidai na shiga uku na hadu da Dan bariki
wannan ba karamin jarabta bace ni ba Yar iska ba iyayena ma haka amma na hadu da
Dan duniya wannan wacce irin rayuwa ce dole nayi bincike ko a kakanni na akwai
Wanda ya ja min yayi Bariki,Misam kalar tausayi ya koma ya mike tsaye yace shike
nan duk Wacce ta kawo kanta sai na Murza ta duk da bazan sake zina babba ba amma
indai ta romance tazo sai nayi kawai shike nan mutum kamar gunki.

Chika tausayinsa taji da kishi kar yaje ya kula wata hannunsa ta rike da sauri
ya juyo ya kalleta tace Alhaki a kanka wlh ba ruwana gashi Nan kayi Tabesting,Misam
sai murna yace karki ji dadi ni zanji abina ni kadai ,ni ba sai kin taba ni bana
karki min komai ki zauna kamar gunkiya zanyi komai,ta zaci zata iya tace to.

Babu kunya ya fara lagude tun tana daurewa kar ta taba shi har ta rungumeshi
bata sani ba,tace na gaji ne ba tayaka nake ba Alhaki a kanka yace to haka nake so
ni karki taba ni,yanda yayi mugun sanin ta kan mata ba Inda bai san Inda ake rikita
mace ba,Chika numfashi ta fara ja da kyar tana shidewa,har ta fara wash....yace kin
gaji ko ai ke dama baza kiji komai ba,Chika a ranta tace karya nake,Chika komawa
tayi tana tayashi,taji dadi ya Kai linta tace na balaga bazan iya kin Jin dadi ba
wlh kaji daga wasa ci gaba,yace to cire skert din a ci gaba,tace Bafa haka nake
nufi ba,Yana sani ya juya mata Hausa,tace ni fa continue nake nufi,yace ohhhh na
gane yanzu,Chika gani tayi za a wuce makadi da rawa ta ture shi tace ai nayi kokari
yanzu ka gamsu,ka kawo ma,dariya yayi yace tab akan Dan wannan zan kawo ashe ma ni
ba namiji bane,iskancin Dana yi na banza ne ashe, Chika tace to na gaji Kai ka sani
ni dai baza a dinga tabe ni ba wlh kayi hakuri ayi aure ta mike ta fice da gudu.

Ta dawo Palo ta zauna can Kuma Spark ya tsare Naila ya hanata motsi ko Nan da
can,sai da Misam ya kira shi a waya yace zamu wuce yace to kuje kawai,yace muje
Sweet yau dai har wanka zanyi gaskiya ban yarda da kaina ba,kinyi abin kirki
kadan,Chika tace ka dinga hakuri kana karatun Qur'ani da salatin annabi yace to
sayyyada,muje jirgi Yana Nan zai tashi,harararsa tayi suka yi dariya tace dama wayo
ka min haka suka tafi ya sa Chika a jirgi ya bata kudi ta wuce,sai da jirgi ya
tashi ya wuce gida.

Yau Naila ta tsallake ta kwana lafiya kwana na hudu,yau da asuba yana zuwa
masallaci bai kula kowa ba zai fita,Liman yace Spark ba gaisuwa yau lafiya kuwa?
jiya ma haka kazo baka kula kowa ba ko wani abin aka yi Maka? A dinga hakuri da
jama'a,Spark yace Liman ba harka yau ba Wanda zan gaisar wlh sabo da ban tashi
lafiya ba, Ina cewa Kuma Ina Kwana za ace Dani ka tashi lafiya,kaga zance lafiya na
tashi, a sani karyar dole,Liman yace Subhannallah me ya sameka? Spark yace tsakani
da Allah Liman haka ake yi ai gwara ta samu ciki a daina period ya fiye min,Liman
dariya ce ta kama shi sosai shi wlh Spark din dariya yake bashi baya iya
hakuri,haka sanda aka kawo Amarya sai da kowa yasan Ango ne,Liman yace sai hakuri
haka Allah ya gadar wa mata ai lalura ce sai dai in ka Kara aure,Spark ya zaro ido
yace aure Kuma? Ai Liman bazan iya karbar Badon wata ba wlh bazan yi adalci ba Sam
Sam,ai na auri wata to zata ga wulakanci, Liman yace rike dayarka da Amana yafi
Maka karka fada halaka,Spark yace shine magana Dan sai hakuri lalaura zan iya amma
in ta bani Ina so,dariya ta kama Liman yace Allah ya taimaka Ashraf,Spark yace amin
ya tafi gida,Yana dawowa Naila har tayi Sallah Azkhar dinma a boye tayi a kwance.

Spark ya dawo ya kwanta yace haba dole idan mutum bai Kai zuciyarsa nesa ba ya
nemi mata,shi yasa in mutum ya Saba da mace Baya iya hakuri,ya koma Jikin Naila ya
kwanta ba tare da ya sakar mata nauyi ba,sai kamshi take lungu da sako abinda ke
Kara gigita Spark kenan,tausayi ya bawa Naila sosai a kunne ta rada Masa tace
Albashirnka,yace goro tace na fa gama period jiya amma da dare Ina bacci tasan idan
tace tun jiya da safe fada zasu yi da shi sai tace da dare tana bacci,Spark baki
yaki rufuwa yace har na samu lafiya,Yana dariya da murna kamar zai cinye Naila
danya,kamar yau aka kawota gidansa haka yake murna yace harka sai da Bado, Naila
tana dariya tace I miss you ka bari sai mun karya tunda ba fita zaka yi da wuri
ba,yace fitar ma na fasa gaba daya na tafi hutun 3days sai na fanshe duka kwanakin
da nayi,yanzu tashi ki mana breakfast,Naila tace da asubar nan? Yace ai gwara muyi
muci mu koshi a bani bado da wuri,rufe part din Nan zanyi gaba daya ko wace tazo ko
Mima ce sai dai su koma,Haka ya azalzala Naila sai da ta fita kitchen a lokacin,ya
fito wajen masu gadi yace yau bazan fito ba ko waye yazo kuce Masa bana gari sai
bayan 3days zan dawo,ko waye suka ce Okay sir ya dawo ciki,Sabo da naci ana soye
soyen Yana cin nasa a kitchen din,yace muci abinmu haka,Naila ya hadawa tea shima
ya hada tana soya dankalin suna cinyewa, kwai ma suka cinye abinsu a tsaye a
kitchen din sannan harda tayata wanke wanke,tace saura gyaran bedroom,yace mu da
dakinmu muyi kazantar mu yau dai Daya ya sunkuci Naila ya wuce da ita bedroom kamar
wacce ta Shekara Bata gari.

Inda Spark yake birge Naila duk saurinsa tsayawa yake sosai a hankali sai ya
gama wasa da ita duk wani Jin dadi sai ya bata ya motsata sosai da sosai yanda zata
gamsu sosai shi yasa take tsoron fushinsa,bama ta iya dogon fushi da shi,bai ma
fiye mata laifi ba itace take Masa sabo da mata tunaninsu da banbanci dole sai
mutum ya Kai zuciyarsa nesa haka kawai ma takalarsa fada take yi,sarrafa juna suka
fara a nutse a hankali,Naila yanzu bata kunya abinda taga dama fada takeyi,dama
gata fitsararriya sai abinda kunnen Spark yaji,idan kuwa ta haukace da dadi har
fulatanci yi take har ya fara tsintar wasu words din da take fada idan ta zauce, ai
shi Spark da yaji Fulatanci to yasan Naila taje karshe Kuma,Naila za a canja salo
tace dole na dinga Exercise sabo da ko Ina na dinga lankwasa jikina,wani kafin na
iya wahala nake sha,yace ai kina kokari sosai na taba zaton ma zaki koma haka yanda
kullum Baki da aiki sai kukan zafi,yanzu kuwa a wajenki ma nake ganin Style,Naila
tace Kai ai da kusan kullum sai mun Kalli Bf,haba ai tunda na Saba kakarka ta yanke
saka salo salo zan dinga baka,dariya Spark yayi Yana son kurin Naila idan aka
yabeta sai kuri sai Kuma ta sake dagewa,shi yasa sai ya nuna mata ta fishi iyawa da
sani ga yawan yabonta da yake yi,ko ba dai dai tayi ba cikin hikima da wayewa yake
nuna mata, Naila ce tace yau sau uku zaka min yini zamuyi,sai nace na koshi ,sai
naga karshen Hallare yau,dariya yayi Yana Jin dadi shi ai yau ta gama Masa komai
tace zata ga karshen Hallare ba lokacin dainawa sai dai a huta a koma bakin aiki.

Ikhram kuwa Rafeeq ta samu a palo yana Ganinta da akwati ya mike tsaye ya Sha
swagg sosai,yace kema tafiyar ce? tace ae wlh ai gwara na tafi,Rafeeq yace babu
wani gwara ,ko banza ana dan lasa min gaskiya zanyi rashi,Murmushi tayi duk ranta a
jagule idonta kamar tayi kuka yace kalau kike kuwa? Kai ta girgiza Masa tayi kasa
da kanta kuka Yana so ya kwace mata,yace baza ki magana ba? tana kokarin Maida
kukanta ya matso gab da ita yace kunya kike ji ne ko me? yatsa yasa tare da dago
kanta a hankali hawaye ne ya zubo mata,yace me ya faru baki da lafiya? Murmushin
dole tayi tana tunanin boyewa tace ba komai, yace ya zaki ce ba komai ga hawaye
Yana zuba Kuma kina murmushi? Tafiya tayi da sauri zata fita ya ruko hannunta tare
da dawo da ita baya yace tell me what's going on? tace ba fa komai,yace Alright
tunda kince haka bazan takura ki ba,zan kiraki a waya wai ke inane garinku ma ne?
tace kano,kauye ko birni ta Harare shi tace na Maka kama da Yar kauye,to a kauye ai
akwai Yan birni a birni akwai Yan kauye,tace hakane a birni nake to yace shike nan
zamu yi wata muje na kaiki airport,tace ni a mota zan koma bani kudin jirgin ya min
amfani,Rafeeq yace to muje na kaiki tasha,tace to suka tafi ya kaita har Tasha ya
sata a mota ya biya kudin motar ya tura mata kudi a waya kyauta Yana tsaye a saitin
window dinta suna ta hira har mota ta tashi,ta window tace Rafeeq....ya kalleta ta
glass da sauri,tace I like you,bafa Ina nufin I love you ba,like nace....wani
takaici ya kama Rafeeq yace ita da zata ce Rafeeq I love you sai ta wani ce
like,Rafeeq da baya so wata tace tana sonsa yau shine ke neman wata tace tana sonsa
a duniya,tana tafiya ya juyo kamar maraya duk sai yaji garin ya daina Masa
dadi,gidan su ya tafi sabo da ya samu ya rage damuwa.
Yana zuwa gidan Mamansa ya sameta a kujera a zaune ya kwantar da kansa a cinyarta
yace I'm in love ku taimaka min,tace wlh tunda na ganka ni ko a kusa dani baka taba
zama ba yau Rafeeq a cinyata nasan da matsala,yace wa'azi budurwata tayi min,Dariya
Mama tayi.

Bayan Hashimu ya zo gidan Jauro da kwana biyu kullum sai Hashimu ya bugowa
Jauro waya akan lallai ya fadawa yara matsayinsu, yau ma da sassafe ya dinga kiran
Jauro a waya,Jauro ya daga suka gaisa,Hashimu yace Yaya kuwa ka fada musu? Jauro
yace iKon Allah wai yau nake Jin masifa yaranka ne wai ko Kai ka samo min su? bazan
fada ba ban shirya ba,Hashimu yace wlh nazo da kaina na fada musu ni bazan iya
Ganin wannan abin tausayi ba yara samari da Yan mata sun Isa aure an aurar da wasu
amma basu San su waye su ba,wlh ko ka fada ko Kuma inzo har gida na fada musu ni
bazan iya jiran wannan Abu naka ba Jauro wannan ba rayuwa bace,Jauro yace to zan
fada ubana,Hashimu yace karka ka fada ma ka gani wlh zanzo na fada ni ya kashe
waya,Jauro yace Ina murnar haduwa da Hashimu ashe masifa na hadu da shi,yabi ya
ishe ni haba.

Na'ima tana can Station an bada bailing ko wacce mata amma Banda ita duk ta
rame ta fita hayyacinta,kullum Dan sanda ke kawo mata abinci in yazo sai yace
mijinta yazo Yana ta kuka amma Oga ya hanashi shiga,Na'ima tace Allah sarki ni San
Jauro Yana so na wlh bazai iya kyaleni a Nan ba,Allah ya isa tsakanina da ku Yan
sanda da kuka Hana mijina ganina.

Sai yau Allah ya kawo Jauro zai ga Na'ima matarsa,Jikin cail din yazo ya tsaya
Inda Na'ima ke tsare hannunta rike da karfen jiki me raga,Jauro Yana zuwa yace
Na'ima....Na'imatuta kece kika dawo haka?yanzu Na'ima kece wannan? Yan sanda sun
cuceni sai ya fashe da kukan karya,Na'ima ma sai kuka harda yi da karfi na gaske
take yi taci wahala, abinci sai anga dama ake bata,Kuma duk da sa hannun
Jauro,Jauro kukan karya yake Wiwi harda fyace majina,yace yau zaki fita Na'imatu,na
Sha wahala ta rashinki naji jiki,kwanciya ba dadi gida ya zama kango,na sani wlh
cewar Na'ima tana share hawaye.

Baseeru kuwa har kwana biyu bai je ganin Mummy ba,kullum sai ta kirashi a
waya,Chika itama Baseeru ta kira tana Masa warning tace wlh dai karka sake Kaci
abinta,karka yi bacci a gidanta ko da rana ne,yace Ina sane ai,yau zanje domin a
matse nake zanje na karbi hakkina na fece.
Waya ya yiwa Mummy yace zaizo yau da yamma,Mummy ta sa Yan aiki suka gyara gida
kamar wani Gomna zaizo,itama taci gayu ta hade cikin material sky,tana zaune da
yamma ko Ina Yana uban kamshi.

Baseeru ne ya shugo gidan shima anci gayu fes da shi,yana zuwa Mummy harda yin
tsalle ta fada Jikin Baseeru,Baseeru ya rungumeta fuskarsa tana kallon bayanta Yana
ta zuba gwalo ko uban wa yake wa oho,Mummy sai faman goga Masa kirji take,Baseeru
yace yawwa nanika min su,manna su,tace Dear abinci fa? Baseeru yace an samu matsala
wlh daga gidan abokina nake matarsa ta nace sai naci abinci na cika cikina ko
bangaren ruwa a cike yake taf ba waje,Mummy taji wani ba dadi tace ba komai next
time,a ranta tace ai sa guba kauyenci ne yanzu ai na canja salo zaka ci ubanka sai
duniya ta San a gidana kake tukun zan gama da Kai,baza ma ka mutu a gidana ba,bare
a tuhumeni nasan ta Inda zan kaika lahira.

Shi kuwa Baseeru Mummy ya fara sarrafawa gata itama an kwana biyu kadan ake
jira ta zurma ya kwashi gara yau ma sosai tun yamma sai magriba ya hakura,tace dole
sai ya kwana,Baseeru yace to bari naje Sallah na dawo Yana fita ya fece gidan Daddy
Inda yake gadi ya bar Mummy bau tana jiransa.
Tunda taga bai dawo ba ranta yayi mugun baci tace wato ya maidani sex machine
yazo ya kwasa ya tafi.

Wayarta ta dauka ta kirashi,bugu daya ya daga yace Me gidana nane ya kira ni ki


rufe gidanki bazan dawo ba,Mummy takaici yasa cikin bala'i tace zaka ci uban
babanka Baseeru,wlh dani kake zance,Baseeru yace zaki ci uban Babarki surayya kike
ko Yusra wlh zan tsine miki ki San tsinuwar miji Kuma,Yar iska marar mutunci,Mummy
tace kaiii wato idan na zageka sai ka rama kana me gadi? Tsaki ya ja yace baki da
hankali zanzo gidan sai na ci mutuncinki ya kashe wayarsa,Mummy ta Kalli wayar tana
girgiza Kai tace eyyaaaaaa Basiru baza kayi karko ba,baza ka Dade a duniya ba,baza
kayi tsawon rai ba,mutum ya lallabani da Yaya ya kare ma.

Spark kuwa sabo da haushin Mummy da yaji ta hanashi bincike gashi me gadi ne ya
aureta wannan yasa yace nima wallahi ta Abba suruki na bazan boye gaskiya ba, Hakan
yasa duk Wanda ya tambaye shi a dangin su ya Mummy Dinka? yace tana gidanta lafiya
Lau ai sun rabu da Abban nawa na biyu, yanzu gidanta ya dawo da zama,me gadi ne
ashe,da ance a garin ya? Yace kuje wajenta kwaji zancen ba a gulma dani.

Yau ma yaje gaida Mima tace Ina Mummyn taka kuwa? Yace hmmm ai ni yanzu na koma
Kuma abin tausayi,ya kamata ki tausaya min ni da Naila mun koma yaran talaka, to
uban namu na biyu me gadi ne,yanzu ma uwar tamu tana gidanta ya koma zuwa
gidanta,Ashe gadi yake yi ba gidansa bane,Auren dauki sanda muka koma mu ai,Mima
tace ban gane ba? Yace kije kyaji tushen zancen.

Ayi min afwa tunda kuka ga shuru akwai uzuri ne.

Masu Sharhi Ina godiya wlh Allah ya bar kauna

Mrs chief My love har naga kira🤣🤣🤣🤣

Kar ku ce AsmaBaffa wai ko nima na zama Abba Dolo ne yau.

AsmaBaffa
[1/12, 9:25 PM] AsmaBaffa: Arewabooks AsmaBaffa1
https://www.arewabooks.com/locked?id=65759f207c65b397e88b84b3

🏫TANTIRIYA 🏫
A GIDAN YARI

BOOK 2
~YARAN JAURO~

26-30

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM

PAGE NAKI NE
MOM SANI

Jauro ne ya dawo da Na'ima gida,yace Maza shiga yau sai kin yini a toilet kina
dirje jikinki idan ba haka ba baza ki hau gado na ba,Annoor ne ya fito zai fita ba
aiki,Jauro yace uhm kaga Maza wai Annoor ya kake da Yan mata ne a waje da kallo?
Annoor yace me zan musu kuwa Kawu wata gadara nake na Kara doro,Jauro yace Allahu
Akbar Dan gidan Larabawa,dariya Annoor yayi.

Nabeel ne ya fito da sauri dauke da cup din shayi Yana kurba shima fita
zaiyi,Jauro yace ga Kuma Dan Amerika ya fito ruwa biyu hancinsa kadai ya isa
budurwa ta kware Masa,Nabeel baiyi niyyar dariya ba sai da yayi a lokacin.

Haidar Yana fitowa Nabeel yace kace zan fita da Kai Kuma Ina jiranka kayi
sauri,Jauro yace wannan Dan India ne shi ai Ina motarka Haidar? Haidar yace aro na
bayar,wa ka bawa aro Kuma? Yace abokinane yace zai je Katsina na bashi tun jiya,zai
je karya wajen Yan mata kenan,dama motar taka ma ta kwana biyu ya kamata a canja
Maka,Annoor yace shi bazai iya siya ba sai ka canja Masa,Haidar yace to ni na kaika
kudi ne Kai da kake da mota uku fa ka hau wannan ka hau waccen.

Jauro yace kyale shi zan canja ma kaima,Nabeel yace Nidai Banda ni zan karo wata
da kudina,Haidar yace ni a canja min da ubana na dogara,Jauro yayi dariya,suka yiwa
Na'ima Allah ya kiyaye gaba Dake basa shiga harkarta,sai wani share su take yi,sun
san dama a banza take kallon su basu san dalili ba.

Na'ima bayan tayi wanka Habiba ta kawo mata abinci taci ta koshi tana dakinta
waya ta dauka ta kira kawarta Hajiya Luba suna ta hira da gulmace gulmace dai dai
zata fara gulmar yaran Shegu Iman tazo shiga dakinta zata mata Allah ya tsare gaba
taji tace Jauro wa cab ai ya Hana a fada musu,wallahi abinda yake wa yaran nan ko
shi ya haife su iya abinda zaiyi kenan,na tsane su ka tara yara tara yaran Shegu a
gida,wai Annoor ne kawai Dan sunna,sai ma Iman na tsani yarinyar nan iyayi a
cikinta ya baci wai ita ta gari,wa ya sani ma ko Annoor din Zina yake da ita,yo
yarinya kullum tana jikinsa.

Luba tace tunda yace a bakin aurenki ai bai dace ki fada ba kamar fa aurenki ya
mutu kenan wlh,Na'ima tace tab Kuma fa kenan auren nawa ya mutu? Yace duk Wacce ta
fada shike nan ya saketa ko wani aka fadawa wai ya sake ta,bama iya yaran ba,Luba
tace aure ya mutu,Na'ima tace wace zata bar daula Ina kallon kudi zaman zinata
zanci gaba da yi kiyi shuru kawai,Luba tace ke dai ki tambayi malamai ta kashe
wayarta,Na'ima tace tab ai wlh sai sunji labari gwara ma auren ya mutu da hujja ta
fito fit waje taci karo da Iman a labe.

Dukan Iman ta fara Dan ubanki munafuka shegiya ashe labe kike mana Yar Zina duk
baku da Uba yaran cikin shege ta fara jibgar Iman,Annoor ne ya dawo daukan wata
Allura yana zuwa ya samu Na'ima ta rufe Iman dinsa da duka tana ce mata Yar Zina,da
sauri ya karasi ya janye Iman dake kuka,Na'ima tace ni zata yiwa labe Yar iska
shegiya yar zina,Annoor ya kwashe Na'ima da mari,sai ga Jauro ya fito daga
bangarensa yace kayi dai dai ko baka mareta ba dama in nazo ni zanyi da kaina.

Na'ima tace Annoor ni ka mara? Ai ba matar ubanka bace ni dole ka mare ni,yayan
Zina Jauro ya kasa fada muku gaskiya amma wallahi wallahi ba shi ya haifeku
ba,yaran Zina ne ku,yayan Shegu,ni dama ba sonka nake ba Jauro kudinka nake so Kuma
na samu bakin rabo,tunda na mallaki gidaje har biyu Ina da kudi a accnt sai me,yaro
matashi zan aura Kuma na haihu,me zanyi da Kai juya marar amfani Wanda baya
haihuwa,baka da masu Maka addua.

Jauro yace kije dai na sakeki ko me zaki ce kice Allah shine yake son ganina
haka,akan a bani yara su zama ajalina gwara ban haifa ba,a bani yaro ya zama Dan
kidnapping ko Dan ta'adda,Dan daba,Dan giya,me jawo min magana mene amfaninsa gwara
ban samu yaro ba.

Sannan karki tunanin dan wani ya haifi yaro kice wai kansa ya haifawa maybe
yaron da ya Haifa har makwafta da Al'umma sai sun amfane shi,akwai yaron da za a
haifa iyayensa baza suci moriyarsa ba amma Wanda basu hada ko gari ba sai su amfane
shi,Ashe baki San maganar da ake nufi da Da na kowa bane, Kinga wannan yaran da na
rike sunfi min kowa a wajena wlh,ban rike su da wata manufa ba face naga ni bana
haihuwa naga me zanyi na tallafi wasu yaran, shi yasa naga irinsu sunfi bukatar
taimako Kuma nayi Alhmdllh, ban taba Jin kamar ba ni na haife su ba,wlh ba Wanda
bana so a cikinsu,Kuma yanda nake jinsu sunfi yaran Yan uwana a wajena,ai Yan uwana
suna da yara idan so nake zan iya zuwa na karba amma ban karba ba sai su,banza
wawiya tattara naki ki Kara gaba.

Suna tsaka da haka Abba yayi sallama ya samu rikicin,Jauro yace ka huta fada ta
rigaka mahaukaciyar ta fada,Abba yace Alhmdllh amma naji dadi,Na'ima ce ta dakko
mayafinta zata tafi Abba yace sabo da me? Tace ya sake ni sai Kuma ta fashe da
kuka,Abba yace akan kawai ta Fadi gaskiya haba Jauro baron mata,Kai da matan
Kuma,Kaine fa bawan su,Jauro yace wlh bazan dawo da ita ba na tsaneta tunda tasan
zan fada musu ai ba da haka nace zan fada ba,ta ya zata dinga fada musu yaran Zina
wlh har abada bani ba ita na cike na uku ma na sakeki saki uku wlh bani ba ke.

Abba yace Subhannallah aiki ya lalace Kinga tafi gida kukan me zaki yi Kuma da
katon Kai kamar kin dakko botiki a kanki, kince yara yayan Zina sai kinyi sheda a
gaban Allah ,ni ai sai yanzu na gane ma Ashe Na'ima ce naga tayi baki,Jauro yace
manta ne ya kare,Body leshon suke cewa ko body Leshun,Abba yace kaji Dan kauye Body
lotson ake cewa,Jauro yace yawwa shine ya kare ta Dade a wajen Yan sanda babu na
shafawa a can asirinta ya tonu,Abba yace irinsu ake aurowa yanzu su dinga haifo
Maka yara bakake ka rasa dalili ashe suma bakake ne,Jauro yace kaga laifin mata? Ai
mu muke jawowa da son farare,Abba yace su shafa abinsu safi auruwa da wuri ko akan
layi fara ta wuce ita ake Kallo,ni kaina Ina daga runfa Ina kallo,Jauro yace baren
ma ni,gwara ta tafi na auro sabuwa dama kullum Ina ganin wata Hajara sonta nake na
rasa Yaya zanyi yanzu na samu fili.
Abba yace Ina son auren nan Jauro amma Kubra ta kankane ni,da nace zanyi sai
kuka,ga Kubra da kyau duk Wacce na dakko ko kama kafar Kubra baza tayi ba,Kai da
Kubra zata fita daga gidana samari sonta zasu yi ba ruwana ni dai,Jauro yace Kara
aure ai sai mu bayin mata,ai da zaka yi Kuskuren rabuwa da Kubra wlh zuwa zanyi
nayi wuff da ita,sai dai mu daina abota har abada,Abba yace karka sake shigar min
gida daga yau ashe kallonta kake yi kana yabawa.

Annoor da Iman suna tsaye kamar gumaka Annoor yace aji damu Nan mu,Jauro ya juyo
da kalar tausayi kamar ba su suke hira ba,Abba yace kuyi hakuri ku kwantar da
hankalinku,Iman tuni kuka take ita ta zauna tayi zaman Yan bori ta Dora hannaye a
kai,tace Allah ka dauki raina na huta,Annoor yace wlh ki daina adduar nan yar iska
kina zuwa lahira ubanki zaki ci, kin San dai abinda kika aikata ko tom.
Abba yace Dan Allah ku nutsu a baku tarihinku yau,Jauro duk ya kira yaransa a
waya har masu aure yace duk abinda suke yi su bari lallai su dawo gida,kafin kace
me sun hallara,kowa yazo ya samu Iman tayi zaman Yan bori hannaye a Kai,ga Annoor a
gefe ransa bakikirin fuska kamar hadari,Abba da Jauro a zaune,Habiba ta zauna a
kasa itama tayi jugum,tunaninsu kaf ko Annoor ne da Iman aka kama su suna iskanci
sabo da kullum suna manne kowa yasan alakarsu in ance hakan ma baza ayi mamaki ba.

Haidar yace Innalillahi shike nan Annoor da Iman sun ja mana abin kunya a
family,dama ni wlh naga rashin dacewa kusancinsu yayi yawa,Annoor yace da nayi me?
ubanka nayi mata,Nabeel yace Uhmm Dan Allah ayi mana bayani Annoor ya jawo
mana,Rahma tace an barmu a duhu,Iman kuka take Wiwi ta cika palon shi yasa aka yi
zargin Annoor ne ya mata wani Abu shima gashi ransa a bace,tace cikin kuka wlh
indai har uwata karuwanci tayi nima sai nayi....yiiiiihihihiiii ....Annoor ne ya
gwada yanda Iman tayi yace nima hakaaaaakakakaaaaa......ke dalla rufe mana baki tun
yaushe kika yi karuwancin kin dame mu,ki barmu Muji da abinda ya damemu,Kai Haidar
ba Kawu ne Baban mu ba dukka mu Tara yaran Shegu ne ba Yan sunna ba,ma'ana Yan gaba
da fatiha,Rahma tace na'am?????.....Iman da kuka tace Eiiiiiiiiii......Kuma ma an
saki Aunty Na'ima.....sabo da itace ta fadaaaahhhhhhh....taci gaba da kuka.
Nabeela tace Innalillahi wayyoooo ubana ya cuceni ya saka Aliyarsa ba a
muhallinta ba aka sameni,Nabeel akwai rago bashi da juriya kamar mace ya dinga
hawaye,Haidar yace kaji dadi ma Kai kayi kukan ni da zanyi kukan ma da naji
sauki,Sajid yace Allah ya rufa min asiri nayi aure ba a sani ba lokacin,da dangin
matar sun sani bazan auru ba, Karima da Laila suka ce wlh Allah ya tsallakar damu
har da yaran mu mun Haifa.

Jauro yace hmm kowa ya nutsu na baku tarihinku tunda duk nasan cikinku Kun San
Iyayenku mata amma Baku San mazan ba Kuma Alhmdllh dukkanku nasan Iyayenku Maza
nasan Inda suke Baban Annoor ne kadai sai dai Mamanka ta fada Maka tasan Inda yake
ita yanzu.
Abba yace Dan Allah ku nutsu ke Iman zan karyaki idan baki daina mana kuka
ba,Annoor ya jawo Iman Jikinsa zo ..Abba ya daka Masa tsawa saketa dan ubanka ba
muharramarka bace,ke ma Habiba kina da laifi wlh baki iya tarbiyya ba ace a gabanki
yara suna haka kina gani sabo da ba naki bane.

Jauro ne ya dakatar da Abba yace karka yiwa Habiba haka bani da kamarta suma
basu da kamarta itace duk taci Kashi da fitsarinsu har suka kawo haka,Habiba tana
da Sanyi bata da zafi bata iya fada ba shi yasa take kyale su in tace su bari sai
dai tace Allah ya shirya haka take Kuma Allah ya shirya tunda aka tsaya a iya haka.
Abba yace madalla ayi a Fadi gaskiya ni Ina sauraro,Jauro yace ah ko Kaine dai
aka sameka ta haka ai iya damuwar da zaka yi kenan, Hashimu ka isheni fa,wai sanda
na samo su kana nan ne,Abba yace yanzu mun hadu Ina nan kayi bayani sauri muke,nazo
gidan Nan a sa'a yau Inama ma sunana Sa'adu sabo da Sa'a ta.

Jauro yace Kun riga Kun san sunana Kun San asalina da iyayena,muna zuwa kauye
da ku,amma zaku ga tunda kuka fara wayo ban sake kaiku kauye ba,nayi hakane sabo da
gudun kar Yan uwana ko wasu a gari su fada muku ko ayi muku gori,shi yasa tun Kuna
yara rabon da ace kunje kauye ku mazan kenan matan ma basu taba zuwa ba dan ban
bari sunje ba,kunyi kunyi har kuka hakura,sannan ko mazan ma bana yarda su kwana
tare muke zuwa mu dawo tare,haka a kauyen ma bana bari su fita ko kafar gida daga
gida sai mota duk ba komai bane sai wannan dalilin.

Sannan zaku ga bama zama a gari daya, Kun sani farko a Katsina muka zauna,muka
koma Jibgawa,na dawo da ku Minna yanzu muka dawo Kano,bana so a San wani Abu a gari
bare ma Yan unguwa suyi muku gori shi yasa ban bari mun ta zama a wajen Daya ba
tunda Kun sani Allah ya azurtani Kuma Kuma kowa na bashi Ilimi boko Dana addini
sannan Kuna da aikin yi ai Alhmdllh.

Farko gata Ummin ku Habiba ita na fara aure Kun sani tunda na aureta ban taba
haihuwa ba gashi Allah ya sa min masifar son yara,Ina so ace yau ga wannan a
karkashi na suke amma Allah bai bani ba,dangina kaf sun tsani Habiba akan cewar
itace juya Bata haihuwa,ba zagi da wulakancin da basu yiwa Habiba ba tun Ina kauye
lokacin bani da kudi har Allah ya azurtani na dawo da ita birni.

Iyayena sun tsani Habiba har cewa suke lallai sai na saketa ko na Kara
aure,Hakan yasa tace na rufa mata asiri na Kara auren kawai ko ta huta da gori,ana
haka na auri matata ta biyu,itama shuru shuru bata haihu ba tace baza ta zauna ba
haka na sallameta, tana tafiya ta auri wani ta samu ciki ta haihu yanzu yaranta
shida Kunga ya tabbata daga ni ne rashin Haihuwa,haka na sake auren wata itama ta
dinga yi min wulakanci iri iri ko Shekara bata yi ba na saketa taje ta auri wani
itama tana nan da yaranta yanzu ta haihu.

Na sake auren wata wannan kuwa kullum a zagina take juya marar
haihuwa,taimakonka nayi Dana aureka,babu masifa kamar ace mace ta dinga ganin dan
ta auri mijinta ma taimakonsa tayi ya shiga uku,ta zageni babu irin cin mutuncin da
bata min ba,rabuwar mu da ita shine zagin Habiba da tayi,babu wacce ta isa na
aureta ta zagi Habiba na kyaleta,sabo da Habiba nayi nayi akan ta amince na saketa
taje ta auri wani ta haihu taki yarda,tace tsakani da Allah take so na, rashin
Haihuwa bazai sa ta juya min baya ba,Habiba matar rufin asiri ce,ta karbeni a duk
yanayin da nake ciki,talauci,arziki ga rashin Haihuwa duk tana zaune dani,sannan na
Tara mata yara ta rike min Kuma bata taba musu kallon banza ba bare gori,ta rike
kowa kamar ita ta haife shi.

Abba yace Dan Allah tsaya Jauro bakina Yana kaikayi,Jauro yace Ina ji sarkin
shishigi,Abba yace Kuma duk Habiba adalcin da ta Maka baka hakura da yi mata
kishiya ba ka Kara auren Na'ima? Allah ya rubuta min ya zanyi,Kuma idan namiji ya
Saba da mata biyu baya iya hakura,idan Allah yayi zan Kara idan Allah baiyi ba
Habiba for ever Habiba for life inji bature,Habiba harda Jin dadi ta gyara zamanta.

Jauro yace lokacin da na bar kauye na koma katsina muna zaune akwai wata
yarinya me suna Asiya a makwaftanmu,tana yawan zuwa gidana jininsu ya hadu da
Habiba,kullum in ta dawo daga tallan gyada to tana gidana,Iyayen Asiya wasu masu
mugun son Abin duniya ne duk da basu da kudi amma wai Asiya da tallan gyada zata
ciyar da su,gyadar da gaba daya bata fita dubu daya ba a lokacin wai da gyada zasu
ci su Sha,Kuskuren iyaye kenan wasu,Babar Asiya a lokacin tace indai Asiya Bata yi
tallan gyada ba to baza ta samu kayan daki ba idan aurenta yazo,sannan bata kauna
Asiya ta dawo mata da gyada ba tare da ta siyar da ita ba.

Asiya suka takurawa da uban tallan gyada ba dare ba rana,daga nan Kuma suka koma
yi mata funkaso da Miya tana kaiwa tasha,to Kun San dai Tasha tana da shugaban
ko,to shugaban tasha a katsina wani me Suna Zubairu Dan yayi shi yaga Asiya yace
yana sonta,Asiya yarinyar kirki ce wlh me addini da hankali,ta fada son Sarkin
Tasha Zubairu Danyayi,shima da gaske aurenta zaiyi suna soyayyar su me tsafta,to
gaskiya Zubairu Dan shaye shaye ne shi sosai, sai iyayen Asiya suka ce Sam baza su
bashi yarsu ba,har yayi alkawarin in ta aure shi zai daina shaye shaye sabo da son
da yakewa Asiya,amma suka ki yarda,Asiya tayi kuka sosai,Baban Asiya sai ya samo
mata wani Dattijon mutum tsoho zai mata auren dole,Zubairu Dan yayi sai ya sace
Asiya suka gudu,sai bayan watanni biyar Asiya ta dawo gida da ciki kato.

Babanta suka mata dukan tsiya suna tambaya waye ya yi mata ? tace gida ,zubairu
ya kama musu a Zaria suka zauna abinsu,tace wallahi Kuma akasi aka samu sau uku
kacal ya taba amfani da ita duk wannan watanni da suka kwashe,Kuma duk da tana da
cikin itace ta gudo amma Zubairu Yana son abarsa.
Ya dawo Yace ai Yana sani suka yi haka so suke dole sai an bashi Asiya,Asiya tace
nice nan nace yayi min ciki idan aka ganni da ciki dole a daura mana aure, shi
kuwa Zubairu ya Shole abinsa,ni kuwa lokacin naji labarin Asiya,iyayenta sun
koreta,ni da Habiba muka fita neman Asiya muka sameta a kasuwa take kwana tana
tashi ga ciki,ta bani tausayi ace ga ciki mace ta dinga kwana a rumfar kasuwa kamar
mahaukaciya sai na dakko Asiya na dawo da ita gidana,tayi zamanta muna kula da
ita,Bata da matsalar ci da Sha da sutura har tazo haihuwa na kaita asibiti ta haifo
Danta namiji santalele.
Na Nemo Zubairu yazo ya dauki dansa yayi Masa Addua Yana ta kuka sosai,a wajen
nace Dan Allah ni idan ta yaye Dan Ina so,Asiya da sauri tace mun bar Maka sabo da
suna gudun abin kunya.

A nan dai ranar suna yaro yaci Suna Sajid na yanka raguna har biyu,duk wani
kayan barka na jariri nayi,muna zaune abinmu da Asiya,lokacin na samu iyayenta suka
yafe mata sannan suka amince zasu aurawa Zubairu ita,bayan ta yaye jariri aka daura
mata aure da Danyayin ta,ya gina musu gida me kyau aka Kai Masa Amarya Kuma a
dalilinta wallahi ya daina shaye shaye ya shiryu suna zaman su lafiya da yaransu
uku Yasmin,Mufeed da Aryan sai kai Sajid babba,Na sha kaika Kuma kana zuwa da kanka
amma tunaninka Zubairu ba mahaifinka bane kawai na auri Asiya na saketa Zubairu ya
aura, to kaji daga yau Zubairu shine mahaifinka,Kuma Ina so ka sani kaddara ce babu
ta Inda bata zuwarwa mutum,Dan Adam bashi da wayo ko dabara,Iyayenka sunyi kuskure
na biyewa son zuciya,Asiya kuruciya da giyar so ce ta kwashe ta,Zubairu Kuma yayi
ganganci ya biyewa zuciya,wannan ba wani Abu bane akwai ciwo dole amma ai baza ka
kashe kanka ba,ka fawwalawa Allah.
Daga Kai sai Sajid ana yayeka sai Nabeel,watarana akan harkar sufuri na naje
Jigawa birnin kudu,Ina mota Ina tafiya wata yarinya budurwa tana ta gudu a titi da
sassafe fara ce tas Yar Fulani jikinta furu furu,tana ihu tana a taimaketa da sauri
na tsaya tazo ta fada motata tana haki lokacin ban tambayeta komai ba sai da ta
huta sannan nayi parking nace wacece ke? tace sunanta Sa'ade ita Yar asalin jigawa
ce Birnin kudu,marainiya ce iyayenta sun rasu a hannun kanin Ubanta take,tace wani
ne yake sonta sunansa Suffiyan akan bata sonsa ya saceta ya boyeta a wani gida a
jigawa dutse kwananta ashirin kullum sai yayi amfani da ita har Allah yasa yau ya
manta kofa a bude ta fito ta gudo shine tace na taimaka mata,har gidansu na mayar
da ita,amma a lokacin Dake Suffiyan me kudi ne Wanda ke rike Sa'ade kanin Ubanta
sai yace karya take yi ya zaneta yace karuwanci ta tafi dama,ai shi dama Suffiyan
ya fada Masa tana zuwa gidansa,bayan na tafi da wata biyu ciki ya bayyana a Jikin
Sa'ade,Kanin Ubanta yace karya take Suffiyan bazai lalata ta ba,shi da matarsa suka
dinga gana mata azaba har watarana lokacin cikin ya gima ta kusa haihuwa naje garin
na nemi gidan su Sa'ade,Ina zuwa naga ana dukanta ga tsohon ciki tana ta kuka na
karasa nace cikina nane ni nayi cikin Ina son abina,ita kanta tayi mamaki amma na
dage nace cikina nane,a garin sai da aka cika ana kallona ana tsine min,Kanin
Ubanta yace to wallahi sai an daura min aure da ita,akace haramun ne aure da ciki
nace ba komai a daura
Na bada sadaki aka daura na taho da ita gida,tun a mota na saketa nace ba aure
tsakaninmu,itama taji dadi.

Haka na kawota itama suka zauna tare da Habiba ta kula da ita har ta haifo
Danta santalele kyakyawa gashi nan ranar suna na yanka Masa rago, na rada Masa
Nabeel,kayi hakuri Nabeela kai rago daya na yanka Maka.
Haka na dinga sintiri da Sa'ade muna neman Suffiyan Wanda ya mata ciki Allah ya
taimake mu muka same shi kuma Nabeel sak mahaifinka kayi a kamanni kyakyawa ne amma
sai ka dakko Dan hasken mamanka ka sirka da duhun ubanka sai ka zama ruwa biyu ga
ka nan rass da Kai,Kuma Alhmdllh da muka je ya karba domin lokacin yayi nadamar
Halayensa ya nemi yafiyar Sa'ade ta yafe Masa,haka kanin Ubanta suka daidaita ya
gane gaskiya na maidata gida,cikin ikon Allah ta samu miji na gari me kudi ya
aureta a ta biyu a Nan Jigawa kaima ka Santa Nabeel kana zuwa kaji asalinka,tana da
yara shida yanzu da Mijinta,Kuma itama ni na mata kayan daki da komai,babanka yanzu
ban San me yake ciki ba amma dai nasan ita mahaifiyarka ta sani tunda ta fada min.

Sai ke Laila Mahaifiyarki Zahrau,yaren Edo state ce,ba musulma bace a lokacin
tayi aure a Lagos Bata taba haihuwa ba,kasuwanci ya kawo mijinta Arewa Kano,ya Dade
a Kano katsam sai ta musulunta wannan yasa ya mata duka ya saketa,ya fadawa
iyayenta suma suka ce basu ba ita kar ta dawo wajen su,akwai wani malami babba
Malam Yusuf a unguwar da suke shine ya musuluntar da ita,bayan abinda mijinta yayi
mata sai ta koma ta fadawa Malamin,ya lallasheta yace ta dawo gidansa ta zauna,haka
ta koma can da zama sun Saba da matansa,tana sha'awar namiji amma kowa a musulmanmu
sunki aurenta da ta samu saurayi sai iyayen saurayin su hanashi aurenta suce ai
Tubabbiya ce sabon musulunta ce,kowa ai ta cewa Tubabbiya ce ana kyararta ana ganin
ma kamar ba wani addini take ba,to yare sun Saba da saka kaya damammu,tana yin
shigar da taga dama Malamin ya koma sha'awarta sabo da rashin Imani ya fara nemanta
har ya dirka mata ciki,Kuma bayan zance ya fito yace karya take,naje unguwar
lokacin wani uzuri ya kaini na harkar siyar da mota naji matasa suna labarin ance
Malamin ma yace korarta zaiyi,Ni Kuma sai ta bani tausayi

Naje nan ma nayi


shishishigi nace cikina nane,dama Malam Yusuf mufita yake nema sai ya kebe dani
gefe yace na aureta,yasan fa haramun ne amma ya aikata nace bazan aureta ba ya
nace, to ni ba wani jajirtacce ba kawai nace a daura Allah ya yafe min,aka daura
aure na tafi da ita gidana,Satin latifa biyu na saketa Kuma ban taba ma shiga
dakinta ba,bayan ta haihu ta zabi suna da kanta aka sa miki Laila,bayan ta yaye ta
barni ke ta Samu miji Isa na aurar da ita na mata komai,Laila kina zuwa Kuma ke sai
da na miki aure muka je da Latifa wajen Malam lokacin cuta ta kamashi yaga mutuwa
da wuri ya amsa cewar ke yarsa ce Kuma ya Sanarwa danginsa kaf suka yafi juna da
kyar,amma iya mamanki kika sani kawai.
Sai Kai Haidar tunda still ka girmi Annoor daga Laila sai Kai tsiranku ba
yawa,Annoor yace nine karami ma kenan,yace kwarai kuwa,Abba yace mu aci gaba sauri
muke ka tsaya surutu,Dan Allah Jauro mene haka haba komai sai kayi kunbiya kunbiya.

Mummy kuwa ta Kai sati guda Baseeru kullum sai dai yazo ya kwashi harka ya
fece,Hakan ba karamin Kona mata Rai yake ba kullum da karyar da yake shirgawa ko
ruwanta baya sha,yau Mummy ta gama girki tace yau dole sai Baseeru yaci
abincinta,tana kitchen ta bude abincin tana zuba Masa magani a ciki,me aikinta ashe
tana labe tana kallo tana dauka a wayarta,Mummy Bata sani ba Baseeru ya hada baki
da Yar aiki tuni ya biyata wasu kudi,ficewa tayi da sauri bayan ta gama dauka ta
kira Baseeru a waya yace Mero ya akayi? Mero tana kasa da Murya tace shegiyar ta
zuba Baseeru,dama kace yau zaka zo? Baseeru yace Mero Ina hanya ma tasan zanzo,Mero
tace to wlh Yana nan flas ruwan hoda Alqur'an karka ci,billahillazi zata kaika
kiyama Baseeru,aradu na Gani da idona,kwarankatsa dubu ta dakko he zubawa take he
zubawa take yi a ciki,ai kuwa na dauka a waya hine nace bari na fada Maka,Baseeru
yace Na'am Mero to he aka yi Yaya? shima yayi mata irin hausarta ya tsokaneta shi a
dole wayayye,Mero tace hine hine nace uhmmm....Dama....ta rankwashi kanta tana
sosawa taci gaba da magana Hine nace dama uhmmm...abin nan...abin
Nan.......................

Ina son Dan Hajiya Spark mijin wannan me kyau din, Ina gani suna zuwa tare wajen
Mummy wallahi ni hi nake so,na fasa karbar kudin kayi min hanya ya Soni ya aureni
wallahi Baseeru Ina sonsa tunda kaga Kai mijin uwarsa ne ko? Baseeru ya sheke da
dariya yace Mero Ina laifin kice kina so na ai nine daidai ke,Mero tace cabdi jam
hummm uhmm wallahi ni Spark nake so jikinsa me kyau so nake nima na dinga rungume
hi,rannan matarsa haka ta dinga rungume hi suna ta wani umhmaahchacha da Baki yana
tsotse mata kumatu na gani a Jikin mota suna ta yi,Nima ina son irinsa gahi Yana ta
kamhi kullum wallahi Allah ni hi nake so,ko Kuma idan bazai so ni ba ai akwai
kaninsa wannan yaron Arham ko Rafeeq Ina sonsu a bani Daya.

Baseeru yace Misam fa tace kuturun Uba wallahi hima Ina sonsa na ma fi sonsa a
kan Arham sabo da su suna da kudi,hi kuwa Arham din nan agogo ma siya Masa akeyi
gahi ya dinga zazzago wandonsa duwawunsa a waje, Allah ya kiyaye amma ko hi na samu
Ina so zan karba da hakuri,amma dai ni tsakani da Allah Spark nake so yafi kowa
haduwa,Idan ya Kalli mutum sai naga wani tauraro a idonsa,rannan da yayi dariya
Allah sai da nayi hawayen farin ciki sabo da kyau,nidai na rantse da Allah idan ban
same hi ba zan fada kwalabati tunda gidan Nan babu rijiya.

Kadan zan Baku tunda sharhi kadan ne suka yi jiya.

In Baku Sharhi na daina yi da yawa wlh.

AsmaBaffa
[1/13, 9:42 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI

BOOK 2
~YARAN JAURO~

31-35

Official
By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM

Page naki ne
Maryam T Baliya

Baseeru suna haka da Mero sai ga Spark yazo gidan a galleliyar motocinsa biyu
tsala tsala bakake,yau harda escorts dinsa,motar aka bude masa ya fito sanye cikin
kana nan kaya Yan ubansu kana gani kasan ba karya ne,zagawa yayi da kansa ya budewa
Naila mota ta fito cikin Egyptian gown white me adon Maroon,ta Sha kyau matuka sai
kamshi suke yi,hannunta daya ya rike dayan hannunsa Kuma rike da robar ruwan,suna
tafiya a nutse,Naila tace sai na ganni na dawo Yar gajera a kan ka,yace ba dole ba
Maza wasa ne,murmushi tayi,tace zan sha ruwan,Spark ya bude robar ya bata a baki ta
Sha shima ya Sha suka yi gaba,Mero waya take amma tunda ta hango su ta kasa magana
sai da Baseeru ya gaji ya kashe wayarsa.

Mero ta zubawa Spark Ido kamar mayya suka zo suka wuce Mero,har sun wuce Spark
yace wait ya dawo baya Inda Mero take, yace ke cire min abinda kika gani a
jikina,kina ta kallo na,Naila ta karaso wajen tace mene ne? Yace yarinya sai kallo
na take kamar taga namiji da nono a kirjinsa,Naila tace Mero ki kiyayi halaliyata,
Mero bani da mutunci in na tashi yanka Miki rashin mutunci baza ki gane garinku ba
wlh,Mero kawai kallon Spark take ta saki baki da hanci ta sa yatsa a baki tace yau
naji dadi kayi min magana da kanka,dariya ta ba Spark Dan shi bai taba ganin
kidahuma irin Mero ba.

Naila wani haushi ya kamata sai Spark yayi murmushi ya juya zai tafi ,Hannun
Naila ya jawo let's go,Naila ta dage ta tirje tace bazan tafi ba wlh sai ta fada
min dalilin kallon mijina da take yi,ta Kama Mero da kokawa,Mero tafi Naila karfi
sau dari,Mero zata tika Naila da kasa,Naila ta dinga kwalawa mijinta
kira,Spark....Baby...kazo Spark dariya ta kamashi a duniya ya Dade bai ga marar
karfi irin Naila ba,tana cewa zan fadi Spark...Mero tace ni banyi kokawa dake ba
amma ai ya halatta mutum ya kare kansa, kare kaina nake yi,Mima ce tazo gidan itama
driver ya kawota.

Mero ta gani tana kokawa da Naila, Spark Yana ta dariya Dan Naila itace ta Kai
kanta dariya abin ya bashi wai a haka fada suke yi,gashi wani dadi yake ji Naila na
fada a kansa,ya gyara tsaiwa yace duk a kaina ni kam,Mima tana zuwa ta dakawa Mero
tsawa tace Dan uwarki da matar Dan masu gida kike kokawa,Mero tace ni kare kaina
nake yasin alqur'an itace ta kamani da kokawa hine ni Kuma....Mima ta zubawa Mero
Mari har biyu,tace baki da hankali Yar kauyen inace ke,Spark ne yayi magana yace
a'a Mima please mu muka kulata fa wlh Dan Allah ki daina itama mutum ce kamar kowa
Kuma tana da yanci, bai kamata ba ai ba baiwa bace,Naila ta kumbura ta cika fam
wucewa tayi zata yi kuka ta shige ciki wajen Mummy ta zauna tana kuka,Mummy da
fitowarta kenan daga bedroom tace ke lafiya sakinki yayi na fara tikar rawa ko
kuwa? Naila tace yana waje shi da Mero tace tana sonsa shine yaji dadi dama ashe
yana sonta har dukana tayi,.

Mummy tace Kai nidai Mero ta dameni haka Misam yazo ta dinga kallonsa tana cizon
yatsa yar iskar yarinya me Spark zaici da ita wannan kazama,ko girki bana sata sabo
da kazantar Mero,tab lallai Mero ta girma matar Spark din zata taba,Naila tace wlh
har da dukana,su Mummy haka suke matukar ka shiga cikinsu ka hada alaka dasu ko
basa sonka to wani bai Isa ya takaka ba indai ba a family yake ba,son kai ne da su
sosai,Ina Mero tazo ta koma kauye gidan Ubanta na koreta Cewar mummy.

Mima dake tsaye tare da danta suna hira tace mene amfanin Mero a gidan nan gata
kazama ga rashin kunya,Mero tazo wajen Mummy ta zube a kasa tana kuka ayi hakuri
Mummy tace wlh sai kin tafi ai ba gidan ubanki bane ko kina da gado ne,ki Kalli
yarinya kalar Madara kice zaki kokawa da ita,matar dana, baki da hankali Mero,Mero
a kasa ta zube tana rokon Mummy tace wlh ban karawa dama son hi nake hine nake
kallonsa Yana birgeni,Mummy ta taso da ihu kan Mero Spark ya shugo yace Dan Allah
ku rabu da ita sai kace yara Kuna yin wani Abu,Mero na gode da Kauna kinji amma ni
ki daina Sona baza ki samu ba,babu wani aure da zanyi kinji,Mero taji dadi tace na
gode wallahi, yasin Allah ya baka abinda kake nema duniya da lahira kafi kowa
hankali a danginku,Mima tace harda mu kenan ya fi mu wato so kike ki fada mana bamu
da hankali? Mero tace a'a amma dai...Kuma...Kuma.....ai...dai....kai yafi kowa
hankali na fada da gaske,Mummy tace ni na Raine shi fa wato banda hankali? Mero
tace kina da daidai naki hankalin mana amma ai ana haifar yaro yafi uwa hankali,ko
ni ai nafi babata tunda tana zagin Baffan mu taci kwalarsa ni nake mata fada,Spark
yace Mero na baki Arham ganin Arham ya shugo gidan da kakin sojojinsa,Arham yace
ban karba ba wlh, Allah ya kiyaye ai gwara a bani Wahida duk da ta girmeni,Mima
tace Allah ya Maka albarka na baka ita,gwara fa nace ba cewa nayi a bani ba,Wahida
kyakyawa ce amma farin jini shi daga Allah yake bashi a kyau,ni bana sonta
yace,Mima tayi shuru kawai.

Mummy tace ke Mero tashi ki bar min gidana ayi kauye,Spark yace ba Inda zata
je wai Yan aiki ba mutane bane, Dan kawai tace tana so na,duk uwa tana so ace ana
son danta amma ku in mutum bashi da kudi Bai Isa ya motsa ba,yanzu wlh da wata Yar
gidan me kudi ce tace tana so na da yanzu kuna murna Kuna cewa na Kara aure,amma
sabo da tana karkashin ku tazo daga kauye,aiki fa taimakon juna ne mutum ya Maka
aiki ka biya shi ai an taimaki juna,Dan Allah ki kyaleta ku Kun san ba sonta nake
ba bazan Kuma Kara aure ba to mene laifi Dan tace tana so na? Mero na gode kinji
Allah ya baki miji na gari,karki Kuma fadawa namiji kina sonsa,ki bari Allah zai
kawo wani ya soki a yanda kike har kuka sai yayi a kanki.

Mero hawaye ya zubo mata tace ni waye zai so ni bare ma yayi kuka ma a
kaina,bani da ilimi,Yar kauye Kuma mu talakawa ne ai mu Kam bautar masu kudi muka
zo duniya,Spark yace Baki sani ba Mero ko ki auri Wanda ya fini ma,tace to Allah
yasa tunda Allah kace,ai dai kace kar na sake fadawa wani Ina sonsa ko? Spark yace
ae ki dinga Jan aji kina yanga,tace to na gode,Naila hawaye take tace wlh bazan
koma gidan kaba mayaudari,dama Abba yace namiji ba Dan goyo bane,Mima ta harari
Naila tace ke komawa zakiyi sanda kike makale Masa duk rashin kunyar da kika mana
wai ke me miji,Mummy ta tuntsire da dariya tace muyi zaman mu karki koma kinjim

Spark ya zauna a gefen Naila ta matsa nesa tana fushi,Mummy da Mima farin ciki
ya ishe su, Naila da Spark yau anyi fada,rada yayi wa Naila yace jibi zan kaiki
gidanku Kano ki yini,Naila tace bana so itama cikin rada ta fada Masa tana goge
hawaye,tashi tayi ta shige kitchen,abinci ta Gani Mummy ta shirya Naman ne ya
birgeta ta dauki daya ta fito ta manta da muguntar Mummy ta fara cin Naman
tuni,Mero ta kwala ihu tayi tsalle ta fisge Naman hannun Naila ta jefar.

Tace kar kuci wallahi Mummy ta barbadawa Baseeru mijinta magani ko na mene ne
oho,Spark zumbur ya mike yace wlh idan matata ta mutu sai kowa ya mutu,Naila ciki
ta rike tace kwadayi na ya ja min shike nan Kuma ni a kaini asibiti wayyo
Abba,Baseeru ne ya shugo ya samu abinda akeyi yace yawwa ke Mero kunna video a
kwashe abinci a Kai su wajen gwaji idan ta tabbata gubar mutuwa ce to na shigar da
Kara kotu.

Mero ta kunna video ta nunawa Mima,ta nunawa Spark,Mummy hankalinta ya tashi


sai gumi take,ta mike da gudu zata je ta kwashe abincin ta zubar Baseeru ya tare
kofar kitchen ya jawo ya kulle ya sa key ya zare key din ya jefa a aljihu,Mima ce
ta sake karbar video din ta gani tace Alhmdllh ko ma mene ba a Naman ta zuba ba a
cikin Fried rice ta zuba gashi,Spark ya karba ya kalla yace duk da haka ban yarda
ba ya dauki Naila suka tafi asibiti,aka auna komai na Naila,yace ayi mata medical
checkup,komai a duba, a garin yin medical check up Likita yace Yana son ganinsu
sabo da ko wanne test asibitin sunsyi indai kace medical check up to fa ba ruwansu
matukar da kudi na komai ma sai sunyi Maka.

Naila Likita suka samu a Office suka zauna gabanta na dukan tara tara ko wata
masifar aka gano mata,Likita yace Spark matar nan taka a Ina ta girma ne? Spark
yace a rigar Fulani,Likita yayi murmushi yace ai naji ma maganarta nayi zargin haka
sannan mun mata test har na koyayen haihuwa,Spark yace na saku kuyi mata wannan,ni
nace ayi mata har da shi? Likita yace Kai fa kace min duk wani text na tabbatar da
lafiyar Dan Adam matarka kalau take ba wani Abu bane shawara zan baku.

Spark yace Ina jinka idan ma ta hana sex ne bazan ji ba bazan hanu ba gwara ma
karka fada,Likitan yayi murmushi yace ba shi bane,yace Mrs Spark kina Shan madarar
shanu sosai wacce ba a dafa ba fresh? Naila tace sosai lokacin ma Baki muke sawa a
Jikin nonon saniya idan mun raka Shanu kiwo,yace to a cikin nonon saniya madarar ba
kindirmo ba,akwai wani sinadari a cikin nonon saniya wanda Yake kashe kwawayen
haihuwar dan Adam, Ina so in tambayeki kin taba ganin wani cikakken dan Fulani na
riga ya tara yara da mugun yawa? Naila tace a'a ai sunyi yawan gaske ka gansu da
biyar wlh Mafi yawa cikakken dan Fulani na riga baya haihuwa da yawa duk da ana
samun masu Haifar yara da yawa amma sai an tona,Likita yace to Alhmdllh cikin nonon
saniya akwai wani sinadari Wanda ke kashewa mutum kwayayen haihuwa,idan an barshi
an dafa ya zama kindirmo to sinadarin Yana mutuwa ko ya ragu yanda bazai cutar da
mutum ba.

Naila tace to yanzu Likita kwayayen nawa sun mutu na zama juya ko kuwa? Likita
dariya yayi yace basu mutu ba amma duk kusan sun kare saura kadan,shawara zan baku
a tattala kwayayen Nan indai kin samu ciki a kula da cikin sannan kar kiyi family
planning Dan kwan ki basu da yawa kinyi sa'a ki haifi yara uku ko hudu,Spark yace
to ni ai Alhmdllh wannan ai murna ya kamata kace zaka tayani,dama burina yara uku
ko hudu,Likita yace Allah Yana da Iko akan komai zata iya ta Haifa su wuce Hakan
ma, Spark yace wlh ni bazan bari matata tayi min kwanika ba planning zata yi,Likita
yace kar ka bari tayi planning Yana kashe kwayayen mace,zai iya karasa mata
su,Naila tace bazan yarda ba ma doctor wlh in kaga nayi planning sai dai idan na
haifi hudu,Spark yace ai shike nan 'ya'ya sun fini ko?Idan ban haihu ba ai kishiya
zaka min wlh bazan yarda ba babu wani soyayya da zaka rudeni da ita akan Jin
dadinka,da Kaine kake so ban isa ba ai,Spark yace Likita ka hadamu fada ka kyauta
ka barmu bamu San ikon Allah ba kaje Na'ura ta nuna Maka karya.

Koda suka fito Naila tace ni dai mu dage da sex ko na samu da wuri kar Kwan su
karasa,Spark ya kalleta yace Wanda ya yarda da Allah ya huta da baki sani ba fa?
Duk wannan abin da nake ke bai Kai ki samu ciki ba? Naila tace a kara sauri gudu
sau biyar tunda sau biyu sau uku muke yi,yace to bazan yi ba,yawan sex Yana taba
kwakwalwar mutum sannan Yana sawa mutum ya rasa Ido da wuri,Naila tace karfin Gani
yake karawa ai Halak dinka kake kallo,dariya ta bashi shi farin ciki yake zai more
yace a wata majiyar haka naji ance Ido Yana Kara karfin gani Ina kallon Badon
matarka,Naila tace ae mana Kai baka yarda ba? Allah sarki ai sai yau na tabbatar a
bakinki,Naila tace af a fada mana ai mu mune muka san kan tsiyar,yace naga alama
yanzu muje gida direct? tace Mummy fa ai gwara mu koma Muji wanne magani aka zubawa
Baseeru,Spark yace ba zai wuce na mallaka ba, ni muje gida Dan Allah ki mallakeni a
Bado,Naila tace to muje Allah yasa dai a samu ciki,Spark yace ke wannan ciki ya
dame ki,to ta ya bazan samu Yar Minal dita ba na dinga mata kitso da kwalliya,Spark
yayi murmushi Yana driving yace Allah yasa,Naila tace Ameen ko dan Mohsin dina in
dinga Masa wankan swagg,Spark yace Ashe sunan Mohsin za a fara mayarwa? tace
Inshaallah indai namiji ne Rabin raina zan saka Mohsin.
Spark yace to yanzu Mohsin ya zama Rabin ranki ni Kuma a Ina nake? Naila tace
Kai ai zuciyar ce gaba daya,hannunsa daya ya sa cikin na Naila tare da Maida hannun
nata Saman Hallarensa,Naila ta Harare shi tana murmushi tace so kake muyi hatsari
ta kwace hannunta.

Abba ya baza kunne Yana Jiran Jauro yace baron mata Kai muke jira Karima
yarrrrrrrrrr....ci gaba,Jauro ya bude baki ya Kalli Hashimu yace wlh sai na Sha
ruwa,Abba yace Habiba hanzarta ki kawo a hado min da Jus wai Juice,Habiba ta
kawo,Abba yace Jauro ka tuna yanda muke Shan ruwa a kauye mu kafa baki a Saman Moda
kwat kwat kwat mun shanye Maza kayi irinsa bama son yanga tunda har ka koma ga
Allah baza ka zama Dan birni ba,Jauro yace inji uban wa? to tsufa yazo Maka baka
dawo birni da wuri ba kafin kayi Shekara arba'in ai ka tafi Ingila me tukane
Kuma,Jauro yace na daina biye Maka Hashimu naga alama ka kama hayar gida a
Zaria,sai da su Annoor suka yi dariya sabo da wai Abba ya fara zarewa shine ya kama
hayar gida a Zaria,Abba yace a'a ka manta gida na siya a zaria,shi Kuma Abba yace
Jauro kafin ya zama cikakken Dan birni ya mutu Yana kabari shine Ingila me
tukane,Haidar yace sabo da ana binne mutum da tukunyar kasa shine wai Ingila me
tukwane,Nabeel yace ku Kuna da bakin magana ma yanzu,Haidar yace kashe kanmu zamu
yi tunda iyayenmu sun biyewa Dan dadi na mintuna an haifo mu ya zamu yi.

Jauro yace Karima....Abba yace ae Karima muna ji,Jauro yace Karima a wani kauye
tudun wada Dake Kano state, Allah ya kaini wajen wani abokina Inda a asibitin Tudun
wada yake aiki,Likitan amma yayi kaurin suna wajen zubar da cikin shege,a asibitin
sa private sana'arsa kenan zubar da ciki,muna zaune muna Hira sai ga wani Arne Igbo
me suna Dennis,ya kawo wata mace bahaushiya Yar Fulani me suna Saratu,ya kawo
yarinya karama ce lokacin sai kayan nonuwa kamar tulu haka take randamdam randa
guda,Dana kalleta sai da na sake kallonta sabo da nonuwanta sai an hada kaina dana
Hashimu,suna zuwa Dennis yace shi Dan Enugu ne shago yazo ya bude a garin Tudun
wada Yana siyar da kayan masarufi.

To Saratu Kuma kawarsa ce suna mutunci shagonsa a Jikin gidan su Saratu


yake,Saratu in taje shagon sai Dennis ya dinga bata biscuits da alawa,idan yaga ba
kowa sai ya dinga tattaba mata kirji,a hankali Saratu ta saba sai ya fara kashe
mata kudi Yana siya mata har kayan Sallah,su Kuma wasu iyayen babu bincike idan
suka ga namiji Yana bawa yarsu Abu basu bincika akan wanne dalili wasu ma karba
suke suna Murna,Dennis ya lallaba Saratu ya dinga kulle shagon da ita a ciki idan
ya faki idon mutane har ya samu ya dirka mata ciki.

Dake yare ne Yana da wayewa har kwayoyin Hana daukan ciki yake bawa Saratu tana
Sha,sun dade suna tafka masha'a ba a sani ba sai da Saratu ta daina Shan magani bai
sani ba tayi ciki,har ta samu mijin auren za a mata aure kawai sai ciki ya
bayyana,da iyayenta suka fara dukanta sai tace Dennis ne,Mutanen kauyen suka ce sai
Dennis ya bar musu gari,shine Dennis ya dauki Saratu a boye ya taho da ita wajen
Likita ya biya kudi za a cire cikin ba tare da sanin kowa ba,can Kuma a gari ana ta
cewa Saratu ta gudu ta bar gida.

Ina Zaune tare da Likita suka zo za a zubar da cikin nace kar a zubar ni Ina so
kawai Dennis yace nawa ne,Likita ba yanda baiyi dani ba akan na fita safgar naki ji
muka tafi da Dennis da Saratu gidansu nayi ruwa nayi tsaki nace nawa ne cikin ba
ruwan Dennis,Iyayen Saratu sunji dadi sun ganni Musulmi suka ce da Zina da Arne ai
gwara Musulmi,sannan gasu da son kudi,lokacin naso idan Saratu ta haihu na aureta
kiyi hakuri Karima sabo da nonuwan Saratu naso na aureta sabo da na samu natural
Pillow Allah yasa Kuma Saratu da na tafi da ita gidana bayan ta haife ki na Yanka
Miki raguna biyu kema na sa miki suna Karima,Bayan ta yayeki ta samu miji naga tana
sonsa matashi ne me rufin asiri da na fahimci tafi sonsa sai na aurar da ita ga
matashin Abubakar,yanzu yayi kudi sosai ya zama Alhaji Abubakar amma an mata
kishiya sabo da itama daga kanki bata sake haihuwa ba.

Abba yace watakil kwanta daya ne a duniya Kuma tayi kuskure taje Arne ya mata
ciki,Jauro yace su a tunanin Iyayen Saratu idan ta Haihu a bawa Dennis yarsa ko
dansa,Kinga mu musulmai munyi asara bamu San ko zai amfani duniya ba wannan dalilin
yasa nace cikina nane Kuma na hana Saratu kisan kai tunda zubarwa zata yi.
Na rufawa Dennis asiri yaci gaba da kasuwancinsa Wanda har ma yanzu yafi karfin
shagon kauye ya koma cikin birnin kano sabon gari ya bude Mall katafare,a dalilin
wannan taimakon da na Masa Shekara daya data wuce yace min ya musulunta sabo da
abinda nayi Masa,shi baya kyamar Dan shege sabo da su sun Saba ba ruwansu kawai
sabo da mutanen gari sunce sai sun kashe shi yasa bai karbi yarsa ba.

Karima idan zaki tuna akwai wani yare babban mutum da yake yawan zuwa gidana
duk state din da na koma Yana zuwa da Sha Tara ta arziki,har dinkuna Yana miki,Yana
daukanki ya fita Dake kina karama ya kaiki wuraren shakatawa lokacin Christmas da
Sallah idan tazo,yawanci ma ke bana siya miki Abu shine yake miki,sannan tunda ya
musulunta ya auri mace Musulma Zainab kin Santa yazo da ita wajenki,sannan Kinga ya
haifi yara uku yanzu kannenki ne,Karima tana hawaye tace dama Uncle da nake cewa
Mahaifina nane? Jauro yace tabbas.

Tace ai ko rannan Kawu yaje gidana ya kawo min Leshi da atamfa da shadda harda
kayan yarana,Jauro yace mahaifinki ne to,sannan ya siya miki gida da fili takardun
suna hannuna tunda ya musulunta yaji ance baza kici gadonsa ba tunda ba a same ku
ta hanyar aure ba,Jarin da kike juyawa kina siyar da magungunan mata shine ya bani
kudin yace na Baki ki duba sana'ar me kyau kiyi.

Abba yace wlh na Dade Ina mamaki gaba daya Karima kalar inyamurai ce da ita har
hasken fatar irin nasu kana ganinta kaga Igbo,Jauro yace wlh da tuni an markade ki
a Injin nasara nace a bani Ina so,Karima tace na gode Kawu,Abba yace sai wa Kuma?
Jauro yace sai Haidar,Abba yace Dan ubanka marar ji bude kunnenka shike nan yaro
sai dai a samo Maka mace a dangi,Jauro yace ai ni da nake so ka bashi Hidayan
ka,Abba yayi dariyar yake ya share zancen yace ci gaba kaga.

Haidar watarana da dare na dawo daga Adamawa na biyo ta garin Gombe Jikin wata
bishiya a bayan gari,lokacin duniya na kwance naga wata me tsohon ciki tana
murkususun Nakuda tana kuka da alamar haihuwa zata yi,na tsaya na taimaka mata na
kaita asibiti bamu Dade da zuwa ba ta haifo Danta namiji santalele,Ina waje Likita
ta fito ta kirani tace wacce ta haihu tana son Ganinka,Na shiga tana kwance taji
jiki gaskiya sosai,Jaririn ta Mika min na karba tace sunansa Aliyu Haidar, na baka
shi ka rike shi da Amana,a Nan ta bani tarihinta tace ita marainiya ce,aka kaita
aikatau gidan masu kudi a garin Abuja,me gidan da take aiki a gidansa matashi ne
sabon aure ne shima,matarsa zasu yi shekaru daya da ita,shine watarana matar tasa
tayi tafiya ya mata fyade ta samu ciki,da suka San tayi ciki suka mata duka suka
korota,gata marainiya bata da wajen zuwa Yan uwa sun takura mata,haka ta dinga
yawon aiki gidajen masu kudi kowa ya ganta da ciki baza ta Dade ba zasu Kore ta har
cikinta ya tsufa haka take yawo gari gari tana Fadi tashi,Haidar yace Allah sarki
Umma ta,Babana ka cuceni bazan yafe ba tunda ka wahalar da uwata, Jauro yaci gaba
yace karshe da cikin ya isa haihuwa sai ta dawo gida tana zuwa Yan uwa suka koreta
shine ta fito daga lokacin ta fara nakuda na dauketa na taimaka mata.

Naso na aureta Haidar amma Allah bai sa min sonta da aure ba,Kuma kyakyawa ce
sosai wlh kamar Yar India,gaka Nan kamarta ka dakko sak Amma tace hancin ubanka
kayi ita bata da hancinka,na dauketa ta zauna da mu ta yayeka,itama ta samu mijinta
ana kiransa da Alhaji Tijjani Salo,me kudi ne a kasar waje suke rayuwa sai dai tazo
da yawo Allah ya azurtata yanzu in ka ganta tab,amma itace da kanta tace baza ta
dawo ta ganka ba idan ka girma sabo da ka karka kalleta a Yar iska ko wacce ta
cuceka,Haidar yace wayyo ta fita sol ko ba soso a hadani da ita Dan Allah a fada
mata Dan dakan kukan ta ya girma gani ma ni Ina Jin dadina,Kawu Ina da Kai wa zan
zauna Ina damuwa da shi,Ni wlh har abada ma bana son ganin Ubana,Jauro yace yo me
za ayi da shi tambadadde,amma dai Yana nan a Abuja lokacin mun kaika can ya mana
korar kare yace sharri aka Masa matarsa ta Goya Masa baya Yana Nan ko sunansa
Alhaji Kabeer ko wa na manta da matarsa da yaransa amma naji kamar ance matar ma
basa tare ko an kamata oho dai nasan gidansa, Haidar yace kyale shi zan tayar da
kura in na samu time inje dole ya bani kasona na kudinsa kafin ya mutu,Abba dolo
yace a'a mahaifi ne kaji ,Abi a sannu,Haidar yace ni babata a sannu ya bita ya mata
fyade gashi nan ya jawo min na fara tambadewa nima amma daga yau na tuba wlh na
daina ko Dan Na farantawa Kawu rai,Kawu yace kowa ya tuba Dan wuya ba Lada da ai
Ina fada muku gaskiya bakwa ji,dariya Haidar yayi Dan shi yafi kowa fara'a a gidan
Jauro.

Abba ne yace Rahma,Jauro Yace Nabeela dai,Annoor yace na girmi fa su Rahma amma
ake tsallake ni,Hashimu Dolo kawai ya karbe zancen yace naka labarin yayi Muni da
yawa sai a karshe,gaban Annoor ya yanke ya Fadi,Iman tace nifa? Yace kece Auta fa
'Yar jakar Uba sarkin son namiji Jauro ya furta.
Nabeela ta zuba tagumi Jauro yace Nabeela Babarki ai kin Santa sunanta Halima
Yar Bauchi ce soyayya ce ta rufe mata Ido wani saurayinta Umar Kwalta ya dinga
yaudararta ita Kuma tana sonsa sosai duk abinda yace sai tayi,shi Kuma baya sonta
tsakani da Allah lokacin muna Niger Minna,na Sanshi ya sanni abokinane a garin,baya
son Halima da aure da iskanci ya sota ya lallaba ya mata ciki a dakinsa,mata masu
biyewa soyayya Dan mace na son namiji duk abinda yace tayi sai ta aikata sabo da
kar ransa ya baci ko kar ya fasa aurenta,basu San sakin jikinki ga da namiji Yana
rage soyayya ba ko da Yana sonki,har dama dama ma Dan romance akan ace kin bashi
kanki daga lokacin ya gama sonki,Halima bata gane ba sai da ya mata ciki,Allah
sarki Halima sabo da wannan bakin cikin Mahaifan Halima suka mutu,babanta ya fara
mutuwa sai uwar sabo da Hawan jini ne ajalina uban Halima,ita Kuma Babar Halima
ciwon zuciya.

Halima ta rasa gata gashi ciki Ya girma ta bani tausayi ita kadai a gidansu
kamar mayya,dama basu da wani gata tausayi ta bani yasa naje na dawo da ita gidana
itama ta haihu,ta tuba ga Allah sai kuka ko yaushe,Shima Umar Kwalta yayi nadama na
hada su aure,bayan sunyi aure da Shekara daya ta samu ciki da cikin a jikinta Allah
ya mata rasuwa,shima Umar shekarunki biyar a duniya Bai Kara auren wata ba mota ta
Kade shi ya mutu,Nabeela lokacin kina wajena Shar da ke abinki.

Nabeela tace yanzu dai kenan iyayena sun mutu? Jauro yace ae sai yan uwanki na
wajen Uba Dana uwa suna Nan sanda kina yarinya na Sha kaiki fa sabo da irin wannan
ranar yasa na dinga wahala sai da na San asalinku da dangin ku ,suma suna zuwa
ganinki kina karama sabo da Dan uwansu ya mutu kakarki ma ta wajen Uba tana yawan
bugo waya taji kina lafiya.
Nabeela tace Allah yasa mu dace suka ce Ameen.

Rahma kuwa ke ki saurara kiji labarinki, Mamanki,Bushra wato a Yobe state take,
kafin tayi aure tana da tarin samari Allah ya bata farin jini,ta yi yayin tara
samari,taci kudin wannan ta yaudari wannan,taci kudin waccen,bata iskanci amma tana
bari samari suna latseta kamar yanda kike yi yanzu Rahma,ni nasan gado kika yi,sai
da ta gama yaudarar samarinta ko wanne tayi Masa alkawarin aure amma katsam sai
akaji ta auri wani Attajiri Alhaji Yusuf, a cikin Samarinta akwai wani Aminu,talaka
ne sosai ya sota tsakani da Allah,Yana make make da buga buga ya samo kudi duk ita
yake bautawa da iyayenta,tun tana karama yake sonta,shine kudin makarantarta cinta
da Shanta komai Aminu Yan gidansu,sun Maida shi bawa,amma bai sani ba ya tafi neman
kudi Lagos,ya samo kudi yazo zaiyi gini ya aureta kawai ya samu labarin ai ranar ma
za a kaita dakin miji an daura mata aure,Aminu ransa ya baci matuka ya gaza hakuri.

Ya samu Yan daba da makamai ana Kai Amarya daren farko Bushra Angonta ya shugo
suna hirar soyayya kafin a fara sunna,Aminu da abokansa suka Fado dakin da
makamai,suka yiwa mijin duka suka daure shi itama Kuma a wajen Aminu yayi mata
fyade ya sadu da ita a gaban mijin suka gama suka fice abinsu,Rahma tace Aminu yayi
daidai,ni kuwa banga laifinsa ba an cuce shi,Abba yace yi shuru Muji,Jauro yaci
gaba,tunda Aminu suka tafi sai mijin Bushra ya tsaneta kamar ma da saninta aka mata
haka,ya dinga gallaza mata Yana gana mata azaba,tayi kuka ta gode Allah tayi
nadama,tasan ita ta jawa kanta,tunda ya aureta bai taba saduwa da ita ba,aure ma ya
Kara ya rabu da ita ta zama Yar aikin gidansa,ciki Yana fitowa ya tabbatar cikin
Aminu ne, bai sake ta ba yaci gaba da gallaza mata.

Ni business ne ya hadani da Mijinta har muka Saba yake bani labarin komai,nayi
nayi ya hakura ba laifinta bane yace Sam shikam ya sake ta ma,ni kuwa Yana sakinta
na dawo da ita gidana da sanin iyayenta,a garin da nake Kuma nace ai aurenta nayi
alhalin ba aurenta nayi ba,har Allah ya sauketa lafiya ta haife ki na saka miki
Rahma,lokacin haihuwarki Allah ya azurtani har sa na yanka,Ina fada miki a karshe
dai Aminu da kansa hakki ya bisa ya dinga nemanta ruwa a jallo.

Ni na sasantasu da danginsa da na Bushra ya aureta suna zamansu yanzu yaransu


Shida,sannan mijin Bushra da ya gallaza mata sai bayan tayi aure ya dawo nemanta
lokaci ya kure Masa Kuma.
Rahma tace Kawu ai Nima watarana kace na rakaka unguwar ka kaini wani gida sau
Daya yace sune iyayen naki,Rahma tace wlh muna kama da Bushra din Kuma haka kawai
naji Ina ta kaunar Bushra,Abba Dolo yace uwaki Umma zaki ce,Rahma tace amma ba ace
itace uwata ba sai aka ce ta mutu,Jauro yace ita tace kunyarki take kar a fada
muku.

Bari muzo kan Iman,Iman Mahaifiyarki ke Mahaukaciya ce,sanda muna zaune a


Jigawa,a titi take tsince tsince a bola,mahaukaciya ce ta gaske,duk mutane da dama
sun Santa kyakyawar mace ce fara amma ciwon hauka yasa ta koma baka amma da yanayin
gashinta ya nuna Buzuwa ce domin da buzaye tayi kama yanda kike me gashin Larabawa
haka take,fara ce itama duk da ciwon haukar bai Hana a gane b,to a kwana a tashi ta
koma wani kango da kwana,akwai wani Hamshakin Attajiri da yake zuwa daga Sudan,ance
gidan da yake ginawa ma a lokacin kangon nasa ne,Yana zuwa ganin aikin ginin,daga
baya sai aka ga yana daukan mahaukaciyar a mota,za a ga ya fito da ita a sume
alamun ko wani magani yake shaka mata sai ya dakkota ya dinga fadawa mutane da
larabci bata da lafiya asibiti zai kaita sai ya fita da ita,ana haka haka katsam
sai ga mahaukaciya ta fara laulayi,ciki ya fito ya girma ana ta Jin tausayinta,sai
da mutane suka fara zargin Dan Sudan din sai kawai aka ga ya siyar da gidan da yake
ginawa ba a sake Jin labarinsa ba har gaba da yau Iman ban San waye ubanki
ba,Mahaifiyarki Kuma haka cikinta ya tsufa ta haihu a Jikin gidana,muka fito da
Habiba Jin hayaniya ana cewa mahaukaciya ta haihu,Habiba ta gyara mahaukaciyar tsaf
tare da taimakon wasu mata Yan unguwar, ana tunanin ya za ayi da yaro Habiba tace
tana so nace mu dauka muka dauki yaro sannan ita Kuma Mahaifiyarki na dauketa na
kaita gidan mahaukata sabo da gudun kar a saceta ko a Kuma yi mata wani cikin yanzu
mutane basu da Imani.
Kinji Iman yanda kika fito Mahaifiyarki tana Nan tana ciwon hauka,amma tabbas
waccen Dan Sudan ana da tabbacin shi yayi mata ciki,Abba Dolo yace Allah ya bayyana
gaskiya.

Annoor Kai Kuma kasan Mamanka ai kana yawan zuwa wajenta a Nan Kano,to bari kaji
Kai Allah ya tsallakar dakai Kai Dan sunna ne Kai kadai ne,Mahaifiyarka Almajira ce
da, sadaka yalla ce take bara, tace itama tashi tayi da iyayenta ta ganta a Nigeria
amma ba Yan kasa bane suna da asali,talauci yasa take bara suna cin abinci da
iyayenta har iyayenta suka rasu,a yawon bara ta samu wani Usman ana ce Masa
Shegu,asalin Dan sokoto ne,Yana dan kasa yalo a titi,Abba yace ya Sunanta? Jauro
yace Jumana,Jimina? Abba ya sake tambaya, Jumana nace cewar Jauro,Jumana ta aure
shi bayan ta aure shi da Shekara ta samu ciki Ashe baya son haihuwa,sai daga baya
taji labari Ashe auri saki yake duk Wacce ta samu ciki tana haihuwa zai karbe dansa
ya saketa ya barwa uwar gidansa Dan,Jumana kuwa bai saketa da wuri ba amma ya
gallaza mata,ita take ciyar da kanta da komai,da ta haifeka yace ba dansa
bane,juyin duniya yace ba Dansa bane baya so,Mutane suka buga aka buga da danginsa
da kowa yace Sam shi ba dansa bane.

Aka kaishi Kara kotu a kotu ya amsa dansa ne amma ana fitowa yace wlh ba dansa
bane, ba ya so bazai karba ba sabo da ya ga Jumana bata da gata bata da kowa,sutura
sai wani me sai da gwanjo ne ya bata sadaka ta saka maka,da kanta ta rada Maka suna
Annoor ba hakika ba komai,a haka take goyaka Annoor ta tafi bara ko sati bakayi da
haihuwa ba take bara da Kai a titi,aikin gidaje ma ta rasa sabo da kyawunta babu
matar da take daukanta aiki kar ta aure mata miji,wani ne ma a haka ya bata gidansa
da bai karasa ginawa ba iya rufawa kawai aka yi a ciki take kwana tare da kai.

Mace ce me hakuri da addini,ta tsare mutuncinta Maza suna yawan zuwa zasu lalata
ta su bata kudi taki yarda,akwai masu kudin ma da suka ce zasu Gina mata gida ta
amince da su amma taki yarda,tana Tara kudin barar ta sai ta koma saro masara danya
tana gasawa a gefen titi a haka take ci take Sha,sabo da kyawunta ita duk Yan banza
ke zuwa nemanta,da masu sonta don sha'awa,lokacin da me gidan yazo ci gaba da
gininsa yace tayi hakuri ta bar Masa gidansa,ga lokacin da damuna ana ruwa da dare
haka ya korota,ta goyaka ta lulluba Maka tabarma tana tafiya ruwa na dukanta tana
rusa kuka,ta samu Jikin bishiya ta fake,ni Kuma na zo Kano wani Business nayi dare
Ina sauri zan tafi Jigawa, ga lokacin Habiba ta Murda kambunta tana masifa na Dade
ban dawo ba nayi sati biyu a Kano ta gaji da kewa ta ko ba haka aka yi ba?

Abba yace haka aka yi ci gaba muna ji,Jauro yace da Kai nake? ko kasan lokacin
ne Kai,ni wallahi ka dameni wannan wacce irin hayyata ce,Habiba taji kunya tace
lokacin ai da kuruciya,Jauro yace sarkin tsufa ke dai kawai kin girma kullum kin
girma haba,Abba yace ke haka ake yi ai sai kice yanzu ma wlh in ta kama Murda
kambun zanyi,amma sai ki wani ce ke kin girma shi yasa nake Sarawa Kubra,Yar Inna
duniya Labari.
Jauro ci gaba yayi yace daga nan na hango mace ita daya kwal a gefen titi a
Jikin bishiya,na zaci gamo nayi sabo da kyawunta ya tsoratani,Annoor kayi hakuri
naso nayi wuff da Tsohuwar ka na Dade Ina sonta sorry Habiba ranar wanka ba a boyon
cibi,itace tace baza ta iya kishi da Habiba ba tayi mata halacci baza ta auri
mijinta ba,na buga na buga taki yarda,ai Habiba boye miki nayi amma sai da na dinga
zuwa zance,Baki gani ba Ina yawan siyo mata ice cream,Habiba tace ai nasan kana
sonta Malam tun yaushe ta fada min a boye tace kar na fada,Abba yace kinyi gulma
Habiba kunyi munafunci ai sai ki fada Masa mijinki ne fa,wato ta zama kawa mace
tafi miji ko? Habiba tace ni nace kar ya aureta? ni bazan ce ayi min kishiya ba
amma in ya auro maraba bana ja da ikon Allah.

Hashimu yace karya kike Habiba da wata a kasa,Jauro ka kiyayi Habiba irin kishin
karkashin kasa suke yi irinsu,Jauro yace duk ita ta korar min mata,Habiba tace ni a
wa tab ka auri dubu ma wlh,Allah sarki Jauro ba a sonka ba a kishinka da ace Yar
Inna ce ai yanzu ta fashe min da kuka daga nan Kuma fita ma baza a barni ba kullum
sai lallashi,in mata danwake,in mata kunu,in soya mata kwai,Jauro yace kayi asara
Hashimu,Habiba baza ta barni na shiga kitchen bama sabo da kauna,Abba yace baka San
soyayya ba an barka a Tsohuwar kwalta kana garari,Yaran Jauro sai dariya suke babu
shiri.

Jauro labari yaci gaba yace Dana kawota gidana,na yanka katon raguna biyu na
hakika dama ta sa Sunan Danta,Jumana mutuniyar arziki anyi zaman mutunci da ita har
ta yaye Annoor,nayi nayi ta aureni ta ki sabo da a lokacin ta zama kawar Habiba duk
da Habiba ta girmeta nesa ba kusa ba,wani me kudi ya fito Yana da mata uku amma
baya haihuwa ta aure shi taje a ta hudu, Bata haihu ba kawai matan Nan suka hade
mata Kai sai da aka saketa,bayan an saketa ta dawo gidana kana karami lokacin
Annoor,daga nan na Kuma cewa zan aureta, na Kai hari na biyu tace a'a ita Habiba
kawarta ce amma tana so na,karshe ta sake samun wani me kudi matarsa daya,tun kafin
ya aureta yaga me kyau ya siya mata gida me kyau a nan garin Kano ya bata
kyauta,bayan sunyi aure Allah ya Masa rasuwa,da akazo rabon gado ta bawa danginsa
takardu suka ce ai nata ne ya fada musu kafin ya mutu a bar mata gidanta.

Bayan tayi takaba nace ta koma gidanta da zama tunda baza ta aure ni ba, ta
koma na daukar mata Yar aiki dattijuwa suna zaune tare,na sata a makaranta ashe
tayi primary a secondary tana Ss1,gata da basira kawai nasa ta zana waec take
ko,bayan ta fito tayi kyau na nema mata university BUK ta shiga tayi Diploma,nayiwa
abokina magana aka sama mata aiki ta fara a ministry of Environment,ta koma karatu
tayi HND dinta ta samu Karin matsayin daga nan Kuma ta koma rike kanta da kanta,Kun
ganta ai duk Kun Santa tana zuwa gidan Nan wajen Habiba ai.

wannan yar Gayun Maman Annoor dama ba kishiyar Ummi bace? Iman ta furta Jauro
yace ae kawai fada muke yi,Mahaifin Annoor Yana Nan ance yana America yanzu wai
yayi arziki amma ban San gaskiyar zancen ba,Abba yace Dan me Saida yalon tsiya da
jaraba.
Abba yace masu aure sai a sanar da mazajensu gaskiya idan suna sonsu tsakani da
Allah su zauna a haka da su,Jauro yace ai ni bana Abu da ka dakiki Hashimu,kayi
using da number six dinka,ta ya zan aura musu banzan namiji wlh duk Wanda ya musu
gori nace bazan yarda ba,shi yasa kafin Laila tayi aure na samu mijin ni da shi na
fada Masa nace Amana, yasan gaskiya,yace iyayensa suna da matsala idan suka ji baza
su yarda ya aureta ba a bar maganar tunda ya sani,to kinji Kuma wlh sun Sha yin
fada Ina sasanta su amma bai taba mata gori ko ya fada mata ba.
Mijin Karima kuwa kwanaki na kusa kashe aurenta sabo da na fadawa mijin ya sani
tun kafin aure yace iyayensa basu da matsala,suma iyayen iya uban ne da uwar suka
sani suka ce kar a sake fadar zancen ma bare dangi suji wlh masu hankali da
addini,dama su Yan izala ne na gaske ko Yan uwan mijin ba su sani ba sai shi sai
iyayensa,Rannan Kuma sunyi fada yayi mata gori,tazo min tana kuka yace mata Yar
gaba da fatiha,Karima tazo tambayar waye Ubanta,kokari nayi muka rurrufe
zance,iyayensa ne suka shiga lamarin gata Nan itama Yar banza tana sonsa da nace
zan kashe aure cewa tayi ta yafe Masa a bar zancen.

Sajid mata basu da hankali wasu, shi yasa ban fadawa matarka ba bare iyayenta,in
ka yarda da ita kayi mata bayani Yanda zata gamsu idan Kuma zata Maka hauka kawai
saketa ka auri wata mata gasu Nan sai ka darje,Abba yace hakane Kam.
Dan Allah kar ku bari wannan ya dame ku,abinda zaku yiwa Allah godiya da kuka
fada hannun na gari sannan Allah ya yiku a musulmai wannan shine babban gata,ba
laifin ku bane laifin Iyayenku ne,karku ce zaku gaje su tunda Kun samu tarbiyya dan
Allah ku rike kanku ku bawa mara da kunya.

Jauro daga Gani Allah ne yasa ba yaransa zai Raina ba ku zai raina,ni Kun ganni
wlh ban taba haduwa da me cikin shege ba sai dai naji labari wai wai sabo da Allah
bai kaddara min ba,amma ku duba Jauro a yawon business yake ta haduwa da
kaddararsa,gashi Kun zama dangi Kun zama Yan uwa,to me zai dame ku,gashi Allah ya
azurta Jauro ashe dan ya kula da ku ya azurta shi, wannan fa abin alfahari ne ma a
gareka Jauro,ni kaina Ina kyamar yaran da aka Haifa babu aure amma nayi darasi wlh
yau,da Yar budurwar Yata tana nan Hidaya ga me sonta zan bashi ita,ni a nawa hangen
da shawara kar ace za a muku aure a junanku,gwara a sirka Madara da Koko ai yafi
ko? Duk ku nemi yaran sunna ku aura Kunga ai an sirka gudun haihuwa,yara ake ji
gaba kar su yo gado gaba da baya ace kowa ba Dan sunna bane ai Kunga yara zasu zo a
tambade,ita wannan mannirar a bawa Annoor tunda ta nace Masa kullum duk ta tsotse
Masa zakin jiki

Yo wannan duk Wacce ta auri Annoor ai ragowarta ta aura,Annoor yace a bani Iman
Kuma? kanwa ta ce fa ni a matsayin kanwa nake sonta,Jauro yace to na bawa Nabeel
dama ni shi zan bawa,Annoor yace wlh bazai aure ta ba,babu Wanda ya isa ya
aureta,Hashimu yace Kai ubanmu ne Kai ka isa kasa muyi ko mu fasa,Kai din banza na
baka Iman sai ka aureta,dama Jauro yace kaddara ta fada mata abinda Ubanta yayiwa
mahaukaciya shi ya faru da ita dama tunda Kai take rungumewa Kai zaka aureta,Iman
tace nima bana sonsa a bani Haidar,Haidar yace Ina da Kunkuma ta ni,wannan
jarababben ya caka min wuka a kanki Iman ba ruwana,Nabeel Bai ce komai ba ma shi
takaici ya ishe shi.

Jauro yace magana ta karshe Annoor zaka auri Iman? Annoor yace ya zanyi zan aura
amma dai kanwa ta ce,Abba yace Dan iskan karya,Iman tace ni bana sonsa,Jauro yace
auren dole to zan miki shike nan,Annoor kuwa ya kule da takaici tana ta cewa bata
sonsa,Abba yace sai a hankali kowa yasan dangin uwarsa dana ubansa,Jauro yace duk
iyayen wasu a ciki sun San juna tunda wasu suna gidan na kawo wasu na tara mata da
yawa lokaci guda suna shayarwa a gidana,tunda wasu tsakaninsu ba tazara,kafin
wannan ta yaye na kawo wasu,ba sharrin da ba a min ba gari.

Abba yace bari na tashi na tafi gida tunanin Yar Inna nake yi tana can yanzu ta
shirya min girki,Habiba tace baza ka tsaya Kaci namu ba? Abba yace sai kace maye
gidana akwai,so kike Yar Inna ta tuhume ni,Jauro ya fita raka Abba suna ta hira,an
bar yara da Jimami,Habiba tana ta musu nasiha ta koma kitchen tana hada musu
abinci,Iman tashi tayi tana kuka zata shiga dakinta Annoor yayi sauri ya fisgo
hannunta,ta fashe da kuka tana cewa Yar mahaukaciya ce ni,ba a San ubana ba,uwata
bata da hankali,Annoor yace haba Yar gudulle ta,babu tawakali,Zauna ya zaunar da
ita akan cinyarsa,Sajid yace yanzu fa aka fada muku ba muharramai bane ku,Annoor
yace baza mu fasa ba kanwa ta ce,karku zugani wlh na taba kirjinta a gabanku,Haidar
yayi dariya yace dama so kake Dan iska,ka Dade kana bukata ai dan kayi ba mamaki.
Iman kuka take kamar ranta zai fita bata Jin lallashi,Annoor yace mun shiga uku
mu Kam ga Dan wajen marar Imani ya bude shi da kyar na dinke,gashi yanzu babanmu ba
San Ina yake ba,mu kuwa Ina zamu sa kanmu,Iman tace tana kuka tace wlh ko an min
auren baza a samu kaina ba bazan iya komai ba,Annoor yace haba ke kuwa waye baya
son kauna da zaki,zaki da maiko fa haba Iman ai dai Kya bari a Kara yi da Lollipop
ko ba gaskiya ba?,Iman tana kuka tace ni ba Yar iska bace bazan yarda ba,Annoor
yace to ai anyi me wahalar Iman wani ya bude hanyar Dan Allah kiyi hakuri ki yarda
da mijinki idan an daura,bana sonsa ko waye cewar Iman,Annoor yace bari na rabu
dake sai an miki auren tukun zamu gani,a rasa Wanda za a bani sai Dan uwana yayana
har abada Dan gidan nan Yaya nane na jini bazan iya mu'amular aure da shi ba,Annoor
yace kafin a daura zanyi gwaji ko da kiss ne Iman idan har baki ji komai ba to
shike nan a fasa auren.

Haidar yace to fa iskanci ya motsa an samu dama ance ku ba muharramai


bane,Nabeela tace Yaya dama haka kake,Annoor yace na wuce haka ma karku raina min
hankali ni kadai ne me so wai.

Naila ce ta kira Abba zata fada Masa halin da take ciki su tayata da addua ance
kwayayenta na haihuwa kadan ne.

Pls ku dinga sharhi muna da yawa group fa.

AsmaBaffa
[1/15, 9:10 PM] AsmaBaffa: Paid group 300

ACCNT NO
0175487861
ASMAU GARBAt MUHAMMAD GTBANK

YAN NIGER
+22790795939

🏫TANTIRIYA 🏫
A GIDAN YARI

BOOK2
~YARAN JAURO~

36-40
Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM

Page naki ne
Aminatu Yusuf Bawale

Follow this link to join my WhatsApp group:


https://chat.whatsapp.com/Lro2cmYgE0588BKELFJhbf
Assalamu alaikum matan kwarai munkawomuku magungunan mata masu kyauda inganci
munada maganin sanyi original muna hadin 3ster hajiyata kizamo star agurin oga
hajiyata karkimanta shima ogan akwainashi muna nan asokoto muna aikawa kowane gari
harma damokotan kasashenmu babu inda bama kai kaya ⭐⭐⭐3 Alkhairice garemu yan
uwamata
Gamai bukatar lambar kira gata 09039320715 sai munjiku siyannagari maidakudi gida
3⭐⭐⭐alkhairice

Hashimu Dolo shigar sa gida ke nan,Kubra taci gayu cikin shadda fara da adon
blue tayi kyau,yarta wacce tayi wayo itama an mata gayu cikin kaya kanana tana
Saman cinyarta,tace sannu da zuwa,Abba ya shugo Yana cewa Kai Yar Inna yau mun gaji
mun Sha zama,Kubra tayi murmushi tace sannu to,Abba yace uhm tunda nace zanyi
kishiya kika yi hankali Kubra,da abinci ma bakya bani sai an min wulakanci a gaban
yarana,amma wlh tunda nace zan Kara aure shike nan kika canja,Ashe Kuna sani kuke
wani abin ,da ance za a muku kishiya sai ku wani nutsu da ba ayi dan Allah ba sai
an ji kishiya ko ance za a Karo kishiya,Kubra tace hankali nayi yanzu,a gidan uwar
wa,kice da ashe da mahaukaciya nake zaune ban sani ba,Kubra harda shagwaba tace to
ai yanzu na canja na gane kurena Kuma gashi na gyara,ni da na aurar da yara har
jika ce Dani,Hashimu ya Kalli Kubra yace ai duk dadin Baki kin iya ya zanyi,sai da
kika yi maganar jika ma kika tuna min ko Naila ta samu ciki oho na gaji da jika
daya tal,in banda irin Hanan Amal bani da kowa,Umma tace to ai Hanan taka ce fa
mene da irinta,Abba yace na daina kaunarta.

Dariya Kubra tayi tace ai Kai da wai na gari,Abba yace Ina nima na kama
gabana,Kubra babyn dake hannunta ta bashi tace riketa na kawo maka abinci,Ina yaran
gidan ne yau? Kubra ta furta suna makaranta ka manta yanzu ma kafin Hidaya ta fita
sai da muka yi fada da ita, na ci mata Kai Abban Mohsin,kika ci Ubanta kenan? tace
ae wlh bata da kunya wai lallai sai na bata kudinta da take Tarawa zata dinka
anko,Abba dolo yace to da kika ci mata Uba ya ban ji bani Ina can gidan Jauro banji
dadin komai ba har na dawo,Dariya ya bawa Kubra taje ta kawo Masa abincin ya fara
ci kenan sai ga Naila ta kira wayar Kubra.

Kubra ta daga tace dazu fa ta kirani maybe Kai take nema,Abba yace wayata kuwa
ba charge,Kubra ta daga Naila tace Umma ba ke nake nema ba, Abba yana nan? wayarsa
a kashe,ba charge amma gashi bari na bashi.
Abba ya karba yayi Sallama,Naila ta amsa tare da gaida Abba ya amsa.
Tace Abba addua na bugo ka tayani na fadawa Umma ma shine ta dinga fada wai mene
abin na fada,Abba yace mene ne ya faru Kuma Ina ta cewa kina can kalau kalau,Naila
tace Abba kalau nake Kuma muna zaune lafiya amma dazu muka je asibiti gwajin lafiya
sai aka gano min wai kwayayen Haihuwa ta sun mutu tun Ina kauye,wai wani sinadari
ne a nonon saniya idan ba a dafa ba yake kashe su wai saura kadan, na haihu a
duniya da yawa na haifi yara uku ko hudu,Kuma Abba har yau wlh shuru ban samu cikin
ba,Abba yace shi Dan ubansa mijin me yakeyi duk nacin sa? Shi yasa nake birge kaina
ni Hashimu,Naila tace Kai Abba dan Albarka zaka ce karka zage shi,Abba yace to ai
shike nan ki kwantar da hankalinki zaki samu, ki rabu da maganar likitoci Yan karya
nasara ya koya musu karya,Allah duk Wanda ya rubuta zaizo duniya sai yazo damuwarki
ko rashinta Bai sawa ki samu Abu,ni Banga ma abin damuwa ba wata nawa kwata kwata
da auren baki karasa 3mnths ba fa a dakin miji amma har zaki damu kanki,Wanda Allah
Bai bashi ba fa sai ya kashe kansa kenan? Ki godewa Allah da an gano miki ance
bakya haihuwa fa ya zaki yi Kuma kin San aure zai Kara ya zama dole,ko nine akace
bakya haihuwa ai har gida zanzo na bashi shawara nace ya Kara aure, Naila tace Abba
ni din? Abba yace ai ni duk Inda gaskiya take Ina Nan ko uwata ce cewa zanyi a Kara
mata Kuma wlh na zama Dan Amarya kullum Ina wajen Amarya sai dai tayi ta
kishinta,dariya Naila tayi tace shike nan Abba ai shima yace yana mana addua Allah
ya kawo na gari masu Albarka.

Abba yace a'a karki yarda namiji ya dinga addua a boye yayita a fili kina ji da
kunnenki,idan ba haka ba kina can kina Jin dadi Yana addua kina amsa Masa da Ameen
Ameen shegen Ashe matar aure yake nema ya Kara ta biyu,Yana Allah ka bani mace ta
kirki na Kara aure,idan talaka ne ya dinga addua kenan Allah ya bashi kudi ya Kara
mata, ke baki sani ba kina Ameen Ameen, wani Kuma dama yaga wata Yana so wata yar
Fatima karki yarda,Naila dariya tayi tace to Abba.

Abba yace Kinga Naila a yanzu duk da cewa ke kinyi dace Alhmdllh amma da yawan
mutane da aure Yana Expire kamar Passport ko driver's license mutane da yawa baza
su sake sabuntawa ba,to za a samu wasu dai su canja miji suyi sabo amma indai da
matar farko ce ko mijin da matar to da yawa baza ayi wani ba.
Nima badan Kubra ta canja ba Ina cikin Wanda basu sake sabuntawa ba,amma yanzu
duk kina Amarya baza mu yarda da shi ba sai kin haihu tukun zamu yarda da Spark a
lokacin za a gane Ina ya nufa,idan farkon aure ne ba a ganewa kullum wannan jarabar
kiran Baby da Baby,Yana Baby zo nan kwanta a kirjina kina Jin dadi nan gaba
Billahillazi sai kiji yace Maman Kandala da Allah Kalli Jikin bango ni munsharinki
ya dame ni,Naila ta dinga sheka dariya tace Abba sai kace tsofaffi, Maman Kandala
Allah rabani da Kandala wlh,mu Yan gayu ne,Abba yace to shike nan Naila ai bana so
nima ya zama haka nafi so har tsufa Kuna Nan haka,gaskiya dai na fada miki.
Abba ya dade Yana bawa Naila dariya har suka yi sallama,ta kashe wayar ta kira
Mohsin.

Yana dagawa tace Yaya ka daina so na yanzu,dariya yayi yace Ina sonki mana,ka
samu matar so an watsar dani yanzu gashi kwayayen haihuwa ta sun mutu saura hudu ko
uku baka sani ba ma,Mohsin yace ta ya kika sani,Naila ta yi kalar tausayi tace sun
mutu tun a kauye ba a sani ba,madarar shanu ta kashe su,yanzu ance Bai fi na haifi
yara uku ba jiya muka je asibiti,Kuma Yaya wlh kwana Nan na gama period kaga ba a
samu komai ba,Kuma kullum sai mun girgiza bed yafi sau nawa shuru kake ji,dariya ta
bawa Mohsin yace wato ke har yanzu baza ki daina iskanci ba? Naila tace gaskiya ce
ai ko Kai baka girgiza bed din ne,ni na manta ma ban tambayeka ba ya maganin kayi
amfani da shi yanzu? Ai yanzu ta Saba matar taka,haka tace miki ta Saba? Mohsin ya
tambaya,Naila tace ae tace ta Saba har zuwa take tana gode min tace yayana ya hadu
kullum salo salo babu missionary,zanci ubanki Beauty ce zata fada miki haka karya
kike,Naila tace tun yaushe ta fitsare tace kullum sai kayi sau biyar wai Kaine ka
lalata ta,Dariya yayi yace daga ji karya kike sau biyar fa mahaukaci ne ni,maganin
nan ya hadu Naila ashe da gaske kike yi yana da kyau na zauna Ina ta walagigi,Har
naje Kauye na karbo wasu,har Beauty na karbo mata,Naila tace da ka rainani na fada
maka kaki yarda,yanzu na yarda ai,Hidaya tace zata zo wai idan sunyi hutu,Naila
tace sai yanzu taga dama,dama tayi zamanta ta bari sai na samu ciki idan na fara
laulayi sai tazo ta dinga yi min aiki,Mohsin dariya ta bashi sosai yace ke wai
yaushe zaki hankali ne Naila,yaushe kika San Allah zai baki cikin ma? Idan sai nan
da Shekara biyar fa? Naila tace wlh kuka zanyi,daga aure kin damu mutane da ciki,ki
bari bawan Allah yaci amarcinsa ya more ai ni murna nake taya shi wlh Inama nine,au
yaya Kai an gamu ne? yace uhm gashi nan dai da alama ciki ne da ita,wani ihu da
Naila tayi sai da Spark ya fito daga toilet Inda yake wanka ya leko bedroom din ya
gani ko lafiya,Mohsin yace mene abin ihu ta dinga Jin dadi sai kace itace ta
samu,Mohsin wayarsa ya kashe yana dariyar Naila,yace wannan yarinyar zanga ranar da
zata yi hankali.

Spark yace lafiya? tace Beauty ciki ne da ita,murmushi ya saki yace yanzu akan
wata tana da ciki kike ihu haka? Naila tace ae Baby zan sake haifa Mohsin zai sake
haihuwa ai dole nayi murna Rabin raina.
Naila tasan Spark bazai fito lafiya ba indai suka yi wanka tare to dole sai sun
Kwalbe shi yasa tace tsaya mu Karasa tare,suka shige tare tace ko wankan ma naga
baka fara ba,tubewa tayi shi Kuma Mayen baya iya hakuri har ya zura mata Ido duk ya
susuce, Naila tana kallonsa kamar zai cinyeta da kallo,har wani shanye Idanuwa
yake,Kamar bata gani ba haka tayi tace dole nayi rawa Yaya zai haihu harda girgiza
jiki ta tsaya a Jikin Mirror din toilet din ta juya kadan tana kallon tsakiyar
bayanta tace Kai ni ana ganina an san naji sex bayana har ya loba ciki,Allah
Created better thing,ai ban San haka nake ba,duk wannan kake kallo kullum dole
idanuwansa su Kara karfin gani,dariya Spark yayi,ribbon dinta ya kama tare da zame
shi a hankali ya kama gashin da hannunsa a hannunsa gaba daya,a hankali ya jawota
jikinsa tare da mannata a jikinsa a hankali,Ido ta lumshe yana shafata a hankali ya
fara Murza boobs dinta,Naila tace hannunka ma Zuma ce Baby, yace naji kamar sun
Kara girma,Naila tace matar me kudi ce fa kullum Madara da kwai zaki da maiko basa
yankewa ba dole ba,dariya yayi yace ke ko da kina gida har kauye kina rasa Madara
ne,ke da kike Shan direct daga Jikin saniyar,Naila tace ai kuwa gashi nan ta min
illa ko,never mind zaki haihu Inshaallah ki daina damuwa da karyar likitoci yara
sai kin ce a min allurar Hana daukan ciki,Naila tace Allah yasa,wlh har na hango ni
Kuna raba nonon nan da yaronka, Spark yace ai kaji Kuma sai an raba mana inshaallah
ciki ba yanzu sai na more ni kadai, Inshaallah yanzu zan samu ma.

Tun suna iya magana har suka koma Nishin dadi da maganganun love,Naila tace
jiya fa ma standing position muka yi a bashi hutu,muje be nice On top of you shi za
ayi,Spark yayi murmushi Yana kallonta yace wannan yana Daya daga cikin abinda yake
Kara min kaunarki wlh,Naila tace to ayi ta Abu iri daya ai zai daina dadi a gaji da
shi amma kullum kullum ana canjawa baza a gaji ba,kar wata Yar banza a waje taje ta
iya ni Ina Nan ta cuceni gwara na koya ko mene, Spark yaji harka zai dinga Jin dadi
yace ko Honey moon zamu tafi? Naila tace a'a a bari sai nan gaba sai mu je,daukanta
yayi suka koma bed,ya bata lokaci yana wasa da ita har sai dai ta fara rokonsa ita
ya shiga,Naila yau ta gama birge Spark da kokarinta har mamaki yayi ta ya ta iya
itace a samansa Kuma ta iya yi Masa perfect,sai da suka nutsu yace ta ya wai kika
iya haka ne? Naila dariya tace mu fa ba a ja damu ato,ko me na sa zan iya Ina
iyawa,Kuma shi ai ba a karfi bane is depend da yanda kake Jin dadi wani abin ma
baka sanin kana yinsa,yace wannan yafi ko wanne Allah ban taba jin dadi haka ba,is
the best,sweetest among the others,Naila tace dama nasan haka zaka ce,yace yau
bazan manta da ranar ba kwana zanyi Ina tunanin dadin,you really make my day,
Inshaallah bazan Kara Aure ba,Spark yace na yiwa kaina baki Spark bazan ka Kara
aure ba har abada a haka zaka kare daga Kai sai Naila har abada,Naila tace Ameen
Allah yasa bakinka ya karbi ma'iku su amsa,Spark yace ai shike nan Kuma yarinya
kinyi dace bakina zafi ne da shi in na fada kamar Yankan wuka,baki ya kamani ya
bini,Naila tana ta dariya tace ba ruwana da zancen Maza, muje muyi wanka to suka
shige toilet kafin a gama wanka suka sake yin wani a ciki sannan suka yi wanka suka
fito.

Mummy tayi tsiri tsiri da Ido,Mima tace ki fada min gaskiya Mummyn Spark wanne
magani kika saka Masa? Mummy tace maganin mallaka ne fa yanda zan juya shi,Baseeru
yace wlh ban yarda ba,Arham Yana zaune Yana jinsu kawai Yana kallo,Mero tace he an
gwada Alqur'an,Mummy tace ai na koreki ke tuni,Baseeru yace Mero yi shuru kar
kwabarki tayi ruwa nine dai dai da ita, kitchen din ya bude ya shiga,Mummy ta fado
itama da gudu suka fara kokawa da Baseeru a kitchen,ta gartsa Masa cizo,ya cire
hannunta ya tureta ta Fadi har kasa,Mero ta shugo suka dauke shinkafar da ta zubawa
magani suka juye a Leda Baseeru ya fice da ita,Mummy tana tashi ta kama Mero da
duka,Mero ta kwaci kanta da kyar ta fice ta koma dakinta ta kulle da key,Mummy tace
wlh na koreki ki bar min gida,Mero tana daga ciki a kulle tace ba Inda zanje he an
gano gaskiya,Mero ta kira Yan sanda a waya wai tana da number din,suka daga suna
magana da turanci tace Hausa Hausa no English,bahaushe suka bawa wayar Mero tace
Aloo da karfi,Dan sanda yace muna jinki,tace nice Mero daga kauye can kasar
Kano,Abuja aka kawoni aiki babata ce masifaffiya hine tace he nazo na samo mata
kudi aka kawoni wanke wanke da Hyara,a gidan da nake na rantse da Allah matar gidan
ta zubawa mijinta magani a abinci,Kuma na Gani har a wayata na dauka yanzu mijin
nata ya dauki abinci an tafi gwadawa a gani, kuzo ku tsareta karta gudu,Kunga ba a
San maganin me ta saka Masa ba ato wallahi ni dai idan ta gudu ba ruwana ehe na
fita hakkin ku ta kashe wayarta.

Dan sandan ne ya sake kiranta back yace ke ki nutsu ki mana bayani Yanda zamu
gane,Mero gyaran Murya tayi tace na nutsu yanzu,ta fara magana kamar me labarai a
gidan radio,salamu Alaykum masu sauraro Kuna magana tare da Mero Ishu, a yau ne dai
ranar talata aka kama wata mata kuru kuru tana zubawa mijinta magani a abinci,dama
matar dai me suna Yusra wacce aka fi sani Mummy ana zarginta da yan muna muna,a yau
Yar aikinta Mero Ishu ta kamata da idonta tana Yan barbade barbade a cikin abincin
mijinta.

Yanzu tare da ni akwai Mero zaku ji daga bakinta,Mero Bismillah,Mero harda canja
Murya tace nice Mero Yar aiki nazo Ina da gyara kujeru sai na tafi kitchen zan Sha
ruwa kawai na kama Mummy tana zuba magani a abincin mijinta hine na kira mijinta na
fada Masa yanzu an tafi da abincin wajen gwaji,hine muka sanar da hukuma suzo su
rike Mummy karta gudu ta fara hada kayanta a jaka gata can tana ta ebo akwatuna
zata gudu,hukuma zata gudu fa ku taho,Dan sanda yace gidan a Ina yake addreshi,Mero
tace gaskiya wannan Kuma ban sani ba tunda aka kawo ni hukuma ban San a wacce
unguwa nake ba ni dai kawai nasan Ina gidan masu kudi gidan dai da flower a ciki
da...da ..Dan sanda yace babu wani a wajen kije ki bashi wayar? Mero ta fito da
gudu ta tafi wajen me gadi tace fadawa wani adreshin gidan Nan zai zo,me gadi bai
san waye ba ya Bada address ya mikawa Mero waya ta koma dakinta ta buya.

Ba a Dade ba sai ga Yan sanda mota biyu a gidan Mummy,su Mima suka rasa waye ya
kira police haka tunaninsu Baseeru ne,Mummy ta rasa Inda zata saka kanta ita kadai
gumi take hadawa.
Yan Sanda suna zuwa Mero ta fito ta basu number Baseeru suka kira shi ya dawo da
abincin,Baseeru har yayi nisa ya dawo gida da abincin a Leda,Yan sanda suka shiga
ciki har da mata,Mummy tsabar Yar iska ce wai dan ace ba wani Abu bane tukunyar
shisha dinta ta dakko zata kafa ta fara bulbulawa sai taga yan sanda da mugun
yawa,daki ta fada ta sa key ta kulle,Yan sanda suka ce zasu balle kofa amma ya
sabawa Dokar su tunda ba a tabbatar da laifin da ake zarginta da shi ba,Mima tace
yau ni na shiga uku wannan masifar da me tayi kama,Arham yace da Mummy tayi kama
mana,zanci ubanka tashi daga nan,mikewa yayi lokacin yamma ce likis ya kira Spark
shi da ya gama kwalbewar sa da Naila sunyi wanka sun ci gayu kamar zasu fita, take
away da yasa a kawo musu shi suka zauna suke ci yace ba sai tayi girki ba yau,sun
gama ci Naila tana goge masa baki da tissue wayar Mima ta shugo,dagawa yayi tace ka
zo gidan Mummy yanzu karamar magana fa ta zama babba.

Yace maganar maganin? Tace ae ga yan sanda sun cika mana gida,Yan sanda Kuma?
Nasan bazai wuce maganin Mallakar miji ba,ni kuzo abin yafi karfina,yace gani
nan,mikewa yayi Naila tace zan bika,yace ki zauna please naje na ji,tace to karka
yi driving kanka,yace Alright goshinta yayi wa kiss sannan ya fita,Yana fita Naila
tace yes Alhmdllh Allah ka bi min hakkina wlh sharrin da ta min Allah ka saka
min,mata daga zuwa taimako shine ta kashe mijinta ta ce nice na kashe shi ai ta
zalunce ni.

Spark Yana zuwa gidan yaga Yan sanda baja baja,wajen ogan yaje suka yi magana
yace kace ta fito tun kafin mu balle kofar wannan ya nuna bata da gaskiya,Baseeru
yaga Spark dan kar yace yayi rashin mutunci har da cewa abi komai a hankali Allah
yasa maganin Mallaka ne ma shike nan a huta ni dama haka nake so matata ta mallake
ni,idan da ta Fadi gaskiya ma ai da ba a Kai ga haka ba,Spark Yana Jin Baseeru ya
wuce ciki wajen su Mima,suka ce gata can taki bude kofa idan da gaskiya ta bude
mana.

Spark ya karasa Jikin kofar dakin da suka nuna Masa yace Mummy,zanci uwarka
bazan bude ba karka dameni, dan an kiraka tunaninku zan bude,please Mummy ki bude
zan fitar dake ko ma mene,Kamar gaske ta bude kofa tana fitowa ta sake kwasa da
gudu tayi sama ta shige bedroom dinta ta kulle kofarta,jikinta na rawa ta bude wata
Jakarta karama ta ebo wasu kwayoyi a Leda sun Kai ashirin ta watsa a bakinta ta
taune ta hadiye abinta du,kofar ta bude ta fito tana tafiya har gaban police tace
ai dai maganin mallaka na saka Masa ba wani Abu ba,Yan sanda suka yo kanta lokacin
idon Mummy yayi jajir sabo da kwayar da ta Sha,wani tsuma ta fara a hankali
hankalinta ya fara fita daga jikinta ta fara kwarara ihu ita Kanta ta dafe ta dinga
kurma ihu,ta je ta rungumi katanga da gudu ta sa goshinta ta dinga dukan goshinta
sai da ya fashe,ta juyo tana gurnani kamar me aljanu,wani Dan sanda ta dauka tayi
sama da shi ta damfara shi da kasa,mutane fara darewa suka yi,Baseeru ledar
Shinkafa me magani na hannunsa ya kwashe da gudu da ledar ya fice daga gidan a dari
ledar ma ta fashe gaba daya shinkafar ta zube sai ledar ya jefar Yana cin uban
gudu,sai da yayi nisa sannan ya tsaya Yana haki.

Mummy kuwa faduwa tayi a kasa tana burburwa tana ihu tana karaji dafara ta fara
fita a bakinta ta daina motsi,kowa kasa zuwa Inda take yayi, Spark ne yaje har da
hawayensa tunaninsa Aljanu gareta harda kuka,Baseeru aka sake nemowa Yan sanda suka
ce Ina shinkafar? Yace ta zube garin gudu,tsaki ogan ya ja,Mima Hamdala tayi taji
abinci ya zube wajen Yan sanda taje sannan ta ja Ogan gefe tace bani accnt number
dinka,ogan ya bata accnt number,Yana bata ta tura Masa dubu dari biyar tace please
kuje kawai zamu karasa case din,ai da gudu ogan ya dawo wajen yaransa yana hargagin
karya, ya yiwa yaransa magana yace Kai dalla muje wannan basu damu ba kar su bata
mana lokacin mu,muje an bamu na Shan lemo kowa zan bashi dubu biyar biyar yau,sai
gashi kawai sun rubuta report na karya sun shiga motocin su.

Mero tace ya haka? Ku tsaya a kaita asibiti ta farfado mana a tuhume ta sai ku
tafi, Ogan yace mun gano aljanu ne da ita bata da hankali,Mero tace wannan basu yi
kama da Aljanu ba kuyi tunani sai fa da ta shiga daki ta Dade ta fito ta haura sama
da gudu ta Dade a nan ma sannan ta bude kofa ta fito,ke dalla ja can gara Yar kauye
suka ja motocinsu suka bar gidan.
Mero ta dora hannaye a Kai tace tawa ta kare,bari na bar gidan nan tun kafin
Mummy ta warke,Mima ce ta fito da key din mota a hannunta ta kira Mero tace muje
asibitin,Mero ba yanda ta iya haka ta shiga gaban mota suka tafi da Mima,Mima ta
Kalli Mero tace muga wayarki,Mero ta mika mata nan take Mima ta goge video din
Mummy gaba daya Wanda take zuba magani Mero bata sani ba,Mummy tace Mero waye ya
baki vivo ne?Mero tace da kudin aikina na siya,tace uhm ai talaka a kasar Nan shine
a wahale Mero na gama da shegun Yan sanda sarakan cin hanci,ai na gama da su tuni
sai tashin zance,Mero tayi shuru tana Jin haushi,Mima ta Kalli Mero tace Mero gaki
kyakyawa da ke amma kinki wayewa,Mero tace haka Allah yake son ganina,Allah yayoki
kyakyawa dake skin dinki kamar ruwa biyu Mero ke ba fara ba sannan ba baka ba Kuma
gaki da fuska me kyau wlh komai Allah ya miki me kyau kema bakya gyarawa ai rashin
godiyar Allah ne ko da yake talauci ne ko,Mero tace to ku Yan gayun masu kudi ai
hantarar mu kuke yi bakwa jan mu a jiki ba dole Muki wayewa ba, mu ku kyale mu.

Mima tace Ina fada miki Mero talaka a kasar Nan shine a wahale me kudi ke da
kasar baki ga na sallame su ba,Mero tasan da biyu Mima take gaya mata magana Dan
taji haushi,Mima taci gaba tana Murza kan mota tace mero Ubanki mene sana'arsa?
Mero tace ke Ubanki mece tasa sana'ar kafin ya rasu? Mima ta juyo a fusace tana
toshe hanci wai wari Mero take yi,tace Ubana kika ce Mero? Mero tace ai Uba bai fi
Uba ba,duk lalacewar iyaye ai iyaye ne, wlh duk Wanda ya zagi nawa sai na zagi nasa
duk girmansa,Wlh Dan baku sanni bane a gidanku nake amma yar tasha ce ni ta
gaske,ubana Dan kamasho ne a tasha tare da shi muke aikin Lodi wlh bani da kunya
bana Jin magana Kuma bana tsoro ko waye,wacce tashar? Mima ta tambaya tana
yanga,Mero tace tashar Kasuwar garinmu kauye,dariya Mima tayi ta wulakanci tace na
zaci ma a tashar Lagos kika yi aiki ashe nan kasuwar kauye ce, yo ai ko yayan
cikina dana haifa na gida sunfi iskanci,Mero tace ashe ke yan iska kika haife ai
kuwa kinyi asarar haihuwa,Mima shuru tayi tana Jin Haushin Mero, har suka je
asibitin lokacin tuni an ba Mummy gado.

Spark a private hospital din yace kar ma a bata lokacin gwaje gwaje Aljanu ne da
ita,Mummy da ranta tana numfashi amma bata motsi,yin duniya likitoci sunyi duk
dabarunsu amma bata ko motsa yatsa ba,kafin kace me dangi sun cika asibiti kamar
me,Mummy ta hadu da Aljanu,yayan su gaba daya Baban Misam yace ai wannan bana
asibiti bane a maidata gida a samo malamai suyi mata addua,haka yasa aka dauke
Mummy daga asibiti aka maidata gida,Sannan suka fara kiran malaman da suka sani duk
da su gaskiya basa harka da wasu malamai ma,Spark duk ya damu,Mima tace muna nan mu
kaga dare yayi ka tafi gida kawai zamu zauna,yace ko na tafi hankalina bazai kwanta
ba gwara Ina Nan,Mima da kyar suka lallaba shi dama Naila tana ta kiranshi a waya
Yana ce mata sai anjima kadan gashi har 11pm,Yana hanya ma driver ya tuka shi zuwa
gida Naila ta sake kira,dagawa yayi tace Baby ya me Jikin?ta tashi? yace a'a su
Mima ne a wajenta Ashe Aljanu ne da ita malamai aka Nemo yanzu tana gida,Naila a
ranta ko a jikinta amma tunda mijinta Yana cikin damuwa dole ta nuna Masa ta damu
da damuwarsa,ta marairaice kamar zata yi kuka Allah sarki Mummyn mu Allah ya bata
lafiya,Kash subhannallah lalura ba dadi musamman mutanen boye basa barin mutum ta
dadi sai an Sha wahala,amma shine baka fada min ba nazo nima,gaskiya bai dace ace
bama wajenta ba,ai mune makusanta yanzu Kuma,Spark yace tunda Mima suna wajen
Inshaallah ba damuwa,Naila taji dadi ta ce sai ka karaso,tana kashe wayar tace I
love you Spark I wish zan iya yafewa Mummy wlh to bazan iya ba,bana kaunarta sabo
da Sharrin data min,badan sonka ba ma da tuni na dauki Mataki ma.
Dama towel ne a jikinta wanka ta fito,da gudu ta haura sama taje ta shafa
turaruka,tana dakko kayan baccinta sai ga Spark ya shugo fuskar nan a hade,kana
ganinsa kasan Yana damuwa,Naila a hankali ta juyo tare da langabe Kai tace Ohhh
Sorry sai hakuri Inshaallah zata warke.

Rungume shi tayi ya kankameta tare da furta Allah ya bawa Mummy Lfy,Naila tace
Ameen Inshaallah zata warke kaji,Kafafunta ta dage sabo da tsayinsa fuskarsa ta
tallafe suna kallon juna,tace kayi hakuri Allah Yana sonta ne shi yasa,duk me yawan
lalura Allah Yana sonsa jarabta ce sabo da imanin mutum ya karu.

Yace ko yatsanta fa Bata motsawa,Naila tace Inshaallah zata mike,muje kayi


wanka muyi Sallah ayi mata addua ko? Kai ya daga mata kamar yaro,kayansa ta cire
Masa tare da daura Masa towel suka shiga toilet,tayi masa wanka har dariya ta bashi
yanda take Masa kamar ta samu yaro Dan mitsili,dariya yayi ba shiri yace Allah ya
miki karfin hali Naila yarinya karama dake sai iya abubuwa,yanda kika dage yanzu
duk girmansa kice na tsuguna,Naila tace Bafa wasa nake ba Ina wasa da Kai Malam
tsuguna ta duke shi kadan a baya,dariya ya dinga yi yace wlh baki isa ba,sabulun ta
ajiye tare da rike damatsansa da hannayenta wai da kanta zata zaunar da shi,towel
dinta ya balle mata tare da cire shi ya jefar da shi ya sakar musu shower Dan ihu
tayi ta turo baki tace yanzu fa nayi wanka , wlh yau sai na wanke Hallare ta da
kaina,yace kina taba ta kin sani kema,Naila dama so take ya daina bacin rai akan
wata uwar tuggu Mummy,Ai kuwa tana taba ta mike shike nan suka romancing juna sai
da su jiyar da kansu dadi ta hanyar Romance.

Shirin bacci suka yi suka kwanta bacci amma Spark baccin Yana yi Yana farkawa
Yana kiran Mima Yana tambaya ya jikin Mummy a haka ya kwana,Yana yin Sallar Asuba
bai dawo gida ba ya wuce gidan Mummy, Itama Naila sai 11am bayan ta gama komai nata
na gida Sannan tayi wanka ta shirya cikin Dubai Abaya hadaddiya pink,ta yafa
mayafin rigar Dan karami tasan sai sunyi fada da Spark,amma ganin mota zata shiga
shi yasa ma ta yafa guntun na rigar duk wata Abaya da ya saka a lefe mayafi biyu
gareta da dan babba da guntun,wannan bata ga babban nata ba Kuma ta mata
kyau,takalmi tasa me tudu silver da jaka silver ta kulle ko Ina na part dinsu dama
Yan aikin ma matan ba Kwana suke ba suna gamawa ta sallame su,fita tayi ta shiga
motarsa tayi driving kanta zuwa gidan Mummy.
Tana zuwa tayi parking a cikin gidan,duk Yan uwane dankam a gidan Maza da mata
na nesa Dana kusa Maza da mata,har Wanda suka dakko ta lokacin bikinta da za a
kawota gidanta duk gasu nan a compound sunyi group group suna hira,Wahida ta hango
a cikin wasu Yan uwan,su Anam,Shahid,Arham,duk gasu nan tsabar sa Ido tun kafin ta
fito suke kallon motar jira suke suga wace zata fito a motar Spark.

Motar ta bude ta zuro kafa daya sannan ta dakko hand bag dinta ta fito ta kulle
motar sannan ta nufi ciki ,sai kallonta suke kamar mayu,Anam tace da Wahida ta samu
kudin banza har tayi kiba ta wani Kara haske da kyau,Wahida sai da ta bari Naila
tazo saitinsu tace babu a gidan Uba ana fama da tuwon Dawa da miyar kuka yanzu anzo
Abuja an auri Spark ai dole a dinga kiba kamar Yar jaka.

Naila tsayawa tayi tace ba dole ba tunda kullum Yana Yana bani Sperm ai abin ba
a abinci bane Yan mata Sperm ne a bani ta baki da gaba ta ko Ina karba nake,Wanda
yafi karfinki ya miki Nisa har abada baza ki samu nasa ba,ko da muna cin tuwon
dawar a haka ya Gani yace Yana so ya kashe kudade ya auro ni,wata kuwa kyauta
sadaka ake rokonsa yace Yana so amma yace sai dai a Kai kasuwa,to anyi kwantai ba
farin jini,kaninsa ma an bashi yace Ina da wata bana so,na ukun ma anje shi yaji ma
yayi ya daina kula kowa sabo da bakin jini,ni yanzu ba sa'arki bace na wuce layin
Yan mata ki bari a fara mika miki Hallare kina karba sai kizo muyi magana,duk Yan
wajen suna ji suna gani sabo da Naila bata kunyar fadar magana ko wacce irin ce ko
a gaban waye Kuma,dalilinta duk sun San mece Hallare wasu sunji sun bada labari,su
Misam ma fada suke suce Hallare sun ji a wajen su Chika.

Tsaki Naila ta ja tace banzaye mahaukata ta wuce abinta ba Wanda ta kula,da


Spark suka hadu a hanya Misam ya fada Masa ga matarka tazo su Anam sun tare ta suna
zaginta,shi kanshi ta window ya gani bai San me suke cewa ba amma yace je Kaci Uban
su shine ya fito
Naila tana ganin Spark yace mene naga kina fushi kuka ta saki ta nuna su Anam da
yatsa tace iyayena suke zagi wai Yar matsiyata nazo Ina cin kudinka.
Spark ko gama ji baiyi ba ya nufi wajen Anam,tunda ta ganshi a fusace tace Yaya
ka tsaya Kaji yanda aka yi,fisgo ta yayi tana da aure amma Spark ya zuba Mari har
uku ya rike Kuma ya hanata guduwa,yace da ke za a dinga zagin matata ko Dan ubanki
sa'anki ne ni,ke kika auro min ita,Misam ne ya fito ya mika Masa wata wayar
Charger,da kyar su Arham suka kwaci Anam tana ta kuka ta tafi wajen Mima,Wahida
kuwa tana tsaye Kam wai ita tsagera baza ta tafi ba tunaninta Spark bazai iya
dukanta ba,yana Juyowa ya kwada mata Mari ta kwala ihu tare da dafe kumatu,kafa
yasa ya kwashe mata kafafu ta Fadi rim a kasa bakinta ya fashe,Misam Yana daga nesa
yana zuga yace use your charger,tana yashe a kasa yace ke naki San ko a titi ma
naga mutum zaiyi hauka ba gyara shi nake yi wlh,ko ban sanki ba Ina iya tsayawa in
chasa ki,ya dinga tsula mata wire,sai da Mima ta fito tana masifa wai haukacewa
kayi ne na shiga uku ni dai Ina zan sa kaina? Arham yace Saman pillow mana,Mima ta
bi shi da duka ya gudu,Spark yace wlh daga yau duk Wacce ta Kuma zagin matata sai
taga abinda zan mata.

Mima ta fashe da kuka tace wlh asiri suka yiwa Dana sun bashi manta uwa baya
ganin kowa a gabansa sai matarsa akan Naila ka zauna ka daki kanwarka uwa daya uba
daya Kuma tana da aure ni dai Ina ganin jarabawa,ya zanyi da rayuwata duk cikinku
ba na dauka, to wa kuke so na kama? Arham Yana daga nesa yace Allah,indai Mima zata
yi magana ya dinga bata amsa kenan.
Spark yace ni fa idan zaki musu fada ki musu wlh duk Wacce ta sake zagin matata
ko gobe ne sai na zaneta,me tayi musu a kyale min mata ta wala idan Kuma ba haka ba
wlh zan hanata zuwa wajen kowa muyi rayuwarmu daga ni sai ita,nine dolenku ni sai
nazo,ta ya za ayi yara suna ba daidai ba baza a fada musu gaskiya ba,Mima tace Kai
din dai dai kake yi? ni dai na fada muku ku fada musu gaskiya kar nazo Ina balla
yarinya ace nayi laifi,baza su Kara zuwa gidanka ba inshaallah cewar Mima, Spark
yace da na huta wlh dama ni takura min suke mutum Yana soyayya ana ta sallama kar
su zo ni na zo mu gaisa,abinda take bani duk duniya babu me bani sabo da haka a
kyale min abata,Misam yace wlh kuwa kana haka Kai haka sai dadi,suka kama dariya
yaran Maza sabo da yanda Misam ya gwada da hannu yanda ake lagude mace, Mima ta
juya tace Allah ya shirye ku ni ba fitsararriya ce ba.

A cikin bedroom Inda Mummy take kwance a Saman bed bata motsi malamai sun
zagaye ta sai sheka mata karatun Qur'ani ake yi,Mima ce a gefenta tana amsawa Ameen
Allah ya tashe ki Yar uwata,Mero tana zaune a Palo a cikin yan uwan Mummy,ganin
Spark ya zane su Anam shine suka kira Anam da Wahida suna lallashinsu,Wahida tana
kuka tana goge lebenta da ya dan fashe tace kawai dan anga babu uwata tana gidan
yari shine ake min wulakanci gani ake kamar bani da mijin aure, kamar kowa baya
Sona Ina da samarina kawai na aure ne Allah bai kawo ba,Mero kamar an saka da ita
tana cikin manyan iyaye duk wulakancin da ake mata da kallon banza amma sai zaraf
tayi ta karbe zancen tace ai kuwa mazajen aure basa wahalar samu ki nuna bakya son
kudi ki Gani in baki samu miji ba,ko dan talaka ai zai fito,wata ce a cikin kannen
Mima ta gasawa Mero Harara tace dalla tashi yar kauye gayyar neman talauci,Mero
tace Kuma ai ba daga birni kuka tsiro ba asalin tsoho da tsohuwa daga kauye
ne,Maman Rafeeq ce ta fisgo Mero Allah yasa ta kwace ta gudu.

Naila ce ta kara so ciki tayi Sallama da kyar suka amsa mata,suna mata kallon
banza ta durkusa ta gaida su lokacin Spark ya shugo palon,tana gaishe su yace taso
Baby ya rike mata hannu ta mike ya zaunar da ita a kujera daban yace yi zamanki a
nan ba ruwanki da kowa,tace to, rada ya mata a kunne yace kinyi kyau amma an yafo
guntun mayafi ga Maza ko Ina,Naila tace Banga babban bane,dole sai ita ba sai a
canja wata ba,ai ni ita nake so,shike nan to ya zanyi da ke Allah ya yafe
miki,murmushi tayi.

Rafeeq baya gari yau shi tun safe ya dira a Kano ya kama hotel zai je gidan su
Ikhram ya kasa hakuri da rashinta,tunda suka yi waya ya lallaba ta har ta bashi
address dinta wani abokin Spark ya kira a Kano ya bashi mota da driver dan bai San
ko Ina ba in banda gidan yari,Driver ne yazo da hadaddiyar mota bai fadawa Ikhram
zai je ba sai yamma 5pm ya nufi unguwar su dake Sabon gari Kano,Ikhram a unguwar
arna suke Bariki ce dandalin iskanci,duk wasu club da wani wajen karuwanci da
iskanci a nan suke,Address din da ya rubuta driver ya dinga bi,suna zuwa layin
kadan suka tsaya suna tambayar gidan Yahuza donation.

Wata Rafeeq ya hango kamar Ikhram a wata Yar rumfa cikin dandazon mutane tare
da wata dattijuwa da alama matar yare ce tana tsaye tana zubawa mutane doya da kwai
sai Egg in to Egg wata budurwa tana soyawa,daya kaskon Kuma Ikhram ce a zaune tana
ta soya kosai tana zubawa a kwandon tsane Mai tana mikawa matar tana zubawa
mutane,hayaki ya tirnike,Kuma abinda ya gani shine Ikhram sanye take cikin doguwar
rigar material boubou ta yafa dan siririn mayafi,Rafeeq yace da driver daina
tambaya ma gata can wajen wacce nazo wajen masu doya da kwan can,driver motar ya ja
suka karasa wajen a hankali,yace jira ni,ya bude motar a hankali ya fito cikin
shadda Sky,Rafeeq Dan gayu ne na gaske shima ya Sha kyau kamshi kawai yake,Ikhram
bata taba zato ba ko motar bata kalla ba tayi zaton ma masu siyan kayan su ne,ta
dukufa tana suya,kamshi taji a kusa da ita ance a bani kosai,dagowa tayi da sauri
taga Rafeeq.

Dariya tayi tace wow shine ko waya? Dattijuwar ta kira da Maman chinyere nayi
Bako zo ki karbeni,Maman Chinyere da bala'i tace to a kudinki na yau sisi bazan
baki ba karki ce ban fada miki ba woooo, Kuma karki rasa abinci kizo gidana
roko,Ikhram tace na yafe kije da kudinki Madam,kin San halina duk girmanki zan iya
chasa ki Maman Chinyere karki Raina min hankali ga mata nan da yawa zan iya komawa
wajensu su bani aiki ta ja tsaki.

Rafeeq let's go ta rike hannunsa,shi mamaki yake wai ita ya rayuwarta take ne
ya kasa ganewa,yace har an nuna mana gidan Yahuza Donation sai na ganki,tace ae ba
nisa ai,Rafeeq yana ta kallon Yan bariki ana ta harka da giya musamman da yamma ce
kida ko Ina tashi yake,sannan musulman basu da yawa duk yare ne a unguwar.

Wani gida suka je Wanda ba nisa da Inda suke soye soye,gidan haya ne da alama
irin katon nan ne daki daki ,duk daki uku da toilet dinsu haka gidan yake,duk gidan
ya kwararrabe sannan musulman ciki kawai su Ikhram ne da bangarensu me gidan daki
biyu ya kama,daki daya na Yahuza Donation ne da matarsa uwar gida Asabe ga Asabe
da yaranta har shida duk,daki daya na Amaryarsa da yaranta uku, sabo da kishin da
suke ko wacce yaranta a dakinta suke kwana ana musu shimfida a kasa ita Kuma matar
da shi suna Saman gado kamar rayuwar arna.

Ikhram babu dakin da zata Kai Rafeeq ko daya sai kujeru farare ta aro musu guda
biyu,suka zauna a Jikin katanga,Donation ne ya shugo cikin kana nan kayansa yaci
zanzaro gashi Dattijo kana ganinsa kaga dan duniya,murna yayi ganin Ikhram da me
kudi yaga katuwar mota a waje dama Mayen kudi ne Kuma ya matsu shi dai Ikhram ta
bar Masa gidansa tunda baza tayi abinda yake so ba.

Uncle sannu da zuwa nayi bako,Yahuza yace madalla,Rafeeq ya durkusa ya gaida


shi ya amsa Yana washe baki,ba ruwansa yace Ina Stella.... where are you
come,Stella ta fito wata matashiyar arniyar ce Karuwa ce Yar gayu da ita,yace ki
bawa kanwata dakinki zata yi zance tayi bako, Stella tace dama fita zanyi zanje
na'ibawa a can zan kwana ko kwana zasu iya yi,Rafeeq Yana Jin haka yace ai kwana
zanyi dama,Ikhram ta Harare shi,Uncle harda Jin dadi yace ba damuwa daga nesa kake
ko? yace tun daga Abuja Uncle,Yahuza yace ahh dole ka kwana ai dole a baka
masauki,Stella jaka ta dakko ta fice bayan ta mikawa Ikhram key, Rafeeq yace na
gaji dama Yana dariya a boye,Ikhram tace shiga, suka shiga dakin Stella ya Sha uban
gyara sai kamshi ko Ina Kal Kal komai na ciki me tsada ne.

Ikhram tayi bako bata da ko sisi,Rafeeq driver ya sallama yace yaje gobe zai
neme shi,su kansu yaran Yahuza da matan haka suka yini da yunwa ba ayi girki
ba,bare Ikhram rabonta da abinci tun jiya da dare,fitowa tayi taje wajen uncle tace
Uncle Dan Allah ko rancen kudi ka bani na samu na sallami bako,Dan ubanki me yasa
bakya wayewa Baki ga yanda ake karbar kudin samari ba ai su suke nada kudi ana musu
girki Muma idan ya bayar a dafa damu muci arziki,Ikhram tace sai kace Karuwa,yace
to ki barshi haka dan tani,komawa tayi wajen Rafeeq kamar tayi kuka tace Masa Ina
zuwa again ta fice duk Wanda ta sani suna mutunci taje neman bashi bata samu ba
dake Bariki ce ba mutunci,sake dawowa tayi ta kasa shiga dakin da Rafeeq yake ta
fara hawaye sai data yi kuka sosai marar sauti sannan ta goge hawayenta ta koma
ciki,kallonta yayi yaga alamar kuka tayi,yace Ikhram mene ne? tace ba komai,Driver
din yayiwa waya yace ya kawo Masa motar,driver yace gashi Nan,yace je ki shirya mu
fita,tace daga zuwa Kuma ban kawo Maka ko ruwa ba fa, yace ba komai je ki shirya
dai,Ikhram fita tayi ta karbo Masa bashin ruwan roba kato Eva da lemo a wajen me
kanti ta kawo Masa,yace wa ya saki,tace ka Sha bari na shirya ta fice.

Masu Sharhi Ina godiya

Dan Allah kuyi following dina

Arewabooks AsmaBaffa1

TIKTOK
AsmaBaffs

AsmaBaffa
[1/16, 9:33 PM] AsmaBaffa: Paid group 300
ACCNT NO
0175487861
ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK

YAN NIGER
+22790795939

🏫TANTIRIYA 🏫
A GIDAN YARI

BOOK 2
~YARAN JAURO~

41-45

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM

PAFE NAKI NE
MAMAN SAMHA

Yaran Yahuza Donation duk kana ganinsu abin tausayi sai iyayen ne mata suke
samu suka Dan siya musu wani abin suka sa a bakin salati, shi Yahuza ya riga da
yaci me kyau a waje ba abinda ya dame shi"
Yayi mutuncin gaske ya bayar ayi girki sau Daya a rana, yawanci matan ke ci da
kansu suna yan sana'o'i, ko shugowa mutum yayi suna bin hannunsa da kallo ko zasu
samu na ci,
Ikhram itace ma idan ta samo kudinta a gidan suke karewa kawai taimaka musu take yi
badan halin Iyayensu ba sai dan Allah da tausayin yaran.

Wanka tayi ta fito,Uncle Yana zaune Yana danna waya a dakin Asabe,yace wanka
aka yi? yawwa ko kefa Maza ki shirya,idan aka yi kwalliya ai anfi cin kudin mu,mu
Maza ai sai da gayu,wacce bata gayu zata hadu da wulakancin samari kuwa ,Dan Allah
ki bashi hadin Kai ko me yake so ki samu ki yago mana rabon mu,ki rama min yanda
mata suke cinye min kudi nima ki ciyo kudin wasu Kinga kin rama min.

Ikhram tace ba Dan iska bane fa shi,,yace wato nine dan iska? haba Ikhram karki
raina min hankali budurwa dake haka kyakyawa me farin jini kice ba a yin komai da
ke ai bazan yarda ba,yanzu yan mata duk haka suke,Asabe tace mu take rainawa
hankali wai ita ta gari ta gama raba shi ga Maza ta dawo tace daga wa'azi
take,Ikhram tana jinsu kayanta ta eba Wanda zata saka ta bar dakin Asabe ta koma na
Amarya Rakiya,a can ta Shafa manta da turarukanta sabo da tana siyar da su,wani
Leshi ta dakko me tsada ne dark blue and Golden,sai mayafi, jaka da takalmi golden
ne, ita dama Ikhram idan ta samu kudi Bata dinka kaya me araha,sai ta dan dade bata
yi dinki ba amma in ta samu zata yi sai me tsada,shi yasa zaka dinga ganinta kamar
Yar wani duk ranar da bata sa Hijab ba,riga da skirt ne, Yar kwalliyarta tayi sama
sama tayi kyau sosai ta fito da kyar take tafiya sabo da yunwa ta gama da ita sai
ruwa take sha kawai.
Dakin Stella ta shiga Inda Rafeeq yake,Yana kwance a gefen katifar Stella Yana
latsa waya Ikhram ta shigo bai taba ganinta a haka ba daga hijab sai kananan
kaya,kinyi kyau ya furta Yana kare mata kallo kamar maye,tace na gode, gashi bata
cikin nutsuwa sabo da yunwa, tashi yayi yace muje Yana jiranmu kin San gari zaki
iya nuna min hanya na karbi motar? tace ae na sani kace ya tafi sai ya bar motar
kayi driving,suna fita ya sallami driver ya karbi key,gaba ta shiga ya ja mota suka
tafi,yace shopping mall,sai ta nuna Masa Sahad store,a Nan yayi parking ya fito
suka shiga.

Yace to Malama zabi abinda kike bukata,Ikhram a ranta tace gwara a bani
dafaffen abinci naci akan komai ko na samu sauki" ko magana ta kasa sosai sabo da
yunwa,yace wai ya na ganki shuru shuru ne? tace ba komai wlh tana murmushin dole,ta
fara zabar abinda zata iya saukar bakonta da shi,ta dauki Indomie Eggs,su
Lipton,Madara Milo sugar,duk wani Abu na dafawa, na ci shi ta dauka bata dauki
komai ba sai iya su,ta dauki wata Rice ta Yar Leda guda uku,ta gama yace Banga
bread ba?,maganarta a sanyaye sabo da yunwa tace ba a nan zamu siya ba muje
Oasis,yaje ya biya kudi suka kwashi kayan suka zuba a mota sannan suka wuce Oasis
nan ma ta dauki bread manya biyu ta dauki wasu snacks din,ta dakko yogurt da lemuka
da ruwan roba ta dakko Ice cream ya biya suka fito,tana shiga mota ta bude wani
cake tana Sha da lemo ko kula Rafeeq bata yi ta cikinta take yi,kamar wani zai
kwace haka take ci.

Joint na siyar da kaji gasassu ya tambaya ta nuna Masa Yahuza suya Suka je ya
siyo musu har Leda uku,fura ya siyo suka wuce gida suka koma gida Inda yace driver
ya jira shi, a Nan ya bashi motar yace ya tafi da ita gobe zai kira shi,Ledojin
suka shigar ciki duk iya Wanda Ikhram tasan zata yi amfani da su a dakin Stella ta
bar kayan sauran ta kaiwa su Asabe har da kajinsu na Yahuza suya,Uncle sai washe
baki yake yace ko ke fa,ai Kinga yanda ake harka,da kin zauna shirme,ai haka nake
kashewa mata kudi gashi ko yanzu kin rama min,ba karamin cin kudina Yan mata suke
ba, Alhmdllh kina ta rama min Ikhram nima kina ciyo na wasu,Asabe ta kalle shi tace
kayi asara kar dai ka kwaso mana kanjamau, Ikhram ficewa tayi ta koma wajen Rafeeq
dinta.

Rafeeq ya zaro 2k ya Bata yace je ki siyo min doyar nan taku naci naji irinta,ai
ta 2k tayi yawa yace kije dai ki siyo wacce ta dace ki rike canjin,Ikhram tace taso
muje tare mana ai kaga gari,yace jeki dai ki dawo fitowa tayi itama ta aiki yaro ta
dawo wajensa,tace me zan fada maka? yace karki damu a siyo doya da kwai,ga nama ga
yogurt,lemo,snacks Ina zamu Kai abinci,tace to shike nan,yaron bai dade ba ya kawo
doya da zafinta suka zauna tare da baje komai suna ci.

Rafeeq satar kallon Ikhram yayi tana ta cin abinta ba wasa ko kulashi bata yi"
Sam bata magana,da alama a yunwace take,cikinta Yana fara cika tace Kai kazar ma
wata dusa dusa ko? bayan duk ta cinye ta,Rafeeq yace lallai kin koshi da yawa,sai
da kika cinye zaki ce kazar Dusa, yogurt ta bude tana korawa tace Kaza bata dame ni
ba,nafi son tsire,dariya Rafeeq yayi yace a hakan? duk kin cinye ni ban ci
ba,Ikhram ba kunya tace ka bari idan Allah yasa na aureka ka Sha a nono,Rafeeq zama
ya gyara Jin anyi zancen da yafi so,yace Allah? tace da gaske tace ka bari ayi aure
ka gani in saka a lungu,dariya ce ta kama shi wai shi bai ce zai sata a lungu ba
sai ita.

Ta kora lemo ta sha ruwa sannan tace Alhmdllh Kai yunwa bala'i ce, yanzu sai ayi
wacce duk za ayi,cinyar Rafeeq ta buga kadan tace to ya Abuja dan duniya? Rafeeq
shuru yayi Yana kallonta tace mene ne tana dariya cike da nishadi,yace dazu naga ko
magana bakya yi na zaci ma ko baki ji dadin zuwan nawa ba,Ikhram tace wlh babu
Wanda naji dadin zuwansa irinka,kayi kyau sosai Friend,hannu ya mika mata itama ta
mika Masa nata suka tafa,yace yau wai ya banji kalkala bane ba wa'azi bane? Ikhram
tace wanne wa'azi hmm dama neman kudi ne kawai ni ba Malama bace, yace inane
dakinki a gidan nan ki nuna min?
Tace ya kamata dai na baka tarihina,yace Ina jinki"
Sunana Ikhram Tahir, asalin Babana Yan Gombe ne,Mahaifiyata ma Hauwa'u yar Gombe
ce,Babana Tahir su biyu Iyayensu suka Haifa Tahir da Rumanatu,Rumanatu ita tunda
tayi aure ta haifi Danta Yahuza Wanda ake kira yanzu da Yahuza Donation, bata dade
ba ta rasu,shi Kuma Tahir Abbana ya dauki Yahuza ya kaishi hannun matarsa ta farko
wacce ita bata taba haihuwa ba, Allah ne ya azurta Tahir ya zama hamshakin me kudi
ya koma Abuja da zama,suna rayuwa,sai da aka dauki lokaci sannan ya dawo Kano Yana
Business,Yana da shaguna a Kasuwar Sabon gari.
Har Yahuza ya cika 25yrs sannan Babana ya auri matarsa ta biyu Hauwa'u itama Yar
uwarsa ce suna da alaka,matarsa ta farko ganin bata haihu ba gashi an Kara mata
kishiya sai ta fita ta auri wani,ita Kuma Hauwa bata Dade ba ta samu ciki,Tahir
Yana da cuta ba a sani watarana sai kawai ya fara ciwon ciki,Hauwa tana kitchen
Bata sani ba ma ashe ya mutu a daki ba Wanda ya sani.

Sai da ta shiga daki ta iske gawar sa ta fito tana kuka ta kira mutane, Yan
uwansa suna zuwa suka ce itace ta kashe shi,suka kaita Kara kotu,lokacin sun dauki
azzalumin lauya haka babu binciken kirki aka yanke mata hukuncin daurin rai da rai
a matsayin ta kashe mijinta ta hanyar sa Masa guba,layin masu ciki aka kaita a
gidan yari dake Kano,tun Yan uwa suna zuwa wajenta har suka daina sai dai a turo
mata Dan abinda ya samu.

Kasan Mamata tana da Yaya kafin ma ayi mata aure to yayarta itace aka kaita Abuja
aikatau me gidan yayi mata ciki,ta dawo dangi suka ki karbarta wani bawan Allah
ance wai ya dauke ta ya riketa, ta haihu a wajensa ance dai wai namiji ta Haifa
sunansa Haidar,Kuma wai a hannun me kudi yake wani Dan Fulani,wlh tana kasar waje
bata San na fito ba,nayi nayi Uncle ya kirata ko ya bani number dinta yace baida
ita babu Wanda yake da number dinta a gombe sabo da korar ta suka yi sanda tana da
ciki,da itace nasan zata rike ni,Kai Ina so ma naga dan nata cousin dina
Haidar,ance yanzu ya Kai 30yrs.

To Mamata Hauwa a can ta haifi yarta Mace taci suna Ikhram, haka muka taso da
ita a gidan yari ban San kowa nawa ba har na Kai Shekara Sha biyar sannan ta kamu
da lalurar ciwon sugar, lokaci daya ta rasu a cikin gidan yarin,aka barni ni
kadai,lokacin ma'aikata sun Sha furta za a fitar dani a kaini wajen dangi itace ta
hana tun tana da rai.
Sai da na cika shekaru 17 cif sannan Yahuza Donation yazo ganina duk wannan
lokacin me tsawo,bayan Babana shine ya rike shi ya girma ya mutu, Kuma duk dukiyar
Mahaifina ko Daya dangi basu raba gado ba, kwandala ba a bani ba,Yahuza ne ya cinye
ya dinga neman mata da iskanci iri iri a haka ya lalata dukiyar,komai ya kare
karshe ya dawo gidan haya da matan da ya aura.

Ko da yazo shi yayi komai aka fitar da ni ya kaini Gombe wajen dangin Ubana,
tunda naje can suka kasa rikeni suna wulakantani,komai na samu su kwace basa so
naci gaba ma,wannan yasa na dawo wajen Yahuza Donation,shi Kuma bazai Kore ni ba
amma akwai wulakanci shi da matansa,sisinsa baza a ci ba amma Yana son a bashi na
wani.

Yahuza Dan bariki ne Manemin mata Yana caca Yana Shan giya,har asibiti yake
zuwa ya Bada jininsa a eba a biya shi kudi yazo ya nemi mata,sabo da haka aka sa
Masa suna Yahuza Donation yanda yake donating Blood ana biyansa"

Yana da shagon siyar da lemuka amma duk ribar a wajen bariki take karewa da
caca,baya iya ciyar da iyalansa bare sauran bukatun ganin na dawo hannunsa ya daina
komai,yaransa ma duk makarantar gomnati suke zuwa,kullum idan kaga anci an koshi a
gidan nan to nice na samo kudi ko iyayen yaran wato matansa,amma Yahuza ko Yana
watsi da kudi sai yaga dama sabo da kawai Ina gidansa a zaune.

Dariya tayi tace Subhannallah ta riko hannun Rafeeq tana kallonsa tace duk
Wanda ya aure ni zai ga yar duniya,Rafeeq yatsa ya daga yace gani, dariya ta sake
saki tare da bude tafin hannunsa me Laushi ta hada da nata tafin hannun ta tafa
fam,dariya suka yi a tare suna kallon juna"
Dake tana zaune a kasan carpet shi Kuma Yana Saman katifa suna facing juna"
Murmushi tayi hannunsu cikin na juna tace wa'iyazubillah
Rafeeq Allah ya yafe min na tsula iskanci a gidan yari,Ina da Ilimi amma ba a
komai yake min amfani ba,duk da nasan Ina kamantawa amma magana ta gaskiya bani da
kunyar yin Abu ta sake sakin dariya shi Kuma ita yake kallo sai murmushi yake faman
saki idonsa a kirjinta,
Tace iskancin Uncle ne ya sha kan nawa kawai watarana dannewa nake yi kar sakin
layin yayi yawa,dama can ni iskanci a Jinina yake Ina so inga Ina baje haja ta
wajen namiji amma Allah ya kiyaye ban taba baje hajar ba har yau.

Kasan a gidan yari Ina iya zigidir nace kowa ya Kalli Haja, Rafeeq Ido ya zaro
yace kice duk an Kalli Hajar tawa? Ikhram tace yo Kuma sai dai Allah ya yafe
mana,ai baza kaga baje Haja ba sai munyi aski,ranar muna Shan iska
subhannallahi,duk Ina daga cikin Wanda muke saka mace ko wace Dan Ubanta sai munga
hajarta ko tana so ko bata so sai mun mata tsirara mun kalla,Chika da Beauty sabo
da haka basa zuwa wajenmu,sabo da Chika da kake gani Yar duniya ce ta kirki.

Allah ya tsare ban fara feeling ba sosai sai da na nazo gidan Uncle idan naji
ana ihun nan wayyoo,ai ranar da na dawo daga Abuja naji ihun Amaryar Uncle wash
kamar nayi tsuntsu na dawo a Abuja na Maka fyade,Rafeeq ya dinga dariya tare da
rike hannayenta biyu ya saka Masa cikin nata yace dama kin dawo.
Kafadarsa ta Dan buga tana turo baki tace labari fa nake baka bazan iya ba
inshaallah sai nayi aure.
Rafeeq ya furta ya akayi ban sanki da wuri ba ne wai? ga kalata ban sani ba.
Dariya tayi ta sake rike hannunsa taci gaba da labarinta

Ta furta Rafeeq tace abinda yake damuna a gidan nan bai wuce matan ba, na farko
kamata yayi ace tunda kowacce dakinta daya ne tal ita da yaranta Yahuza bin daki
yake ai ya dace ace idan Yana dakin Asabe sai mu yaran mu koma dakin Amarya mu
kwana dukkan mu,idan Yana dakin Amarya sai mu kwana a dakin Asabe.

Haka ya dace dama cewar Rafeeq,Ikhram tace to sun sa bakin kishi a ransu
kowacce tare suke kwana da yaran su,shi Kuma,Uncle ya kasa cewa bai yarda ba,babu
ruwansa sabo da Bariki tayi Masa yawa, wlh Rafeeq baya Jin kunyar kowa suma matan
haka,wannan ai kunyata addinin musulunci ne da musulmai,talauci ai ba hauka bane,
ace miji da mata suna Saman bed yara suna kasa Kuma fa ana jinsu suna sex,
sometimes yara zasu iya farkawa ga yaran yanzu da wayo,kasan Allah nima da nake
katuwa fa ko wacce sai tace bata yarda na kwana adakinta ba indai ba girkin ta
bane,nima wai duk ranar girkin wata to fa can zan je, wacce ke da girki dakinta
zanje na kwana,na fadawa Uncle gaskiya yaki karshe ma zagina yake,Ina so na rama
zagin nan da kyar nake dannewa bai San halina ba,wlh ko waye zan iya zaginsa,Rafeeq
yace har da ni? da wasa ta harare shi" taci gaba"

Haka na hakura na bar gidan kwanaki na koma makwafta suna taimaka min Ina Kwana
a can,daga baya suka ce sai dai na biya kudi yanzu rayuwa tayi tsada kullum Naira
Hamsim kudin kwana,watarana Naira biyar ma rasawa nake a haka ma Dan Ina sana'a
amma a cikin mu kudin suke karewa,Ina kallon yara basu ci komai ba ai bazan hana su
ba dole na bayar a ci.

Hakan yasa idan na samu kudi naje na biya kudin kwana na kwana idan bani da
kudi haka nake kwana a gidan Uncle dakin wacce take da girki,wlh kusan kullum Ina
jinsu suna sex,na zama budurwa bazan boye Maka ba dole naji Ina bukatar
namiji,matarsa da shi suna ta ihu da Nishi,Kuma yaran watarana suna farkawa,wannan
wanne irin jahilci ne,Kullum a cikin bukatar namiji nake kawai hakuri nake yi sabo
da Ina da ilimin addini idan na lalata kaina yanzu nayi shirme ilimina ya tashi a
banza.
Kudin da na samo a Abuja da naje wa'azi kayan abinci na siya da shi a gidan
karshe,amma ya dauke su taliyar ya siyar, jarin nawa ma wlh ya karye sabo da nice
karinsu na safe na rana da dare ta ya zan ajiye kudi,kayan matan ma da nake siyarwa
watarana ni nake shanye abina sai a Dade ba a siya ba, a haka ma Dan Ina unguwar
Yan bariki ne,wannan yasa na samu Maman Chinyere Ina tayata suya in na gama zata
bani Dan kudin kashewa Dari uku dari hudu sannan zata bani doya da kosai na ci kaga
ai na rage zafi,to bana samun kudin Kwanan gidan,sabo da wasu kudin kadan ne Ina
zuwa gida zasu kare a cikin yaran Uncle.

Sai Abu na gaba Yahuza ya matsa min sai na dinga neman Maza wai Ina samo
kudi,sabo da naki yarda babu irin zagin da baya min da wulakanci,shi yasa ya daina
bada abinci ma a gidansa sai na samo na ciyar da su,in ba haka ba babu sauran
mutunci,ko rance bazai iya bani sisinsa ba,komai kaga nayi da kudina nayi shi,duk
ma ba wannan ba Rafeeq, ni kawai kwana daki daya dasu shi ya dameni tunda bana
bacci da wuri,zan danyi chat da sauran su shi Kuma bazai fasa neman matansa
ba,kullum ihu da Nishi kullum suna Sambatu wlh abin ba tsari,shi yasa da nazo
gidanka naga normal yafi min safe,nafi Jin dadin zama na a gidan yari,da wannan
rayuwar gwara gidan yari.

Rafeeq yace tab ni ban ma taba Jin wannan rayuwar ta dabbobi ba sai yau,Ikhram
tace jiya Kuma rabona da abinci tun garin kwakwi dana Sha da dare sai yanzu da
kazo,yace shi yasa kika kasa magana,ba dole ba ta furta,tace dan mugunta idan bana
gari kayan abinci yake siya musu har da nama amma idan na dawo gidansa sai ya janye
sai dai duk abinda na samo ya kare a gidan,Rafeeq yace zai barki mu tafi Abuja sai
na kaiki gidanmu wajen Mama ki zauna a can,indai zata rike ni ai yafi na dinga Jin
ihu da gurnanin sex kullum,wallahi Dake a cikin mata na girma gidan yari Sam Sam
Rafeeq ban San wani ya ake sex ba sai da na fito yanzu,idan nace Masa zanje tayaka
kwana Abuja da gudu zai yarda tunaninsa na zama Karuwa zai samu kudi,yace da kin
fada min ma tun dazu ai da tuni mun tafi kawai.

Ikhram tace wlh yunwa ce ta hanani magana, Rafeeq yace yanzu dai babu bukatar
namiji ko? Ikhram dariya tayi tace Ina yi mana aure nake so wlh nayi kawai na
huta,yace sabo da sex din? yace gani indai zaki aureni,Baki ta bude tace idan baka
so na fa? bana sonki zanzo har Kano na batawa kaina lokaci,kin San Rafeeq kuwa to
mace ma in tace tana so na na tsaneta kenan,to ai bai dace na bika ba, na zauna a
nan sai ka fadawa danginka su kawo kudin aure kawai,yace Inshaallah za a kawo to
tunda haka kike so,tace amma ka bani kudin kwana naje na biya na wata daya kaga
shike nan sai da safe Uncle zai ganni,Rafeeq yace sai kinyi breakfast ma zaki dinga
zuwa da yawo kina tafiya,gobe Inshaallah zamu je a nemi gida a kama miki daki kema
kiyi zamanki,Tace a nan gidan ma akwai daki wata ta tashi shekaran jiya,yace sai na
kama miki kiyi zamanki a ciki har lokacin aure,amma kiyi hakuri sai na shirya kin
san dan makaranta,Ikhram tace ba damuwa ko a ya kake Bai dameni ba.

Kwanciya yayi a katifar tace good night 11pm ta wuce ta mike ta fita ya rufe
kofar kamar kar ta tafi haka yaji,Spark ya kira direct,dagawa yayi yace ya jikin
Mummy? Yace da sauki Dan love,dariya Rafeeq yayi yace Yaya please kudi nake so dubu
dari biyu wani taimako zan Maka da shi ka samu lada
Spark yace makaryaci ance kazo a baka babban aiki ka zauna da Shawarma Joint Dan
Allah ka barwa wani wajen nan ka dawo na baka Office a company na,Rafeeq yace ai
jira nake na gama school ga aurena Yana tahowa,Spark yace au aure zaka yi? Yace ae
tun yaushe ma nima a dinga baje min Haja,bari dai na baka bashi,ranta Maka
nayi,Rafeeq yace to na gode yasan kawai Spark fada yayi,haka yake cewa idan mutum
yace ya bashi kudi sai yace rance ya bayar Kuma ko ka biya bazai karba ba.

Nan take ya tura Masa kudin,Rafeeq har da kiran Naila kamar abin arziki ta
daga, yace Aunty Dan Allah ki bawa Spark bado sosai yau,ya kashe wayarsa ko amsar
Naila bai jira ba,dariya tayi kawai ta ajiye wayar,tace hmm Dan kawai ka zama
kanina ne da kaji iskanci na fiku iskanci.
Dakin Amarya Ikhram ta nufa itace da girki, sun kulle kofa tuni bugun duniya
suka ki budewa,Yahuza da masifa yace ki koma wajensa ku kwana, ai na zaci kwana
zaki tayashi ke wacce irin jaka ce ne Ikhram? Kije ki sa yaro nutsuwa ya sakar miki
kudi,kije ki bashi fadama ya kwaso shoki a ciki, bazan bude ba,dole Ikhram ta juya
ta dawo dakin Asabe bugawar duniya taki budewa, haka ta koma dakin da Rafeeq yake
tayi knocking ya bude,shiga tayi tace sun kulle kofa sunce baza su bude min
ba,Rafeeq farin ciki ya kamashi yace sun kyauta min wlh kwanta ni ai gwara ma ki
kwana a nan wlh yafi miki Jin ihu cikin dare.

Da kayan jikinta ta shiga toilet din Stella, ita tata toilet a cikin dakinta
take, tayi fitsari ta fito da kayan jikinta ta kwanta a karshen katifar Yana
gabanta tana daga bayan lungu,Juyowa yayi suna facing juna tayi sauri ta juya Masa
baya,murmushi yayi bai taba ko yatsanta ba,ita kuwa Ikhram wani feeling take ji.

Chika Kaduna ta koma gidansu da kudadenta tayi bajinta a gidan,ba abinda ya


farantawa Ubanta mahaifi rai sai da tace ta samu miji zasu kawo kudin aurenta,Baban
Chika Yana zaune yace mashaallah Allah ya kawo su ,amma ko shine Wanda yazo mana
Nan sau biyu? ya taba zuwa ya gaishe mu da abin arzikinsa da kayan abinci gashi
kyakyawa,Chika tace Misam ko? Yace shi kuwa, tace ai shine,yace Alhmdllh gaskiya
Suhailat kema kina son shi yanda kike tunanin sa tunda kika dawo gidan nan sai kace
ya karbi rancen kudi a wajenki,Ban gane ba Baba,yace ai in kana so budurwarka ta
dinga tunaninka kullum to ka karbi rancen kudi a wajenta,dariya Chika tayi,yace
no..no..is true shi irin tsohon dan bokon Nan wayayye,kullum Baban Chika shi a dole
yafi kowa Ilimi da wayewa,bazai taba bari ka dinga magana ba shi zaiyi,Kuma komai
kayi kawai baka iya ba sai shi.

Matarsa ce ta kawo abinci,spoon din ya dauka ya jefo mata shi dole shi Sai an
lankwasa Spoon din ya wani lankwaso ciki sannan yaci abinci da shi,cokalinsa na
daban kana ganinsa zaka ganshi a lankwashe, Chika tace Baba gobe zaizo ma,yace
Allah ya kawo shi,tace Ameen idan yazo jibi zan tafi katsina wajen Ammi na
ganta,yace baki da damuwa never mind,Chika a ranta tace Me Unguwa ka shiga uku
zanzo kanka tun kafin nayi aure zan ci ubanka.

Iman kuwa bayan gama labari tashi tayi kamar taji lallashin da Annoor ya mata,
tana komawa dakinta ta fashe da sabon kuka tare da fadawa Saman bed, tace ba uwa ba
uba,Muryar Annoor taji yace gani Iman wai me yasa ke gaba dayanki wata kwangiri ce
ne? ,ci gaba tayi da kukanta bata kula shi ba,yace wai nan tunaninki Kawu in ya
gani zaiji dadi wannan abin da kike yi?duk Munji babu dadi hakuri muka yi,ki godewa
Allah ma da ya dakko ki ya Maida ke mutum,Iman tace haba Yaya dole nayi kuka fa,ba
uwa ba uba duk ba a San Ina suke ba, uwata Kuma tana gidan mahaukata sannan wani
yaje yayi sex dani ban sani ba,duk ni kadai Ina zan iya jurewa,Annoor ya kalleta
yace wai da gaske babu saninki aka bude ki? Iman ki dinga Jin tsoron Allah a
rayuwarki,tashi muje asibiti ma dama zan cire zaren dinkin ba a cire ba,karya ya
fada da Wanda ba a cirewa yanzu yayi mata dinkin,tace ai an Dade iya 3days ai ake
cire dinki,yace Likita ce ke? ni zaki koyawa aiki? dole sai na cire zaren Baki isa
ba idan ba haka ba zai shige jikinki ya zama cuta mu Kuma baza mu yarda ki jawo
mana ba,Iman tsoro taji tace Allah Yaya cuta zai zama? yace ki barshi in bakya so
in ya zama cuta Kya yi bayani,Iman tace yaushe to za a cire? nasan ma zanji
zafi,yace ba zafi ko daya, gobe za a cire,tana kuka tace to.

Yace Shirya muje wajen Mama ta,Iman da masifa tace ae ai Kai da Kwarin gwiwa
kake fada mana kana mana gori sabo da Kai duk tsiya ai sai da aka yi aure aka haife
ka,sai ta mike fiiiii ta fice ta nufi wajen Kawu,Kawu tun daga nesa yace lafiya
Iman? tace Yaya Annoor ne yake nema yayi min gori wai muje wajen Mamansa na raka
shi sabo da ya ga shi Dan sunna ne ni kuwa ba a San ma ubana ba, uwata mahaukaciya
ce bazan iya zuwa wajenta ba shine yake fada min na raka shi wajen tasa.

Kawu dake cin Abinci dariya Iman ta bashi"


Yace Iman kenan to yanzu Annoor shi yayi kansa? shima da bai San komai ba badan na
baku labari ba Kun sani ne? Kuma Dan yace Matar da zai aura taje ta gaida surukarta
sai ya zama laifi,Iman tana goge hawayenta tace ni bana son auren yanzu da ace Yana
so na ai sai yace muje ya kaini na dubo Mahaifiyata.
Kawai sabo da ya ga mu yayan Shegu ne ba Yan sunna ba shike nan sai yazo....

Jauro yace ikon Allah ke Iman buhun ubanki,shi yasa babanki yaje ya samu
mahaukaciya baiwar Allah ya dirka mata ciki a haife ki Ina ruwan Annoor, laifin
babanki ne,Iman tace ni a rabani da Annoor tunda shi Dan Sunna ne ni Nabeel nake so
a rabani da shi,kwarya tabi kwarya kawai,Iman tace kuma kowa ya daina kulani a
gidan nan wlh kar a sake min magana,Jauro yace to kowa yaji,tace abincin ma bazan
sake ci ba,Jauro yace ni Alhmdllh abincina ya Kara yawa Kinga mun samu ragi,zata
sake magana Jauro ya ciro takalminsa ya bi Iman ta zura da gudu tana ihu Kawu kayi
hakuri,Jauro yace wlh bazan hakura ba yau sai jikinki ya fada miki tunda baki da
kunya,ni kike fadawa haka,Annoor yana kallo yace kyaleta Kawu zan mata ni,barni da
ita,Jauro yace jeka ciki ka karya min ita ka fito ga kudi na baka a kaita asibiti a
Dora ta.
Annoor yace to ya shiga room din Iman yace Kawu zan sa key zan casa ta, Jauro
sabo da Dolo ne yace yawwa Ina jiranka ya juya abinsa.

Annoor ya shiga ciki Iman tana tsaye ya rungumeta Yana shinshina wuyanta,Kara
ta saki da karfi Kawu Yana ji yace yawwa yi min maganin marar kunya,be San me ake
ba,Abba ne ya kira wayar Jauro yace zanzo gobe,Jauro yace bana Nan jaraba ka isheni
da sintiri, Hashimu ka matsa min fa,Hashimu yace nifa ba abincin gidanka zan ci ba
sannan ba matarka zan kalla ba ta min bakikirin da yawa ni da nake da Yar Inna har
ayi min gorin mace, matata kullum cikin kamshi da gayu gata fara tas, gata da Yar
kibarta,Habiba uban wa zai ganta yace a gidan Naira take,ni kuwa kowa yaga Yar Inna
sai yayi zaton matar mininstan kudi ce.

Dariya Jauro yayi yace shegen kaya Allah ya bani kanwar Kubra,Abba yace Ina bata
da Yaya bare wata kanwa ita kadai kwal aka Haifa min,Yar zakwai zakwai,Jauro yace
da kayi zamanka ni ai sai nazo gidan naka,Abba yace Allah ya kiyaye wlh baza ka
dinga kallar min duwawun Kubra ba,Jauro yayi dariya yace Habiba ma ta
isheni,wallahi karya kake bata isheka ba Abba ya furta da sauri.

Annoor Yana ciki ya rungume Iman suna ta kokawa sai yayi kissing dinta taki,sai
ihu take Jauro Yana daga Dining Yana cewa yawwa yi min maganin marar kunya,Annoor
gajiya yayi yace haka zamu yi dake Iman? Iman tace ae ta kwace kanta tace bazan
yarda ba, babu abinda zaka taba nawa ko anyi aure bazan yarda ba,yace Ashe kuwa da
fyade a gidanmu wlh,Angon fyade sunana,Iman ta kalle shi tayi girgiza da kafadu
tace ka gani ka gani kwalelenka ta kwashe da gudu ta yo waje,kofa taki buduwa ta
kurma ihu tana Kawu kwarto ganin tayi tsokana zata gudu kofa Kuma taki buduwa tana
ta Jan kofa kamar zata ballata.

Annoor Yana tsaye bai ko motsa ba,yace Baki da hankali yarinya ni Annoor na
tsaya Ina kokawa da mace Allah ya kiyaye, ai mu muke Jan aji ba dai a ja mana
ba,dama taimakonki zanyi tunda ke ba virgin bace ni da nake Virgin ban San komai ba
ban San mace ba,a hankali ya bude mata kofar ya fita,ta tsaya tana kallonsa tace
wlh sai na rama duk sanda aka aura min Kai zaka ga wulakanci,zaka San ka fada min
haka.

Maryam ce tana jira taji Iman ta samu ciki shuru shuru,sai katsam taji Labari
wai ba uwa daya uba daya suke ba,Nabeel ya fada mata cousins suke da Iman da
Annoor,sabo da aikin da Maryam take yi a karkashin Annoor yasa duk sun San Maryam
suna da contact da juna,tana nuna musu ta kirki ce ita,suna mutunci sosai,Nabeel
dinma ba gaskiya ya fada mata ba kawai data tambaye shi a WhatsApp Yaya alakar Iman
da Annoor take ne,sai yace ai su da Iman cousins ne,Su dukkansu yaran Jauro ne,Iman
Kuma Yar yayan Jauro ce,ai an kusa bikin Iman da Annoor,Annoor ne zai aure ta,Nan
take Maryam tace bala'i.
Ashe kuwa zan dakko camera ta da muka dauki Annoor Yana sex da Iman na turawa
Jauro da Iman da dukkan Yan gidan sai na tura musu ta Whatsapp,wlh sai na watsa
auren nan.

A dinga sharhi pls,bakwa sharhi sosai, bana Jin dadin typing Sam,zan tafi hutu
Allah.

Dan Allah kuyi following Dina

Arewabooks
AsmaBaffa

TikTok
Asmay

AsmaBaffa
[1/17, 10:49 PM] AsmaBaffa: PAID GROUP 300

ACCNT NO
0175487861
ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK

YAN NIGER
+22790795939

🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI

BOOK 2
~YARAN JAURO~

46-50

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM

PAGE NAKI NE
Sadiyabala58

UMMIN SADDIQ
ALLAH YASA AYI AIKI A SA'A.
ALLAH YA BAKI LAFIYA ME DOREWA ME AMFANI TARE DAMU GABA DAYA DA YAN GROUP DIN
TANTIRIYA A GIDAN YARI GABA DAYA DA MA AL'UMMAR MUSULMAI.
Maryam wata Digital camera ta dakko Yar karama ta Maida video din cikin
wayarta,tace nayi nayi ya so ni yaki kawai sai naji zai auri Iman ashe shirme nayi
na hada su daki daya da Iman ya mata ciki gashi zai aure ta,ni wacce jaka ce ne? Ya
akayi kaina ya kulle,tsaki ta ja wlh sai na tona Masa asiri.
sabon layi taje ta siya ta bude Whatsapp da shi sannan ta Nemo duka numbers din
yaran Jauro mata da mazan har su Karima da basa gidan suna gidan miji da Jauro ta
hada tayi marking ta tura musu gaba daya har ogan Annoor da Iman din kanta.

Lokacin Annoor Yana Office Yana duba wasu files Dan shi baya ganin marasa lafiya
sosai,Wanda suke aiki karkashinsa suke dubawa, ba kowa yake dubawa ba,kula yake da
komai na asibitin tunda Yana da likitoci
gasu nan da yawa.

Yana duba file hannunsa rike da biro gefensa lemo ne a kwali,wayarsa ce tayi
vibration na shigowar sako har bazai bude ba sai yaga bakuwar number Kuma an turo
video,dubawa yayi ya bude video din Yana kallo,idonsa ya Murza da hannu daya,wayar
ya ajiye a gefe ya sake Murza idanuwansa sosai da hannu biyu,ya jawo wayar ya sake
bude video din yaci gaba da kalla yace Kai kamar fa ni,Baki ya bude ganin
Iman,gefen kansa ya daka da hannu tare da girgizawa ko ba kalau yake ba,dawowa
farko yayi yaga yanda aka fara hasko su a zaune suna Shan Ice cream,Nan take ya
tuna ranar,yaga hotel din tabbas ranar da Iman Bata kwana a gida bane an mata
fyade.

Yace Innalillahi wa innailayhirrajun ya akayi to ban sani ba ban San nayi ba?
Salati ya dinga yi ya ajiye wayar tare da zuba tagumi,tashi yayi ya mike kawai ya
ajiye aikin ya fito cike da tsananin damuwa,gida ya nufa Wanda bangaren Yan gida ma
kowa ya gani,Iman tana kwance tana chating sakon ya fado wayarta,tana dubawa ta
sake kalla wayar tayi jifa da ita tasa hannu a baki sai kuka.
Jikinta na rawa ta fito Palo kenan Jauro ya shugo Wanda shima ya kalla,yace ta faru
ta kare munafukai Allah ya tonu asirinku,Ashe abinda kike yi kenan,kunci amanata ba
a Dan iskan namiji sai mace, da ace baki bada kanki ba bazai taba ko gwadawa ba
Iman,kanku kuka yiwa ba ruwan Jauro wlh.

Haidar ne ya shugo shima ya gani takaici yasa ya dawo gida ya zaci shi kadai ya
gani,Shima Nabeel fitowa yayi Yana dakinsa yau Bai fita ba tunda yaji tarihinsa ya
daina sukuni,matan ma duk fitowa suka yi,Rahma da Nabeela,Sajid Yana gani ya goge
shi gaba daya a wayarsa,Laila da Karima ma duk gogewa suka yi daga wayarsu suna
gidan auren su.
Hashimu ne ya shugo ya tsinci labarin yace mu Gani nima,Jauro yace tsaraici ne
babu kyan Gani ni na goge ma,Habiba tace abi a sannu ba lallai ace....Abba ne yace
yi mana shuru ai ke dama Sailuba ce ko me aka yi dai dai ne,Abba ya shako Annoor
yace Dan ubanka tsaya a nan tsakiya mu saka a tsakiya Kai wanne irin Dan duniya ne
Kaine Dan Sunna amma sai aka samu abin kunya a wajenka,ya Kalli Iman yace ba banza
ba Ashe kike makale Masa ashe da abinda yake baki a sirri.

Annoor jajayen lips dinsa ya turo yace nifa ba abinda nayi ban San komai ba,yes
Ina son Iman amma bazan taba lalata ba wlh, ni da ace ni dan Kwalta ne ko me mata
hudu bazai fada min wankan tsarki ba indai akan Iman ne amma ta ya zan mata haka da
hankalina,Jauro yace dan ubanka wannan waye idan ba kai ba? Annoor yace gunki nane
amma ba ni bane,ka zauna kana tabe yarinya kana shanye mata kirji kace ba Kai
bane,Annoor yace ai Kuma Kawu yafi na sha Wiwi,da mutum ya Sha Wiwi gwara ya sha
nonon mace,Abba ne yayi sauri ya toshe kunnensa da hannunsa ya juya wajen
Jauro,Jauro shi Kuma Gani yayi Annoor Kuma da gaskiyarsa a nan,Abba yayiwa rada
yace kaga Kuma da mutum ya Sha Wiwi gwara nonon matarsa ko ya kace,Abba yace na
Dade da sanin haka,yaran nan na yanzu da iya magana suke,Jauro yace muci gaba da yi
musu fada,radar suka daina Jauro yace koma me kayi Kaine zaka aureta sai ka karasa
ragowarka da ka rage,Abba yace shine magana itama Yar banza fitsararriya ai da Gani
zata aikata itace ta bashi dama azzaniyatu kawai,Iman tana kuka tace wlh ban San
komai ba fyade yayi min bana kaunarsa bana sonsa ko an aura min shi ya hadu da
masifa da bala'i,Annoor yace ni ance miki sonki nake ko ni ruwan Sanyi ne zaki
Raina min hankali ko nasan na yi wani abu Dake,wlh ka sani Allah ya is....kafin ta
karasa Kawu ya sharara mata Mari,yace ya girme ki kice zaki zage shi,wa yace ki
bashi hadin Kai kece babbar marar kunya ai,Annoor harda fari da Ido ya Kalli
Iman,Abba yace baka kyauta ba Jauro shima a mare shi ai shine Jagora,wlh sai an
mare shi ya kamo kunnen Annoor Yana cewa ya lalata yarinya marainiya ga halin da
take ciki Kuma ka mare ta,Jauro yace na tsani rashin kunya ni bana son yaro ya
raina babba,wlh ni na rike ku ba Wanda ya isa na sa doka ya tsallaka,na Sha fada
miki bana son rashin kunya shi zaki zaga,Bai girme ki ba? bana fada muku cewar za a
iya wasa da dariya amma banda Raina babba bare ki zage shi,tare kuka yi iskancinku
ki dawo Kuma kina shirme,ko bakya so sai kin aure shi,shine ma gatanki ki
sani,yasan asalinki kin San asalinsa sannan ga abinda ya faru a tsakaninku wa kike
nufi zai rufa miki asiri idan ba shi ba.

Iman tayi tsaye Sororo tace ai shine ya min fyade shi yasa ya min dinki ya bani
kwayar Hana daukan ciki sabo da yasan ya cuceniiii....ta karasa da kuka,Habiba tace
na yarda dake Iman sabo da Sanda ake duba ki ya zaci ciki ne Dake har da suma Yana
gudun abin kunya,Jauro sai lokacin ya tuna da abinda ya faru a baya,yace biri yayi
kama da mutum,Abba yace na dawo bayanki Iman Kai Annoor jakar ubanka
lalatacce,Jauro ma yace mun gane gaskiya Iman kece da gaskiya.

Annoor yace amma Abba ku tuna fa wlh ban sani ba ta ya akayi idan Ina nemanta
ban San tayi ciki ba,ta ya Ina Likita zance a duba ta ai baza kuji labarin ba
ma,Abba ya sake daga kai sama Yana tunani yace kafi Iman gaskiya Annoor,Jauro yace
ni dai Ina bayan Iman,Abba yace na zabi Annoor,Habiba tace Dan Allah wannan abin
nasu fa bincike ya kamata ayi da alama basu San sunyi ba,sannan a duba waye ya turo
sakon,a tsaya ayi Duba da bincike,amma ku kanku an kasa gane me gaskiya a ciki,kuce
Kuna bayan wannan anjima ku koma bayan wannan ba shine ba,Abba yace to gwana ta
gwanaye..
Nabeel yace gaskiya ne Ummi ni na yarda dukkansu baza su aikata ba,kowa yayi
hakuri a dauka kaddara ce ayi musu aure a hankali ma gaskiya zata yi halinta,Allah
baya bacci.

Rahma headphone dinta ta gyara tace mu akewa kallon Yan iska sai gashi,Yaya
Annoor har baya so Iman ta zauna da kayan bacci a gidan nan ana tattalinta,gashi
ashe mu namu me sauki ne, Allah ya bayyana gaskiya amma tunda aure zaku yi ai
normal ne,Nabeela tace gaskiya wlh da matsala ayi bincike sosai,Rahma tace Yaya
Annoor har duka ne yake idan ya ganni da wani Ashe shima Yana dan ehhh ehh...Jauro
ya galla mata harara tayi shuru.

Haidar yana jinsu baiyi magana ba sai daga baya yace Annoor an Sha dadi shike
nan gori ya kare,Iman ta huta da gori,inji wa yace gori ya kare?Annoor ya tambaya
ai magani ta bani tayi min fyade Kuma sai an biya ni Sperm dina da aka sa nayi
asarar 'ya'ya na a banza, an zalunce ni an yi min fyade sannan abin haushin ma bana
hayyacina,ban San nayi ba wannan shine ya dame ni wlh ni,tunda an riga anyi ai aji
dadin kawai amma kawai an zalunceni ban sani ba ai sai naji dadin sannan a tuhume
ni da kyau.
Abba a hankali yanda ba me Jin me yace yace Dan Nan kayi gaskiya gwara kaji
kasan ma kayi amma baka sani ba ai an cuce ka,ai baza ka ji haushi ba sai kayi aure
kaji abinda ake ji sannan zaka tsinewa kanka da kayi baka hayyacinka, baka san kayi
ba,ni kaina na jiye Maka haushi irin wannan yarinya dakwalwa haka ace baka ji ba ai
ka cutu.

Jauro ne yace me kake cewa ne wai? Abba yace ba komai dama cewa nayi gwara ma
da ya sani Yana hayyacinsa,Jauro dariya ya danne ya fada tunani shima yace Annoor
fa an cuce shi magana ta Allah gwara da yaji dadin ma amma bai sani ba.

A fili Jauro yace Annoor wato Kai haushi kake ji ma baka hayyacinka? Annoor
yace wlh Kawu shine abinda ya dameni ba wani abu ba,tunda kaddara ta faru ya za ayi
sai hakuri amma naji abin,a fada mata kawai tayi hakuri ban San komai ba ni kar ta
sake tuhuma ta,Dan ni ya dace a lallasa an bata min rai,Haidar Yana ta dariya yace
yaro dan ma baka sani ba da kuka zaka yi kawai kace an cuceka,Abba yace Kai kuyi
mana shuru da zancen batsa,Iman kuka bazai kaiki ba,sannan Baki da kamar Annoor
gwara ma a tattara ayi hakuri kinji,kiyi hakuri magana ta gaskiya ba a kyauta miki
ba,shima Bai sani ba,ba a kyauta Masa ba, da ace dai ya sani da yafi din,kiyi
hakuri maganar iyaye kina da Kawu sannan baku San dadin iyaye ba me zai dame
ku,kawai kiyi aurenki ku dora daga Inda kuka tsaya,Jauro shima yace yo shike nan
mece duniyar daga Kano sai kaduna fa,rayuwa hakuri akeyi kowa ba yanda yake so aka
tsara Masa ba, inshaallah zan kaiki wajen Mamanki ki ganta,Iman murmushi tayi taji
dadi tace Allah Kawu? yace sosai kuwa,tace na gode yace kiyi hakuri kinji ko ma
mene a rufawa juna asiri,bana son rashin kunya da shirme,kar kice wannan zai sa ki
daina ganin girman Annoor dan kin ganshi ba wando,Haidar dariya suka yi su Jauro
abinsu sai addua ko a gaban waye fada suke idan magana ta zo,Abba yace kowa ya goge
video din Nan,suka goge,Abba yace ke Rahma ban yarda dake ba muga wayarki karki
dinga kallon bawan Allah cikin dare kina rage zafi,Dariya Rahma tayi ba shiri tace
wlh na goge ai har abada yayana ne baza mu so mutuncinsa ya tabu ba,Jauro yace
yawwa Allah ya muku Albarka,suka ce Ameen.

Annoor juyawa yayi ya haura sama yace mutum ya Sha aiki bai sani ba Allah ya
isa wlh da banji dadin ba,gefen bed dinsa ya zauna Yana tunano Badon Iman da ya
dinke yace nine nayi wai? Kansa ya bawa amsa yace Kaine mana,yace Ashe gwarzo ne ni
murmushi ya saki,yace taji Mazaaaa...kyawawan hakoransa suka bayyana,yace Alhmdllh
da ba wani Jaki bane,yanzu hankalina ya kwanta haba ai gwara ace nine dama,ni tunda
naga wajen nan na Iman da na dinke naga yayi kama da Lolly dita,kamar size dina ne
ya shiga ciki,nace ikon Allah kamar ni ashe kuwa nine,murmushi ya saki Haidar ne ya
shugo ya same shi a haka,dariya ya bawa Haidar sosai yace Kai nan murna kake yi ma
kayi iskanci bayan baka sani ba,ni fa yanzu na samu nutsuwa Kuma da ace wani ne
yayi gwara ni,ayi ma ayi bikin Nan wai me ake jira ne? ayi mana auren nan Dan
Allah ko na dinga kashe fitila cikin dare.

Iman ce ta shugo dakin duk fadan da suka yi amma ta iya zuwa tace yaro Kuma gobe
Kawu zai Kai ni wajen Mamata,bazan dawo da wuri ba,sai na yini,Annoor ya kalleta
sanye take cikin English gown peach doguwa amma an wani tsaga gefe da gefe,yace
banji me kika ce zo ki fada min,Haidar yace kinji kunya Iman yanzu kika gama kuka
da masifa kika ce babu ke ba shi amma har kin manta,Iman fari tayi tace ai zuwa
nayi na fada Masa yaji haushi,Annoor murmushi yayi yace a dawo lfy,ya mike yace
Office zan koma fa,zan cirowa wata Baby a cikinta Ina da operation,Iman tace baza
ka cire ba kazami ka tabo jini ka dawo mana gida wlh karka sake taba ni tunda Jinin
haihuwa kake tabawa,ba wacce za a cirewa Danta, a sa wani ya cire mana sai Kai,Kuma
shike nan sai ka Kalli cikin wata,kofar ta tare wai bazai fita ba,Haidar yana
dariya yace hmm muna kallo a gidan nan matsa min na wuce ko wlh na dauke ki nayi
waje dake,Matsawa tayi ya wuce ta sake rufe kofar ta babbake,Annoor yana zuwa
daukanta yayi cak ya sabata a kafada suka fito tana dariya tace Kawu zai gani,Bai
ajiyeta ba sai da ya kaita wajen Kawu ya ajiyeta ya wuce Bai ko tsayawa baiyi ba.

Abba ya Kalli Jauro yace za a iya girgizar kasa a gidan nan,wlh kayi ka daura
auren nan kar a sake na biyu,Jauro yace yau zanje na sanarwa mahaifiyarsa tukun sai
mu tsaida rana,yace ya fiye Maka dai,ya mike yace Yar Inna ta kirani Ya daga wayar
yace hello 'yar jajir ya Kalli Habiba wai ita yake wa ba'a,Jauro yace zo nan Yar
bakas....Habiba tace kwayi Kwa gama ko a jikina wlh baza kusa ni shiga kanti
ba,Jauro yace da an fara kula wasu Kuma kuji haushin mutum,sabo da kullum Kuna
tare da shedan ko Baku duba wayar mutum ba akwai kyautar da shedan yake Baku ta
sirrin miji sai ku dinga ganewa idan ya kula wata,an rasa ta Ina kuke sani idan ba
shedan ba wa zai dinga nuna muku.

Abba waya yake da Yar Inna harda tambayarsa me za a dafa Masa,Abba yace karki sa
nayi kuka Yar Inna, wai duk da kin iya wannan kulawar kika barni ina ta kallon mata
a runfa,na dinga arahar kayan Miya a banza,na tafi wajen Batoola na koya mata girki
ta karu Dani a banza ta yaudare ni, Kuma sai yanzu kika nutsu,Kubra dariya tayi a
hankali tace Badan yara na kusa ba da na fada Maka wata magana,Abba yace yo shiga
daki mana naji,tace a'a a barshi,yace ke banza ki tsaya kallon ruwa kwado ya miki
kafa, ana koya miki yanda ake mallaka sadaka bakya daukan haske.

Kubra tace to tun yaushe na mallakeka Kuma,yace inji wa? to zance ma na tafi
yanzu,dariya tayi tace da rana haka? Jauro Yana Jin komai a wayar tasu, Bazawara
tana da wani lokaci ne ita da take neman agajin gaggawa cewar Jauro Yana daga zaune
ya bada amsa,ya sake cewa ai Bazawara Emergency ce me zaman kanta,Kubra dariya tayi
tace naji Inda kaje ai.

Abba ya harari Jauro yace ka tona min asiri Ina niyyar in bata kuka yau,na dade
banga kukan Kubra ba ka wani tsoma baki,Jauro yace Kai Nan har kukanta kake son
Gani? Abba yace na dare kawai take yi na soyayya ,Habiba tashi tayi tace kunfi
karfi na nikam,Jauro yace kashe wayar kaji,Abba yace Jaa" Kubra ta amsa na'am yace
ki dafa abinda kike so Ina so nima,tace to karka ci komai ka dawo da wuri Kuma,yace
yanzu kuwa sannan ya kashe wayar .

Jauro yace nima bakina kaikayi yake,Abba ya furta to Sosa abinka mana,yace
mutuniyar Habiba ka ganta shuru shuru ko heeey kiyaye ta,idan kana neman Original
Harija to Habiba ce,har fada mata nake nace Habiba a dinga raga min na tsufa
yanzu,Abba yace Kai bakaken mata akwai quality shi yasa wasu basa son farare,ni
kuwa gwara fara ta Ina kallonta ma nishadi nake,Jauro yace af Nima fa ka zugani
dagewa zanyi na auro uwar Annoor zizar mata,Abba yace Nidai ba ruwana Ina bayan
Habiba kar tace na ci mata fuska,Jauro yace karka fada mata fa nasan halinka,Abba
yace wlh bazan iya ba ban dauki alkawari ba a ko yaushe zan iya fada ba ruwana.

Sai da Habiba ta fito zata wuce Abba yace Habibalo aje a fara gyaran jiki mun
fara neman aure kar wata tazo ta kasa ki a wajen Jauro,wlh ki daina gidadancin nan
Habiba ki shugo zamani tam idan baki ji bari ba ai Kya ji hoho nidai na fada
miki,Jauro yace ki rabu da shi wannan Kam yanzu ba hayar gida ya kama a Zaria
ba,gidan ya siya sosai ya tare a Zaria,Habiba tace ai Kai Jauro ba a rabaka da
aure,duk namijin da ya Saba da mata biyu baya iya hakura a zaune take ko ya saki
sai ya auri wata,wlh ka auro abarka ni ban hana ba indai zaka samu nutsuwa ai yafi
ka nemi na banza,Jauro yace Allah ya kawo ta gari,Dan shi da Abba basu muna muna.

Yau ma Habiba ba yanda bata yi ba akan Abba ya tsaya yaci abinci yace shi Kubra
tana jiransa bazai ci ba yaje yayi mata laifi, Jauro Nabeel ya sa ya kaishi gida a
mota,Nabeel tunda ya dauki Abba a mota suke hira Abba Yana ta bashi dariya
sosai,Sun kusa karasawa gida Abba ya hango Hidaya sanye cikin uniform tana ta
sauri zata koma gida,rage gudu a wajen yarinyar can 'yata ce Abba ya furta, Nabeel
yayi slow Yana tafiya a hankali a saitin Hidaya,Abba yace yi mata horn,Nabeel ya
dinga dannawa Hidaya horn,ta zaci samari ne ta ja tsaki tana dauke Kai.

Abba dariya yayi yace ta bature yace Goot (Good) yarinya ta tayi hankali ta
dauki fada ashe,dariya Nabeel yayi tare da sake danna horn,ta juyo a fusace zata yi
masifa ta ga Abba ya sauke glass,baki ta washe tace Abba,yace daina murna ba motata
bace hanya aka rage min,Hidaya tayi dariya ta mikowa Abba hannu ya miko nasa ya
rike hannunta ya saki sabo da motar tana tafiya kadan kadan,Abba ya furta sai kin
karaso,babban yatsa ta dagawa Abba tana daga Masa Kai tana murmushi,Nabeel suka
birge yace Ina ma na San nawa iyayen,amma ba komai ai Ina da Kawu yafi ma wasu
iyayen,Abba yayiwa magana yace a dakko ta? Abba yace kyaleta bata ji Hidaya Yar
rigima ce,da Naila ce da gudu zance a dakko min ita,amma gwara ta Sha wahalar
rayuwa tafi yin hankali,Nabeel glass ya dage yayi gaba,Abba ya kalle shi yace Kuna
adon suma yaran nan,wannan uwar suma haka kamar ka dakko kaya, badan kana da haske
ba ai da bazan ka ganu ba,gaka Nan dan Fulani da Kai mashaallah.

Nabeel murmushi yayi yace ai kudi ake kashe mata Abba,Abba Yana ji yace Uhmm Yan
mata ne suke so shi yasa kuka dage da adon suma,da Yan mata zasu hada baki duk me
suma da gemu baza su soshi ba da gudu zaku sauke gashin
Nabeel yace ai Abba yanzu yawa ne ace baka da Dan gemu da suma,da yanzu ne
kwantai zaka yi wlh,Abba yace karya kake ni nayi kwantai, kasan waye ni kuwa a
wajen Yan mata sanda Ina saurayi? Aji ne dani sai gajiya aka yi aka min aure da Yar
abokin Babana sabo da in tsaya ma Ina kula wata yawa ne nafi karfin su,Yan mata
Allah Allah suke Hasheem ya kulasu ni kuwa Ina,Abba harda gyara sunansa
Hasheem,yace har abada yaro baza ka auri kamar Yar Inna ba a kyau,duk na muku
Zarra,ai matan yanzu duk Yan cuwa cuwa ne,komai sai sunyi cuwa cuwa,samun irin Yar
Inna sai dai ka tafi saudiyya,Kuma kace zaka je saudiyya wlh zaneka Larabawa zasuyi
kace zaka auri matan da suke garin Manzo,gwara ka fara kamun kafa na baka Jinin Yar
Inna ko kayi dace.

Nabeel ya dinga dariya kamar me,haka Jauro ma yake musu kuri iri iri,musamman
sanda ya auri Na'ima Matashiya,ya dinga ce musu ko ku Albarka baza ku samu irin
Na'ima ba matar manya.
Har kofar gida Nabeel ya sauke Abba ya mikawa Abba kudi yace Abba gashi a bawa
yara,Abba yace ka bawa dai uban yaran,bazan basu ba sai dai na San musu kudin
makaranta da kudin cin goruba,Dan yanzu ma Allah yasa na biyawa Mohsin Makkah ne
shi yasa zan iya bawa Yar Inna Kudin nan nace taje ta Sha shagalinta amma da
lokacin da ban biya Masa bane kwandala baza suci ba ko zasu mutu,nima sai dai su
ciyar dani,Kai tabara nake yi a da,dariya Nabeel ya dinga yi yace to na fasa a bani
kudina,yace ai ba kyau ayi kyauta a karbe ko baka sani ba ne Malam bai koya Maka
ba,dan Allah tafi gida,Kubra ce ta leko tana kira Zara data fita da gudu tana cewa
indai kika dawo sai na zaneki,Abba yace me leke dan wuta,dama leke kike yi idan
bana nan,Kubra ciki ta koma ta barshi,sallama suka yi da Nabeel ya koma gida.

Iman sai dare tayi wanka taci kwalliya cikin Arabian dress riga da Skirt, tayi
kyau mayafi ta Dan yafa yanda Larabawa suke yi tazo ta zauna a Palonsu tana kallon
film dake bata Sallah yau,Nabeel ne ya fito shima ya zauna sanye cikin 3qtr da riga
hooddie kasancewar ana dan Sanyi,Iman ya kalla yayi dariya yace Iman har an fara
kwalliyar amarcin ne? Angon bai dawo ba ai,Iman tace Yaya wanne Ango Kuma nayi
abata Dan na birge kaina ace min sabo da Annoor nayi ba dama nayi motsi a gidan nan
sai ace shi na yiwa,Yace irin wannan kwalliya haka kamar a Kuwait, murmushi tayi
kawai tace karfe nawa ne? ya duba wayarsa yace 8pm,tace uhmm lokaci yayi nisa,Bai
dawo ba ko? Ni Yaya Allah ka daina min haka,yace to na daina amma idan ba Kya son
Annoor ni Ina so zan rufa miki asiri a haka,Iman tace tab wallahi bai Isa ba,babu
Wanda zai rufa masa asiri abinda ya shuka sai ya girbe kayansa tas,Nabeel yayi
dariya yace ki daina pretending Iman shi kike so,tace Allah ya kiyaye na so me
fyade dan fyade,haka kawai ai na Kalli video din sai da na nutsu na kalla hmmm yayi
min fya....mukus tayi Ganin Annoor ya shugo,ta hadiye maganarta da sauri ta canja
zancen tace film din nan ya hadu,Nabeel yayi dariya yace ke dai kinji tsoro,shuru
tayi

Annoor yazo ya wuce ta gefenta Yana sani yasa kafa a hankali ya tura keyarta ya
danna kanta kasa ta saki ihu ya janye kafarsa yayi gaba,ta juya tana harararsa,a
hankali tace mugu gobe bazan yini a gidan nan ba Ina wajen uwata.
Haidar ne ya shugo da sauri Iman ta rike masa kafa Daya tace duk yanda aka yi
club zai je za a tafi sana'a,kafarsa ya kwace Yana dariya yace ki rufa min asiri
Iman kar Dan jaraba ya gani yace Ina taba Masa mata,Iman tana dariya ta sake kaiwa
kafarsa cafka ya tere yace ba ruwana,Nabeel ta mikawa Hannu tace mu tafa,kafada ya
makale yace Haram,tace tsoronsa kuke yi wlh sai mun tafa ta mike,Nabeel ya boye
hannayensa yace zan fadawa Kawu.

Tace shike nan an cuce ni an rabani da mutane,Nabeela ce ta fito tana cin


abinci tace wlh Iman bakya Jin magana Yar banza sai tarin yarinta,Iman tace me kika
dafa? Indomie ce fa da kwai,zan ci tace dakko Spoon,Spoon ta dakko ta hauro da
gudu,suka hadu da Haidar yaci gayu zai fita sai kamshi yake,Spoon din ya karbe ya
jefa shi kasa ya wuce Yana mata dariya,Iman tace yanzu sai na koma kasa duk an
rainani haka ta sauka ta dakko abinta ta dawo,Uwar Jin kida kuwa Rahma tana dakinta
tana Jin kida tana rawa.
Habiba ce ta kira Nabeela tace kije ki kaiwa Annoor abincinsa,tace to" Iman
tace Aunty gani karama ai babba baza tayi aiki ba yaro Kuma ace Yana zaune ai ba
tsari,Nabeel ya dinga dariya shi da Nabeela wai su Iman zata yiwa wayo,Nabeela tace
a'a ni akace ni zan Kai ta mike tayiwa Iman bukulu ta dakko abincin zata wuce dakin
Annoor

Iman tace wanka yake to Kuma idan ya fito baya fitowa da kaya bintir yake
fitowa,ga matarsa itace muharramarsa,Nabeela tace ai ba a daura ba Daya muke dake
sabo da haka ba komai,Iman ta harari Nabeela tace ai dai to idonki bazai iya kallon
tsaraici ba ni kuwa na taba gani,Nabeela tace Wanda kuka yi ai fyade ne Kuma bakwa
hayyacinku,Inji wa ni Ina gani Kinga yanzu kune yara,Nabeela tana dariya tace wlh
baza ki Kai abincin nan ba duk maitarki,ni na taba ganin ma irinki,a Saman center
carpet Iman ta kwanta tana danna remote tana kallon TV, Nabeela Annoor ta kaiwa
abincinsa yana wanka kuwa ta ajiye Masa ta fito.

Chika yau ta gama shirya girkinta,gidansu Dan sakarkari ya Sha gyara na


musamman Yana kamshi,ta gyara dakinsu na baki Wanda ke dauke da kujeru uku rak
3seater,2 da 1seater sai carpet,anyi Masa turaren wuta an kulle ko Ina,Kofa biyu ce
da palon ta kofar gida da ta ciki,tayi girke girke ta kashe kudi,wanka tayi tana
shiri a dakinsu taga kiran Misam,dagawa tayi yace Ina Airport yanzu zan karaso tace
okay,yace ki sa min rigar material Boubou me budadden hannu zura hannunka
masoyi,Chika wayarta ta kashe tana dariya,Atamfa ta saka doguwar riga tayi kyau ta
fidda shape dinta sosai wata coffee color, dankwalin hula aka dinka mata me kyau
kamar anyi mata dauri,ta tsara kwalliyarta ta saka abarta ta fesa turaruka har kala
uku,kyau dai tayi kyau kamar a sace ta.

Misam ne ya karaso ya kirata ta fita,tana taku daidai ko Ina girgiza shi take
Yana rawa kamar Yar iska,kafin kace me Annoor ya gama susucewa,fitowa yayi a motar
da friend dinsa ya dakko shi a Airport ya zuba wankan wani yard me tsada milk
color,za Azo zance harda saka hula chass a goshi,abokin ya leko suka gaisa da Chika
yace a kular min da shi,Misam in ka gama ka kirani,yace to ba damuwa,ya ja mota ya
tafi.
Chika tace shugo ta Masa iso tana tafiyar salo har cikin dakin,ya zauna,yace
komai na kwakwalwarta ya goge da na ganki, tayi formating,Dan Allah ya ake cewa
dadi kashe ni da turanci?dariya Chika tayi,yace babu ko hug sai a wani ce na zauna
ni gaskiya Ina Shan wahala a soyayya.

Chika tace sorry ai an riga an zauna, yace a mike mana ai ba wahala ya mike
tsaye ya jawo hannunta ta mike ya shigar da ita jikinsa ya rungumeta yaki ya
saketa,tace karfa wani ya shugo yace babu me zuwa gidanku wayayyu ne Dan kawai yayi
mata wayo,Inzo tun daga Abuja na koma haka kin San yanda nake missing dinki kuwa ya
fara lallaba Chika Yana kalallameta kamar zaiyi kuka,Yana narkewa harda zama abin
tausayi,yace mutum ya tuba baza a dinga tausaya Masa ba,ko so kike na koma ruwa,wa
nake da shi da zata kula dani ta tsaya ta tabbatar da tubana ya dore idan ba ke
ba,kece fa kawai budurwa ta.

Samarin zamanin Nan basa kula mace daya, Yan mata da yawa suke yi amma ni ke
kawai na rike,bazan iya kula wata ba ko wace ko me zata bani,ke da mace ta bani
Badon ta gwara nazo ki min kiss,Chika harda Jin dadi,ya zubo karya yace jiya Mima
ta turo min Wahida wajena wai mu daidaita kanmu, nace Ina da ke,wai yarinyar nan ta
dinga turo min kirji nace inyi me da shi gani da Chika nata ma fresh me kyau mu dan
jiiii....Chika lusara har ya gama da ita sabo da tasirin so ta tsaya ta kyale
shi,ya lalubi bakinta a hankali cikin salonsa na Yan bariki ya dinga tsotse mata
baki,muryarsa na rawa yace ki tausaya min kar wata taje ta min na yarda da
nata,Chika tace to karka je kaji ta dinga tayashi ana gaba gaba tun Yana shafe wuya
ya zuge zip,ya zauna Saman kujera tare da dorata a Saman cinyarsa ya ja zip dinta
kasa ya zura hannaye tare da janye bra din sama ya fara wasa da dukiyar fulaninta
Chika sai dadi itama take ji,Wata yarinya ce ta taho da gudu kanwar Chika da suke
Uba Daya,Chika da gudu ta mike tare da fadawa Daya kujerar,Misam ko a jikinsa ya
dinga dariya yace matsoraciya bafa Nan ta yo ba fita zata yi waje,Chika tace ta ya
ka sani? Yace daga sautun taku ake ganewa ai,Chika bra dinta ta gyara da zip dinta
ta dawo daidai,yace ya haka? tace ka gama na yau.

Misam yace kira min kanwar nan taki data wuce da gudu ta cuceni Yar kundun
Uba,kira min ita,Chika tana dariya ta mike ta fita taje ta kawo Masa kayan ci da
Sha,ta koma ta tambaya a gidan tace wace ta fita a gidan Nan da gudu yanzu? Sukace
Mubeena ce,sai ga Mubeena ta sake shugowa da gudu,Chika tace zo Mubeena ana
kiranki,tace to tabi Chika suka shiga ciki.

Chika tace gata Mubeena ce ta wuce da gudu ko Mubeena? Yarinya tace ae nice nan
wasa nake yi nice Super man,Misam hannu ya rike mata ya jawota gabansa yace sai na
zaneki yau tunda kika tsorata ni,baki san anyi Bako ba?
Idan aka yi bako nutsuwa akeyi,Mubeena tace ni ba ruwana ai da Bako washa na nake
yi,Misam kamar gidansu harda bata rai yace rufe min baki bakya Jin magana ko,zan
zane ki a gidan nan,Mubeena tayi shuru,yace je ku tafi makaranta,tace yau ba
makaranta,yace to sai Kun je School,dariya Mubeena tayi tace gwara ma nayi
bacci,yace yawwa je kiyi bacci ku kwanta da kannenenki ku duka tace to,ya bata kudi
yace gashi kuje ku raba amma duk Wanda bai kwanta bacci ba kar a bashi, tace to
tace an gode Allah ya saka ta fice da gudu.

Tana fitowa da karfi Misam suna ji tace Bako ne yace muje muyi bacci a bawa kowa
kudi,yaran gidan da gudu suka fada daki suna ihu da murna kowa sai rige rigen
kwanciya suke,wannan ya tuntsira ta baya ya baje waccan ta wantsalo kafafu
gefe,Mubeena kudin ta mikawa mamansu tace nima na tafi bacci idan mun tashi Mama a
raba mana yeeee...ta fada daki,dariya uwar tasu tayi Dan gaba daya basu San dalilin
bako ba har Mama.
Allah sarki yara daga baccin wasa sai na gaske ya kwashe su su biyar suka rushe
da bacci gida yayi tsit,Chika ce tazo tace wai Ina yaran? Mama tace wai daga Bako
yace suyi bacci leka ki gansu,Chika ta leka tana ta dariya ta koma ta bawa Misam
labari,shi kansa dariya yake,yace yaro yaro ne.
Zama suka yi suna shirye shiryen auren su yanda zai kasance,ana yi ana soyewa.

Washe gari Chika ta wuce katsina tana zuwa a wajen mamanta ta yini suna
hira,tana yi tana fitowa ko zata ga me unguwa,har tayi wanka ta canja kaya tasa
riga da wando ta tsuke ta Sha kyau ta daura mayafi a kanta,Babarta bata San ta fice
ba tace yau zanyi tijara wallahi shi yasa nasa riga da wando yafi ganina da
kyau,kofar gidan me unguwa tazo tace Ina me unguwa Dan Allah? ta tambayi yara,suka
ce Yana wajen Liman gasu can a majalisa.
Wajen ta nufa Kai tsaye tana taku dai dai tana zuwa tace salamu Alaykum,Ina
yininku,suka ce lafiya, a Chika kece haka,Liman yace Subhannallah wannan ba tsari
bane ga Yar musulm....dakatar da shi tayi tace ba abinda ya kawo ni ba kenan
munafukan unguwa ka bari kaje can masallaci ka fara wa'azi,har Ilimi ne dakai,kiran
sallah ma sai anci gyaranka,me ka sani Dan tsubbu,kana bawa mutane maganin tsubbu
kana Jan Sallah,kana raba auren mutane,kana hada makwafta fada,kana sa kishiya ta
yiwa kishiya asiri har kana da bakin wa'azi,Bakinka ai sai dai Kaci goro ba dai
kayi wa'azi ba.

In banda lalacewar ma musulmai wa zai bika Sallah Kai mashirki irinka,mata suna
zuwa kana amfani da su kace zaka shafa musu magani su tube,kayi amfani da mace mene
bamu sani ba kana Nan ana kiranka Malam Liman kana washe baki,Liman mukus yayi
yasan an San sirrinsa,Me Unguwa yayi tsumu tsumu,Chika tace tsohon munafuki,tsohon
banza, Dan shege,wani Dattijo Wanda shima tsohon munafuki ne yace haba
Suhaila,Chika da karfi take magana ta tara musu mutane karka sake min magana tsohon
banza Kaine ka Kori Yar kaninka sai kauye ta koma zulaiha ko ba Kai bane?, karka
sake min magana yanda kake ganina Ina cikin bacin rai tunda nake cikin garin
Nan,Ina cikin Jidali,tsuma nake adey vibrate,ko na samu farin ciki bana jinsa bana
nishadi,tana magana har haki take tana jijjiga
Tana nuna Me unguwa da yatsa tace Idan na fito Maka da rashin mutuncina dana fito
da shi daga gidan yari,idan na fara Maka tijara da wulakancin Dana fito da shi daga
gidan yari,bala'ina Dana fito da shi daga gidan yari wallahi sai gangar jikinka ta
fita ta bar ruhinka

Liman yace ke ko kin haukace ne,Kan Liman tayi kamar zata dake shi tace Kai
yane ta Masa maganar Yan daba Ina magana kana magana kana fada min burkutu,ta nuna
Me Unguwa tace a fada Masa zan saita Masa zama,sai na hanashi Shan ruwa a kasar
nan,sai na maka wanka da ruwan kwata,kayi min sharri kayiwa uwata sharri ka kashe
mata aure Dan uwarka, ta ebo kasa ta watsawa Me unguwa a kansa,ya mike yace keee
ni...

Chika tace uban me zaka iya matsiyaci,Babar Chika ce ta fito da gudu tana kuka
tace yau na shiga uku wai baza ki hakura ba, dattijai ne da girman su,ai suci
darajar tsufa, dazu fa nace ki hakura,bazan hakura ba sai ya Fadi gaskiya wlh sai
ya tonawa kansa asiri zan hakura, matsiyaci haihuwar asara Allah ya isa me shedar
zirrrr,kasa ta ebo ta watsa musu ku tashi ta fisgi tabarmar ,Suka mike da gudu,ta
dakko dutse Kato suka arce da gudu ana ta musu ihu,sabo da kowa ya tsane su a garin
sabo da gulmarsa da bakin halinsu,sun buwayi kowa a garin,Chika birge mutane tayi
dama an rasa me yin haka kaf garin sun hana mutane sakewa.

Kwana biyu Mummy kwaya ta saketa ta bude idonta ta mike ras da ita ba wani
alamun ciwo ko wani Abu,Malaman suna ta karatu aka ga ta mike suka ce Alhmdllh
Alhmdllh sun fita sun saketa, inshaallah ta rabu da su kenan baza su sake dawowa
jikinta ba Kuma ai anyi arziki,Yan uwa sai rungume Mummy suke,Spark ma ya rungumeta
Yana mata sannu,sabo da rainin hankali tace me nayi? Me ya faru dani? Ina Baseeru
na? Ina Mero Yar aikina Dan Allah kar ta tafi, ban San me ya hau kaina ba nace na
koreta,ku fada min me ya faru Dani ne,su Mima sune masu Bata labarin komai.

Mima tace kika Fadi kina dafara,Mummy tace Subhannallah,muka kaiki asibiti Abu
dai yaki,Yaya yace a dawo Dake gida,muka dawo dake aka Nemo malamai suka dinga
karatun Qur'ani a kanki ayoyi masu zafi suka dinga karantawa,Mummy tace shedan a
gidan nan Kuma tasa ta kare,suna ta bata labari yanda Spark ya damu,Mummy taji dadi
tace ashe dai Yana son uwarsa,suka ce ai munga zahiri,duk son shegiyar Matarsa
Naila da yake yi sai gashi a kanki ya watsar da Yar iska,a nan yake yini,da asuba
yake fitowa sai dare,Wahida tana wajen tace mayyar har nan take biyo shi ai,tana
iyayin banza ita me miji.

Naila Kuma Allah sarki kullum sai ta yo soye soye na sha'awa ta kawo musu amma
basa taba gani,yanzu ma sallama tayi ta shugo da basket dinta na abinci,suka ce
gata nan jaraba an dafo kayan tsafi za a mallake mu,Mima tace baza mu mallaku ba
kuwa Ubanta yayi karya,Naila shugowa tayi ta durkusa ta gaida iyayen, Yan matan
kuwa sai harararta sukeyi ana mata kallon banza,duk da haka tace sannun ku ya me
jiki? Mummy tace kin ganni ai naji sauki na maye na tambaya Kuma,tace to Allah ya
Kara sauki suka ce Ameen a fusace,zata mike kenan suka ce dauke Abincinki ki kaishi
can Palo baki saci,ko Kinga Jikin mu da yunwa?cewar Anam da wata kanwar Mima.
Dauka Naila tayi ta fito ta shiga kitchen ta juye a flasks din Mummy ta tattara
nata a basket din ta fito ranta yana mata suya sosai,tunawa tayi da maganar Abbanta
fadan da yayi mata tayi hakuri kawai ta zauna ita kadai,lokacin Spark ya fita Yana
waya.

Tana zaune suna ta zirga zirga suna jefar mata da magana,Anam ta fito tace wlh
Ina Nan sai na rama dukan da kika Sa Yaya ya min,shegiya Yar gidan Dolo,ubanki
Hashimu dolo to Munji labari KwarKwar ne ubanki,ashe ma wani bi ta can ne wani
shagiri girbau ne ubanki.

Naila kasa jurewa tayi tace ke Ubanki fa waye shi kakanki ma nasan asalinsa
manemin mata,Dan bariki,gwara ubana halitta ce ta Allah,talauci Kuma ai ba Wanda
yazo duniya da arziki,haka Yayanki ya gani yace yana so,Kuma dole a zauna dani ba
yanda za'ayi,sai ma na fara zube muku yara tukun,ke dalla talakawa,ai duk mun
kwakwulo komai naki,marar asali dama da Gani Yar kauye ce,wata ce cikin Yan matan
budurwa tazo tace Yar gidan Hashimu Dolo da Kubra suka kwashe da dariya suka yi
gaba.

Mero tana zaune a daga wajen kitchen a bayan kujera tana ta recording basu sani
ba,tace kamar na kunnawa mijinta yaji,Naila ji tayi cin mutuncin yayi yawa tana
magana Kuma zasu yi mata duka ta mike zata tafi,budurwar ta fisgo hannunta tana
cewa wa kika cewa Kakansu Manemin mata?,Naila tana Juyowa ta sharara mata Mari,wai
wai wai ai duk fitowa sukayi,Yan matan suka tararwa Naila suna dukanta kamar Allah
ya aiko su,ga Naila ba karfi,hancinta ne ya fara fitar da jini ta fara habo sosai,
Spark ne ya shugo Yana can Yana waya.

Suna ganinsa suka gudu iyayen suna kallon yaran basu iya tsawatarwa ba.
Spark yaga Naila a kasa tana ta habo duk da Bata ji rauni ba sai iya habon,dagata
yayi da sauri kamar zaiyi kuka ya dakko tissue ya bata yace jeki wajen mota, ya
leka wajensu a daki yace ni wannan ai ba so na kuke ba,wlh bakwa kaunata ban sani
ba ashe,yace duk iyayena ne ku da kannena ashe ni ba kaunata kuke ba, shike nan
gwara da aka yi yunwa halin kowa ya fito.

Mummy tace tab an tabo tsiya wlh shike nan duk Yan matan Nan sun shiga uku wlh
ko a hanya kuka ganshi ku gudu,mu Kuma ya daina zuwa wajen mu,Mima tace gashi kuwa
da iya daukan mataki,Spark ficewa yayi ya koma Inda Naila take Jikin fanfo ya
hangota ta kafa kanta ruwa me Sanyi yana zubo mata,Mero da gudu ta fito tace bari
kaji abinda suka mata, ta dannawa Spark recording ya karba duk yaji,ya goge daga
wayar gaba daya,ransa ya baci,habon Yana tsayawa ya riko Naila ya goge mata ruwan
ya sata a mota,tace da mota nazo yace bari zan sa a kawo motar gida,suka shiga sai
gida.

AsmaBaffa
[1/19, 2:26 PM] AsmaBaffa: PAID GROUP 300

ACCNT NO
0175487861
ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK

YAN NIGER
+22790795939

🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI

BOOK 2
~YARAN JAURO~

51-55

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM

PAGE NAKI NE
UMMU KHINAL

Naila kawai takaicin ta Bata rama ba,ga ba su Chika ba kowa bare ta sa a daukar
mata fansa,a ranta tace Ina ma Chika Na nan nasa sa azo har gida a zane su,takaici
ne ya ishe ta wai Ubana KwarKwar,nawa iyayen ma da sunfi nasu hankali,tace wai Abba
ne shashasha,Spark Yana driving Yana kallonta,yace kiyi hakuri please,Naila tace ba
komai hawaye ya zubo mata,duk abinda kaga ya sa Naila kuka kasan yayi Muni bata
kuka.

Hawayenta ta goge da mayafinta wani yana sake fitowa,parking yayi a gefen


titi,yace baza ki hakura ba kenan mu koma a rama miki? Naila ba kunya tace
ae,murmushi yayi yace sarkin ramuwa,ni kike aure ba su ba me zai dame ki,nine idan
na miki zaki ji haushi amma su mene su,Naila tana kuka tace amma ubana aka zaga wlh
sai na rama zan hakura,kawai dan Ina shuru sabo Kai kawai nake kyalewa,ba Wanda ya
isa ya sani hawan jini sai na tafi gidanmu bazan iya zama a dinga zagin iyaye na
ba,muna da rufin asiri ba Wanda zai dinga ce min talakawa tunda ci, sha da sutura
basu gagare mu ba.

To kiyi hakuri please my love,Naila tace wlh bazan hakura ba sai sun zo har
gida sun durkusa sun bani hakuri ko Kuma kaje can su baka Bado,murmushi Spark yayi
yace ni din? tace da waye to? ta dauke Kai ta Kalli Jikin window can,hannunta ya
ruko ta fisge hannunta,Kuma bazan sake zuwa gidajen danginka ba ko wace bazan je ba
ko su waye tunda babu mutunci,Spark shuru yayi Naila tana ta faman Cece kuce,yanzu
laifin ya dawo kaina kenan bafa ni nayi laifin ba,Kuma kin San ko waye ya miki Ina
rama miki fa sai in ban sani ba,Naila tace yo Kuma dai wannan na baya ne ya wuce
magana ake a yanzu,ba wani batun yaji a daina shiga safgarsu ai Anji tsoro, su zo
su bani hakuri,ba ruwana da Wahida bata dameni ba nasan kishi take,kannenka nake
magana su zo har gida su bani hakuri.

Spark yace zasu zo indai wannan ne kiyi hakuri kinji Baby, Naila taki dariya
Sam,yace my love,taki kula shi, sweetheart,Babyna,my Apple? Bata kula shi ba,a haka
suka koma gida ko gama parking baiyi ba ta fice tayi ciki, direct Bedroom dinta ta
wuce bata ma shiga dakinsa ba,Spark yace ikon Allah ni ba da laifi ba yara sun jawo
wlh sai kunci burar....bari na fito,wanka ya shiga yayi har da yin shiga ta
musamman kamar zai je daurin aure, kace wani ango ne ya Sha shadda fara tas,harda
yar hula,duk dan ya birge Naila ta daina fushi.

Kitchen ta fito ta shiga ta fito dauke da cup na juice a hannunta ta zauna tana
kallo tana Sha,fitowa yayi taji kamshi na dabam ba Wanda ta Saba ji ba,wurin Steps
ta kalla ta ganshi yayi masifar kyau kamar ta lashe shi,idonta ta dauke taci gaba
da kallonta,tunaninta ma fita zaiyi sai taga yazo ya zauna yanda zata kalle
shi,suna facing juna ya tsura mata Ido,a hankali ya furta yunwa nake ji fa,ba tare
da ta kalle shi ba ta mike ta shiga kitchen ta kawo Masa abincinsa ta jera a
gabansa ta koma ta zauna,yau ba mutunci ko zuba Masa baza ayi ba.

Kallonta yayi yace zan danna phone Dina a zuba min,tace bazan zuba ai an iya
zagin iyayena,Babana bai bada ni dan a zage shi ba,Spark gefenta ya dawo ya zauna,
zata mike ya rike ta yace bafa ni na miki ba Naila me yasa kika kasa ramawa? In sun
miki ki rama shine kawai,ba Kya ganin Mero ramawa take yi,in kika tsaya jiran Yan
gidanmu baza su gane ba,Naila ta kalle shi tace ni da Mero daya muke? tana auren
wani ne a dangi,Kai kanka ka sani da bana aurenka wlh basu Isa ba duk bani da karfi
kasan Ina da hanyoyi,wlh tunda aka zagi iyayena bazan yarda ba, Spark yace rama to
zagi nawa,shuru tayi tace dan kasan bazan iya bane ai har abada bazan zagi Iyayenka
ba,yace to Kuma mene na fushin?

Indai hakuri ne kamar sunzo sun baki har gida,Naila tace yawwa Kuma sai sun
gyara min gidan nan tas ayi sauri kar ya huce a hakura gwara yanda suka min na rama
da duminta,suyi min wanki da guga,yace to shike nan? Wanne shike nan ai sai na gani
a kasa,yau ko bed baza mu hada ba,Spark yace uwarku su Anam Yan iskan yara sun jawo
min masifa,saura kadan Naila tayi dariya tace nidai na fada Maka ehe,Spark
abincinsa ya ci ya kalli Naila yace zanyi kuka,kayi na jini ma haka nake so.

Yana gama ci ya tashi yace zan fita yazo ya mata kiss ta boye fuskar ta da
sauri,tace aje wlh a Nemo min hakkina idan ba haka ba zaka dade kana bacci kai
daya,ya fita kawai,tace haka kawai a dinga zagina,Saida taji fitar motarsa tace Dan
uwanki yana more ni,Mima nan wlh da ace ba mijina bane danta sai na bata fitsarina
ta shanye lutuwar banza.

Spark gidansu ya wuce direct ya tambaya Ina Papa? Me aiki tace Yana part dinsa
yanzu ya dawo,part dinsa ya nufa ya shiga ciki,Yana Shirin shiga wanka Spark yayi
knocking,come in ya furta,ya shiga tare da sallama,Papa yace Spark wannan suna naka
to shike nan da wani ya fada a banza ai gwara Nina na fada ni da na haifi
abina,dariya Spark yayi yace General,yace gidanku ka rainani,Spark yace kune Mazaje
Papa,Allah ne yasan muguntar da kayiwa mutane tun Kana yaron Soja zuwa yanzu,Papa
yace bayan Kai ka gudu,Misam ma kamar abin arziki daga zuwa training ya gudu,Arham
ne kamar zai iya,amma shashasha Rafeeq shi ko gwadawa ma baiyi ba,wai Ina ya shiga
ne? Spark yace danka ya girma aure zaiyi fa ya tafi zance Kano.

Papa ya zaro ido yace Rafeeq din? shi fa yace duk shegiyar data kalle shi bai
yafe ba,to yayi budurwa Kuma aure zaiyi,to ai bashi da gida,Spark yace ai na Gina
Masa tare aka fara ginawa da nawa amma nasa yanzu an karasa,Papa yace wow Allah ya
muku Albarka Allah ya Kara zumunci,Allah ya muku Albarka,Misam fa yazo rannan yace
min wai ya shiryu yabi Allah ya daina yawon yazubar,dariya suka yi,yace wai ya samu
mata za a kai kudi gobe ko,Spark yace ae Inshaallah.

Spark yace Papa Kara fa na kawo maka,yace to Ina jinka,ya gyara zama a gefen bed
din Papa Inda suke zaune yace Anam da dukkan yaran matan gidan nan ne,suka samu
matata suka mata dukan tsiya suka fasa Mata hanci irin Jinin da ya zuba Allah ne ya
sani,ba abinda ta musu kawai sabo da taje dubiya,ba dama ta shiga dangina sai zagi
da cin mutunci ya biyo baya,wlh Papa har su Mummy gaba dayansu sun hanata Shan
ruwa,suna kiranta da Yar talakawa,har iyayenta suke ambata suna zagin
iyayenta,badan Allah ya kawo ni ba da yanzu sai dai mummunan labari,wata da
ludayi,wata da tabarya,wata da plate,wata da muciya sun Hadar mata,duka, zagi, Mari
,rankashi, yakuchi etc a gaban su Mima,suma suna zaginta Papa.

Kuma kar ka ce yaune tunda na aureta ai kasan case din sabo da kawai ban auri
Wahida ba,Papa yace in kaso ma yi shuru Ina jinsu suna gulmarta kullum suna
zaginta,Spark yace nafi so Papa a hada min su a Guard room su yaran a sa sojoji su
Zane min su sannan su farfasa musu jiki yanda ko a hanya harararta ma baza su sake
ba sannan suje har gida su bata hakuri suyi mata aiki,Papa yace Kai da na baka
securities sojoji ka basu aiki mana amma kar ayi musu Wanda zai musu illa,Spark
yace ai dama zuwa nayi na fara fada Maka kar kaji labari baka sani ba ranka ya
Baci,yace yi maganinsu dama sun ishe ni da rashin kunya,amma Banda mazan ko? Ae
mazan ba ruwansu iya matan ne,Spark yayi godiya ya mike yace Papa Mima ma da zaka
sata a guard room da kanka ai da yafi ka gana mata azaba,Papa yace Matar tawa? Wato
Kai matarka itace mace ni tawa ba mace bace get out,Spark yace wlh ni da za a sa
Mima a guard room murna zanyi har ma sauran Yan uwanta.

Spark Yana fita ya kira Arham a waya yace tattara kan yaran gidan Mummy har
Anam kaf yaran gidanmu har Wahida ka dakko su a Mota kace Papa na son ganinsu
yanzu,idan ka kwaso su ka kawo su gidana karka tsaya sai ka kawo su,Arham yace an
gama ai gwara aci Ubansu.

Arham Yana shiga gidan Mummy wayo yayi da dariya da wasa yace Papa yace kuje
gidan zaiyi baki sojoji yace a kaiku gaba daya abokansa zasu ganku ku yaransa duk
su Misam suna can,Anam tace Allah yasa mu samu kudi ta zaro mayafi,sauran Yan matan
duk suka taso su hudu,Wahida tace muje nima can zan kwana yau suka tattara,Mima
tace ku gyara min bedroom dina suka ce to.

Mota suka shiga,Anam tace ai tayi mana kadan a dakko Jeep din can mana yace
wata ta hau kan cinyar wata,yanzu fa zamu je,haka suka gamutsa suna ta labarin
yanda suka ci uban Naila suna shewa da murna.

Basu lura ba sai da aka bude gate din gidan Spark sannan suka ankare,tun anan
suka fara salati,haly tace mun shiga uku gidan Spark,Anam tace wayyo Mima Kunga
sojoji,suka ga sojoji cikin gida,Anam tace Ina da karamin ciki,Wahida a tsorace
tace nima an min cikin shege,Arham Yana dariya harda yin wakar sojoji,sojoji mata
da Maza da manya manyan bulalai,suka bude motar suna muzurai come down....Anam ta
fito suka rufe sauran a mota mutum daya nema ya dinga zuba mata bulala kamar ya
samu dutse,ihu take da kururuwa tana burburwa,Kuma yace tana sosawa ta zube,Spark
Yana wajen sai da tayi kamar zata suma yace a kyaleta haka tana da aure wai a haka
an raga mata.

Aka fito data biyu Wahida tuni ta fara kuka tana cewa wallahi na daina Spark
bazan sake ba Dan Allah Kai min rai uwata tana gidan yari,yace amma kin iya zagin
matata sa'arki ce? Ku cika mata aiki wani ne ya karbi bulalar ta ko Ina zuba mata
yake Jikin duk yayi rudu rudu ba mutunci ihu take tana kururuwa,Naila kukan da take
ji ne yasa ta fito waje da sauri ta samu ana jibgar Wahida.
Dariya ta dinga yi harda waka Dan Soja tashi sauke farali,Sai da Wahida ta fara
shidewa akace ta fara tsallen kwado ita bata da miji,wata Soja ta zuba mata bulala
tace start....ta fara tana kuka,Haly jiki na rawa ta fito itama kafarta kasa
daukanta tayi harda fitsari a wando ta fado macece Soja ta zaneta ga mata ba
tausayi tafi kowa Jin jiki,sannan aka fito da Ilham da lisa suma sunci ubansu duk
na karshe ma sunfi Shan azaba aka sasu tsallen kwado banda Anam tana da aure ita.

Naila tana gani tace a barsu haka suzo suyi min aiki,Spark ya sallami sojojin
yace ku taso wlh ko na chasa ku da kaina Kuma Kun San nima Soja ne Allurar nan ta
sojoji tana Jinina bani da mutunci wallahi dukan da zan muku yafi nasu Yan iska
marasa mutunci,ko yayyena sai na Zane su akan yi min kasassaba da aure na,bulalar
ya karba wajen masu gadin gidansa,suka shiga ciki da gudu suna kuka.
Naila tana zaune a Saman kujera ta harde Sanye cikin bum short da Yar riga ta
cire Hijab din data fita da shi,sai kallon jikinta suke yi ba karya tayi ta ko
Ina,Anam tace a ranta dole Yaya ya haukace.

Arham shi yayi tafiyarsa dama tuni,Spark a gaban Naila ya duka kadan fuskarsa
saitin tata harda dafa gwiwarta yace Baby Allah ya Kara girma me zasu yi miki,Naila
tace su share ko Ina da suyi mopping Banda bedroom dinmu,Spark yace Kai ku tashi
Yan iska marasa tarbiyya,suka tashi da gudu yace ku fara aikinku,har sun fara Naila
tace Kai ku barshi ma ku tafi ku bar min gida bana so kar a lalata min kayan
gida,Haushi ya kama su dama burinsu su farfasa abubuwa me amfani a gidan su cuceta
sai gashi kamar ta sani ta hana,yace wanki da gugar fa? Naila tace na fasa kazamai
ne ban yarda da tsaftarsu ba,wani haushi kamar ya kashe su Anam,Anam a ranta tace
wlh zaman gidan nan sai ya gagare ki.

Spark yace ku bata hakuri abinda kuka mata ku durkusa har kasa,ba musu da sauri
suka zube a gaban Naila suka ce kiyi hakuri suna Jin kamar su kashe ta,Naila tace
kanku kuka yiwa ba ni ba,Kuma iyaye na Dan Kun zage su naku kuka zaga,sannan ni
Allah ya kiyaye na zagi iyayen ku ko ba komai Ina auren Dan su,sannan Kuma manya ne
akan me zan zagi babban mutum Ina da tarbiyya,Kuma Dan Kun min Kuma mata ne za ayi
muku,ku auna abin a kanku ace kune a gidan miji danginsa ke muku haka,Anam ke kina
da aure amma kin bani mamaki da baki da hankali.
Dangin Miji kema kina da su fa,wulakanta Dan Adam ba daidai bane Kuma wannan
rashin Ilimi ke damunku da rashin mu'amula da mutane sai iya family dinku,abinda
kayi kaima za a ayi Maka wlh,ku sani ba yanda zaku yi dani,Dan uwanku na riga na
aure shi mun hada jini.
Ku Wannan tunanin ku Kuna kaunarsa? bakwa sonsa tunda bakwa son abinda yake
so,wannan shashanci kuke yi sabo da Kuna da kudi bakwa tunanin mahaifinku shine
gatanku a yau ya Fadi ya mutu baku da wani gata wlh,kunkuni suka fara,Naila tace ke
Wahida ba dake nake ba ba ruwana dake kin ma girme ni sannan nasan dalilinki na
miki uzuri,amma ki sani bana tsoron ku wlh ko kadan,na fiku iskanci,a iskanci baza
ku kama kafa ta ba,amma a sannu ana nan bari gaskiya tayi halinta zaku San ni ba
sa'arki bace a iskanci,idan Kuna tunanin ku Yan iska ne nice iska uwarku da
kanta,nice Iskar da kanta, na saita ku a layi ba duka ba zagi ba komai bane a
wajena,magana daya idan na fada sai Kun Shekara Kuna tunani akanta.

Ku kiyayeni ba sa'arku bace ni,ko ba shekaru na auri Yayanku kullum sai na


ganshi tsirara ku kiyayeni,Wanda kuke Jin tsoronsa gashi ya fada muku da bakinsa
gashi Nan da ran Allah wanka nake Masa,Spark yace kwarai ma kuwa tass da soso da
sabulu, ta shafa min Mai ta sa min kayana,wannan ku kiyayeta ba sa'arku bace har
abada baza ku Kalli abinda take gani ba,Naila tace Inaaaaaa,wannan ai mijin da zasu
samu sai Dan jagaliya Ina za a hada hallarensa da taka,ai Inda kasan kubewar Miya
danya haka zaka ganta,a kubewar ma me kumatun Akuwa, Spark yace wa yaga kumbula,
Suka sheke da dariya,Naila tace kwailaye a tashi ayi gida,ko ruwan gidan Nan baza
ku Sha ba marasa tarbiyya manya na magana Kuna kallon su,tashi suka yi fuska kamar
hadari Spark yace wlh ko labari naji Kun harareta wahalar da zaku Sha tafi ta
yau,sai na kaiku guard room,Naila tace aje gida ayi ruwan zafi.

Suna fita ba Arham haka suka fita a kafa suka shiga Taxi suka koma gidan Mummy
da kuka,suka tube rigar jikinsu rudu rudu ko Ina sawun Bulala,Mima tace Innalillahi
me ya same ku? Mummy tace Spark ne ai na fada muku,Anam ta kece da kuka tace da
aurena yasa aka yi min haka,Mummy tace Allurar Spark idan ta motsa ku kanku Kun San
baida hankali a lokacin,Suna bada labari suna kuka,Mima tace ai Spark ya haukace
sun haukata min yaro na wlh sai ya saketa,har ta iya saku aiki,Wahida tace har
bulala tayi mana,Mummy tace ashe akwai yaki,waya ta dauka ta kira Papa tana fada
Masa,Papa yace ni nace ayi musu haka tunda Kun hadu ku baku da hankali gaba daya
mahaukata ne dabbobi ne baku da tarbiyya,Mima tace mune dabbobin?

Yace mene ne da duk Kun watsa min tarbiyyar yara wallahi karki sake nayi muku
Allah ya isa aikin banza,me za ayi da auren marasa Ilimi marasa tarbiyya,wallahi
auren marasa asali me kyau masifa ne,dole a dinga bincike wlh,gaba daya ai ba asali
ne daku me kyau ba kunyi gado a wajen Iyayenku,Mima harda kuka tana bawa Yan uwanta
labarin abinda mijinta yace,tace wannan yarinyar baza tasa nayi kukan banza ba a
dalilinta mijina ya fada min maganar da bai taba ba,tana haka Papa ya sake kiranta
yace Dake da yaran duk tattaro ku dawo gida Kuma wallahi idan kika je gidan Spark
ko kika tura yara suka mata wulakanci sai Kinga Matakin da zan dauka,na gaji da
iskancin banza iskancin wofi ya kashe wayar, Nan suka diga cece kuce suka watse aka
bar Mummy da Mero.

Mero ce ta fito da wayarta Vivo ta samu me yiwa Mummy wanki tace Usman dan Allah
kaga na iya video da recording yanzu bude min TikTok da Watsaf (Whatsapp) da fuskar
littafi,Usman yace meye fuskar littafi? tace Facebook ake cewa Dan kauye,Usman yace
da kudi a ciki? tace eii akwai,Data ya siya yace da wanne suna? tace Khadija
Ishu,yace sunanki Khadija ba Maryam ba? Tace bafa sunana Maryam ba wlh Dan kaji ana
ce min Mero Mummy ce ta sa min Sunan tace ban dace da suna Khadija ba 'yan kauye
sai dai ace musu Mero,Usman ya dinga dariya yace ta cuce ki,Mero tace wlh ba,yace
to Ishu shine Yusuf Kinga Khadija Yusuf,Mero tace na zama Yar gayu a bina,aka bude
mata ko wanne da Khadija Yusuf,tayi godiya ya koya mata yanda ake yi,sai murna take
tace shegu Yan TikTok zan dinga kallo, yeeeee kaga wata jaka,hahaha yeee ga wata ta
tsuke Allah ya tsine miki shegiya gantalalliya me bata mana musulunci,
Gaba tayi tana daga wayar sama tana kallo ana ta rawa a TikTok da fitsara,wata
ta kamo Taga taji tana dura ashar, Mero tace ba manya a gidanku Dan uwarki ke, tana
yin gaba taga zukeken matashi fari ya Sha wanka kamar shi yayi kansa,Mero tace Ina
sonka nayi saurayi ta danna Masa following,ta bude profile dinsa tana ta kallo tana
Kai ka hadu,Ina zan ganka Ina sonka kullum sai na kalleka.
Mero ta koma tace hoton wannan zaka dakko min Usman,Usman duk ya mata saving da
yawa pics da video na matashin, da gani dan masu da shi ne irin gidajen da yake
daukan hoto da video a ciki,suturar jikinsa ma kadai ga motocin da yake video a
ciki,Mero tace nima na samo nawa .

Rafeeq kwance suke da Ikhram ta juya Masa baya,gogan ya kasa bacci kamar ya
rungume ta kamar Kuma kar yayi,a ransa yace bafa matata bace bai dace ba,ni ba Dan
iska bane Ina so Taga mutuncina kar ta dinga zargina, a fili yace Kuma Ina
soooooo....
Fitilar wayarsa ya haska ya dan dago kansa Yana haska jikinta Yana kare mata
kallo,hannu ya mika zai taba lips dinta ya janye,ya sake haske kirjinta ya gansu a
cike fam ya mika hannu saura kadan ya taba yace na kwakwuso su....Ikhram tayi motsi
da sauri ya danne wayar ya kwanta yayi lambo,Magana tayi a hankali tace baka yi
bacci bane naga kamar haske,magana yayi kamar me bacci yace farkawa nayi zanyi
wuridi.

Ikhram tayi dariya tasan hali,tace ka dai haska ni Malam,shuru Rafeeq yayi
wai bacci ya dauke shi harda juya baya ba ruwansa,bacci ta koma abinta,yace Kai da
gaske baza ta min komai ba tayi baccinta,Nishin karya ya fara Yana rawar sanyin
karya sai da ta farka,tace zazzabi kake ni? Ae ya furta da kyar kamar gaske,ta jawo
bargo ta lulluba Masa,Juyowa yayi ya koma jikinta ya makale Yana karkarwa,tace
shedan ne fa yake angazoka yace ei shine ba ni bane shedan ne kiyi hakuri ki yafe
min ya rungumeta yana cewa Shedan ne.

Ikhram tace a'uzubillah, yace bai tafi ba na yanzu they are too stubborn basa
tafiya,tace nidai kar mu kusanci zina yace Ina baza mu je ba Allah ya kiyaye ya
sake makalkaleta,ya hanata motsi a haka tayi bacci amma Mayen idonsa biyu yaki
bacci,tunda yaji tayi bacci ya hau murna,ya zuge zip a hankali,sai yaga da bra yace
Kai security,an sa tsaro,a hankali ya janyeta sama da kyar,farkawa tayi dan bata da
nauyin bacci,rungumeta yayi wani lakwaf yayi wai bacci yake,bacci ya cika mata Ido
ya hanata yi,juyawa tayi ta koma kwanciyar Kai da kafa.

Tana komawa bacci ya dawo da kansa saitin nata ya saka hannayensa gaba daya ta
bayanta zuwa Saman kirjinta ta kasan rigarta ya rungumo kirjinta gaba daya,ajiyar
zuciya ya sauke yace baiwa iya baiwa,Ina zan bari azumi yazo bani da aure,wayyo
Malama....duk ya rude ya zauce,Yana ta jagwalgwala su ya haukace gaba daya ta farka

Tace wai Dan Allah Rafeeq mene haka aurena fa zaka yi so kake ka lalatani,yace
shedan ne ba ruwana,rigarta ta gyara sosai ta kwanta,kasa bacci tayi ya tsokano ta
dama kadan take jira,sai kace tsohon maye ya Dora kansa a nata kan Yana magana,I'm
sorry Dan Allah ki san min,Ikhram tace bazan bayar ba sai ka biya sadaki,to tashi
ki fita a dakin nan ki koma can wajen Uncle kiji ihunsu.

Murmushi tayi tace bazan koma ba, yace to bani,bazan bayar ba,komawa yayi yayi
ya rungumeta ya fara lalubeta tace wlh zanyi ihu,yace kiyi mana wa kika tona,Ina
zan iya hakura baligai a daki kamar na zomo kice na hakura wannan ai mugunta
ce,Rafeeq ka bari please baka biya sadaki ba,yace zan hada da na yau duk na bayar
ranar daurin aure ana bina bashi wlh zan biya,duk ya zauce, tace to tsaya ba sai
munyi ta karfi ba bari na gyara,kin yarda yayi, ni ban yarda ba harda bata rai
tsakaninsa da Allah,tace tsaya please ayi a nutse mana,yace to ayi,komawa tayi zata
kudundune ya rukota zaune,Yace bazan cutar dake ba babu abinda zan miki ya wuce
gona da iri wlh ki yarda dani,tace to shedan sai zugata yake tun tana kaucewa tace
muyi Kai ba dutse bane mu,mu me muka yi ma Uncle nan sex yake da mata mu kuwa baza
muyi sex ba.
Kissing din juna suka fara,Rafeeq yace masu aure sun huta abinsu,
Ya dinga tsotsewa Ikhram baki Yana lagudeta,tace ashe dai ka iya,yace hmmm zaki
bayani ne sai kin shugo hannu, Bai zafafa ba Yana so ya danne ya hakura kawai yace
mu kwanta karki ja min neman lemon tsami,Ikhram tace ni Ina so kayi min naji
dadina,Rafeeq yace a'a kawai kizo ki zargeni tsoro nake ji ni ba Dan iska bane kar
na lalace.

Ikhram tace ka gama tabe tabe kace zaka lalace na nawa Kuma,Yan gidan yari ba
kunya hannunsa ta riko tace pls bafa da yawa ba sama sama,Rafeeq sai dadi yake ji
yace kamar nayi fito sabo da murna,Uncle ne yasa nake son abin nan wlh shi ya jawo
min na balaga da wuri,Rafeeq yayi dariya yace da ke saliha ce? tace me na sani sai
labari a baki cikin mata,amma ana yi a gabanka kana ji ai Allah ma ya tsare,Rafeeq
yace shi yasa bana so Imaninki yayi low sabo da Allah ya gani kinyi hakuri saura
kadan ayi aure ai a karasa hakurin Allah ya cika Miki ladanki, Inshaallah Allah zan
samu Lada,bra dinta ya gyara mata da kayan jikinta yace muyi hakuri kawai
kwanta,kwanciya tayi,shi kuwa kasa bacci yayi Sam Hallare ta mike taki kwanciya sai
azaba yake Sha,mararsa har ciwo take kwanciyayi yace Inaaa dole sai nayi wani abbu
naji sauki,

Ke tashi babu salihancin nan,dariya ya bata ya kwanta a bayanta ya makaleta yau


Ikhram tasha goge iri iri a haka ya kawo sosai madarar Nido ta dinga Ambaliya bata
sani ba, bata gane ba duk irin signing din da yayi da zai kawo bata gane ba sabo da
ba Sanin komai tayi ba Malama guda.

Tashi yayi yace Astagafrillah kiyi kwanciyarki na fasa ni na gari ne,bana fata
nayi wani abu dake a waje,bazan zubar da Sperm a waje ba,sai nayi aure ko Kuma a
mafarki amma badai na taba naji dadi ya fita ba kinji,Ikhram tace ai yafi Hakan
tunda anyi baya baya shike nan,yace ae shi yasa kike birgeni,ya shiga toilet da
ruwa da komai na zafi a shower yayi wankan tsarki,boxers dinsa da ya Baci ya wanke
sosai ya shanya a toilet din ya fito ya bari a haka jikinsa ya bushe ya Maida
kayansa wando da riga ba boxers din ya koma ya kwanta sai bacci me dadi.
Makara suka yi ma

9am suka tashi a gurguje yayi brush da sabon brush din da ya siyo jiya da suka
fita,ya fito ya samu bata Nlnan ta tafi can bangaren Uncle acan tayi wanka da
Sallah ta canja kaya cikin atamfa riga da skirt black and white kamar wata
Amarya,Asabe da Amarya ta gaisar suka amsa suna cewa uhm su Ikhram anbi sahu kar
dai a kwaso ciki a samu a dinga amfani da condom,tace to ai dama jiya ma dozen muka
siyo,

Ke kuwa dan uwana yabi mata ni ace banyi ba ai baiyi ba,barewa baza tayi gudu ba
ace Danta yayi rarrafe,Uncle yana yi Ina yi,Kuna matansa baku da amfani ya watsar
daku Yana muku abinda yaga dama Yana neman matan banza,shine caca shine giya,ya
barki da yunwa amma a kansa kuke kishin hauka,ku bari ana saduwa daku a gaban
yaranku,namiji idan ya nemeki dole ne? ga yaranki.

Yaranku Kuna ganin kanana ne wlh watarana suna ji,wani ma kalla zaiyi,Ina daraja
danki ya kalleki ba kaya,kina ihu namiji na kanki,sai yaro ya taso a lalace ya damu
Al'umma Kuma ku dawo Kuna kuka,miji zai iya mutuwa ya barki da yaran Kuma Sufi
karfinki bayan ke kika ja,ko ki mutu ki barshi suyi ta ja miki bala'i kina kabari
addua ma baza suyi miki ba,wannan ba rayuwa bace in zaku tashi ku gyara ku gyara,ku
daina kishi marar amfani ku daina kwana da yara a daki,Ina fada muku ku gyara bakwa
ji sai lokaci ya kure muku zaku yi bayani,wani yara kanana ne basu San me suke ba
ko jariri ne ba a so idonsa biyu a bude kuyi saduwar aure a gabansa ko jariri ne an
fi so ku bari yayi bacci,uwa sabo da son yara wai baza a barsu su kadai a daki ba
ga masu dakuna, sai ace ai yarana ne aje a kaisu dakin me gida a kwantar da su a
katifa iyaye suna gado sai kace arna,muna musulmai damu,Allah ya kyauta ku daina
kishi akan banza Yahuza Donation ku zauna ku bawa yaranku tarbiyya yafiye muku,
Yahuza ba ta taku yake ba ta matan banza yake, Allah ubangiji ya bani kudi nayi
taimako Dan Allah na siya muku gida ko wacce ta samu daki uku ita da yaranta ku
huta kwana da yaranku wannan babbar masifa ce babban bala'i ne,kuji da kyau
watarana yaranku irinsu ne tun basu balaga ba suke yiwa yara Yan uwansu fyade,da
wasa suke koyar Zina tun suna yara,sai Kun dage sai Kun mike tsaye duk Wacce ta
haifi yara ta sani aiki ne a gabanta babba,Allah ya gani Ina yawan fada muku
gaskiya bakwa ji ne,har Uncle Ina fada Masa Kuma bazan gaji ba.

Asabe da Amarya shuru suka yi suna tunani sun San gaskiya Ikhram ta fada,Amarya
tace Asabe Kuma fa gaskiya ne take fada mana,yarinya karama kullum sai ta mana
wa'azi,Asabe tace ya kamata idan ranar kwanaki ne su dawo daki na,idan kwana nane
yaran su dawo dakinki,Amarya tace haka za ayi kamar gaske suka daidaita kansu.
Ikhram a gas din Stella ta fara hada musu breakfast,yaran Yahuza sai lekowa
suke sabo da kwadayi suna ta kallon cikin tukunyar,Dariya ma suka bawa Rafeeq Yana
ta mamaki,wani dan babba ya leko yaga kwai a kasko tana soyawa yace Aunty soye
kike,Ikhram ta Masa banza,ya dinga cewa ni bazan ci bama,ni bazan ci ba ma,wata
yarinya itama ta leko sai ta shugo dakin gaba daya tace mu kuwa Kunu muka Sha babu
sukari, mu bamu ci kosai ba ma yau,sai anjimanku,Aunty na tafi sai anjima,ke Aunty
ke Aunty Ina ta magana wai Auntyn nan,Kan Ikhram ta dafa tace Aunty na tafi,Ikhram
ta dago a fusace tace Kai ni sa'arku ce baku ga Baki nayi bane Dan...ficewa suka yi
da gudu,Rafeeq yace Dan Allah basu wannan,Ikhram tace zan soya musu nasu yanzu
ai,komai biyu ta yi da nasu da na yaran su Asabe nasu da yawa ma ta musu har tea
din da komai ta Kai musu,yara sai tsalle zamu ci dadi dadi...dadi..

Rafeeq bayan sun karya sai da Ikhram ta rakashi ya siyo musu kayan abinci
sosai,suka je wajen katifa ta zabi medium katuwa,har su bedsheet,gas karama,tukane
set,plate da kayan zuba abinci duk sai da ta hada tarkace sosai,ragowar ya Bata
dubu Dari biyu yace ta karasa siyayya sauran ta siyi abinci,sai yamma yayi Shirin
tafiya ya kamawa Ikhram daki a gidan,su Asabe sai godiya suke Masa ya cika musu
gida da kayan abinci sai murna suke.

Bayan Ikhram ta rakashi tace yaranku su dawo dakina mu dinga kwana tare Ina
katifa ta a musu shimfida a kasa kawai in fa Kuna bukata idan bakwa so kuci gaba da
kwana da abinku,suka ce me zai hana,Ikhram tace to kar yaron da yazo dakina sai
dare in zasu kwanta,suka ce ba damuwa a haka kamar sun dauka amma d sunyi fada
kishi ya motsa sai su dawo gidan jiya.

Washe gari aka kawo kudin auren Chika Wanda a ranar aka tsaida rana wata daya
tal,Papa yace tunda hakane a jira Rafeeq ya dawo shima a Kai nasa a hada tunda ya
samu mata shima sai ayi rana daya an huta.
Chika sai murna take a waya Misam ya fada mata an Kai kudi an sa rana, Misam
yace a gyara min komai a saita min wajen nan dan ya shiga uku ya hadu da tubabbe
sai ta Allah jaka a daka,Chika dariya tayi yace kiyi Shirin hada Lefen nan fa tace
ba damuwa wani satin muka shirya,ni,Beauty da Mijinta zamuje, su shakatawa zasu
je,yace to ba damuwa zan tura miki kudi kije kiyi International passport kawai tace
to,suna ta Shirin biki.

Annoor da wuri ya shiga asibitu yau yaci suits farare Kal dai dai jikinsa Yana
takunsa na Mazaje masu Naira da ji da Kai,Maryam ce taji kamshinsa ya bugeta Wanda
itama zuwanta kenan wajen aiki,tace Morning sir tana kwarkwasa ta Sha wanka kamar
saliha harda saka Hijab a Saman Uniform dinta farare, tana faman binsa a baya da
sauri kamar me tana kwarkwasa sabo da ta birge shi,hannunta rike da mukullin
motarta me tsada,Baban Maryam Attajiri ne,motoci take hawa iri iri,Yana shiga
Office bayan yayi Bismillah ya zauna a kujerarsa me jujjuyawa,tace Sir good morning
yace dazu ba kin gaishe ni ba,mene na biyoni har Office,na baki Izini?,look bana
son shashanci da watsa Kai,meye haka? kina wani karairaya da lankwashe lankwashe wa
zai soki a haka? Ke ki shiga hankalinki fa, I'm not your mate,Stupid useless
girl,nace bana so ba type dina bace ke ko dole ne,ana so dole ne,wlh idan kika sake
min haka sai na koreki daga aiki, Dan masifa kizo gabana sabo da raini kina sosa
kirji me zanyi da shi wlh ba abinda naji,banji komai ba,ba abinda ya motsa a
jikina,I don't have feeling for you,get lost....ya furta a tsawace ,ta fice da
gudu,tsaki ya ja kawai ya kunna laptop dinsa.

Har ya fara aiki ya tsaya tare da jawo wayarsa ya kunna video din da aka tura
musu na iskancin da yayi da Iman bai goge ba ashe,Yana kallo Yana murmushi,video
din ya dakatar yayi zooming Yana kallo yace ga Inda Iman ta Kone can tana karama a
nono ta Kone amma da ya fito sai tabon ya koma kasan booby dinta,gaskiya video din
ma bai dauku sosai ba,yanda na fatattaka Iman ace wai haka haba Ina jarumi
guda,Iman taji Maza da tana hayyacinta da tuni ta fara tsoro na,tana Ina yini Ina
Kwana ba yankewa,murmushi yake shi kadai,yace video din short haka dis ba a ganin
komai ma sosai.

Iman kuwa tana kwance cikin bargon ta ta dakko wayarta tana kunna Whatsapp Taga
Annoor ya sake turo mata video din da suka tsula tsiya ya rubuta tashi ki Kalli
amarcin mu first night,Iman ta bude tana kallo tace yau ni Iman na shige su idona
Yana ta fari,na koma kuka wato naji zafi kenan,Yaya zaiyi kisan Kai, Subhannallahi
a kawo min dauki jama'a, ba kyan gani ta goge video din tana cewa Allah yasa kadan
ne.

Annoor kuwa yini yayi bai tsinana komai ba video din yake kallo,Jauro kuwa
gidan Maman Annoor yaje da wuri yau,ta gama shirya breakfast yayi Sallama ya sameta
tayi kwalliya ,Jauro a ransa yace Kai wannan da kyau take Yana satar kallonta a
ransa Yana cewa Habiba- Maman Annoor,Habiba-Mama Kai gaba daya Habiba a tara da
Maman Annoor shine farin ciki da nishadi,Maman Annoor ce ta fito ta zauna tana Jin
kunyar Jauro tace Ina Kwana Baban Annoor,yace lafiya kalau ya aiki? tace
Alhmdllh,yace wato dai kinki Aure ke baza kiyi ba,bai kamata ba,Maman Annoor tayi
murmushi tace na baka zabi nasan baza kayi min zabin banza ba ka zaba min
miji,Jauro a ransa yace na zabi kaina a fili Kuma yace da gaske kike? tace sosai ma
ai zaman haka ba dadi,Jauro yace Inshaallah zan miki zabi na gari Wanda Kuma zai
barki ki zamanki a gidanki ya dinga zuwa ko ya kika gani?

Tace ae Hakan yafi ai,yace dama Annoor ne zaiyi aure,tace Annoor din? Yace ae shi
fa,amma bai fada min ba kullum muna waya fa, Jauro yace kunya yake ji,amma ni na
zaba Masa Iman ta gidana,Maman Annoor tace mashaallah abinda kayi yayi daidai ai
itace wacce mahaukaciya ta haife ta ko? Jauro yace itace,ai dama sun Shaku da
Annoor sosai na dade Ina tunanin ko son juna suke yi,Jauro yace ai shi yasa ma na
hadasu sai wani nokewa suke wai basa son juna,Kuma yaran zamani ko anyi aure kullum
complain ake ba a Jin dadin aure,aure ba dadi amma sai Kiga matayen Kuma suna ta
yin ciki,Maman Annoor tayi dariya kawai,Jauro yace ke halina da ke sai kyau ba
Hira,na dade da sanin saliha ce ke ki saki jikinki ki dinga Jin dadin Hira ana yi
dake amma ke kullum kunya irinku Kuma sai tafka tafka ta karkashin kasa,dariya tayi
ba shiri,Jauro yace bari na tafi dama abinda zan sanar miki kenan zan Kai Iman
Asibiti taga babarta,tace to shike nan ka fada musu gaskiya ne? Yace duk na musu
bayani Kuma sun dauki kaddara ma,rako shi tayi ya shiga mota driver ya ja shi suka
tafi.

Yana zuwa gida yace Iman ta fito,Haidar yace zai je shima,aka tafi da Haidar da
Iman,bayan sun je Jauro ya ja su har ciki an sa wata dangar waya, ga mahaukata nan
iri iri,bangaren mata daban haka na Maza ma daban,ciki suka shiga aka duba file
dinta sannan Likita yace wai mata me kiran yarta? Jauro yace ae,yace Kun dauke mata
yarta ta kasa mantawa sai cewa take 'yata kullum shine abinda take furtawa
kawai,amma fa yanzu tafi baya samun lafiya an canja mata bangaren masu sauki sauki.

Likita yasa aka rakasu Inda suke gasu nan masu dama dama mata abin tausayi ko
wacce da abinda take yi,Jauro ya nunawa Iman wata farar mata duk da tayi duhu amma
kawo ta asibitin ana gyara su ta sake haske,suna samun abinci akan lokaci tayi kiba
kamar me lafiya,tana zaune Jikin dangar wire ta zuba tagumi tana cewa 'yata,Iman
bangarenta ta koma tasa hannu ta cikin wayar tana Jan rigarta da take fes sabo da
Jauro Yana Kai sutura akai akai har wasu mahaukatanma ana basu,Iman tace Umma,matar
kamar Bada ita ake ba ko kulata bata yi ba tana ta faman soshe soshe ta rike
jarkokin ruwa da lemo a hannunta ta kankame,Iman gashinta da yake buzaza ta jawo
kadan,a fusace ta juyo ta kaiwa dangar wayar duka,Ido suka hada da Iman ta fara
masifa ba a San me take cewa ba,ta juya ta zauna abinta,Iman tace Umma Ina Kwana an
tashi lafiya ta kwala da karfi a kunnenta, ta sake fusata ta jefo mata robar ruwan
tana bala'i, gashinta take sosawa,Haidar tausayi mahaukatan suka bashi harda
hawayensa yace gwara a yo ni a Dan shege akan ciwon hauka wlh,Ina rainawa ashe
ni'ima Allah yayi mana a haka,Jauro yace to wasu a haka zasu koma ga Allah.

Iman magana take mata tace nice 'yarki gani sunana Iman,Juyowa tayi ta Kalli
Iman ta sake kawowa wayar duka,Iman Ayaba ta mika mata ta wayar,Fisgewa tayi ta
cinye har bawon,ta sake mika mata wata ta sake Fisgewa ta cinye,tura mata ta dinga
yi tana ci,Haidar Yana bawa wasu shima mahaukatan,abin tausayi Iman idonta ta faka
ta Dora yatsanta a kanta wai addua zata mata, ta fara karanta mata ayatul qursiyyu
a kunnenta ta baya,tashi tayi tana ihu da kururuwa tazo ta daki Jikin wayar, Iman
tsoro taji ta gudu daga wajen,tace Kawu mu tafi karta fito,Kawu ya ja su suka
tafi,Iman harda murna yau taga babarta,da murna ta shugo gida,Annoor ta samu ya
juya baya Yana waya tayi tsalle ta dane Masa baya,da bai da karfi da tuni sun
fadi,tace yau naga Umma Dan boy, ta dire zata gudu,ya riko ta da sauri yace nine
Dan Boy dama jiya kin ce min yaro,yi hakuri wasa fa nake,tana hannunsa ya Maida
wayarsa aljihunsa ya fisgo ta jikinsa suna kallon juna, a hankali ya Dora lips
dinsa Saman nata Yana gogawa a hankali,Haidar ne yayi gyaran Murya suka matsa da
sauri,Haidar yace Dan Allah karka karasa zakin nata idan anyi aure ka rasa dadin ya
kare Kuma,Annoor yace Ina ruwanka idan ma na rasa ai nine ba kai ba,Kai da duk an
shanye naka fa sai sa Ido.

Rahma da shigowarta kenan tace ana Dan ehh din ne? Karima ce tayi sallama tace
Dama Wajen Annoor nazo wai Dan Allah video da na Gani na gaske ne? Annoor ya shafa
Kai yace gaske ne mana first night muka yi,tace da wlh ban yarda ba,yace to ki
yarda nine,Iman idonta ya kawo ruwa tace shike nan kowa ya kalleni duk Wanda ya min
haka ban yafe ba,Annoor yace rufe mana baki ke ba mummuna ba mene abin damuwa,
mummuna shike da kunya,ai raping dina kika yi,kin kaini hotel kin bani kwaya,kowa a
gidan nan yasan yanda kike nace min, Nabeel Dake zaune yace makaryaci ka cuci
yarinya ka hanata magana wlh kaji kunya,Nan kullum kake mata gori kana sata kuka
Ashe Kaine.

Haidar yace ai yaji kunya wlh babu gorin da Bai mata ba,Nabeela Bata c e kala
ba wayarta take dannawa,Rahma tace Kun fa damu Annoor shi dai yaji dadinsa, Annoor
yace a gidan uban wa naji dadin? ban San komai ba kice naji dadi,tace an barka a
baya,ai ko romance da dadi bare wanga lamari,Annoor ya Kalli Rahma tace ke fa Baki
da kunya

Aure nake so wlh nima a dinga ehh...dani,dariya suka yi tana magana tana daga
gira,Kamira tace yara kuyi aure da wuri,Annoor yace to zamu yi nine karami nine
babba Kuma duk na wuce su Nabeel da Haidar,sai dai su ga ana shawara dani su kuwa
ace yara ne,Dariya Haidar da Nabeel suka yi,Nabeel yace bazata zan muku wlh zaku
sha mamaki.

Iman juyawa tayi zata tafi Annoor yace zauna Yar fyade kinyi min ta'addanci
zaki tafi,zama yayi a kujera ta zauna a hannun kujerar da yake zaune gefensa suna
Hira ya juyo yace yi min kitso na,tace ai ni ban Kara Maka Kaci gaba da daure
gashinka da band,hannu ta zuro ta kasan habarsa ta dora tafin hannunta a gefen
fuskarsa Yana surutu tana mararinsa kadan kadan,suna magana da Nabeel ya janye
hannunta a hankali, ta Maida hannun Saman goshinsa tana Jan gashin girarsa,Yana
magana sai ta hade lips dinsa ta rike gam da hannu,dariya yayi yace meye haka zan
mareki wlh kasa ya turota ta fado,yace bakya ji,zama tayi ta nutsu sai ya koma sa
kafa Yana turata,kafafunsa yasa tare da sarkafo kanta ya matse tayi ihu yaki saki
sai da ta Sha wahala,tana gaban kujerarsa a zaune ta juya baya ya sa kafarsa daya a
Saman kafadarta.

Karima tace kudai idan kuka zauna bakwa iya nutsuwa,sau nawa za a fada muku ba
muharramai bane ku amma bakwa ji ku jira a daura,ai ko saurarar Karima basu yi ba.

Abba kwana biyu bai je wajen Jauro ba,Jauro ya kira Abba yace mutumina kwana
biyu? akwai labari bikin yaranka ya taso zanzo mu tsaida rana ko kuwa? Abba yace
nine Waliyin Iman a kawo kudin an gani ana so,da na gaisuwar iyaye,da duk wani Abu
na Al'ada a kawo min ni waliyi,Jauro yace sannu Kaine ma ka raineta ashe, to baka
isa ba in zaka daura ka daura,Abba yace za kuwa aga delay ranar zaku Sha wulakancin
Waliyin Amarya,mu tsaida ranar a waya mana sai kazo Dan ka Kalli Yar Inna,Jauro
yayi dariya yace wallahi sai na zo yau ko kaki ko ka so,ni kazo ka dinga min
shishigi a gida ni Kuma kace bazan zo gidanka ba sabo da wata Yar Inna,kana ji ma
Maman Annoor ta bani zabi tace na samo mata miji na gari,Abba yace gani babban
abokinka tunda fara ce, farare ai sai mu,Jauro yace da kaina zan daura,kaina na
zaba mata ai tayi ganganci da tace na zabo mata wallahi da Kai zamu je ka tsara
ta,Banda tone tone Kuma,Abba yace nine shugaban masu tsara Mata ai cewa zanyi tayi
dace an samo na kirki,kayi addua dai kar ranar tazo min a me fadar gaskiya na tona
asirinka billahillazi,Jauro yace ka rufa min asiri Dan Allah.

Abba yace kace Allah na yarda idan ango yaje sai taga Kaine,Jauro yace iyakaci
tayi kuka ta share hawayenta daga Nan Kuma taci kaza me 'ya'ya,Abba Yana ta dariya
yace lallai kuwa me 'ya'ya.
Abba Yana wayarsa a rumfa kawai sai ga mota hadaddiya tayi parking,Naila ce ta
fito Spark ma ya fito,yace ba sanarwa,Naila tace ai dama nace bazan fada ba idan
zanzo,Abba Baki ya rike yace Naila Allah ya yarda.

Wannan kiba haka ai sai ace balarabiya ce,Naila tayi dariya,Spark yace Abba
gaskiya sana'ar Nan a canja me kyau,ba Wanda ya isa ya canja min sana'a a Nan zanyi
arziki,arzikina a Nan yake sana'a kusa da gida Ina gajiya na fada gida abina na
kwanta, Yar Inna ta kawo min girki Ina zan iya Nisa da gida,ai ni sana'a indai ba a
kofar gidana ba bazan yi ba wlh,baza a sani tattaki ba,Spark Yana sani yace to Abba
Allah ya Kara girma,Abba yace girma wanne irin kake so nayi Kuma? Ko Dan bakin ciki
ne Kai? so kake Yar Inna ta daina so na tace na tsufa da yawa,duk girman da nayi
bai isheni ba sai Kace Allah ya karo min wani,rannan haka kace Allah ya Kara sutura
a fakaice fa zagina kake yi wato bani da sutura ni takala kake so kace.
Naila suna ta dariya tace Abba bafa haka yake nufi ba,ai yanzu kinfi son miji da
kowa me yake fada miki ne a daki Naila? Naila tace Abba rada yake min,Abba yace
uhmm muje to gidan yau Yar Inna bata Jin dadi komai na gidan nan ni nayi.

Naila gabanta ya Fadi tace Allah yasa ba ciki bane,Abba yace Ina ruwanki da
ciki ne ko ba shi ba,baki da kunya fa ke,me yasa ke mijinki baiyi kokari ba,Naila
tace ai laifin kwayaye ne,Abba yace ki zauna yarda da likitoci ki Sha wahala bazan
bata lokacin yi miki addua ba akan haihuwa sai ta karbu kin fara na jiki a asibiti
kin tafi Family planning kice a dakatar da ita,Spark yace ai kuwa kamar mun
je,Naila tace Spark muje,Abba ya kalleta yace ba kyau fadar sunan miji kasa girgiza
take in aka Fadi Sunan miji,Naila tace ya bamu ji ba to,ai ba a ji Dan ubanki,wani
Spark,to Ina alawar taki da kike kiransa da shi ko har an tsotse alawar ta kare?
Spark ya dinga dariya yace da saura tana Nan Abba kwali kwali,kuka ta fara min sai
na kawo ta,Abba yace rainaka tayi,Kai kayi sake mace ta rainaka ba Rancen kudi take
baka ba sannan ba kyauta take Maka ba,babu komai da take baka ka zauna ta
rainaka,ai Wanda mace ke bawa Rancen kudi shi ake rainawa me matacciyar zuciya.

A Watso sharhi

TIKTOK
ASMABAFFA

AREWABOOKS
ASMABAFFA 1

AsmaBaffa
[1/21, 9:17 PM] AsmaBaffa: PAID GROUP 300

ACCNT NO
0175487861

YAN NIGER
+22790795939

🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI

BOOK 2
~YARAN JAURO~

56-60

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM

PAGE NAKU NE
Umu Afrah
Fiddausi Yaro
Queen👑

Spark suna shiga gidan Abba suka samu Yar Inna a zaune tana ninkewa yara
kayan wanki,Abba ya kalleta yace Yar halak taji sauki,Naila Sallama ta kwala dan
aji itace Umma Amarya tazo ganin gida gani,Kubra murmushi tayi tace to sannu da
zuwa amma shine baza ki fada ba, Spark rike da Yar akwatin Naila da alama za a
kwana biyu.
Abba yace Naila harda akwati ke bazai yuwu ba zaki asarar ladan gidan miji har
na kwanaki,

Spark ya furta to ta matsa min Abba sai tazo gida ta dade bata zo ba har kusan
4months,Abba Yana ji yace a zamanin mu ai sai ta Shekara guda a dakin miji,Yar Inna
ma sai da tayi Shekara guda da wata biyu bayan guje guje da ta sha fama a dakin
miji dama kafar ta karye a lokacin an huta,Spark suka dinga dariya,Abba yace Allah
in ba lalacewa ba ta Fulani a kawo Amarya Kuma kullum ta gudu sai ta kwashe
watanni,Abba yace na huta siyo lemo munyi arziki Mohsin yanzu zuba mana yake a
freezer Naila ebo muku harda maltina,kafin kuwa Naila ta tare da kazo na kashe kudi
wajen siya Maka lemo,Kuma ka shanye ko ragewa ku dai dama Baku hada jini da Fulani
ba,hasken ku ma bana Fulani bane shi yasa ba Kara babu kunya,tun lemon da Abba ya
siyawa Spark yake ta faman zancensa.

Naila tashi tayi ta ebo musu lemo,Abba yace dai daya kowa daya,Naila tace Abba
mune fa lemo, naku ma me araha ne yanzu mineral sai manage,yace me yasa Baku taho
da abinku ba,Mohsin ya kira a waya Yana dagawa yace kanwarka tazo Naila Bata kawo
mana komai ba ko gishiri,Spark yayi dariya kamar me,yace Abba mun kawo suna mota
yanzu zaka ga driver ya bawa Almajirai sun shugo da su,waya yayiwa driver ba a dade
ba Almajirai suka dinga shugo da kayan arziki,Abba ya tashi yace yace yanzu zan
koma rumfa ta.

Naila tace Ina yini Umma,Kubra ta amsa tana furta Naila anyi hankali,Spark ya
gaisheta sai ga Mohsin da Beauty sun shugo,Naila da gudu zata mike ta rungume
Mohsin Spark ya rike mata kafa yasan hali,Umma tace Ina zaki je ne haka Mohsin din
gashi ya shugo bana son shiririta ke bakya girma ne,Naila sai ta Kalli Spark ta
harare shi ta zauna,tayi shuru taki magana,Mohsin yace sis ba magana Kuma? ance kar
na kula ka na daina Maka magana gaba daya" ya zanyi, murmushi suka yi,Beauty ce
tazo ta fada Jikin Naila da gudu ta,a zabure Beauty ta mike ta fice sai amai a
gindin pampo,Mohsin yace turare taji a jikinki Naila bata son turare,tashi yayi
yabi bayanta,Umma bata ce kala ba tace bari naje kitchen ta fice ta shiga kitchen.

Beauty sai da ta gama amanta Mohsin yace Kinga duk abincin ya zube dama da ya
aka ci,bakinta ta wanke ya wanke wajen tas suka koma ciki ta zauna can nesa,Hira
suke sosai har Umma ta kawo abinci,Spark ya dan ci kadan yace tafiya zaiyi Yana da
meeting,amma a jirgi zaka Koma? Umma ta tambaya yace ae Inshaallah,100k ya ajiyewa
Umma ya yiwa transfer na 200k yace na Abba ne sannan yayi musu sallama

Naila mikewa tayi ta tafi rakashi,a kofar gida suka tsaya yace 2days na
baki,Naila kamar tayi kuka Dan Allah ka Kara min kwana ko daya ne ya zama
uku,murmushi ya sakar mata yace shike nan 3days na cika kin gama,tace na gode tana
murna ya tafi ya koma ciki,tana mamakin kokarin Spark yau.
Tana dawowa ta zauna a gefen Mohsin tace to Yaya,kallonta yayi yana dariya yace
aure me gyara mutum,Nan muka damu akan a dinga aiki ana gyara gashi kika ji a banza
kin canja,Naila tace Yaya na Isa ni yanzu girkin da na koya ma ko matarka
Albarka,Beauty tace akwai labari fa Naila ki gama dai,Mohsin yace ni wajen aiki ma
zan koma,zan dawo da yamma yaci abincin a gurguje ya Kalli Beauty yace madam na
wuce ni,Naila ya mikawa Hannu suka tafa yace na tafi,tace Allah ya tsare sai ka
dawo.

Yana tafiya Beauty ta turawa Naila abincin tace kici ni bazan ci ba bana son
shi,Naila tace me zaki ci to? Taliya da Mai da yaji nake so manja Kuma,Naila tace
ai sai na dafa miki ta mike ta shiga kitchen,Umma tace me zaki yi ne? Beauty zan
dafawa taliya da manja da yaji,dariya Kubra tayi tace ikon Allah wai Naila kece
kike haka babu kyuya, da fa tsinke baza ki dauka ba,wanki sai dai ayi miki in ana
so a ganki fes,Naila tace tun yaushe yarki tayi hankali Kuma Yar Inna,Umma tace
zanci ubanki sa'arki ce ni,Dan kiji Abbanku na fada ba sunan kowa bane,Naila tace
Yar Innan? tana dariya sannan tace

Abba yace baki da lafiya? Uhm dan ciwon Kai fa kawai nayi shine yace bazan yi
aiki ba shi yayi komai ma da kike Gani girki kawai na karasa,Naila tace soyayya
tana dariya,Ya ranki kiyi fata Spark din naki ya Kai kamar shekarun Abba Yana miki
so haka,Naila tace zai yi ma Umma,sai kin dage kuwa kina sauke hakkokin da Allah ya
gindaya miki,da Kuma siyasar zaman aure sai kin koyeta dole,komai ace baki da
matsala ko aure ya Kara zaki zama on top amma mu mata wasu suna Kara girma suna
sake zama boss a gidan miji suna bude rashin mutunci da rashin kunya,maimakon ana
girma ana hankali mata da yawa su haukacewa suke,a haka muke zubar da mutuncinmu a
gaban Mazaje,miji zai iya zagin mace ta uwa ta uba sabo da ta wulakanta kanta,karki
sake kice Kun zama daya ai mene be sani ba a jikinki, ki dinga kin yin tsafta da
kwalliya ko ya kika ga dama ki zauna a gida sabo da kawai ya sanki yasan komai Maza
yawanci da abinda suke gani da shi suke amfani.
Bana so ace kayan unguwa daban na gida daban,a gida a zauna da kodaddun kaya
wulakantattu ko a sa skirt din atamfa da tshirts kullum a gida,ko a daura zani da
Tshirt kullum a gida, miji bazai ga kwalliya ba sai za a fita,Maza suna son tsafta
da kwalliya,suna son kulawa Kuma,kar kice ko kinyi 'ya'ya zasu dauke miki hankali
kullum kina wajen yara Baki da lokacinsa,ai dai Kinga Ina kamantawa ni,na sanki da
rashin karfin tsiya...

Abba ne ya shugo ya leka kitchen yace Kubra an San 'ya a gaba ana koya mata Dan
hali,Naila idan baki gaji Kubra ba ke Kam kin rako mata duniya,dariya suka yi Abba
yace Allah kuwa nasan ma kin gajeta ko? Naila tace ae na gaje ta,Beauty ya hango
yace suruka ma ta gaji surukarta,Beauty tace Abba na gajeta,yace shike nan danmu
Kuma an shanye shi Ina Tausayin Mohsin,shi da Kara aure Kuma shike nan,shi yasa
bana so ki dinga zuwa gidan Nan akai akai kar ki dinga course wajen Yar Inna an
gama da uban Dan ma ace babu,Dariya Beauty ta dinga yi,tace Abba waye a rumfar ne
yanzu ka taso da rana?
Yace na gaji rana ta kwallare bazan iya ba na hada tarkacen kayan Miya na sasu a
store, na fasa siyarwa kwanciya na dawo gida nayi tunda nayi sallah me zanyi anjima
abokina Jauro zaizo,Beauty tace kafin Naila ta koma kuwa zamuje gidan Kawu Jauro
muma mu gaisa shi,Abba yace Kun kyauta yara,da samari baligai zagada zagada a gidan
idan zaku je ku zurma katon hijabai.
Taliya Naila ta dafawa Beauty ta kawo mata da yaji da Maggi ga Kuma manja ta soya
mata,Abba yace ko gobene Naila ki shiga makwafta duk ku gaisa ko,tace to ai dama
zanje,dakinsa ya shiga Yar Inna ta shirya Masa abincinsa kamar wani Gomna flasks
din na musamman komai na daban ne kayan Abba,butarsa ma babu Wanda yake taba ta,
tashi dabance har cokali na Abba kalarsa daban me gida ran gida,Beauty sai gulmar
Umma suke yi suna dariya,Naila tace Kinga Umma ko kunya,Ga surukarta ga yarta amma
ta wuce.

Beauty tace Kai muna kallon love,Abba Yana kwance a gadonsa yasha gyara ko Ina
Yana kamshi yace me wanki Bai min wanki bane? Kubra tace wai bashi da lafiya ai na
wanke su tun jiya na goge tunda naga basu da yawa,Abba yace Kubra kin dauki makatin
Hanawa ayi miki kishiya ta ko wanne ganni, na hakura,shiryuwar nan taki tayi yawa,
nidai Kubra duk kin gama dani Kuma sai dai zawarawa suyi hakuri babu rabon Hashimu
a jikinku Zawarawa.

Beauty suna ta hira da Naila,tace Naila kin samu time sai kiyi gyaran jiki sosai
kafin ki koma,Naila tace ban mu Sha" suka tafa" tace ai sabuwar Amarya zan koma wlh
so nake idan na koma na gigita Spark yaji sabuwa,Beauty tace akwai sabon harka wlh
wata matace har skin dinki komai in and out amma zaki kashe kudi,Naila tace ba
komai Inda Spark yake ba daga kafa ai dole sai da gyara,a yau zamu je amma,Beauty
tace ai ba sanya a yau din nan kuwa,duk abinda zaki yi kiyi da wuri kawai ba time.
Daga wannan hirar suka fada hirar bikin Chika da ankon su da komai,suka kira
Chika a waya.

Sai yamma Mohsin ya dawo suka kebe da Naila suna ta hirarasu ta zumunci,zasu
tafi ta dauki jaka da mayafi tace muje Beauty mu dauki motarki,Umma tayiwa sallama
ta bisu.
Spark ta kira taji yaje gida lafiya,lokacin Yana meeting ma bai picking ba text
ya mata yaje lafiya meeting yake.
Tun a ranar Naila ta fara gyaran Skin da Bado,Umma ma da dare ta bata wasu
tsumin da take hadawa da kanta.

Spark Yana komawa gida da magriba gidan ya dawo Masa wani kango ba kowa a ciki
shuru matar gida bata Nan,yace mace itace darajar gida,da haka nake rayuwa ashe Kai
na Sha wahala,gida ba dadi haka ko Ina shuru ya dawo kango,sama ya haura yace da
yanzu an min Oyoyo harda zazzafan hug amma yau shuru,zama yayi gefen bed dinsa yayi
shuru shi kadai yace Kai Naila ta zan iya kwana uku nan gaba kuwa babu ke a
kusa,wanka ya shiga ya fito bayan yayi Sallar Isha kamal ya shugo gidan,Spark yace
Alhmdllh na samu dan tayen hira,kasa ya sakko yace Ina matar gidan Ne?
Spark yace ta tafi unguwa tana Kano fa,Kamal ya saki baci yace you Spark ka iya
barinta ta tafi,kwana nawa? Yace 3days na Bata Kuma ni na kaita da kaina,Inda kasan
an min asiri ni ban ma San wannan gigi ne da iyayi yasa na barta har 3days, wlh
nayi dana sani Ina laifin yini Daya.

Kamal yayi dariya yace kayi hakuri Dan Allah ka barta ta huta da danginta ai ya
dace ma kace tayi 1week,banyi mamaki ba Dan ka Fadi haka ai Gwauro ne Kai baka San
komai ba,yanzu ma da kyar na daure ban kira ta ba bari nayi ta dan sarara da
danginta,Kamal yace ka kyauta gaskiya,kaga Dan iskan yaron nan zai riga ni aure ko?
Spark yace wai Misam? Ae mana nayi mamaki fa wai gobe Chika zata tafi hado
lefenta,su Mima idan suka ga itace ya kenan,Mima ta nace sai taje gidan su Chika
wai tasan wacece matar Misam,Kuma fa Baba yayi bincike wlh basu da mummunan hali
suna da asali me kyau,ita nasan so take taga masu kudi ne ko talakawa,Misam Kuma
yaki yarda sam,Rafeeq dinma gobe za a Kai kudi bata sani ba Kuma sai anzo daurin
aure taji an daura da Rafeeq,Kamal suna ta dariya ,yace ni nawa 5mnths aka saka
rana wai gidan su Siyama basu shirya ba,normal ne ai suna da hali su Siyama cewar
Spark.
Sun dade suna Hira da Spark har 11pm sannan Kamal ya tafi gida.

Naila ta sa waya a gaba taki bacci tana ta jira Spark ya kirata,ta kira Kuma bai
daga ba yace Yana meeting zai kirata back bai kira ba,shi Kuma barinta yayi ta samu
ta shakata,wayarsa na hannunsa sai pics din Naila yake kallo da videos dinta Yana
so ya kira kar a dame shi ya fiye naci a haka bacci ya kwashe shi,Wayarsa tana
silent Naila tana ta kira ba a daga,ta kumbura ta cika fam tace lallai an samu
matsala Bado yayi Sanyi,haba ai ni nasan tunda naga Spark ya barni har 3days Kuma
ya kawoni da kansa nasan da matsala badan Allah bane,Ashe gajiya yayi Dani,dama
Abba yace love zai ja baya gashi Nan tun ba ayi Nisa ba sai ta fashe da kuka uban
kowa sai da ya tashi a gidan a firgice an zaci wani abin ne ya faru.

Tana ta rusa kuka Hidaya ta fito tayiwa su Abba Knocking suka bude tace Aunty
Naila ce ta hanani bacci tana ta rusa kuka,Abba yace dama kukanta nake Juyowa na
zaci ma Malam Sahabi ne ya rasu shine yau naji ance Yana zazzabi,tace Aunty ce Kuma
tace kalau take,Abba suka je dakin Kubra tace lafiya Naila Baki da lafiya ne? Spark
ne.....Abba yace ya rasu la'ilahaillallahu tafiya Abuja ta kamamu cikin dare,dazu
dazu aka rabu Kai duniya Abba ya fashe da kuka,Naila sai tayi sauri tace wayata fa
yaki dagawa sai text ya min sau uku kalau fa yake,Abba yace amma ke dai Naila anyi
Jikar Uban Kubra,Allah ya kwashe miki zunubinki tas Naila, yanzu ki dinga kuka haka
sai kace mutuwa akayi,Kubra tsaki ta ja ta koma daki,Abba yace so kike ki kashe
kanki da soyayya ai shike nan,Hidaya ya kalla ta tsaya yace wuce ki kwanta Kwaila
ke har abada baza ki kiba bane idan ni kika gado kin shiga uku kuwa mijinki ya
tanadi Sha ka fashe Kawai kullum tsilai tsilai sai iyayi,aure zan miki na yi miki
miji,Hidaya ta kwanta yace ga kanwarki Nan Zarah sai girma take tana ta faman irgar
dangi, kullum sai irga su Malam Hallai take Yana kabari,kunya su Naila suka ji suka
yi shuru,yace ke Naila in Kinga dama ki kwana kina ihu watakil ma ya manta dake.

Naila tana jin haka tace ni dai gobe zan tafi na fasa kwana uku ni dama wlh
gidan nan ya ishe ni,gwara Ina gidana da yanzu Ina abinda naga dama,Abba tafiyarsa
yayi ya barsu .
Spark da asuba ya tashi babu Naila babu sex na asuba jaraba Kuma ta motsa,ya
jawo wayarsa yaga kiranta yafi ashirin,ya kirata back tana ta bacci bata sani ba.
Masallaci Yana zuwa a turbine ba mutunci ya shiga,ana idar da Sallah ya fice yana
fushi.

Naila tashi tayi sai bayan tayi sallarta itace ta musu abin Kari a gidan,tazo
sabo da haushi taga kiran Spark amma taki bi tayi fushi,yau Kuma harda yiwa Umma
kwalimar gida aka gyara ko Ina irin babba tazo gidansu,zuwa yamma ta shirya tare da
kanwarsu ta rakata Makwafta daga Nan ta wuce ganin Hanan ya ta koma taci gaba ko
kuwa,Naila tana zuwa gidan tayi Sallama
Baban su hanan ya tarbeta Yana murna yace Naila kece ko ba ita bace ne? Naila
tace nice ta gaida shi a mutunce ta Sha kaya masu tsada tana baza kamshi,ta shiga
ciki ta samu Hanan duk ta rame tayi baki,Hanan fuska ta bata ta Kalli Naila tare
suke da yarta Amal da Zarah,Itama Maman Hanan ko wajen zama Bata bawa Naila ba tace
idan Amal kuka kawo bama so kuje da yarku ku rike.

Amal tace ni wlh bazan zauna ba Nan gidan koko ake Sha da garin kwakwi sai dai
mama ki biyo mu,Naila ta Kalli Hanan tana murmushi tace Hanan ba magana to Ina
Kwana ya aka ji da rashin Hallare Kuma ga Sanyi yazo,Hanan ta kalleta tace Yayanki
ne Mayen nono a haka zai kare Shegu Yan iska,Mayen nono Inshaallah Nono ne
ajalinsa, inshaallah sai yayi bara a titi,Naila tace uban yarki ne ai kuma da yarki
za a ci wahalar,na gaba yayi gaba na baya sai labari wlh ai tuni mu mun cuci
Talauci dama zuwa nayi na gani kinci gaba da kika ce a sakeki,ai kamata yayi naga
kinyi kinyi fresh,Ashe yayana ya iya kiwo yanzu ga halin da kika fada,to Yaya ma ki
sani jirginsu yau zai daga sai Dubai zasu tafi Honey moon.

Hanan tace idan ban miki dukan tsiya ba Allah ya tsine min Shegu Yan iska masu
bin malamai ko me aka muku baya cinku,dariya ta kama Naila tace ai Wanda baya nufin
kowa da sharri asiri Bai tasiri a kansa madam ki sani yanzu ma Amarya ciki gareta,
jiya ma wlh ni na dafa mata taliya da yaji,kinwa kanki Hanan kiyi karatun ta nutsu
ki daina batawa kanki lokaci kina kashe kudinki wajen malamai makaryata,Hanan ranta
ya baci matuka Jin Beauty tana da ciki gashi wai zasu tafi kasar waje ita ko tashar
kwanar dawaki bata taba zuwa ba.

Babar Hanan tace fita ki bar mana gida,Naila ta Bada amsa nan har gida ne? Ke
wlh kamata yayi yaranki su tsine miki ma,Baki cacanci uwa ba,Dake ubanki ne ya
Haifa min yaran?,ke uwarki ta garin ce? Mene Bata yiwa Hashimu Dolo ba muna da
tarihi ai cewar Maman Hanan,Naila tace to ta tuba yanzu ta gane gaskiya yanzu love
suke zubawa,ke kuwa fa kin tuba ne?ku baku San mutum in ya tuba a kyale shi ba har
mutuwa ana Masa gori haka hausawa muke.

Naila kudi ta zaro ya Kai 20k ta mikawa Baban Hanan tace gashi Baba ka ci tsire
karka basu ko sisi ciki,ya washe baki yace dama Likita yace jini na yayi kasa na
gode miki, Amal tace Mama zamu tafi baki ga yajin bane har yau? Dan Allah Mama mu
tafi tare gida wajen Daddy Aunty ta daka mana wani yajin da yawa zata naki,Umma
Kubra ma ta hada wani jiya akwai yajin da yawa harda tafarnuwa a ciki ma,Hanan ta
daka mata tsawa dalla rufe min baki shashasha ubanki ma yaci ubansa,Naila tace
Uwarki ma taci uwarta,Hanan ta taso zata daki Naila ai Naila da gudu tayi waje da
su Zarah,Baban Hanan kuwa sai murna yake Yana yiwa su Hanan fadan rayuwa.

Naila Spark Yana ta kiranta sai yanzu ta daga tana hanya ta gaza share shi,yaji
karar motoci da machines,da fada yace Ina kika tafi haka? Gaida dangi na kiraka
kaki dagawa sai yanzu Kuma ka fara min fada,to ya kike ya su Umma da Abba? Kowa lfy
suke,yace ke fa? tace Alhmdllh Ina ta Jin dadina,ni gaskiya na fasa barinki Kwanan
ki dawo yau,Naila tace tab ai wlh bazan dawo ba sai nayi kwanaki na Umma tace ma
sai naje Kauye na kwana biyu wajen Kaka kaga 5days kenan,Spark yace azo a dauki
gawata kawai,ni gaskiya ban yarda Malama gida ba kowa,kaje gidan Mummy mana,ya buga
ya buga Naila tace wlh baza ta dawo ba, fushi yayi ya kashe wayarsa ya mike a
Office ya fito a fusace ba mutunci kadan yake jira ya ci mutuncin mutum.

Papa ne ya kirashi a waya yace yazo Yana son ganinsa,ya fito ya nufi gidansu,
Yana fitowa a mota Haly kanwarsa haushinsa take ji sunci duka ta bata rai ta taho
zata wuce ta gefen Spark Baki ta turo ta Harare shi harda zuwa kamar zata bangaje
shi,dama Spark a wuya yake hannunta ya ruko tare da dawo da ita gabansa ya fesa
mata Mari har uku,ya rike hannunta ya Murda shi ta bayanta,sai ihu take da kuka
yace da wani Soja kawo bulala,ihu ta fara iya karfinta sai da su Mima suka
fito,Spark ya sa balulala ya fara tsula mata yaga ma lokaci take bata masa
takalminsa me tsada ya cire da shi ya dinga dukanta kamar Allah ya aiko shi gashi
ya riketa ram,Su Anam ganin haka sun zaci duka na biyu yake musu duk suka gudu suka
buya.

Mima kuka ta saki tana janye Spark tace kashe ta Zaka yi marar Imani, ka musu
wacceen dukan ashe be isheka ba,Sam yaki sakinHaly yace ki tambayeta me ta min
wannan yarinyar kanwar kanwata ni zata bangaje ta harare ni ya sake zuba mata Mari
tana ihu wayyo na shiga uku zai kashe ni Papa Mima....wlh bazan yafe ba,tana fadar
haka kafa yasa tana fadar haka yayi ball da ita,sai da kowa ya tausaya mata yanda
yayi ball da ita sai da bakinta ya fashe sosai,amma kamar ana Masa Allura ya bita
jikinsa har rawa yake ya damko ta tana jin wuya ta fara bada hakuri wlh na tuba ka
yi hakuri bazan Kuma ba,wata farar kujera ya jawo zai buga mata Mima ta fashe da
kuka ta rungume shi ta rirrike shi Dan Allah karka kashe min Yata,Spark yana huci
yace ki fada musu kar su sake kulani daga yau bani ba su dukkan matan gidan nan
idan ba haka ba wlh ko a hanya wata ta kira sunana sai na nakasa ta,akan wannan
tsinanniyar matar taka zaka rabu da Yan uwanka wayyo ni ku kashe ni ku huta,Spark
yace ai ba sai mun kashe ki ba idan kwananki ya kare tafiya zaki yi,sabo da na dawo
Ina mutunci a gidan Nan shine za a rainani dama ni ba wajen ku nazo ba me zai
kawoni Inda ba a kaunata,Papa ne ya kirani badan haka ba ma bazan zo ba,part din
Papa ya wuce abinsa,Papa duk abinda suke Yana kallon su,yace dama indai ka sake ka
kasa bawa yaranka tarbiyya karshe abin a kan iyaye zai kare,kafin Uba yayi kuka
uwar tayi kuka sau dubu,Kun zubar da mutuncinku Kun takurawa yara bayan Baku musu
tarbiyyar da zasu biku da abinda kuke so ba,gashi dan cikinki Yana fada miki magana
me ciwo,ku baza ku tsawatar ba Kuma ku takurawa yara, Kuna so suyi muku biyayya ta
ya hakan zata faru,ku godewa Allah ma da suka kare a haka da yaran, amma abinda
kuka shuka shi zaku girba,sanda suna yara Ina fada muku gaskiya Maida ni banza kuka
yi ga irinta nan.

Mima tace ai har da Kai bani Allah ya dorawa nauyi ni kadai ba,Spark Yana shiga
Abba ya rufe shi da fada,Dan me zaka fadawa uwar da ta haife ka haka,Ina ganinka me
hankali,Spark yace kayi hakuri Papa wlh Allah sun takura min,idan na bar gidan suce
nayi laifi,naki aure sun uzura min naki aure,nayi aure sun hanani sukuni da
matata,Mima tana gani yara Suna min rashin kunya amma sai ta goya musu baya,kowa
yasan wlh Ina kokarin binsu basa gani,ni ban San me na musu ba,kamar Haly ta zageni
ai wlh ba a haifi Ubanta ba, Papa yace gani kuwa an haifeni dan ubanka gani tunda
baka ji wlh zan sa a saka min Kai a guard room, ka tabbatar ka bata hakuri,ka
kiyaye fushin iyaye musamman uwa karka bari ta zubar da hawaye a kanka Spark,Spark
yace shagwaba ce kawai badan haka ba me nayi mata na kuka,Abba yace shagwaba ko
uwar taka? Yace ai dama in mata suka ga suna da yara manya sai shagwaba,Kai ya
cancanta tayiwa,sabo da Allah ga shagwabar matata gata uwata da me zanji,a bari na
dauki daya, Kai ka dauki taka baza a dora min nauyi ba,Papa dariya yayi sosai yace
wai Spark a Ina kake koyar magana ne? Duk abinda aka fada sai ka bada amsa Allah ya
shiryeka kaje dai ka bata hakuri,yace wata shagwabar zata yi fa,yace kaje dai ka
dawo.

Tashi yayi yaje ya iske Mima a bedroom,tana zaune tana lallashin Haly yace kiyi
hakuri Dan Allah ki yafe min,na Fadi magana ban tauna ba rashin bado ne ya kawo kin
shi rashinsa fada yake sawa da ciwon hauka,matata tayi tafiya ni kadai na kwana shi
yasa abin ya motsa,babu nishadi amma dan Allah Mima ki daina biyewa yaran suna
raina babba, I can kill fa, Ina fada miki ki tsawatar musu bana daukan raini ni a
rainani a raina matata bazai yuwu ba,mata ne gidan wani zasu je,akwai mutuwa idan
basu ganin girman mu ta ya zamu rike so, sannan bana so ace akan mace nayi fushi da
iyayena,matsayinku daban nata daban har abada bazan yi fushi da ku ba sannan bazan
Raina ku ba,kece kike jawowa duk yaron dake gabanki kinfi fifita su kina sangarta
su bata tarbiyya ne,Dan Allah ki dinga kamantawa abin da ake a family din Nan yayi
yawa dan Allah ku gyara.

Kuma ki yafe min kinji ya dagawa Mima gira,tana so tayi dariya ta hade
rai,kumatunta ya taba yace haba Yar Mima kyakyawa ta General Ahmad,bake ba kishiya
kin tare gaba kin tare baya,kumatunta ya ja kadan tayi dariya tare da bige hannunsa
tace na hakura ai na yafe Maka Allah ya muku Albarka,matarka dai ni bana sonta,yace
Ina son abata ni kuwa ya fice abinsa ya koma wajen Papa.

Mima ta dauki yarta da kyar suka shiga toilet baza ta iya tafiya ba sai dai a
dauke ta,Mima tace na fada muku ku daina shiga safgar Spark wlh in ta motsa Masa
sai ya muku illa, Kun manta irin dukan da ya taba muku ko? ku fita harkarsa wlh.

Spark wurin Papa yaje,Papa yace Spark sai ya fara dariya yace Sunan naka dariya
yake bani Kai Kuma har wani amsawa kake yi,Spark yace ae mana sai ma matata ta fada
yake dadi,Papa yace uhm wannan mata dai ana sonta kaga kuwa Yar Albarka sau uku
tana zuwa tana gaida ni, Spark yace ban ma sani ba tace dai zata zo gidanmu,ai kuwa
tazo har da turaruka ta kawo min masu kamshi,Tafiya zanyi zan bar kasar dama wani
sirri zamu yi da Kai na kira Khalid ma munyi magana,kar ku fadawa kowa Please,Yaji
zanyi na bar gidan nan ko zasu gane gaskiya,zan Dade ban dawo ba sai sunyi kuka da
idon su,duk kudina na janye na sallami masu aiki da kowa, komai na bar muku a
hannunku wannan tafiyar da zanyi ku kula da yaran da uwarku karku basu dadi suji
sosai komai a janye musu zanga gadarar kudin nasu.

Spark yace ba damuwa yanzu nima Kano zan tafi na dakko matata,kwananta Daya fa ka
barta tayi kwanakinta Dan Allah ba kace 3days ba,Spark yace 5days fa tace,to ai
kamar yau ne kayi hakuri ka barta Dan Allah, Spark yace ni dai gaskiya ba a so
na,Dariya Papa yayi yace to jeka ka dakko ta Kaine zata gaji da Kai, ka barta ta ga
danginta in ta dawo tafi yin missing naka.

Spark yace uhm ya zanyi na hakura suka gama hirarsu ya tashi ya bar gidan ya
wuce wajen Kamal Yana Jin haushi gida ba dadi ba kowa a ciki,yace ni na shiga
uku,Kamal Yana ta dariya.
Naila ta cika kwana uku sai gyaran Jikin take yi,tare da Umma suka je riga
wajen Affa,kwana biyu suka yi,Goggo tana ta tsuma Naila,suna dawowa Kano Naila taje
Saloon da lalle kamar wata Amarya ta Sha gyaran gashi da lalle.

Beauty sun riga sun wuce da Chika Dubai har Mohsin,Naila ita ta dauki motar
Mohsin suka je gidan Jauro da Abba,anci sa'a kowa yana gida,suna Palo suka
shiga,Jauro yace me kazo yi Kuma nace kazo mu tafi can gidan baka zo ba,Abba yace
shadda ta na bayar dinki sabuwa,aje zance ba sabuwar shadda,Jauro yace ai Nima tawa
na karbo ta an goge ta ma,Ina Habiba? Jauro yace tana wanka,yaran duk suka gaida
Abba,Naila ta gaida su suka amsa,Haidar sai kallon Naila yake tunaninsa budurwa ce
yace yayi kamu.

Abba yace wannan itace ta biyu a yarana itace take aure a Abuja me kudi take
aure yara,Annoor Yana dariya yace ai munga Alama Abba gaskiya mijin yayi dace Nima
nayi dace,yasan halin Iman sai taji kishi shi yasa yace shima yayi dace amma duk da
haka baki ta turo ta hade rai,Abba yace to ke Kuma budurwa budurwa haka haka dai ba
budurwa ba Kuma mene a ciki me gaki Buzuwa shi sadaka yalla mene na Jin haushi da
kishi to,Naila ba bakunta sunyi hira har Habiba tazo suka gaisa tana ta kallon
Haidar tace wlh kana min kama da wata Ikhram,kamar ku ta baci sai Kuma naga kamar
wani shima da na sani a Abuja irinku Daya,Haidar yace ni? Naila tace ae,yace Babana
nane Maybe a Abuja yake,tace amma baka zuwa zumunci ka dinga zuwa kana da kanne fa
sosai,Haidar yace zanje ne Inshaallah,Abba yace ke tashi mu tafi kar mijinki
yazo,me kudi ba a Masa wasa,dariya suka dinga yi,Jauro yace kiyi ki haihu Yar nan
ki tara iyali Allah ya rabaki da zama juya Irina,suka yi dariya suka tafi.

Jauro har da yiwa Naila kyautar kudi,Rahma tace kin zama kawata bani number ki
suka yi musayar Number banda Iman kishi take ita Annoor yace wani yayi dace ai yaga
kyan wata mace ba ita ba,suna tafiya tace na fasa aurenka bazan aureka ba,Kawu
bazan aure shi ni na fasa,Kawu yace ai gwara ya karasa wajen da ya lalata miki
Iman,ya dauki saurarsa,Kawu nice saura ma? Yace to so kike na boye gaskiya? Nima
hashimu ya koya min duk Inda gaskiya take a fadeta,Annoor yace to babu me Kwasa dai
sai ni din ayi hakuri haka dani Yana wa Iman Gwalo.
Mummy da Baseeru tun sanda ta farfado Kusan sun sake shiryawa ta lallaba shi
zuwan biyu suna Shan love,yau kwana na uku ya dawo da yamma sai ya iske Mummy bata
nan ta fita sai Mero,yace Mero ba wani abinci ne a gidan? Mero tace an dafa mana ta
shiga kitchen ta ebo Masa ta kawo ya karba Yana ci Yana ci yace fatan ke kika dafa?
tace ae nice nan kaci kanka tsaye wlh,sai da ya Sha ruwa ya tashi ya shiga toilet
ya dinga sheka amai ba tsayawa ya dinga kwara amai kamar an balle famfo tun Baseeru
Yana yi da karfinsa har ya Fadi a toilet din kawai amai na bulbulowa ta bakinsa
Mero ta fita ba Wanda ya sani sai da Mummy ta dawo ta ganshi a toilet ya
sume,dariya tayi ta fito tana ihu Mero ta sawa mijinta guba ta fita waje tana
jama'a a taimakeni,Yar aikina ta sawa mijina guba,mutane suka fito aka cika gida ga
Mero an taru a kanta,Police Mummy ta kira aka dauki Baseeru ranga ranga sai
asibiti,Mummy ta nace sai wani asibiti za a Kai Baseeru tana cewa yafi kyau muje
can,bayan an kaishi dama ta hada baki da Likita ta biya kudi Yana fitowa yace ai
guba aka sa masa ta mutuwa amma Allah ya rufa asiri Bata Masa illa ba zai
tashi,Mummy Kuma kwaya ta zuba a girki wacce in mutum bai Saba Sha ba Yana Sha sai
amai sai ya kusa zubar da kayan cikinsa indai ya Sha Kuma ya hada da ruwa,a ka'idar
garin kwayar sheka akeyi ba a Sha,amma ta zuba yasha tasan Kuma abinda zai faru
kenan.

Mero bata San hawa ba bata San sauka ba Mummy ta bawa Yan sanda cin hanci suka
kama Mero aka tafi da ita,Spark yayi yaji ba zuwa yake ba,su Misam duk ba a San ya
Mummy take ciki ba,ana Kai Mero police station ta samu Alkali marar Imani ta bashi
kudi akan a kulle Mero a gidan yari,bata fadawa dangi ba dan kar ma ayi wani tunani
daban.

Mero tana kulle a police station ko kuka bata yi ba tace bani nayi ba ace ni nayi
kisa,ni wannan ai tarihi na kafa dama ban taba shiga police station ba Dpo ku sake
kulle ni sabo da in kafa tarihi Yan iska azzalumai, mace suka sa tayiwa Mero duka
Wanda yasa Mero tayi shuru,ko kotu ba a Kai Mero ba suka mikawa State CID aka Kai
Mero gidan yari Inda ake tsare masu laifi Wanda ita ba ma San a wanne mataki take
ba Kuma ba a yanke mata hukunci ba,Case din ma ba a Kai kotu ba kawai gidan yari
aka kaita bangaren Wanda suke a tsare ba tare ma da an Kalli case dinsu ba bare a
yanke hukunci,Sabo da zaluncin Mummy tana ta Bada kudi,Ashe muguntar data hadawa
Mero kenan,ga Baseeru Yana asibiti tasa ana ta danna Masa allurar bacci.

Mummy sawa tayi aka Maida Mero gidan kaso na Kano Iyayen Mero basu sani ba ma
tunda ba kotu aka Kai bama tukun sai an shigar da Kara an fara sauraro tukun sannan
ma a yanke Maka hukunci,idan kotu bata yanke kuhunci ba to zamanka na gidan yari
duk a banza kake yinsa daga sanda aka yanke hukunci lokacin ne kake fara wa'adinka.

Sai da taje tasa aka Maida Mero Kano Sabo da tafi kafa a can,a hanyar dawowarta
ta sauka a Abuja Airport driver ya dakko ta, motar ta kwace a kusa da gidanta suka
dagi abin zuba shara motar ta samu gidan wani me kudi ta daki gidan katanga ta
rufto kan motar Mummy, Driver nan take shi dake Yana gaba ya mutu,Mummy Kuma tana
ciki motar ta kama da wuta,mutane sun taru kofar motar ta makale sai da kusan Mummy
jikinta duk ya sabule da Kona sannan motar ta budu aka fito da ita da kyar,driver
ma shi tuni an fitar da shi,asibiti aka tafi dasu gaba daya.

Wayar Mummy aka duba last Wanda tayi waya da shi Doctor ne me tsirawa Baseeru
Allura,shi aka kira aka sanarwa,yaji tsoro ya firgita sosai bai sake yiwa Baseeru
Allura ba yace su kira Mima ko wani shi bai San kowa nata ba.

Contacts na Mummy suka fara dubawa suka ga number sister Mima,suna kira Mima ta
daga aka sanar mata,a gigice ta kira dangi da Yan uwa,an kira Spark Bai daga ba shi
ranar Naila ya tafi dakkowa ta cika 7 days a matse yake.

Mummy suka samu ba kyan gani abin ta Kone ta sabule tana wayyoooo
wayyoooo....su Mima sai kuka suke sabo da halin da suka samu Mummy a ciki,Driver ya
mutu,a daga Mummy babu wajen dagawa a jikinta sabo da Kuna,Mima tace sai dai a fita
da ita kasar waje ko Egypt ne,Likitoci su fara bata agaji.
Spark bai ma sani ba yaje yaga Nailansa tayi wani kyau na musamman ta hadu ga
lalle anyi Masa duk ya rude,bayan sunyi sallama da gida ba Abuja ya tafi da ita ba
wai sai sun tsaya a hotel ya samu Bado,Naila tace ka bari muje gida please,tayi
kicin kicin sai da yaga ta Bata rai yace ai jirgi ne Abuja minti nawa ne.

Gaba daya baya iya daina kallon Naila a rayuwarsa kamar zai cinyeta ya huta,har
mantuwa yake,jirgi Yana landing yace anzo to karya ta kare Kuma yau Ango nake Yana
Jin dadi,dariya Naila tayi da ita da Jakarta ya sasu a mota Driver ya tafi da su
gida,Naila tace zan Sha gyaran gida yace masu aikin sun gyara bedroom da kaina na
gyara ba abinda zakiyi sai dai ki gyara ni.

A Palo ya jefar da jakar Naila ya dauketa suka haura sama,wayarsa tana ta


ringing yaki dagawa an turo Masa text yaki ya duba, wayar ma ya kashe wayar ma yayi
gaba daya,Rafeeq ne ya koma kiran Naila Spark ya kwace wayar ya kashe gaba
daya,Mima tace jeka gidansa Misam ka fada Masa tunda bazai daga waya ba,Misam yace
to ya shiga mota ya nufo gidan Spark.
Spark lokacin ma ya cirewa Naila kaya ta cire Masa nasa, a haukace yake,rungume
shi Naila tayi tana furta I miss you,yace ba wani abinda nace kiyi kwana daya kika
ki,nace biyu,uku, biyar duk kika ki yarda sai da kika yi sati,wlh Nan gaba kafata
kafarki na Sha wahala sosai,sabo da haka yau zaki ji a jikinki,Naila tana dariya ta
sake makale shi tace daidai nake da Kai zan dauke ka,a hankali ya fara kissing
dinta yana cikin salo, har ya gangaro kirjinta,Naila tana Dan Nishi ta furta sweet
I miss you,da kyar na iya 7days babu Kai,bacci ba dadi Dan Allah karka sake barina
naje nayi sati, sabo da dadi ya kwashe ta take fadar haka,yace ba wani sai da kika
gama gana min azaba zaki ce wani kar na sake barinki kiyi sati guda,wayar kirki ma
kin Hana ayi,tana goga jikinta a nasa tana murmushi me sauti ta zagayo ta bayansa
ba tare da ta raba jikinta da nasa ba,kafadunsa ta kamo tare da hayewa gadon
bayansa ta kankame shi ba kaya a jikinsu,Yana ji ta gama jikewa,a kunne ta Masa
rada Bado Yana hawaye,dariya yayi yace shi ba yawu yake zubarwa ba? turashi tayi
suka fada Saman bed,kwanciya tayi ta baje tare da furta araha kayan bako Abu laba
laba,Spark yana ta dariya yace kin karo wulakanci,Kafafunta tasa a a wuyansa ta
jawo kansa zuwa jikinta, sassan jikinta ya fara bi da salo suka susu ce kamar zasu
cinye kansu su huta,Itama sosai take Masa duk abinda zaiji dadi,har ya samu ya
shigeta yaji ta Kara matsewa gam ga wani sweet da ta karo akan na baya,Spark sai
sambatu yake yace shi Kam yauce first night dinsa ma,yafi na kullum ma, itama Naila
haka an Dade ba a hadu ba,yau yammar gaba daya raya ta suka yi,Ko da suka samu
nutsuwa Spark kamar zai cinyeta ya makale a jikinta Kari yake bukata,tace sai dare
Kuma,bayan sunyi wanka Shirin masallaci yayi zaije Sallar Magriba ya kunna wayarsa
sannan ya duba messages yaga Mima sakonsu Mummy tana asibiti,Yana Shirin fita Misam
yazo Yana bashi Labari,Naila ta fito tace Allah ya bata lafiya,Spark yace dakko
mayafi mu tafi ko,Komawa tayi ta yafa mayafi a Saman atamfarta ta bisu suka tafi.

A masallaci suka tsaya tare da gabatar da Sallah sannan suka tafi,Naila sai da
ta fara samun waje a asibitin tayi Sallah itama sannan ta shiga,tsigar jikinta ce
ta tashi ganin yanda Mummy ta sabule abin ba kyan gani,Spark hawaye yayi yace
Subhannallah ai kawai gobe mu tafi da ita ko Egypt ne,a nan suka kwana gaba daya
washe gari Spark ya gama komai shi,Mima,Naila da Arham suka tattara suka wuce
Germany da Mummy.

Baseeru normal ya dawo da ya kwana ba bacci ya tashi ko gidan Mummy bai kalla
ba yace ni Dake haihata haihata har abada,Yana komawa bakin aiki ya dakko takarda
yace baza a kashe ni ba, ya rubuta saki uku Ni Baseeru Dan Basi na saki Mamata
Yusra saki daya,biyu har uku,igiya babu,zarge ya tsinke,abinda aka zarga min na
Igiya na tsinke shi bani ba ke ko a hanya ban sanki ba,ya fita ya koma gidan Mummy
ya bawa Me gadi yace ungo ka bawa Mero kace ta bawa uwar dikinka,Me gadi yace wacce
mero da kwananta biyar a gidan Yari tana layin Wanda ake tsarewa ana tuhuma,Baseeru
yace ba hukunci ba kotu ba komai? Yace kwarai kuwa,ita Kuma Mummy tayi hatsari ta
Kone jikinta Inda kasan an tsullumata a tukunyar gidan biki,Baseeru yace gashi idan
taji sauki a Bata Dan Allah ni dai kaga tafiyata ka sheda na saketa saki uku na
hakura da dadin, gwara na dinga zuwa kauye Ina Jin dadin matata,Me gadi ya karbi
takarda yace to ai Yan uwanta za a kaiwa ,Baseeru yayi tafiyarsa shi dai yace da a
kashe ni gwara na kama gaba na.

Yau Spark tunda suka sauka bai zauna ba sai da ya gama saita komai,Naila an
kawo musu abinci bata Saba ci ba sai chips aka bata taci,sai biscuits da lemo,Mima
kuwa sabo da iyayi ci take yi tana yatsina tana hararar Naila,Arham yana gefe yace
Mima me tayi miki ne wai? Mima tace da nayi me? Naga kina harararta bari Yaya ya
shugo yaji,Mima tace to munafuki zai dake ni ne.
Spark ne ya shugo da wani babban Likita sai nurses suka tura Mummy ciki aka
kaita wani daki.

Sai lokacin ya samu waje ya zauna,Naila ta koma gefensa tace abincin fa,tunda
muka zo baka ci komai ba fa, yace zan ma iya ci ne,zaka ci mana so kake ka zauna da
yunwa ni bazan yarda ba,Arham ya kalle su yace ana ci da rabon gwauraye mu wlh,Mima
ji Kauna ko ke Albarka duk shekarunki sai yaran zamani,Mima baki ta tabe tare da
furta fitsara dai da iskanci haka hausawan arziki suke yi, yarinya a gaban uwar
miji ko kunya ta ja tsaki,Spark yace Kinga Baby bani naci,rada ta Masa tace kana ji
tana cewa bani da kunya ta ya zan baka a Baki ta Kara tsanata,ke rabu da su Dan
basa sonki ne ya fada a fili kowa na ji yace abincin a Baki shine iskanci kowa yayi
soyayyarsa da Mijinsa,Mima tace ni kake fadawa haka? yace to yaya ne Mima bakwa yi
ji nake tsofai tsofai kuka dinga siyen maganin Mata wajen Malama Ikhram muna kallo
ai mu Kuma sai a Hana mu,Arham dariya yayi da headphone a kunnensa Kato yace Kai
ana harka iyaye nayi muma dole muyi ya fara rawa,Mima ba shiri tayi dariya tace ai
Kai Kaci Kai dama Arham.

Naila dariya tayi da biyu Dan Mima taji Haushi take wani iskancin Kuma sai ta
fake ai ba komai tayi ba,hannu tasa ta jawo gemun Spark tace bude bakin,shi Kuma ya
miko Kai to Baby Naila tana bashi idan suka hada Ido da Mima sai ta faki Ido ta
daga mata gira da gwalo.
Mima a ranta tace wannan yarinyar kanwar dujal ce,Arham ya sasu a gaba Yana kallo
yace like mother like son,Spark yace yeah gado nayi wlh, idan ka an tashi rubuta
Sunan Mazaje magidanta sabon aure Yan Duniya da Allah ka bada sunana ko na Hariji
ake rubutawa a saka sunana a farko,ai gado muka yi nima shine cewar Arham
shima,Mima tace dole a kawo min mataimakiya bazan iya da ku ba wlh,Spark yace Misam
zaizo,tace bana so wannan shi ya fiku ma,mace za a kawo min Yar uwata tunda baku da
kunya.

Arham yace haka aka nuna mana ba kunya shi yasa fa,Takalmi Mima ta cire ta Kwada
Masa tace gwara ace da Shaheed aka zo,Naila tana gefe tana bashi abinci, Mima tace
sai abinci kake ci kamar ba uwarka ce kwance ranga ranga ba,Naila a sanyaye ita wai
ta gari harda cewa ai ciki ya zama dolo a bashi,ko mutuwa ce kuwa ya za ayi sai
hakuri, ai sai ayi 2-0 Kuma,to Yar iya da ke nake?Naila tace ciki ba ruwansa shi fa
Miman mu, ta ya zan bar miji ciki ba komai ba haka Abba yace min ba yace ko mutuwa
akayi na tabbatar yaci ya koshi,Umma ta ma tace kar na sake na bar mijina da
yunya,Kuma sai ace bazan bashi ba wlh ko bukata ya kawo bazan Hana ba a nan zamu
Dan kebe,Mima tashi tayi tace baza ku kashe ni ba ni Kam na shiga uku,Arham yace
Kai wannan tafiya da nishadi take eh..eh..eh..Yana rawa da kai.

Sai da Naila ta shiga Toilet Spark yace da Arham Mima ta fita kuwa lallai Mima
yanzu nasan Bata kaunar Naila wlh a gidan su Anam ba maganar batsar da basa yi a
gabanta har dariya take tana ji yara na fadar sirrin mazajensu amma Bata musu
fada,Arham yace hmm dan baka ji batsar da Anam take yi ba a gaban kowa direct take
fadar har abinda mijinta ke yi Kuma bata taba mata fada ba,Wahida idan taje kwana
suke yini zancen batsa,rannan da na musu fada wlh Wahida ta rike ni wai sai na Sosa
mata kirji da kyar na Sha,nace Inama Misam tayiwa haka taga iskanci,Spark yace Kai
banza ne da ka taba banza ka Kara gaba.
Misam bazai taba ba ai Misam Yana da aji a neman matansa indai ba shi ya gani
yace Yana so ba to duk kyan mace Bata isa ba idan ta dame shi ma sai ya mare ta
bare wata Wahida,da ma Rafeeq kace wallahi dan iskan yaron nan da kake Gani zai iya
Kuma bazai yi magana ba wucewa zaiyi ko kallonsu bazai yi ba,yi zaiyi kamar ba shi
ya taba ba ya Kara wuta ayi magana yayi fushi ya daina zuwa,Arham yace wlh Ina ga
Rafeeq Yana da Aljanu yanzu fa ya daina zuwa wai sunyi fada da Papa,dariya suka yi
zai dawo ne cewar Spark.

Naila tana dawowa suka yi shuru kar aji wai, ruwa ya Sha ya jawo kujera gaban
Naila ya zauna suna facing juna yace bacci nake ji,katon carpet ta dakko da suka
siyo abinsu a garin me Laushi ta shimfida ta zauna a gefe,ya dawo ya kwanta tare da
yin matashi da cinyarta tana shafa Masa gashi,Arham ya fita yawon sa,a haka bacci
yayi gaba da shi,karamin bargon dake gefenta ta lulluba Masa,Mima ce ta dawo ta
gansu a haka ta tabe baki tace shi yake biye Miki Kuna fitsara,Bata San Naila ta ci
uban Spark a iskanci ba kawai Kara take a gaban suruka,maganar da take barowa itama
guda ce.

Mummy tana can ance sai nan da 3days zasu iya ganinta, Arham sim cards ya kawo
musu kowa Daya ya saka a wayarsa da wasu siyayyar duk yayi musu abinsu kayan
bukata,sai da Spark ya Sha baccinsa ya tashi sannan suka yi sallar Isha suka kira
gida,Mima ta kira bangarenta,Spark ya kira Abba da Umman Naila ya sanar musu,Abba
yace yanzu Naila tana Germany? Yace gata ma,Abba yace oh badan tafiyar bata dadi
bace ai da nace San barka gaba ta Kai Naila,Spark yayi murmushi,yace Abba gata ya
mikawa Naila ta karba suka gaisa,Abba yace Naila kin biyawa Dan uwanki Mohsin sun
tafi Dubai shakatawa ke Kuma sai gaki a Germany ba zato mashaallah Allah ya Bata
lafiya amma sai nayi wata guda ban siyar da kayan Miya ba na daina fita yarana suna
Kasar waje ke kin tafi Germany Mohsin Dina Yana Dubai sannan ace na fita siyar da
kayan Miya Allah ya kiyaye nafi karfin haka sai sanda kuka dawo zan koma
siyarwa,dama yau na saro makwafta zan rabawa sadaka su Sha dage dage,Dan uban jarin
ya karye Kya dora ni,Dariya ya bawa Naila tace to Abba duk yanda kayi daidai ne
Abba.

Mima kuwa sai tabe Baki take,tace Dan jaraba sabo da an mallake min yaro bazai
kira Yan uwansa ba sai iyayen mata,su da wasu na kirki ne ma da sauki amma Abu
talauci iya talauci,ba Wanda ya kulata,Spark a kunne ya radawa Naila I'm sorry,tace
ba komai fa tana murmushi.

Sai dare sosai suka bar asibitin suka nufi hotel din da suka kama,Naila da
Spark Arham da Mami kowa dakinsa daban,Naila wanka tayi tayi Shirin bacci tana
kamshi,Spark ne karshen shigowa dakin nasu ya iske ta kwanta ma a hankali ta bude
idonta tace Baby kayi wankan kazo I'm in need of you.

Kazo mu dan...ya ji dadi Yana so yaji Naila tace tana bukatarsa, gashi yau idan
ya nema sau biyu to sai ta neme shi shima ba wani girman Kai ko kunya.

Yana fitowa ta dire a kasa tace na matsu Baby pls washsh.....rigar wankan fara
ta cire Masa suka fara Kwalbewa,Naila tace Jin dadi ya fara kankama,na fara dawowa
Harija nima Affa yace ba a cire min beli ba,yace kar a sake a cuci jikarsa a mata
kaciyar mata a yanke min sha'awata,kaga da wuri nake kawo wuta gashi ko Mai kayi
min Ina Jin dadinsa da ace an min sai na dinga ji kadan kadan,Kai na godewa Abba da
bai cuceni ba,wasu wanzaman basu iya ba na gargajiya ba a koya musu ba, da Ka suke
yi kawai suna cutar matan hausawa da yawa wlh basu jin dadi sosai,wasu basu sha'awa
ma sabo da an yanke du,Spark da kyar ya iya cewa ai girbe shi sukeyi,girbi kawai
suke yi ya kamata a kula masu yiwa mata kaciya ana cutar da matan mu,yanda
musulunci yace ayi ba haka wanzaman ke yi ba basu da ilimi a Kansu,gwara a hakura
idan za a samu matsala.
Naila tace ni kuwa a dadina,dariya suka yi tare da cewa yau sitting position.
Mummy kuwa tana can ana kokarin ceto ranta sai suma take tana farfadowa sabo da
azabar da take Sha,gashi ba Wanda zai ganta.

Duk bala'in Spark akan Bado Yana samun nutsuwa wayarsa ya jawo ya kira doctor
yaji ya jikin Mummy,yace ana Ganin sauki zata iya surviving.
Kwanan su biyu a asibiti Mummy ta fara Jin sauki a kwana na uku ta fara kiran
Spark tana cewa a kira mata shi da Yan uwanta.

Suna asibitin Likita ya kira su yace zasu iya ganinta suka shiga gaba dayan
su,ita dai Mima tace anya kuwa zata tashi abin ba sauki sam duk ta suntume,Mummy
tana kuka hawaye na zuba a jikinta,tace Spark ka je gidan yari ka tambayi Jamilu
Hashimu Dan Allah kace karya nake a fitar da shi daga prison,ku rokar min ya yafe
min,magani ya bani na taimako lokacin munyi fada da mijina Aliyu zai min
kishiya,naga bazan iya jurewa ba na canja maganin da guba na saka Masa yaci ya mutu
na juya zancen nace Jamilu ne ya kashe shi,ba bisa hakkinsa ba na kashe kudi wajen
Alkalai aka yanke masa hukuncin kisa,wlh bashi da laifi sharri na Masa nice na
kashe mijina da kaina Dan Allah kayi recording sabo da a nunawa hukuma sheda,Naila
da tuni ta danna recording tunda Mummy ta fara bayani.

Mummy tace a rokar min ya yafe min,sai Mero sati guda kenan na zubawa Baseeru
maganin maye Wanda ba a Sha idan an Sha to amai mutum zai tayi,na hada baki da
Likita cewar Mero ce ta zuba Masa guba alhalin ba guba bace kwaya ce ta gari,shine
na kashe kudi wajen Yan sanda da State CID aka tsare Mero itama a gidan yari Kano
tana can ba a ma fara shari'arta ba tukun balle a yanke mata wa'adi,Dan Allah a
cewa Khadija wato Mero ta yafe min a fitar da ita daga kangin Dana sata,nayi ne
sabo da tona min asiri da tayi sanda na sawa Baseeru guba,wlh guba na saka Masa
amma ba irin wacce na sakawa Aliyu mijina ba wannan idan yaci a tsaitsaye zai ta
cuta har ya mutu Kuma Allah baiyi ba.

Shi Kuma sabo da karyar da yayi min yana me gadi amma ya aureni shine takaici
na,tari tayi tana numfashi da kyar tace wannan cutar bata tashi bace,Mima sai
sharbar kuka take tace wannan wacce irin rayuwa ce wacce irin masifa ce
wannan,Arham ya Bada amsa yace rayuwa irin ta Mummy ce,masifa Kuma ta danginku
ce,yanzu wa gari ya waya,dadin abin duk tsuntsun da yaja ruwa shi ruwa kan
doka,yanzu waye a cikin wani hali? Itace,za ace Mima ta kashe mijinta ne? Za ace
Arham yayi kisa ne? Yusra za ace ta gidan su Mima,ko ace Maman Spark abin kunya ya
ganka Spark babarka tayi kisa.

Spark Yana hawaye yace shike nan na daina yawo a gari,Ina zan fita a dinga nuna
ni uwata tayi kisa,Mummy ce ta kalle su da kyar, Spark yace Wanda kike fada Jamilu
gashi a gabanki ba namiji bane mace ce itace Naila gata Nan Kuma itace matata ita
nake aure,a shigar maza kika Santa shi yasa kika kasa gane ta sannan Baku dade ba
daga zuwanta kika mata sharri,yanzu gata nan ko zata iya yafe miki oho,kin Sa an
bata mata suna,kin Rabata da iyayenta kin kaita gidan yari taci wahala cikin kartan
Maza,badan Allah ya kaini ciki ba da shike nan,Mima ce tace haba shi yasa wlh nake
ta mata kallon sani,Dan Allah ki yafewa Yar uwata,Naila a ranta tace wlh bazan yafe
da wuri ba sai kowa ya roke ni cikinku Allah yasa ta sheka lahira yanda zaku zo
neman Alfarma wajena,baya ta juya ta koma tayi zamanta tana kuka.

Arham lallabawa yayi Naila ta tura Masa recording din Mummy duk ya turawa dangi
kaf ta Whatsapp,kowa yaji sai ya zaro ido,sai kiran Mima da Spark suke a waya,Misam
ya kira Mima yace Mima ashe Kuma haka wani sabon abinunyar ta danno Allah ya tsare
gaba Kune da kuka gaskiya,dole kuyi kuka wlh ni dai ta taimaka min karta sheka
yanzu Dan aurena ya matso kar ace an daga bikin,Rafeeq Yana gefe Yana cewa Allah ya
tashe ta mu dai a samu ayi bikinmu tukun koma me za ayi sai ayi daga baya.

Sai da Mummy ta Fadi gaskiya Kuma sannan kwanaki kadan ta fara Jin sauki sosai
kullum sauki samuwa yake,yanzu har abinci take ci,Spark ya daina walwala Sam yasan
ko Mummy ta warke karshenta gidan yari amma indai zai dinga Ganinta da sauki,ta
samu chance na nemiyar yafiyar ubangiji idan ta shiryu.
Naila kuwa bata nuna ta damu ba sai ma kwantarwa da Spark hankali da take yi.

Suna masaukinsu a kwance,tana jikinsa suna Hira kasa kasa yace Dan Allah Baby
zaki iya yafe mata? Naila ta Harare shi tana dariya tace ni din banza ai ko sabo da
Kai na yafe mata wlh da zuciya daya amma sabo da Kai,Ina sonka fa ta rainar min Kai
na aureka kaddara ta kaini gidan yari badan haka ba baza ta iya kaini can ba,yanzu
Baseeru shi dake bai da rabon wahala Kuma da tsawon ransa gashi ya Sha ras da
shi,Kuma ni gashi Sila ta sa mun hadu na aure ka,badan haka ba Ina zanga me kudi
irinka, ai ni Alkhairi ya zame min amma idan mun koma dole mu koma gaban hukuma a
wanke ni fess sannan naje naga su Dan Indo da Goje su tabbatar,yace Inshaallah
indai kin yafe ai shike nan,tace na yafe mata har abada sabo da Kai amma karka
fadawa dangi har su Mima na yafe so nake suyi darasi pls,yace Inshaallah Yana murna
ya rungumeta kamar zai cinyeta Yana sa mata albarka.

A hankali tace Bado Yana bukatar Hallare,Ido ya zaro yace wannan son Hallaren
naki kuwa na lafiya ne? Yau how many times muka yi karfa na koma Baseeru da
Mummy,Naila tace Kuma wlh ba ciki bane ko ni Ina mamaki naje a asibitin sun min
test sunce ba shi bane,naso ace shine na Maka surprise,yace Allah ya baki tace
Ameen inyi nakuda ta in haihu,Spark yayi dariya yace ke Nakudar ma birge ki take
yi? Naila tace sosai na dinga wash...ahhh Spark....bayana...kuguna...harda yin goho
a Saman bed tace sai Da ya fado aji Inya Inya,ace Namiji ta haifa ko mace,Spark ya
kama dariya yace haka fa kika yi a first night sai gashi kinfi kowa raki,Naila tace
banda haihuwa,Kai yaro guda wasa ne Allah ya bani mace,yace masu Albarka dai,tace
ko namiji ne ma Allah ya amfana Ina laifi,Allah yasa ya gado hallarenka matarsa ta
kwashi dadi,Naila harda rawa da Kai ana Jin dadi sai Shoky ahhh....Spark dai Yana
ta dariya Yana latsa waya,kwanciya tayi a jikinsa tana mika,wayarsa ya ajiye yace
idan na kamaki Allah sai kin gudu yau,Naila harda adungure a Saman bed ai haka
nake so yeee ai ni sai yanzu na balaga ashe,da ban balaga ba,sai dariya take ba
Spark da gaske kullum Naila Kara fetsarewa take a bed,wani abin da take har mamaki
yake.

Nabeel ne ya tsiri zuwa gaida Abba duk bayan kwana biyu sai yaje,Abba ya gaji
ganin yau ma ance yazo inji Nabeel,Abba fitowa yayi yace Kai idan kana da manufa ka
fito ka fada sai kace Kaine Jauro sai sintiri kake,nema kake lallai sai kayi Aboki
dani Kuma bazan zama abokinka,yau naji yaro Dan Albarka kullum sai kazo wajena na
gaji,bana sonka da aboki ni karka ganni wani saurayi saurayi da shekaru na,Nabeel
dariya yayi kyakyawa ne sosai,Abba yace yau dinma gaisuwar ce? Nabeel yace ae Kuma
yarinya zaka turo min ta karbi sako,Abba yace ai Ina da yaro Aslam me yasa baza
kace yaro ba sai kace yarinya,Nabeel yace to a turo Aslam din duk Daya ne,Abba ya
shiga ya turo Aslam,Aslam Yana fitowa ya gaida Nabeel Wanda kofar motarsa a bude
take ya fito da manyan Ledoji shake da kayan ciye ciye yace Auntynka zaka bawa,
yace wacce a ciki? Nabeel yace Yar Kwaila dai gata nan wata kamar tana na manta
sunanta,Aslam yace Zarah kenan yace ba ita ba ai na San Zarah yarinya ce sosai,yace
Aunty Hidaya? yace yawwa ae ita,Aslam yace Kai kace mata Kwaila sai na fada
mata,Nabeel yayi dariya a ransa yace yaro yayi gadon Ubansa,a fili yace to fada
mata mana tsoronta nake yi,kace ta cinye idan ba haka ba Ina dawowa naji ance bata
ci ba sai na balla ta,Aslam yace a nawa? Yaro da wayon tsiya,yace sa kudi yace dubu
daya sai na Maka CID,yace yawwa yaro ya bashi 2k yace idan bata ci ba ka fada
min,yace bani number waya zan saci wayar Abba na kiraka,Nabeel ya rubuta number
dinsa ya bashi sannan ya tafi.

Annoor kuwa tunda akace an tsaida ranar aure duk ya rude da shirye shirye wata
Daya aka sa tal,Habiba ta fara gyara Amarya sosai tana zuwa wajen gyara,sosai suke
shiri,yayin da Maryam tana ji tace wlh baza ta sabu ba,Kauyen Maman su ta shirya ta
tafi,tana zuwa ta samu Yan uwanta na wajen uwa tace Dan Allah wajen gagararren
malamai zaku raka ni,miji na samu zan aura naga yanzu Yana min Wala Wala zai
gudu,mutanen kauye da masifar son ayi aure ko za a mutu,wata Dausiyya matar aure ta
raka tace akwai Malam Musa aikinsa kamar Yankan wuka wlh,idan zai yuwu zai fada
miki daret (direct).
Suna zuwa suka same shi a zaure ya dawo kenan daga Kasuwar kauye ya siyo kayan
taushe,Yace a'a Dausiyya kece tafe? tace Malam Yar uwata na kawo maka,yace
mashaallah to ta shugo,Maryam anci wanka ita ga Yar birni ta shiga cikin zauren ta
zauna,Dausiyya ta tsaya a waje sabo da sirri.

Maryam bayan sun gaisa tace Malam wani nake so kamar na mutu Malam amma yaki so
na wata yake so gashi har an sa bikinsa an kusa ma,Malam gashi da kudi ga kyau Inda
kasan shi yayi kansa wlh,Malam komai da ake so a wajen namiji ya hada,amma yaki so
na,Malam yace Kash me yasa baki zo da wuri ba ai da tuni ma kina gidansa idan da
rabo ma an samu.
Yanzu bari a fara dubawa aga ta yanda za a bullowa aikin,Kasarsa ya jawo a
faranti ya fara Zane Zane,sai da ya dauki lokaci sannan yace babu alheri a auren
ku,kece kike sonsa amma shi baya sonki ko kadan, dai dai da digo baya sonki,gashi
Nan zuciyarsa babu hasken sonki a ciki duhu dundum,Maryam tace to ya za ayi a kulla
kaunar ya dawo Yana so na? Malam Musa yace aurensa fa babu fashi sai anyi shi ko me
zaki Masa,Maryam tace to a haukatar da Iman din mana,Malam yace babu Hali babu
hauka a kaddararta,duk Kuma Wanda zaki je sai dai ya miki karya yaci kudinki sannan
ni bana haukatar da mutum bana kisa Kuma,Abu daya zan iya miki idan anyi auren kar
ya kusance ta,Maryam tace yawwa tace Hakan ma yayi,Malam yace indai ya sake ta
kwance Mazagi ma'ana tazuge to shike nan sai ya kawo,Maryam harda dariya tace haka
yayi ni Kuma zan San yanda nayi ya Soni,Malam yace idan ta tabashi sai ya kawo
kawai,Maryam tace wlh yayi min,nawa zan bayar yace wannan karamin aiki ne ki Bada
sadaka kawai,ta bashi dubu goma,Malam ya haukace yace zaki ga aiki,ya Saba da
mutanen kauye Dari biyar dubu daya akan wannan wani sai yayi kisan Kai.

Maryam tana fitowa tace an gama Dausiyya gaskiya ya hadu Malamin Nan,suka tafa
tace ai zaki ga aiki wlh,a ranar Maryam ta koma gida birni,Malam yace sati biyu
yayi yawa Amarya tana tarewa bazai iya komai ba.

Masu Sharhi Ina godiya,Baby Ak Ina godiya sosai.

Arewa book
AsmaBaffa1

TikTok
AsmaBaffa

AsmaBaffa
[1/24, 5:46 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫

BOOK 2
~YARAN JAURO~

61-65

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM
Page naki ne

'Yar Gold

Ango Misam har da cewa ku sani a gaba na fara tozali da Amarya ta farin
gani,sanyin raina, gidan iyayen suka fara shiga aka gaisa da su Spark da dukkan
matasan Misam ko kunya yana gaba,Suna fitowa suka nufi makwafta Inda Amarya Chikar
gayu take,irin kyan da tayi ba a magana, sai kida suke ji Dj ya bar musu kayan
kidan ya tafi su suke saka abinsu,Naila ita ba rawa take ba wata ce me kula da
kidan, Yan mata ana ta fitsara,Beauty ta shige cikin yan gidan yarinsu sai chashewa
suke a compound duk iri daya suke yi kowacce rawa da sunanta, kawai sabo da an
daura aure suke ta faman rawa.

Yau Amarya ta tsaya tana kallo kawai duk rawarta taki yi yau, Naila har ta hango
nata hannu ta daga Masa,yayi dariya, Naila tace yau na karbi Chika ni tunda ta kasa
mu bara muyi, tasowa tayi tana rawa a hankali da rangaji da cup a hannunta cike da
fresh yo har ta isa gaban Spark Wanda ganin abinda take ya ja gefe Yana mata video,
Rafeeq yace baza kuci lokacinku kuci namu ba fa ato,mutane suna dariya Arham wajen
Amarya ya nufa shi yana rawar yace Naila ma tayi bare mu,duk lalacewa irin ta Naila
a rawa ta iya yinta yau,dariya ake tayi,Misam ya jawo Arham baya yace matarka ce
wai da kake rawa kana tafiya wajenta ,ana ta yiwa Chika tsiya yau taki yin
rawa,kujera ta jawowa Ango ya zauna durkusawa tayi a gabansa tare da dora kanta a
Saman cinyarsa.

Misam yace zan sawa Amarya Albarka ya dafa kanta sau uku yace Allah ya miki
albarka,aka saki shewa,Spark Yana Shan fresh yo dinsa da Naila ta bashi,Chika
mayafinta ta bude a gabansa ya dinga mata liki Yana ta shigewa mayafinta kawai rapa
yake farkewa ta Yan dubu dubu Yana liki,ya sake balle wata ya watsa sama,Yana ta
uban liki yace sai Kun rike ni in ba haka ba yau sai dai jari ya karye ,ya zaro
wata su Arham suka rike shi,yace ku barni,uhm uhm Yaya suka ce,dariya ake ta yi
yace to na gama ya watsa last sama 'Yan mata suna ta tsincewa ,Chika taje ta juyewa
Beauty kudin tace shirya min abina,ta dawo suna ta pics,Naila tace wlh nima sai ka
min liki har rawa nayi,Spark yace kwantar da hankalinki bari su gama,sun shiga duka
anyi pics iri iri da videos,Spark ya ja kujerar Ango ya zauna Naila ta tsaya a
gabansa aka sa mata kida,dollars Spark ya balle shi baya ma lika mata a jikinta
kafarta ya duka kamar Yana gyara mata takalmi ya dinga farfar da kudin,Mohsin sai
dauka yake Yana dariya shi kanshi sai yau ya taba ganin Naila tayi rawa,Ana ta
dauka Naila sai dariya take tana rufe fuska sabo da bata rawa, harda yiwa Chika
gwalo,Misam ta kalla tana Yar rawarta ta Masa gwalo,dariya sukeyi yanda Naila take
musu gwalo ko Ina sai ta juya tayi musu gwalo,Arham Yana gefe yana ta rawarsa,
Kamal Yana ta dauka shima sai da Naila ta dafa Spark tace na gaji sannan ya tsaya
da likin,Su Chika suka kwashe mata kudinta itama.

Abinci kuwa fried rice ta Sha hadi da quarter din kaza ga lemo ga ruwa shi aka
rabawa duk wani Wanda yaje daurin auren,su Abba kuwa Naila ce ta Kai musu nasu suka
gaisa ta dawo,ko mayafi basa sawa,Spark yace shi bai yarda ba sai ta sa mayafi,haka
ta dakko ta yafa karami,Mohsin ya makale can gefe shi da Beauty suna ta hira cike
da nishadi,yace kina iya cin abincin kuwa? tace Naila tana min girki na,yace kin
huta,abincinsa ta bude tana bashi a baki,Jauro su sun cinye nasu,Abba yace Mohsin
ya fito mu tafi, Jauro yace kyale shi ya gama Dan Allah,Abba yace Yar Inna yau
Sakwara take min bana so ta huce,Jauro yace wai baza muje zancen bane Abba yace
gobe sai muje Inshaallah amma ai kawai zuwa zamuyi a matsayin ba zance muka je ba
sai an daura auren sai ta San da Kai aka daura,yawwa dan gari haka nake nufi cewar
Jauro,iyakaci idan an daura taga nine mijin ta fara Dan hawayen gulma tana shagwaba
ni..ni..nii...Habiba kawata ce faaaa...Jauro harda gwadawa, Abba yace Kai Kam ka
tabe Jauro harda komawa dan Daudu?,kana nemafa kayi a asara a rayuwa wanne irin
Abune sai surukina ya ganka ka kunyata mu.

Arham anga yan mata sai faman baza Ido yake yace Yaya Spark Nima na zaba? In
kana da kudinka zabi mana,ba Wanda zai sake aure yanzu a gidanmu sai Nan da 4yrs
uban waye zai rike muku matan,Arham yace wai na fara soyayyar Nima,sanda kake yi
shawara kake dani duk kwailayen da kake kulawa,yaro ka nemi kudin tukun,Arham yace
Ina da Uba Allah yasa ba maraya bane ni,Misam ne ya kira Naila yace ba wani Palo
Wanda ba mutane kin gane ai ki turo min Amarya zan fada mata wata magana,Naila tace
babu sun kulle dakunan su sun tafi gidan bikin,Misam yace to anji jeki tunda ke
Baki iya hada harkar Lada ba,dariya tayi tace ae sai da suka yi sallar La'asar
sannan suka wuce Kano,Shaheed yace Naila ta fito su tafi,Rafeeq ya matsu shi ya
ganshi a Kano ma,Naila,Beauty har wasu matan kaf Yan gidan yari an tafi wajen
Malama,Chika aka bari da kawayenta Yan Kd ba damar zuwa.
7pm suka dira a masaukinsu can hotel,mata kuwa suka yi gidan Malama,Yahuza
Donation ya kwaso karuwai da masu kida wai sun zo Masa murna zai aurar da Yar
uwarsa,suna ta tambada a kofar gidan Yahuza,kida ne na gasken gasken kamar zai fasa
layin,kidan ko baka so sai kayi nishadi,Su Naila suna zuwa suka ce ai mu bi sahu
kawai,Amarya taci kwalliya cikin fitted gown na Bride material wani blue an zuba
mata make up,tana zaune ana ta cashewa a gabanta,ya zata yi ance dole a gabanta za
ayi,Naila ta kira Spark tace ai ku taho a Nan ake biki ku taho da kudin liki,yace
hmm na gaji ni bacci zanyi,Naila ta dame shi ni wlh sai kazo.

Arham su dama ko masaukin basu je gidan Amaryar suka taho sai suka iske Inda
ake badala,kowa ya rike baki gidan su Malama guda,Arham yace lallai a Nan ake
biki,duk fitsarar su sai da suka tsaya kallo yanda Yan mata balagaggu ke barin
mazaunai da kirji,Kuma tare da Maza,Stella ta jawo Amarya dai dai lokacin angwaye
sun zo,Ikhram tace tun kafin a daura bazan iya jurewa ba dole na chashe,tana farawa
aka dauki shewa da guda aka bata fili,Naila tace Ango ga ranarka kace zaka
chashe,Rafeeq yace anya bazan iya ba yana dariya,ba irin rawata bace, Malama kida
ya mata yawa ba ruwanta da kowa,Rafeeq tazo ta jawo ciki tace idan baza ka iya ba
just watch ta juya Masa duwaisiyya tana girgizawa,Misam da sauran suka dinga
dariya,Misam yace akwai abin ai dole kiyi,Ango ya fara zuba ruwan kudi Yana liki,
Ku bani tamburan Ikhram harda tamke baki,akan yana liki ga rawa ana Masa yaga kaya.

Su Naila suka shugo suma suna ta liki,masu kidan karuwai suka Kara dagewa,suna
cewa mu yau a nan zamu kwana,yau kwana nan,anyi liki sosai,Yan gidan yari suma
sajewa suka yi da karuwan,sai wurin 1am,Spark Yana zuwa yaga abinda ake ya ja Naila
mota suka zauna ciki suna tsotse tsotse,sai da angwaye zasu tafi masauki Kamal yazo
yace Madam a bar mana mota,Naila fitowa tayi ta barsu suka tafi ita Kuma ta koma
ciki,Amare nan ma masu kwana tattarawa suka yi suka koma kusa da gidan Yahuza
Donation wani gida me kyau da Dan fadinsa ya Sha tiles matar yare ce me shegen
tsafta,da aurenta ma da Mijinta shima yare,four rooms ne agidan da Parlo.

Naila suka baje a gidan,Beauty tace Naila banci abinci ba fa tun safe,Naila
tace ke na gaji ki fadawa Amarya,Ikhram tace me zata ci a dafa mata yanzu,tace
taliya da manja da yaji,Naila tace kullum dan masifa taliya,wata ce a kawayen
Ikhram ta siyo taliya,tace naje gida na karbo mana,Ikhram tasan halin su Asabe tace
a'a shafa'atu ga kudi siyo mata.

Naila tace a dafa Dani,Ikhram tace wlh Baku isa ba ga Abinci za a kawo mana wa
za a barwa shi, Shafa'atu ta karbi kudi ta siyo taje dakin Ikhram ta dakko yaji ta
soya manja a gas dinta sannan ta dafa taliyar ta kawo,Beauty ta ja gefe da taliya
guda a dafe tana ci kadan ta rage,Naila tace naci wannan tace a'a da safe zan
dumamata,Ikhram tace ki bata taci da safe a dafa miki wata wannan masifar cikin
naki ke tab,Beauty tace yarinya rai dai Allah ya nuna mana naki,Naila cikinta ta
shafa tace kwai na? Kwai ya kuke haka ne ku karbi Abu kun ki karba ku,ana ta abun
nan ya Ilahi kunyi likimo,Ikhram tace wai ya kuka ji da zafi ne karya ake mana a
gidan yari? First night,wata a ciki itama tana da aure tace wlh da za...da sauri
Naila ta katse zance tace wani zazzafan dadi Ikhram,ai karki ji komai ko Beauty?
Beauty tace wow da ba dadi Kya ganni da ciki,Ikhram tace Kai zan yarda da ku kuwa?
to zauna Karki yarda cewar Naila.
Suna ta hira Beauty da Naila suna ta zuga Ikhram ta bada kai ba wani zafi.

Bayan sunci sun koshi bacci suka yi abinsu,washe gari da asuba bayan sunyi
Sallah bacci suka koma suma angwaye haka,sai 9am suka tashi suka fara shiri,gaba
daya mazan family din kaf har Misam farar shadda suka saka iri daya,Ango ne kawai
ya buga wata Arsh dinkinsa ma ya banbanta,Motoci lafiyayye suka shiga sai kallon su
akeyi sabo da irin suturarsu da motocin da suka zo da su,gidan Amarya suka
nufa,Yahuza yace baza ayi a masallaci ba shi a kofar gidansa za a dora, Inda aka
Bada order abinci sun kawo wajen da uniform dinsu na aikin mata da Maza girki ne
iri iri sai abinda kake so zaka karba,komai anyi na Yan gayu tsarin ya birge kowa.
Yahuza ya Sha shaddarsa Sky harda rambadawa jan idonsa kwalli kana ganinsa ka
San dan bariki ne, Misam yace au ba a masallaci za a ayi ba ga masallaci
kusa,Yahuza yace banga dama ba,an baza tabarmai mutane dai an taru ga Yan bariki
abokan Yahuza,Yahuza yace wai Ina Liman ne yace gani na karaso,idan baza ka daura
ba sai ka fada mana,ai kasan ni ba iya khudubar Nan nayi ba da nasan yanga zaka
mana da tuni ni na daura da kaina haba sabo da kana da addini da ilimi sai kayi
mana yanga, Anji to kana Jan Sallar masallacin juma'a ana biyanka albashi ai ba
kyauta kake Jan Sallar ba,gomnati biyanku take,Kuma duk kudin da ake biyanku harda
na al'umma idan an kiraku radin suna ko daurin aure gomnati ta biya ku.

Liman yasan hali ya share Yahuza ya samu waje ya zauna mutane da yawa a tsaye
suke,dangin Papa na kauye da su aka zo sai Baban Misam Wanda shima Yana ja
gaba,Abokan Papa duk sun wakilci Papa gasu Nan da yawan gaske,taro yayi taro,haka
na Misam ma an Sha mutane,Yahuza sai wulakanta Ikhram suke suna nunawa bata da
gata,haka bangaren mata kowa yazo wajen sai ya gane Ikhram bata da gata,dangin
Ikhram da suka zo mutum biyu ne rak suma ba wani dangi na kusa bane,Ikhram tana
ganin wulakanci tunda bikinta ya matso,matan Uncle suyi mata shima haka,Rafeeq ya
bawa Spark labarin Ikhram tun a gidan kafin biki, tausayi ta bashi,ance a yanke
sadakinta Yahuza yace ai ba tsada zata yi ba ku Bada dubu Hamsim ai tunda aka zo
tsaida rana na fada muku, kamar ma a make yake baya hayyacinsa bakin cikinsa sadaki
bazai ci sisi ba shi yasa ya Fadi kudi kadan.

Rafeeq yace ni na Kara Sadakin matata dubu Dari biyar zan bayar,Rafeeq ya tara
kudi sosai sabo da Iyaye mata me dubu Dari biyu,me dubu Dari me dubu Dari da hamsim
etc Mima dubu Dari uku ta bashi tace ko baida kudin sadaki lallai ayi
bajinta,Yahuza ya rude yace to kawo sai a boye mata ko wani abin sai a siya
mata,Rafeeq ya zaro waya Nan take yayiwa Ikhram transfer a accnt dinta ya nunawa
shedu kowa ya sheda yace an bawa Amarya abinta,Yahuza ya fara zare Ido Yana Jin
haushi yace wato ni ba'a yarda dani ba to ta fito ta daurawa kanta auren na fasa a
tashi a watse a bar min gida,Spark yace Kai Malam saurara karka mana kwaya a nan
mun fika hauka Liman daura mana aure Ina dangin Ikhram? wasu Dattijai suka ce gamu
Allah sarki yarinya, Spark yace ku mana walicci ai Kuma danginta ne ya halatta
Liman daura muje,Yahuza ya mike Yana masifa wallahi ba a kofar gidana ba,Spark yace
gidan haya ba har gidane da Kai,idan ban bugaka da kasa ba shege nake wa zaka mayar
Yan iska,Yahuza yace Allah? Arham yace Dan anga bamu sako kakin sojoji bane,Khalid
hularsa ta manyan sojoji ya dakko ya buga,sai Yahuza yayi mukus ya koma gefe yace
bazan sheda ba to wlh,Yana gefe Dattijai aka daura aure sharrr, ana daurawa yaga
motocin sojoji suna ta dira a gidan Wanda basu zo da wuri ba,bataliya
bataliya,harda escorts din Khalid Dana Spark,Nemar Uncle aka yi aka rasa ya
fece,ana ta cin abinci ana shagali,Rafeeq sai washe baki akeyi yana amsa Ameen
Ameen,makadan karuwai sake dawowa suka yi suka saki Dan asharalle yau kuma, Rafeeq
yau dai yayi rawa shi daya aka rufe shi da liki,kawai Dan yaji Dan Asharalle Yana
wake Ikhram Yana kiran sunanta a wakar ya fara rawa dama shi dancer ne,Amarya ta
fito da tawagarta ko wacce ta ci wanka aka sake sabon shagali su Stella ana ciki
ana takawa,Ikhram harda shiga suyi iri daya da Rafeeq, rada ta Masa a kunne sai
tasa hannu ta matse babbar rigarsa ya dinga murga duwawu,Kamal idonsa ya rufe ya
juya yace ana abin kunya a wajen nan,Spark yace bazan iya kallo ba kunya zata kashe
ni,Naila ta dinga dariya,Misam kuwa cewa yake ana zubar da mutunci a wajen nan yau.

Su Mima ana can ana shagali suna ta faman zuzuta Amaryar Rafeeq,Sai gani suka yi
videos na tashi a sama,social media ana ta watsawa duk Wanda yaje da kalar
nasa,wayar ta kashe wai kar ta ganowa kanta Amaryar Misam bata so ma ta ganta,
bangaren Chika kuwa suna kusa tuni anje daukan Amarya da motoci biyar sabo da
kawayen sai an gama na Rafeeq zasu taho,11am aka tafi da Amarya Abuja,ana gamawa
Yahuza yace da su Asabe lallai yau su dauke Amarya baya son bikin,washe gari aka yi
za a kaita amma yace Sam ba a isa ba,Spark yace masu Kai Amarya su shirya ba
damuwa,Asabe tace dole muje muga gidan Ikhram ko karyar kudi aka yi mana,suka
shirya ita da Amarya yaran suka zubewa Yahuza su suka fito,Amarya Ikhran tace ni ba
sai gobe akace ba kayana ma ban hada ba,Kuma yau na gayyaci wasu duk zasu zo min
biki,Kun San fa sabo da sana'ata Ina da mutane,Asabe tace to su koma gidan ubansu
mu yau zamu kaiki idan Kuma kece da kanki to ki bayani.

Ikhram ta zuba uban gayya yau zata yi shagalinta ta kashe kudin komai amma ance
dole a kaita yau ta saka kuka,Asabe tace in zaki shirya ma ki shirya,Naila tace ke
dalla daina kuka shirya mu tafi can ma fa dinner za ayi ta Misam,Yau ta Misam za
ayi,duk wani tarkacen Amarya Naila da Beauty sun hada komai an zuba a mota
Daya,kayan Lefenta ma a mota daban ba abinda suka bari nata,ta shiga wanka tana ta
kuka ta fito ta shirya a haka, kuka yaki karewa sabo da ita tayi gayya yau Wanda
baza su je Abuja ba,ta Bada kudin Abinci da komai na saukar baki,ga abinda ake mata
a cikin mutane Yan biki,haka ta shirya Cikin wani material me tsada,ta zuba kyau
Yar kwalliyar ma baya baya aka yi sabo da hawayenta.

Haka ta fito kawai Asabe tace to lulluba mayafin a Kai,ta lulluba ta rufe
fuskarta ta fito Spark yace iya motocin da zasu cinye shi ya basu basu fi ma mota
biyu ba zuwa uku mutanen duk kawayene, dattijan Asabe ce kawai da Amarya sai Maman
Chinyere,Su Stella da yare motar su daya,sai kawaye,Wanda suka bi motar mazan,iya
Yan gidan su Rafeeq ne su a Jirgi zasu koma,Jirgi suka bi su,sabo da son Kai Spark
ya dauke Nailansa,ta shiga mota yace ke fito kunyi yawa a motar muje ki shiga
waccen,sai da ya bari motocin sun tafi ya tasa keyarta suka tafi a jirgi gata ga
shi.

Spark suna sauka ya Kira Mima yace Amaryar Rafeeq ma suna hanya a jirgi zasu
zo,Mima ta rude tana ayi a gyara gidan nan tana yiwa Yan aiki masifa babbar Amarya
ta kusa sauka,karamar Amarya su suna mota ana gwajab gwajab a hanya ayi a gyara min
gidan Dan Allah.
Ta samu mutanen kauye danginsu dake su ta Raina dan Allah ku tashi haka bakwa
gajiya da shinkafa ne ku,ku tashi za a gyara gida,ta sa Yan aiki suka fara aikin
gyara ko Ina sai kamshi,yaro bai Isa ya wuce ba zata fara masifa karka bata min
gidan nan Amarya zasu sauka yanzu.

Su Mima basu San ma tuni an kawo ta Misam ba tana gidan Marikinsa an sauke su
da karramawa da mutuntawa abinsu idan anje Dinner an dawo Kuma za wuce da ita
gidanta baki Kuma su kwana a gidan Baba da safe a Maida su.
Spark tuni sun dawo Naila har ta wuce gidanta ma ta gyara kayanta ta fara hada
kayan da zata saka anjima dinner din Misam ta Rafeeq sai gobe,Rafeeq tunda yasan
haka tsoro yaji ya kira Spark yace karfa suje gidan Mima suyi musu wulakanci su
Asabe su tafi da abin fada,Spark yace ai baza a kaita gidanba,gidan su Islam za a
kaisu sai ace sun wuce gidansu na Abuja sai gobe a hadu a dinner,Kai Kuma idan kaje
Dinner din Misam kar ku shiga tare da Ikhram,kowa ya shiga daban,Rafeeq yace to
Alhmdllh,Spark haka ya kira Mima ya fada mata yace ai suna gidansu na Abuja sai
gobe sunce za a hadu a dinner,Mima tace manya kenan,ai komai na manya na daban
ne,to ta Misam din baza ta zo ta gaida uwarsa ba? Spark yace yace zai kawota bayan
sati daya da biki tunda kunce ku ba bikinsa kuke ba me zai kawota Kuma tayi,Tsaki
ta ja tare da kashe wayarta.
Da yamma kowacce ta hade an tafi dinner din Misam,Su Mima Allah Allah suke suga
wace,Amarya kyau sai ka Santa sosai da ka ganeta sabo da ta Sha kyau iya kyau,Dangi
suka fara dira kowa mazan ma an cika sosai an Sha kyau wuri ne me tsada da kyau
komai yaji,Mima tana shiga ta dinga kallon Amarya tana ta kallonta kamar
mayya,Ikhram ce ta shiga ta samu waje kusa da Beauty ta zauna,Rafeeq ma ya shugo
daban ya zauna kusa da Beauty su Mima basu gane ba,Mima kirji ta dafe lokacin da
Chika tayi murmushi tace na shiga uku me zan gani? Chika ce fa ta mike ta dinga bin
dangi tana cewa Kun ganeta Chika ce Yar aikina,ita ya auro yarinyar da ta ci min
mutunci ba irin rashin kunyar da bata min ba,wurin ta tunkara a hasale,Spark ya
riketa tana Fisgewa ka sake ni inje Inci Ubanta,wlh sai Misam ya sake ta bazai taba
zama da wannan ba idan ba haka ba wlh sai na Masa baki,ni zaku rainawa hankali ku
dinga min iskanci,shi yasa aka Hana mu San wace,aka tsaya ana ta kallon Mima,Spark
yace Mima wai mene haka Dan Allah Mari ta kwadawa Spark tace sake ni bakin
munafuki,ai da kai ake munafuntata shashasha,Spark dafe da gefen kumatunsa

Chika ce ta yafito Naila ,taje wajenta tace kice dj ya sakar min kida a kira
Amarya da Ango ana bata mana lokaci,Naila taje ta isar da sako Dj ba ruwansa ya
saki sauti sannan aka kira Amarya da Ango,Mima tana ta balbali ita kadai ko
kunya ,Chika Kuma suna fitowa ta rike hannayen Ango shi Kuma ya rike mata kugu suna
takawa a hankali ana ta ruwan liki,sai dangi matan dukkan su suka fara tashi suna
zanzarewa kafin kace me duk sun bar wajen har Mima,shagali ya Kara dadi ranar anyi
show,Spark sai shafa kumatunsa yake Inda Mima ta mare shi,yace da Naila Baby duba
min ko ya kumbura,Naila tace maganinka kenan ai,haka zaki ce kenan? ae mana ta
furta tana shafa masa wajen.
Ango za a Maida Amarya masauki sannan a kawo Masa abarsa kawai ya wuce da
ita,Chika tace wlh ka Maida ni Inda ka dakko ni,da iyayena fa a can sai suce bani
da kunya,Misam yace bai San zance ba,yace ni hakkina nake so ya birkice gaba
daya,Chika ta fashe da kukan karya Dan ya hakura,ta dinga kuka kamar gaske haka
Yana ji Yana gani ya hakura,mararsa har ciwo take yayi hakuri iya hakuri.
Gida ya tafi Inda su Rafeeq suke ba Rafeeq ba dalilinta wai shi an Kai Masa
Amarya gidansa dangin Amarya suna gidan su Islam,Kuma su Asabe ne suka ce su sai
sun kaita.

Sunyi mamakin tsaruwar gidan da dukiyar da aka kashe, Rafeeq shi sai murna,
Spark yace Dan ubanka tashi ka tafi an Kai Maka Amarya karka barta yau ta kwana
lafiya,wlh gobe idan na ganta lafiya lafiya sai Kaci ubanka,Rafeeq ya tambaya au
sun kaita? Yace Baby tana can zanje na dakkota,Rafeeq yace Allah yasa nayi wanka
yanzu,yace to canja kaya mu tafi,Kaji fa da kayan makulashe? Karka damu akwai 24hrs
ko marar dadi ce haka zata ci,Misam Yana kwance shi Saman bed yayi likimo matarsa
yake so a bashi gashi sunce sai gobe ma zasu kaita su tafi gida,Yana kallo Rafeeq
ya shirya ya canja shadda Yana sheki ya fesa turaruka Spark ya dauke shi a mota sai
gidansa,suna zuwa yace kace Baby ta fito Ina jiranta,Yana shiga ya samu Naila ita
kadai kwal a gefen Amarya gida ya dau kamshi,yace Baby kije inji Baby,Naila ta mike
tace dama bacci nake ji wlh na gaji ga dare yayi har kusan 1am fa,Rafeeq yace ni
kuwa ban gaji ba,da zanga zaki ma kokawa zanyi da shi,Naila ta wuce tana dariya,
Ikhram tana Dan kukanta sabo da ba yau aka shirya kawota gidan miji ba sai gobe
amma su Asabe suka damu sai an kawota.

Rafeeq Ango ya furta da Allah kuce dani Ango,Amarya tana zaune a hankali yasa
hannaye tare da bude fuskarta,hawayen ya goge mata ta dago kyawawan idanuwanta a
hankali suka hada Ido ya furta ga matata Ikhram Ina haifar 'yata Kuma na sa mata
suna Ikhram,dariya tayi ba shiri,yace gimbiya Ikhram Yar lelena ni Kam na dace,a
hankali ya rungumeta ture shi tayi a hankali tace wai dama zaka zo yau? ta ya zan
barki ke kadai a gida,tace bari nayi wanka to,ta mike cikin shigarta ta wata
Atamfa hadaddiya,wanka tayi ta fito daure da towel,Rafeeq harda dafa kirji Yana
cewa a ransa calm down relax Banda zalama Rafeeq banda Zalama,yaga Amarya haka da
towel sai leke leke yake faman yi,yace ni yanzu nayi wanka,tace to bari na saka
kayan muyi Sallah.
Doguwar riga ta saka da hijab ya jasu sallah ya musu addua sannan ya jawo
ledar kayan makulashe ya baje musu yunwa take ji shi yasa ta zage Yana bata a baki
tana ci sai da suka cika cikinsu dam,sannan ta mike ta wanke bakinta da hannu ta
fito ta dakko rigar baccinta me shegen kyau ta saka,shima ya wanke bakinsa da
hannunsa ya fito ya iske tana shafa turaruka.
kayansa ya tube daga shi sai boxers taji tsoro bata taba ganin namiji a haka ba
sai yau.

Kunya taji ta dauke idonta ta Kalli gefe tana gamawa da sauri taje ta kwanta
ta shige bargo abinta,yaki sa riga yaki kashe light,Ikhram tana cikin bargo tace ka
kashe light din yace a'a Ina dalili bazan ga komai nawa ba komai kana gani ai
yafi,wannan hanyar taku bana gani ai sai nayi a cinya na zaci ciki ne bada ni
ba,Ikhram tace au yau zaka yi gobe fa za ayi dinner yace ba komai ba zafi ai.

Saman bed din ya haura Rafeeq a ransa har cewa yake to nidai yawo virgin ya
kare Kuma yau,jikinta ya koma ya kwanta wani shock ya game jikinsu,ta juya Masa
baya hannu yasa ya tallafo fuskarta ya da juyo da fuskar, a hankali ya hade bakinsu
waje daya yana Yana tsotsa,Juyowa tayi sosai ta bashi Amanna, baka Jin karar komai
sai ta Ac,a hankali ya gangaro wuyanta Yana kissing Yana lashewa a nutse,bakinsa ya
Maida cikin nasa,Ikhram ta Kara kankame shi ya dago ta a hankali ya janye rigar
dake jikinta,komai ya bayyana daga ita sai pant,Rafeeq ya susuce gaba daya a
hankali da kyar ya iya furta I love you my wife Allah ya bamu zaman lafiya,Ikhram
tace Ameen tana dariya,shi kuwa gogan ya zauce kamar zai cinyeta haka yake ji,sai
sideta yake ya samu Boobs dinta yace ki bar min su kawai ,tace ai naka ne dama ka
biya sadaki,yace na manta ya fara Shan su Yana Murza su cikin iyawa da Ilimi,Ikhram
sai nishi take saki ya kama wannan ya saki ya kama wannan sai kace wani jariri,har
bata so ma ya daina,a hankali ya gigita Ikhram Yana binta da salonsa na wayayyu
tayashi take sosai Yana fada mata duk abinda yake so ta taba Masa,a hankali yazo
mararta tun bai karasa ba tace nima kuka zanyi irin na su Aunty Asabe,dariya yayi
yace tunda kike cewa zaki yi ai Baki ji wuta bane sanda zaki ma bazan ji labari.

Ikhram ba dai gyara ba duk Inda yasa kansa kansa kamshi ne na musamman,a
hankali ya ya fara mata sucking,kuka ta dinga yi na dadi tana shidewa,Rafeeq yace
ke nake wa amma kuma dadi nake ji nima wai ya abin yake ne? dagowa yayi Yana kallon
fuskar Ikhram da idonta yanda ya canja,pillow ta sa ta danne fuskarta,pillow din ya
cire ya jefar Yana dariya da Jin dadi shi dadin kallo yake Masa.

Ci gaba yayi Ikhram harda cewa zan mutu ya sake dagowa Yana kallonta,hannu tasa
ta rufe fuskarta,da hannu ya fara mata wasanni a hankali yanda zata ji sweet,Ikhram
ta gama jikewa sai ni'ima ke sintiri sabo da anji gyara,Ango gaza hakuri yayi sabo
da ya gama zaucewa a haka ma karfin hali yake.

Ikhram ta gama kaiwa kololuwa kamar zata ce ma ya fara da kanta,sai da ya


tsaya ya laguda ta sosai, jikinsa sai rawa yake da karkarwa itama haka,Ikhram tana
kallo Yana gyarata yanda zaiji dadin Kwalbewa,amma sabo da dadi take so Bata
bukatar a daina,a hankali yace ko a daina kin gaji,da shagwaba tace ni karka daina
kamar zata narke,a hankali ya fara neman hanya Yana shigarta a nutse,Kara ta saki
kadan tace zafiiiii......ci gaba yayi kasa jira yayi kawai ya danna ciki da kyar
shi kanshi yaji a jikinsa,Ikhram tace wuuuuuhh....zafi...da zafi wlh...Rafeeq an
fada duniya ta musamman ya manta komai da kowa,Bai ma San me yake fada ba,sai
sambatu yake, Yana ta kiran Ikhram....My love....Wow.....Yana ihu da Nishi,.....ba
haukar da Rafeeq baiyi ba da kalamai.... adduar ma ya manta baiyi ba Ikhram ce tayi
ita da kyar tun kafin ya shiga,shi kuwa Yana iya tunawa yayi dai Bismillah amma bai
iya karantawa ba,Ikhram sai ture shi take yi tana hawaye tace wlh da zafi...amma
yace ni bana ma so na kawo,Dan Allah ki saka ni du a ciki na huta.....tace Kai
kamar ba virgin ba,Virgin da wuri suke kawowa amma Kai tun dazu sai yi kake
zafi.....shi ko jinta ma bayayi ya samu Ikhram kamar zai hallakata dirzarta yake
son ransa Yana ihu,sanda zai kawo kuwa Ikhram taga ta kanta yanda ya kankameta sai
kasusuwanta suka yi Kara,tace wayyo kashina ya balle tana ta kuka kasa kasa,tayi
kokarin iya jurewa,a hankali ya fita a jikinta ya dawo Yana shashafeta Yana ci gaba
da kissing dinta Yana lallashinta.

Tace zafi wlh Kai baka San ban San komai ba,Rafeeq harda taba wajen a hankali
yace Nan? ya dawo Yana mata addua a wajen wai ta Sha tofi yace Allah yasa ya warke
gobe, hawaye take da kyar ta iya tsaida shi sabo da ta Sha wahala sosai,tace wannan
in second round zaiyi ya za a kare kenan.
Rafeeq sabo da murna da farin ciki da nishadi rasa Inda zai sa kansa yayi bacci
sai barawo Yana ta bautawa Ikhram daga ya gyara mata gashi sai ya gyara mata
hannu,tayi baccin ma amma kallonta yake Yana shauki a haka bacci ya kwashe shi bai
sani ba.

Washe gari basu iya tashi da wuri ba sabo da basu yi bacci da wuri ba har sai
da Naila tayi musu Breakfast ta bayar aka kawo musu sannan ma Rafeeq ya farka Yana
duba agogo 11am ko Sallah basu yi ba,da sauri ya tashi ya karbi abincin yayi wanka
tare da Sallah ,ya tashi Ikhram ta bude Ido a hankali, da kyar ta iya tashi zaune
tace bazan iya tashi ba ka balla ni,Rafeeq ya dauketa a hankali ya kaita toilet
tace fita to zan iya komai,ki bari na miki,ni bana so tana Jin haushi ya bata
wahala murmushi yayi ya fita ta gasa kanta sosai sannan tayi wanka tare da tsarkake
jikinta komai sai da tayi da kanta har brush sannan ta fito tana tafiya a
wahale,Rafeeq duk murna ta isheshi so ma yake a ganshi shi ya matsu ya fita a kalle
shi,Sallah ma a zaune tayi sannan ta shafa lotion sama sama ta saka sabon Leshi
goguwar riga fitted tayi kyau sosai,tayi kwalliyarta tana kamshi,abincin ya dakko
musu bedroom sabo da saukar zata mata wahala,yunwa take ji sosai taci komai ta
koshi shima haka,Yana satar kallonta yanda ta kwabe fuska kamar zata yi kuka tunda
ta tashi a haka take, ya rufawa kansa asiri yayi shuru bata so ma ya mata magana.

Yace bari naje gidanmu na dawo,tace to ka dawo da wuri,yace sai abinda kike
so,Harara ta watsa Masa'' yayi dariya sannan ya fice ,su Asabe ne suka saka tsiya
da sassafe su gidan Amarya zasu je,haka aka kawo su suna zuwa sai kwalawa lkhram
kira suke,da kyar ta iya sakkowa ta bude musu kofa,Asabe ce da Amarya sai wata
matar daban,kawayen su suna Inda Chika suke,Ikhram suka kalla tace ya haka? Ko har
anyi abin ne? Yau na shiga uku yanzu baza ku bari a gama bikin ba? Ikhram tace ba
mijina bane? Ni da kuka ce ba budurwa bace to Ina ruwanku ma wai da ni ne,ko ma me
muka yi ai mijina ne,Asabe tace au dukanmu zakiyi? Bamu karya ba kizo ki mana
girki,Ikhram tace nima kawo min aka yi ga ragowa can Kun San da haka me yasa baku
zauna kunci a can ba.
Asabe tace kuzo mu koma bata da mutunci wannan,Ikhram tana kallon su suka
tafi,ta koma ta kwanta a kujera a palon.

Rafeeq kuwa gidansu yaje wajen su Mima, sai nishadi yake kana ganinsa da
fara'a,Mima tace yau dai za a kawo Amarya a gama a huta,Rafeeq yace laaa wai baku
ga komai ba? Me suka tambaya,yace Baku gane ba wai ku? Baku ga goshina Yana kyalli
ba? ai ni na angwance jiya ma Dinner din ma da an hakura kawai,ni Kuma ai naga
farin dare jiya,Kai Aure me daraja yanzu da haka kawai da yanzu ance ni Dan iska ne
fa amma ba ruwan kowa dani,inyi abina ko ciki ta samu babu me kawowa a Kai bare ace
dan iska ne,Mummy ce tace tashi ka bar nan,dama wlh tunda na ganshi nasan da wata a
kasa.

Mima tace gaskiya abin nan naku da sarkakiya a cikinsa kullum da abinda zaku
fada mana ban yarda ba ke Badia Ina Maman Rafeeq ku kirata mu tafi naga Amaryar da
kaina,yace ki zamanki zan kawota ta ganku ku ganta,Mima tace yaushe? Yace da yamma
inshaallah kafin a tafi dinner tace to Ina jira,fita yayi ya koma gida.

Da yamma kuwa 5pm ana ta Shirin Dinner ya dakko Ikhram a mota,zata rufe fuska
yace bude ayita ta kare yau kawai,taci kyau cikin shadda me tsada dark green,suna
shiga Palo kowa yaga Malama ce,Mima kasa magana tayi ta kasa motsi bata ce komai
ba,ta koma kamar gunki,Dukkan sauran matan ma haka suka yi sabo da abin yayi yawa
sun gaji,Ikhram ta gaida su ba wacce ta amsa,Rafeeq yace to fatan kowa yaga Amarya
ba sai Kun zo gidan ba Dan Allah idan tashin hankali za ayi banda gidana,ya mikar
da Amarya yace muje suka tafi tana tafiya da kyar har mota suka koma gida.
Mima ta hau sallamar Baki tace an gama biki,ba dinner,ita ta kama wajen amma ta
buga waya ta soke komai,kafin kace me Baki duk sun ware,Kawayen Amare da Yan uwa
aka Maida su gidajensu,Spark kuwa ya kashe waya ma bacci suke ta ramawa ga
gajiya,Baba ne ya kira Misam yace yazo ya dauki Amaryarsa ba kowa duk an sallami
baki ma,dama Jira yake 6pm yaje,Misam yace dama ko ba a kirani ba zan zo na dauke
ta

Annoor bikinsu saura sati daya shima sai shiri suke yi Amarya Iman gwanin
birgewa taci kyau sosai,ta zama Busy sai gyara ake tura ta daga wannan sai
wannan,duk wani wani Abu na gidan Annoor an gama tsara shi,sai zumudi yake Jauro
Kuma yace baza ayi kida ko wani shagali sabo da su dama ya suka kare bare an Kara
da sharholiya,suna so suyi Jauro yace Sam bazai yuwu ba a daura a Kai Amarya
kawai,mata dai suyi yini kawai,Iman tace yinin ma mene amfaninsa,Habiba tace wlh
zamu yi yini ranar asabar lahadi a daura aure a Kai Amarya kai Amarya ba Wanda zai
min bikin yara lami sai munga idon makiya.

Lefe Annoor ya hada na gani na fada komai da aka saka na bajinta ne,Amarya Iman
yau sai bayan magriba ta shugo gidan,Taga Ango a Palo Yana Shan tea ko kulashi Bata
yi bata yi ba ta wuce, ji tayi an fisgo hannunta ta juyo da sauri,ya kalleta tare
da jawota gefensa ta zauna yace me na miki ne wai? Kwana biyu naga bakya son kulani
lafiya? Kuka ta saki Masa tace ni bana son auren,yace bakya so kike ta shirye
shirye Kuma? tace nidai yanzu naji bana so a satin nan naji bana so kamar na kashe
kaina.

Subhannallahi Annoor ya furta sabo da me to tace haka kawai bana yinka yanzu,Baki
ya bude yace Kuma ya zama dole ba,jikinta ya shinshina ya lumshe Ido yace kamshin
nan ya min,Baki ta turo ta kwanta a jikinsa tace Yaya Annoor yace na'am ya zaci
abin kirki zata fada, tace zaka ga wulakanci in aka yi aure na dawo budurwa hmmmm
ta ja Kwafa tace duk gorin da kake min sai kaji a jikinka,sai ka durkusa kayi min
kuka kana hawaye,dariya yayi yace burinki kenan?

Ai ni na gama dake Iman baza ki rama ba no way,dariya tayi tace zaka gani,Kanta
ta Maida Saman kirjinsa tace jikinka dadi Yaya har kamshin ma,yace a haka zaki rama
din? Jauro ne ya shugo ta tashi da gudu ta shige bedroom dinta,Kawu ya Kalli Annoor
yace kaji kunya,Annoor yace ta nawa Kuma kunya ni Kawu ai na gama jinta tunda kuka
ga tsaraici na
Jauro yace ni ban gani ba Ina wajen da aka nuno fuskarka? Ina kaiwa Nan na kashe
waya ta,Annoor yayi dariya yace Nan wajen ai a karshen video din yake,Jauro yace
dama nan ne Ze end? wato Kai har ka hadda ce ma komai gashi kuwa ka tonawa kanka
asiri wannan ya nuna da saninka ka zubarwa da Iman Mutunci,Annoor yace gashi na
kusa sake yin na biyu.

Jauro yace Ina sarkin son Kunkuma ya shiga ne? yaje karbo dinkuna yanzu,yace
dan Allah kuyi Masa fada kar ya auri wannan hannayensa zasu nakasa su shanye sabo
da bata da komai a kirjinta gata Kuma babba ce ma, Hannayensa zasu daina aiki kuwa
in yayi aure to babu kayan aiki, Annoor ya dinga dariya,Kawu ya sake tambaya Nabeel
fa? Ya tafi gidan Abba Dolo abokinka,Kai ka kiyayi kanka da kiran wannan Sunan na
manyan mutane ne wannan Sunan sai ni yafi karfinka kar na sake ji,Abba wai ku duk
Kuna da nick name ne a kauye Kai gashi ance Baron mata,Jauro ya harari Annoor yace
kayi hankali Inda na sawa Iman suna Sanabe zan iya sa Maka ya bika wlh,Annoor shuru
yayi yasan halin Jauro sarai.

Na rasa me Nabeel yake zuwa yi a gidan Hashimu,shi ba abokinsa ba,Annoor yace


yarsa yake so,yace wannan cokalin? Hidaya fa? Annoor yace ita Yar makaranta me
tsiwa,ya mato a kanta,yanzu ya zaiyi da wannan aba ko Rabin kirjinsa sai ya
lullubeta baza ma a hango kanta ba,Annoor yace to yace shi sai ita,Abba yace gwara
ita yarinya ce zata iya girma ta ciko amma dai Haidar ban yarda da zabinsa ba, ya
dakko wata basamudiya Kuma babu komai a kirjin wacce irin tabewa ce haka ta samu
Haidar, wannan ko haihuwa tayi Danta sai an hada Masa da madara Yar kanti bare
babba irin Haidar gadanka kusar yaki komai ya samu yace sai ya koshi zai
hakura,kana ganin nama in ya fara ci sai ya koshi shi bai sai kadan ba bare wannan
uhm...Jauro ya juya ya wuce part dinsa Yana girgiza Kai Yana jimami tare da furta
Allah ya sawwake ko ni bazan so ta ba wlh bare Haidar Dina kyakyawa da shi.
Annoor yana ta sheka dariya yace gwara ma da Rahma ya aura wlh ko Nabeela.

Ayi ta min hakuri fans

AsmaBaffa[1/24, 5:49 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫

BOOK 2
~YARAN JAURO~

66-70

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM

Page naki ne

'Yar Gold

Ango Misam har da cewa ku sani a gaba na fara tozali da Amarya ta farin
gani,sanyin raina, gidan iyayen suka fara shiga aka gaisa da su Spark da dukkan
matasan Misam ko kunya yana gaba,Suna fitowa suka nufi makwafta Inda Amarya Chikar
gayu take,irin kyan da tayi ba a magana, sai kida suke ji Dj ya bar musu kayan
kidan ya tafi su suke saka abinsu,Naila ita ba rawa take ba wata ce me kula da
kidan, Yan mata ana ta fitsara,Beauty ta shige cikin yan gidan yarinsu sai chashewa
suke a compound duk iri daya suke yi kowacce rawa da sunanta, kawai sabo da an
daura aure suke ta faman rawa.

Yau Amarya ta tsaya tana kallo kawai duk rawarta taki yi yau, Naila har ta hango
nata hannu ta daga Masa,yayi dariya, Naila tace yau na karbi Chika ni tunda ta kasa
mu bara muyi, tasowa tayi tana rawa a hankali da rangaji da cup a hannunta cike da
fresh yo har ta isa gaban Spark Wanda ganin abinda take ya ja gefe Yana mata video,
Rafeeq yace baza kuci lokacinku kuci namu ba fa ato,mutane suna dariya Arham wajen
Amarya ya nufa shi yana rawar yace Naila ma tayi bare mu,duk lalacewa irin ta Naila
a rawa ta iya yinta yau,dariya ake tayi,Misam ya jawo Arham baya yace matarka ce
wai da kake rawa kana tafiya wajenta ,ana ta yiwa Chika tsiya yau taki yin
rawa,kujera ta jawowa Ango ya zauna durkusawa tayi a gabansa tare da dora kanta a
Saman cinyarsa.

Misam yace zan sawa Amarya Albarka ya dafa kanta sau uku yace Allah ya miki
albarka,aka saki shewa,Spark Yana Shan fresh yo dinsa da Naila ta bashi,Chika
mayafinta ta bude a gabansa ya dinga mata liki Yana ta shigewa mayafinta kawai rapa
yake farkewa ta Yan dubu dubu Yana liki,ya sake balle wata ya watsa sama,Yana ta
uban liki yace sai Kun rike ni in ba haka ba yau sai dai jari ya karye ,ya zaro
wata su Arham suka rike shi,yace ku barni,uhm uhm Yaya suka ce,dariya ake ta yi
yace to na gama ya watsa last sama 'Yan mata suna ta tsincewa ,Chika taje ta juyewa
Beauty kudin tace shirya min abina,ta dawo suna ta pics,Naila tace wlh nima sai ka
min liki har rawa nayi,Spark yace kwantar da hankalinki bari su gama,sun shiga duka
anyi pics iri iri da videos,Spark ya ja kujerar Ango ya zauna Naila ta tsaya a
gabansa aka sa mata kida,dollars Spark ya balle shi baya ma lika mata a jikinta
kafarta ya duka kamar Yana gyara mata takalmi ya dinga farfar da kudin,Mohsin sai
dauka yake Yana dariya shi kanshi sai yau ya taba ganin Naila tayi rawa,Ana ta
dauka Naila sai dariya take tana rufe fuska sabo da bata rawa, harda yiwa Chika
gwalo,Misam ta kalla tana Yar rawarta ta Masa gwalo,dariya sukeyi yanda Naila take
musu gwalo ko Ina sai ta juya tayi musu gwalo,Arham Yana gefe yana ta rawarsa,
Kamal Yana ta dauka shima sai da Naila ta dafa Spark tace na gaji sannan ya tsaya
da likin,Su Chika suka kwashe mata kudinta itama.

Abinci kuwa fried rice ta Sha hadi da quarter din kaza ga lemo ga ruwa shi aka
rabawa duk wani Wanda yaje daurin auren,su Abba kuwa Naila ce ta Kai musu nasu suka
gaisa ta dawo,ko mayafi basa sawa,Spark yace shi bai yarda ba sai ta sa mayafi,haka
ta dakko ta yafa karami,Mohsin ya makale can gefe shi da Beauty suna ta hira cike
da nishadi,yace kina iya cin abincin kuwa? tace Naila tana min girki na,yace kin
huta,abincinsa ta bude tana bashi a baki,Jauro su sun cinye nasu,Abba yace Mohsin
ya fito mu tafi, Jauro yace kyale shi ya gama Dan Allah,Abba yace Yar Inna yau
Sakwara take min bana so ta huce,Jauro yace wai baza muje zancen bane Abba yace
gobe sai muje Inshaallah amma ai kawai zuwa zamuyi a matsayin ba zance muka je ba
sai an daura auren sai ta San da Kai aka daura,yawwa dan gari haka nake nufi cewar
Jauro,iyakaci idan an daura taga nine mijin ta fara Dan hawayen gulma tana shagwaba
ni..ni..nii...Habiba kawata ce faaaa...Jauro harda gwadawa, Abba yace Kai Kam ka
tabe Jauro harda komawa dan Daudu?,kana nemafa kayi a asara a rayuwa wanne irin
Abune sai surukina ya ganka ka kunyata mu.

Arham anga yan mata sai faman baza Ido yake yace Yaya Spark Nima na zaba? In
kana da kudinka zabi mana,ba Wanda zai sake aure yanzu a gidanmu sai Nan da 4yrs
uban waye zai rike muku matan,Arham yace wai na fara soyayyar Nima,sanda kake yi
shawara kake dani duk kwailayen da kake kulawa,yaro ka nemi kudin tukun,Arham yace
Ina da Uba Allah yasa ba maraya bane ni,Misam ne ya kira Naila yace ba wani Palo
Wanda ba mutane kin gane ai ki turo min Amarya zan fada mata wata magana,Naila tace
babu sun kulle dakunan su sun tafi gidan bikin,Misam yace to anji jeki tunda ke
Baki iya hada harkar Lada ba,dariya tayi tace ae sai da suka yi sallar La'asar
sannan suka wuce Kano,Shaheed yace Naila ta fito su tafi,Rafeeq ya matsu shi ya
ganshi a Kano ma,Naila,Beauty har wasu matan kaf Yan gidan yari an tafi wajen
Malama,Chika aka bari da kawayenta Yan Kd ba damar zuwa.
7pm suka dira a masaukinsu can hotel,mata kuwa suka yi gidan Malama,Yahuza
Donation ya kwaso karuwai da masu kida wai sun zo Masa murna zai aurar da Yar
uwarsa,suna ta tambada a kofar gidan Yahuza,kida ne na gasken gasken kamar zai fasa
layin,kidan ko baka so sai kayi nishadi,Su Naila suna zuwa suka ce ai mu bi sahu
kawai,Amarya taci kwalliya cikin fitted gown na Bride material wani blue an zuba
mata make up,tana zaune ana ta cashewa a gabanta,ya zata yi ance dole a gabanta za
ayi,Naila ta kira Spark tace ai ku taho a Nan ake biki ku taho da kudin liki,yace
hmm na gaji ni bacci zanyi,Naila ta dame shi ni wlh sai kazo.

Arham su dama ko masaukin basu je gidan Amaryar suka taho sai suka iske Inda
ake badala,kowa ya rike baki gidan su Malama guda,Arham yace lallai a Nan ake
biki,duk fitsarar su sai da suka tsaya kallo yanda Yan mata balagaggu ke barin
mazaunai da kirji,Kuma tare da Maza,Stella ta jawo Amarya dai dai lokacin angwaye
sun zo,Ikhram tace tun kafin a daura bazan iya jurewa ba dole na chashe,tana farawa
aka dauki shewa da guda aka bata fili,Naila tace Ango ga ranarka kace zaka
chashe,Rafeeq yace anya bazan iya ba yana dariya,ba irin rawata bace, Malama kida
ya mata yawa ba ruwanta da kowa,Rafeeq tazo ta jawo ciki tace idan baza ka iya ba
just watch ta juya Masa duwaisiyya tana girgizawa,Misam da sauran suka dinga
dariya,Misam yace akwai abin ai dole kiyi,Ango ya fara zuba ruwan kudi Yana liki,
Ku bani tamburan Ikhram harda tamke baki,akan yana liki ga rawa ana Masa yaga kaya.

Su Naila suka shugo suma suna ta liki,masu kidan karuwai suka Kara dagewa,suna
cewa mu yau a nan zamu kwana,yau kwana nan,anyi liki sosai,Yan gidan yari suma
sajewa suka yi da karuwan,sai wurin 1am,Spark Yana zuwa yaga abinda ake ya ja Naila
mota suka zauna ciki suna tsotse tsotse,sai da angwaye zasu tafi masauki Kamal yazo
yace Madam a bar mana mota,Naila fitowa tayi ta barsu suka tafi ita Kuma ta koma
ciki,Amare nan ma masu kwana tattarawa suka yi suka koma kusa da gidan Yahuza
Donation wani gida me kyau da Dan fadinsa ya Sha tiles matar yare ce me shegen
tsafta,da aurenta ma da Mijinta shima yare,four rooms ne agidan da Parlo.

Naila suka baje a gidan,Beauty tace Naila banci abinci ba fa tun safe,Naila
tace ke na gaji ki fadawa Amarya,Ikhram tace me zata ci a dafa mata yanzu,tace
taliya da manja da yaji,Naila tace kullum dan masifa taliya,wata ce a kawayen
Ikhram ta siyo taliya,tace naje gida na karbo mana,Ikhram tasan halin su Asabe tace
a'a shafa'atu ga kudi siyo mata.

Naila tace a dafa Dani,Ikhram tace wlh Baku isa ba ga Abinci za a kawo mana wa
za a barwa shi, Shafa'atu ta karbi kudi ta siyo taje dakin Ikhram ta dakko yaji ta
soya manja a gas dinta sannan ta dafa taliyar ta kawo,Beauty ta ja gefe da taliya
guda a dafe tana ci kadan ta rage,Naila tace naci wannan tace a'a da safe zan
dumamata,Ikhram tace ki bata taci da safe a dafa miki wata wannan masifar cikin
naki ke tab,Beauty tace yarinya rai dai Allah ya nuna mana naki,Naila cikinta ta
shafa tace kwai na? Kwai ya kuke haka ne ku karbi Abu kun ki karba ku,ana ta abun
nan ya Ilahi kunyi likimo,Ikhram tace wai ya kuka ji da zafi ne karya ake mana a
gidan yari? First night,wata a ciki itama tana da aure tace wlh da za...da sauri
Naila ta katse zance tace wani zazzafan dadi Ikhram,ai karki ji komai ko Beauty?
Beauty tace wow da ba dadi Kya ganni da ciki,Ikhram tace Kai zan yarda da ku kuwa?
to zauna Karki yarda cewar Naila.
Suna ta hira Beauty da Naila suna ta zuga Ikhram ta bada kai ba wani zafi.

Bayan sunci sun koshi bacci suka yi abinsu,washe gari da asuba bayan sunyi
Sallah bacci suka koma suma angwaye haka,sai 9am suka tashi suka fara shiri,gaba
daya mazan family din kaf har Misam farar shadda suka saka iri daya,Ango ne kawai
ya buga wata Arsh dinkinsa ma ya banbanta,Motoci lafiyayye suka shiga sai kallon su
akeyi sabo da irin suturarsu da motocin da suka zo da su,gidan Amarya suka
nufa,Yahuza yace baza ayi a masallaci ba shi a kofar gidansa za a dora, Inda aka
Bada order abinci sun kawo wajen da uniform dinsu na aikin mata da Maza girki ne
iri iri sai abinda kake so zaka karba,komai anyi na Yan gayu tsarin ya birge kowa.
Yahuza ya Sha shaddarsa Sky harda rambadawa jan idonsa kwalli kana ganinsa ka
San dan bariki ne, Misam yace au ba a masallaci za a ayi ba ga masallaci
kusa,Yahuza yace banga dama ba,an baza tabarmai mutane dai an taru ga Yan bariki
abokan Yahuza,Yahuza yace wai Ina Liman ne yace gani na karaso,idan baza ka daura
ba sai ka fada mana,ai kasan ni ba iya khudubar Nan nayi ba da nasan yanga zaka
mana da tuni ni na daura da kaina haba sabo da kana da addini da ilimi sai kayi
mana yanga, Anji to kana Jan Sallar masallacin juma'a ana biyanka albashi ai ba
kyauta kake Jan Sallar ba,gomnati biyanku take,Kuma duk kudin da ake biyanku harda
na al'umma idan an kiraku radin suna ko daurin aure gomnati ta biya ku.

Liman yasan hali ya share Yahuza ya samu waje ya zauna mutane da yawa a tsaye
suke,dangin Papa na kauye da su aka zo sai Baban Misam Wanda shima Yana ja
gaba,Abokan Papa duk sun wakilci Papa gasu Nan da yawan gaske,taro yayi taro,haka
na Misam ma an Sha mutane,Yahuza sai wulakanta Ikhram suke suna nunawa bata da
gata,haka bangaren mata kowa yazo wajen sai ya gane Ikhram bata da gata,dangin
Ikhram da suka zo mutum biyu ne rak suma ba wani dangi na kusa bane,Ikhram tana
ganin wulakanci tunda bikinta ya matso,matan Uncle suyi mata shima haka,Rafeeq ya
bawa Spark labarin Ikhram tun a gidan kafin biki, tausayi ta bashi,ance a yanke
sadakinta Yahuza yace ai ba tsada zata yi ba ku Bada dubu Hamsim ai tunda aka zo
tsaida rana na fada muku, kamar ma a make yake baya hayyacinsa bakin cikinsa sadaki
bazai ci sisi ba shi yasa ya Fadi kudi kadan.

Rafeeq yace ni na Kara Sadakin matata dubu Dari biyar zan bayar,Rafeeq ya tara
kudi sosai sabo da Iyaye mata me dubu Dari biyu,me dubu Dari me dubu Dari da hamsim
etc Mima dubu Dari uku ta bashi tace ko baida kudin sadaki lallai ayi
bajinta,Yahuza ya rude yace to kawo sai a boye mata ko wani abin sai a siya
mata,Rafeeq ya zaro waya Nan take yayiwa Ikhram transfer a accnt dinta ya nunawa
shedu kowa ya sheda yace an bawa Amarya abinta,Yahuza ya fara zare Ido Yana Jin
haushi yace wato ni ba'a yarda dani ba to ta fito ta daurawa kanta auren na fasa a
tashi a watse a bar min gida,Spark yace Kai Malam saurara karka mana kwaya a nan
mun fika hauka Liman daura mana aure Ina dangin Ikhram? wasu Dattijai suka ce gamu
Allah sarki yarinya, Spark yace ku mana walicci ai Kuma danginta ne ya halatta
Liman daura muje,Yahuza ya mike Yana masifa wallahi ba a kofar gidana ba,Spark yace
gidan haya ba har gidane da Kai,idan ban bugaka da kasa ba shege nake wa zaka mayar
Yan iska,Yahuza yace Allah? Arham yace Dan anga bamu sako kakin sojoji bane,Khalid
hularsa ta manyan sojoji ya dakko ya buga,sai Yahuza yayi mukus ya koma gefe yace
bazan sheda ba to wlh,Yana gefe Dattijai aka daura aure sharrr, ana daurawa yaga
motocin sojoji suna ta dira a gidan Wanda basu zo da wuri ba,bataliya
bataliya,harda escorts din Khalid Dana Spark,Nemar Uncle aka yi aka rasa ya
fece,ana ta cin abinci ana shagali,Rafeeq sai washe baki akeyi yana amsa Ameen
Ameen,makadan karuwai sake dawowa suka yi suka saki Dan asharalle yau kuma, Rafeeq
yau dai yayi rawa shi daya aka rufe shi da liki,kawai Dan yaji Dan Asharalle Yana
wake Ikhram Yana kiran sunanta a wakar ya fara rawa dama shi dancer ne,Amarya ta
fito da tawagarta ko wacce ta ci wanka aka sake sabon shagali su Stella ana ciki
ana takawa,Ikhram harda shiga suyi iri daya da Rafeeq, rada ta Masa a kunne sai
tasa hannu ta matse babbar rigarsa ya dinga murga duwawu,Kamal idonsa ya rufe ya
juya yace ana abin kunya a wajen nan,Spark yace bazan iya kallo ba kunya zata kashe
ni,Naila ta dinga dariya,Misam kuwa cewa yake ana zubar da mutunci a wajen nan yau.

Su Mima ana can ana shagali suna ta faman zuzuta Amaryar Rafeeq,Sai gani suka yi
videos na tashi a sama,social media ana ta watsawa duk Wanda yaje da kalar
nasa,wayar ta kashe wai kar ta ganowa kanta Amaryar Misam bata so ma ta ganta,
bangaren Chika kuwa suna kusa tuni anje daukan Amarya da motoci biyar sabo da
kawayen sai an gama na Rafeeq zasu taho,11am aka tafi da Amarya Abuja,ana gamawa
Yahuza yace da su Asabe lallai yau su dauke Amarya baya son bikin,washe gari aka yi
za a kaita amma yace Sam ba a isa ba,Spark yace masu Kai Amarya su shirya ba
damuwa,Asabe tace dole muje muga gidan Ikhram ko karyar kudi aka yi mana,suka
shirya ita da Amarya yaran suka zubewa Yahuza su suka fito,Amarya Ikhran tace ni ba
sai gobe akace ba kayana ma ban hada ba,Kuma yau na gayyaci wasu duk zasu zo min
biki,Kun San fa sabo da sana'ata Ina da mutane,Asabe tace to su koma gidan ubansu
mu yau zamu kaiki idan Kuma kece da kanki to ki bayani.

Ikhram ta zuba uban gayya yau zata yi shagalinta ta kashe kudin komai amma ance
dole a kaita yau ta saka kuka,Asabe tace in zaki shirya ma ki shirya,Naila tace ke
dalla daina kuka shirya mu tafi can ma fa dinner za ayi ta Misam,Yau ta Misam za
ayi,duk wani tarkacen Amarya Naila da Beauty sun hada komai an zuba a mota
Daya,kayan Lefenta ma a mota daban ba abinda suka bari nata,ta shiga wanka tana ta
kuka ta fito ta shirya a haka, kuka yaki karewa sabo da ita tayi gayya yau Wanda
baza su je Abuja ba,ta Bada kudin Abinci da komai na saukar baki,ga abinda ake mata
a cikin mutane Yan biki,haka ta shirya Cikin wani material me tsada,ta zuba kyau
Yar kwalliyar ma baya baya aka yi sabo da hawayenta.

Haka ta fito kawai Asabe tace to lulluba mayafin a Kai,ta lulluba ta rufe
fuskarta ta fito Spark yace iya motocin da zasu cinye shi ya basu basu fi ma mota
biyu ba zuwa uku mutanen duk kawayene, dattijan Asabe ce kawai da Amarya sai Maman
Chinyere,Su Stella da yare motar su daya,sai kawaye,Wanda suka bi motar mazan,iya
Yan gidan su Rafeeq ne su a Jirgi zasu koma,Jirgi suka bi su,sabo da son Kai Spark
ya dauke Nailansa,ta shiga mota yace ke fito kunyi yawa a motar muje ki shiga
waccen,sai da ya bari motocin sun tafi ya tasa keyarta suka tafi a jirgi gata ga
shi.

Spark suna sauka ya Kira Mima yace Amaryar Rafeeq ma suna hanya a jirgi zasu
zo,Mima ta rude tana ayi a gyara gidan nan tana yiwa Yan aiki masifa babbar Amarya
ta kusa sauka,karamar Amarya su suna mota ana gwajab gwajab a hanya ayi a gyara min
gidan Dan Allah.
Ta samu mutanen kauye danginsu dake su ta Raina dan Allah ku tashi haka bakwa
gajiya da shinkafa ne ku,ku tashi za a gyara gida,ta sa Yan aiki suka fara aikin
gyara ko Ina sai kamshi,yaro bai Isa ya wuce ba zata fara masifa karka bata min
gidan nan Amarya zasu sauka yanzu.

Su Mima basu San ma tuni an kawo ta Misam ba tana gidan Marikinsa an sauke su
da karramawa da mutuntawa abinsu idan anje Dinner an dawo Kuma za wuce da ita
gidanta baki Kuma su kwana a gidan Baba da safe a Maida su.
Spark tuni sun dawo Naila har ta wuce gidanta ma ta gyara kayanta ta fara hada
kayan da zata saka anjima dinner din Misam ta Rafeeq sai gobe,Rafeeq tunda yasan
haka tsoro yaji ya kira Spark yace karfa suje gidan Mima suyi musu wulakanci su
Asabe su tafi da abin fada,Spark yace ai baza a kaita gidanba,gidan su Islam za a
kaisu sai ace sun wuce gidansu na Abuja sai gobe a hadu a dinner,Kai Kuma idan kaje
Dinner din Misam kar ku shiga tare da Ikhram,kowa ya shiga daban,Rafeeq yace to
Alhmdllh,Spark haka ya kira Mima ya fada mata yace ai suna gidansu na Abuja sai
gobe sunce za a hadu a dinner,Mima tace manya kenan,ai komai na manya na daban
ne,to ta Misam din baza ta zo ta gaida uwarsa ba? Spark yace yace zai kawota bayan
sati daya da biki tunda kunce ku ba bikinsa kuke ba me zai kawota Kuma tayi,Tsaki
ta ja tare da kashe wayarta.

Da yamma kowacce ta hade an tafi dinner din Misam,Su Mima Allah Allah suke suga
wace,Amarya kyau sai ka Santa sosai da ka ganeta sabo da ta Sha kyau iya kyau,Dangi
suka fara dira kowa mazan ma an cika sosai an Sha kyau wuri ne me tsada da kyau
komai yaji,Mima tana shiga ta dinga kallon Amarya tana ta kallonta kamar
mayya,Ikhram ce ta shiga ta samu waje kusa da Beauty ta zauna,Rafeeq ma ya shugo
daban ya zauna kusa da Beauty su Mima basu gane ba,Mima kirji ta dafe lokacin da
Chika tayi murmushi tace na shiga uku me zan gani? Chika ce fa ta mike ta dinga bin
dangi tana cewa Kun ganeta Chika ce Yar aikina,ita ya auro yarinyar da ta ci min
mutunci ba irin rashin kunyar da bata min ba,wurin ta tunkara a hasale,Spark ya
riketa tana Fisgewa ka sake ni inje Inci Ubanta,wlh sai Misam ya sake ta bazai taba
zama da wannan ba idan ba haka ba wlh sai na Masa baki,ni zaku rainawa hankali ku
dinga min iskanci,shi yasa aka Hana mu San wace,aka tsaya ana ta kallon Mima,Spark
yace Mima wai mene haka Dan Allah Mari ta kwadawa Spark tace sake ni bakin
munafuki,ai da kai ake munafuntata shashasha,Spark dafe da gefen kumatunsa

Chika ce ta yafito Naila ,taje wajenta tace kice dj ya sakar min kida a kira
Amarya da Ango ana bata mana lokaci,Naila taje ta isar da sako Dj ba ruwansa ya
saki sauti sannan aka kira Amarya da Ango,Mima tana ta balbali ita kadai ko
kunya ,Chika Kuma suna fitowa ta rike hannayen Ango shi Kuma ya rike mata kugu suna
takawa a hankali ana ta ruwan liki,sai dangi matan dukkan su suka fara tashi suna
zanzarewa kafin kace me duk sun bar wajen har Mima,shagali ya Kara dadi ranar anyi
show,Spark sai shafa kumatunsa yake Inda Mima ta mare shi,yace da Naila Baby duba
min ko ya kumbura,Naila tace maganinka kenan ai,haka zaki ce kenan? ae mana ta
furta tana shafa masa wajen.
Ango za a Maida Amarya masauki sannan a kawo Masa abarsa kawai ya wuce da
ita,Chika tace wlh ka Maida ni Inda ka dakko ni,da iyayena fa a can sai suce bani
da kunya,Misam yace bai San zance ba,yace ni hakkina nake so ya birkice gaba
daya,Chika ta fashe da kukan karya Dan ya hakura,ta dinga kuka kamar gaske haka
Yana ji Yana gani ya hakura,mararsa har ciwo take yayi hakuri iya hakuri.
Gida ya tafi Inda su Rafeeq suke ba Rafeeq ba dalilinta wai shi an Kai Masa
Amarya gidansa dangin Amarya suna gidan su Islam,Kuma su Asabe ne suka ce su sai
sun kaita.

Sunyi mamakin tsaruwar gidan da dukiyar da aka kashe, Rafeeq shi sai murna,
Spark yace Dan ubanka tashi ka tafi an Kai Maka Amarya karka barta yau ta kwana
lafiya,wlh gobe idan na ganta lafiya lafiya sai Kaci ubanka,Rafeeq ya tambaya au
sun kaita? Yace Baby tana can zanje na dakkota,Rafeeq yace Allah yasa nayi wanka
yanzu,yace to canja kaya mu tafi,Kaji fa da kayan makulashe? Karka damu akwai 24hrs
ko marar dadi ce haka zata ci,Misam Yana kwance shi Saman bed yayi likimo matarsa
yake so a bashi gashi sunce sai gobe ma zasu kaita su tafi gida,Yana kallo Rafeeq
ya shirya ya canja shadda Yana sheki ya fesa turaruka Spark ya dauke shi a mota sai
gidansa,suna zuwa yace kace Baby ta fito Ina jiranta,Yana shiga ya samu Naila ita
kadai kwal a gefen Amarya gida ya dau kamshi,yace Baby kije inji Baby,Naila ta mike
tace dama bacci nake ji wlh na gaji ga dare yayi har kusan 1am fa,Rafeeq yace ni
kuwa ban gaji ba,da zanga zaki ma kokawa zanyi da shi,Naila ta wuce tana dariya,
Ikhram tana Dan kukanta sabo da ba yau aka shirya kawota gidan miji ba sai gobe
amma su Asabe suka damu sai an kawota.

Rafeeq Ango ya furta da Allah kuce dani Ango,Amarya tana zaune a hankali yasa
hannaye tare da bude fuskarta,hawayen ya goge mata ta dago kyawawan idanuwanta a
hankali suka hada Ido ya furta ga matata Ikhram Ina haifar 'yata Kuma na sa mata
suna Ikhram,dariya tayi ba shiri,yace gimbiya Ikhram Yar lelena ni Kam na dace,a
hankali ya rungumeta ture shi tayi a hankali tace wai dama zaka zo yau? ta ya zan
barki ke kadai a gida,tace bari nayi wanka to,ta mike cikin shigarta ta wata
Atamfa hadaddiya,wanka tayi ta fito daure da towel,Rafeeq harda dafa kirji Yana
cewa a ransa calm down relax Banda zalama Rafeeq banda Zalama,yaga Amarya haka da
towel sai leke leke yake faman yi,yace ni yanzu nayi wanka,tace to bari na saka
kayan muyi Sallah.

Doguwar riga ta saka da hijab ya jasu sallah ya musu addua sannan ya jawo
ledar kayan makulashe ya baje musu yunwa take ji shi yasa ta zage Yana bata a baki
tana ci sai da suka cika cikinsu dam,sannan ta mike ta wanke bakinta da hannu ta
fito ta dakko rigar baccinta me shegen kyau ta saka,shima ya wanke bakinsa da
hannunsa ya fito ya iske tana shafa turaruka.
kayansa ya tube daga shi sai boxers taji tsoro bata taba ganin namiji a haka ba
sai yau.

Kunya taji ta dauke idonta ta Kalli gefe tana gamawa da sauri taje ta kwanta
ta shige bargo abinta,yaki sa riga yaki kashe light,Ikhram tana cikin bargo tace ka
kashe light din yace a'a Ina dalili bazan ga komai nawa ba komai kana gani ai
yafi,wannan hanyar taku bana gani ai sai nayi a cinya na zaci ciki ne bada ni
ba,Ikhram tace au yau zaka yi gobe fa za ayi dinner yace ba komai ba zafi ai.

Saman bed din ya haura Rafeeq a ransa har cewa yake to nidai yawo virgin ya
kare Kuma yau,jikinta ya koma ya kwanta wani shock ya game jikinsu,ta juya Masa
baya hannu yasa ya tallafo fuskarta ya da juyo da fuskar, a hankali ya hade bakinsu
waje daya yana Yana tsotsa,Juyowa tayi sosai ta bashi Amanna, baka Jin karar komai
sai ta Ac,a hankali ya gangaro wuyanta Yana kissing Yana lashewa a nutse,bakinsa ya
Maida cikin nasa,Ikhram ta Kara kankame shi ya dago ta a hankali ya janye rigar
dake jikinta,komai ya bayyana daga ita sai pant,Rafeeq ya susuce gaba daya a
hankali da kyar ya iya furta I love you my wife Allah ya bamu zaman lafiya,Ikhram
tace Ameen tana dariya,shi kuwa gogan ya zauce kamar zai cinyeta haka yake ji,sai
sideta yake ya samu Boobs dinta yace ki bar min su kawai ,tace ai naka ne dama ka
biya sadaki,yace na manta ya fara Shan su Yana Murza su cikin iyawa da Ilimi,Ikhram
sai nishi take saki ya kama wannan ya saki ya kama wannan sai kace wani jariri,har
bata so ma ya daina,a hankali ya gigita Ikhram Yana binta da salonsa na wayayyu
tayashi take sosai Yana fada mata duk abinda yake so ta taba Masa,a hankali yazo
mararta tun bai karasa ba tace nima kuka zanyi irin na su Aunty Asabe,dariya yayi
yace tunda kike cewa zaki yi ai Baki ji wuta bane sanda zaki ma bazan ji labari.
Ikhram ba dai gyara ba duk Inda yasa kansa kansa kamshi ne na musamman,a
hankali ya ya fara mata sucking,kuka ta dinga yi na dadi tana shidewa,Rafeeq yace
ke nake wa amma kuma dadi nake ji nima wai ya abin yake ne? dagowa yayi Yana kallon
fuskar Ikhram da idonta yanda ya canja,pillow ta sa ta danne fuskarta,pillow din ya
cire ya jefar Yana dariya da Jin dadi shi dadin kallo yake Masa.

Ci gaba yayi Ikhram harda cewa zan mutu ya sake dagowa Yana kallonta,hannu tasa
ta rufe fuskarta,da hannu ya fara mata wasanni a hankali yanda zata ji sweet,Ikhram
ta gama jikewa sai ni'ima ke sintiri sabo da anji gyara,Ango gaza hakuri yayi sabo
da ya gama zaucewa a haka ma karfin hali yake.

Ikhram ta gama kaiwa kololuwa kamar zata ce ma ya fara da kanta,sai da ya


tsaya ya laguda ta sosai, jikinsa sai rawa yake da karkarwa itama haka,Ikhram tana
kallo Yana gyarata yanda zaiji dadin Kwalbewa,amma sabo da dadi take so Bata
bukatar a daina,a hankali yace ko a daina kin gaji,da shagwaba tace ni karka daina
kamar zata narke,a hankali ya fara neman hanya Yana shigarta a nutse,Kara ta saki
kadan tace zafiiiii......ci gaba yayi kasa jira yayi kawai ya danna ciki da kyar
shi kanshi yaji a jikinsa,Ikhram tace wuuuuuhh....zafi...da zafi wlh...Rafeeq an
fada duniya ta musamman ya manta komai da kowa,Bai ma San me yake fada ba,sai
sambatu yake, Yana ta kiran Ikhram....My love....Wow.....Yana ihu da Nishi,.....ba
haukar da Rafeeq baiyi ba da kalamai.... adduar ma ya manta baiyi ba Ikhram ce tayi
ita da kyar tun kafin ya shiga,shi kuwa Yana iya tunawa yayi dai Bismillah amma bai
iya karantawa ba,Ikhram sai ture shi take yi tana hawaye tace wlh da zafi...amma
yace ni bana ma so na kawo,Dan Allah ki saka ni du a ciki na huta.....tace Kai
kamar ba virgin ba,Virgin da wuri suke kawowa amma Kai tun dazu sai yi kake
zafi.....shi ko jinta ma bayayi ya samu Ikhram kamar zai hallakata dirzarta yake
son ransa Yana ihu,sanda zai kawo kuwa Ikhram taga ta kanta yanda ya kankameta sai
kasusuwanta suka yi Kara,tace wayyo kashina ya balle tana ta kuka kasa kasa,tayi
kokarin iya jurewa,a hankali ya fita a jikinta ya dawo Yana shashafeta Yana ci gaba
da kissing dinta Yana lallashinta.

Tace zafi wlh Kai baka San ban San komai ba,Rafeeq harda taba wajen a hankali
yace Nan? ya dawo Yana mata addua a wajen wai ta Sha tofi yace Allah yasa ya warke
gobe, hawaye take da kyar ta iya tsaida shi sabo da ta Sha wahala sosai,tace wannan
in second round zaiyi ya za a kare kenan.
Rafeeq sabo da murna da farin ciki da nishadi rasa Inda zai sa kansa yayi bacci
sai barawo Yana ta bautawa Ikhram daga ya gyara mata gashi sai ya gyara mata
hannu,tayi baccin ma amma kallonta yake Yana shauki a haka bacci ya kwashe shi bai
sani ba.

Washe gari basu iya tashi da wuri ba sabo da basu yi bacci da wuri ba har sai
da Naila tayi musu Breakfast ta bayar aka kawo musu sannan ma Rafeeq ya farka Yana
duba agogo 11am ko Sallah basu yi ba,da sauri ya tashi ya karbi abincin yayi wanka
tare da Sallah ,ya tashi Ikhram ta bude Ido a hankali, da kyar ta iya tashi zaune
tace bazan iya tashi ba ka balla ni,Rafeeq ya dauketa a hankali ya kaita toilet
tace fita to zan iya komai,ki bari na miki,ni bana so tana Jin haushi ya bata
wahala murmushi yayi ya fita ta gasa kanta sosai sannan tayi wanka tare da tsarkake
jikinta komai sai da tayi da kanta har brush sannan ta fito tana tafiya a
wahale,Rafeeq duk murna ta isheshi so ma yake a ganshi shi ya matsu ya fita a kalle
shi,Sallah ma a zaune tayi sannan ta shafa lotion sama sama ta saka sabon Leshi
goguwar riga fitted tayi kyau sosai,tayi kwalliyarta tana kamshi,abincin ya dakko
musu bedroom sabo da saukar zata mata wahala,yunwa take ji sosai taci komai ta
koshi shima haka,Yana satar kallonta yanda ta kwabe fuska kamar zata yi kuka tunda
ta tashi a haka take, ya rufawa kansa asiri yayi shuru bata so ma ya mata magana.

Yace bari naje gidanmu na dawo,tace to ka dawo da wuri,yace sai abinda kike
so,Harara ta watsa Masa'' yayi dariya sannan ya fice ,su Asabe ne suka saka tsiya
da sassafe su gidan Amarya zasu je,haka aka kawo su suna zuwa sai kwalawa lkhram
kira suke,da kyar ta iya sakkowa ta bude musu kofa,Asabe ce da Amarya sai wata
matar daban,kawayen su suna Inda Chika suke,Ikhram suka kalla tace ya haka? Ko har
anyi abin ne? Yau na shiga uku yanzu baza ku bari a gama bikin ba? Ikhram tace ba
mijina bane? Ni da kuka ce ba budurwa bace to Ina ruwanku ma wai da ni ne,ko ma me
muka yi ai mijina ne,Asabe tace au dukanmu zakiyi? Bamu karya ba kizo ki mana
girki,Ikhram tace nima kawo min aka yi ga ragowa can Kun San da haka me yasa baku
zauna kunci a can ba.
Asabe tace kuzo mu koma bata da mutunci wannan,Ikhram tana kallon su suka
tafi,ta koma ta kwanta a kujera a palon.

Rafeeq kuwa gidansu yaje wajen su Mima, sai nishadi yake kana ganinsa da
fara'a,Mima tace yau dai za a kawo Amarya a gama a huta,Rafeeq yace laaa wai baku
ga komai ba? Me suka tambaya,yace Baku gane ba wai ku? Baku ga goshina Yana kyalli
ba? ai ni na angwance jiya ma Dinner din ma da an hakura kawai,ni Kuma ai naga
farin dare jiya,Kai Aure me daraja yanzu da haka kawai da yanzu ance ni Dan iska ne
fa amma ba ruwan kowa dani,inyi abina ko ciki ta samu babu me kawowa a Kai bare ace
dan iska ne,Mummy ce tace tashi ka bar nan,dama wlh tunda na ganshi nasan da wata a
kasa.

Mima tace gaskiya abin nan naku da sarkakiya a cikinsa kullum da abinda zaku
fada mana ban yarda ba ke Badia Ina Maman Rafeeq ku kirata mu tafi naga Amaryar da
kaina,yace ki zamanki zan kawota ta ganku ku ganta,Mima tace yaushe? Yace da yamma
inshaallah kafin a tafi dinner tace to Ina jira,fita yayi ya koma gida.

Da yamma kuwa 5pm ana ta Shirin Dinner ya dakko Ikhram a mota,zata rufe fuska
yace bude ayita ta kare yau kawai,taci kyau cikin shadda me tsada dark green,suna
shiga Palo kowa yaga Malama ce,Mima kasa magana tayi ta kasa motsi bata ce komai
ba,ta koma kamar gunki,Dukkan sauran matan ma haka suka yi sabo da abin yayi yawa
sun gaji,Ikhram ta gaida su ba wacce ta amsa,Rafeeq yace to fatan kowa yaga Amarya
ba sai Kun zo gidan ba Dan Allah idan tashin hankali za ayi banda gidana,ya mikar
da Amarya yace muje suka tafi tana tafiya da kyar har mota suka koma gida.
Mima ta hau sallamar Baki tace an gama biki,ba dinner,ita ta kama wajen amma ta
buga waya ta soke komai,kafin kace me Baki duk sun ware,Kawayen Amare da Yan uwa
aka Maida su gidajensu,Spark kuwa ya kashe waya ma bacci suke ta ramawa ga
gajiya,Baba ne ya kira Misam yace yazo ya dauki Amaryarsa ba kowa duk an sallami
baki ma,dama Jira yake 6pm yaje,Misam yace dama ko ba a kirani ba zan zo na dauke
ta

Annoor bikinsu saura sati daya shima sai shiri suke yi Amarya Iman gwanin
birgewa taci kyau sosai,ta zama Busy sai gyara ake tura ta daga wannan sai
wannan,duk wani wani Abu na gidan Annoor an gama tsara shi,sai zumudi yake Jauro
Kuma yace baza ayi kida ko wani shagali sabo da su dama ya suka kare bare an Kara
da sharholiya,suna so suyi Jauro yace Sam bazai yuwu ba a daura a Kai Amarya
kawai,mata dai suyi yini kawai,Iman tace yinin ma mene amfaninsa,Habiba tace wlh
zamu yi yini ranar asabar lahadi a daura aure a Kai Amarya kai Amarya ba Wanda zai
min bikin yara lami sai munga idon makiya.

Lefe Annoor ya hada na gani na fada komai da aka saka na bajinta ne,Amarya Iman
yau sai bayan magriba ta shugo gidan,Taga Ango a Palo Yana Shan tea ko kulashi Bata
yi bata yi ba ta wuce, ji tayi an fisgo hannunta ta juyo da sauri,ya kalleta tare
da jawota gefensa ta zauna yace me na miki ne wai? Kwana biyu naga bakya son kulani
lafiya? Kuka ta saki Masa tace ni bana son auren,yace bakya so kike ta shirye
shirye Kuma? tace nidai yanzu naji bana so a satin nan naji bana so kamar na kashe
kaina.

Subhannallahi Annoor ya furta sabo da me to tace haka kawai bana yinka yanzu,Baki
ya bude yace Kuma ya zama dole ba,jikinta ya shinshina ya lumshe Ido yace kamshin
nan ya min,Baki ta turo ta kwanta a jikinsa tace Yaya Annoor yace na'am ya zaci
abin kirki zata fada, tace zaka ga wulakanci in aka yi aure na dawo budurwa hmmmm
ta ja Kwafa tace duk gorin da kake min sai kaji a jikinka,sai ka durkusa kayi min
kuka kana hawaye,dariya yayi yace burinki kenan?

Ai ni na gama dake Iman baza ki rama ba no way,dariya tayi tace zaka gani,Kanta
ta Maida Saman kirjinsa tace jikinka dadi Yaya har kamshin ma,yace a haka zaki rama
din? Jauro ne ya shugo ta tashi da gudu ta shige bedroom dinta,Kawu ya Kalli Annoor
yace kaji kunya,Annoor yace ta nawa Kuma kunya ni Kawu ai na gama jinta tunda kuka
ga tsaraici na
Jauro yace ni ban gani ba Ina wajen da aka nuno fuskarka? Ina kaiwa Nan na kashe
waya ta,Annoor yayi dariya yace Nan wajen ai a karshen video din yake,Jauro yace
dama nan ne Ze end? wato Kai har ka hadda ce ma komai gashi kuwa ka tonawa kanka
asiri wannan ya nuna da saninka ka zubarwa da Iman Mutunci,Annoor yace gashi na
kusa sake yin na biyu.

Jauro yace Ina sarkin son Kunkuma ya shiga ne? yaje karbo dinkuna yanzu,yace
dan Allah kuyi Masa fada kar ya auri wannan hannayensa zasu nakasa su shanye sabo
da bata da komai a kirjinta gata Kuma babba ce ma, Hannayensa zasu daina aiki kuwa
in yayi aure to babu kayan aiki, Annoor ya dinga dariya,Kawu ya sake tambaya Nabeel
fa? Ya tafi gidan Abba Dolo abokinka,Kai ka kiyayi kanka da kiran wannan Sunan na
manyan mutane ne wannan Sunan sai ni yafi karfinka kar na sake ji,Abba wai ku duk
Kuna da nick name ne a kauye Kai gashi ance Baron mata,Jauro ya harari Annoor yace
kayi hankali Inda na sawa Iman suna Sanabe zan iya sa Maka ya bika wlh,Annoor shuru
yayi yasan halin Jauro sarai.

Na rasa me Nabeel yake zuwa yi a gidan Hashimu,shi ba abokinsa ba,Annoor yace


yarsa yake so,yace wannan cokalin? Hidaya fa? Annoor yace ita Yar makaranta me
tsiwa,ya mato a kanta,yanzu ya zaiyi da wannan aba ko Rabin kirjinsa sai ya
lullubeta baza ma a hango kanta ba,Annoor yace to yace shi sai ita,Abba yace gwara
ita yarinya ce zata iya girma ta ciko amma dai Haidar ban yarda da zabinsa ba, ya
dakko wata basamudiya Kuma babu komai a kirjin wacce irin tabewa ce haka ta samu
Haidar, wannan ko haihuwa tayi Danta sai an hada Masa da madara Yar kanti bare
babba irin Haidar gadanka kusar yaki komai ya samu yace sai ya koshi zai
hakura,kana ganin nama in ya fara ci sai ya koshi shi bai sai kadan ba bare wannan
uhm...Jauro ya juya ya wuce part dinsa Yana girgiza Kai Yana jimami tare da furta
Allah ya sawwake ko ni bazan so ta ba wlh bare Haidar Dina kyakyawa da shi.
Annoor yana ta sheka dariya yace gwara ma da Rahma ya aura wlh ko Nabeela.

Ayi ta min hakuri fans

AsmaBaffa
[1/25, 8:31 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI

BOOK 2
~YARAN JAURO~

71-75

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM

Page naki ne
Maman Atika

Ba editing a karanta da hakur

Misam ba Wanda ya tuka shi da kansa ya shiga motarsa ya wuce gidansu,Naila duk
ta gama aikinta na shiryawa Amarya gidanta Misam yayi kokari a karasa gidansa cikin
kankanin lokaci duk da Papa ya tura musu kudi masu nauyi shi da Rafeeq a accnt,Yana
shiga ya samu matar Baba da su Kamal a Palo suna ta yiwa Amarya nasiha,Baba yace to
zauna kaima ayi da Kai,ya samu wuri ya zauna,Baba yace kasan dai hukunce hukuncen
aure,ba haka kawai ake aure ayi abinda aka ga dama ba,Dan Allah ka rike musu
yarinya Amana,ko wani Abu ne ya faru kuka samu sabani ku zauna ku sasanta kanku
kinyi Ilimi Kun San komai sai dai ma ku koyawa wani,karku bani kunya,aure sai
hakuri sai kunyi hakuri da juna,Kun mutunta juna,ke ki dauke shi shine Shugaba a
karkashinsa kike ki Masa biyayya,Kai Kuma ka sani a karkashinka take komai Yana
wuyanka,Nan dai Baba ya dinga musu nasiha kamar baza ta kare ba,har Misam ya gaji
yace Alhmdllh mun gode Baba zamu yi tashi mu tafi ke.

Chika harda kukan karya ita ga Amarya,Misam yace ki daina kuka Amarya Nima
sai ki bani kuka zan maye miki gurbin Wanda basa kusa dake iyaye muje gidanmu Kisha
Jamilu yogurt,Baba bai gane me ake nufi da Jamilu yogurt ba yace to Maza dama ance
bata cin abinci sosai,Kamal Yana boye dariyarsa Dan shi Kam ya gane.

Suna fita ya zaga tare da bude mata mota ta shiga ya rufe ya zagayo ya shiga
ya ja sai gidan su,sai kace ya Sha wani abin a birkice yake sabo da jaraba,ta
lullube kanta da mayafi gaba daya Yana driving Yana kallonta cike da tsantsan farin
ciki,tunani ya Lula ma shi tuni Yana hango kansa ma ya fara Kwalbewa da Chika,har
ya wuce hanyar gidan nasa bai sani ba,sai da tayi magana ta gaji ta bude mayafi ta
leko da kanta tace har yau ba'a zo bane naji ai kace babu Nisa da gidan Rafeeq,slow
down yayi yace ta Ina na biyo ne tsaki ya ja yayi youturn ya dawo baya sannan ya
shiga layin,Yana shiga layin yaga motar Rafeeq Yana Masa horn yayi kamar bai ji
ba,waya kira shi,dagawa Misam yayi Rafeeq yace ka tsaya Dan Allah muyi wata
magana,ya zaci serious ne ya tsaya a gefen titi Rafeeq ya karaso tare da sauke
glass yace late comer ya ka ganni,Misam ya Kalli Rafeeq ta window yace mene ne?
kana bata min time wlh shi yasa nake kaunar Spark yasan muhimmancin bado da shine
tuni ya koreni ciki amma Kai dake ta kanka kawai kake yi to na kalleka gashi nan
bado duk a manne a jikinka ya fito shike nan? Rafeeq yayi dariya yace dama so nake
na bata ma lokaci wlh ana ganinka an San baka cikin nutsuwa ni kuwa fa? Ana ganina
an san magidanci ne Wanda yake ji da nutsuwa da kwanciyar hankali,Chika ce ta sauke
glass dinta ta sake bude idonta daga mayafin tace Ina kawata ne? Rafeeq yace Malama
Kuma ai yanzu ta koma school sabon darasi take dauka,dariya Chika tayi tace kace
yanzu Kuma ta koma school yace,Rafeeq ya furta ai ta shiga Rafeeq College of
education wacce yanzu ta koma university ai har degree da masters ake yi a ciki,ai
jiya ta Sha Interview duk courses dinta na baya na mata tambayoyi a Kai ba Wanda ta
ci carry over ta samu,amma na dauketa a school din sabo da a hankali nasan zata
karbi darasi ta gane sosai,Ga ka kaine lecturer yanda ka iya koyarwa ai dole ta
gane cewar Misam,Rafeeq yace fasihin lecturer ai sai Kai ai ni Tp nake a ciki,Dan
teaching practice ne Kaine, Misam dariya yayi yace wlh zan Maka rashin mutunci.

Spark ne ya kira Misam ya daga lokacin Rafeeq ya ja motarsa ya juya gida,Misam


ya ja tasa Yana magana da Spark,yace kaje ka Kai matarka muna ta jiranka a gidan
matata ta gaji haba wanne irin iskanci ne tun yamma ance ka tafi shuru,Misam yace
sai kace Kaine angon ka fini matsuwa ne,ku tafi mana na rike ku ne,haka kace? ae
nasan matarka ka biyo sabo da jaraba da naci ka dauketa ku tafi ni karka
isheni,Dariyar takaici Spark yayi ya kashe wayarsa yace tashi mu tafi ke,Naila tace
Dan Allah ka jira suzo,to yace mu tafi dole ne,ni badan shi na zauna ba fa ka bari
akwai sakon da zan bawa Chika.

Fushi yayi yace kin San Allah idan na tafi sai dai ki shiga taxi ki taho ya Ina
cewa ki taso kina min musu,Naila tace nifa fadanku daban da Misam Kuma laifinka ne
ba nasa ba dole yaji haushi,tsakaninku ne anjima zan ganku Kun shirya ni ka rabu
Dani kawata tazo muyi magana tukun,Spark fita yayi abinsa Yana compound zai shiga
mota Ango ya shugo,horn ya Masa ya sauke glass yace mun zo to sarkin fada,Spark
Bai kulashi ba,tace ka jira matarka ku tafi in ka barta ma a Nan korota zanyi kofar
gidan,unguwar nan Kuma duk karnuka ne wlh ba ruwana su yagalgalata Kai kayi
asara,Spark murmushi yayi,Misam yace ai Nan zuciya kayi ka fito zaka barta baza ka
iya ba ai zuciyarka ta mutu murus,Ai Kai zuciya dai yanzu babu a kirjinka indai
Naila ce ka shiga uku kuwa ka hadu da jarabawa,wlh ka fara addua tun wuri haba,sai
ka shugo kayi mana nasiha in kaga dama,Spark yace in kaga dama yau ma ka saketa
saki uku,ko gobe da safe muzo mu iske kayi mata dukan tsiya me ya dameni,ce Maka
ayi nasiha zan Maka tab,Misam yace ko jiya ba samu abin bane Kai in baka samu ba
sai fada da kowa,Amarya ya budewa mota ta fito,Spark yace Amarya fatan Alkhairi ayi
bacci me kyau,ki kwanta da wuri jiki Yana son hutu kiyi baccinki kawai,Chika tace
to tana dariya.
Yace ki fadawa Naila Hashim ta fito,Misam yace yau ba Baby kenan,suna shiga
Naila ta mike tana tambaya ya tafi Dan Allah? Misam yace ba zuciya Yana Nan yace
ace Naila Hashim ta fito,dariya suka yi,Chika ce ta ja Naila gefe suka fara kus Kus
Naila tana Mata famfon iska sannan suka yi sallama ta fice.

Tana fita ya shiga mota yayi mata key kamar zai tafi ya barta,sai Kuma ya
tsaya ta bude gaba ta shiga ya ja suka tafi,Spark yace wato bakya Jin magana ko
har ni zance kizo mu tafi ki makale,Naila tace baka son gaskiya Yar maganar da zata
zo muyi shine abin damuwa,Misam din nan naga Dan uwanka ne sai kuyi fada a rana
yafi sau nawa Kuma a ranar kuke shiryawa akan me zan shiga ni Chika ce dalilin
zuwana Kuma kasan a bikina tayi bajinta to Dan na mata mene,ai kin iya zance indai
magana ce ba a ka da ke,jiya kiri kiri kika yi baccinki Baki bani komai ba haka na
kwana har yanzu,Ina tashinki kika ki tashi,to na gaji bacci nake yi me dadi
lokacin,Ina laifi kullum ana baka dan rana daya ai kayi hakuri.

Ni dai ana danne min hakkina yanzu,Naila tace bikin Yan uwanka ya jawo,waccen
Kuma ai unguwa naje gida,Kuma kwana Nan dole naje kauye wajen su Goggo tare zamu je
suna ta korafi baka je ba.
Spark yace uhm Allah ya bani Iko tace Ameen,jiya shine kika ce min Ashraf,Naila
tace yau ni naga ta kaina to ba sunanka bane? Okay Baban Nasidi Is around the
corner,dama Abba ya fada,dariya tayi tace wanne Nasidi? Danki,Allah ya kiyaye a
sawa Dana Nasidi,Goggo dai tace in ana fadar sunan miji kasa girgiza take,Naila
tace lokacin da na fada bacci nake yi Kai Kuma ka dame ni,kar na sake Jin sunana a
bakinki,Naila tace Ashraf din? dariya yayi yace me za a siya miki Yan mata? tace
ba komai ahh a siya min tsire da kilishi yau,ya tsaya ya siya musu sannan suka wuce
gida.

Naila tace Sallar dare zan fara gaskiya ka dinga tashi na Kai kaga watarana
kana yi,ke ai naga kinfi kokari wajen karatun Qur'ani da rana ki tayin abinki,Naila
tace ai ni na Saba ma ya kamata ka dinga yi,yace ance miki bana yi ne? da asuba
nake yi a masallaci amma bana yi da yawa gaskiya,tace good yaushe zan shiga
makarantar Monday Tuesday din? ta matan aure ce ake zuwa da 9-12 Naila tace zan
dinga zuwa,yace akwai ta Maza Kuma da ake yi a masallacin da nake zuwa duk sati
ake dorawa kowa karatu Ina zuwa,Spark Yana zuwa duk sati amma sabo da lalacewa Aya
biyu uku duk sati yake dorawa a haka ma watarana sai yayi sati biyu uku bai koma
makarantar ba,Kuma idan zai tafi sai ya kankami katon Qur'ani Naila tana kallonsa
tayi ta dariya ya iya ba wai Bai iya ba kawai dai zama ba Karin Ilimi da jaddada
shi hatsari ne ga Musulmi,sabo da shagala da mantuwa,kullum Kuma Yana Jin wa'azi
kala kala na malaman sunna a waya,idan ba a Jin wa'azi sai Addini yayi rauni shi
yasa duk rintsi yake kokari a haka ma babu me ganewa sai Wanda ke zaune da shi
shine zai gane halayen Spark.

Misam Ango ya matsu tunda Naila ta fita yake bin ko Ina Yana kashe light duk
ya kashe abubuwan wutar ya ja Chika suka haura sama,Chika tace gidan Nan yayi
kyau,yace gobe Kya kalla yau dai ni zaki kalla,tace wanka zanyi yace bana son
iyayin Nan na wanke wanken Nan na Amare,yanzu fa kika yi wankan da zanzo dauki ki
sai kace wankan farilla duk Amarya sai ta tsiri wankan dare,ki bari mana Ina muka
kaiwa Yahudawa hari sai kiyi me dalili amma yanzu wanka ba dalili, Chika ta fara
shagwaba tana dire diren kafafu please ta shagwabe fuska,Misam duk sai ya
sakwarkwace yace Alhmdllh da na samu wannan baiwar Allah, ni Sallar ma zan iya
kuwa,Alwala yayi ya fito sai da yayi tsarki sabo da yanda yake ta fitar da ruwan
jarabarsa,a gaggauce yayi Sallar sabo da kar ta karye Alwalar yayi addua yace me
Amarya baya rike Alwala, Chika tace uhm tana harari ledar kaji,Misam bai ce aci ba
tace bari na dakko plate,sabo da Naila tace ta cika cikinta da yawa kar ta sake ta
bar kazar Nan.

Misam yace kyale plate din nan baya so ma ta matsa,kayan tande tandensu suka ci
shi sabo da masifa ma bai iya ci ba kamar shine Amarya,kayanta ta cire ta daura
towel zata saka rigar bacci ya fisge towel din yace kyale kayan baccin Nan,Chika ta
saki Kara ta dunkule jikinta,murmushi ya saki ya dauketa cak tare da dorata a Saman
makeken bed din,ya ja musu Bargo,dake yasan ta kan mata shu'umi sai kace Karuwa
hake yake Abu,Yana yi Yana zuba mata ruwan yabo,duk ya gama kashewa Chika jiki da
kalamai Yana murzata a nutse,yanda yake Abu ma an San ya goge a harkar,duk wani
sirrin mace ya gama sani sa,a hankali ya mata rada yace Kinga da ai Tabesting dai
ni kadai nake yi yanzu Kuma da aure ko? Yace bari na koya miki da wayo wai koya
mata yake ya dinga sata tana Masa abubuwa masu wuyar furtawa,masu gigita hankalin
Wanda akewa,kiss ma an Dade ana darasi,Chika ana so ana fakewa da koya ake
yi,hannunta ya Dora a Hallarensa Chika taji ba kaya a jikinsa tace yau ka cire
kayan? yace kina garin dadi,Yana magana Yana shidewa Yana ce mata taci gaba,Chika
za a birge miji harda Masa sucking ya susuce kuwa,ya hada gashinta ya rike Yana
danna kanta.

Chika ita a dole zata kure shi tana nuna bajinta ta zaci ma a haka zai kawo Kai
amma Taga ya shanye dadinsa tas duk gurnanin da yake da Nishin dadi taga babu ma
niyyar kawowa,Boobs dinta da suke matukar birge shi suna tsole Masa Ido su yake
sarrafawa Yana yake so,jujjuya Chika yake ta Inda yaga dama,hanya ya nema,Chika ta
dinga sharara kuka da ihu sai kace wacce za a cirewa Rai,ta dinga bige bige da
burburwa Misam yaga zata bata Masa lokacin ya danneta ta ko Ina,ta dinga furta
Allah ya isa...mugu....ta dago Kai ta kawo Masa cizo amma ba dama,shi dai Ango
Sambatu yake zubawa gashi tsohon hannu ya Chika kamar Allah ya aiko sa,Chika tana
kuka tace idan ka kashe ni Allah sai ya saka min...wlh Allah sai ya saka min na
tsane ka...wash .....jama'a ku kawo min dauki zai kashe ....da Allah yasa da mutane
a gidan to kowa sai yaji me ake yi,jikinta rawa yake sabo da azabar da take
ji,Misam shi kuwa hankali kwance yake abinsa dadi zai kashe shi yake faman
fada,baya iya magana sosai sabo da sweet sai dai kawai dadi zai kasheni ya fada
Yana ihu da Nishi,Sai kace zai yaga Chika ya huta,Chika tace la'ilahaillahu tunda
nake ban taba Jin wannan masifar.....hannayenta ya sakar mata ta dinga dukansa ta
yakushinsa,hannu ya Kai da niyyar sake gyarata ta gartsa Masa mugun cizon amma ko
alama ba ji ba,gurin sai da ya fashe Bai sani ba.

Yayi mugun Dadewa kafin ya gamsu a haka ma wai ya Tara da yawa shi yasa ya
kawo da wuri,Yana fita a Jikin Chika ta gangare kasa garin sauka daga Saman bed
harda bige Kai kummm wayyoooo......tsoro da firgicin zafi yasa sanda tayi waje ma
Bata sani ba sai a wani bedroom Misam ya tsintota ta buya a bayan labile kar ya
ganta,suna hada Ido ta fashe da kuka,dariya ta bashi yace to me zan miki yanzu
Kuma,ya riko hannunta Yana kwantar mata da hankali.,Chika tace baka da Imani wlh
Misam....ta karasa da kuka duk ta firgice,suna tafiya kamar ya riko wani rago zai
kai kasuwa da kyar take tafiya tana fadin nidai na shiga uku....da kyar ya shawo
kanta ta dan nutsu,Misam Allah bazai barka ba,Misam ya danne dariyarsa yace kin San
ni ba arna nake kashewa ba Yahudawa ne akwai taurin Kai.

Yace gashi duk kin rude bedsheet din ya baci bari a cire kizo kiyi wanka ko Yar
Aljanna,Chika sai kuka take,har ya canja bedsheet ya cire wacce ya wanke shi ya
shanya Dake ba wani dare ne yayi ba kwata kwata 9pm ma bata yi ba,wanka yayi ya
tsarkake jikinsa baya bacci da najasa iya wuya,Ya fito ya dauki Chika,yaje ai
gasata taki yarda fafur, ta karfi ya mata a haka ma ya Sha yakushi sosai har dai ya
mata gashin sama sama taki yarda,tayi wankan tsarki da na sabulu ta fito bayan tayi
Alwala.

Misam ya taimaka mata ta shirya da kyar ta koma ta kwanta da dabara tana Nishin
wahala,Misam ya kwanta tare da jawota jikinsa Yana lallashinta har suka yi
bacci,shikam sai baccin nishadi yake.
Rafeeq kuwa duk Inda Ikhram ta sa kafa Yana wajen,ta shiga bedroom ya shiga ta
fito ya fito ta shiga kitchen nan ma Yana Nan,Malama taga take take in bata yi da
gaske na Kari zaiyi ba ruwansa,ya fara naci Yana so ya tambaya amma Kuma Yasan ya
mata rauni baza ta yarda ba,Wayo yayi ya shafa cinyarta yace Nan ma in aka bani Ina
so,Ikhram tayi dariya tace ai kasan wannan wajen Kai da Kara shiga sai anyi
sati,Rafeeq yace tab waye zai zauna Yana kallon ki sai dai kici ki koshi ki bake
bake ki canja zance ma,ke fa abin kunya kike Malama guda duk Ina abinda kike koyawa
mutane,Ikhram tayi dariya tace sai na warke na Saba daga zan zan fara goge Maka
hadda,Rafeeq yaji dadi harda kwanciya a kirjinta yace wayyo dadi,tsaya ayi ta a
karkare kabari zan baka komai kaji dadi Banda Babo,yace Nan nufinki sai ma kin bani
zan ji dadin wa zaki juya ,Ina me gida a dinga bani umarni,Malama sabo da fitsara
tace ai ka biya sadaki wa zai hanaka ka tsinki kayan lambu ta zuge zip din riga ta
fito da dukiyar Fulani waje tace ungo,Rafeeq yace ko yanzu na mutu naci duniya
ta,sai sakin zance suke ba kunya ba komai ya fada ta bada amsa.

Washe gari Chika kasa tashi tayi sai kuka da zazzabi,Misam ya rude ya kira
Nurse a waya mutuniyar Spark me bashi shawara,tace me ya faru? yace first night ne
yace kawota gidana,bazan zo ba na gaji da halin ku,Misam ya sawa Chika kaya
sannan ya dauketa ya sata a mota,suka tafi gidan Nurse dama tana da part guda na
duba marasa lafiya,wani daki tace ya kaita da bed da komai,ta duba cika ta fito ta
same shi a Palo tace wai haka ku gado kuka yi ne? to dinki zan mata ka yaga
ta,Misam yace sai kace wata takarda Nurse,ka godewa Allah kadan ne,kuma yanzu dole
ka barta ta warke a kalla sati biyu,Misam yace cab Dan Allah ki gaggauta tubarwa
Allah,tace to dai ka barta tayi sati,komawa tayi tayi treating Chika,ba wani dinki
da za a mata kawai Gani tayi abin yayi Muni da aika aikar da yayi shi yasa ta nema
mata sauki.

Allurai tayiwa Chika ta rubuta musu magunguna tace kice nayi miki dinki idan ba
haka wlh zai fatattaka ki,Chika wacce har ta dan fara Jin sauki tace na gode wlh
kamar zai kashe ni nurse baki Gani ba ko tunanin ban Saba ba baya yi,dama haka ake
sex din? ai na zaci Abu ne me sauki Ashe yaki ake yi sosai,Nurse tace ke tunaninki
da bagas zaki ci me yasa Baki tambayi kawayenki ba tun farko,Chika tace ai duk
munafunta ta suka yi Kuma sai naci ubansu Yan iska marasa tarbiyya.
Na zaci Hallaren dadi ne da ita,Nurse tace meye Hallare Kuma? tace dick din
Maza,tace oh ai zaki Saba sai nan gaba amma zaki fara Enjoying kema,Baki Chika ta
tabe tare da furta uhm,na dawo daga rakiyar Hallare Kuma,Nurse ya dade fa Yana yi
wlh na zaci mutuwa zanyi,Nurse ta dinga dariya.

Sai da Chika tayi bacci ta huta sannan Nurse tace tashi na taimaka miki,Chika ta
mike da kyar, Nurse din ce ta gasa Chika da ruwan zafi da gishiri sosai ta taimaka
mata,taji sauki sosai ta fito Palo sannan ta kawo mata abinci lafiyayye tana ci
Misam ya dawo,yace Alhmdllh Chika yatsina ta fara tana wash dinkin nan zafi
Yace sannu in munje gida zan Kalli dinkin na Gani,Ido ta zaro tace bazan bude ba
so kake ka kuma jawo min masifa.
Mima ce ta zauna bakin cikin Rafeeq yafi damunta sabo da shine suka sa rai zai
auro wacce suke so,Anam ce ta fito tana kuka ta mikawa Mima waya tace kinji Mima
Mijina wai ya sake ni yace na koma gida jiya ban koma ba,Mima tace Innalillahi wa
Innailayhirrajun ai kece Anam in kuka zo gida baza ku tafi da wuri ba,Anam tana
rusa kuka tace wai yace tunda Ina Masa gadara da gidan ubana me shi ne to na zauna
a gidan mu,Mima tace ga Papan ku baya gari gashi kudin hannuna ma sun kare,abin
haushi har yanzu yaki kirana tunda ya kira yace ya sauka lafiya amma suna wajen
yaki aka tura su,gashi ba abinci a gidan Nan komai ya kare Yan biki sun cinye kayan
abinci babu Kuma wayarsa bata shiga,Dan gudunmowar da na samu duk sun kare a banza
ban San ma me na siya da su ba,Anam tace a kira Khalid mana,Mima tace shima wai
baya ma gari kwata kwata an turasu wani Daji wayarsa bata shiga sai dai Spark.

Wayarta ta jawo tare da kiran Spark Yana Office ya daga,Mima ta fara jera Masa
complain din gida,yace tab ai Nima kuwa bani da kudi biki ya cinye min kudi,Mima
tace bana son karya in zaka kawo abinci ka kawo,Spark yace zan duba ya kashe wayar.
Washe gari shuru Kuma Dan ragowar ma an dafe shi kaf,Mima Bata Ankara ba sai
Gani tayi gaba daya Yan aikin gidan babu kowa duk sun tafi har masu gadi,ta tambayi
kowa meke faruwa ne? Kowa yace Bai sani ba sa,motoci kaf an kwashe su sojoji sun zo
sun tafi dasu gaba daya,Mima kamar tayi hauka ta sake kiran Spark tana fada
Masa,yace maybe Papa ne ya basu dama,Nima dai ban sani ba sai kuyi amfani da taxi.

Mima tace lallai a cikin surukan Nan da aka auro akwai me farar kafa,Spark yace
ga kayan abinci Nan za a kawo,sai yamma duk yunwa ta ishi su Haly gida yayi kaca
kaca babu yan aiki su baza su gyara ba,suna zuwa duba kayan abincin Mima Taga
lafiyayyen garin semo ne sai geron Koko,da madarar gari Yar awo itama Yar kadan sai
lipton da kudi dubu ashirin inji Spark yace gobe za a kawo muku bread da safe,Mima
tace da me kawo sako kace nace Kutmar ubansa ni zai kawowa geron Koko da garin
semo,an fada Masa Ina Shan Madara Yar awo,Arham ne ya fito yace laaa mudai a tuka
mana tuwon mu sai mu basar kawai mu cinye,Wallahi basarwa kawai zanyi naci,ga kudin
cefane ma sai ayi mana miyar kubewa,Kai Dan sako jeka kace an gode Allah yayi Masa
Albarka cewar Arham,me kawo sako ya tafi.

Mima ta Kalli yaran gidan nata kowacce sai hamma da yunwa tausayinsu taji ba
shiri ta shiga kitchen ta fara tuwo zuciyarta tana tafarfasa kawai,haka tayi musu
tuwon semo miyar kubewa sabo da yunwa suke ji harda side hannu,Arham ya zubo nasa
yace Miya taji daddawa gobe a aike ni na karo wata,Mima kawai hararsa take
yi,Shahid yace mutanen da sunyi gaskiya tuwo yayi a rayuwa.
Su Haly dai sai side kwano ake yunwa zata halaka su.
Tace ku gama da yamma mu tafi gidan Rafeeq da Misam ke Anam Haly da Mufee ku
shirya muje sannan mu biya gidan Spark yaci kaniyarsa.

AsmaBaffa
[1/27, 10:32 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI

BOOK 2
~YARAN JAURO~

76-80

Official
By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM

PAGE NAKI NE
Maman Murtala

Mima sai da suka shirya tsaf ba motar shiga a gidan kaf tace yanzu taxi dole
zamu shiga sabo da idan nace lallai mota zan Nemo asirinmu zai tonu,fita suka yi
suka shiga taxi zuwa gidan Rafeeq,suna zuwa suka ji kida ta window palon suka leka
suka hango Malama Ikhram da Ango Rafeeq suna ta Yar rawar su irin ta turawa cike da
nishadi,Mima bakin ciki yazo mata wuya tace wai me siyar da maganin gargajiya na
mata Allah ya sawwake ta Murda kofar Tare da banko ta ciki,Rafeeq ya juyo ya gansu
yace lafiya? Mima ta fisgo Hannun Ikhram tace yau sai kin tafi gidan ubanki
ne?,Ikhram Jikin Mima ta fada sannu da zuwa Miman mu, Mima ta fara banbareta daga
jikinta amma taki sakin Mima,Rafeeq yace Allah sarki kaunar surukai ta motsa,Mima
ta ture Ikhram ta karfin gaske tana zage zage,su Anan sun tsaya suna mata wani
Shekeke,Mufee tace aikin banza anzo cin arziki,Ikhram tace sannunku masu arziki Ina
abin yake idan aka yi comparing da kudin wani ai talakawa zaku tashi,Ke ki kiyayeni
na fiki iskanci wlh ni bazan dauki raini ba,ba wacce ta isa ta takani,mahaifiya dai
zan iya mata biyayya amma ba ku ba,ai ko yayyensa ne baku isa ba,masu takama da
kudin Uba sai ku bari ku nemi naku tukun,wannan jahilci ne da hauka da kauyenci ko
ince gidadanci menene Hakan?

Mima tace to fitsarriya wato ke kunyar Amaryar ma babu,Ikhram tace Ina na ganta
dama Banda ita Baku ga irin wa'azin da nake bane ai Kinsan kunya babu,wai Nan kunya
kuke nema a wajena Allah sarki ai ban San Inda take ba Dan ni ban taba haduwa da
ita ba, Ikhram tana magana tana fari tana jujjuya idanu kamar ta Sha kwaya,Rafeeq
shi Kam ya mato sai kallonta yake kamar ya samu tv, Anam tace bari na dakko mana
lemo, Ikhram tace Baki isa ba ko kitchen dinki ne ,zata wuce ta fisgota baya,Haly
ta taso zata mareta Ikhram tace Inama Allah yasa kin mareni yau Kisha kallon yanda
ake Hawa bori da tsakar rana,da na nuna miki baki da hankali.

Dai dai nake da kowa ni ke nifa Aljani ma da zan ganshi in ya zageni sai na rama
wlh,ni kizo Ina auren Yayanki kice zaki mareni ai kuwa da anyi ta yau,Mima tace
kuzo mu tafi ,Taga masifar Ikhram kamar baza ta kare ba, Yar gidan waye ke sai na
binciko tsatson ki cewar Mima,Ikhram bata yi magana ba sabon da ai uwar miji
ce,zadai ta kula yaran, ta zauna albarkacin Rafeeq baza ta kulata ba uwa ai uwa
ce,Rafeeq yace Mima Ina zaku je ne haka?Mima kamar tayi kuka suka dai fice suka
tafi gidan Misam sabo da bankada,lokacin Chika ce kawai taji ana kwankwasa
kofa,lekawa tayi ta Yar kafa Taga sune kawai tayi wucewarta taki budewa bugawar
duniya taki budewa,sai tace Ina zuwa sai suji shuru,suka sake bugawa tana Jikin
kofar tace Ina zuwa amma shuru kake ji sun San Kuma suna gida,Mima tace muje kawai
haka suka juya suka tafi gidan Spark, Yana kwance yayi pillow da cinyar Naila tana
karanta Masa Abu a waya Mima suka banko kofa ba sallama bare kwankwasawa.

Yace sai kace yaki ai Kun bani tsoro Mima bai kamata ki biyewa yara ba da
girmanki,kaga karka dameni,Mima zama tayi tace gaya min tsakanin ka da Allah Spark
Ina Papan ku? Spark yace tunda kince tsakani da Allah bari na fada miki,Naila tashi
tayi ta durkusa tace Ina yini,Mima a lokacin tasan Naila ba karamar me ladabi bace,
amsawa tayi da sakin fuska,lemo ta kawo musu da ruwa,sannan ta basu waje,Spark yace
Papa yana Gaza kasa ta turasu su taimakawa Palestinian,Hannaye Mima ta dora a Kai
tace shike nan kace sun tura su a kashe su,wacce kasa za a biyewa wannan kasar har
wata kasar arziki ce da zata tura mutum Abu kuma ya tafi yayi,Arham ne ya fito daga
kitchen ashe da yace a basar aci tuwo Nan ya gudo yake ta girke girkensa,Mima tace
yaushe ka riga mu barin gidan? Arham yayi murmushi yace tuwo ne kawai naji dadinsa
shi yasa Inda kisan na shiga jirgi.

Mima tace banza taci gaba da magana da Spark tace yanzu ba wata hanya da zai
dawo ni wlh gwara ya bar aikin Nan,Amma kuka bar mu muka saki baki muna bacci
hankali kwance bayan mahaifinku Yana can cikin wani hali,gaba daya Mima ta tashi
hankalinta,Spark yace yanzu me kuke so a kawo muku na abincin? Mima tace Kai dalla
yi min shuru wa yake ta abinci mijina Yana tsaka me wuya,ni dai duniyar ta min zafi
gaba daya,Arham tashi yayi ya karo karfin AC yace yanzu dai dole kiji sanyin
duniya,Mima tashi tayi tace Dan ubanka wai ni sa'arka ce? Ko kakarka ce ni,ta rike
Arham tare da mamake Masa Kai,Arham Yana dariya yace kar dai Kiga Ina kama da Papa
ki zaci shine ki bari ya dawo sai kuyi soyayyar ku.

Naila tana fitowa Taga duk sun shanye lemon akan kwana biyu kawai da basu samu
me dadi ba,kitchen ta shiga tana dariya tace bari nayi tsokana ta fito tace ko a
kawo muku tea? Haly tace da Madara Dan Allah,taje ta hado musu lafiyayyen tea
kowacce ta kawo mata a katon cup har Mummy,Anam tace bread Dan Allah,taje ta kawo
musu tace ko a soya muku kwai da chips? da sauri suka ce ei,Spark yace ba sunci
tuwon su ba a gida Yana hararar Naila,Naila Bata San horo ake musu ba,taje duk ta
soyo ta kawo,Mima tace Allah sarki ta Rafeeq kuwa da ta dinga bala'i tafi 30mnt sai
kace me aljanu,Haly tace ni na taba ganin jaraba irin wannan daga magana,Anam tace
gwara ita sai da muka tsokaneta waccen marar mutuncin wlh kin budewa tayi ma
Sam,Spark Yana jinsu yace ato in baku gode Ni'imar Allah ba ai Kwa gode Azabarsa.

Suna zaune gidan Naila kamar kar su tafi dadi ko Ina Kal Kal Yana kamshi ga
girke girke sai kawo musu take,minti kadan ta kawo wani abin,Arham Yana ta dariya
yace sabo da rashin hakuri wai kwana biyu kawai shine suka koma kamar mayu,Mima har
dare tana Jimamin mijinta hankalinta a tashe,Spark ya kwanta a doguwar kujera ya
kira Naila dake kitchen Baby....na'am ta amsa zo ki min tausa,Mima tace kaifa Dan
iska ne a gaban namu ga kannenka,yace matata ce fa Mima ba Karuwa na kawo ba,nifa
babu me zuwa ya takura min a gidana in baza ku iya Gani ba ku tashi,yanzu Spark
gobe ma tuwo yara zasu ci? Spark yace ku jika gero ku Kai markade mana ayi musu
Koko,Mima tace Koko fa? Yace to za a siyo wake sai ku dinga hadawa da kosai,Wannan
madarar da sugar da ka kawo ai sunyi kadan Kuma bama Shan Madara Yar awo,Mima da
ita fa ake Albishir da alawar Madara mudai muna so cewar Arham,Mima tace kaga Arham
idan Ina magana kana sa min Baki kana bani amsa sai na taka maka wuya wlh,yace sai
kace zakara za a yanka,Mikewa Mima tayi tace bar nan wajen ko na hada kanka da
bango.

Mima tace ku tashi mu tafi,Spark yace ku tsaya driver ya kaiku,Mima taji


Haushi gidansa kayan dadi su yaki siya musu tace bar mu ai taxi muka shugo mu koma
a ciki,yace to ku gaida da gida,Arham yace Nidai a dinga girki Dani a nan dan Allah
yau Ina gidan nan gobe kwanona na gidan Rafeeq jibi kwano na Yana gidan Misam.

Spark yace kowa yaci na gidansu,Banda gidana idan hakane to sai dai ka dauki
gida daya ka dinga zuwa kana ci,ni nan banda gidana nifa babu me takura min Ina so
in sake a dinga kallona,Arham yace kuyi kiss dinku da rungumemeniyar ku bazan kalle
ku ba,ai gwara na baka kudin Abinci kullum kaje ka siya,yace yawwa tura min,plate
biyu kullum nawa,yace to Hakan ma yayi.
Sai da ya bar gidan yaje gidan Rafeeq,Rafeeq Yana zaune Ikhram tana Saman
cinyarsa ya shugo taki tashi Kuma,Arham yace ana ta Shan chaji ne? Rafeeq ya mika
Masa hannu suka gaisa yace dan Allah ya kaji dumi da muka gaisa?,Arham yana dariya
yace a naji zafi zauu,Rafeeq ya nuna kan Ikhram da yatsa wacce tace Arham barka da
zuwa yace yawwa,Mikewa zata yi Rafeeq ya rike ta,tana shagwaba tace pls...,sakinta
yayi ta tashi tare da wucewa kitchen,Arham ya leka Rafeeq yace mu gani Hallare tana
aiki,Dariya Rafeeq yayi harda wani bajewa zaman ma ya wani bubbuda kafa ya kwanta
tare da nutsewa a cikin kujera,ga Hallare a mike ko a jikinsa,Arham yace nan zaman
angwaye ne haka? Rafeeq ba tare da yayi magana yace hutawa na barta tana yi na bata
wahala Kai shege ne ni,na bata kuka ranar da Sai ga sabon Ladabi da sanyin
Safiya,yanzu ko fuska na bata sai anji dalilin fushina,Wayyo Ina ganin gata,Arham
yace uhm Allah ya baku ku Kuwa,Rafeeq yace sanda Ina Gwauro da ruwan Sanyi nake
wanka yanzu kuwa tace ban isa ba ta hana,Arham yace ka yarda Kuma yace wane ubana
ba dole ba.

Arham yace hmm ni ba macen da ta isa ta sani ko ta hanani,Rafeeq yace tab ni


kuwa gani,girki Dan ubanka a jera min hadaddun flask ana ci mana,Ina sani nace na
koshi,a dinga lallabani Kaci pls My Heart,ba sai naji Kuma na koma shagwababbe ba
ahh sai shagwaba ana Lilita ni,Arham Yana ta dariya yace yanzu duk a 2days aka yi
haka? Ana amarci da wasa ne Malam babu lokacin banza a amarci every single
minute,second a ciki Jin dadi ake tunda mun gaisa tashi kafin Dan Allah,Ikhram ce
ta fito dauke da abinci tace Ango na biyu....mene ne haka? Waye Ango na biyu nine
na farko nine na biyu kar na sake ji Bada ni ba wasan kanin miji a gidana Ina wlh
ban so,tsakani da Allah ya fada,tace to kayi hakuri bazan a sake ba,farin ciki ya
kama Rafeeq yace Kai Malama ce wannan ta gasken ni gani har tsoron fushina akeyi
yi.
Arham bai dade ba ya tafi gida yace gobe Kuma sai naje gidan Misam na Gani.

Washe gari Spark Kano ya wuce Gidan yari akan maganar fidda Mero,Ma'aikan ya
samu har Office din Ogan suka Masa Iso,bayan ya shiga ya zauna suka gaisa Sosai,ya
Masa magana akan Mero da duk abinda Mummy tayi mata,yace me sauki ne wannan amma
baza mu fitar da ita ba yanzu dole sai an Kai kotu idan kotu ta saurari komai za mu
shigo da ita Mummy dinka sannan a fitar da Mero,yace ni yanzu bazan iya Kai uwata
Kara kotu ba gaskiya,yace ai dama ba Kai zaka yi ba,Inda Mummy ta Bada cin hanci
suka kawo Mero nan su zasu dawo su tura su kotu dama abinda ya kamata sunyi kenan
suka karbi kudi,sai kayi hakuri dole haka zaka jajirce amma wani taimako da zanyi
ni zan kaiwa kotu case din ya koma can sai su kaiwa Mummy takadar sammaci shike
nan,Spark yace na gode ya bashi kudi ya fito.

Yana fitowa ya tambayi na bangaren ziyara ya kwatanta musu Mero suka ce gaskiya
su basu San wata Mero ba sai dai Khadija wacce yake tambaya,Spark bai San ta da
Khadija ba yace a kira min ita na ganta ko itace,ba ranar ziyara bace amma sabo da
kudi da gudu suka Nemo Khadija,tana ciki Allah sarki Mero duk tayi duhu ta lalace
sabo da Bata da gata,Fitowa tayi Taga Spark Mero ta washe Dan karamin bakinta tace
Ina Kwana,Kallonta Spark yayi ta bashi tausayi shi da ya San Mero Yar dumimi da ita
me haske, da sakin fuska ya amsa yace ya ciki din? Mero ta fara dariya tace da
dadi,yace da dadi naga kin rame,Mero tace abinda yasa tunani nake da dare ban San
matsayi na ba a gidan nan ba,ba fa a yanke min hukunci ba, duk zaman da nake a
banza nake yinsa,shine ya dameni,amma komai Ina ci ni,ga Ummata son kudi ya mata
yawa sau Daya fa suka zo min wai kudin mota tsada Kuma fa a Kano ne Dan kawai suna
kauye,Baffa na Kuma Umma ta mallake shi sai abinda taga dama tsoronta yake ji,Spark
yace Allah ya kyauta,tace Ameen Ina matarka? Spark an tambayi Naila harda sosa Kai
yace tana Nan lafiya,yanzu me kike bukata? Mero tace a yanke min hukunci kawai shi
ya dameni,ni wahalar rayuwa bata dameni ba ko wacce iri ce na Saba da ita zan
jure,yace to ki daina tunani za'a fitar Dake kwana nan Inshaallah,Mero tace a
jinkirta Dan Allah ba yanzu ba,yace sabo da me uban me kike yi a ciki? Mero tace
wani ne nake ganinsa a TikTok sanda Ina gida,kawai sai na ganshi a nan,dariya ta ba
Spark yace idan ba shine ba fa? Mero tace shine ma,to ta ya zaki hadu da shi Yana
bangaren maza ke kina bangaren mata? Mero tace tab baka san tsiyar da nake hadawa
bane a gidan nan,amma bari saura kadan,Spark yace to yanzu sai yaushe zaki gama?
Mero tace wata Daya,kyale Mummy Kaci gaba da ganin abarka ni na gano arzikina a
nan,Spark Yana jinjina shiriritar Mero yace to kudi zan baki ko me kike so a kawo
miki? Mero tace bani kudin kayi tafiyarka zan ji da kaina,Spark ya bude mata asusu
a cikin ya sa mata 50k yace gashi nan ki dinga karba,idan baki fito ba sun kare zan
tura wasu ga number dina na bawa ma'aikata in kina bukatar wani abu ki kira,Mero
tace na gode Allah ya Kara budi,suka rabu ta koma ciki ya sallami ma'aikatan da
kyautar kudi ya wuce abinsa.
Hanan gajiya tayi da zaman gidan miji take nema Ido rufe wai so take yi tayi
auren kisan wuta ta fito ta koma gidan Mohsin,wani Dan babban mutum kawarta ta fada
mata tace wani Dolo Dolo ne ta aure shi kawai tana tarewa sati daya ta Masa tijara
dole ya saketa,aurensa uku duk baya dace fita suke yi kuma ko wacce tace tana sonsa
sai ya gode miki Kuma ya aureki,in kika ce sakeni sai ya dankara miki saki yace ai
itace tace na sake ta,idan kika je kika ce Hamza aureni sai yace to, Kuma wlh sai
ya aure ki,Yana samun kudi Kuma a kasuwa yake shagon wani,Allah ya Masa baiwa duk
abinda ya taba sai an samu kudi,Hanan tace kice Lubna wannan ai yayi wlh,tace Kuma
zai Kai 40yrs Kuma gashi da tsabta da gayu ke baza kice Dolo bane,Ki samu kiyi
gyaran jiki,Hanan tace ai na siyo supplements dina gasu Nan dana kiba da na haske
ai fasowa zanyi gari kwana nan,yawwa idan kika yi kyau sosai dama ke ba mummuna ba
har gidansu zan Kaiki,bashi da iyaye sai kakarsa kawai a gidan itama Kuma
bangarenta daban,tafawa suka yi tace to sai na kiraki a waya,kina zuwa kice Hamza
dama sonka nake aure ni,zai aureki.

Kakan Naila ne yazo Kano gidan yarsa Yar Inna,Abba suruki yazo sai zumudi
akeyi,har kasa ya durkusa ya gaida shi,yace Affa an zo lafiya yace lafiya
Alhmdllh,Abba yace lallai kamatuddini tudan haka Nima surukaina suke durkusa min su
gaishe ni,sai yanzu na tabbatar da bin na gaba bin Allah da bana yi Maka waye zai
min nima,Affa ya Kalli Hashimu kawai yace Hashimu ya yaran? Suna Nan lafiya
kalau,ya wajen su Naila? Sumul suke dazu ma ta kirani,itama Hidaya tayi miji
Inshaallah saura kwana hudu za a daura auren kaninsa zance kawai a hada a daura da
Ita Hidayan daga baya sai ta tare mene amfanin jiran,Affa yace Mashaallah dama naga
ta wani girma,Abba yace yaran ne ba irin na da ba,Yar Inna a gida ta fara Al'ada
amma su Hidaya tuni muke ta asarar kudin auduga,Zarah ma tunda naga nono ya fito
mata nace shike nan Kuma yanzu zata fara daukan Albashi duk wata sai an Bada na
pad,Kaka yace Allah ya kyauta ai ni Hidaya ma na kawowa magani ta Sha Yana sawa a
danyi Kumari ayi bulbul,Abba yace Yar jakar Uba ni ta gado,Affa yace a'a ba Kai
bane wlh zata cika Dan Bata girma ba,to tunda kasan zata cika me yasa ka kawo
magani,kaka yasan halin Hashimu sai ya bar zancen,yace Nidai kira min Hidaya.

Bayan an kira Hidaya ya bata magunguna yace gasu Nan yanda nace ki Sha haka
zaki yi na Sanyi ne,Hidaya ta karba tace na gode,Abba yace a fada Mata gaskiya ke
Hidaya ranar asabar zan daura miki aure Inshaallah,Hidaya tace Abba aure Kuma da
wa? Abba yace da Wanda yake sonki tunda kina karbar kayansa kina cinyewa ai shike
nan kina sonsa,Hidaya tace Abba Bai taba cewa fa Yana so na ba,yace to ya fada miki
I love you din a gidanki,kunyi candy me zakiyi in Yana ra'ayin karatu ya saki da
kansa,Hidaya ta fara kuka tace Dan wlh ba Naila bace da Naila ce baza a mata haka
ba,an fi son Naila dani,ita kudin samari nawa ta ci,Abba yace kafin bikin dai ki
shirya gobe ki tafi gidan Naila Dan wlh kika sake aka daura ba Inda zai barki kije
kiyi kwanaki,ko sati kiyi acan idan an daura ma kina can tunda ba yanzu za a kaiki
ba,ni na yaba da hankalinsa na bashi.

Kaka yace kayi daidai Hashimu bai dace a dinga barin Yan mata haka ba a gidan
iyaye,Hidaya juyawa tayi wajen Umman su,Abba yace ko kin fada Mata a banza bakin mu
daya,idan nayi magana da yawun Kubra nayi idan Kubra tayi magana da yawuna
tayi,Kaka ya washe baki yaji ana son yarsa Kubra,Kubra yarsa tayi dace bata da wata
matsala,Abba ya Kalli Kaka yace Affa yaji ana son yarsa to ai tarbiyyarka ce Kaine
ka fiye yiwa Kubra tarbiyya har tayi yawa,yanzu gashi ta hana nayi aure,Affa yace
Allah ya Kara bada zaman lafiya,Baki Abba ya bude yace a'a mu lafiya muke
zaune,Affa yace ai ya karo nace Abba yace wannan ma ya isa ni na gode Allah in ba
so kake Kuma na hadiye ta ba wanne zaman lafiya kake nema.
Kaka yace to shike nan Hashimu.

Yanzu ai sai na zauna ayi daurin auren Hidaya da ni,Abba yace ba damuwa,zan kira
su Naja'e su tattaro suzo sabo da a sheda,in za a kaita Kuma Tani da Goggo sai suzo
idan an tsaida rana,Kaka yace Ina tsoron auren Nan na Hidaya karfa Kato ne ya balla
mata Kwankwaso,Abba yace a'a irin yaran nan sunfi manya ba abinda zai faru Dan
matashi ne fa son kowa da shi,Kaka yace shike nan to.
Hidaya kuwa tana zuwa wajen Umma ta fashe da kuka tace Umma kinji Abba wai auren
dole zai min mutum bai ce Yana so na ba,Kubra tace Bai ce Yana sonki ba amma yake
ta zuwa kullum Kuma kike fita kina karbo abin hannunsa,kullum raba dare kike waya
da shi ko baki San mun sani bane,duk iyayen da basa saka Ido akan yaransu ai sun
shiga uku,muna jinki to,har tambayar Aslam kike ko yaushe zaizo,ki sa Aslam a gaba
kina Masa hirar Nabeel Ina jinku fa.

Yanzu baki da aboki sai Aslam sabo da Nabeel Yana Aiko shi wajenki,shi yasa muka
ce a daura kawai Kinga kin huta,Hidaya tayi mukus tana Jin kunyar kanta tace Amma
Umma ai abokina nane,Aboki da namiji bada 'ya'yana ba wlh bari a daura in kinje sai
kuci gaba da abotarku,ai Aboki bazai guji abokinsa ba,Hidaya tace gwara ma na
tafiyata gidan Aunty Naila tunda ba a so na,Umma tace kamar wani shiri kike da
Naila,kina shiga lamarinta ne? Wlh Hidaya ki canja hali hassada ba Inda zata
kaiki,ki rasa wacce zaki wa hassada sai Yar uwarki,tunda kika yiwa Yar uwarki uban
waye baza ki Masa ba,Hidaya tace ai na daina ni wlh na Dade bana ma Jin Haushinta
kawai Nailan ce sai ta dinga nunawa ita ta girmi uban kowa tana wani iskanci,dariya
Umma tayi tace Naila ce take iskanci? Bata girmeki ba?

Ai da kadan ta girmeni ni bana so a dinga rainani,Umma tace sannu sarkin girma,in


kin San gidanta zaki je ki mata rashin kunya karki je,shi Mohsin ai zuwa kike ki ta
yiwa matarsa Aiki,ni kwana biyu ma Banga Beauty tazo gidan Nan ba ko lafiya take
oho,bari na tura Aslam da Zarah su gano min lafiyarta,Hidaya tace zance,a'a ba Inda
zaki ba gobe zaki tafi Abuja din ba,dama Ku tafi tare da Zarah da Aslam gaba
daya,Hidaya tace ni kar a hadani da yara,ke wai a duniya sai son girma wlh tare
zaku tafi.

Washe gari Hidaya suka shirya da sassafe Mohsin ya kaisu tasha ya sasu a mota ya
biya kudin motar gaba daya sannan ya basu kudin dawowa Dana kashewa,Zarah tace Yaya
kaga nama a siya mana muna hanya muna cin abinmu,yaje ya siya musu a can ciki ya
kawo musu da yogurt da ruwa yace karfa ku Sha ruwa a hanya da yawa ku fara Jin
fitsari suka ce to,Yace ke Hidaya ki kula da su Kuna zuwa tashar ki kira Naila
kafin ku karasa zata je can,tace to,mota dama ta cika wata Sharon ta tashi suka
tafi.
3hrs Kafin su karasa Hidaya ta kira Naila tace sun kusa,ai kuwa Naila ta fito ta
samu Spark Yana aiki a Palo da takardu tace Baby su Hidaya sun kusa karasowa,yace
zuwa zasu yi baki fada min ba?Naila tace nima da safe Mohsin ya kira ya fada min
ban sani ba,yara Kuma su taho a mota ai sai ki fada min a siya musu ticket,Naila
tace hidimar tayi yawa shi yasa ma ban fada Maka ba,kudinki ne ko nawa? Naila tace
naka ne,ya mike tsaye yace Ina za a dauke su to? ta fada Masa ya karbi number
Hidaya yace a sa driver ya dakko su ko kece zaki je? tace ni zanje tana murna yace
nasan dama haka zaki ce Yana murmushi,Allah ya yiki da son tuka mota,Naila tace
dadi nake ji idan Ina driving in ta yanga ni ga me kudi.
Dariya yayi tace bari na zaba a ciki,sanye take cikin doguwar riga Abaya mayafin
ta yafa ta fito da key din mota tace na tafi to,Spark yace a dawo lfy ta fita,har
can taje ta riga su zuwa ma tana jiran su karaso.

Sai da ta kusa 1hr a mota tana jiransu sannan suka kira suka ce gasu a tashar
sun fito a mota da kayansu,ta bude mota ta fito ta hango su,Zarah tace ga Auntyn ma
suka taho wajenta,a mota suka saka jakankunan su sannan Hidaya ta shiga gaba Aslam
da Zarah a baya,Naila Mohsin ta kira tace sun sauka gasu suna tare,yace to
Alhmdllh,ta kira Umma da Abba duk ta fada musu sun sauka lfy sannan taka mota suka
nufi gidanta,su Hidaya sai baza Ido ake,tace Aunty kin more,Naila tace ba yanzu
zaki San na more ba sai kinje gidana,suna karasawa gidan suka dinga kallo suna
yabawa,Hidaya tace kin caba gaskiya,Naila ta kalleta tace kyaji da shi Hidaya ke
baza ki canja hali ba,me nayi Kuma Naila? Wlh ni ba hassada nake miki ba tsakani da
Allah na yaba,na gane baida amfani abinda nake yi anyi mana wa'azi naji illar
hassada ni wlh na daina Kuma inshaallah Ina neman tsari da ita ma,ki daina ganin ko
Ina miki hassada ne,Naila tace Masha Allah anyi hankali.
Jakansu suka dauka suka shiga ciki Naila tace kuyi sallama fa me gidan Yana
nan,Hidaya tace to ai ko baki fada ba,sallama suka yi suka shiga,Spark ya amsa da
fara'a yace yara sun girma sun zo Abuja da kansu,Aslam yace ko ni sai na kawo
kaina,Zara tace Kai Aunty kina Jin dadinki sai na Dade ban koma gida ba,Spark yace
da Abba zai bar mana ma Kinga kin huta,tace bazai barni ba Abba Yana so na aure zai
min,Dariya suka yi,Hidaya tace Ina Kwana Yaya Spark,yace Ina yini dai ko yunwa kike
ji ne,dariya tayi shi bai taba ganin Hidaya tana dariya ba sai yau,sai yaga suna
yanayi da Naila,Zara da Aslam Kuma sunfi kama da Naila sosai,bari muyi Sallah mudai
cewar Zara,Naila tace to ku kwaso kayan naku,Hidaya tace wai mutum yazo gidanki
babu taimako jakar ma baza ki daukar mana ba,Naila tace kawo na daukar miki ta
dauki jakar suka haura sama dakin Naila,tace Aslam zo na nuna Maka dakinka,ta
kaishi wani dakin daban Hidaya da Zarah dakinsu daban,tace to kuyi wanka kuyi
sallah sai kuzo kuci abinci,suka ce to,wurin Spark ta koma.

Mika yayi yace na gaji wlh,ya jawota jikinsa yace Baby na manta ban fada miki
ba naje prison wajen Mero Allah sarki ta bani tausayi,Nan take sai Naila ta bata
fuska,fushi da kishi ya taso mata,ta daure tace fito da ita zaka yi?

Yace ae ya Bata labarin komai yace wlh Baki gani ba Mero da take Yar bulbul da
ita da haskenta duk ta rame tayi duhu ai an dauki alhakinta,Naila tace kace dama
kallon Mero kake yi shi yasa ka gane Yar bulbul ce me haske,ba so me ya kawo
tausayi,Baki Spark ya bude yace nifa labari na baki ba son Mero nake yi,Dan Allah
ka Adana kalamanka wato shine baza ka fada min zaka je ba sai ka tafi ban ma sani
ba sabo da son Mero yana ranka,kin San fa komai akan maganar me yasa kike haka? in
banje na fitar da ita ba sai yaushe,an zalunceta Kuma uwata fa za a kulle a
madadinta,Naila tace a kyale Mummy din mana in yaso ka biya kudi a saki Mero na
mene zaka je,farko sanda nice acan ai Rafeeq ka tura da Islam yanzu Mero ka kyasa
tana birgeka shine ka tafi can kanwarka ce ko muharramarka,Spark yayi dariya yace
wai ke kishi kike da Mero? Allah ya kiyaye nayi kishi kayi ta zuwa idan kullum zaka
je kaje,ta mike ta shige kitchen,Spark shi dadi ma yake ji ana kishinsa ko a
jikinsa wani ma nishadi yake yi,Naila ta wuce dining tana fushi,yace tace ma a
gaishe ki na manta,ke ta fara tambaya,Ashe ma sunanta Khadija,Naila ranta ya Kara
baci ko magana bata iya yi ba.

Su Hidaya ne suka fito sunyi wanka tare da canja kaya tace har kunyi sallar?
Suka ce ae suka wuce Dining,Zarah harda radawa Naila yau zamu ci abinci a
dining,Naila tayi dariya kawai,Hidaya tace an dai dage an koyi abin kirki,Naila
tace ya na iya,suna cin abincin Hidaya tace tunda kika iya girki ai kowa ma ya iya,
yayi dadi sosai,Naila tace ai nasan dole yayi dadi yarinya.

Spark tashi yayi yace yau ni Amarena sun zo Kuma bana yayin Naila ga Zarah
itace Babyna,Zarah ta fara dariya tace mu za a siyawa abin dadi,Spark yace ashe kin
gane,Hidaya tace mudai a kaimu yawo Yaya,to ai Kya bari ku huta dai zuwa kwana
biyu,wayar Spark ce tayi ringing ya daga Yana bin Steps yace Papa sun bani tausayi
a Kai musu shinkafa da wasu abubuwan,Papa yace karka Kai musu komai gwara su dinga
zuwa gidajen ku suna ci safi sanin darajar ku data matan ku,Spark yace to shike
nan.

Su Haly yau ma haka Mima ta rasa abin dafawa ta sake kantara musu tuwo miyar
kuka,su Shahid duk guduwa suka yi neman abinci,Arham Yana gidan ya fito yace Mima
me aka dafa Yau ne? Mima tace tuwo,yace yau ma? tace kudin hannuna na cefane ne bai
Isa na siya mana shinkafa ko taliya,bana so su kare,Arham yace a fadawa Yaya Misam
mana,Mima tace kyale su kawai baza suyi ba duk bakin su Daya,Dan yau ka haife shi
ne baka haifi halinsa ba,duk na kirasu da safe Misam sabo da raini ce min Yayi Bai
fara fita ba Amarci yake to me zan ce Masa,Spark tace zai kawo bai kawo ba,Rafeeq
bashi da shi yanzu sunyi biki Kuma shi baya ajiye kudi hidimar ta Masa yawa,ko na
fada ma ba lallai ya kawo ba,Kawai kuyi hakuri mu rungumi tuwon Wanda yaga zai iya
zuwa gidajensu yaci yaje in anje a taho min da take away,ni yanzu gaba daya da ka
ganni bana cikin hankali na,Arham yace to a cikin Ina kike ke kuwa? Mima tace kasan
Allah Arham zan ci mutuncinka ya Ina magana kana raina min hankali.

Bana hayyacina bana cikin nutsuwa,yace amma na ganki a zaune ai sai muga kina
kin fige mayafi,kin cire rigar kin fice kin fara tsince tsince a bola shine zamu ce
ae tabbas Mima bata cikin hankalinta amma gaki a Palo a zaune kina ta Shan AC gashi
kinyi girki ma ai kina cikin hayyaci kuwa.

Arham Babanku yana zirin Gaza an turasu ka duba uban harin da ake kaiwa ance
ma ba a San Ina suke ba sun bace a kasar ba a samunsu ba jinsu ba a San halin da
suke ciki ba in ban damu ba ya kake so nayi Mima ta fashe da kuka ta jawo
dankwalinta tana goge hawayenta,tace wlh duniya ta min zafi tunda spark ya fada min
maganar nan shike nan Kuma,Arham farin ciki ya kamashi Mima an fara tuba,yace ki
yawaita Sallar dare,tace jiya kwana nayi Ina Sallar dare Ina karatun Qur'ani Ina
mikawa Allah kukana,yace to maganar abincin ki fadawa Yan uwanki mata mana su Mummy
ai zasu Tara miki kudi,Mima tace ni ban iya tona asirin gidan aure na ba,yanzu duk
Gani da samarin 'ya'ya duk suna da shi Kuma ace na fita Ina cewa bamu da abincin
kirki a gida mene amfanin Hakan? Ai kamar na burmawa Kaina wuka ne,kowa yayi hakuri
a haka ku mike da addua Dan Allah.

Anam ta fito da plate ta gama cin tuwonta tace ba a tashi shiga talauci ba sai
da aka sake ni ta wuce kitchen ta fito,Mima tace ki kira su Haly ku fito ku zage ku
gyara ko Ina a gidan nan,tace to Anam ta koma ciki suka ki fitowa ga gidan duk yayi
dirty,Mima tashi tayi ta same su a bedroom sunci tuwon sun koshi suna danna
waya,tace wallahi wallahi idan Baki fito kunyi aiki ba sai naci ubanku a gidan
Nan,Dan iskanci sai dai a baku kuci ku kwanta.

Tashi suka yi basa so amma haka suka fito suka fara aikin ga gida Kato wahalar
da suka Sha ba karama bace,Mima tace Arham idan 11pm tayi ka rufe mana gida tunda
kaga babu masu gadi jiya a bude kuka bar gate fa,yace to zanje gidan Misam tace sai
ka dawo,Arham yace Mima na zazzagi matarsa? tace Kai ni yanzu kowa baya gabana Ina
da damuwar data Sha kan kowa.
Arham ya boye dariyarsa yasan da a baya ne cewa zata Kaci ubanta,tace na zaci
ma gidan Spark zaka je matar tasa tafi hankali da alama,da itace sai nace kace ta
soya min doya da kwai ka taho min da ita,yace ai sai asa ta Misam,Mima tace wannan
bata da mutunci wannan yarinyar na Santa farin sani idan taji nice ma baza tayi
ba,Arham yace a'a baki fahimce ta bane,tace Kai rabu dani duk bazan so su ba gwara
Naila,idan ba Naila ce ta soya ba karka kawo min,yace to Mima Yana murmushi yace
Mima kina hutawarki abinki duniya sai Kara bude miki take,Juyowa tayi ta biyo shi
da gudu,ya fice tace da ka tsaya mana marar kunya.

Gidan Naila ta fara zuwa ya same su dukkansu da kannenta suna kallo a Palo har
Spark,ya shiga yace Ashe Baki kika yi Aunty Yana gyara wandonsa da yake sabulewa
sabo da Ass down,Spark ya mikawa Hannu suka gaisa yace ba zama nazo yi ba wayarsa
ya zaro ya sawa Spark Headphone a kunnensa yace saurari kaji recording nayi Maka,
Spark yaji muryar Mima tace yabon Naila duk tafi sauran ace ta soya mata doya,Spark
ya sheke da dariya yace wato wasu Ashe kudi da jindadi ne yake sasu suna wasu
abubuwan,sabo da Allah mutum bazai nutsu ba sai yaji wahala.

Naila ya sawa abinda Mima tace a kunne,Naila tayi dariya tace bari na yi
mata,yace to zanje na dawo sai na tafi da shi,Yaya bani Aron motarka,key ya jefa
Masa yace ka hau wannan itace ba a Hawa sosai so nake ma a kunna ta tayi
aiki,ficewa yayi sai gidan Misam,Yana kwankwasawa Misam ya bude,yace wai Kaine
dama? yace nine mana,yace ya gida Ya Mima?tana nan lafiya,yace good.

Chika ce ta fito tana bulbula kamshi yanda gidanta ke zuba kamshi ko ina haka
take kamshi,sanye take da maroon Less yaji dinkin fitted gown an mata hula me kamar
gogoro ta Dora abarta,tace Arham wai Kaine ma? yace nine da yamman nan Amarya irin
wannan wanka dole ki hana Yayana fita,Chika ta furta kaga laifina,yanzu Shahid ya
tafi shi da kaninsa Yama kuke ce Masa? Junior? tace ae shi yace uhm sun kyauta.

Chika Misam yace Queen dakko min laptop Dina,Arham bakinsa ya rufe Yana dariya
yace wato ita Queen ce uhm iyayi,kitchen ta shiga ta kawowa Arham kayan ci da Sha
yace bari muci girkin Amarya Muji idan baiyi ba mu fara neman aure mu karo
wata,Misam yace waye zaiyi auren? Ka shiga hankalinka ko daya ban gama cinyewa
ba,Arham yace to ya kaima ka daina wankan da ruwan sanyin? ta hana Misam ya
furta,Arham yace kudai Kun shiga uku to kaima tana gaishe ka? yace wajibi ne da
asuba zata durkusa tace My king Ina Kwana ka tashi lafiya,amma fa bana baki ba yaro
a aikace,Arham harda yin kasa da Murya yace Allah? yace cafeni take yi chaf Dan
uwarka munafuki ni yaro ne ance Maka da zaka zo kana min tambayoyi,Arham yayi
dariya yace da alama taka bata yi kuka ba,ta Rafeeq dai tayi sanda naje ma da kyar
take tafiya,wlh idan ka kallar min mata sai naci uwarka dama abinda ke kawo ku
kenan,Arham shuru yayi yayi yaci gaba da cin abincinsa.

Chika ta laptop din ta kawo Masa ta jona Masa a charge ta kawo Masa ita gefensa
ta tsaya a gabansa tana murmushi tana Masa magana da Ido,dariya suke Arham Bai San
me suke cewa ba da Ido da gira,Gemunsa chika ta shiga shafawa Yana kallon fuskarta
Yana murmushi hakoransa masu kyau suka bayyana,har wani daga mata gira yake tana ta
shafawa ta rike gemun gefen tafin hannunta Dake Saman lips ya shiga yiwa kiss,suna
nishadi,a gefensa ta zauna kafadarta tana gugan tasa kanta ta Dora a kafadarsa suna
magana kasa kasa,ba Wanda zai iya ji,Chika rada Masa take Sucking din Nan ashe
matsiyacin dadi gare shi a dinga min kullum kullum.

Arham bai San me suke cewa ba,yace Kai idan banyi aure bama ai ni wani banza
ne,sai dai ayi wacce za ayi bari Papa ya dawo,Kai Yaya Dan Allah ku daina baligi ne
ni sai kusa na kasa bacci yau ina zamana lafiya Ina lallaba kaina,karku lalatani
gaskiya ku gidanku ba dama Azo a tafi lafiya sai kunyi abin fada,Chika jikinta ta
janye tace au Ashe yaro Yana Nan,Arham yace wlh ba yaro bane tunda na girmeki ke
kanwata ce.

Misam yace kayi ka gama ka tafi gida kayi fitsari ka kwanta,yace ai na gama a
juye min namana a Leda,Chika ta shiga kitchen ta zubo Masa wani da yawa ya juye na
kwanon yace na gode Aunty,Misam yace kudi ya irgo ya bashi zasu Kai 10k yace karka
dawo gobe baza mu bude kofa ba,tunda ka biya cin hanci ai an gama na gode ya karba
ya fice.

Gidan Naila ya koma har ta gama soya Masa Naila za a birge suruka harda
farfesun kaza ta zuba mata tace gashi,ya karba yace na tafi,Spark yace Ina zuwa
jirani,sakkowa yayi bayan Yan mintuna suka fita da Arham ya tafi rakashi,yace kudin
Dana tura Maka karka sake ka Bada sisi ayi cefane please gyara Papa yake yi Kuma
kaga ana samun nasara sai an Kara takura su sosai,ita Kuma Anam na kira mijinta ya
fada min matsalarta yawan zuwa gida ko yace ta zauna baza ta zauna ba,idan ta taho
Kuma kana gani sai tayi sati biyu bata koma ba ta zube Masa yara,shi yasa ya gaji
ya saketa,nace kar ya Maida da ita a kyale Yar kwal Uba taji a jikinta,Arham yace
ai kuwa tana ta dirkar tuwo billahillazi dazu Inda kasan zata yi amai,ga miyar ba
nama babu Kai ba gindi miyar Nan Yaya Inda kasan ruwan wanke kan rago,Kasan Mima
wai duk sun manta yanda ake girki ba nama,kaga tuwon nan da ya kwana subhannallahi
ai idan aka jefi kanka da shi sai kanka ya fashe Inda kasan dutse me wuta,wanda ake
zuba kankare Wanda in ka hada daya da daya zaka ga wuta.

Spark ya dinga dariya yace to ya kuke Yi,ai yabonsa muke mu dinga cewa dadi shi
yasa matan basu da bakin magana,Shaheed nasa a Leda ya zuba ya fice da shi a boye
ga layinmu ba Almajirai Allah yasa ya samu Karen gidan su Ayan ya bashi,shegen
Karen ma shima Ashe yasan dadi ya hadu da tuwon Mima Yana shinshinawa sai yayi
haushi wan wan wai ba dadi ba dadi ya fece a Dari har yanzu bamu sake ganinsa
ba,Spark ya dinga dariya kamar ba gobe,yace Arham ka iya sharri gobe zan kawo
shinkafa da wake Mai da yaji a dafa nan ma,yace yawwa gobe dadi zamu ci,Arham harda
rawa yace shinkafa da wake Oyoyo ai gobe za a ga cika plate wajen Haly,dole na siyo
salat da tumatir Kai Yaya yunwa wlh masifa ce a dinga taimakon marasa shi.

Kasan Allah ranar da ba ayi girki ba gashi bamu karya ba dankwalin Mufy na
dakko na daure cikina,Shaheed Kuma ya dakko food flask me nauyi ya Dora a ruwan
cikinsa,Sallah ma ranar bamu je jam'i ba,Spark yana ta dariya,sai ga Mima taji jiki
wai Naila tafi hankali,sai da safe,Spark yace tafi da motata gobe ka dawo da ita
yace to.

Yana zuwa gida ya bawa Mima Naman Chika yace gashi inji matar Misam tace Kai
Arham bana son karya,yace itace tace na taho da shi ko zaki iya cin suyarta,karfa
ka Raina min hankali da gaske nake yi,ta karba,ta bude na Naila taga farfesu ga
Kuma doya taji kwai da uban yawa tace uhm harda murmushi tace kira su Haly
suzo,Arham ya leka dakinsu yace ku fito ta samu,suka fito da sauri, suka shiga
dakin Mima Allah sarki Uwa tace gashi duk ku taho muci,Arham yace talauci me hada
zumuncin dole ba a taba yi a gidan Nan ba ace a hadu aci Abu,Mima tace in zaka ci
kazo ka ci sai surutun banza,Zama yayi yaci kadan ya tashi,tace bari na ebarwa
Shaheed da junior,Anam tace Mima ko sarkar Gold Dina za a siyar ne mu siyo
abinci,mata da tausayi Haly tace wlh ko Nima,Mima tace a'a talaucin ai bai Kai nan
ba ku jira dai mu gani ayi hakuri da tuwon ni nasan ba banza ba Spark ba haka
halinsa yake ba wlh akwai dalili dai ko ma mene Allah yasa na Alkhairi ne,Spark
wani nasa ma bazai barshi da yunwa ba indai ya sani bare ni,Anam tace gaskiya dai.

Rafeeq yau kwanansa uku baiyi komai ba Ikhram sai tsoro take ji ita bata warke
ba,yau kuwa bazai iya hakura ba,duk da suna wasanni Yana rage zafi yanzu bazai iya
ba,Amma bai nuna mata ba,sai da suka gama Shirin bacci ta kwanta a jikinsa,Booby
dinta ya shiga murzawa a nutse suna kissing juna ,sai zancen Iskanci suke yi ba
ruwansu kowa soko zance yake,Basa ko kunya musamman Ikhram ji take yau ma kyaleta
zaiyi,a hankali ya gangaro Bado zai mata sucking tace fito da soson Bado ka wanke
shi tas,yace mene soson Bado tace harshe mana dariya yayi,tace amma yau ma a cinya
zakayi ko a sama sama yace ae,sai da ya gama goge mata hadda ta Lula wata duniyar
sannan ya shigeta yau ma da kyar dai,tace ka ha'inceni Zafi wlh tana turo shi tana
hawaye amma Rafeeq ko mutunci babu gashi tayi sake da yamma ya kawo,yanzu bazai
kawo da wuri ba,sai da ta yabawa aya zakinta yau dai Kam ya Dade da yawa sosai baya
ji baya Gani,Yana Sambatu yace ni Rafeeq wai ni yaushe na iya ne? Sai kace yaro da
Rarrafe sai dai yaga ya iya kawai.

Misam kuwa kwana biyu rak ya danne Chika ba ihun da bata yi ba tace Masa akwai
ciwo an min dinki,yace sai ya Gani ta karfi ya duba ba dinkin komai haka ba Imani
ya samu Chika ya dinga Kwalbewa,yau ma a tsorace take da shi Taga alama,ai kuwa
Yana fitowa a wanka ya dauketa,Chika ta dinga Dan Allah kayi min rai ka taimaka
min,ka agaza min,ka taimakeni dan Allah Dan ya Rasulillahi,Dan Allah ka tausaya min
tana kuka ta yo kasa ta zube tace Dan Allah ta rike masa kafafu Dan Allah Misam
ka bari wlh zan Maka komai ka gamsu,Please Dan Allah,ya tsaya kawai Yana kallonta
har mamaki take bashi irin wannan roko haka,yace Queen idan banyi ba suma zanyi ni
mutuwa kike so nayi ne,ko so kike na fada karuwancina,ki dinga tunawa tuba fa nayi
idan bakya ingantani ta ya tuban zai dore Dan Allah ki taimakeni tubana ya dore Dan
Allah zo ki Ingantani ya fara kukan karya na Yan Duniya.

Chika Taga kuka yake Yana hawaye bata San Bariki ya nuna mata ba,taji
tausayinsa tace to daina yi shuru zo kayi amma Dan Allah kadan,yaki daina hawayen
sai da taje jikinsa ta rungume shi tana lallaba shi ma yayi,sannan a sanyaye yace
a'a bana so na takura ki ni taya zan dinga saka wacce nafi so kuka,Chika ta cire
Yar rigar baccin nata ta rungume shi tare da cire Masa rigar wankan,dama ita wata
banza ce akan son mutum da wuri ake juya ta,ta saki jiki suka murji juna ya mata
wannan karo a nutse a hankali amma ya dade taci Ubanta yau ma duk da ya lallaba
din.

Annoor ana ta shirye shiryen biki saura kwana biyu komai sun gama,Iman ba wani
fargaban aure ko jimami abincinta take loda son ranta.
AsmaBaffa
[1/30, 9:28 AM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI

BOOK 2
~YARAN JAURO~

81-85

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA GARE KI
AIDA MAMAN TASNIM

PAGE NAKI NE
Baby Ak

Abokin Annoor Abdallah ne ya shugo gidan Jauro,bayan ya gaida Jauro da


Habiba yace Abdallah ana ta shiri? yace ae to ayi shiri da kyau jibi i yanzu Kun
girma ya kamata Kai ma ka hanzarta ka samo taka ga yan mata nan suna ta zagade a
gari amma ka kasa zaba,Abdallah yayi dariya yace ai Kwananan zan samo tawa
Kawu,yace to ya kamata idan ba haka ba Kai da zazzabin dare Kun kulla
kawance,Annoor ne ya fito ya mikawa Abdallah hannu yace How far ya kaje kuwa?
Abdallah yace naje mana an hada komai ai yace Alright.

Lefen Iman set biyu na akwatuna masu kyau da tsada komai na gani na fada Annoor
ya zuba,kana nan kaya kuwa dukkan kalar da yake so order yayi daga England Abokinsa
zai dawo ya taho Masa da su akwati biyu ne manya daban ba a sasu a cikin Lefen ba
daban za a kaisu gidanta.

Jauro tashi yayi suka koma part dinsu shi da Habiba, wanka zaiyi yau Abba zai
rakashi gidan Maman Annoor, Habiba Bata San shirinsu ba,Sai yamma likis Jauro ya
Sha sabuwar shadda gal har da babbar riga kamar zaije daurin aure,ya fita a mota
shi zai tuka kansa yau da kansa sabo da munafuncinsa shi da Hashimu dolo,har gida
ya biya ya dauki abokinsa Abba suka wuce gidan Maman Annoor wacce take ta Shirin
bikin Danta.

Annoor ne ya rako Abdallah zai tafi sai ga Iman an sauketa a galleliyar


mota,Annoor da sauri ya Kalli motar,ta bude ta fito ta leka ta window tace na gode
ta juyo ta shugo gidan da Leda a hannunta,Annoor fuska a daure kamar hadari,sai
kace ance iyayensa sun mutu, ya kalleta da sauri ta dauke kanta tace sannu
Yaya,yace waye wannan? Murmushi tayi tace yayan kawata ne fa,and so what? Ya furta
kamar zai mareta,ja da baya tayi tace Kaine fa kace in na Kai dare sai ka ci ubana
shine da naga zanyi dare nace ya kawo ni,me yasa baza ki min waya ba? bana son
raini,Iman ta juya zata tafi ya fisgo hannunta yace Ina magana zaki juya ki tafi
sa'anki ne ni ,Iman tace wai mene abin kishi a Nan abinda jibi za a daura aure
kasan ai ba Wanda zan so Kuma kasan Inda naje,na gaji sake min hannu to,kallonta
yayi ya jawota jikinsa yace to karki sake shiga motar wani daga yau,bana so daga
yau ko ma mene ki fada min,baza ki jawo min Hawan jini da wuri ba tun da
kuruciyata,dariya tayi ta bude hand bag dinta ta zaro kudi zasu Kai 20k tace ungo
ajiye ka hada da waccen,Yace wannan Kuma fa? Kawata ce ta bani gudunmowa,Annoor
yace wayyoooo ranar biya muna zamu ji jiki,Iman tace wlh shi yasa nake baka in ka
kashe ma wlh sai ka bani abina ka sani kudina basa ciyuwa,Ina so zan siyi wani
wani kalar turare da na gani a online ya hadu shi zan siya da wannan kudin wani
steaming ne turiri yake fitarwa na hayaki shi zan siya gobe ka rike zan sa ka tura
min ta accnt zuwa dare gobe da safe za a kawo,yace nuna min shi na gani,wayarta ta
dakko ta nuna Masa yace a haka gaskiya sun hadu,bani accnt din kin tabbatar zata
kawo? Kai Maman kawata ce ke siyarwa,yace Alright bani accnt din,forwarding ta Masa
nan take ya tura kudin ta kira matar tace ae sun shiga gobe za a kawo mata har
gida.

Yace wai me ake miki ne a gyaran Jikin nan? Dariya tayi tace jikina ake
murmurje min da abubuwa daban daban,wai matar nan Yaya tace wai har breast za a
yiwa nace bada Iman ba a bani nayi musu da kaina,kullum da kaina nake musu,
Murmushi yayi tare da furta maimakon ki kirani a waya sabo da bakin ciki irin
naki,ga me abin amma sai ki wani yi da kanki Ina gyara zai ratsa su,Iman tace sunyi
haka ni,yace Muji to,dariya tayi ya jawota jikinsa sosai ya hada kirjinsa da nata
yaji ba bra,yace haka kika je,tace ae haka naje ni ko gama Jin dadin Breast baiyi
ba kawai yaji zuuu ya kawo,Annoor ya zaci tsabar son Iman ne ya sashi haka,ya zaci
wani mugun sha'awarta ne ya Masa yawa bai kawo komai ba a ransa,ya rike mata hannu
suka shiga ciki ba tare da tasan ya fitar da komai ba ya furta
muje to Amarya.

Abba kuwa suna zuwa gidan Maman Annoor suka yi sallama me aikinta wata babbar
mace ta shigar da su har Palo,Abba ya Sha hula da shadda,Yana shakar kamshin palon
da ya gaji da tsaruwa yace irin kamshin turaren wutar Yar Inna ta,Jauro yace zaka
fara ko,Maman Annoor ce ta fito tana zuba kamshi taci Abaya me tsada dama gata
sadaka yalla,Abba yace wannan bata dace da Kai ba Jauro Dan Allah ka rike
Habibanka,sabo da bakin ciki dan kaga Yar Inna jawur da ita shine ka dage sai ka
auri wannan,Jauro yace kayi shuru zata ji,Abba ya bude makogwaro da karfi yace ai
dole a Fadi gaskiya gwara ma ta sani,kawai sai ka aureta a duhu,Maman Annoor Bata
ji me Abba ke fada ba ta juya tana magana da me aikinta har ya gama bata ji
ba,Jauro shuru yayi ganin alamar Bata ji ba yaji Sanyi a ransa,ta samu wuri ta
zauna tare da gaida su, Abba yace mashaallah Allah ya baki miji na gari.

Ameen ta furta,yace Kinga ga abokina ma da zaki amince ai Kun dace da juna,Jauro


yaji Sanyi aransa harda cewa a'a Hashimu karka ce mata wani Abu dan Allah bamu yi
haka da ita ba zance muka zo akan Yaya za ayi bikin can zata je gidana ta zauna ko
a Nan zata karbi bakinta,Abba a ransa yace kaji karya ace mutum bazai yi gaskiya ba
ni bazan iya wannan karyar ba,a fili yace Kinga Maman Annoor magana ta gaskiya
Abokina Jauro ya dade Yana sonki,ya Dade Yana kaunarki magana ta Allah in kika ce
baza ki aure shi ba baki yi adalci ba,ki duba yanda yayi wahala dake duk da cewa
Dan Allah yayi amma ya isa ya tabbatar miki zai rike ki Amana me kaunarki ne.

Bai kamata ma kice baza ki auri Jauro ba,menene laifinsa kina ganinsa shi ba
mummuna ba tsakani da Allah gashi da kudinsa,ko kin fi son yaro sabon balaga,ke fa
ba yarinya bace,lokaci kurewa yake ko kinfi so sai kin fara furfura tukun,Magana ta
Allah mun yanke hukunci tunda kince Jauro ya zaba miki miji mun zabar miki shi Dan
babu Wanda ya fi cancanta ki aura sama da shi ku hadu ga danku Annoor mene ne abin
kin Jauro,ko sabo da baya haihuwa? Jauro Yana ta Jin kunya Hashimu ya tona Masa
asiri.

Maman Annoor murmushi tayi tace ni bawai bana sonsa bane kawai matarsa nake
dubawa gaskiya bai dade ba,Abba yace da Izininta muka zo nan ta fahimci komai sai
da muka sanar mata sannan muka zo,ta yarda ta amince Dan Allah ki amince ki bamu
hadin Kai a daura tare da na Annoor jibi Inshaallah,Maman Annoor tana matukar Jin
kunyar Jauro ba yanda ta iya haka yace na Amince ba komai tunda Habiba ta Amince
Allah ya bamu zaman lfy,Jauro da sauri Yana washe baki ya amsa da Ameen Ameen na
gode Allah ya Kara miki Lafiya da Nisan kwana,tashi tayi ta kawo musu kayan ci da
Sha basu dade ba suka tafi.
A mota Jauro yace gaskiya Hashimu ka gama min komai a rayuwa,Hashimu yace yanzu
kaga ranar fadar gaskiya,duk makaryaci ba Inda zai je a rayuwa ko me zaka yi ka
Fadi gaskiya shine dai dai,duk Inda zaka je a rayuwa ka rike gaskiya yanzu kaga in
tazo ba wani fargaba da komai yanzu sai ka koma Kuma ka fara tsara Habiba,wlh Ina
tausayinta mutuniyar kirki ce yanzu kayi mata kyauta ta bajinta Dan Allah,Jauro
yace akwai katon gidana dana gina kwana nan an kashe miliyoyin kudi sosai to shi
zan bata,sannan bayan bikin zan tafi Umrah da ita kadai daga baya ita Maman Annoor
taje,sannan duk wani lefe da zan hada kudin zan Bata ta hada musu da kanta,zan bata
wani katon filina dake Kaduna inshaallah,Abba yace da ka kyauta.

Ana gobe daurin Aure Yar Inna tazo gidan Jauro tare da Beauty ganin
lefe,Amarya Iman ansha uban lalle ga Kuma gyaran gashi kawai sheki take yi da
walwali,Yar Inna suna zuwa lokacin ta dawo daga Saloon,Yar Inna suna hira da Habiba
tace wannan ce Amaryar kenan? Iman tayi murmushi ta durkusa ta gaida Kubra,ta
mikawa Beauty hannu tace amma kwana zaki yi? Kubra tace kwana zata yi mana ai Abba
yace dole tazo ta Kwanar miki,gobe ma Naila zata zo bikin ya bugawa mijinta waya
yace Dan Allah ya barta tazo ko yini daya ne amma Kuma ba lallai suzo sabo da tayi
Baki,nidai zan dawo goben,Iman tace an gode,bakin kauye Yan uwan Jauro sunzo da
yawa suma,haka Maman Annoor bata zo ba tace bata son tonon silili a dinga nuna ta.
Habiba ma Yan uwanta sunzo da yawa ga kawayen Amarya sunzo da yawa sun Kai su
goma duk Yan school ne kwana zasu yi part daban aka ware musu sun saki kida a wani
Palo suna ji suna shewa da shagali.

Iman ce ta kaisu dakin da kayan Lefen suke ta bude musu tana daddaga musu gashi
Nlnan Kunga Leshi ne nan duka fa,da suka kalla suna yabawa,nan Atamfofi ne,gashi
nan shaddoji ne,Nan Kuma dogayen riguna ne su Egyptian,turkysh su Dubai,Saudi ku
dai kalla ku gani,ta bude wata nan Kuma kaf kayan Indiyawa ne wai nace lallai Yaya
so yake na koma Ashwariya,Su Beauty suna ta dariya,Rahma ce ta shugo tace dalla
Malama fita ba ance ki daina zuwa Nuna lefe da kanki ba ki dinga barin mu ni da
Nabeela muna nunawa,Kara da kunya ai wani Abu ne,Kubra tace ai fa gaskiya Amarya ta
yaba da Lefenta,Iman tace wlh idan na tuna du wannan nawa ne sai naji farin ciki ya
kamani,sai Naji Angon ya birgeni sai naji Ina Kara kaunarsa, ku kalla sai kunzo
takalma da jakankunan ma.

Kubra bat dade ba ta tafi aka bar Beauty ta dauki Jakarta ta koma wajen Yan
matan,Beauty wanka tayi taci abinci ta shirya cikin rigar material marar nauyi
dinkin Boubou tana zuba kamshi ta wuce wurin Habiba tace Ammi na tafi,Habiba tace
kin Sha maganin? tace ae,kin fitar da kayan na gobe? tace Nabeela ta ebar min Suna
dakinta an hada komai tace to jeki.
Ana ta yaba Amarya kowa mashaallah yake fada,tana zuwa cikin kawayenta suka
fara guda da shewa,ta zauna a cikinsu Beauty sai kace ta sansu sai hira ake da
ita,Iman ta zauna a kasan tiles ta mike da sauri ta koma kujera sabo da Sanyi an
hanata zaka a kasa kan Sanyi sabo da tsaro.

Tace yau tun jiya rabona da Angona ban sashi a idona ba wlh missing dinsa nake
yau ko daya ban ga abina ba,suna ta dariya suna tsokanarta zata ji azabar first
night sai ta tsane shi,Basu San tuni anyi ba,a fili tace indai Yaya Annoor ne ba
komai yayi abinda yake so wuya Bata kisa tana ta kuri.
Iman saurin bacci ne da ita,duk surutun da akeyi tuni tayi bacci a Saman
kujera,sai Beauty ce ta tasheta ta tafi bedroom ta kwanta su kuwa suna ta hira.

Annoor ya dawo gidan Bai ganta ba Ammi Habiba ya nema yace Ina Iman Ammi? tana
wajen kawayenta ai,yace Rahma ko Nabeela fa? Duk suna can wajen kawayen,fita yayi
ya nufi bangaren matan Yana ta kiran wayar Iman Bata daga ba.
Rahma ya kira ta daga yace Iman fa? tayi bacci tun dazu,Dan Allah ki tashe ta
kice tazo ta bani kayana.

Rahma tace to taje ta tashi Iman tana bacci ta fara kuka tace Dan Allah mene ne
haka Ina bacci,Yaya ne yace a taso ki kizo ki bashi kayansa kice Yana dakina a kan
bed ya dauka ya key a jaka ta ki bashi,yanda tace haka Rahma taje ta fada Masa tare
da mika Masa key,yace dole fa sai na ganta ki fada mata tazo kawai wlh ko na shugo
na dakkota,Rahma ta koma ta sake tashin Iman,tace Ohhhhhh na shiga uku,yace zai
shugo,mikewa tayi da sauri tace kar ya shugo Haba Aunty Rahma duk matane fa wata
taje ta kalle shi a'a gani nan.

Tana Mirza Ido ta mike ta fita tana zuwa ta ganshi a bakin kofa,tace muje me ya
kawoka nan,ai kin sani kema sai ki bani key wai na dauka da kaina muje ki dakko
min,suka wuce can da kansa ya bude mata dakin tace ka gansu fa ta mika Masa
sababbin kaya ne sunfi set goma Sha biyar da tela ya kawo
Yace to shike nan? yace ae dama so nake na ganki fa,tana kulle dakinta tace ai
ka ganni to,yace ae na ganki you can go,tace good night ta wuce ta koma ta kwanta
sai baccinta.

Washe gari daurin aure,Haidar da Nabeel kamar sune manyan abokai suna gaba akan
komai haka Rahma da Nabeela ma a bangaren Amarya.
Abba ne waliyyin Amarya ya taho da su Kaka da wasu Yan uwansa,ga Jauro wakilin
Ango da daya abokin nasa,a katafaren masallaci aka taru mutane sosai da sosai kamar
ba gobe.

Annoor abokansa suka da yawa shima,11am aka fara daura aure tare da limamin
masallacin,Abba Waliyin Iman baiyi wasa ba ya tsaya aka daura auren Annoor da Iman
akan sadaki dubu dari biyu,bayan an daura Abba ya Kalli Nabeel yace yanzu za a
daura Maka aure da Hidaya,Jauro ya Bada sadaki itama dubu Dari biyu aka daura auren
Hidaya da Nabeel,Nabeel Gani yake kamar mafarki,,Sai ji suka yi an sake daura Aure
Jauro da Maman Annoor,mamaki ya kama su amma ba damar magana.

Bayan an daura sun gama sallamar Yan biki iya abokai da su Nabeel suka koma
gidan suka dinga pics Amarya ta gaji da Haduwa cikin Leshi na gani na fada,haka
golden and Silver,Ango kuwa ya Sha fararen kaya,sauran abokai duk anko suka saka na
shadda wata ruwan kasa me haske sunyi kyau sosai,Habiba tasan da Nabeel aka daura
shima amma sauran duk sai yau suka sani ma,Amarya da yamma kawayenta suka dinga
zuwa dole dai sai da suka yi Dj a cikin gida,anci an Sha,sosai bikin yayi kyau,Da
yamma Kuma Habiba ce tayiwa Iman nasiha sosai, Jauro da kansa ya dauki Amarya ya
kaita dakin mijinta,ya Kira Ango ya hada su ya musu nasiha sosai sannan ya tafi ya
barsu.

Gidane katafaren gaske a GRA an kashe kudi a gidan Naira tayi kuka,komai
golden and milk ne aka zuba,ko Ina kamshi yake su Rahma sun gyara sun tsara komai
har da Jin tsoro za a sake yin first night,tsoro ya kamata sosai hankalinta a tashe
yake.
Kuka take sosai sabo da rashin iyaye gashi har an mata aure,tana zaune kanta a
lullube cikin material maroon me shegen kyau,Annoor shugowa yayi bayan ya raka Kawu
ya tafi,murmushi ya saki yace Nima nake na gida sai na bude fuskar? Iman tace tana
kukanta da Muryar kuka tace oho....dariya ta bashi yace mene ne abin kuka to kin
sanni na sanki sai kace an kaiwa wani can ke nifa aka bawa,ta sake cewa ai Amarya
Amarya ce,rungumeta yayi sosai Yana dariya sannan ya bude mayafin,yace wannan kuka
haka My love sai idonki ya kumbura,Iman tace ai dole nayi kuka bani da iyaye nasan
irin zaman da zamuyi da Kai,yace to fa,a nutse ba maganar wasa ya mata magana yace
calm down ki daina kuka bafa asali na fiki ba Iman,Ina sonki fiye da kaina ta ya
zan zalunce ki,kin sanni fa sai dai ki bawa wani labarina,Iman tace kana murna dai
zaka Kuma yin Babatsularka,dariya ta kama Annoor yace mene Babatsula Kuma? Zaka
sake tsula tsiyarka,Dan Allah karka farke dinkin da kayi ato.
To naji matsoraciya ya furta tare da sa harshen Yana lashe mata hayen no more
cry, I love you with all my heart,tun kina karama nake sonki My life,nayi tunanin
the same Mum and Dad muke Ina ta mamaki ta ya nake sonki abin ya Dade yana damuna
kawai dannewa nakeyi,ki daina tunanin zan cutar dake,kayan makulashe ya baje musu"
a baki yake bata tana ci shima Yana ci Yana karewa fuskarta kallo da hannayenta
yace lallen Nan ya miki kyau yayi kyau,Ina son lalle ki dinga yi min,Iman tace to
zan dinga yi maka.

Iman bayan sun gama cin abinci ta mike tace wanka zanyi,Annoor yace to muyi
tare,kafada ta makale, yace mene ban sani ba Iman wajen nan naki nice na dinke shi
to menene nono ma dai na Sanshi,tun suna kwaya nake ganinsa,ni na fara siya miki
bra,Iman tana dariya ta boye fuskarta a kirjinsa tare da sa hannaye ta rungume shi
sosai shima hugging dinta back yayi suna shakar kamshin juna,Iman tace dama mu
kwana a haka,dariya yayi kadan ya sake kankame ta kamar zai fasa Mata Kashi sai da
tayi Kara Yana wani shidewa,Iman bata San mene matsalar ba tace Yaya Mene ne haka?
Hannayenta ya rirrike sosai idonsa ya canja kala ya kalleta a nutse yace Iman my
love? Amsawa tayi a hankali yace bani da lafiya,ban San me ya sameni ba wlh da
kinzo jikina sai nayi releasing,Iman ta kalle shi tace yanzu ma kayi? Ya daga mata
Kai alamar ae,murna tayi sabo da shirme tace to ai ba komai Allah baka lafiya tana
dariya tace baccina cikin dadi hhhhhh tana sheka dariya tace shike nan bazan ji
zafi ba.

Annoor ya kalleta kawai yace idan ban warke ba fa? ko baka warke ba ai ba
matsala Inshaallah ma zaka warke nifa badan kayi sex dani na aure ka ba,ai ba shi
kadai bane aure,Kuma ma mene na damuwa tunda kowa ya sheda kayi an gani sai da kasa
fa aka yi min dinki ai kuwa jarumi ne Kai,Annoor ya nisa yace na tabbatar yanzu
bani da lafiya tabbas kawai zan fadawa Kawu,Iman tace tun yanzu Kuma zaka fara tona
asirin auren ka bari tukun mu Gani in muka ga shuru to.

Tashi yayi cike da damuwa ya shiga toilet hankalinsa a tashe Annoor kamar yayi
kuka haka yayi wanka tare da tsarkake jikinsa ya wanke boxers dinsa ya fito,Iman ta
kalle shi gaba daya a cikin damuwa yake,wanka tayi da brush ta fito ta same shi a
zaune ba abinda ya sake yi kawai tunani yake yi a ransa sosai,tace baka shafa
lotion ba fa na gani har yanzu baka shirya ba,Annoor ya kalleta jikinsa a
sanyaye,dakkowa tayi tace wai mene abin damuwa dan Allah bafa wata bare ka aura
ba,haba My Sweet,kallonta yayi sai da yayi murmushi sabo da bai taba ji ta canja
Masa suna ba kullum shi a Yaya yake.

Lotion dinsa ta dakko ta haura Saman bed din lafiyayyen ta zuba man a hannunta
ta fara shafa Masa a bayansa,tace Sweet jikinka so sweet,dariya yayi yace ni dai
wannan jiki nawa ko bar miki shi zanyi ne ki bani naki,Iman tace Ina baza ka iya
daukan kayan dake kirjina ba,ya Maka nauyi,gabansa ta dawo tana kallonsa tace Yaya
you too fine,yace to kina dai tabani kawowa zanyi indai naji dadi ko ya yake,tace
to shafa ta mika Masa ya karba ya karasa shafawa da kansa itama ta shirya cikin
rigar baccinta wata sky,shima irin nata ya saka Masa riga da wando gajere marasa
nauyi suka kwanta, Kirjinsa ta koma ta makale kamar mayya,Ido ya lumshe Jin
kirjinsa cikakku Wanda babu bra a Saman nasa,Kissing dinta ya fara slowly Yana
shafa kirjinsa,rigarta ya janye ya fara wasa da boobs dinta Yana Yana murzasu Yana
Sha,Iman ta fara Nishi da mika tana sake mika Masa su tana kiran sunansa My Sweet
tana sake makale shi,yace princess kina bukatar namiji fa,Iman ta girgiza Kai tace
a'a ni wannan ma ya isheni,akwai sanda zaki gaji ga Princess bazan gaji ba indai
Kaine ka daina damuwa,to ni ai Ina so na jini a cikin jikinki,sai muyi hakuri har
ka warke ka daina damuwa Please.
Yace shike nan Annoor ya zama ragon maz....da sauri ta shigar da bakinta cikin
nasa.

Spark tunda ya yiwa Naila zancen Mero shike nan Naila take fushi,su Hidaya suna
kwance ta tafi wajensu ta kwanta a cikinsu suna hira,Spark ya gaji da jiranta Yana
kwance shi daya sai juyi yake shi kadai,Hidaya tace Aunty dare fa yayi har kin fara
bacci ki tashi ki tafi wajen mijinki,Naila tace Amarya ki daina tashi na,Hidaya ta
manta ma yau an daura mata aure ita.

Naila bacci ta sake komawa Hidaya ta mike taje tayi knocking a dakin Spark
tashi yayi ya bude yace kazo ka dauki Aunty tayi bacci a can,Spark yace Allah ya
miki albarka Hidaya ya fito Yana murmushi ya shiga har dakin tana bacci ita da
Zarah,hannaye ya sa ya dauke ta chak sannan yace ku sa key a kofar ku ya fita da
ita,sai da ya dorata a Saman bed sannan ta farka,Ido ta bude yace tashi Ina da
mood,tasan hali ko bata yarda ba ma ta karfi zai mata shi yasa kawai ta amince ta
bada hadin Kai,sai da suka gamsu ta gama ihun dadinta amma ta dora da fushinta Yana
ta dariya ya rungumeta a jikinsa Yana mata rada,tlyace wani dadi kike karawa fa.

Mima ta gama dafa shinkafa da wanke Arham ya shugo mata da su salat da sauran
tarkace na kayan lambu su Haly ta saka suka gyara da kyar a Hakan ma sai da ta
zazzage su sannan suka yanka,bayan Nan tace ga Mai can an soya me ci ya zuba,Arham
da Shaheed su suka fara ebo tasu kowa a plate suka zauna a Palo,Arham ya Kalli
Shaheed yace baza ka hau dining ba yau? Shaheed yace abincin ai ba kalar dining
bane shinkafa da waken zaka hau wani Dining da ita asarar lokaci,Arham Yana dariya
yace Nima bazan hau dining ba yau she Rabin da kaga Yan gidan Nan a Dining to ba
kwai ba Madara iyayi ya kare,Mima sai da tayi Sallah sannan ta fito ta zuba tata
tana ci,Arham yace Mima kina wuta,hararsa tayi ta mike ta bar Masa ma Palon gaba
daya.

AsmaBaffa
[1/31, 6:53 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI

BOOK 2
~YARAN JAURO~

86-90

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM

PAGE NAKI NE
Nancy Feedy

Arham suna zaune yana cin shinkafa da wakensa yace yaushe rabon duniya da
ayyaraye,shinkafa da waken ma bata yi mugun dadi ba watarana da muka je gidan su
Naila aka bamu habawa dadi amma mu nan sai Yan aiki ne suka iya girki kowa bai iya
ba,a haka ma Mima ce wai matan nan na gidan nan ba uwar da suka iya sai saka kana
nan kaya da danna waya,yanzu gashi babu 'yan aiki sun bar Mima da girki da
wahala,Shaheed yace ai laifinta ne da bata koya musu ba har suka girma a haka,yanzu
dan Allah Kalli gidan nan wai a haka ana musu dole suna gyarawa,su Haly duk suna
zaune suna jinsu.

Arham yace duk namijin da Allah yasa yaso wata 'yar gidan nan ya aureta ba
karamar jarabawa ce ta hau kansa ba,ya shiga uku ya lalace,komai Zero, tarbiyya
zero,tsaftar gida Zero,Iya magana Zero,kula da miji da sanin darajar aure Zero
komai da ka sani Wanda mace zata yi a gidan miji ta zauna lafiya to Zero ne sai
kwalliyar kana nan kaya da kurin kudi da iya sa kaya shi suka iya kawai,Shaheed
yace tab ai mijin Badia kwanaki itama ya kusa sakinta wlh sai Baban Misam ne ya
sasanta.
Yace bai taba ganin me son jiki irinta ba,komai Yan aiki ne ke yi sai shegen
iyayi,yace ga girman Kai tunda suke Bata taba nemansa ba,tace dai tana bukatar a
dan mata service ita Ina Dan juyen ma bata so yace ga raki da ya fara zata ce ta
gaji,Arham yace a gidan nan dama akwai Wanda ba Hariji ba? Badia ce wlh cewar
Anam,Kuma lafiyarta kalau kawai haka take a gidan nan,Arham yace ana ci da rabonta
kuwa.

Allah ka bani Harija irin Naila,Shaheed yayi dariya yace uban wa yace Harija ce?
Sai ka jawo Spark yaci ubanka,Arham yace duk Wacce ta iya daure masifar Spark ai
irinsa ce,tun ranar da aka kawota naga yanda take biye masa nace an gamu da juna''
wannan Chikar kuwa dama kana Ganinta kasan Harija ce tana ji da jaraba,ni ba wacce
ta bani mamaki irin Malama r Rafeeq ashe haka take uhmm,Arham yace wai Ina suka
samo su ne matan nan daidai da su ko Nima gidan yarin nan zanje ne ko zan samo
kalata,Shaheed ya fara dariya,Arham yace to Allah kowa irinsa ya samu ba komai nima
zan samo tawa addua zan dinga yi amma Banda irin Mima da Mummy sai su kashe mutum
irinsu basu San kadan ba,Shaheed yace Kai a Ina kasan Mima Harija ce ni dai ba
ruwana.

Jikin kofa Arham ya kalla yace wlh watarana anyi mistake zan shiga dakin Papa
naje zan shiga naji suna fada bai isheta ba sai an Kara mata Papa yace ai kuwa sai
dai ki mutu jiya na kusa kwana yau ma kice a Kara inji ne ni,harda kokawa nace
wannan fadan na manya ne na dawo da baya Sadaf Sadaf na arce,baka gani Kai akan
uzurin Papa sai dai kowa ya mutu a gidan nan ai Hallare ake wa kuyi shuru karta
ji,amma Mima original Hary ce,Shaheed yace tab to Badia dai bata yi gado ba sai
shegen nonuwa kamar jarka duk a banza nonon Mummyn Spark ta gado gari guda.

Arham yayi dariya yace kullum sai dai mijin yaje? A hakan ma wai korafi take yi
kullum tana tsaki ita ya dameta yace shi dadin aure bai sani ba nace Masa ya Kara
aure Kawai cewar Shaheed,Arham yace wato Hallaren tasa bata birgeta zata ci Ubanta
kuwa idan ya karo aure sai ta zama kwandon shara,Shaheed Yana dariya yace kaima
Naila ta koya Maka wani Hallare,yace ba dole na iya ba kullum sai naje fa,akwai
wata Yar kanwarta birgeni take sai shegen iyayi ni in naje bakinta kawai nake kallo
idan tana magana sabo da iya yanga,wai Naila tace an daura mata aure,nace uhm Ango
zaiga iyayin magana.
Shaheed yace na ganta Hidaya suke ce mata,yanzu gashi su Yaya duk sun auro yaran
talakawa masu tarbiyya kaga suna zamansu lafiya gashi nan sun iya abin duniya
adduar Papa ce take binmu, amma banda Yan gidan nan mata duk dakikai ne,in banda
zagin miji me zasu iya da iyayen miji.

Anam sai shegen son miji ya kwanta da ita itama a gidanta haka take gashi Nan
an saketa muna ta dirkar tuwo da ita cewar Shaheed,Anam tace wai ni sa'arku ce na
fa girme ku wlh ku shiga hankalinku, Arham Yana cin shinkafarsa yace uhm ku kuka
jiyo,Spark ne ya shugo tare da yin sallama,ya gansu suna ta cin shinkafa da
wakensu,dariya suka bashi ya juya ya Kalli Dining yace Yan gidan Nan mayun dining
ya haka Kuma? Sannan Banga flasks ba an ajiye kowa Yana eba ba sai naga kowa da
plate a hannu,Arham yace duk Wanda ya zauna a dining ai sai an tsine Masa akan
shinkafa da wake za aje dining? badan ma nayi mata gata ba ai baza ta ciwu ba Kalli
fa sai da na siyo mata Salat shine aka Dan yi mata kwalliya,Spark yace bai dace ba
idan ka sake siyo salat sai na ci mutuncinka wlh,Shaheed yace kashe mu ka huta
kawai idan nufinka kenan wannan wanne irin Abu ne salat ma ace mutum bazai ci ba
jininmu so kake ya Kone,Ina Mima? tana ciki yau ai Mima Baki har kunne an samu da
wake sai iba,idan ba Mima ta rame ba Allah ya konani Dan Allah kace Papa ya kira
waya tana bidar hallarenta,kar cuta ta kamata son tsohon nan take yi,ayi magana
Papa ya dawo gida Dan Allah cewar Arham.

Spark yace kowa in Yana so yaci dadi ya tafi gidajenmu in ba haka ba a nan sai
dai tuwo gobe ma za a kawo garin Dawa,garin Masara da garin Alkama,Arham yace mun
shiga uku wlh ko kare baya iya ci,Spark Yana dariya yace ai Kun shiga jalala tunda
aka bar min ku a hannuna kowa sai ya rame, dama duk haushinku nake ji sanda aka
kawo min Amarya Kun sa mata Ido zaku ci mutuncinta ayi min dariya, Kun kallar min
mata kallon da ya wuce na musulunci dama Ina nan daku sai na fashe haushina,Shaheed
yace mu me muka yi mata ai mun karbe ta, matan ne dai amma mu Ina ruwanmu,shi yasa
ai nake Dan daga muku kafa ma badan haka ba ai da kunji jiki ruwan gidana baza ku
Sha ba.

Haurawa yayi sama ya samu Mima ta idar da Sallah tana zaune tana ta Jan carbi
tana hawaye mijinta Yana can,Spark ne yayi Sallama ya shiga ya zauna a gefen bed
dinta ta juyo tace Kaine a gidan,Ya gaisheta da ladabi ta amsa tana boye hawayenta
ta goge shi tass tace ya matar taka? Wai bata taba tambaya ba sai yau,yace tana nan
lafiya tace mashaallah.
Misam har yanzu bai kawo min matarsa ba,yace idan ya kawota ma ci mata mutunci
za ayi shi yasa,Shidai baiyi niyya ba,haka kawai kuce mata Yar talakawa Yar
matsiyata,Mima tace kawai dai baiyi niyya ba,ko nine fa bazan kawota ba,cewa kuka
yi ba bikinsa kuke yi ba bikin Rafeeq kuke yi ku,kuka dinga fada Masa magana a
gabansa kiri kiri ta ya zai kawota,anko ma cewa kuka yi na Rafeeq kuka yi,to ai ba
a fushi da iyaye cewar Mima,to yanzu su iyayen baza su dinga uzuri ba kawai Dan ba
a fushi dasu ance ayi musu biyayya musamman uwa sai wasu iyayen Kuma su takura
yaransu har sai yaran sunzo sun dinga Saba musu Allah yayi fushi da su" wannan ba
daidai bane in Allah yayi fushi da yaro akan mahaifiyarsa ya bata mata yaron bazai
Albarka ba fa,bayan wasu iyayen su suke jawowa abubuwan da suke yiwa yaran
nasu,wasu su matsawa yaro ko Abu ba daidai bane ace haka yaro zaiyi,in yaki yi suyi
fushi da shi,wasu zage zage tsinuwa duk yiwa yara suke har sai yaro yazo ma yaki
Albarka,musamman iyaye Mata Maza basu fiye haka ba.

Abinda kuke yi ba tsari Bai dace ba,ace ku me kudi kawai shine me mutunci shine
me hankali wannan ba daidai bane,Dan Allah ku daina,kece Babba a cikinsu in kika
gyara kina yiwa sauran fada zasu gane,Maman Wahida tana prison tata ta kare,Mummy
ma verysoon prison zata kare kin sani Mero tana fitowa zata shiga,Mima ta fara kuka
tace Yar uwar tawa? Wacce ta rikeka yanzu sai a fito da wata Mero marar daraja a
Maida Mummy, Spark yace Mero ba mutun bace,abinda Mummy tayi Mero baza ta iya ba
wlh dole Mummy taje ta karbi hukuncinta sabo da ya zama izna,ni bani zan kaita ba
hukumar gidan yari ce da kanta zata shigar da Kara,tunda ku kudi rufe muku Ido suke
yi Kuna iya kisa akan kudi to ba shike nan ba gidan yari da fili ishashe sosai zata
dauke kowa.

Ina so na fada miki wata magana ta gaskiya papa yace a fada miki Yana Nan shi
ba a Gaza yake ba yaji yayi,yayi tafiyarsa wata kasar can zaiyi zamansa yace ya
gaji da abinda kike yi da yaranki,gwara ya bar muku gidan kawai kuyi abinda zaku yi
tunda yayi fadan yayi nasiha duk Anki ji kowa abinda yake so shi yake
aikatawa,yaransa duk sun lalace sun kangare Bai Isa da kowa ba to ya gaji bazai iya
zama daku ba,bari na kirashi kiji.

Spark ya kira Papa ya daga yace ga Mima ya mika mata waya ta karba,tace yanzu
duk shekarun da mukayi tare shine sai yanzu zaka tafi ka barmu wai kayi yaji,tsofai
tsofai da yaranka da jikokinka,Papa yace ba yaji nayi ba tafiya nayi gaba daya
bazan dawo ba,idan yaji ne ai ana sa rai zam dawo to bazan dawo ba ni,bazan iya da
wannan rayuwar taku ba,Mima tana goge kwalla tace tunda kalau kake ai da
sauki,tunda ba a Gaza kake ba hankalina zai kwanta,Dan Allah Dan Annabi ka yafe
mana ka dawo gida wlh ko me kake so zamu gyara,Papa yace bada ni ba,na janye komai
nawa ga gida Nan na bar muku tunda ba sakinki nayi ba ki sani abincin da zan iya
Baku shi zan bayar Kuma yarana na hanasu ficika suka baku bada yawu na ba,kuci iya
nawa da zan sa a kawo in baza kuci ba kuyi bara ma ku kuka sani,ke da Yan uwanki
duk babu na kirki Kun bi ku gallabi kowa,gidan Yayanki ban hanaku kuci abincinsu ba
ke kika haife su amma abinda zan iya ni shi zanyi,kin ganni karki ce ban fada miki
ba Aure zan Kara a Nan na samu mata,Yana gamawa ya kashe wayarsa.

Mima tana rike da waya galala a hannunta Arham ya shugo tace na mutu na lalace
Arham,Arham yace haka gawa take tana magana wlh da ranki kice wani kin mutu kina
nan daram Kuma a zaune kina numfashinki hannunki na motsi har kuka kike fa gawa
tana kuka ne sai kice kin mutu Kuma,lalacewa Kuma kina gidan mijinki kinci da wake
kin koshi da kibarki ai baki lalace ba,sannan gaki a dakin mijinki babu kwakwaran
kwarto Ina kuwa kika lalace Mima ki daina fadar haka, lesbian din Nan da ya addabi
al'umma ba yi kike ba ai kuwa baki lalace ba wlh.

Arham ya jawota jikinsa Yana durkushe a gabanta yace ga wakilin Papa yi shuru
uwata tafi ta kowa, Spark ya boye dariyarsa kawai yace kiyi hakuri Mima ki dawo
gidana ki huta,Arham yace in ta tafi waye zai mana tuwon wannan yaran me suka iya.

Mima tace ko mutuwa zaku yi sai na tafi na huta a gidan Dana,Arham yace to
bari na shirya Jakata Nima,Spark yace to yanzu mene amfanin barin gidan nan kawai
daga Jin haka,Mima tace indai bina zakuyi na fasa,Arham yace yawwa Dan Allah karki
tafi shi kanshi idan Papa yaji kin tafi zai sake zamansa ne amma in yaga duk wahala
kin jure zai dawo,Yar rashin Hallare ce ki jure zan saka Ido sosai akan ki barin
irinku suna yawo a gari miji baya kusa hatsari ne,dundu Mima ta durma masa,sai da
ya gantsare Yana Kara,ka maidani sa'arka wai Dan ubanka,to kiyi hakuri amma ki jure
mu zauna

Mima tace kana da gaskiya Arham indai zai dawo komai ma zan jure,Arham yace
yawwa sai ayi ta hakuri Hallare tayi yaji,Spark yayi dariya Kuma tana sonta Ina
tausaya mata,Mima tace mene Hallare Kuma? Suka ce ba komai,Arham yace wannan kukan
ma duk ita ake wa na sani,Mima tace wlh duk yanda akayi ba abin arziki bane Hallare
ko me ku tashi Kai Arham Kai ma so kake ka lalace,yace Misam ne danki ya lalatani
sanda naje gidansa suna ta iskanci a gabana,tun daga ranar shike nan na kwace.
Yau anci shinkafa da wake babu gidan Wanda suka je.

Washe gari kuwa ragowar shinkafar Mima ta dafa fara ta yo cefane ta musu
shinkafa da Miya nan ma harda cabbage ranar kafin dare sun cinye shinkafar
tasss.....da dare Kuma ta basu kudi suka siyo Indomie kowa ya dafa.
Washe gari sai tuwon Masara miyar Kubewa basashiya,kowa Yana tsaki haka suka
cinye abinsu kwana uku Spark da su Misam basu ga kowa a gidan su ba.

Hanan anyi gyara an Kara kyau kawarta Lubna tazo suka tafi har gida wajen
wannan guy din,Hanan tace wai ya sunansa ne? Lubna tace Jibson ake ce masa,suna
zuwa gidan na rufin asiri ne a waje suka tsaya suka tura yaro ayi musu sallama da
Jibson,ba a Dade ba ya fito sanye cikin farar jallabiya fes da shi wankan
tarwada,kansa yasha askin kwal kwal sai kyalli yake,Hanan tace sai kace zan Kalli
fuskata a kanka sabo da tsabar aski,Ina yini,ya amsa yace ya akayi idan Maula kuka
zo Dan Allah ku tafi nidai kudina suna accnt Tarawa nake bani da kudin yin sadaka
yanzu Nima nema nake,Hanan tace a'a dama na ganka rannan ne naji ka kwanta min a
rai Ina sonka Dan Allah ka aureni,Jibson tsaiwa ya gyara yace duk Wanda kaji yazo
yace ayi musayan kaya to ya tabbatar nasa baida kyau,Allah yasa naki da kanjamau ai
dole sai anyi test ba a aure da ka yanzu sabo da haka ka so me sonka nima Ina sonki
Kuma wannan itace babbar sadaka da zan baki wato kaina,idan ban aureki ba ai nayi
asara,na auri wata banza ma Yar talla bare ke,Hanan tace Alhmdllh na gode ni
bazawara ce Ina da yarinya Daya,Jibson yace ko yara talatin ne da ke zan aureki,ai
mu ba a taba yi mana tayin aure mun fasa ba baza mu ba sunna kunya ba,sabo da irin
wannan tallafi fa nake tara kudi Ina ajiyewa ba ci ba sha na aure ne kawai kadan
nake kashewa,karki damu za a aureki cikin daraja,Hanan tana ta murna a ranta a fili
tace to nan da yaushe zamuyi test din lafiyar yace jibi ki shirya bani address din
gidanku da number dinki tace to,ya shiga ciki ya dakko mata littafi karami ta
rubuta Masa ya karba suka tafi,Hanan tace gaskiya Dolo ne Wawa wannan da wuri zai
sake ni,Lubna tace kina cewa ya sakeki zai sakeki haka yake ai shi.

Abba ne yau ya fita tun sassafe yaki dawowa gida ya bar unguwar yace yau sai ya
sa Kubra kuka sai sunyi fada shi Kam ya gaji da wannan zaman lafiya haka abin yayi
yawa kullum sai a dinga zama lafiya Dan cacar bakin ma'auta sai dai naji a makwafta
gashi Nan ko wanne gida ana wayyo wayyo da lamarin aure,amma ni kullum na shugo sai
dai a tarbeni ayi min abinda nake so,Nima kullum Ina yiwa Kubra dai dai, Dan canja
hali bana yi wlh yau bazan koma gidan ba sai tsakar dare.
Wata unguwar ya tafi kawai ya samu majalisa Dattijai ba Wanda ya sanshi shima
bai San kowa ba ya zauna,Suna ta hirarsu,wani dattijo yace ai yau Balki ta fara
fada ban Bada kudin manja ba na fice,ai duk masifar mace kawai ka fice ka bata
waje,kullum kawo kawo mata ba tausayi ba Imani,Abba yace me yasa ka aureta kasan
baza ka iya ba,magana ta Gaskiya ka hanata kudin manja sabo da tsiya ka fito Kuma
ka bar gidan wannan zalunci ne ,to jira kake ta Nemo kudi ta siya tayi Maka girki
kaje ka ci,Kai wannan bai kamata Balki tayi maka biyayya ba wlh,Kaci ka koshi
sannan ka koma Balki ta sauke ma sha'awa indai haka ne ka fadawa Balki tayi asara a
rayuwarta.

In banda asara ma me ta gani ta aureka,Baku da aiki sai ku zauna Kuna gulmar


matayenku da munafuncin mutanen unguwa,Dattijai suna jinsa mamaki ya kamasu Bako
yazo yana shigar musu zance.
Wani a cikin dattijan Yace Malam Rabiu kaji matar Liman Yusha'u ciki ne da ita?
Jiya baka majalisa ta wuce muka Gani da idonmu,ai ta Nan ta wuce tana ta ja har ya
fara tsufa ma,Abba yace Allah ya sakawa Liman da matarsa kallon matarsa da kuka yi
da Kuma gulmarsa da kuke yi Allah ya saka Masa,ana zaune sai ga liman yayi Sallama
a gabansa Kuma sai fara'a ana girmama shi Malam Liman ka karaso ya iyalin? Abba
baki bude ya kalle su,yace Kaine Yusha'u Liman? Liman yace nine lafiya? Yace yanzu
suka yi gulmarka data matarka sunce ta wuce jiya ta nan sun ganta cikinta ya fara
tsufa suka kwashe da dariya.
Liman yace ai majalisar Nan munafukai ne kamar ba dattijai ba,Abba tashi yayi
yace wlh gwara na koma gidana bazan iya zama a nan ba,ya tashi yayi tafiyarsa Kuma
ba gida ya tafi ba har sai da dare yayi a masallaci yake samu yayi sallarsa.

Unguwarsu ya dawo ya shiga gidan abokinsa sun Dade har kusan Sha biyu na dare
nai dawo ba,Yar Inna taga shuru shuru har Sha biyu,ga wayarsa bata shiga ta kira
Mohsin ta sanar Masa.

Hankalinsu duk ya tashi Mohsin wurin 12:30am sai ga Abba ya shugo gidan ga
yara suna gidan Naila ba kowa sai Yar Inna sai karamar da take goyo tana ganin
Hashimu ya dawo sai murna harda rungume shi tace wlh ka sani kuka Ina ka tafi haka?
wayar Mohsin ta kira tace ya dawo lafiya Lau sai lokacin hankalinsa ya kwanta shi
da Beauty,Abba yace kinyi kuka da gaske Yar Inna? Kubra ta Harare shi tace ban sani
ba,Abba yaji dadi shi dama haka yake so suyi fada kawai,tace wanne kuka ne banyi ba
sabo da Allah tun safe har dare 12:30 ba dole na zaci ko kidnapping Dinka aka yi
ba,gaskiya karka sake min irin wannan wlh wannan ai ba yi bane,Abba shi dadin
masifar Yar Inna yake ji,yace ko banza dai munyi fada yau amma kullum sai
tarairayata a dinga tarairayata Ina ta yin soyayya, Dan Allah ki kwana a dakinki
yau ke kadai Nima na kwana a nawa muyi fada kawai,nidai Allah ya gani hakurin nan
ya isheni da zaman lafiya yayi yawa Ina za a Kai shi haka rayuwa ba jarabawa ba
dadi ni bazan iya ba.

Dariya ce ta kama Yar Inna tace ohh dama duk Dan muyi fada ka tafi? yace ae
gaskiya zan fada a gari na dinga yawo har dare yayi na tafi gidan abokina na Kai
har kusan Sha biyu na dare sauran lokacin na karasa a masallaci,tsakani da Allah fa
Ina zan iya kullum sannu da zuwa ana kaffa kaffa dani dadin yayi min yawa,babu
matsalar da zata zo tasa na dinga tuna mutuwa, shi wannan Mohsin da Ina fargaba
bashi da kudi yazo ya samu kudi,matarsa ba ta gari ba yazo ya samu ta gari
Beauty,Naila tana prison Ina damuwa Allah ya yaye min ta fito ta auri me kudi tana
zamanta lafiya Kuma babu rikici ba komai kullum shuru,ke nan kin gyara halayen ki
abin naki ya wuce misali naga alama so kike ki tsallake siradi da gudu a
lahira,gaskiya mu dinga fada Nima ko Hallare ta huta,Kubra tace Allah ya
shiryeka,Allah yasa ka nutsu tunda aka haifeka a haka ai baza ka shiryu ba.

Kuma mutumin da rufa Maka asiri nayi na aureka aka tura min Kai dole,wacce wahala
ce ban Sha ba ni na dauki nauyin yarana da Kai har suka girma Ashe Kai kudin Makka
ka Tarawa Danka Kuma duk Shekara sai kudin aikin hajji ya tashi dole ka Dade kana
tari,Abba yace yawwa Maza ki zobe ladanki,tace baza ka godewa Allah ba ya fitar mu
daga wahala yanzu yayi mana ni'ima,tunda muka taso muke a wahala da talauci da
jarabawar rayuwa, yanzu Allah ya yaye mana" ka nuna Kai baka so" kafi so mu kare a
tashin hankali,Kai kanka in aka kalleka ai anga jarabawa da kanta,wannan ni aka
jarabta da miji irinka wlh,ai irinku suna da yawa ana jarabtar mata dasu taka ma me
sauki ce akan na wasu,kawai Dan kana so muyi fada sai ka bar gida ka barmu a tashin
hankali wannan daga yau duk Inda zaka je bazan damu da Kai ba bazan sake nemanka ba
ko a waya ta juya ta shige daki,Abba shi dadinsa yake ji yace nayi nasara haka nake
so Allah yasa muyi sati a haka,ya wuce kitchen ya ebo abincinsa da kansa ya wuce
bedroom dinsa.

Yar Inna tayi zuciya ta fita shirgin Hashimu,ko kulashi bata yi,Hashimu ya fito
daga dakinsa misali 12 na rana,Yana mika ya Kalli Yar Inna a tsakar gida tana
aiki,yace jiya na dade rabon da nayi bacci me dadi haka na samu freedom,babu
kwakuma ba runguma,Ni wannan abu yayi min fada da masoyi dadi sai ka huta watarana
in ana yinsa,Yar Inna ta Masa banza,ya fita yace bari naje na kasa kayan Miya me
rabo ya siya mugunta na yiwa mata nasan yanzu wasu girki ya kure musu sai dai a
tafi wajen wani,in aka daka ta Hashimu kowa ya kwana da yunwa,ya fice Yana fita ya
kasa kayan Miya sai ga mutane ana ta zuwa siya yace dole sai wajena wai" dan masifa
naki fitowa ma da wuri sai an jirani,Allah ya kyauta.

Annoor washe gari da asuba Kwanan Amarya Daya Yana farkawa ya farka da masifar
sha'awa, Yana so ya dan murje Iman yaji dadi Iman tana baccinta bata sani ba ta sa
hannu a kirjin Annoor tana shashafe shi tayi kasa wurin boxers dinsa ta jawo wandon
kafin kace ya fara Nishi da gurnani kamar Wanda yake Kwalbewa yayi Yar Kara ya
kankame Iman kamar zai rushe mata kasusuwa ba shiri ta farka,shi kuwa tuni ya kawo
abinsa,gefe ya ja ya kwanta yayi flat a Saman bed kansa na kallon sama ya bubbuda
hannaye yace na gama yawo tawa ta kare wlh bazan iya ba ni Kawu zan fadawa, na
rantse da Allah ba ruwana da wani asirin aure zai tonu yayi ta tonuwa ke ni akan
wannan ko sama zan iya Hawa da Speaker na sanar da duniya bazan iya ba,lalura idan
ana boyeta ba a samun magani,wani daga labari zaka samu silar maganinka bazan iya
ba, wlh,Iman mikewa tayi ta zauna tace wai releasing ka sake yi? Yace ae mana,tace
Kai karfa ko ba sperm bane Yaya ko Aljana ce da Kai ne taga kyakyawan Bil'adama ta
aurar min Kai Ashe akwai tsiya wallahi in kasan wata ce take bude Maka haja kana ci
ka fada min gaskiya, mene haka ni baka taba min komai ba kawai ka dinga kawowa haka
siddan,dariya yayi yace kika ce ba ruwanki ke,tace a'a yanzu da ruwana a wannan
batu,sai dai baka mood fa zaka iya tabani ni naji dadi amma in kana sha'awa sai ka
kawo ko hannu na ka rike" Ina lafiya ai bamu ga ta zama ba,bazan iya ba ni ba
budurwa bace gaskiya,amma ana farko ka min raga raga yanzu Kuma ga auren sunna baza
ayi ba wlh shedan mugu ne,acan dake na Haram ne harda min dinki yanzu Wanda za a
samu Lada an hana Ina dalili wannan hali na shedan,a fara gwada na asibiti,Annoor
yace nifa wannan abin bana jinsa a na asibiti ne Iman doctor ne ni,a gwada dai
tukun idan baiyi ba sai a nemi maganin gargajiya sannan mu dage da karatun Qur'ani
da Nafeela muyi ta addua.

Tashi tayi tace haba mace bata tsoron namiji daren farko Ina mutum a Nan,Ina
namiji ai yau na tashi Ina Jin tsoronka shine gaskiya,Annoor Yana dariya yace au
bakya tsorona yanzu? Iman tace akan me Ina dalilin Jin tsoronka,wlh sai na rama
gorin da ka dinga yi min ni ba budurwa bace ai gashi Nan kaima ka hadu da
jarabawa,Annoor yace Sanyi na dauka a jikinki ranar first night kece kika shafa min
lalura,dariya tayi tace ko kaikayi ban taba ji ba a down Dina,yace ai ana yi yayi
shuru bazai nuna ba, Infection kika shafa min,nidai in ba a jikinki na dauka ba a
Ina zan dauka, kyau har kyau ciki duk Infection kin cuceni da yanzu Ina shagali kin
cinye kaza a banza,wlh girki zaki fara yanzu zan fito nace kar a kawo abinci ba
uwar da kika min mene na kawo miki abinci,Iman tana dariya tace Kaine ya kamata
kayi aikin yanzu ko bude Maka nayi sadaka baza ka iya ba,hannu na ma ya isheka ka
kawo gaskiya na hadu da yawa ni hannuna ma Oga ya taba kawowa yake gaskiya Allah ya
min baiwa,Annoor yace zan gwada akan wata zan rike hannun wata naji zan kawo,Iman
tace zaka fara ko Dan Allah karka yi nidai,Annoor a ransa yace ya zama wajibi na
nemi wata na rike hannunta naji,tunawa yayi da Maryam mayyarsa a wajen aiki yace
yawwa ga ballagaza tana kawo kanta yau zanje Office zan rike naji,sannan naje na
rike Debora itama,wata Likita ce Debora tana mugun son Annoor,Yana tunaninsa Iman
ta shiga tayi wanka da brush ta fito ya shiga,kafin ya fito ta shirya tayi Sallah
sannan ta tsara kwalliyarta cikin dakakkiyar shadda pink,dinki na zamani ta hadu
tayi kyau ba karamin kyau ta zuba ba,ta fito Palo tana taku dai dai tana kallon
gidanta sai ga Rahma da Nabeela sun kawo breakfast lafiyayye,dinginshin karya ta
fara tana yatsina tace kamar nasan zaku zo na fito.

Rahma har da dariya tace gogan ko an sake farke Inda aka dinke ne,Nabeela tace
ai nasan za a rina an saci zanin mahaukaciya,Iman tace bana son wulakanci wato da
uwata kuke an saci zanin Uwata sai ta fara kuka,Nabeela tace yau na shiga uku
wallahi ba Dake nake ba Karin magana ce Kuma na manta ma Mamanki bata da
lafiya,kiyi hakuri Iman,Rahma tace rabu da Yar iska dake ake mu muka miki laifi
daga anyi Karin magana bisa kuskure,in zaki shagwabarki kiyiwa Ango shi ya miki
laifi ba mu ba,sanda ake tabaki ba dadi kike ji ba,Iman tace banji dadi ba ni,Rahma
tace ni nasan dadin fa yarinya Dan Romance din nan ana min shi ba abinda zaki gaya
min sai dai sex ke an miki tuntuni.
Nabeela tace ni kuwa Ina nan Ina fama da nawa a jike,Iman ta bude Abincin ta
gani,tace Kai bayin Allah ya akaji da taya Umma Habiba kishi?

Rahma tace Kawu wai harda shi aka daura aure Kai namiji sai a barshi wlh tausayi
Umma take bani,Iman tace har ga Allah banji dadi ba,Nabeela tace nima haka wlh ban
so ba,wannan abokin nasa ne ya zuga shi Abba,Iman tace shi Kuma fa mata Daya ce da
shi jal ya kasa karawa tun auren fari, ke in kika ga matar nan yanda take ji da shi
kamar yarinya Bata Jin kunya,dole ya kasa Kara aure sai abinda tace,Nabeela tace
sai kace ta Masa asiri duk Inda ya Zauna Yar Inna,Yar Inna" suna dariya,Rahma tace
wai Nan Sunan love ne Yana birgeni wlh Abba nan tab madaurin auren Iman, ya yanke
sadaki da yawa yace Kuma sai idan baza a aura a haka ba a bar Iman ta Shekare a
gida bazai daura ba,Suna ta dariya Iman tace yasa nayi tsada fa,Rahma tace muma a
bashi ya daura namu ko zamu yi tsada.

Annoor ne ya fito ya Sha uban wanka ya zuba Gezna dark Arsh yana sheki da
kamshi kamar yau za a daura auren,Rahma tace Ango an Sha Mai,yace me ya kawo ku
gidan Amarya da safe haka,zuwa muka yi in ta kasa tashi muyi gashi,murmushi yayi
yace gulmace ta kawo ku dama,Iman tace kyale su Sweet,Rahma tace Inye lallai ya
tashi daga Yaya? Iman tace ae Ina Ango Nabeel? Yana can a wajen Kawu yace shi bai
yarda ba wlh a kawo Masa Amaryarsa,Kuma tana Abuja gidan yayarta ance sai nan da
sati wai Abuja zai tafi shi,Kawu yace Kai Nabeel dama haka kake? Yace ae shi jiya
bai iya bacci ba,Kuma ance sai nan da sati biyu za a kai Masa Amarya sai kace zai
zauce wlh ya hana kowa sukuni da zancen Amarya Hidaya,ga yarinya a waya Yar wannan
yarinyar sai hure Masa kunne take da kalamai,Annoor yayi dariya yace ku daina ganin
laifinsa,Iman abincin ta zubawa Annoor ta hada Masa tea da dai su chips da
kwai,suka karya su Rahma suka ce su sun karya amma da suka rage sai suka cinye
ragowar suka ce kar ayi asara suka tattara kwanikan suka musu sallama suka
tafi,Iman tace ku kawo na rana fa,suka ce to.
Kwanciya tayi a Jikin Annoor tana tumurmusa shi,masifar son jiki ne da Ita,Yana
so ya fita yaje Office yayi gwaji amma ta hanashi wai tsoro take ji,yace da me gadi
fa da komai Yar aiki ma za a kawo miki soon,tace nidai baza ka fita ba.
Bacci tayi a haka bata sani ba ya lallaba ya kaita bedroom Saman bed ya kwantar
da ita ya fice nufinsa kafin ta tashi ya dawo ma.

Asibitinsa ya wuce direct,Maryam tana ganinsa ta taho da sauri tace Sir Allah
ya sanya Alkhairi amma yau kazo Office kamar ba Ango ba,fuska ya bata Yana amsa
gaisuwar mutane yace Ina ruwanki,ki daina shiga safga ta yaja Kwafa,amma duk da
haka ta bishi Office tana goge masa kujera,hannunta ya ruko sosai,ta tsaya tana
kallonsa da mamaki,ta zaci ya fara sonta harda sakin Murmushi ta jefar da duster
din Dake hannunta ta rungume shi sosai,da Iman ce tayi haka da tuni ya kawo,ko baya
Jin Feeling ta yi Masa haka to sai ya kawo amma shuru kake ji,har tsayawa yayi ta
sake rungume shi amma shuru bai kawo ba,Maryam tunaninta tayi nasara Yana janye
jikinsa ya karkashe ta da Mari har biyu, ya hankada ta waje yace mayya wacce Bata
San darajar kanta ba, jaka mahaukaciya fasika ya kulle kofarsa,Maryam tace wato dai
baya so na idonta ya ciko da kwalla tana shafa kumatunta ta koma wajen Marasa
lafiya tace dole sai ya Soni wlh.

Annoor zama yayi Yana ta tunanin kansa sai ya fito ya shiga Office din Debora
tana ganinsa tace yau Oga da kansa a Office dina wow tana murna tazo ta fada
jikinsa ta rungume shi harda shafa Masa kirji itama ya kwashe minti yafi biyar a
haka ba abinda yayi baiji komai ba bare ma ya kawo,amma Iman dama yasan Yana da
feeling a jikinta ko ya ta rabe shi tun Yana da lafiya ma sai yaji shock amma
wannan shuru ba komai,jikinsa ya fisge ya dinga balbalin masifa wa Debora ya fice
Yana zage zage ya koma gida,ya samu kuwa bata tashi ba,Umma Habiba ya kira ya gaida
ta,ya gaida Jauro ma sannan ya kira Mamansa suka gaisa yace gaskiya shi baiji dadin
ba Dan me zata auri Kawu ai an ciwa Umma Habiba fuska,Maman Annoor tace to bani da
zabi ne wlh ya dade Yana bina,halacci da yayi min Bai cancanci nace bana sonsa
ba,ita Kuma matar data rike miki yaro ta rainar miki shi har ya girma fa? ta zauna
Dake kamar kawarta Kun zama kawaye ma sannan kizo ki aurar mata miji,Mama tace ni
kaina ban so haka ba amma Allah yayi bani da zabi zanje na bata hakuri,ba ki kyauta
ba dai gaskiya koma mene bai dace ba babu tsari Kuma.
Mama tace to kuyi hakuri na auri mijin uwarku nima bada so na ba,Annoor ya kashe
wayarsa kawai.

A gefen Iman ya kwanta wani sha'awarta ta taso Masa dama tun da can Yana Jin
hakan game da Iman,amma ko ya taba ta bai kawowa yanzu kuwa yasan Yana rungumeta
shike nan,Iman ce ta bude idonta a hankali ta ganshi kwance a gabanta Yana ta faman
kallonta,jikinsa ta koma ta makalkale shi,Ido ya lumshe kafin kace me ya fara
shidewa sai kawowa ,Iman tana jinsa ta gane tayi kamar bata gane ba,tashi yayi ya
zuba tagumi,tace ko Ruqiyya za a Maka ne wannan wanne masifa ce ne haka,yace Dan
Allah ku kaini ayi min Ruqiyyar nan nima naga abin nan bana lafiya bane.
Nasan yanda zamuyi kana ji yau zan bude ma kana Jin feeling karka tabani Nima
bazan taba ka ba,zan bude ma wajen shagali kawai ka shiga a haka mu gani,yace tab
ai Ina taba wajen da Sweetener ta shike nan na kawo Kuma,Iman ta zaro ido tace kar
na Kuma ji wlh kace Sweetener Ina ta isa a kirata da Sweetener banji dadinta ba ka
dinga asarar kiranta da Sweetener sai ka bari ka warke tukun,Annoor Yana dariya
yace harda gori Iman tace ai Ina Maka da sauki wlh akan ni abinda kayi min akan ka
shole dani ka dinga fada min magana iri iri,da ace ramawa zanyi kuka zaka yi nan
gaba,dariya yayi yace Kuma ba wahala naji sha'awarki dole fa na Tara likitoci
gaskiya,tace shi ya kamata dai.

Naila ana ta gyara Amarya Hidaya tana ta kashe mata kudi,Hidaya har ta canja
kuwa tayi Yar kibar sabo da maganin Kaka,ga magungunan Naila tayi Yar bulbul tayi
kyau ta Kara haske tana kamshi,Spark yace ke ya naga Amarya tana kiba ne karfa ku
bata Sha ka fashe kullum ta dawwama ashan magani,Naila tace maganin kaka ne wlh ba
ruwana ni dai,Yace to da sauki sauki,kar a Bata komai na kibar Nan please tunda
tayi aure zata yi ne inshaallah ai yarinya ce,in ta fara jin Hallare ko Ina zai
bude,Naila tace dama wai Hidaya tace mijinta ya matsu a kaita ya hanata sakewa wai
ta koma gida ko yazo,Spark yace yazo mana ga part guda na basu ya Mori abarsa ai mu
indai harka ce ta Bado yazo akwai wajen cinsa a gidan nan,Naila tayi dariya tace na
hanashi nace zata taho ma da kyar ya yarda fa hmm ba kunya ba komai.

Mummy tagumi tayi a Palonta,tana tunanin Baseeru,ita yanzu ba Wanda take so sama
da Baseeru gashi ya saketa,gata jarabarta ta motsa ba Baseeru ta rasa Inda zata sa
kanta,ita kadai take magana tace Ashe Baseeru dadi ne da shi ban sani ba,ta kwanta
tana matse cinyoyi tana kiran Baseeru,tace Ina ma laifin ya min saki daya ko biyu
da yanzu ai ko kudi ne biyansa zanyi ya Maida ni muci gaba,son zuciya ya ja
min,gashi gidan yari na jirana ni kuwa ko guduwa zanyi ne gaskiya ya kamata na
gudu,Nan take Mima ta hau hada jakarta ta kaya a daren ta shiga motarta ta bar gari
ba Wanda yasan ta tafi sai takarda ta rubuta ta ajiyewa Spark a Saman kujera ta
ajiye wayoyinta a palon ta cika rigarta da iska.

Malama tun bata Saba da jarabar Rafeeq ba har ta Saba ma ita ta hakura biye Masa
take,tana wanka ya shugo bedroom din yaji karar ruwa kayansa ya tube ya shiga
ciki,tana wanka ya saki shower ya wanke mata kumfar jikinta sannan ya manna ta a
jikinsa,tace yanzu wankan zamu sake? yace ae yeah kema kin sani...

AsmaBaffa
[2/2, 8:18 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI

BOOK 2
~YARAN JAURO~

91-95

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM

PAGE NAKI NE
Anty Nurse Zaria

Rafeeq harda wani basarwa shi ga me gida,sun tsunduma a duniyar Nishadi kawai
suka dinga Jin Door bell tana Kara ta cika ko Ina,Ikhram bata ji bama tsabar tayi
Nisa Rafeeq ne yaji,tsaki ya ja yace yanzu haka mayun yaran Nan ne su Arham,fitowa
yayi ya bude kofa a fusace sai yaga Naila tare da Hidaya,murmushi yayi yace wai
kece dama thank God ma kece shike nan wuce ki zauna wanka take ki jira zata fito
bari na fada mata,Naila tace to ya haura sama Yana zuwa Ikhram tace waye yace Naila
ce ma ashe ai ta San kan garin rabu da ita sai na idar na sauke farali,Ikhram tace
ka bari sai dare Please sai tace mun mata wulakanci,Naila ce fa baza ta ce ba tasan
komai Yar duniya ce da kike Ganinta da gidanta kika je baza ta fito ba sai sun
gama,wa yace tazo gidan Amarya.

Su Naila suna zaune Ango da Amarya shuru shuru basu fito ba,Hidaya tace Anya
zasu fito kuwa ko dai ko dai abin akeyi,Naila tace zai wuce shine sai an fito ace
mana wanka ake yi,kema kwana Nan zaki fara Hidaya bari a kaiki gidan Nabeel,Hidaya
harda rufe Ido tace nidai ba ruwana bazan yarda ba tsoro ma nake ji,Naila tace zaki
cuci kanki kuwa mu muna gefe muna Jin dadinmu gwara ma ki yarda yarinya,mu ganshi
mijin naki na sake kallonsa na gani ko zan gane kalar tasa Hallaren kin San fa ni
me maganin gargajiya ce ato idan kubewa ce shike nan,Hidaya ta nunawa Naila hoton
Nabeel,Naila tace ahh da alama doguwa ce kin tsallake rijiya da baya.

Suna ta hira abinsu sai da aka kwashe lokaci me tsawo sannan Ikhram ta fito ta
Sha wanka cikin material tana kamshi,tace na Dade ko? Ina shiga wanka yace min
kunzo,Hidaya tace ai fa mun ga alama,Naila tace Kun dai kwalbe kar a wani yi mana
alaye,Ikhram dariya tayi ta mike ta kawo musu kayan motsa baki,tace Naila ya kamata
ki bawa Nabeel matarsa wannan wanne Abu ne,Naila tace gobe zasu tafi fa sallama na
kawo su dama su Zarah suna gidan Chika su Spark ya tafi da su tun rana,sun Dade
suna hira sannan Rafeeq ya fito sanye da jallabiya Yana kamshi yace ba dai tafiya
ba? Naila tace ae tafiya zamuyi Baby kar su koma gidan banyi girki ba,Rafeeq yace
uhm kaji masoya,dariya suka yi tare da raka Naila suka shiga mota,Rafeeq ya bawa
Hidaya 10k,Ikhram ta bata turaruka da kayan gyara Bado.

Su ma su Zarah sun samo kudi suka dawo da tsaraba iri iri Spark ya kaisu ya
kashe musu kudi,har Hidaya aka siyowa nata,Spark Yana rike da Hannun Aslam suka
shugo,Naila tace sannunku da dawowa yanzu muka dawo muma,kayan suka hau nunawa
Naila suna Murna,Spark tuni ya wuce sama Yana wanka,su Naila suna ta kallo.

Mima ce ta fito ta samu Arham Yana kallo tace Kai wai ka daina zuwa school ne?
Arham yace tun yaushe Nima na gudu daga aikin Soja bazan iya ba wlh ai ni yanzu a
online nake karasa degree na aure zanyi ni bazan tsaya bautawa kasar da bata da
alqibla ba,ai tunda aka balla min kafa da kyar na tashi na cika rigata da Iska
Nima,yanzu Papa Bai da magaji kowa ya gudu sai Junior shima Yana sanin ciwon kansa
zai arce wannan bakar azaba haka,Mima tace to tashi na aikeka gidan Mummy tun jiya
nake kiran wayarta tana ta ringing ba a dagawa je ka gano min lafiya take kuwa,kayi
sauri kafin magriba tayi,ya mike yace to dama a shirye yake cikin kana nan kaya sai
ya wuce kawai.
Yana zuwa ya iske gida a bude ba kowa,me gadin ma babu,ciki ya shiga a hankali
Yana sallama ya samu wayoyinta a Saman kujera da takarda a gefe.

Arham takardar ya dauka ya fara dubawa a hankali yaga ta rubuta


Spark dana ka sanarwa Yan uwana ni na gudu Inda baza ku sake Ganina ba,Allah ya
gani nasan prison za a kaini karshe,bazan iya zaman gidan yari ba,kuyi hakuri da
rashina na shiga duniya,idan da rabo Allah ya hada mu watarana,Ina me baku hakuri
da hukuncin da na yanke,ka sanar da Yan uwana Ina musu fatan Alkhairi,ga wayoyina
nan na barsu kar ma ku neme ni baza ku ganni ba nayi nisa yanzu haka Ina hanya.

Arham Yana gama karantawa ya kira Mima ya sanar mata komai yace Mima Yar uwarki
dai ta arce tace kuyi hakuri da ita ta shiga duniya,Mima tace ban gane ba,yace bari
na zo gida ki gani,Spark ya kira yace babarka ta gudu fa ta bar gari tace baza ku
sake Ganinta ba,kazo gidan Mummy gidanku kazo ka gani yanzu,Spark bai bata lokaci
ba ya iso gidan.

Takarda Arham ya nuna Masa,Spark ya karba ya karanta,Yana gamawa yace shike nan
naci gadon gidan da sauran kadarori,dama gado ance jeka Inda ba a sonka,wani can
sai yazo yaci gadonka,Arham yace au haka zaka ce ma uwar taka guda to Nima a bani
Daya motar ladan bincike dole a San min ganima,Allah yasa ta bar gwalagwalai da
shike nan ni na samu jarin aure,Spark yace baza fa ta wuce tayi hanyar Lagos
ba,bari ka gani,Arham yace Dan Allah kyaleta muyi rabon gado Ina ruwanmu tunda Kai
baka yi dacen uwa ba,Allah yasa ma kana da Naila ta karbi Duty tuni,Spark yace wlh
kuwa na saki nonon uwa na kama na mata Kai muje baza tayi 24hrs ba zan sa a dawo da
ita.

Spark ya kira wayar sojoji ya basu sanarwa da number motar da tafi da ita da
komai na motar da hoton Mummy yace kar ta kwana a dawo da ita gida,Sojoji suka
bazama kamar za a kamo shugaban Yan ta'adda,can Hanyar Lagos suka tsinci Mummy
goslow ya riketa,dama sojojin gaba aka yiwa waya aka basu sanarwa,babu bata lokaci
suka saka Mummy a motar su suka dawo da ita Abuja.
Tunda Mummy taga anyi hanyar Abuja da ita take kuka kamar ana yanka ta,kafin
gari ya waye an dire ta a gidan Mima.

Kin shiga tayi ciki ta sojoji suka rakata da bulalai amma basu taba ta ba,Arham
yace yawwa gwara ki bar mana wasiyya baki da baki shi yasa naki bacci wlh Ina ta
jiranki,Arham tashi yayi ya kwankwasawa Mima kofa cikin dare yace kanwarki ta dawo
ki fito,Mima ta fito da sauri ta rungume Mummy suka dinga kuka tare,Arham ya shiga
kitchen ya cikowa Mummy plate da tuwo yace Maza a zirara loma ibtila'i ya fada mana
kullum tuwo gashi har mun fara dan ciki kwajaja babu vitamins.

Tafiya Arham yayi ya kwanta abinsa ya bar Mima da Mummy,Mima tace yanzu Mummyn
Spark mene ne abin guduwa sabo da Allah? Mummy tace au ke baki ga abin guduwar
bama? Prison fa tab ai karku sa rai zan zauna tunda an kamo ni amma sai na koma
sabo da ni bazan iya harkar gidan yari ba,Mima tace tunda kin San kin aikata kiyi
nadama ki tuba sannan ayi miki hukuncinki gidan yari ai ba mutuwa bace da kudinki
sai ki koma VIP nasan Spark wlh zai kula dake,Mummy tace kaiiiiiii....shike nan duk
su joint joint, wuraren shakatawa, chashewa ace duk Ina gidan yari,bazan iya ba
Allah ya Gani Istingifari dai nayi.

Mima tace yanzu in kin bace mene amfanin Hakan? Ni yanzu baki San damuwa
ta,Mummy tace dan Allah ki barni naji da tawa koma mene taki da sauki,Mima duk da
haka tace wlh sai na fada miki ta kwashe yanda suka yi da Papa ta fada mata har
abincin da yake basu yanzu,Mummy tace shi yasa na dinga mamaki Banga Yan aiki ba,
lallai General bashi da mutunci ashe haka yake,ki duba sanda Yana sonki kafin ya
aure ki harda hawaye ance baza a bashi ba ya dinga hawaye Yana rokona na baki
shawara iyye yanzu ya manta wato,sai da ya gama dake kika Tara Masa yara da jikoki
duk ni'imarki ya gama kwasheta shine zai koma Baku tuwo,Mima tace dadin abin ma
Nima na gama kwashe tasa ni'ima r wai aure ya Kara a can,Mummy tace tab Kinga
jarabawa" sun Dade suna hira kafin daga bisani suka tafi bacci tare suka kwanta
suka kwana suna hirar su .

Washe gari da safe Mummy ta shirya kokawa gidanta tana fitowa sojoji suka dawo
da ita ba shiga ba fita,Mummy tace wannan wacce kaddara ce haka a barni naje gidana
naci abinci me kyau sai ace a Nan zan zauna,Mima tana kitchen ta tafasa ruwan
Lipton tsura da sugar,sai dumamen tuwo me zafi Mima ta kawo mata tace gashi ki
gasa cikinki sannan kici tuwo,Mummy yunwa ta dameta haka ta kurbu tsuran Lipton
sannan ta jawo tuwon ta fara ci,Mummy tace ai ni tun yanzu ma an yanke min hukunci
a gidan yari,haka ake yin tuwon? Shi yasa aka ce mata su dinga girki ko da ace da
Yan aiki, yanzu sabo da Allah sai kace Ina gidan Ubale a kauye, Kai gaskiya Mima ki
canja,tana Mita tana ci haka ta cinye sabo da yunwa.

Mima dakin Arham ta shiga Yana ta bacci tace tashi Kai ta fisge bargon,a hankali
ya bude idonsa yace Baby zo Saman bed,Mummy ta rufe da duka Dan ubanka sa'arka ce
ni,Yan iskan yara watsatsu tambadaddu duk Kun lalace, Arham yace to Gani nayi
bazawara ce,a hankali dai Kuna ta zama zawarawa,Dan Basi dinma yayi saki uku,kaga
ni aikena zanyi gidana ka kwaso min wayoyina da duk wani kayan abinci da suke store
na ka kawo su gidan nan,yace to bari na fito,wanka ya shige ta fito ta samu su Anam
an tasa tuwo a gaba,Mummy ta dinga dariya kamar ba gobe tace amma ubanku ya iya
iskanci,waye me kawo garin tuwon ne? Suka ce danki ne,tace wlh nasan sai shi.
Yau Hidaya zasu tafi Spark yace Shaheed yazo ya rakasu a jirgi,sai murna suke
zasu hau jirgi,Nabeel waya ya kira Hidaya tace yanzu zamu taho fa,Nabeel yace zan
dauke ku a airport, dama yanzu zan fadawa Yaya yaje ya dauke mu amma tunda kana nan
sai kazo a airport,yace Kuna shiga jirgi ki fada min,tace "to" ya kashe wayar,Baki
Hidaya ta tabe tace bai taba ce min I love you ba,haka ake caring wai a haka Sunan
matarsa ce ni,ba wani love things ba komai,Naila tana jinta tana surutu,tace wanne
I love you kike so yace Kuma ai zaki ga I love you a aikace ba a baki ba,ke wani
namijin fa baya irin surutun nan a aikace kawai zaki Gani,kar kice Dan kinji Spark
Yana fada Nabeel sai ya fada kowa da halinsa,wani ma da baya fada yafi me fadan
sonki,wani fa duk a baki ne,ba shiri fa aka daura Baku fara soyayya ba to ki bari
in kinje kinji bai ce ba sai kiji haushi.

Shaheed ne ya shugo da ticket dinsu yace kuzo mu tafi,lokacin Spark Bai dawo
daga Office ba suka tafi Naila ce ta kaisu airport sun samu kudi da kayan tsaraba
sosai,suna sauka Nabeel yazo daukansu,da kyar ya iya gane Hidaya ce,tayi kiba tayi
kyau tayi wani fresh sai walwali take yi.

Ganin dan saurayi Shaheed gefen matarsa sai da kishi ya kama shi,ya danne
kawai,Shaheed ya mika Masa hannu suka gaisa yace to shike nan Hidaya ku gaida gida
a Nan zan jira flight na koma,Nabeel farin ciki yayi Jin Shaheed bazai je ma gidan
su Hidaya ba,harda yi Masa godiya mun gode ya ja mota ya Kara gaba.

Shaheed a cikin airport ya jira jirgi sannan ya koma Abuja,Yana komawa gidan
Naila ta shirya Masa girki hadadde a dining ya zauna yaci abinsa suna Hira itama
tana dining din,Spark ya dawo ya shugo da sallama,tace sannu da zuwa,Shaheed yace
sannu da zuwa,Spark yace yaran Nan suna ta hankali Yan banza tuwo ya koya muku
hankali,Shaheed yace uhm ya kamata Aunty Naila muje gidanmu Kiga yanda Mima zata
sauke ki,dariya suka yi tace sai gobe zanzo ai,yace ki mana abin dadi ki taho da
shi,tashi tayi ta nufi wajen Spark ta rungume shi ya dauke ta suka yi sama,Shaheed
ko ta tasu baya yi abincinsa yake ci.

Spark Yana Kai Naila ciki tace ya na ganka haka ne? yace Ina fa lafiya wani
film na kalla American film a Office ana ta badala a ciki shi yasa na dawo ba shiri
gida a bani nawa Nima,Naila ya dora Saman bed,tace nifa kwayayen nan naki sun fara
kaini bango in baza su karbi cikin nan ba to kamar basa raye,dariya Naila tayi tace
ai ni na hakura na daina ta tasu ma na barwa Allah komai,Spark yace kinga uwar bari
kenan,ana fada miki bakya ji'' yanzu gashi kin hakura da kanki ciki Allah ne yake
bada shi ga Wanda yaso a lokacin da yaga dama,Naila tace nifa na gaji da wa'azin
nan naka sai kace kaima tuwo kake ci kullum,Yana lallashe ta kamar maye yace
Indomie da Salat nake ci,dariya Naila ta dinga yi da ta tuna girkinta,tace dan
Allah ka daina tuna min,yace kin Dade kina abin kunya Baby.

Iman dai ta cika sati caf a gidan mijinta ba abinda ya faru kullum Annoor sai
ya kawo,asibiti ma yaje an Masa duk wani gwaje gwaje normal yake,ya Sha magani
shuru ba sauki,ya tafi Islamic chemist wani me kyau suka bashi nasu Ina shuru yanda
yake haka yake,Iman ce ta same shi a bedroom Yana zaune Yana tunanin abinda ya
kamata,tace tunanin ne dai har yanzu? Yace ba dole ba kullum Ina kallon Abu amma ba
dama,dariya tayi tace haba Ango mene na tashin hankalinka Kuma? Kallonta yayi kawai
yace ki shirya gobe muje asibitin Mamanki,Iman tace to Allah ya kaimu, ta zauna a
gefensa tace abincin fa Ango ko man Amarya ya isheka?Annoor ya kalleta kawai,yace
yau satinki guda Iman a gidan Nan da kalau nake da yanzu kin Saba da Sweetener ya
karasa da tausayi,Iman tace harda yin kalar tausayi? yace ai ke yarinya ce shi yasa
baza ki gane illar hakan ba.

Washe gari Iman da safe da wuri suka ci wanka shadda suka sa fara kalar kayansu
iri daya,suka fito kowa ya kalle su sai ya Kara,gidan ya kulle ko Ina sai me gadi
suka wuce a tsaleliyar motarsa suna zuwa aka musu iso har Inda masu sauki suke,Iman
ta hango ta a zaune yauma tayi tagumi ta zauna a gefe tayi shuru ga tarin tarkacen
robobin ruwa Dana lemo a gabanta.
Annoor ya Kalli Iman yace Kuna masifar kama kuwa da juna,Iman tace haka ma Kawu
yace,sun Dade a wajen sannan suka je layin Maza,suna zuwa layin Maza Annoor ya
hango wani mahaukaci ya cire wandonsa Yana fitsari Sweetener a mike gata katuwa ga
tsayi,Annoor yace ji mahaukaci da kayan aiki,gamu Nan muna neman ta tafi wajen
mahaukacin da bazai amfane ta ba,Iman baya ta juya tana ta dariya kamar ba
gobe,Annoor yace muje ke kar na dinga ganin takaici a nan,har suka shiga mota Iman
dariya take kamar ba gobe.

Suna mota tana dariya yace kin dame ni fa da dariya wlh duk ranar da na warke
sai kin gane shayi ruwa ne,Iman tace baka dai da bakin magana,gidan Kawu Taga ya
nufa tace gida Kuma sati daya tal,yace ae mana shine dai dai ai,Bai fada mata wani
Abu ba sai da suka shiga gidan,Haidar suka samu a compound a zaune ya tasa Laptop a
gaba,ya gansu da mamaki yace har an fara fita lallai zaku Sha fada,Iman tace Ina
Kwawna Yaya Haidar? Yace ban San Inda kwana yake ba wlh,dariya suka yi Annoor yace
share shi muje suka wuce abinsu,Haidar yace an samu yarinya ana ta mata wayo ko
sau nawa ake yi oho,Annoor Yana jinsa yace sau uwarka nake yi.

Suna shiga ciki suka samu Kawu a Palonsa da Abba sun baje fruits suna Sha suna
zuba zance,Abba yace 'yar Inna fushi take dani taki hakura daga na gaji da zaman
lafiya na Dan jawo fada shike nan,ta juya min baya gaba daya babu mutunci,Jauro
yace har yau fa banje gidan Amarya ba,Abba baki ya bude yace mene dalilin aurenta
to in hakane? Jauro yace kunyarta nake ji,Abba yace Kai dai kawai soko,Annoor ne ya
shugo bayan sun gaida Umma Habiba sun Sha fada dan me zai dakkota yanzu su fara
fita.

Suna shugowa Jauro yace me ya kawo ki Iman yanzu? Annoor yace ni nace tazo
muje,Kawu gwara na fada Maka gaskiya,durkusawa suka yi Iman tana cewa Dan Allah
karka fada,bayan sun gaisa Annoor yace Kawu ni dai tunda aka yi auren nan bani da
lafiya,Abba yace toooooo....Iman taji kunya tace bari naje wajen Umma,Abba yace ke
zauna sai anji gaskiya kece da laifi ko shine,Iman ta zauna badan ta so ba,Annoor
yace Kawu tun kafin ayi auren gaf da an kusa biki ko Iman rungume ni tayi sai na
kawo,Abba ya zaro ido Yana karkade kunne ae? Me kace? Jauro yace to fa muna
jinka,yace idan Ina Jin sha'awa ko zazzafan hannu na ta rike sai na kawo,Kawu yace
babu rabin zance,Annoor yaci gaba da cewa to nayi zaton ba matsala bace da aka yi
auren ma haka,Kawu yace Amma kaima tun lokacin ai sai ka fada,yace nayi na asibiti
da wasu na Islamic chemist shuru ban warke ba,Abba yace Allah ya rufa asiri ma ba a
Dade ba yazo ya fada da sai dai aga matar ta Raina shi ba a San dalili ba,da yawa
aure Yana mutuwa a irin haka amma mutane basa ganewa wasu su zagi matar ace daga
aure har an sakota basu San dalilin ba,wasu Kuma su zagi mijin daga aure har ya
saki matar.

Jauro yace muje wajen Affa mana Baban matarka Kubra ai ya kware a wannan
fannin,Abba yace kwarai idan kaga ba a dace ba to sai dai ayi na sihiri Kuma,Annoor
da sauri yace a Ina ne zanje yanzu? Abba yace hanyar Jos ne daga fada sai ka tafi
Kuma sai gobe Inshaallah,to Allah ya kaimu,yace Ameen,Iman kunya ta isheta,fitowa
suka yi Iman sabo da kunya ta nace sai sun tafi gida.

Hanan sati daya suka kwashe tayi aure aure ya Jibson ya turo da manya aka kawo
kudi da komai ko lefe kudin ta karba kawai,sabo da aure da komai ba duk kudin ta
karba,kayanta tsotsafi ba uwar data canja shi ta Kai,Jibson yace bai San
zance,kafin ta tare da yamma ya shiga bangarensa yaga kayan yace baza ta sabu
ba,bazan hau tsohon gado ba,tsohon gadon da wani ya hau ya gama iskancinsa a Kai
bazan hau ba,ya kira Hanan Amarya yace wannan tarkacen fa? bazan hau tsohon gado ba
fa gwara ma ku canja,karki sake a kawoki yau,Hanan takaici ya isheta tace sai kace
wani mijinta kirki,ko an fada Masa sonsa nake yi,da yasan haduwar mijina na farko
ai da baiyi magana ba ma,aikin banza Yan kudina Ina Adamawa zan hada na canja
saitin kaya idan zan koma gidan Mohsin yasa zanyi asara.

A ranar ta kukkulla da kudin da babanta ya bata ta hada ta siyo kaya masu arahar
gaske ta siyar da waccen ta cika kudi aka bata,washe gari aka kwashe tsofaffin kaya
aka saka sababbi da kyar,Jibson yaje ya Gani ya taba gadon yace ayyyaaaa a yau zan
balla shi in ta tare,ya sake kallon kayan yace to duk da dai basu da Quality ai
sabo sabo ne ko sabon Kashi ne sai anga banbanci.
Baban Hanan ya gaji da ita dama ta ishe shi ya matsu ta sake aure,yau kuwa
kawaye da wasu Dattijai yan uwan Ummanta da yamma suka kawota dakin miji tayi
sababbin dinkunanta kala biyar da jakankunana da takalma kala uku uku harda mayafi
da kayan kwalliya,bangarenta daban bangaren mahaifiyar Jibson daban.

Bangaren mahaifiyar su Lubna suka Kai Amarya wacce ta Sha kyau tana
kamshi,Mahaifiyar Jibson ta karbe su hannu bibiyu tare da danginta mata su
biyar,har abinci da kaza ga ruwa ga lemo aka bawa Yan kawo Amarya Wanda mota Daya
aka tura ta dakko su.

Amarya aka Kai bangarenta ba laifi yayi kyau sabo da gidan mashaallah da kyansa
ba Wanda zai raina ko Ina ya sha tiles.
Sai dare aka Maida Yan Kai Amarya,Jibson ya shugo wajen Amarya 9pm na dare da
kajinsa da kayan Sha,sai da ya fara kaiwa uwarsa nata sannan ya kawowa Hanan
nata,ya sameta a zaune ta rufe fuska yace haka nake so naji gida ko Ina Yana
kamshi,ko bude fuskar baiyi ba,ya bude Kasarsa yace karki ce ban miki Bismillah ba
in zaki ci gata in na cinye Kuma shike nan,Hanan sai da ta bude fuskarta Bata taba
Jin haka ba a rayuwarta,tace ban gane ba dama ba kazar Amarya bace? Jibson yace
Kuma kawai Dan asara sai na siyo miki kaza nace gata a wanne dalili ai sai dai kizo
na San miki,Hanan taga Yana ta cin abarsa Dake bazawara ce ta sakko kasa tace
wannan wanne irin Abu ne,ta dauke kazar ta yage rabi ta ja gefe.

Yace kin birgeni ashe kina da hankali matata ta farko ta tsaya kunya ranar da
yunwa ta kwana ta zaci zan saurareta,Hanan tayi banza da shi ya gama surutunsa,tana
cin abinda zata ci ta shiga wanka ta fito shima yayi wanka ya fito ya ja su Sallah
tare da addua,Hanan amsa addua a ranta ba Ameen ba haka take fada a ranta.

Sai da suka gama sannan tayi Shirin baccinta cikin Yar rigar baccinta me
kyau,Hanan tana raina Jibson bata San jarumi bane sai ga Jibson ya shayar da ita
mamaki,an dade ba a hadu ba kwana tayi tana tunanin daren yau,washe gari da sassafe
ya tasheta lokacin ta koma bacci tana baccinta yace tashi kije ki gaida uwata ki
mata shara da wanke wanke idan tana da kayan wanki ki karba ki wanke mata su tasss
a madadina,Hanan baki bude tace jiya fa na tare,yace ko yanzu aka kawo ki,daurewa
tayi tace a ranta ko sati biyu bazan yi ba zance ka sake ni.

Washe gari Abba da shishigi da kansa yaje kauye ya karbo maganin yace Annoor
yaje ya karba,Annoor tunda yaji kamar zai tashi sama haka yake driving,Abba yayi
mamakin ganin Annoor da sauri haka,ya fito" Abba ya kalle shi Yana dariya yace Kai
wannan Abu Yana wahalar da Maza yanzu akan Jin dadi kalilan kake uban sauri kar fa
ka halaka kanka,ka dai dage da addua shine zai ceceka kasan magani dace ce,Kuma
komai idan da addua yafi,Annoor yace ai tunda ba aikin dare Abba kwana nake sallah
to ba abinda zanyi romancing ya gagareni da na taba ta sai na kawo Ina kanta.
Abba yace kayi kokari ma yaro da nine kuka zanyi,Annoor dariya ta kamashi da Abba
da Kawunsu basa Jin kunyar magana tana zuwa zasu fada,Abba ya daga hannu sama yace
Allah na gode Maka da Yar Inna ta sameni lami lafiya har yanzu sinadarai sunyi
karko garau nake Allah ka Kara min lafiya Wanda basu da ita Allah ka basu,Annoor
yace Ameen irinmu,Abba kaga want mahaukaci ne fa wlh sai kayan aiki,Abba yace Kai
kiyayi kanka ni babanka ne dan ubanka zaka dinga badala a gabana,kaje kayi da
abokanka Ina da Da kamarka da tilon jika daya,sai tayi ciki da muke sa rai
zaizo,Annoor yace Abba ai Kun zama abokanmu Kuma,Abba yace karya kake har abada,ku
gyara lafazinku ba a sakin layi a gabanmu,Annoor a ransa yace ku da kuka fimu sakin
layin ma.

Annoor ana karanta Masa yanda zai amfani da shi ya tafi gida ko Iman bai fadawa
ba yaje kitchen ya Sha abinsa Yana so ya mata surprise,minti kadan yaji sha'awa
kamar yaci babu,tana bedroom tana shafa body lotion ya shugo,tace sannu da zuwa
taje ta rungume shi tace ka dade yau Beb,please wlh ni yau sha'awa nake ji kayi ka
kawo kazo muyi romance na rage zafi,Annoor yace Yana Shirin magana ya shide Yana
hade hakora ya wani kankame Iman ya kawo,maganin ya fito da shi sabo da takaici ya
Watso su kasa ya fara tattake su da kafa Yana masifa,aikin banza aikin wofi babu
maganin da suke yi,Wanda bai riga ya take ba Iman ta kwashe su ta jawo locker ta
zuba a ciki, tace me ya faru? tsaki ya ja ya shige toilet tare da mako kofar da
uban karfi.

Maryam kuwa ta gaji da jiran Annoor ya so ta samu kudi ta shilla kudu wajen
matsafa ta tafi can kasar Inyamurai Inda wata kawarta ta mata hanya,a jirgi suka
je,suka je har can Arne boka matsafi ya bata kululun wani Abu kamar carbi yace taje
Office dinsa ta ajiye abin a kasan kujera Yana zama a kujerar ko sati baza ayi ba
zai ce zai aureta direct,amma ko ya aureta bazai iya amfani da ita ba sai wannan
tsafin dake jikinsa ya karye,Maryam tace Abu me sauki zanje nasa a karya tsafin
amma a fara bani Wanda zai so ni,boka ya cajeta kudi yafi dubu dari uku haka ta
bashi suka dawo.

Washe gari Annoor ransa a bace ya shugo asibiti tayi sauri ta riga shi shiga
Office din da duster a hannunta" tana goge kujerar" ta saka Masa abin tsafin, ta
mike tana Masa sannu da zuwa" ya gasa mata ya zauna,tana ganin ya zauna ta fice da
sauri tana murna.

AsmaBaffa
[2/5, 10:44 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI

BOOK 2
~YARAN JAURO~

96-100

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM

PAGE MA NAKI NE
AIDA MAMAN TASNIM

Tana fita Annoor ya ja wawan tsaki ya zauna,kiran Iman ya gani,wayar ya daga a


fusace tace Beb,wane Beb din? Iman tayi murmushi tace wai ba Beb bane,tsaki ya ja
tare da kashe wayarsa,Iman tabi wayar da kallo tace a'a to ni me nayi yanzu fa ya
bar gidan normal,sake kira tayi yana kallo yaki dagawa,Maryam ya kira yace ta zo,da
sauri ta shugo tana rawar jiki dama gata lukuceciya,kujera ya nuna mata tare da
furta sit,zama tayi da sauri kallonta ya yayi shi sai yau ma ya kalleta sai yaga ta
Masa kyau ta birge shi ma gaba daya,tana zaune bata ce komai ba farin ciki ya
kamata tana ta murna,a ranta tace aiki ga me kareka da na tsaya wajen wasu banzayen
malaman soro,aiki sai arna wlh.

Iman ce ta sake kira ya danna reject,Iman tace Kai ai nasan Office din wlh bari
naje ko ba izininsa me na Masa,bazan iya jira ya dawo ba" ni ba me hakuri bace ,ta
shirya tare da saka Jilbab dinta ta kira driver tace kaini Hospital din Annoor.

Maryam kuwa hannunsa ta riko taga bai kwace ba Kuma baiyi masifa ba,ai shike
nan ta fara Murza hannunsa tana shafawa,ba uwar da yaji na feeling bare ma ya
kawo,tana wasa da hannunsa tace ko baza ka aure ni ba zan baka kaina a haka,burina
ni ya cika ko iya haka tana magana a ranta sabo da har yanzu tana Jin tsoronsa,shi
fuska ba annuri kawai Ido ya zuba mata,Iman ce tayi knocking amma ba Wanda ya
kulata ta turo kofar ta shugo,tana shugowa ta ga Maryam tana Murza hannun Annoor
Wanda yake rike da biro da dayan,Juyowa tayi taga Iman tana gani taci gaba tace my
love yau she zaka kawo kudin auren namu?

Iman tace auren uwar wa? Ke me zan gani, tasa hannu ta fisge hannun Annoor tace
Shegiya mayyar Maza dama irinku ne masu lalata Maza, karya kike wlh Annoor ba
abinda zaici da ke,ko aurenki zaiyi wlh nasan to ba lafiya ba,Maryam tayi wata
dariya tace kisa Ido ki gani ko dukana zakiyi ne,ke Nan har macece? Iman shake
Maryam tayi suka dinga kokawa,Dake Maryam tana zaune ta Mari Maryam har sau biyu ta
tuge mata mayafin da dankwali gashinta ya bayyana ba laifi tana da gashi Maryam,da
kyar Maryam ta samu ta mike,Kafin ta daidaita Iman ta hankada ta Saman table din
Annoor, Maryam ta saki Kara kanta kwam ya bigi Leben Annoor da ya saki Baki Yana
kallo, Lebensa zafi ya zaci ma ya fashe,Iman ta haukace Bata ganin kowa Yana ta
mata magana bata jinsa ma fridge ta bude ta zaro kwalabar lemon grape wata katuwa
da lemon a ciki ta nufi Maryam zata buga mata,Annoor ya riketa,Yana cewa zan mareki
Iman me ya kawo ki nan?kwalabar ya kwace Maryam ta fice da gudu ta bar Office din.

Iman tana haki da jijjiga tace wlh idan baka rabu dani ba zan kwashe ka da
mari,Ido Annoor ya zaro bai ma San sanda yayi murmushi ba yace ni din zaki mata?
tace nawa kake wlh marinka zanyi,ta hau searching Office,ta bude corridor ta dakko
tsintsiya,yace kizo ki tafi gida,Iman tace sai na duba Office din nan ko laya aka
makala Maka,ni dama Maryam din Nan bana kaunarta bana sonta,bani da makiya kamarta
Kuma haka kawai ba abinda ta min kawai na tsaneta ban yarda da ita ba ni" Iman ta
hau shara ta durkusa ko Ina tana Searching Yana kallonta yana dariya,Iman ta gano
Dan Abu kamar kwallon charbi ta dakko shi tace sai naje naji fatawa a kansa wannan
ma ban yarda da shi ba,tana dariya ita kanta wasa ta dauki abin" hand bag dinta ta
bude tare da sakawa a ciki ta zuge tace tashi mu tafi gida,Inzo aiki kice in tashi
mu tafi,kalau kike kuwa?,Iman tace Dan Allah taso ta marairaice,wata kasala yake ji
dama ba uwar da zai iya kawai yazo ne,hannunsa ta rike tace muje to wannan motar
sai dai driver ya kawota gida anjima,suna tafiya suka fito Maryam bakin ciki ya
kamata ganin ya yarda yabi Matarsa,haushi ya kamata ta leko da kanta kanta kadan
tace solobuyo, Dolon miji,Iman ce ta ji ta juya Bata ga kowa ba suka ci gaba da
tafiya Maryam ta sake lekowa tace Rakumi da Akalaaa.....tayi wuff ta buya,Iman bata
ko juya ba har suka Isa wajen mota ta bude Masa ya shiga ta shiga itama ta zauna
driver ya ja suka tafi,tunda suka shiga mota Annoor bai ce komai ba duk yanda suke
wasa da Iman yau shuru.

Kwanciya tayi a jikinsa yace a kaini wajen magani ba kalau nake ba,tunda
naji Maryam tana birgeni wlh bani da lfy,Iman tun kafin na aureta nayi miki kishiya
ki min magani,a yau nasan ba kalau nake ba ni dai,Iman tace ka auri wa? Daga auren
mu sati nawa kwata kwata 2weeks kace aure,Iman ta fara hawaye tace ko ka aureta ba
abinda zaka iya fa,Annoor yace ji nake idan ban aureta ba ban cika mutum ba,baki
Iman ta bude tace a gaban nawa? Iman tace driver kaimu gidan Kawu.

Suna zuwa suka samu Amaryar Kawu tazo gaida Habiba za a musu nasiha Abba yana
nan yazo,Haidar duk suna wurin aiki ba kowa,Rahma suna school su,Kawu Yana ganinsu
yace Iman lafiya naga kina kuka? Iman tana kuka tace ba dole ba Kawu tunda Kun zuba
mana Ido kunki ku Nemo maganin gashi nan aure zai Kara wai,Abba yace Kai Dan ubanka
ko Daya baka gama da ita ba ka tafi neman wata,Kawu yace dama zara ce da Kai na
baka 'yata" daga aure shine zaka ce aure zaka Kara,Annoor shuru yayi dan gaba daya
baya Jin dadin jikinsa.
Abba yace ni dama ace dadin mace ya sani da sauki mace ai ya dandana yaji ne shi
yasa zai karo aure ya Kuma dandana na wata yaji,Jauro ya furta gane min hanya,Maman
Annoor dake zaune tare da Habiba ta Kalli Annoor tace baida hankali waye zai daura
Masa auren? Marar mutuncin yaro Kai wlh ka bani mamaki ma,Habiba tace ni na taba
Jin irin wannan ma sai yau Kai Annoor gaskiya ka bata wayon ka.

Abba yace dama wani me yin kitso ne na kirki aishi daga an ganshi an San ba
girma a tare da shi,daga ya daure gashi sai yayi kitso ana ganinsa anga Dan
duniya,shi yasa tunda nazo zan daura aure naji gabana na faduwa nace to wannan
auren sai abinda Allah yayi,Jauro yace to yanzu ni abinda na fahimta yaron nan
maganin musulunci za ayi Masa,Iman Anya kuwa Kuna addua? Iman tana goge hawaye tace
ae muna yi har Sallar dare da karatun Qur'ani shine ma watarana in na tashe shi
muyi sai yace shi bacci yake ji.
Abba yace wace yarinyar to? wata ce Maryam a asibitin sa take aiki.

Ni ban iya bin malamai ba ku dage da addua da Azkhar cewar Jauro,Iman tace ni
wlh ko baza kuje ba sai na Nemo magani Ina kallo na tsaya ayi min kishiya 2weeks da
aure ai na fado haba kalleni fa wlh bazan yarda ba,Abba yace harda wallewarki Yar
nan?banga laifinki ba.
Annoor zazzabi ya fara ji harda rawar Sanyi yace in ban auri Maryam ba mutuwa
zanyi zuciyata zafi take Kawu,suna ganin Abu kamar wasa sai ya zama gaske rawar
Sanyi yake sosai,kujerar da suke zaune ya zame ya kwanta Yana cewa a kira min
Maryam ko zanji dadi.

Maman Annoor ce tace wannan abin fa ba na wasa bane Aunty Habiba,Iman ta fashe
da kuka ta mike ta shiga bedroom tare da fadawa Saman bed tana kuka,Maman Annoor
tace lallai ya kamata a Nemo Maryam don wannan wallahi itace ta yi Masa
asiri,Annoor ta kalla tace kana da number dinta? Yana rawar Sanyi yace ehh...ya
mika musu wayar,Iman ce ta fito da katon bargo ta lulluba Masa ta zauna a gefen
kansa" kansa ya Maida Saman cinyarta ya kwanta Yana Nishi a hankali,Jikinsa ya
dauki zafi sosai,Kawu yace Iman ku tafi daki ya kwanta,ta mike tare da rike shi ya
tashi da kyar da bargon a jikinsa suka shige bedroom dinta na da" Saman bed ya
kwanta itama ta kwanta suka shige bargon tare,Rungumeta yayi sosai a jikinsa Yana
mata rada a kunne I'm sorry" Nima ban San dalili ba,Iman tana lallaba mijinta tace
ko na cire kayan kafin Jin dumin?da sauri yace ae,tashi tayi ta sawa kofar key
sannan ta cire kayan jikinta ta shige bargon tare da cire Masa nasa kayan ta
rungume shi Kam" sosai shima ya makalkale ta.

Maman Annoor ce ta kira Maryam ta zaci Annoor ne tunda da wayarsa ta kira,da


sauri ta daga tare da furta my love,Maman Annoor tace ba shi bane Mamansa ce,da
sauri Maryam tace Ina yini Mama? wai a dole ita ta gari ce,Maman Annoor ta furta
Annoor yace Yana sonki shi aurenki zaiyi,gashi bamu sanki ba ko zaki iya zuwa mu
ganki sai muyi miki wasu Yan tambayoyi, Maryam taji zancen aure tace to yaushe kuke
son ganina? Yau ma in da hali ai akwai lokaci" okay to bari nazo,tace yawwa gidan
Kawunsu ai kin San gidan tunda a karkashinsa kike aiki,Maryam da sauri tace
to,Bayan sun gama wayar,Abba ya Kalli Jauro ya tabe baki yace baka iya soyayya ba
Jauro Amarya guda tayi abin Azo a Gani maimakon kace ban mu kashe sai ka tsaya
sekeke da Kai kamar bishiyar dabino,Habiba dariya ta dinga yi tace ku dai wlh baza
ku girma ba,Hashimu Allah ya shirye ka,Abba yace Allah ya shiryeni wlh tunda ba Yar
Wanda na lalata,Kuma gani da iyalina muna zaune lafiya har fada nake nema muyi ma
ai kuwa ba karamin shiryayye bane ni,Maman Annoor tayi dariya tana dauke fuskarta
sabo da Jauro ya kafe ta da Ido kamar wani maye.

Jauro ya dawo tsakiyar matansa ya zauna Habiba a gefe Amarya a gefe,ya Kalli
Habiba yace black beauty, ya Kalli Amarya Sadaka yalla wace ne zata kwace ni,Habiba
tace na bar mata wlh har sati daya kwana,Abba yace ai baki birge ba Nan har kyauta
kika yi Habiba,ke da zaki ce Jauro na barka kayi wata uku a dakin Amarya sai kice
sati daya kacal sabo da dama ku gidanku Habiba gadon rowa kuka yi wlh,madarar shanu
bakwa iya kyautarta,sanda kike tallan fura wacce irin tsada ce baki ba,ana ganinki
da kwaryar nono har nunaki ake da baki ga uwar tsada can.

Jauro yace karka takurawa matata Kai Yar Innar taka mene bata yi ba,Abba ya
gyara zamansa yace Yar Inna ta hau dokin zuciya fushi take dani kwana da kwanaki
taki sakkowa,abin ya dameni Kuma Ina Jin Mohsin zan fadawa yazo ya tare min fadan
nan,muna zaman mu lafiya na takalowa kaina yanzu gashi Yar Inna ta juya min
baya,Jauro ya dinga dariya yace Allah ya Kara,idan ance Maka Dolo kaji haushi,Abba
yace ka taba ji nace naji haushi in an ce min Dolo? Ni bana Jin haushi Wanda ya
fada shine a wahale bakinsa ke aiki.

Maman Annoor kunyar Habiba take ji duk ta kasa magana,Abba yace to Habiba
uwargida Kinga hukuncin Allah,haka Allah ya tsara kiyi hakuri da abinda aka miki,ba
wai mun Kara aure bane Dan aci mutuncinki ba,Jauro yace ban gane mun Kara aure ba?
Na Kara aure dai Kai Ina ruwanka a ciki ,wai Hashimu ko da Kai zamu shiga dakin
Amarya ne? Abba mikewa yayi yace a'a Allah baka hakuri tunda baka gane hausar ba,ni
na shiga dakin matar wani Allah ya tsare min,Jauro yace to zauna mana a karasa Abba
yace a'a,Habiba tace Dan Allah ka zauna a kashe wutar Annoor tukun,da kyar Abba ya
zauna,Abba baya fushi ba a fada da shi,yace ai ni Yar Inna yau Alala take mana,idan
banci akan lokaci ba akwai kura,dama kadan take jira fushi take yi.

Ba a dade ba sai ga Maryam tayi Sallama cikin katon Hijab dinta har kasa,tayi
shigar Kamala,ta shugo ta zube a kasa tana ladabi ta durkusa ta gaida su da
ladabi,suka amsa,Habiba tace kece Maryam din? Maryam tana kasa da Kai ta dago
fuskarta tace nice,Maman Annoor ce ta Mike da sauri tana nuna Maryam da yatsa tare
da kiran sunanta tace Maryam kece? Maryam tace kin sanni ne? tace kece dai baki
gane ni ba,Ina mahaifinki? tace Yana US Bai dawo ba,Maman Annoor tace to ai ke
shirme kike yi Annoor din Yayanki ne Ubanku daya da shi,babu aure a tsakaninku idan
baki yarda ba kira mahaifinki yanzu kice waye Annoor.

Maryam gigicewa tayi ta rude ta dakko wayarta a jaka tare da kiran Mahaifinta a
waya,bayan sun gaisa tace Daddy wai dama kana da Da Annoor? Daddy yace Ina Annoor
din? Dan Allah hadani da shi ya girma sosai Ina da pictures dinsa mahaifiyarsa ta
tura min ta Whatsapp,Allah sarki ai ubanku Daya Maryam Yayanki ne shine Dana na
farko,na zalunci mahaifiyarsa na zalunce shi,Allah yasa mahaifiyarsa ta yafe min,na
nemi yafiyarta,yanzu shi kawai ya rage min, inshaallah next week zan zo Nigeria ki
kaini Inda yake.

Maryam tuni ta fara kuka tana hawaye ta durkushe a wajen tace Dan Allah ku kira
Annoor zan tonawa kaina asiri,wlh ban san Dan uwana bane na jini,ban sani ba na
cutar da shi,shi yasa aka ce in Allah bai baka Abu ba karka sake kace Kai ta dole
sai ka same shi.
Habiba tashi tayi taje ta dinga knocking tuni sunyi bacci har Iman din,da kyar
Iman ta farka tace Ina zuwa,kayanta ta Maida jikinta tare da bude kofarta tace
Umma,Habiba tace taso Annoor ku fito" tana fadar haka ta juya,Iman tashinsa tayi da
kyar ya tashi ya zauna kayan ma sai da ta tayashi ya saka sabo sangarta,tace muje
Umma suna kira,yace Allah yasa sun Nemo Maryam din na ganta,hannun sa Iman ta kama
ta gartsa Masa cizo,ya saki Kara suka fito Yana yarfe hannu.

Yana fitowa yaga Maryam a zaune tana sharbar kuka,Abba yace Iman ku zauna,zama
suka yi,baka Jin komai sai sautun kukan Maryam,tace dan Allah Annoor ku yafe min,na
cutar da ku nasa kunyi Zina Bada saninku ba,tana kuka tana basu labarin yanda akayi
duk ta kaisu hotel har Annoor yayi amfani da Iman basa cikin hayyacinsu,sannan ta
Fadi duk irin asirin data dinga musu,tace wannan na karshe shine na sa Masa a kasan
kujera ya zauna,Iman ta jawo Jakarta ta zaro Dan kwallon abin kamar carbi ta nunawa
Maryam tace shine wannan? Maryam tace shi...shi....shine,Annoor yaji komai amma
kala bazai iya cewa ba,tsafi Yana jikinsa,Iman tashi tayi ta rufe Maryam da duka da
cizo da yakushi,Maryam tana kuka,Abba yace kyaleta Iman ko me zaki yi baza ki iya
ramawa ba,cuta ce ta cutar da ku,amma wannan yarinya ke dai lokacin Jima'in cikinki
tare babanki yayi da shedan lokaci guda suka aiwatar da shedan,Jauro yace
tambadaddiya ba duk yanda aka yi a nono ta tsotso.
Cabdi cewar Habiba sai ki je ki karya tsafin naki ko,Maryam ta mike ta fice da
gudu tana kuka,motarta ta shiga a lokacin ta wuce kauye wajen Malamin da yayiwa
Annoor tsafin hanashi mu'amular aure,tana zuwa taci sa'a Yana Nan,tace Malam ka
taimakeni Wanda na baka aiki a kansa kayi min Dan uwana nane na jini ubanmu
daya,Malam yace na baki shawara ai tun farko kika dage.

Maryam tace da me yasa baka fada min Dan uwana bane tunda Kuna duba ai sai ka
sani,Malam yace Allah ne yasan gaibu,Maryam tana harararsa tace ku dai
makaryata,Yace ke ki shiga hankalinki badan Ina Tausayin yaron ba wlh bazan karya
ba,sai na kassara rayuwarki,shuru Maryam tayi tace nawa zan biya yace dubu
Hamsim,haka ta bashi akan ya karya aikin,wani garin magani ya bata yace kije ki
zuba garin Nan na magani a hannunki ki kira sunansa sau uku sannan ki bushe garin
yabi iska shike nan,Maryam tace zan iya yi a Nan garin? Yace ko a Ina ma,ta karba
ta fito ta shiga motarta sai da tayi Nisa da garin sannan ta aiwatar da abinda
Malamin ya sata sannan ta shiga mota ta dauki hanya,a ranar ta dawo kusan dare ma
ta nemi jirgi ta tafi kudu,can ma haka ta kashe kudi mutumin yace idan ya karya sai
ta kwanta doguwar jinya,tace ba komai aka karya asirin.

Kawu ne ya kira sunan Iman ku tafi gida to kawai Inshaallah zai karye,Annoor ya
mike kawai ya fita Yana takunsa na zaratan matasa,Iman ta bishi kamar kurame ba
Wanda ke kula wani,haka driver ya Maida su gida,suna shiga Palo ya rike hannun Iman
ya fisgota idanuwansa cikin nata" haka kawai kamar zai dake ta" ya furta da izinin
wa kika fita kika je Office dina? Iman tace da Izinin kaina da kaina,naje din fitar
tawa ai tayi amfani tunda gashi nan da naje ai tattabeka akeyi dama kullum,haba shi
yasa Dan hutun amarci ma kaki yi,Ina da operation yau,jibi Ina da wani marar lafiya
critical condition,critical condition ashe Maryam ce take baka critical condition a
jikinka, maimakon nayi aure nayi kiba kullum sai ramewa nake yi Ina Dan wuya sabo
da halinka,auren zumunci ko tsiya a dake ka a hanaka kuka,Annoor Yana ta kallonta
sai masifa take shi da ta yiwa laifi ta bishi Office ba izinin sa.

Sai da ta gama tace Kuma wlh baka isa ka min kishiya ba,babu kishiya sai dai ka
sake ni,haka kawai da me zanji,ko tarihina ya isa ka tausaya min,ai dai ko da asiri
to shima Yana iske hali,dama wa yasan me kake yi in ka fita,wasu likitoci wani
tsoron Allah ne da ku dama,in ka fita dama haka kake yi da ma'aikatanka idan bakwa
yi ta ya zaka bari ta dinga tabaka direct.
Annoor sai da ya bari ta gama sannan yace Iman ni kike fadawa haka? ae din Kai
matsa can ko Dan ka rainani nima fa shegiyar kaina ce,dariya yayi kawai yace to
Mama Iman zo ki dake ni mana kawai.

Iman sama ta haura da sauri,zama yayi a rantsatsen palon nasu Wanda ya gaji da
haduwa ba abinda yake sai kamshi,kwanciya yayi Yana dafe kansa da yake Masa
ciwo,Iman bata sake fitowa ba sai da ta Dade Sannan ta fito sanye da guntuwar gown
wacce da kadan ta wuce mazaunanta,Yana kwance ya lumshe Ido yaji taku ya Dan bude
idonsa kadan,Iman ce ta wuce tana tafiyarta tana latsa waya,idonsa ya lumshe da
sauri yace Annoor ba kayan aiki namijin hotiho ga Abu amma ba dama,yanzu ko tabawa
nayi shike nan kadarina ya karye Kuma,Bai san an karya asirin ba yaki yarda ya taba
Iman,Inda yake tazo zata zauna tace matsa ko na zauna a kanka,tashi yayi ta zauna
ya kwanta tare da dora kansa a cinyarta,gashinsa ta shafa tace ya jikin? yace Ina
ruwanki ba tafiyarki kika yi ba,dariya tayi tace to kayi hakuri haushi naji, kawai
kin rainani sabo da ba abinda nake iya tsinana miki,wanne irin ba abinda kake
tsinana min?

Ba fa haka bane kawai kishi nake yi Kuma kasan ya zama dole tunda Ina sonka,haka
dai kika ce amma ni nasan kawai Dan ba abinda nake baki ne,ba haka bane haba Beb ta
shafo gemunsa tana murmushi,kanta ta duko a hankali tare da Dora lips dinta Saman
nasa ta shiga tsotsa tace yau fyade zanwa mutum ko Banana tayi aiki ko kar tayi
dole ma tayi,dariya yayi ba shiri yace Allah sarki Sweetener tana rashin lafiya,
amma fa kina kiss din nan ta mike so take ta kawo nasan baza ta Kara 1mnt ba sai ta
kawo,Iman ta mike tace bari na kawo Maka fruits" ta mike ta shige kitchen ta fito
dauke da bowl ta kawo Masa gabansa da fork spoon a ciki suka fara aikin Shan fruits
din,tace me zan dafa ne yau? Yace komai da nake ci ai kin sani in ma baza ki dafa
bama a fadawa Rahma ta kawo mana daga gida,ko nayi mana order, Iman tace zan iya
mana,Kitchen ta shiga ta dora girkin,miyar jajjage tayi da kifi sannan ta dafa musu
farar shinkafa ta hada couslow tayi lafiyayyen zobo ta tafasa da bawon Abarba da
kayan kamshi,bayan ya huce tayi blending Banana ta juye a ciki ta zuba sugar yayi
mugun dadi ga amfani a Jikin Dan Adam ta shirya a dining sannan ta ganshi ya fito
da alama wanka yayi cikin t-shirt fara me gajeren hannu da 3qutr yayi kyau matuka
sai kamshi yake,gabansa ta karaso tana murmushi ta furta kayi kyau,Hugging dinta
yayi gaba daya a jikinsa tare da furta I love you" da shagwaba tace Maryam din fa?
shuru ya mata,sharewa tayi tace abinci Yana jiranka ta ja Masa kujera ya zauna tare
da serving dinsa,ta zubawa kanta ta zauna itama,yau baza ki bani a bakin ba? Maryam
ta baka,taci gaba da cin abincinta kamar ba itace tayi maganar ba,Murmushi yayi ya
fara cin abinsa Yana kallonta,dakogowa tayi suka hada Ido, baki ta murguda Masa ta
janye idonta daga cikin nasa.

Bayan su Annoor sun tafi Abba shi dai tafiya yayi,Yana zuwa gida ya samu Yar
Inna ta cakare cikin Leshi fari yaji doguwar riga ta tsege dauri sai kace matar
wani Gomna ta zauna a Palo tana gogewa Hashimu kayan sawa,sau tari kayansa marasa
nauyi ita take wankewa ta goge masa,Kubra ta daure fuska da gaske take fushi da
Hashimu,Abba ya kalleta yace kinyi a banza fushi da Hashimu aikin banza kenan,kamar
baki sanni ba haba Yar Inna,na tuba nace bazan sake ba,yau wurin sati guda ko daki
bama hadawa har sai yara sun gane,na gaji zan fadawa Mohsin.
Da sauri Kubra tace ka fadawa Mohsin Kuma? ae mana shi ya miki fada ai Kinga
kinji kunya danki ya miki fada,Yar karamar yarsa ya dauka wacce take zama yanzu
Yana mata wasa yace yarinya Yaya kike jiye min kamshin Yar Inna Yana nan ko kuwa ta
daina sawa,ni nasan ta daina saka turaren yanzu tunda bama kwana tare dama Dan na
yaba ake sawa to bani Ina zata saka,Yar Inna saura kadan tayi dariya ta daure tace
Allah ya kiyaye na fasa shafa turare ni dama badan kai nake sawa ba.

Abba yaci gaba da yiwa yarsa rawa tana dariya yarinya yace ke kadai yanzu kike
kula nononki ko Yar nan? Dariya Kubra tayi tace ajiye min 'Yata karka lalata min
ita,wayar Yar Inna ce tayi Kara" Hashimu ya duba yaga Naila,daga kiran yayi,Naila
tace Abba" yace Na'am"gaisawa suka yi tace Ina Umma fa? Yace gata tana fushi,ai
fushi take dani mun Kai sati a haka taki hakura,Kubra tana ji bata kulasu ba,Naila
tace Abba zata hakura ne,yace Abu yaki ci yaki cinyewa,ka Murda kambunka kawai Abba
cewar Naila'' wanne kambu nake da shi Naila ni ba champion ba,ita ce take da Kambun
ai,Bata wayar to,Abba ya mikawa Kubra ta karba,Naila tace Umma Ina yini'' ta amsa
da lfy ya gida ya mijin naki? Lafiya Alhmdllh,lafiya dai ko? Naila tace dama
shawara zaki bani Gani nayi kamar Spark ya juya min baya,Dariya Umma tayi,tace me
yayi Kuma,Naila tace to tsakani da Allah Umma yau 3days bai kwalbe ba,dariya Naila
ta bawa Kubra sosai,tace me yake yi to,tace daga Office sai bacci,in ya dawo da
wuri da wuri ma laptop yake sawa a gaba da takardu ya dinga fama sai ya Kai dare
sosai har sai nayi bacci,Kuma a rana sai yaje state biyu uku kullum aiki,gaskiya na
gaji ni zamuyi fada da shi,Kubra tace ke yanzu Baki gane aiki ne ya Masa yawa
ba,aiki ne ya taso Masa baki san Maza ba kenan,kika San me ya taso Masa ya sashi
hakan

Koma ba aiki bane ai ba kullum ake kwana a gado ba,dole watarana a samu canji,ki
daina damun kanki,abinda kike dai karki fasa Kuma ki koyi juriya a ko wanne hali
kika tsinci kanki kiyi hakuri,bare ma aiki ne yasa shi,duk bake kike cinye kudin
nasa ba,Naila tace har watana nawa da zan cinye kudinsa kin Kai dai wata biyar ko
shida tunda cikin Beauty gashi ya fito ma,Naila tace uhm to shike nan Umma zan
jure,Ina Hidaya? ta tafi lalle gobe za a kaita gidan miji,Kiwa mijinki godiya dubu
dari biyar ya bamu,duk da Nabeel din ya zuba komai na kayan daki sai da ya Bada
kudi,abinda muke so aka Kara siya mata,Baki ga gidan Hidaya ba Mashaallah yayi gida
na gaske,Kinga kayan ciki du na kasar waje,kitchen ne ba a zuba abubuwa da yawa ba
amma duk mun siya an zuba mata komai,zan tura miki ta Whatsapp ki Gani,Naila tace
Alhmdllh ai ta turo min Lefenta gaskiya sunyi,Umma tace ai mu sai godiya ga Allah
ta ko Ina rufa mana asiri Allah yake Naila tace ai kuwa Alhmdllh.

Gobe karfe nawa za a kaita? 5pm suka ce zasu zo daukan Amarya gidanta kusa da
gidan Iman Inda Annoor yake,Naila tace shike nan tayi Kawa sai su zauna lafiya kar
a dinga kishin faccalanci kishin banza mijin kowa daban amma mata suna kishi,
Inshaallah baza suyi ba,Allah yasa cewar Naila tana cewa Umma Dan Allah ki daina
fushi da Abba kiyi hakuri,ke Ina ruwanki bana son rashin kunya fa ai dama kunfi
sonshi,Naila tace mudai Dan Allah a yafe masa Yar Innar Abba....tana fadar haka ta
kashe wayar tasan Umma yanzu sai ta zageta.

Wayar ta kalla tace Naila wlh bata da kunya,Abba yace sabo da ta baki hakuri
dan Allah kawo min abincina ki ta fushinki,Yar Inna ta mike taje ta kawo Masa
abincin,ya bude flask din yace ya naga jullof? tace ae ai tunda naji kana son Alala
na fasa yi tunda haushinka nake ji,Abba yace to bazan ci shinkafar ba ni,tace baza
Kaci ba? Yace ae bazan ci ba Allah yasa na iya girkin bare ayi min yanga,Abba ya
mike ya dauki showel din Baby ya Goyata Charas a bayansa sannan ya mike ya shiga
kitchen,ya dora girkinsa,Yar Inna tana kallonsa yana aikinsa,kitchen din ta shiga
ta sauke tukunyar,yace mene haka zan Sumar dake,dariya tayi ba shiri tasan ta Ina
zai iya ko Marinta ma bare sumarwa,tace dan Allah kayi hakuri kazo kaci abincin nan
nawa,Abba yace sai dai kici abinki ni kya min iyayi akan abinci,sabo da Allah mutum
yayi ta fushi yaki ci yaki cinyewa,ya dauki tukunyarsa ya Maida saman gas,tace Dan
Allah kayi hakuri Kaci wannan,yace wlh bazan ci ba na rantse in ma baza ki bari na
dafa ba sai naje na siya,ni ba fushi nayi ba kawai bana son jullof dinne,to me
zaka ci? Indomie da kwai zan dafa,to ka bari zan dafa Maka,haka ya hakura ya barta
ta dafa Masa,gaf da magriba su Hidaya suka dawo daga lalle tare da Zarah,Abba yace
kuzo naga lallen Nan,suka nuna Masa yace gaskiya ta iya Amarya kar fa kisa Ango
idonsa ya fado,dariya suka yi,Yace to sai kuje kuyi wanka,Yau Abba Yana zamansa sai
ga Yar Inna ta kawo kanta tazo dakinsa ta kwanta,yace kin dawo kenan,tace ae na
dawo ko na tafi? Abba yace a'a ni na isa Yar Inna guda.

Jauro yau gidan Amarya zai kwana,tana gidansa tare da Habiba uwar gida har dare
Jauro yace taso muje na ajiye ki a gida,Habiba tace sai da safe dai Malam,Jauro
harda cewa ban taba kwana a gidan wani ba sai yau ki gafarce ni Habiba,Habiba tace
kaji da shi in zaka tafi ka tafi dai,fitowa suka yi da Amarya zasu
tafi,Haidar,Nabeel,Rahma da Nabeela suna Palo Jauro ya fito ko kunya yace sai da
safen ku,Haidar yace bye Kawu,Nabeel ya fara boye dariya,Rahma tace Kawu sai gobe
azo dai a duba lafiyar mu,Kawu yace sabo da rashin Imani Rahma in kuka ganni gobe
kuce to da matsala,ya juya ya tafi" ita dai Amarya tuni ta fice kunya take ji.

Suna tafiya Nabeel yace yau Kawu za aci sabon balangu,suka kwashe da
dariya,Haidar yace kaima ai gobe ne dai zaka ci naka balangun,Nabeel yace irin na
karamar Dabba kuwa,Haidar yace to wlh karni zaiyi,yace Dan uwarka ba na kamar
Dabbar turawa taji kiwo me Mai,kaga maiko zata yi,to zaka ce na karamar Dabba
namanta in banda yauki da karni me zaiyi,Nabeel yace uhm nidai nayi shuru yara na
wajen.
Rahma tace sai da ka gama sannan kace muna wajen.

Chika ce da Misam suke hayaniya su kadai sun cika Palo ka rantse Baki suka
yi,kamar yara sai wasa suke kala kala suna dariya,Yana zaune Chika ta haye Saman
kafadunsa dokin wuyansa,Mima ce tayi sallama tare da shigowa ciki,Chika tashi tayi
gata da wasu shegun guntayen kaya a jikinta,bum short da riga,ba kunya ce da su duk
da haka dai taga ai uwarsa ce sannu da zuwa ta furta tace bari nazo ta juya ta
haura sama da sauri,abin mamaki Mima bata ce komai ba,sai ma cewa tayi Kuna ta kaya
kaya wlh na zaci bakin yara kuka yi jibi Palo yanda kuka Masa pillows din kujeru
duk a kasa,ai lokacinku ne kuyi.

Misam ya mike tare da zama yace Ina yini Mima,ta amsa da fara'a tace tunda kayi
fushi baza kazo ba gashi na sake zuwa ni,uwa ai bata fushi da danta,kiyi hakuri
zanzo ne,ba wani zaka zo tun yaushe kake fadar Hakan ka kasa zuwa,ance haushi kaji
munce ba bikinka muke ba na Rafeeq muke yi,Misam yace ni dan Baku yi bikina ba sai
naji haushi kawai,Mima tace Gani nayi kai da Rafeeq ai duk daya,Misam yace yanzu ba
kwace haka mana" koma mene ya wuce Mima,ya gida kwana biyu banga su Arham ba,sun
samu shinkafa ai dole ka daina ganinsu,Misam yace Papa yaki dawowa dai,Mima harda
hawaye tace abinda ya dameni kenan Misam,shine a gabana,Dan Allah ku roke shi ya
dawo dan Allah,Misam yace to munyi munyi yaki ya ma daina daga wayar mu,Mima tace
yau ni na shiga uku Kuma a rayuwa,kiyi hakuri zai huce ne,sai yaushe sabo da Allah
sai yaushe? cewar Mima tana hawaye,da kyar Misam ya lallashe ta tayi shuru ta goge
hawayenta,tace ni nace Masa wlh na tuba ko me yake so yanzu zan canja hali Kuma zan
gyara Kuskurena Inshaallah,idan ma ya Kara auren ya taho da matar mu zauna tare,Zai
hakura Inshaallah cewar Misam.

Chika ce ta fito cikin doguwar rigar material ta fito ta durkusa ta gaida Mima
ta amsa Kuma harda sakin fuska,Chika tana ta mamaki a ranta ta mike ta shiga
kitchen tana cewa shike nan naci banza,rashin kunyar da nayi mata kafin na auri
Danta naci banza,naci banza...naci banza...naci banza....tana yi da Waka harda
rawa,a hankali ta leko da kanta tana kallon Mima da Misam suna Hira ta cunowa Mima
baki tace naci banza a hankali yanda ba me ji,ta washe baki tana dariya marar sauti
tace Kai wallahi naci banza tayi hankali,na gaisheta ta amsa harda fara'a,kitchen
ta dawo gaba daya ta shirya abinci da na Sha ta shirya a dining ta fito tace Mima
ga Abinci

Mima ba a wuce tayi yanzu tace kawo min nan ni yanzu Dining table bai dameni
ba,Chika ta kunshe dariyarta tayi sauri ta juya baya ta saki dariyarta marar sauti
ta gama ta maze ta juyo ta kwaso kayan abinci ta kawo gabanta duka,tace duka ni
kadai haka mene da mene haka yaran nan ku daina Almubazzaranci Dan Allah,Misam yace
kayan mijinta ne fa Allah ya hore Masa Kuma Ina gari ba yaji nayi ba Mima ai dole
tayi girke girke,Mima tace to Allah ya Bada lafiyar ci wato ni ka fadawa magana ko
Misam ba komai,yace Kai Mima ni na isa na fadawa uwata magana yi hakuri,ya bude
mata taga dambun nama,Taga farfesun kaji,ga wata fried rice ga couslow sai kayan
Sha,Allah sarki Uwa sai ta tuna su Arham dinta,su suna zuwa suci basa tunawa da ita
amma ita tana Gani su ta tuno,tace bazan ci ba ni,yarana suna can tuwo suka ci Ina
zan sa dadi a gaba naci,Misam sai ta bashi tausayi sosai yace Allah sarki Uwa wlh
duk Wanda baibi uwa ba dole ya shiga wuta,yace to kici naki ki koshi sai a Baki
nasu,Mima tace to da dai yafi,ta zauna taci abincinta ta koshi,Sannan Misam ya kira
Chika kitchen yace Ina abincina tace gashi,yace to sai wanne? tace sai na me gadi
Dana ajiye Masa,yace hada duka ki zubawa Mima karki rage komai,har lemon da kika
hada komai da aka yi a bata du,tace har dambun Naman Yana da yawa fa yace bata duka
ki juye mata,tace to Allah yasa dai Papa ya dawo haka Dan Allah kuce ta canja ya
dawo kar ya shiga hakkinsu,Misam ya tsaya a bayanta kamar kwarto tana aiki Yana
faman shashafe mata mazaunai"to ka bari na gama mana,yace Ina zan iya ni fa kin San
Ina kunnawa to ba sauki a bani a huta kawai ni Dan wutar ciki ne.

Dariya Chika tayi tace Rafeeq na tuna wlh Ikhram kamar handbag duk Inda zaije
suna tare,Misam yayi dariya yace wannan ban taba sanin maye bane sai rannan,Spark
ya dauki masifa aiki a Office wai shine Sakataren sa,in yaje to Inshaallah sai
Ikhram taje tare yake tafiya da ita,ba uwar da yake sai soyayya,Spark zaiyi baki
wlh har suka zo suna ta knocking yaki magana gashi ya sawa kofar key,yasa Spark
yayi loosing contract din Kuma zai samu kudi masu yawa,Spark ranar tab kinga
bala'in da yayi badan Allah ya kaini ba da Sunan Rafeeq korarre sai dai ya koma
shawarmar sa.

Shine suka canja salo yanzu idan yaje Office 1:30pm Ikhram zata hado basket guda
na abinci ta taho ta kawo idan ta kawo abincin to sai an tashi zata tafi,shiga goma
fita goma tana ciki mayya itama,karki ce wata uwa suke a ciki ba wai sex suke ba
daga Dan Tabesting sai Hira da kallon juna,Rafeeq bai ki ta zauna a gabansa ba ya
sata a gaba ya dinga kallo har dare,Chika tana ta dariya ta hadawa Mima abincin
komai a flasks masu kyau ta shirya mata a katuwar Leda wacce zata dauke ta kawo
mata,Misam ya dauki kayan yace muje mu Kai Mima gida,Chika ta dakko mayafinta suka
fita.

Chika ce take driving Yana gaba Mima na baya suna ta hira,Mima kamar ba ita ba
har mamaki Chika take.
Arham suna compound dukkansu ana uban zafi wutar gidan ta dakke an rasa
dalili,Mima ta shugo ga Misam Yana sauketa suka juya,tace me ya faru da wutar ne?
Arham yace ai mu yanzu Kuma tunda Papa ya tafi Inda kisan sai da ya tsine mana
sannan ya bar kasar" bala'i sai afka mana yake iri iri,ba Inda bamu duba ba yaki
yi,Kuma mun kira me gyara tsabar rashin Albarka irin tamu yace sai da safe, ga zafi
ana yi,gari babu hadari,Shaheed yace Allah ka kawo mana taka iskar ta kyauta Dan
uban bature yaje da tasa,Mummy suka gani ta yayo katon carpet ta fito waje tana
cewa ku kama min nan,Arham yace to" a kusa dake zan kwanta,Mummy tace kasan Allah
wallahi zan karyaka kanwar uwarka guda da girmana da komai tsofai tsofai ka sani a
gaba,Arham yace ke Mummy yaushe kika daina saka jean da tshirt,wlh har 3qutr na Sha
ganinki da shi kina busa Shisha sai kice tsofai tsofai,da kin San kin wuce lokacin
kike sakawa,Mummy tace shisha dai bazan fasa sha ba naga shegen da zai hanani"Kai
Shaheed tayani bana son Arham ya taimaka min,Shaheed yace Nima ba wani na kirki
bane kadan nake jira,Junior Yana jinsu Yana gefe Yana ta danna waya ya mike
yace,wai ayi mace ta haifeka amma ka fita karfi,kawo na shimfida Dan Allah jeki,ya
karbe carpet din ya Kai mata Inda take so ya shimfida mata.

Mummy da mificin robarta a hannu tana fifita duk,su Anam suna suka fito da
carpet suka baza suka kwanta,Mima ta ajiye abincin tace bari nayi sallah na
dawo,Arham yace zamu ci dadi Mima taje ta maulato mana me dadi,Mummy ta kwanta da
shisharta a gefe sabo da jaraba sai da ta kira kawarta ta kawo mata jiya,tace Arham
Ina zan samu garwashin wuta,Arham yace ki bawa Anam gawayi ma ya isa zata kunna
miki shi ta rura miki shi ya kama,Ina zata samu wutar kunna gawayi biyu ko uku,yace
a Badonta mana, dazu naji tana Hira da kawayenta tana fada musu mace in tana da
wuta a Badonta ta wuce wulakancin namiji,Anam ta naji tace tsohon munafuki dama
tsayawa kayi kana sauraren hirata a waya ko,yace to kice Baki fada ba mana,kawaye
basu San wutar Badon taki ta Dade da mutuwa ba an sako ki kina Nan a gida kina
tsara musu Karya su Kuma banzaye sun yarda,Mummy tace zata aikata indai Anam
ce,yanzu Kai shine zaka ce na bata ta rura min sabo da baka da mutunci kaga
sakuwarka ce ko, Arham yace ahh to cewa tayi fa wuta ce da ita a wajen ba sai a
rura miki cikin sauki ba.
Mummy hannunta ta mika zata jawo wayarta kunama ta gasa mata harbi a hannu ta
zabura ta mike tsaye ta saki ihu,wani Abu ya cijeni,duk suka tashi kowa ya mike ya
arce Mummy ta rike hannu tana ihu tana cewa wuta...wuta...Mima ta fito ta haska
wajen ta hango kunama katuwa tace Kunama ce,Arham ya tugewa Haly dankwali yazo ya
daurewa Mummy Hannu yace muje chemist suka tafi chemist Mummy tana ihu...Mima ta
kashe kunamar ,Shaheed ne ya kira Spark Yana aiki lokacin a Palo ya daga,yace kazo
kunama ta harbi babarka,ku kaita Chemist mana ni aiki nake sai da safe na zo ya
kashe wayarsa.

Naila ya kalla da ta zauna tana kallo Juyowa tayi suka hada Ido yace sorry Yana
murmushi,tace ba komai kayi aikinka ai yanzu shine a gabanka,laptop din ya rufe
yace me kika ce? Nace kayi aikinka ba komai,kansa ya dafe yace na gaji wlh daga yau
na gama aikin nan sai nayi sati ban fita ba,kiyi hakuri ku nake nemowa kudin,Naila
tace nifa bance komai ba kayi aikinka,yace ke dai ki Fadi gaskiya,tace hmm wacce
gaskiya,in hallarenki kike so ki magana,Naila tace to in Ina so an fada maka zan
zauna Ina jiranka ne ai dole ka bani,wato bama Kya missing dina ko? Naila tace
tausaya Maka nayi kawai nasan Kuma yanda kake idan na baka magani sai ka kusa kashe
ni ranar amma wlh badan haka ba baza kayi aikin nan ba sai dai Kwalbewa,to kawai
nasan Important Abu ne shi yasa na rabu da Kai amma sanda zan sa ma kaci ma baza ka
sani ba,yace sa min Dan Allah wlh na gama aikin yanzu,Naila tace kazo ka kusa kashe
ni,tashi yayi yace Dan Allah ki bani,ko Baki bani ba dai ai na gama aiki zaki ji
jiki,sati zanyi ba fita ba shiga,Naila tace to ni yau bana Mood ma,yace fushi kika
yi wai? Da kin San matsalar da ta taso min kika ga Ina aikin Nan da baza kice komai
ba,Rafeeq ne ya jawo min akan banzar soyayyar sa yaron nan ya cuceni da yawa,tunda
na dauke shi aiki asara yake jawo min ba ci gaba,Naila tayi dariya tace sai hakuri
ai zai daina ne,Spark yace ai nasan yanda zan Masa Salary zan datse masa,Naila tace
a'a ka bari dai zan wa Ikhram magana tunda matsalar ta ce,itace take biye
Masa,Spark yace indai tana zuwa bazai iya aiki ba tashi mu tafi dare yayi,9pm dinne
dare yayi? Kallo nake Nima ka jira na gama,kitchen ya shiga ya dakko Fruits salat
ya fito ya dauketa gaba daya suka shige bedroom.

Annoor zuwa dare suna kwance Iman ta shige jikinsa tasa yatsanta a lips dinsa
tana shafawa a hankali tana Masa magana kasa kasa,tsoro ma yake ji baya so Sam yayi
komai sabo da kunya yake ji ba uwar da zai iya tsinana mata zai kawo,romance din ma
ta rage zafi bazai iya ba shi yasa gaba daya ya hakura,kunyar kansa yake ji,Iman
Kuma ga naci,Yana mugun sha'awarta amma yaki yarda ma yayi komai bayansa ya juya
mata ya kwanta,kamar zaiyi kuka sabo da bakin ciki,Iman tace to tashi muyi Nafeela
muyi addua,sai lokacin ya mike,duk basu San Maryam ta karya asirin ba ma.

AsmaBaffa[2/7, 8:22 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫


A GIDAN YARI

BOOK 2
~YARAN JAURO~

101-105

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM

Page naki ne
Hasiya Muhammad

Alwala suka yi tare da gabatar da Nafeela suka dinga addua sosai akan matsalar
su,sai da suka raba dare suna Abu daya sannan suka koma bacci,ranar makara suka yi
sosai"Sai da ta shirya musu break fast gigin Iman yasa ta dakko maganin kakan
Naila,Wanda aka ba Annoor baiyi aiki ba ya tattaka da kafa ta kwashe ragowar,sauri
Daya ta dakko dama Dan kadan kadan ne ta zuba Masa a cikin farfesunsa a plate dan
kadan.
Annoor ya fito ya Sha wanka kamar ba shine jiya ya susuce ba,kallonta yayi yace
Amarya,Iman tace Kaine dai Ango Ina wata Amarya daidai nake da matar da bata da
aure,sabo da Babu Sweetener? Ya tambaya" ta furta komai kace babu Sweetener sai
kace Harija,Abincin ta zuba Masa abincin ta fara bashi a baki suna hira" ta dinga
dura Masa farfesu,tun kafin ya gama ci ya fara tsintar kansa a wani Yanayin da ya
Dade baiji irinsa ba,Iman ta mike ta tattara kayan ta wanke ta gyara kitchen ta
fito ta wuce Bedroom dinta tayi wanka,tana fitowa a wanka taga Annoor ya shugo har
dingishi yake kamar me cutar polio sabo da jaraba,jikinsa wani rawa yake.

Iman tace zazzabin ne? Jikinsa ya fisgota,ya fita a hayyacinsa ma Yana jinta a
jikinsa ya sake zaucewa,Iman tace yau Sweetener ce take mararin kawowa kenan ta
manta ma da ta saka Masa magani,wuyanta ya shiga kissing Yana nishi ko magana ya
kasa iya furtawa sabo da yanayin da yake ciki,Iman ta kalle shi suka hada Ido,tace
zazzabi? zo nan kamar zata yi kuka zatonta tsafin ne" suka haura Saman bed har
tsakiyar bed din tace bari na kwantar da Kai,dariya ta bashi ya danne sabo da ganin
har yanzu bata dau haske ba bata gane matsalarsa ba.

Kallonta yake a nutse idonsa har wani kasa kasa suke yi,suna zaune a tsakiyar bed
kafadarsu na gugan ta juna,ya dora hannunsa a kafadarta ya sakalo ta bayan
wuyanta,Daya hannun Kuma ya rike hannunta Yana wasa da kyawawan yatsunta,yace Allah
ya miki baiwa Sweetheart,my Angel,farin ciki ta cika da shi tace da gaske? yace
kema kin sani ai,Yana magana kasa kasa" yasa hannunsa Dake sarkafe ta dokin wuyanta
ya Maida shi Saman Booby dinta daya a hankali Yana wasa da shi,shuru tayi ta zura
Masa Ido so take ta roke shi dan Allah kar ya kawo amma ya kasa sabo da kar yaji
Haushi tunda ba yin kansa bane,da kansa yace da magana ne? Lokacin ya janye towel
din daga Saman kirjinta,Iman tace baka kawo ba? Annoor tunawa yayi ai Yana kawowa
daga ya taba Iman,yace wai yau wutar jikinki ta daina aiki ne kin sane ko me? Har
yanzu ban kawo ba Kuma kamar na cinyeki haka nake ji

Iman taji dadi tace wai da gaske ai ni duk jira nake naji sakamako,murmushi ya
saki yace wayyo gobe sai nayi rawa wlh bana rawa amma gobe sai nayi rawa ban kawo
ba har yanzu,Iman tace shike nan muci gaba mu gani,Jikin Anoor ta fada suna dariya
yace zaki balla ni,rana ta samu sai shanya,Iman ta cafki lips din Annoor ta fara
tsotsa a hankali suna salo suka lalubi harshen juna suna tsotsa,wasa yake da
dukiyar fulaninta son ransa,Iman tace yau ake zaman aure wlh,yace waccen fa?
Saurayi da budurwa ne mu munje karatu mun hadu a garin da ba Uwa ba Uba babu me
mana fada sai muka fara soyewa muka kama gida tare amma muna tsoron Allah a
haka,yanzu Kuma yau munyi aure,dariya yayi yace duk santi kike? Iman tace ae,ni
Allah ya Gani ko a gida sanda bamu San mu ba Yan uwa bane ai moreka nake yi Ina
sani nake kwanciya a jikinka Ina shanye ma dadi,kullum a Raina sai nace ko nayi
aure na samu kalacin Yaya Annoor

Dariya yayi sosai yace to gashi Kuma ana yin auren sai Jikin ya samu
matsala,kwanciya yayi flat tare da dorata a Saman cikinsa,yace yau dai banyi
release ba har yanzu,Iman sai murna takeyi,yace kika ce a farko na daina damuwa ke
ko babu zaki zamanki haka,to ai zan iya zama haka din kawai farin ciki nake tayaka
Yaya zai ji dadi yau zai zama ango,sabo da ba virgin bace ke shine bakya tsoro?
Iman tace mu rayu tare mu taso tare gida daya kullum muna tare fa kawai sai naji
tsoronka bazan ji ba,ai ka riga kayi na farko shike nan ba zafi.
Lokacin ya tuna da Maryam Kwafa yaja yace wai kanwata wannan Yar iskar ce
kanwata lutuwa tana tafiya kamar agwagwa tana yanga,Iman tace please ka kyale
zancen Maryam din nan tukun,koma me zaka mata kanwarka ce ato agwagwa tana
yanga,Annoor yace ai wlh ba ruwana da ita ni ba kanwata ba can da matsalar su ni na
sansu ne,kanne na suna gida su Nabeela,nifa? Iman ta bambaya" kwanto da ita yayi
jikinsa ya fara tsotsar boobs dinta yanda yake so,Iman tana wasa da nipples
dinsa,Hira da surutu tuni ya kare,Maidata yayi Saman bed din ta kwanta sosai ya
fara binta a nutse Yana kallon reaction dinta ya tsotsi Nan ya Murza can,duk sun
fice a hayyacinsu,Iman tuni an warware Yan kunyar ma ta gudu sai Nishin sweet
take,a hankali ya fara sucking din Bado,Iman Sambatu take da ihunta,Bai Isa ya
tsaya ba Iman sai tace Beb kana ta delay kana katse Abu,sai kaje ka kawo Kai nake
tausayawa,Annoor lokacin duk baya hayyacinsa a zauce yake,jikinsa rawa yake a haka
ma dan ta samu sauki ya tsaya Yana mata wasanni da yawa da ta shine da tuni ma ya
wuce wajen,wasanni yake mata salo salo sai da ya sukurkuta Iman,tayi weat da yawa
ganin ta fita a hayyacinta kar taje ta gamsu a haka Bai San yanayinta ba yace a
ransa Uhm Annoor samawa kanka lafiya,Ya gyara Iman sosai tace tsaya na rike Jikin
gado idan naji azaba in ta dukansa,wanne irin bed ta Ina wannan bed din zai
ruku,koya miki zanyi ni zaki rike,Iman tace kayi min mugunta na rike ka bazan rike
ba,suka fara artabu da Iman,tace dinki wahala,fuska ya bata tace to zan tsaya,ta
nutsu ta ja dogon numfashi ta fara karatun Qur'ani da karfi,yace kin Raina Qur'ani
ana Jima'i zaki fara karatu to ko a radio ba a so a kunna a dakin da ake Jima'i ko
na aure ne, Iman tace to yanzu ashar kake so na dura,addua zakiyi ta saduwa da
iyali ba kin iya ba,Iman tace yanzu ta gudu na gagara tunawa to shike nan zan
karanta in nayi ki biya,tace uhm wayyo zafi Kawu kuzo,tun bai mata komai ba ta fara
Kawu kuzo za a fara abin, idonta ta rufe da hannayenta,Annoor duk Yana
kallonta,kafafun ya wangale Iman sai kuka tace shike nan kwana na ya kare.

A nutse ya nemi hanyar Yana adduar kamar abin kirki itama tana karantawa da
kyar ta Kai karshe ta kukan zafi,gogan an shiga duniya sabuwa ko ta Iman baya yi
abinda yake gabansa shi yake yi,Iman tana ta kiran Kawu da Umma,Kawu.....Annoor da
kyar ya furta ki nutsu Kawun ma abinda yake kenan,Sambatu yakewa Iman iri iri
alamar ya zare gaba daya,sai furta mata kalaman kauna yake iri iri,yayi da turanci
ya fada da Hausa,Iman tun tana kuka sai da ta dawo tace Yaya ka fa zare wlh ba Kai
bane,Dan girman Allah ka barni haka,tana kuka tana ture shi ko motsi bayayi Dan
karfinsa yanzu ya nunku,kuka kala kala ba Wanda Iman bata yi ba,bakinta ya toshe da
nasa a haka ma saura kadan ya cijeta sabo da dadi ya kwashe shi.

Iman taga yaki gajiya yaki ya huta Kuma bai kawo ba,tunawa tayi ta saka Masa
magani ko shine,tace tana kuka magani na sa ma,Annoor yace kinyi dai dai my life
Allah ya miki Albarka,you are my life my everything,Yana Nishi da kukan dadi ya
rasa ma me zai ce,idan ta zabura zata kwaci kanta wani zafin take ji na daban,Iman
sai da hawayenta suka kafe ma sabo da azaba da neman dauki,tayi ihu tayi kukan amma
Ina,ta Dake shi ta yakushe shi ba nasara komai tayi ba nasara.

Kamar ya samu Yar Shekara 30 da aure,sai da yayiwa Iman raga raga ta daina
magana ma gaba daya muryarta ta gaji,kamar gawa haka Iman ta dawo,a haka ma so yayi
ya canja Style kawai ya tuna bata Saba ba ya dauki lokaci Yana cin duniyarsa da
tsinke sannan ya kawo ya samu gamsuwa ta musamman,wani dadi da farin ciki yake ji
Wanda bai taba tsintar kansa a ciki ba, Yana jikinta ya dagota tare da rungumeta
Kam Kam a jikinsa sannan ya fita a jikinta,sai da tayi Kara again yace I'm
sorry,Iman tace karshe kenan abinda za ace,dariya yayi yace to me kike so? Iman
tace mota bazan yi 2-0 ba ga wannan azabar sannan na zauna nace ni ta gari ce tunda
kana da kudinka ai sai ka siya min mota,duk motocin gidan nan ga driver gani ki
canja wani Abu,ke ai kin nemi kadan ma,yace da alama yau ba dinki,Iman wahala ta
hanata magana bare motsi,tana kallonsa Yana dubata ko sai anyi dinki,yace uhmmm an
girma ba dinki amma saura kadan da nafi haka sai anyi dinki,ko haihuwa kika yi
yarinya zaki Sha dinki dike abina zan dinga yi Yana dawowa na Amarya.

A lokacin ya dauketa ya mata wanka ya gasa mata jikinta suka tsarkake jikinsu
sannan yayi musu na sabulu suka fito,Bed din ya gyara tana zaune sai hawaye take
zirrrr zirrrr, da kyar ta tsaya ya shafa mata lotion yaje ya kawo mata tea me
kauri,ta shanye tas,magani ya bata ta Sha sannan ya kwantar da ita,tana kwanciya
bacci yayi gaba da ita,shi kuwa sai da ya shirya to rana ce ba dare bane har 2pm ma
ta kusa,sabo da lokacin breakfast suka yi.

Bangaren Maryam kuwa da kyar ta dawo gida tana cuta sosai ta dawo gida wajen
Mamanta,Bata boye mata ba ta fada mata duk abinda ya faru,tace wlh yaran yanzu Kuna
cin Amanar Iyayenku,duk tarbiyyar da na baki sai da kika lalace haka,wannan ke ai
kinfi shedan ma wlh,sai ki kwanta ki ta cutarki Allah ya yaye miki ba Inda zamu
neman magani tunda kin San abinda kika yi,Maryam ta shiga bedroom tana kuka tana
nadama da dana sani ta kwanta ta lulluba tana zazzabi sosai ba Wanda ya kulata har
kannenta su uku Maza biyu mace daya.
Duk yanda Mamanta ta Kai ga sharewa sai da taje ta dubata,ta sameta tana ta
rawar Sanyi tana kuka.

Hanan kuwa Amarya bayan kwanaki haka take dama da aikin bautawa suruka,komai
itace take wa suruka" bata Isa tayi magana ba sai Jibson yace so take ya shiga
wuta, Jibson duk matan da yake aure yawanci Yan mata ne shasha shun yara,da ya auri
bazawara tun a kwanciyar aure yaga banbanci Yana samun nutsuwa da gamsuwa
sosai,gata dai dai da shi waccen na baya Kuma gaba daya baiyi dace ba basa iya
daukan lalurarsa,dama gashi wani sai a hankali in suka gaji shima ya gaji da sunce
ya sake su sai ya saki baya jira,amma Hanan Kam yace bazai yuwu ba yanzu yasan yayi
aure shi Kam ya samu mace,Hanan Kuma lallabawa take lokaci yayi tace ya
saketa,yanzu dadin Hallaren Jibson take ji baza ta iya ficewa yanzu ba.
Lubna ce kawar Hanan tazo yau ta samu Hanan a bangaren surukarta ta gama mata
aikin komai tayi aikin part dinta Kuma tayi girki ta kawo suna zaune suna hira,Dake
bai bada kofar a Raina Masa uwa ba wani ladabi Hanan take mata,suruka sai yabawa
take da hankalin Amarya tana addua kar auren Nan ya mutu ta gaji da aure auren
Jibson,ko wacce tace ya aureta sai ya aurota shi yasa bai taba sa'ar aure ba ko
kadan sai yanzu,Hanan tun tana ladabin dole har ya koma na gaske,Ganin Lubna
surukar tace kuje bangarenki mana tunda mun gaisa,lokacin Hanan ta mike suka
wuce,suna shiga Lubna tayi dariya tace Anki sharar masallaci anzo ana ta share
kasuwa.

Hanan tace ke dai bari Inama wannan abin da nake Mohsin nake wa da iyayensa wlh
da bazai sake ni ba,mijina son kowa kin Wanda ya rasa amma ya zanyi na riga na cuci
kaina,na yiwa kaina,yanzu Kinga nan ma a haka Alhmdllh komai akwai ci da Sha da
komai abincin ma me dadi muke ci,ko Dan uwarsa Ina tauna kashin kaza wlh,sabo da
shi babarsa yace dole sai taci dadi tunda da lafiyarta,kullum daga soye soye sai
farfesu,Lubna tace to gashi kinyi kiba wlh kin Kara kyau,Hanan tace Madara kullum
kayan tea lafiyayyu rabona da su tun Ina gidan Mohsin sai yanzu,Lubna tace to ko
fasa fitar zaki yi ne karfa ki fice a nan Mohsin yaki Maida ke Dan wlh yanzu wannan
matar tasa ta kankane komai,kiyi dogon nazari tunda Allah yasa Jibson ba matsala ce
da shi ta kirki ba ki zamanki,Dan Adam dama tara yake bai cika goma ba,daga ke sai
suruka,Hanan tace itama Bata da matsala tare muke aikin komai da ita ba me son jiki
bace tayani take yi wlh,Kuma ba sa Ido,kullum sai tayi Masa nasiha da fada ya
rikeni Amana,Kinga ma ya siyo min kaya set goma shekaran jiya wai du na Kai a dinka
min sabo da ba a yi min lefe ba,yace zai siyo min takalma da jakankuna da
mayafai,tafawa suka yi Hanan tace ranar in fada miki na zage mun sha love da dare
mutuminki washe gari yaje kasuwa ya dawo sai gashi da kaya wai yaji dadin night
din,Lubna tace a Kara dagewa,Hanan tace ba fara sonsa ma fa ni, Lubna ta zaro ido
tace da wuri haka? Ya iya love Shima duk da dai nafi son Mohsin amma Shima dai ba
laifi

Kuma abinda yasa na Kara sonshi wlh ban sani ba baki ga yanda ya Kai kayan
abinci gidan mu ba harda kudin cefane ya bawa babanmu,Kiga fa a yanda aka yi auren
nan amma ya iya abin Alkhairi haka in na fita Mohsin bai Mai dani ba wa zan samu
kamar sa? Lubna tace shawara gaskiya ki cire fita a gidan nan kiyi zamanki wlh,tace
shine Nima nake wannan tunanin ta shiga kitchen ta zubo mata kayan makulashe tana
cewa rannan da kannena suka zo Lubna ya basu kudi ya siya musu abubuwa Kuma ya Nemo
Napep aka kaisu har gida,Kuma Baba yace idan na sake ya sakeni kar na koma gidansa
na nemi gidan wani uban ba dai shi ba,Lubna tace to ki zamanki wlh shawara ce,
Hanan tace zanyi biyayya haka na zauna lafiya ya fiye min mutunci ,duk Dan ta zauna
sai yabon Jibson take yi Lubna na sake kwantar mata da hankali tayi zamanta.

Suna zaune sai ga Jibson ya shugo da Leda,suma ta fito a kansa yayi kyau fiye
da kwal da yakewa kansa,Lubna tace ranka ya dade,yace tare da naki sai yau ma za
azo Kawa guda,yace me gidan ne nawa baya gari sai da ya dawo,yace Mashaallah a
dinga biyayya,Hanan tace sannu da zuwa yace Sweety bayibe(Baby).....ya fada da
iskanci wai bazai taba cewa Baby ba sai dai Bayibe...Hanan tace Baby dai yace sai
kin haihu sai ki haifi Baby amma yanzu ke a haka katuwa ai sai sai dai
Bayibe......Lubna ta dinga dariya,yace wai in tambaye ku suka ce muna ji" Dan Allah
a Ina kuka ganni har daya ta kware min? Lubna tace ni na ganka fa naji mata suna ta
yabonka ni kuwa nace na gano dai dai da kawata,na nuna mata Kai tace kayi
mata,Jibson yace karshen duniya ne yazo dama ance mata zasu dinga Kai kansu wajen
mu sai gashi har a kaina a gwadawa duniya,alamomin tashin kiyama har a kaina ya
fado,ni Kuma haka Allah yayi ni sai dai mata su dinga zuwa,ni kuwa ban taba turning
mace down ba in dai tazo sai na aura wlh ba abinda ya dameni zaka nake da kudina ta
wannan barin,amma yanzu Ina fata kar wata tazo Bayibe ta isheni,Hanan harda cewa
Ameen Allah ya sa.

Suna zaune yace Yaya Hajiyata yau? Hanan tace lafiya take,yace an mata komai?
tace ae yace yawwa,kar ayi min wasa da uwata,Da ran uwata ya baci gwara na mutu na
huta indai ta silata ce,Lubna tace wlh Allah ya baka zaka yi karshe me kyau,yace
albarkarta ce shi yasa kullum sai rufin asiri,Hanan tunani ta Lula yanda ita suke
wasa da kula da iyaye suyi ta bata musu rai sai gashi suna ganin Jibson kamar marar
hankali ashe ya fisu hankali,a ranta tace itama zata gyara ta dinga yiwa nata
biyayya tun da sauran lokacinta,da yamma mijin Lubna yazo ya dauketa.
Jibson ledar da ya kawo ya bude ya bawa Hanan,dogayen riguna nane kala uku
Arabian gown masu kyan gaske tayi godiya,yace da bakya kula da uwata ko slifas
bazan siya miki ba,yanzu Kinga a banza zaki dinga cinye kudina,matan gaba masu zuwa
a aure su shike nan sai dai suyi hakuri Kuma kin kwace kudin,Hanan a ranta tace
dole na dage kuwa.

Jauro kuwa da Amarya a hanya ya siya musu kayan makulashensu,harda Shan


maganinsa na Kara kuzarin Maza sabo da yayi Amarya,Amarya Kuma sai kunya take
ji,Jauro yace Nima Nan kunyar nake ji karfin hali nake yi Ummu Annoor,kallonsa tayi
Yana driving tayi murmushi,yace wannan kunya taki ko budurwar zamani baza tayi ta
haka ba,tayi yawa,da budurwar zamani ce" da yanzu ta min kiss yafi ashirin,amma ku
sai kuce Kun girma,ku da ya dace kuyi sabo da kune tsohon hannu karki sake Dake
Habiba ta miki kafa in ta kwace ni shike Nan,kar ki ganki jajir ba haskenki zan ta
kalla ba babu ruwana da shi"sai na tafi wajen Habiba ta bani nishadi,Maman Annoor
ta murmusa kawai,yace kamar ba Yar Boko ba ni da nake tunanin ma kafin muje gida
kin min kiss yafi goma a kunyace,dariya tayi ba shiri.

Haka suka karasa gidanta Wanda ya gaji da tsaruwa ko Ina kamshi yake,Jauro ya
wuce kamar gidansa Yana gaba har bedroom dinta Wanda ya Sha gyara,yace badan aure
ba me zai kawo ni nan,sip ta bude ta cirowa Jauro wasu kayan bacci na manya ne riga
da wando dogo marasa nauyi sababbi,tace gashi Hubby" Ido Jauro ya zaro yace me kika
ce? tace gashi Hubby fa nace harda shagwaba,Jauro yace uhmm yanzu nasan kinyi
makaranta,auren me Ilimi yayi a rayuwa,dariya tayi ta shige toilet,tana shiga Jauro
ya nuna kansa da yatsa yace ni Hubby yo ai Ina Jin ko Annoor ba a kiransa da wannan
suna shi da yake matashi bare Kuma Nabeel da ya auri Yar tatsitsiyar yarinya, Jauro
kana shanawa dole na fadawa Hashimu yaji sabon sunana,Yar Innar tasa duk wani
yabonta da yake bata taba kiransa da Hubby ba ,sai da ta fito tace kaje kayi
wanka,Jauro yayi wanka ya fito suka shirya ya jasu sallah bayan sunyi adduoi suka
ci kayan makulashen su harda bawa Amarya a baki.

Bayan sun gama kowa ya koshi zama suka yi suna hira sabo da abincin ya narke
yabi jiki,Jauro mikewa yayi tare da zama a Saman gadon Yana addua,zama tayi itama
sannan suka kwanta gaba daya tare da shigewa bargo,Jauro ya fara soyewa da
Amaryarsa gwanin birgewa haka suka tsunduma a wata duniyar ta musamman,Jauro Jarumi
ya jiyar da Amarya dadi ya jefa ta a farin cikin da ta dade bata samu ba.

Yahuza donation ya fito daga gidan giya a make Yana tafiya Yana tangadi bai
kula ba ya hau Saman kwalta wata karuwar mota tazo ta make shi nan take ya fashe a
titin ko shurawa baiyi ba yace ga garinku Nan,mutane suka cika a wajen dake popular
ne kowa yasan shi sai jimami akeyi aka dauki gawarsa da Yan sanda bayan an gama duk
abinda ya kamata aka kawowa iyalansa,Iyalansa Asabe sai kuka da ihu,yaransa ma
haka,Asabe tana kuka tace wlh nasan matukar mutum yaki jin tsoron Allah ya tuba
karshe wani a kan aikin banzar zai mutu,gashi Nan ance daga mashaya ya fito,anyi
anyi ya daina yaki gashi mutum Yana ta abu bai san Kwanansa ya kare ba a duniya,shi
yasa ake so mu dinga tuna Allah da mutuwa tana iya riskar mutum a kowanne hali,babu
batun sai da cuta.

Amarya tana kasa tana ta birgima ana bata hakuri tana cewa yaranmu nake ji
Asabe yaran mu,duk da haka shi din katanga ne a tare damu,komai lalacewar me gida
to me gidane wlh kawai muyi Masa addua Allah me yafiya ne zai iya yafe Masa,Asabe
tace amma ba haka aka so ba ka mutu a wannan hali,waya suka dauka suka dinga kiran
danginsu da danginsa na birni dana kauye.
Ikhram tana zaune tayi wanka kenan suka kirata,tayi mamakin ganin kiran Asabe
dagawa tayi taji Asabe tana kuka tana cewa Ikhram ki taho Uncle dinki ya rasu yanzu
aka kawo gawarsa mota ta make shi...kit ta kashe wayar,Ikhram ta fara Innalillahi
wa innailayhirrajun tace duk abinda ka min uncle Allah ka sheda na yafe Masa,Allah
gadona da ya cinye kaf na yafe Masa har abada Allah ka Masa Rahma.
Kuka ta fara ta kira Rafeeq Yana Office Spark ya saka shi gaba da masifa sai ya
karasa aikinsa,Spark Yana zaune a Office din Rafeeq wai dole sai ya gama Yana Nan
Yana jira.

Waya ya daga ta fada Masa,Shima salati ya saki yace Allah yaji kansa bari
nazo,Spark yace waye? Sirikina nane ya rasu Yahuza Donation,Spark yace Wanda yace
baza a daura aure ba? Yace ae cousin din Ikhram,yace Allah sarki Allah yaji kansa
yace Ameen,yanzu me zaka Bada sadaka wlh ko gidan kansu basu da shi,Spark ya Kalli
Rafeeq yace nawa ne a accnt dinka? ai ka sani,sai dai idan Joint Dina da Sa yara
zan siyar sai a hada a samu a siya musu gida su zauna a basu jari,Spark yace ka
daina wani zancen siyar da joint kudin tallafi na kamfanin nan ai sun taru da yawa
a eba a ciki ayi musu komai,Yace to mun gode,wai yaushe za a kaishi? yace kaima
kasan yau ne tunda rana ce,yanzu tafiya zaka yi kenan? Yace bata bakinka kake yi ma
ai zuwa zanyi na dauki Yar dagwai dagwai ta kafata kafarta in na kaita sai na kama
hotel a can kullum naje har ayi 3days sai mu taho gida,Spark yayi dariya yace na
gaisheka mazan fama,Ina zan iya barinta haka da yamma na dauki abata mu tafi
masauki muyi bacci na kwashi aikin dare da safe na kawota,Spark yayi dariya yace
Kai Namiji,Rafeeq yace Namiji ai sai Misam idan ba Chika tayi ciki,Spark kamar
shine me cikin harda kakarin amai ohhhh uhhhh....Rafeeq Yana dariya yace wlh da
gaske nake wai tsinken pt ta siyo ya bada positive,suka tafi asibiti akace ciki ne
4weeks kenan da samunsa,Chika tana nan da ciki ana amarci da ciki,Kai kuwa Spark ko
gado kayi ne na mummynka har yanzu 6mnths shuru shuru kullum Naila sumul,Spark yace
Amarcina nake ci dama ni nafi son haka amma yanzu Ina so ta samu cikin sai abinda
Allah yayi,Rafeeq yace Allah ya kawo,Misam za ayi Baby ko mace ko namiji sai wani
iyayi yake wai shi namiji ne,Spark yace ah yayi gaskiya ya je da zafinsa Kai.

Rafeeq tashi yayi suka fito yace nima gida zan wuce na gaji so nake muje aikin
hajji ma da Naila da Chika,Rafeeq yace ni shine za a ware ni ba komai,yace
alkawarin Chika ne Sanda akayi bikinmu tayi kokari nace zan biya mata,Rafeeq yace
okay to Allah ya kaimu,Spark yace kafi kowa cin kudina duk ka isheni haba, Rafeeq
yace yanzu ma Ina jiran na taimakon kamfanin za ayi sadaka,Dan Allah kuzo da su
Misam da su Arham,Spark yace zamu zo gaisuwa ayiwa Malamar Yan iska gaisuwa,dariya
Rafeeq yayi ya shiga motarsa ya wuce gida.
Yana zuwa ya samu matar tasa har ta shirya tana jiransa da akwatinta,Yana
shugowa ta rungume shi tana hawaye,yace sai hakuri Muma duk lokaci muke jira yana
bata baki,yace bari na shirya,tare zamu tafi? Yace ae mana" murna tayi sosai taje
ta tayashi ya shirya ta zuba Masa kayansa da duk wani abin bukata sannan suka kulle
gidansu ya kira Arham yazo ya dauki motarsa ya kaisu Airport, suka wuce shi Kuma ya
tafi da motar abinsa yace banza ta Fadi zan more mota,a motar ya wuce gidan
Misam,Yana zuwa ya samu Chika a kwance tana hutawa tana kallon film,Sallamarsa ta
amsa tace nayi fushi sai yau,murmushi yayi Yana gyara agogonsa me tsada ya zauna
yace Ina yini ta amsa tare da tambayar ya su Mima? Suna nan lafiya,ta furta sannu
dan saurayi,me zaka ci? yace abin dadi mana Ina yayan? ya fita" yawwa Arham na
aikeka mana,yace Ina? Dan Allah kasar calaba zaka siyo min wacce masu ciki suke
ci,Arham yayi dariya yace irin taku kenan kice Misam shi har ya jefa one
goal,gaskiya an bar Spark da Chaskarar kwallo har yanzu Kuma ya kasa jefawa Allah
ya kiyaye shi da zama Mummy,Chika tace ni ance Maka ciki ne Dani to,shine mana
Aunty tun yaushe kuma an gamu,Chika tace dan Allah tafi ka siyo min kafin ka dawo
na hada ma abincin,ni yau bana Jin yunwa abin dadi kawai zaki hada min Inci,Yana
fita bai dade ba ya siyo mata ya kawo,ta kawo Masa su fruits salat ya sha hadi,ta
kawo Masa wata samosa me dadi taji hadi ga nama a soye,ya zauna Yana cin abinsa
hankali kwance.

Suna ta hira da Chika,Chika tace wai Arham kai baka da budurwa ne? Yace Ina
maraya wa zai min aure ni,in kayi budurwa ai kana da kudi har yanzu fa ci da ni ake
ko kaina bana iya ciyarwa ta ya zan zauna Ina budurwa tace kudin anko bani da
Sisi,tace Data Ina fama da tawa bada ni ba,Chika tana dariya tace haba Arham Ina
ganinka babban yaro,yace uhm in munga hadaddiya sai dai nace Allah ya azurta mu
amma bazan tare ta ba.

Yau da yamma za a Kai Hidaya gidan miji,tun safe take kuka tunda gari ya waye
take kuka,wajen Azahar Abba ya shugo gidan,Kubra tace wai yarinyar nan har yanzu
taki hakura sai kuka take anyi lallashin anyi taki hakura,Abba yace rabu da ita
idan ta fara ciwon Kai taji wuya ta daina ko shi Angon ai zai lallashe ta da
Hallare lafiyayya rabu da ita Dan Allah karku sake cewa tayi shuru,Kubra ta dinga
dariya tace kaima dai Naila ta koya Maka wlh,yace ni ta gado na Dade da sanin ana
kiranta Hallare ke ma kin sani ke da yarenki zaki dinga wani gulma,Kubra tayi
murmushi,wajen su Goggo Abba yaje,Goggo da Tani sun dawo,Yana shiga suka gaisa yace
barkanku da zuwa,suka ce yawwa yace Amma zaku je ku gano Naila suka ce Inshaallah
zamu je mu gano ta.
6pm su Haidar suka zo daukan Amarya a motoci ,kawayen Hidaya kamar yayi sun Sha
anko,kawayen Kubra da danginsu na kauye,Amarya wacce ta Sha gyara taci kuka ta gaji
ta shirya cikin wani Leshi white and Golden dan gaske da Naila ta dinka mata gown
ce hadaddiya daga baya har kasa take ja,da kyar ta tsaida kukan aka mata Yar make
up sama sama sannan aka tafi kaita dakin miji,Abba ya riga ya mata nasiha tun jiya
shi yasa yau ba a tsaya ba.
Habiba da tawagarta suna nan suna jiran Amarya Ango Kuma Yana gida a sama
bedroom dinsa ya fito ta corridor din baya Yana hango motoci an bude gate Yana Jin
dadi Yana kallo ta samansa.
Amarya aka fito da ita Haidar ya kira a waya ya daga yace ka ganni a sama Ina
Kallo ya ka gane min Amarya ta? Haidar Yana dariya yace Amarya fa ta karo wulakanci
irin kyau haka wlh ban ganeta ba,yace ni dama nasan haka zata dawo sai taji wukar
yanka balangu ma tukun,Haidar Yana ta dariya yace ni kuwa yar Kunkumar tawa munyi
fada dama kawu bai sonta na tsine mata na koreta,dariya suka yi masu kai Amarya
tuni suka yi ciki da Amarya,su Habiba suka sauke su hannu bibiyu da
karramawa,Nabeela da Rahma suna can gidan Amarya su suka gyara komai na gidan,sai
da suka yi sallar Isha sannan suka tafi da Amarya hadadden gidanta,su Goggo suna
ganin gida suka dinga cewa lallai Hidaya ma anyi dace,shi dai Hashimu Allah ya Cece
shi,Hidaya tana ta kuka an Rabata da iyayenta,tunda taga an fara watsewa ba kowa
sai Goggo da Tani ta rike Goggo tana rusa kuka ni a Maida ni
gidanmu....wayyoo....Umma ta....Abbanaaaaa....Goggo ta fisge jikinta suka fice a
bar Hidaya tana ta faman kuka,Wanda zasu zauna ma a wajenta duk Goggo taje kowa ya
tafi tunda baza ta yiwa mutane shuru ba,suka kira Ango Goggo tace kaje yanzu mu Kam
mun tafi tana nan tana ta rusa uban kuka wala'allah Kai ka iya lallashinta ta
yarda,yace to bari naje,lokacin wanka yake niyyar yi ya fasa ya kira Haidar yazo ya
kaishi can.

Goggo tace Naila kuwa tafi dadin sha'ani wlh muka kaita cikin Jin dadi ba kuka
ba komai har muna ganin laifinta ashe gwara ita wannan jarabar kuka haka,Kuma yau
dai ba kyaleta zaiyi ba,Tani tace Ina fa zai barta ai in zata tsage bazai barta ba
sai dai idan suma take,Ina Tausayin Hidaya yarinya ce sosai,Wannan yaran da kike
gani ki kiyaye su cewar Goggo.

AsmaBaffa
[2/8, 8:18 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI

BOOK2
~YARAN JAURO~

106-110

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM

Page naki ne
Umu Afrah

Bayan sun koma gida suka samu Hashimu su Goggo suna bashi labarin irin
kukan da Hidaya take yi,Hashimu yace duk da haka bata Kai uwarta ba lokacin da tana
Amarya,Yar Inna tana ji ta bata rai bakin ciki ya dameta na Abba,suna hada Ido ta
Harare shi yace to nayi shuru Harara ta take,Goggo tace Hashimu ai Kai sai gyaran
Allah kuma wai ya Kasuwar taka ne? Hashimu yace idan naga dama Ina fita so nake na
canja sana'ar masu gidan sunki yarda,bana son wannan wlh ace mutum kullum a runfa
Ina laifi a canja min shago cikin sutura,amma Ina rumfa iska ta ko Ina kawai shiga
jikina take ba birki,idan shago ne fa sai Yar kofa ta,sai na samu Yar katifa ta a
gefe in na gaji na kwanta na huta,ni gaskiya canjawa kaina sana'a zanyi,kayan
masarufi zan koma siyarwa kwana Nan,Goggo tace indai zaka yi sana'ar ai Alhmdllh,mu
zaman banza ne bama so dama,Abba yace Ina nan dakin nan na gidana Wanda kofarsa
take a bude shi zan Maida shago kawai,Goggo tace Allah ya kawo kasuwa.

Hashimu yace Tani wai ya naga duk kin Kara fita a hayyacinki ne? fatarki duk
tayi yaushi ki dinga Shan ruwa sosai fa da Dan Glucose D ko Kya farfado,wannan irin
yangwadewa haka,ga farin naki ma ke ba me kyau ba,irin farin nan hauuu,Tani tace
Kai fa ka fiye sa Ido a haka kace baka gulma,Hashimu yace wlh sai na siyo miki
ruwan gishiri da sugar kin tafi da shi ki dinga Shan ruwa sosai fatarki ko a samu
ta mike.
In kunje gidan Naila ku tsaya kuci kaji da yawa ko Kwa farfado,Goggo tace har a
gaya mana cin nama mu,kafin kuci Naman fa? sai sati sati ranar juma'a cewar Abba.
Ya dade suna Hira sannan ya tafi zai kwanta Yar Inna tace baka yi wankan ba,yau
Banga dama ba bazan yi ba,ai kuwa na dafa ruwa sai kayi wanka,sabo da kina gadara
baki da ciki,yanzu da cikine dake murna zaki fara kar nayi wanka,Yar Inna tace naji
muje dai sai kayi wanka,Abba ya mike ya zaiyi haka ya shiga wanka ya fito wai yayi
fushi an sashi dole yayi abinda baiyi niyya ba,Pillow ya dauka ya koma kasa ya
kwanta,Yar Inna tace zan iya daukan ka na dawo dakai sama gwara ma ka dawo tun
wuri,Abba yace da na zama banza kuwa kika iya dauka na to garin nan zan bari,fafur
Abba yace bazai hau gadon ba kyankyamina akeyi sai an sani dole nayi wanka sabo da
kar na lalata miki bedsheet,bazan ma hau Miki gadon ba.

Washe gari su Goggo suka tafi gidan Naila,Spark yana gida abinsa suna kallo
Naila tana jikinsa a kwance sai ga su Goggo sun kwada sallama,Spark yace to fa ga
'yan uwanki nan daga Jin Muryar kune,Naila tace kamar Goggo ku shugo bata da niyyar
tashi a jikinsa,Goggo suka shugo"Tani tace da kyar muka gane gidan nan aradu har
zamu kira waya,Spark yayi murmushi yace sannu da zuwa,Naila sai lokacin ta mike a
gajiye tace sannunku ya hanya? Goggo tace Alhmdllh maji dadi ,har yanzu dai ana nan
ana wannan nacin na makale makale,wai ku dan Allah bakwa Jin kunya ne? Spark dai
rusunuwa yayi ya gaida su suka amsa,Naila ma haka ta mike ta shiga kitchen,Goggo
tace Banga alamar ciki ba a Jikin Yar nan,Juyowa tayi ta Kalli Spark tace to Kai ya
haka? Spark murmushi yayi ya daga yatsa sama ba tare da yace komai ba wai Allah
ne,Tani tace kaji dashi kinibabbe ka samu yarinya son kowa kin Wanda ya rasa ai
dole ka daina fita,Dan kauyen ma kaki zuwa,Spark yace a gidana fa ta koma haka ai
kuwa na iya kiwo,Goggo tace wlh karya kake dama haka muka kawota kiba kadan ta Kara
da haske,Spark yace Amma ta Kara ai ko Goggo ai an samu ci gaba,yarinyar nan irin
kudin da take lashe min Allah ne ya sani,ku godewa Allah ta auri me shi da wani ne
da yanzu ta fara yaji,ku godewa Allah ni ta aura,dariya su Goggo suka yi,ai Kai ba
a kada Kai a magana kamar ba Dan Abuja ba.

Arham ne yayi Sallama ya shugo yaga Goggo wacce ta doke shi,yace sannunku da
zuwa,Goggo tace Kai me Ido a tsakar Kai daga Ina haka? Ina Baban naku da Mima din?
Arham yace ai na dade da zama maraya ni,Goggo ta zaro ido,ya gaida su suka amsa
yace Yaya Ina Aunty din? Spark yace Kai me zaka mata ka isheni na rantse da
Allah,Goggo tace tana kitchen Kai,Arham ya nufi kitchen yace ni da nasan ma tana
nan bazan tambayeka ba,Dan ka samu ma ana kulata,Murmushi Spark yayi yace gobe ma
rana ce.

Kitchen Arham ya shiga yace Aunty Naila ta juyo tace Arham ya aka yi ne? yace
unguwa zanje Banda ko sisi ko ki bani ko kisa mayenki ya bani 10k kacal,Naila tace
kana tunanin in nace ya baka zai baka? Ai kina kaishi bedroom wlh sai ya bani sai
in Baki niyya ba,Dan 10k ma fari kawai ya isa kina Masa fari da Ido zai bayar,
Dariya Naila ta dinga yi tace nidai na shiga uku kowa cikinku sai yace in sa
baki,to power ce dake ai Aunty kune masu wuta a uhm....ba irin su Anam ba.
Naila tace nidai bazan ce ya baka ba zan baka kawai,yace to ai duk daya ki hado
da kudin Shan lemo.
Ta gama shirya abinda zata kaiwa su Goggo a tire ta fito Arham ya biyota da wani
plate din,tana ajiyewa su Goggo ta haura sama tace Arham zo,Spark Yana kallon su
yaje ta dauka a nata ta bashi 12k tace gashi 12k ne ma,yace na gode Allah yasa
Spark ya haukace ya baki Million goma,dariya Naila tayi tace in ya haukace Kuma ai
na shiga uku,yace to wlh idan ya kuskura tace zai miki kishiya sai Inda karfi na ya
kare,sai dai in baya so ya sake ki ki dawo wajena ko ya kika ce,Naila tace Allah
baya sa ba Kai duk adduar taka babu ta kirki suka karasa Sakkowa daga Step,ficewa
Arham yayi Yana ji da gayu.

Goggo kuwa suna ta ciye ciyensu" suna hira da Spark Naila ta dawo ta zauna suna
hira sannan Spark ya basu waje.
Goggo tace ke Naila ciki dai har yanzu? Naila tayi murmushi tace sai nan gaba zai
zo ne,ko dai sai an karbo miki magani? Naila tace Hallare ma kawai ta Isa tunda
tana aikinta,Goggo tace nidai na shiga uku da wannan yarinya sai nayi zaton ta
shiryu sai naji ta sake sabon iskanci,Dan Allah ku bakwa Jin kunyar magana ne a
gaban mu,Naila tace wai Goggo ke fa kakata ce Kuma Kakana kike aure,Tani ma kamar
kaka ce to me zanji kunya,abin nan Kun sani na sani ko bakwa lallabawa data
tsofaffinku,Goggo harararta tayi tace ai sai kiyi Kuma,Tani tana jinsu tace Allah
ya kawo masu Albarka.

Mummy tun bayan da kunama ta cijeta sai data kwana tana Shan wahala kafin ta
Fadi ta samu lafiya.
Yau da yamma suna zaune sai ga Misam tare da Chika sun shugo sunci wanka cikin
shadda iri daya wata ruwan kwai,irin kyan da suka yi ma fada bata baki ne,Mima taji
dadi ganin Misam yazo din,murmushi tayi tace kune yau,Chika ta karasa tare da
durkusawa ta gaida Mima ta amsa tace Kuna nan lafiya,lfy Alhmdllh cewar Chika,Mima
sai murna take taji ance matar Misam tana da ciki,su Anam basu kulata ba sai Misam
kawai suka gaisar,Mima tace ita baza ku gaisar da ita ba? Ba yanda suka iya haka
suka gaida Chika ta amsa,Mummy tace Misam irin wannan kiba haka,dariya yayi yace ta
iya girki ne shi yasa,duk da tana dan Shan wahalar cikin nan bata kasa min
girki,Mummy tace wlh nasan sai yayi zancen cikin nan ai na fada,sai dai idan ba
marasa kunyar yaran gidan nan bane,Kai dalla yi mana shuru in ya fito ma gani,Misam
ya murmusa Yana Jin dadi,Mima tace kunje gaisuwar matar Rafeeq kuwa? Misam ya furta
sai gobe Inshaallah,Allah ya kaimu cewar Mima ya kamata muje ai Nima Ina son
zuwa,Sunyi mamaki matuka,Mima tana canjawa sosai.

Rafeeq kuwa suna can da safe suzo wajen makoki da dare ya dauki matarsa su wuce
hotel,ranar Sadakar Uku sai ga Spark,Arham,Shaheed,Misam,Mima da Mummy sunzo,Ikhram
tayi mamaki,Kuma ba wulakanci ba komai gwara ma Mummy sai da ta Dan nuna hali Amma
Mima ko digo ba abunda ta nuna musu,Naila tazo da Chika har Maman Rafeeq duk tare
suka zo.
Ikhram dangin Miji sun mata Kara sai nan nan ake da su,Arham dariya suke wa
Rafeeq ganinsa harda zubawa mutane ruwa a buta za ayi Alwala sabo da shishigi su
masu Uncle,Shaheed cikin rada yace Arham Kalli shishigi kamar ubansa ne ya mutu,da
haka kawai ne cewa zaiyi bai ma San Sunan buta ba,Arham yace mudai duk mazan
gidanmu bayin mata suke komawa wlh,ai a Jinin sojoji yake,sojoji da yawa haka suke
bayin matansu ne daga su sai matansu ai shi yasa,nidai Allah ya tsareni da wannan
masifar ta son mace haka,shi yasa ma bana so naji Ina son wata da yawa,Shaheed yace
Nidai sunyi dai dai haka nake so na koma chewgum,Wata budurwa ce ta wuce Yar duniya
kana ganinta kaga Yar bariki,wata Abaya ta saka amma komai yabi jiki ana ganin
komai kuru kuru ko bra babu.

Arham yana kasa da Murya yace sadaka Shaheed ana raba mana,Shaheed ya saci
kallonta Shima yace na karbi tawa nima,Spark ne ya harare su yace ance ayi addua
Kuna ta wani kuskus aikin banza,hannaye suka daga suma tare da furta Ameen,wata
budurwar ce tazo ta sake wucewa suka daina adduar,Shaheed yace dadina da unguwar
nan dole sai kayi nishadi muna wajen makoki amma sai nishadi muke yi,Arham harda
kashe Ido daya yace wannan ta iya Sadaka,gaskiya kar su Ikhram su bar unguwar Nan
ko banza in muka zo ma dinga nishadi,Spark ne ya ja tsaki suka yi shuru.

Suna yin Sallar La'asar Spark suka shiga ciki wajen Iyalinsa ya basu takardun
gidan da suka siya musu me kyau madaidaici a wata unguwar daban me tsafta sannan
aka basu jarin dubu Dari biyu biyu ko wacce, Misam ya basu mota guda ta kayan
abinci,su Asabe harda kukan farin ciki da murna,Manyan Dattijai suna ta musu nasiha
akan su zauna lafiya su rike maraicinsu,Kuma gida ba nasu bane na yaran ne Wanda
ubansu ya mutu a haka aka yi yarjejeniya da lauya,sannan kudin ma ba a hannunsu aka
basu ba suna hannun hukuma sai an kaisu gidan sun tare sannan ma a basu jarin ko
wacce ta Fadi abinda zata iya yi a siya mata ta fara.
Ga mutane da dama suna ta kawo tallafi,sai yamma likis suka tattara har Ikhram
suka tafi Abuja aka bar su Asabe da danginsu a Kano.

Mima suna komawa gida mamaki ya kama su ganin motoci lafiyayyu a gidansu,tace
to wanne Baki muka yi Kuma naga sojoji,suna shiga Palo suka samu Papa a zaune ya
hakimce Yana kallo,Mima tsayawa tayi kamar gawa tana kallonsa,Arham dariya ya boye
ya radawa Mima mun rufe idonmu kije ki rungume abinki,Mummy tace wai wai wata sabon
Gani,Papa ya kalle su yayi murmushi kawai,Mummy ta janye su Arham tace kuzo muyi
Nan,Arham yace kar ayi abin kunya ba,Zaka ci ubanka wlh marar kunya muje.
Mima karasawa tayi gaban Papa ta zube gwiwoyinta a kasa tare da rike Masa kafafu
tace Dan Allah kayi hakuri indai a kan Halayena nane na tuba na daina,gashi ma
yanzu ta'aziyya muka je ta matar Rafeeq inshaallah zan gyara Dan Allah kayi hakuri.
Papa murmushi yayi yace ai na San kin gyara shi yasa ma kika ga na dawo,tashi
komai ya wuce yanzu,tashi Mima tayi Shima ya mike tsaye tare da rungumeta ya furta
I miss you,Miss you more tace dariya suka yi.
Mima tace yau dai Allah ya taimakeka kazo a sa'a tuwo muka yi sai Kaci kaji
abinda muke ji,yace kune kuke tsoron tuwo,zama suka yi suna ta hira kafin ya mike
ya koma part dinsa.

Bayan kwana uku da dawowar Papa ya daidaita Anam da Mijinta ta koma gidan
miji,gidansu komai ya dawo daidai,Yan aiki da komai duk an dawo da su,amma Yan aiki
sunga canji matuka yanzu ba wulakanci,ko su Haly zasu yi Mima tana tsawatarwa,suma
Papa yace su fito da Mazaje a musu aure kawai.
Arham kuwa Papa yace dole sai ya koma makarantar sojojinsa,yaki yarda da kyar
Mima ta nemar Masa alfarma aka kyale shi,Yanzu Mima shirye shirye take zata je
gidan iyayen Chika da na Naila,suna haka Kuma Mummy aka kawo mata takardar sammaci
daga kotu dake Kano zasu fara zama.

Haidar ne ya sauke Nabeel a gidansa da kayan makulashensa,yace sai da safe a


bi yarinya a hankali,Nabeel yace Inshaallah ya kulle gidansa ko Ina ya shige
ciki,Yana shiga ya samu Hidaya anci kuka an gode Allah sai ajiyar zuciya take,tana
ganinsa ya shugo taci gaba da kukanta tace shike nan Kuma duniya,dariya ta bashi ma
yace yanzu bakya tsoron ciwon Kai,wannan wanne irin kuka ne haka,Hidaya tace ai
dole nayi tunda ba me Sona na aura ba ko ka taba ce min I love you,Nabeel a ransa
yace Ina da aiki Allah ya hadani da yarinya zan Sha soki burutsu,a fili yace
eyyaaaa ai bari nayi ki gani a aikace aikin I love you ai na musamman ne.....ya
rungumeta,Hidaya harda kare kirjinta da hannu kar ma ya taba Jikin Nabeel,Nabeel
yace ke tunda kina da Breast dinki saki abinki mana wacce bata da shi itace da
kunya ai,kamshin jikinsa take shaka me dadi tayi shuru,Yana shafa bayanta a hankali
da sigar lallashi sun Dade a haka sai Kuma ta fara bacci,tashinta yayi yace akwai
aiki a gaba yau ai ba ranar bacci bace Darling,Baba Ibeji yau ba bacci,Hidaya tace
menene Baba Ibeji? Yace anjima kadan zaki Gani ga Chief SG Kuma Baba Ibeji a bayan
SG,Hidaya tace ban sansu ba,yace zaki sansu sai anjima,shuru tayi tana tunanin mene
SG ta kasa ganewa bare wani Baba Ibeji,kayan makulashen ya baje musu,tace ta koshi
yace ai ya zama dole na dura miki,a hankali Yana lallashinta Yana bata a baki ta
girgiza Kai tace ni nace na koshi,yace a'a yanzu Dan ladan da zan samu na ranar
farko shine zaki sa bazan samu ba,Dan karbi kici mana haba zumata a haka da wayo
taci ta koshi shima haka sannan yace muje na miki wanka,da sauri ta kalle shi Yana
zare Ido,tace Kai yanzu sai kayi min wankan in nace? ko baki ce bama,tace zanyi da
kaina ta shige bedroom da gudu harda sa key kar ma ya bude ta,Yana zaune ta gama ta
fito ya shiga shima ya fito ya samu har ta shirya cikin hadaddiyar rigar baccinta
maroon ta Dora skert a Kai da Hijab,murmushi yayi ya kalleta sannan ya shirya ya sa
jallabiya ta shimfida musu Sallaya ya jasu sallah,sai da suka idar tace zazzabi
nake ji,dariya ta kusa kwace Masa sabo da shiriritar Hidaya ta yarinta sai yanzu
zata fara zazzabin,yace sannu tace yawwa da cikina ciwo,yace Allah yasa dai ba
period bane,tace shine nan Allah,ya bata idea,dariya yayi yace sannu,tace
yawwa,Yana binta da mayen kallo ya cire mata Hijab da Skirt din yace Kya fi Shan
iska ko je ki kwanta,da sauri ta haura Saman bed ta dunkule waje daya,light ya
kashe kamar gaske ya dauki wayarsa Yana dannawa sannan ya haura Saman bed din bayan
ya cire jallabiyar daga shi sai boxers ya kwanta a bayanta,Hidaya tsoro ya
kamata,jikinta ya fara rawa,a hankali yace my love,shuru tayi ta fara sheshekar
kuka da hawaye,rungumeta yayi jikinsa tare da sakin ajiyar zuciya,kamar zai cinyeta
haka ya nannadeta a jikinsa,Hidaya tana jinsa Yana bin jikinta da wani irin
salo,zip din rigarta ya fara ja a hankali sai ya fasa ya juyo da ita gabansa ya
lalubi bakinta Yana tsotsa,Hidaya jiki sai mazari yake tana hawaye,Zip din ya janye
a hankali ya cire rigar albarkatu suka bayyana na matashiyar budurwa,Nabeel ya
sukurkuce Yana furta wow.....ya fara Murza su hankalinsa kwance,Yana shidewa,Hidaya
taji Dan dadi dadi,tace nidai ba a taba yi min ba,yace dama waye ya isa ni da
kayana yayi ai sai ya iso ga me su ko? tace ae,yace da dadi? kunya taji ta rufe
idonta,kuka da tsoro duk sun gudu Hidaya taji murji,hannunta ya dora a Saman
Hallare yace ga SG kin San meaning? Hidaya tace a'a yace Sperm generator
kenan,balls biyun nan Kuma Baba Ibeji inji yarabawa,wani gunkinsu ne twins shine
suke ce Masa Baba Ibeji,kin gane to? Hidaya ta kama dariya tace gaskiya Kai Dan
isk......da sauri ta rufe bakinta,yace ai kin riga kin fada ma,Dan iska ne ni,tace
a'a ai ni matarka ce in ka fada ma zanji ni da kunne,kuka ya kare kenan? ya
tambaya,Hidaya ta daga Masa Kai tace ya tafi ban sani ba.

Da wayo da hira ya dinga sarrafa Hidaya Yana sata tana Masa abubuwa masu wuyar
furtawa,a hankali har ya samu ya nemi hanya,shi kanshi ya Sha wahala sabo da
karancin shekarun Hidaya,amma duk da haka tayi kokari Dan barayi kuka ba ita,sai
dai tana ta rokonsa ka daina da zafi,yana ta Sambatu ya zauce,I love you yau sai da
kunnen Hidaya ya gaji da ji,a nutse ya bita duk da haka ya kamanta kokari sosai
ganin bai cutar da ita ba,gashi Virgin Shima,sai da ya gamsu sosai Hidaya Tasha
Madara kamar zata suma sabo da zafin data ji,sai da ya nutsu yace saura second
round,Hidaya tace Allahumma a'a wlh ba Amin ba bazan yarda ba,yanzu ma bazan iya
tashi ba,ka cuceni ka gama dani,yanzu tafiya ma bazan iya ba wlh sai na fadawa
Ummata gobe tazo ta tafi dani tunda Kai Dan zafi ne,ni nasan akwai Dan Zaki akwai
Dan tsami wlh Kai dan Zafi ne,Allah Yana kallonka cutata da kayi,Dariya ta kama
Nabeel ita Hidaya sai da aka yi abin bakinta ya bude take ya cakaki ba ji ba
gani,dama mugunta Goggo ta shirya min sabo da basa kaunata Naila suke,shi yasa suka
turoka kazo da Baba Ibejinkaaaa....sai kuka ihun bayan hari sai da aka gama take
kuka,Nabeel dariya duk ta kama shi da kyar yake danne ta.

Iman kuwa yau yini tayi a wahala bata San an Kai Amaryar Nabeel bama tana faman
jinya,dare nayi Kuma Annoor yace bazai iya hakura ba shi mutuwa zaiyi sai ya Kara
yi,suka dinga daru da fada,ta kira Umma Habiba a waya tana kuka tace Annoor ne zai
kashe ni Dan Allah kuzo ku taimaka min,Habiba tana ji tace ya mikawa Annoor
wayar,ya karba ya fita a hayyacinsa ma,Habiba tana ta Masa fada Kai Annoor ba haka
ake ba fa,hakuri akeyi sai taji sauki ta warke kayi hakuri kaji,to kawai yake iya
furtawa,suna gama wayar yace da Iman ni nace ki sa min magani? Iman Baki na rawa
tace ai ai ai...ni taimakonka nayi ban San abin haka yake ba,nufarta yayi ta mike
da ihu wayyo...tayi tsalle gefe ga ko Ina ya kulle,Iman tayi rokon tayi magiya tayi
kukan amma Annoor bai ji bai gani,sai da ya sake yi,Kuma ya Dade bai kawo ba,a haka
ma kokari yayi ya kawo wai,Iman ta mike taza bude kofa ta gudu yace wlh ba Inda
zakije Nan yini Nan kwana,tace ba sai ka kashe ni ka huta ba,dariya yayi cikin
nishadi yace I'm sorry wlh bazan iya hakura ba ni anjima ma zan iya Kari muje na
gasaki na miki Allura ki samu relief kafin asuba.

Iman zubewa tayi a kasa tana birgima tana kururuwar neman agaji,gogan kuwa a
wani nutse yake ko a jikinsa,waya ta sake dauka ta kira Kawu tana rusa kuka,sai da
Kawu ya tsorata ta fada Masa tace Kawu ya kulleni a daki wlh ba fita ba shiga sai
Abu daya yake zai kasheni,maganin nan na Abban su Hidaya na bashi wlh ban San Yana
yi ba,Kawu yace ke Dan ubanki wanne karanbani ne ya kaiki,Iman tace Dan Allah a
kawo min agaji ko da ambulance a taho Kawu kwana na zai kare.
Kawu yaji tsoro ya taho a tamanin shi da Amaryarsa,tun daga Palo suke Jin kukan
Iman,shi kuwa Yana gefen bed Yana latsa wayarsa cikin nutsuwa Yana Jin dadin
duniya,shi bai taba Jin dadin duniya ba sai yau.

Knocking aka yi a kofar yace waye? ubanka ne cewar Maman Annoor,baza ka bude
kofar ba,yace to yanzu mutum da Iyalinsa sai a dinga Masa katsalandan,Jauro da
lallashi yace Annoor bude kaji nawan,Annoor yace ni gaskiya ba a yi min adalci tun
yaushe nayi aure Kuma daga na samu lafiya shike nan sai a sani a gaba,Kawu yace
wannan ma ai lalura ce Annoor ka bari a samo Maka magani,yace ni nafi so na a haka
a barni a haka,to bude kofar a samu a kular Maka da Iman din,da kyar ya bude Iman
ta fice da sauri jiki na rawa tana dingishi,tace ku tafi dani wlh kuka barni shike
nan sai gawata,Iman Jauro ya kalla duk ta firgice kamar mahaukaciya,a mota suka
sata suka tafi da ita,Annoor yace wlh za a San an tafi min da mata,kuje ba Inda
zanje zan gani waye da power.
Ni dama tunda Mama ta shugo mana dangi ta auri Kawu nasan ta dinga takura min
kenan.
Maman Annoor dai gidanta ta wuce da Iman,Iman a mota tace Kai Tausayinsa nake ji
gaskiya a Maida ni in da kwana na a gaba na tashi,Dan Allah ku Maida ni,Jauro Ido
ya zaro waje yace a Maida ke? Iman tace ni gaskiya a Maida ni Tausayinsa nake ji
yayi min Allura,Jauro yayi reverse ba tare da yace komai ba,Maman Annoor zata yi
magana yace rabu da su a maidata,ai dai tace a maidata to a kaita Allah ya
tsare,Iman tace Likita ne ya min Allura dama Yana yi min,Jauro af ai an gama
kwantar da hankalinki Iman ai munyi shishigi,Iman ba kunya tace ei dama cewa nayi
ai a gidan a iya gidan za a taimaka min ba a tafi dani ba,Jauro yace
madallaaaaa....ya Maida Iman har gidan Annoor ya fito yace muje na rakaki Inda na
dakko ki tace to,suka tafi da Jauro,tsabar takaici Maman Annoor bata fito a mota
ba.

Har bedroom suka shiga,Jauro yaga Annoor a zaune yayi tagumi yace ga matarka
tace a dawo da ita tausayinka take ji,Likita ne Kai kana da Allura a gafarce
mu,Jauro ya juya ya fice yace ka sa key dinka,Annoor murmushi yayi ya rungume
Iman,tace kaga dai tausayinka naji nima ka tausaya min yace ya zama dole tawan,da
na kulla tsiya da Kinga tashin hankali da kin zauna,Iman tace a'a bazan zauna bama
muyi wanka kayi min Allura na samu sauki.

Kawu Yana driving yace yau naji kunyar da ban taba ji ba,daga yau ban sake
wannan shishigi shi yasa Hashimu ya fada min yace ko an kawo Kara a irin wannan
nayi kamar banji ba naki ji gashi naji kunya.
Maman Annoor tace amma da ta hakura an gyarata taji sauki shi Kuma an samu
makarin maganin tunda akwai,Jauro yace tace Yana da Allura fa rabu da su.

GIDAN YARI
Khadija wacce aka fi sani da Mero da gudu ta fito daga wani daki wuf ta afka wani
dakin na kusa da Wanda ta fito a ciki,tana shiga ta dauki wani karfenta dogo me
nauyi da kauri kamar Yar sanda,Wanda a gidan yarin ta tsinci abinta
Tana zuwa ta samu Jikin bango daidai wata kusurwar dakin Inda wajen yake a tsage
taci gaba cusa Karfenta tana dukan wajen tana bulawa lallai sai tayi kofa,tana ta
marmaso kasar gini tana ta fama kamar wata yajuju wa majuju tana ta aikin fasa
gini,Matashin Dake cikin dakin ta baya Yana kwance Yana baccinsa yaji abinda aka
Saba yi kullum ta bayan dakinsa dake VIP, tashi yayi zaune Yana tsaki.

Dan bakinsa karami ya bude yace waye? Mero tana jinsa tace nice kawarka,yace
kawar ubanwa? taka ta bashi amsa,ransa ya baci,kyakyawan matashi ne na gaske fari
ne amma ba fari karr ba sai Dan Karen kyau,Kana ganinsa kasan bai saba da wahala
ba,gashinsa me yawa ya shafa ya dauki wayarsa me tsada dake ringing,yace
hello...Abbu...gobara...ta cinye gidan du?...Muryar Mero yaji tace amma dai bata ci
mutum ba ko? shareta yayi yaci gaba da wayarsa yace Subhannallah duka yanzu gidanmu
ya Kone Abbu? Mero ce ta fashe da kuka daga baya tace shike nan gidan surukaina ya
Kone munyi gobara,ta daina bula ginin ta fito tana kuka bilhakki da gaskiya,kowa ya
tare Mero me ya faru? gidan su saurayina nane ya Kone gobara aka yi mana,sun zaci
gobarar ma da gaske a gidansu aka yi ta.

Mutane suka cika dakin su Mero ana ta zuwar mata jaje,Mata sai tururuwa suke
yi,Khadija Ashe haka aka yi muku gobara,tace wallahi abin ba kyau gida hadadde an
ware min part dina guda za a kaini can in anyi aure amma ba rabo ya Kone yanzu sai
an gina wani,labari ya cika ko Ina anyiwa Khadija gobara a gidan aurenta,Dake tayi
mugun suna shi yasa kowa yaji labari,shi Kuma matashin da aka yiwa gobarar ma ba
Wanda ya fadawa to bama ya kula kowa a gidan,dama dama ma su Malam Jilani Yana zuwa
wajen su.

Mero tsabar jaraba har su Skola sun Santa su Goje sabo da tsayawa take a Jikin
katangar Maza tayi ta surutu tana basu labari,idan Allah ya kawo wani zai wuce yaji
kadan, da tunanin su Goje ma Aljana ce a wajen take fitowa tunda basa ganin kowa
sai dai suji maganganu" Kuma sabo da tsayin katangar da kaurinta bama a Jin me
mutum ke fada sai anyi da gaske.

End of book 2

Mu hadu a book 3
Babu hutu Kuma sabo da anyi tsaye tsaye sosai

AsmaBaffa

You might also like