Download as txt, pdf, or txt
Download as txt, pdf, or txt
You are on page 1of 134

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

AUREN YARJEJENIYA

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

it's rometic love story

Story & written by mommyn fareesa

*GODIYA* godiya ga Allah S W A tsira da Amincin Allah sutabbata ga shugabanmu


Annabi mohd S A W"yah Allah yadda na fara wannan book lafiya yah Allah kasa na
gamashi lafiya"Allah kabani ikon rubuta Abinda ke daidai kuma me Amfani🤲

*GARGAD'I* wannan litttafi k'irkirarran labarine ban yishi dan wata ko waniba idan
yayi kamanceceniya da rayuwar wata ko wani Arashi ne"aguji sauyashi ta kowace siga
sbd hakk'in mallakata ne.

Dedicate to All my fans 💖💔

BISSIMILAHIR RAHAMANIR RAHIM

free page 1&2

kaduna state

*Rimi clinic*!.......Aguje wata had'add'iyar mota bak'a k'irar Lexus X750 tayi
parking"yayinda wasu motocin guda biyu suma sukayi parking bayan bak'ar motar"wanda
Abayan kowace mota An rubuta *Amj big man*" motocin dake baya duk Aka bud'e , Atake
wasu mutane su shidda duk suka fito suna sanye da bak'ak'en kaya Ajikinsu"k'atti ne
majiya k'arfi"da Alama body guards ne"wani k'ato bak'i da bbu Alamar rahama Asaman
fuskarsa yanufi gefen bak'ar motar me glass bak'i yabud'e back sit
Aladabce"Atake wani ni'imtaccen mayen k'amshi me tsayawa Azuciya ya bayyana "kusan
second 10 duk suna tsaye kafin wanda Aka b'udema motar yazuro dogayen santala
santalan k'afafuwan sa waje"dake sanye da cover shoes coffee brown"cikin nutsuwa da
izzah data zama halayyarsa ya ida fitowa dg cikin motar"ya had'e girar sama data
k'asa bbu fara'a ko kad'an Asaman doguwar kyakykyawar fuskarsa"sanye yake da wondo
coffee brown da milk d'in riga"yatsuke k'ugunsa da belt coffee brown..... *Abdallah
mohd jibo kenan!* yong bolonia wanda Akemu lak'abi da BIG MAN" matashin saurayi me
jini Ajika"kuma yaro d'an kwalisa......yatsina fuska yayi yana kallon Asibitin
yashafa bak'ar sumar kansa dake salk'i sbd gyaran datake sha"kafin yadubi Agogon
dake d'aure A damtsan hannunsa"k'arfe 10:12 am na safiyar yau talata"uffan
becebe"yafara tafiyarsa cikin nutsuwa yanufi k'ofar shiga ciki"yayinda body guards
nasa ke biye dashi"tun dg nesa mutane ke binsu da kallo kasancewar big man sananne
ne Agun jama'a"dukda da yawan mutane na masa kallon me girman kai"kai tsaye room 11
yanufa"saidai yana isowa daidai bakin k'ofar shiga d'akin yayiwa body guards nasa
Alama da hannu su jirashi karsu biyoshi ciki" dg haka yatura k'ofar room d'in
yashiga"wasu nurses dake zaune nesa dasu suka bishi da kallo guda na fad'in "kai
masha Allah! kamar shine ya hallaci kansa"duk wacce ta sami waccan guy d'in tagama
sa'a Arayuwa"gudar tace"kedai bari Inda farine k'ilan za'a d'auka ba'indiye ne sbd
kyau da cikar suman kansa.....big man besan ma suna yiba"cikin shan k'amshi
yashigo d'akin yayi sallama tamkar bayaso"kamal na kwance samqn bed idonsa biyu
And'aura masa drip"sai tj da junuid na zaune samqn fararen kujeru roba"suna ganin
shigowar big man suka fara washe baki suna Amsa sallamar da yayi"wanda brown d'in
lips nasa da sukaga sun motsa suka fahimci sallama yayi"junuid ne yatashi daga
samqn kujerar dayake zaune yana cewa"Abokina ga gun zama ka zauna"saidai nasan daka
san miye Ainahin musabbin ciwon kamal da baza kazo dubiya ba"yak'are maganar yana
kallon big man"miskilin beyi mgn ba yadai bashi hannu sukayi musabuha yabama
tj"sannan ya zauna kan farar kujerar yana danna waya......"Abokina barka da
Asuba"cewar kamal"big man ya d'auki kusan second 5 kafin yadubesa" cikin
k'asaitacciyar muryarsa me dad'in Amo da saurare yace"ya jikin naka?"Alhmdllh da
sauk'i"zuwa Anjima zasu bani sallama"okay miye wai ke damun ka?"tj da junuid suka
saki dariyar shakkiyanci Atare"big man yatab'e baki beyi mgn ba"kamal kuwa cikin
kwantar da murya yace"pls Abokina my leemart na hanyar zuwa dubani"idan tazo yanzun
karka mata tsawa ko kyaranta.....doguwar tsuka big man yaja ya mik'e tsaye ya aza
doguwar k'afarsa guda samqn kujerar daya tashi"yana bin kamal da wani irin kallo
cikin kausasa murya yace"ka bani mamaki kamal daka kwanta jinya sbd soyayya"Abin
takaici kuma sbd wannan jaririyar yarinyar leemart"dg k'arshe kuma Ashe tanama
sonka"yanzun bakaji kunyar kwantawa ciwo sbd wannan Abar y'ar cikinka ba??"na rasa
me kuka d'auki soyayya ne"?yak'are maganar yana tab'e baki yayi shiru"tj dake
murmushi yace"sbd kana yadda kakeso shiyasa baka san wahalar soba Abokina"yatsina
fuska big man yayi yace"Allah yatsareni da nasan miye so"banida wannan lokacin na
wahalar da kaina"kai kuma dakake cewar karna mata kaza da kaza"to tafiya zanyi
yanzun"nazone dama na nuna maka nasan Abinda kake b'oyemun"saidai karka yarda muna
tare dakai ka kulata"yada girmanku wajen k'ananun yara da sunan soyayya ku
cigaba"ga manyan y'an mata masu hankali nan Amma ka tsaya sokonci wajen y'ar
cikinka sbd jama kai raini"indama ka hak'ura zata nuna tana sonka koda baka
furtaba"saika nuna zaka Amince da soyayyar ta sbd tana sonka..... yak'are maganar
yana jan tsaki had'e da tab'e baki"kamal ya dubesa yana girgiza kansa yace"Hmm! Big
man kenan"wacce kuke soyayya da ita sam baku dace da juna ba shiyasa bakasan miye
Ainahin SO ba! kaso Asoka shine SO bawai kai Ake soba"ko kuwa kaine ke son ba'a
sonka"karka manta ka fita daban Acikin dubu sbd kamalarka"ka saba mata na rok'on ka
kasosu koka yi soyayya dasu koda bakaso"shiyasa kake ganin laifinah"karka manta
leemart nada 18 yrs yanzun"Ahaka shine take k'aramar yarinya?"to nasanar mata Amma
saita nuna bazata Amince ba shine zuciyata ta buga! daga baya kuma jiya bayan
nasami kaina Anan ta kirani tayi ta nunamun tayi Accepting.....look kamal! kabarni
da fad'amun wannan shirmen"cewar big man Aharzuk'e yanufi k'ofa ya fisgeta da
k'arfi yafita yabar musu daddad'an k'amshin turarensa....kamal yaja Ajiyar zuciya
yana fad'in wlh big man be dace da preety ba"hmm ! Idan ba itaba kana ganin Akwai
wacce zata iya jure wulakancinsa harta Auresa??"saidai idan An sami wacce ke masa
irin son datake masa ko?cewar tj"kamal yace"itama sbd abu biyu take sonsa"na farko
dukiyarsa"na biyu kyawun kamalarsa kodan tayi fahari da hakan cikin mutane"Amma sam
basu daceba"kamata yayi yasami wacce yakeso take sonsa ya Aura"Aikuwa wannan
tatsuniyace! ita kanta preety d'in itace ke zuwa garden d'in nan su gaisa shima
saida Amincewar sa"kiran sama saiya ya yadda inko ta kira zaiki d'auka"hakama idan
tazo wajensa bashine yace" tasoba zai disgata ko Agaban waye kuwa"danshi Atsarinsa
be zuwa tad'i"Arana kana iya samun miss call na matan dake cewa suna sonsa fin 20
kasani kaima"cewar junuid"kamal yatab'e baki yana tunanin tsatstsauran ra'ayi da
muguwar Ak'ida irinta Abokin nasu wato big man"wanda yasan sarai junuid da tj sbd
dukiyarsa suke tare dashi....yana wannan tunanin leemart da sa'ada sukayi sallama
suka shigo d'akin"kamal ya Amsa sallamarsu cikin zumud'i yana fad'in babyn yaya
Abdallah yau bakije skul ba ko?"sa'ada na murmushi tace"makara nayi wlh yaya kamal
ko yayanma besan banjeba"ta k'are maganar suna zama"sbd su tj sun tashi dg kan
kujerun"leemart dai kanta Ak'asa ta kasa nutsuwa sbd irin kallon da kamal ke jifar
dashi"Akunyace suka gaidasu itada sa'ada"kafin sa'ada yarinya y'ar 13 yrs tace"Anty
leemart zanje waje na jiraki"Amma karki jima kizo muje"kinsan yaya 12 pm yake
dawowa gida"idan yagane banje skul ba dukana zaiyi"kanta kawai leemart ta gyad'a
mata"sa'ada batayi mgn ba ta fice d'aga cikin d'akin sbd driver nacan na
jiransu....

Alh mohd jibo shine mahaifin Abdallah"hamshak'in me dukiya ne"sbd tsohon ministern
man fetir ne"kuma d'an kwangilane "yataka makamai masu yawa"hasalinsa d'an garin
yola ne"kasuwanci yakawosa kaduna shida k'aninsa usman"Alh mohd kyakykyawan gaske
ne farin bafulatani"ya had'u da jamilah Anan kaduna sukayi Auren saurayi da
budurwa"suna matuk'ar son junansu"shekaransu biyu da Aure suka haifi d'ansu
Abdallah"yanada shekara 3 Aka haifi mohd (khalifa)saidai Ana goyonsa yarasu"dg nan
hjy Jamila bata koma haihuwa ba"har k'anin mijinta yayi Aure wato usman"bayan
shekara 1 matarsa Aysha ta haifi d'an ta sadeeq bayan shekara 4 ta haifi y'ar ta
haleematu Ana kiranta da leemart"cikin ikon Allah leemart nada 5yrs hjy
jamilah(Ammi)ta haifi sa'ada"daddy da Ammi da Abdallah suka d'auki son duniya suka
Azama sa'ada"wanda lokacin da Aka haifi sa'ada Abdallah nada 20yrs"shine da kansa
yasaka mata baby"tayi bala'in shak'uwa dashi"tun kafin zuwan sa'ada duniya Ammi na
fama da dangin daddy suna cewa" tagama dashi sbd irin soyayyar dayake nuna mata da
kulawa"kwatsam shekara 3 da suka wuce daddy yazoma da Ammi da zancen zai k'ara
Aure"lokacin sa'ada nada 10yrs"hankalin Ammi yatashi sosai dataga tuni be k'ara
Aureba sai yanzun data fara tsufa"dan lokacin 48yrs gareta"wasu najin dad'i wasu
najin bbu dad'i"haka daddy ya Auri tsohuwar bazawara balki"tazo da Agolarta hafsat
Agidan"wanda ko wata ukku bata k'ullah ba Agidan daddy yasaki Ammi saki 2 "hankalin
ta dana Abdallah yatashi matuk'a"kuma yak'i bata sa'ada"Abdallah yasiya mata
had'add'en gida ta koma can da zama itada k'anwarta Anty wasilah wacce mijinta
yarasu"Abdallah ya cigaba da kulawa da baby sa'ada"saidai yayima umma balki wata
iriyar muguwar tsana"yakuma fahimci itace silar raba Auren Amminsa da dadynsa"dama
can bbu ruwanshi da ita da kuma y'arta dake bala'in sonsa"umma balki kuwa dama da
Asiri ta shigo gidan"takuma raba daddy da matarsa da Asiri"yanzun burunta shine
Abdallah ya Auri y'arta"idan haka bata faruba to taga bayan Abdallah ta gaje
komai"gashi Abin mamaki data samu ciki saiya b'are.....

Abdallah tun bayan yagama primary skul daddynsa ya fiddasa k'asar waje yayi
karatunsa Acan sai yasami hutu yake zuwa nigeria"tun tashin Abdallah miskiline na
gidan gaba"da iyayensa kawai yake sakewa sbd yataso d'an gata kuma d'an hutu"sai
bayan An haifi sa'ada sannan Aka rage jidashi"Abdallah yakammala digree nasa na
farko dana biyu duk Akan fannin kasuwanci"lokacin yanada 30yrs yadawo gida Nigeria
da d'inbun nassarori"mahaifinsa yagina mishi camporny na buga furnitures na gida
dana waje"bayan shekara 2 kuma yagina gidan man fetur, yabud'e super market kusan
guda 3"Acikin k'ank'anin lokaci Abdallah yazama yong bolonia"yanzun yanada 34yrs
Aduniya"shekara guda kenan da had'uwarsa da fatima preety"itama ubanta nada
kud'i"preety Asali cikin tv da jarida ta fara ganinsa"kafin tayi k'ok'arin zuwa
office nasa Amatsayin zatayi order d'in gado"daga nan ta Amshi number nasa tafara
cusa kanta"shi kuma dama indai bakan kasuwanci kazo kuyi mgn ba zai iya zaman Awa
guda bece maka komai ba"tun yana disgata da wulak'antata harta samu tashawo
kansa"sbd har kuka da rok'onsa takeyi yasota"hakan yak'ara fasa kansa"yanuna mata
zai iya Aurenta idan zataji dokokinsa"sbd daddynsa dama na matsa masa da zancen ya
Ajiye iyali"preety tayi murna sosai da hakan"saidai mahaifinta yace"saita Ida
karatunta kuma mahaifiyarta dabatada lafiya ta sami lafiya sannan zai mata Aure"dan
komai sai anyima mamanta"Abdallah be damuba da preety tasanar masa"shi dama sbd
daddynsa kawai zaiyi Aure"sbd shi mutum ne me tsananin biyayya ga mahaifansa.....
Abdallah da kamal tun suna yara suke tare har Abdallah yatafi ingila
karatu"shi kuma yayi nasa karatun Anan"wanda kamal d'an jaridane yanzun yana Aiki
gidan TV"yayinda tj shima da junuid duka Abokansu ne"sai bayan Abdallah yadawo gida
Nigeria sukaga yadda yakoma suka nace masa"
Abdallah dogone wankan tarwada"kyakykyawan bafulatanin usuli"me cike da
kyawun haiba da kamala"yanada bak'ar suma da manyan idanuwansa dayake yawan
lumshesu"sbd tsabar cikan gashin girarsa har guda ta kusan had'ewa da y'ar
uwarta"yanada dogon hanci dg k'arshe sai yayi d'an fad'i"lips nasa bown ne"be cika
yawan mgn sbd dan beson yawan hayaniya"mutum neshi me tsananin kwarjini"yanada
zuciya da saurin fushi"saidai beson raini"yanada manyan k'wanji sbd motsa jiki
dayakeji"kuma irin murd'add'en jikin nan garesa duk gashi"idan kuwa yana mgn wasu
har basuson yadena sbd dad'in muryarsa"mutane da yawa na masa kallon me girman
kai"saidai yanada sauk'in kai ga wanda yasan halayensa"Abdallah nada halaye guda 3
masu kyau da mutane suka bashi sheda Akai"na farko yana sallah kan lokacinta"na
biyu beyin k'arya zai fad'i gaskiya ko A gaban waye sbd be tsoro be shakka"sai Abu
na ukku yana yin kyauta taban mamaki"Abdallah na shaye shaye sanadin b'acin ran
rabuwar daddy da Ammi yafara"wanda tj da junuid sune silar fara shaye shaye sa"
kuma iyayensa basu sani ba"lokacin da kamal yasani hankalinsa yatashi
matuk'a"saidai daya fahimci beshan giya hankalinsa yad'an kwanta"yanadai yimasa
nasiha Amma be dena ba"Abdallah be tab'a tsayawaba ya kalli wata y'a mace harya
furta mata kalmar so"saidai shi Ayita cewa Ana sonsa yana disgasu"shiyasa beson
miye soba"idan yaga namiji yarikice sbd mace ba k'aramin haushinsa
yakejiba"musammun da yawan matan dake nuna masa ko baya sonsu to yayi k'azamar
hud'da dasu"wanda hakane yasa yake tsanar masu cewa suna sonsa"junuid da tj dai
basa zina Amma suna soyayyar shan minti.... Abdallah yahad'u tako ina Akwai izzah
da nuna Aji Aduk Inda yashiga"be kuma d'aukar raini"sunan big man kuwa A jami'a
friends nasa suka saka mishi shi....

**************
wani had'add'en garden ne na hutawa wanda da kaga wajen zaka tabbatar da if you're
not in the first social class baza kazo wajen ba"ko ina Akwai grass carpet"zaune
take gaban wani table"hand bag nata da wayarta na A Ajiye samqn table d'in"tayi
shiru ta lula Aduniyar tunani"Iska na marecen yau laraba na kad'awa gwanin
dad'i....gefen zuciyarta kuma tana jiran isowar k'awarta lawisa Awajen"kasancewar
tana son zuwa nan wajen dan yana mugun d'ebe mata kewa"tana sanye da jallabiya
bak'a ta yane kanta da mayafin"bak'in gashin dake gaban goshinta ya bayyana"babu
make up a samqn farar fuskarta Amma haka be hana kyawunta bayyanaba" dan tanada
kyau kamar Aljannah"kimanin kwana 4 kenan dataga wani guy Anan dg nesa"saidai har
yanzun zuciyarta ta kasa mantashi da manta fuskarsa"dukda tanada wanda zata Aura
nanda shekara d'aya da rabi"koshi batajinsa Aranta kamar yadda takeji dataga wannan
guy d'in"d'ago kanta tayi sbd motsin mutane dataji"kowa nata harkan gabansa"wasu
samari da y'an matan nata fira suna shan drinks ko ice cream"wasu kuma manyan
mutanene suna maganar data shafi Aikinsu.......gabanta yayi mugun bugawa! sbd hango
guy d'in datayi dg gaba yana tafiya" sai mutane wasu Abayansa wasu Agefensa suna
biye dashi"kallo d'aya ta musu ta d'auke kanta......jama'a pls ku d'an koma d'aga
can ciki sbd big man ya iso"kuma nan farko farko yafi yawan zama shida muta
nansa"cewar wasu security's dake Aiki Anan"sosai Abin yabama *ummul khairy*
mamaki"kud'i ta biya ta shigo wajen da sauran mutane"haka shima kud'i ya biya to
Akan me za'a ce su matsa ?wayafi Anan wajen??"dukta tambayi kanta Acikin
zuciyarta"batare data san wama Ake nufi da big man d'in ba"juyowa tayi da mamaki
taga duk gaban tables d'in bbu mutane sun koma can gaba"sai ita kad'ai kawai....tj
yaja tsaki yana fad'in ita waccan meyasa barata tashi ba bayan Ansanar kowa ya
matsa??junuid yace"sbd tana tak'amar k'ilan tanada kyau ko?sam Abdallah be lura da
ummul khairy dake zaune ba can nesa"saida yaji kalaman su tj sannan ya lura da
ita"kamal yabisu da kallo sbd yafahimci suna k'ok'arin d'ora big man hanyar banza
yadinga wulak'anta mutane"wanda shima jiya Aka bashi sallama yabiyosu nan d'ansu
d'ebe kewa"kallo d'aya big man yamata yaji wani irin mugun haushinta"musammun daya
lura ko Ajikinta tanama danna waya ma"bayan Ansanar kowa yatashi sbd raini shine ta
zauna ga sa'an wasanta ko??"duk ya Ayyanah hakan Aransa yana cije baki"yana nufar
table d'in da ummu ke zaune"wanda tun kafin ya iso k'amshin turarensa ya rigasa
isowa"su tj na biye dashi"gaban ummu yafad'i data fahimci nan suka doso"saidai ta
had'e rai sbd itama bata d'aukar raini"tana kuma tambayar kanta idan sun iso miye
zasuyi mata to??"........cike da izzah da gadara Abdallah dake sanye da k'ananun
kayan da suka masa masifar kyau yatsaya daga gefenta yanata cin magani"kamal ya
kalleta ya kallesa"bbu wanda yayi mgn"cikin zazzak'ar muryarta tace"malamai bashi
ko tara konaci ban biyaba da zakuzo kumin tsaye samqn kai??"ta fad'a cikin
masifa"tj yace"ke dallah rufema mutane baki"kinsan gaban kowa kike ne?"ko kuwa
bakiji Ance kutashi Anan ba big man ke zama nan waje Jen da mutanansa...ummu bata
ko kalli gefen da tj yake ba"sbd lokaci guda taji wata muguwar tsanarsa"Abdallah
ta kallah suka had'a ido"Atare k'irjinsu ya buga!"dukda yamata kwarjini taji kuma
mugun shakkarsa Arabta Amma batajin zata iya nunawa"harara me rai da lafiya ta
wurgo masa tana fad'in........✍️

🤔🫣🤫tofa ga Abdallah ga ummu khairy yaya kuke ganin za'a soma wasan??🤣

Ad'aure azuba zafafan comments

Yi k'ok'ari ki biya naki domin adama dake Awannan doguwar tafiyar me saka zuciya
nishad'i maza ki biya ta nan dan free pages 5 ne👇
wannan book d'in nakudine
Normal grp 300
Vip grp 1000
Special people 2k wato 3pages in a day

zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK
Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251
300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne

banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo
dan Allah banda kira❌

Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50


Normal grp 500f
Vip grp 1000f
Special people 2000f

dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

AUREN YARJEJENIYA

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

it's rometic love story

Story & written by mommyn fareesa

wannan shafin nakine halak malak *fatima Ahmed shema*💖💓

free page 3&4

.......harara me rai da lafiya ta wurgo masa tana fad'in"malam lafiya zaka tasani
gaba kana kallo??"tukunnah ma waye shi wanda wannan d'an koron ke zuzutawa
haka?"inaso na gansa naji yanada wuta ko aljannah balle yasakani ciki??"kud'i na
biya na shigo nan kuma sune kuka biya kuka shigo ko?to Akan me zan tashi sbd
wani?"bbu wanda ya isa yakafamun doka Anan"ta k'are maganar cikin k'arfin hali da
nuna ko Ajikinta"kamal yasaki murmushi sbd yaji yarinyar tayi bala'in burgesa data
disga TJ tanuna kuma bata tsoron kowa"Abdallah ya kallah yaga bbu Alamar rahama
Asaman kyakykyawar fuskarsa"yana dai bin ummu da wani irin mugun kallo.....ke !
dakata karki gaya mamu maganar banza"ga big man nan Agabanki"zai iya b'atar dake da
Ahalinki bbu Abinda zai ita faruwa"zakizo kina gayama mutane mgn son ranki"ko
Anfad'a miki kinada Ajin dazai kulaki ne??"cewar junuid"kamal yace"pls ya isa
haka"duk kace nace be tasoba"ta fad'i iya gaskiyarta ne"yaka mata muje ga kujeru
can mu zauna dan banga Amfanin tsayuwarmu Anan ba"wani banzan kallo junuid da tj
sukabi kamal dashi"yayinda ummu gabanta keta dukan tara tara "ranta yabata wannan
kyakykyawan mutumin shine big man"tayi mamakin izzarsa da har yanzun beyi mgn ba
yana dai tsaye yana danna waya"yayinda Acikin zuciyarta taji kamal ya burgeta sbd
gaskiyar dayake fad'a"tana wannan tunanin ta d'auki hand bag nata da wayarta ta
mik'e tsaye da nufin tabar musu wajen"saidai tanaso ta wuce shi kuma yana tsaye bbu
dama dole saiya gyara sannan ta wuce"kamal kuwa yayi mamakin Abdallah sbd yasan be
shiga sabgar mata"saidai ranshi yabashi kodai cin mutunci zaiyiwa yarinyar
nan"wacce yaga Alamar tarbiyya da kamun kai Atare da ita"musammun dayaga bata damu
ko rikicewa da ganin big man ba.....ka gyara zan wuce! sanyayyar muryar ummu ta
katsema kamal tunaninsa"Abdallah ya d'auki kusan second 10 kafin ya d'ago kansa ya
watsa mata manyan idanuwansa"Atake taji k'irjinta yabuga"ta d'aure fuska tana
d'auke kanta"koma matsowa yayi dab da ita har tana jin hucin numfashin
sa"subahanallahi! ta fad'a tana matsawa"K wawiya! yafad'a cikin daka tsawa"hakan be
hana tattausan muryanshi bayyanah ba"kin isa ki tsaya ki gayamun mgn ki kuma wanye
lafiya??"never idan kinyi wannan tunanin"yafad'a yana girgiza kansa yanuna ta da
yatsa"dubeki shashasha jiki na d'oyi da tsami"Ayanzun zan nuna miki tabbas inada
k'arfin iko"banida wuta banida Aljannah Amma zakisan inada k'arfin iko ga wanda yyi
gigin shiga gonata"yafad'a yana jan tsaki kamar zai huda harshensa"ya zaro
handkcheef ya tsoshe hancinsa"junuid da tj suka saki dariyar rainin wayo suna nuna
ummu"yayinda body guards nasa suma suka kama dariyar"sauran mutane dake can nesa
suna kallo Amma basusan me suke fad'a ba"wani irin yanayi na b'acin rai ummu ta
tsintsi kanta Aciki"tana jin ba k'aramin muzantata big man yayi ba"batace komaiba
saidai fuskarta bbu Annuri"bata kalli ko wannan suba tayi k'ok'arin tafiya"big man
na yatsina fuska yasha gabanta"batace komaiba tayi dai tsaye.....big man kabar musu
yarinya ta tafi mana"banga wani laifin data maka ba"Amma ka mata irin wannan
wulakancin....kamal sau nawa zance kadena shiga Abinda be shafeka ba?"cewar big man
cikin fushi"ummu tayi k'ok'arin koma tafiya.....caraf big man ya damk'i hannunta ya
maidota baya"Afusace ta juyo ta tsinkesa da mari tana huci tace"idan kasaba rik'e
hannun shashashu toni ba irinsu bace"I hate you!...tsit sukayi dg body guards nasa
har zuwa su junuid sbd tsantsar mamakin Abinda yarinyar nan tayi"kamal kuwa beso
haka ba sbd yasan big man bazai k'yaletaba"shi kuwa uban gayyar shafa kuncinsa yayi
da girarsa ta dama yana wani irin mugun murmushin daya bayyanar da tsantsar kyawun
halittarsa"wanda kamal daya gani yasan mugun Abu zai Aiwatar idan yana irin wannan
murmushin"sannan kuma yana rik'e da hannun nata be sakiba yamasa wata iriyar damk'a
ta mugunta....body guards nasa suka nufi ummu! kubarta"ya fad'a Anutse"ita kuma
tanata kiciniyar k'wace hannunta"big man ya had'e rai sosai yana dubarta kamar yaga
Abin k'yama yace"zasu barki ne dan ki kafa tarihin kin mari mutum kamata"bayan kina
banza k'azama kuma kucaka! ina mai tabbatar miki da cewa" zakiyi nadamar dabaki
tab'a yin irinta ba Arayuwar ki...Ai big man hukuncin daya kamace ta shine reping!
cewar tj" gaban ummu yayi wani irin mugun fad'uwa ta zaro ido da Alamar razana
Asaman kyakykyawar fuskar ta"innalillahi wa inna ilaihir raju'un! yanzun har Abin
yakai haka Abdallah??"cewar kamal cikin fushi"kasan me suke shirin sakaka ka Aikata
kuwa??.....saurin cika hannun ummu Abdallah yayi sbd cizon data gartsa masa"tayi
k'ok'arin guduwa"Abdallah yadubeta da nufin yabita"kamal ya rik'e masa hannu"yana
fad'in kasan illar Abinda kake shirin jama kanka"kanaso duniya tamaka wata fassara
ne??"ka cikani kamal ko kuwa na rabu dakai har Abada"cewar big man cikin hargiwa
yana watsama kamal mugun kallo da idanuwansa da suka rine zuwa jaa"saime Abdallah
idan ka rabu dani?"sbd na fad'a maka gaskiya kace haka?"to bari kaji su da kake
tak'ama dasu wata ran zakayi nadamar saninsu Arayuwarka"tunda suna sakaka hanyar
banza.....wace irin banzar mgn ce wannan kakeyi haka kamal?"cewar junuid"kamal yaja
tsaki yana fad'in ban saniba"yacika hannun big man yana fad'in bbu damuwa na fita
rayuwarka kaje kayi Abinda kaga dama"yana fad'in hakan yajuya yayi
tafiyarsa"Alokacin kuma ummu tabar wajen Aguje"tana fitowa bakin get me nafef nayin
parking zai Ajiye lawisa dan ta shiga ciki"jikinta na rawa tace"karki fito lawisa
yamayar damu gida Akwai matsala"ta fad'a tana shigowa cikin nafef d'in tace"ja muje
Anguwar tudun wada"lawisa ta kalleta tana fad'in k'awata lafiya naganki
arikice??"lawisa nida koma zuwa wajen nan har Abada"bazan tab'a yafe masa ba"waye
wai?"ko wani Abu mubashshir d'in ya miki ne?"ah ah mubashshir ma yana Abuja"ta
fad'a tana fashewa da kuka"lawisa tayi salati"tana fad'in pls kiyi hak'uri kiyi
shiru ki sanarmun meke faruwa ne?"k'in shiru tayi taci gaba da kukanta"saida tayi
me isarta sanan tayi shiru tana jan Ajiyar zuciya"lawisa kuwa bari tayi su sauka dg
cikin nafef d'in taji meke faruwa"bayan sun iso Anguwar su"suka sallami me nafef
d'in"kai tsaye gidansu lawisa suka nufa"a compound d'in gidan suka zauna kan
plastic chairs"lawisa ta kalleta da damuwa tace"pls ummu ki fad'amun meya
faru?"tsaki taja ta shiga sanar mata komai.....lallai Abin da ban mamaki"kema kinyi
kasadar marin mutum kamar *Abdallah mohd jibo* ta yaya kikasan sunansa?"tunda naji
kince big man nagane shine"kuma dama Anan nake yawan ganinsa idan munje"to yau kin
rigani zuwa shine kika zauna Inda sukafi yawan zama"idan baki mantaba can ciki nake
janki muje"batun keda koma zuwa wajen har Abada be tasoba"na farko zai d'auka kinji
tsoro ne"na biyu zai iya bincike yagano gidan ku yamiki wulak'anci sbd yanada
girman kai...yaushe matsalata zatazo k'arshe lausy?"dg wannan sai wannan"na maresa
ne sbd hannuna daya tab'a"saidai na kasa manta Abun lausy"idan kuma muka cigaba da
zuwa ya wulak'antani fa?"bayan kinsan waye mahaifina"da shima ta kansa yakeyi bazai
iya bimun hakk'ina ba koda Ancutar dani"hakane k'awata na sani"karki manta big man
yanada kud'i hakama iyayensa"idan yaso yamiki wani Abu rik'esa da kikace Anyi hakan
bazai hana ya miki ba"jibi zamu koma mu zauna Inda muka saba zama"idan yazo miki da
wani Abu ki bashi hak'uri ya wuce kawai"bazan iyaba"sbd na tsanesa lausy"iya Abinda
nasani be isa yamun Abinda Allah be mun ba"saidai batun raping yatashi hankalina
wlh"karki manta damuwar danake fuskanta Agidan mu sbd na jima banyi Aureba"shin
idan yayi sanadin dana rasa martabata me babana da kishiyar mamana da kakata zasu
fad'a??"in sha Allah hakan bazai faruba dansu tsorataki suka fad'i haka"ki kwantar
da hankalinki k'awata insha Allah komai zaizo k'arshe"bana zaton Anan kurkusa
matsalata zatazo k'arshe lawisa"gara ke kin kusan Aurenki nanda wata 4 "ni kuwa
saifa nan da shekara guda za'a saka biki har Ayi auren"cike da tausayawa lawisa
keta bata baki da rarrashinta"harta d'an sakko sannan sukayi sallama bata shiga
cikin gidan ba ta nufi gidansu....
Cikin tsananin b'acin rai da zafin zuciya big man da mutanan sa suka bar garden
d'in"junuid da tj basu furta komai ba sbd yadda sukaga ran mutumin nasu yab'aci"
sun tabbar da cewa" sukayi mgn zai musu rashin mutuncin dabasu zato"Ahanya suka
sauke su tj"Abdallah kuwa gidansu dake malali aka nufa dashi"tun dg bakin get dg
waje zuwa cikin katafaren gidan Anguwa guda security ne"driver yayi horn aka bud'e
masa get"yana gama parking Aka bud'e ma big man k'ofa yafito" fuskarsa Ad'aure
tamau ya wuce cikin gidan"gidane na Alfarma wanda Aka kashe dukiya wajen
ginashi"wanda kaf a Anguwar Antabbatar bbu gida me kyau kamar gidan Alh mohd
jibo"kai tsaye babban parlourn gidan Abdallah yanufa cikin isa da izzah"yana rik'e
da wayoyinsa"haka yatura k'ofar yashiga kamar Ammasa tilas"murya can k'asan
mak'oshi yayi sallama"sa'ada da hafsat na zaune kan kujera"hafsat na chats gabanta
kuma farfesun naman rago ne da fruits da drinks tanaci"cikin yanga da yatsina
tamkar gidan ubanta"sa'ada kuwa kallo takeyi a TV"sai mai Aiki dake zarya tsakanin
dining area zuwa kitchen "sa'ada kuwa sam bataji sallamarsa ba saidai mayataccen
k'amshin turarensa data shak'a yasaka tayi saurin d'ago kanta ta kallesa zai nufi
part nasa"saidai Atake ranta yabata yana cikin b'acin rai sbd yadda taga ya had'e
rai "da murna ta tashi tana fad'in oyoyo my sweet heart! ta k'are maganar tana
k'ok'arin hugging nasa"kallon da watso mata yasaka tayi tsaye cak"hafsat tayi k'asa
da murya tana gaidashi"yaja doguwar tsuka ya haye upstairs"sa'ada tabi bayan sa da
sauri"saidai tana zuwa parlourn sa tasamu yashige bed room d'insa"ta turo baki ta
sakko down stairs ta wuce d'akinta sbd tayi sallah sai taje suyi dinner"sbd ya
d'auki kuku ke musu girki be cin girkin umma balki.....zuciyar big man Acunkushe
take yashige had'add'en bed room nasa dayaji kayan more rayuwa aljannah
duniya"gaban mirror yatsaya yana cire link d'in hannun rigarsa"bbu Abinda yake
tunawa sai time da ummu ta maresa"tsaki yaja yana jin muddin be mata hukunci ba bai
cika Abdallah ba.... haka ya daure ya shiga wanka da nufin idan yafito yatafi
masjeed"bayan yagama wankan yayi kwance cikin bahon wankan yatuna time d'in da
wannan k'azamar yarinyar take gaya masa mgn harta maresa"never! yafad'a da k'arfi
yana huci yacigaba da cewa" bazan tab'a barinki ba saina miki Abinda na
wulak'antaki"yafad'a yana huci tamkar wani tab'abbe"yaja tsaki yana fitowa dg cikin
bahon wankan ya d'aura towel yayi alwalah"saidai lokacin daya fito dg bath room
yaduba time"harma An mance da gama sallah"bayan ka'idarsa yana shiga bath room
6:30pm sai 6:50 pm yake fitowa"10 minit ya ishesa ya shirya yaje yabi jam'in magrib
da ake tayar da sallar da k'arfe 7:00pm"Amma yanzun gashi 7:10 pm yafito dg bath
room"yab'ata kusan 40minit Aciki"tsaki kawai yake ja bbu ko k'akk'autawa"yana jin
wata iriyar muguwar tsannar ummu Aransa" sbd tayi sanadin daya zauna yab'ata
lokacinsa cikin damuwa da tunani"Abinda wata y'a mace bata tab'a yin sanadin
yashiga ba kenan"kasancewar sa me bama lokaci mahinmanci Arayuwarsa"shiryawa yayi
cikin bak'ar jallabiya wacce tayi masa masifar kyau" Aciki n d'akin yayi sallar
magrib"bayan yagama ya fito da nufin yatafi yayi sallar isha'i a masjeed" A parlour
ya sami sa'ada zaune kan kujera tayi tagumi"tausayinta yaji sbd yasan yanzun shine
komai nata"tana ganinsa ta taso ta fad'a jikinsa tana fad'in yaya Abdallah mena
maka pls?"nidai ka kiramun Ammi nah mu gaisa ko?"ta k'are maganar cikin
shagwab'a"baby meyasa bakya jin mgn?"bance kidena hugging nawaba sbd kin
girma?"yak'are maganar yana janyeta dg jikinsa suka zauna kan kujera"fuskarsa
Ad'aure yace"sau nawa zance miki karna koma ganinki kin zauna Inda shashashar
yarinyar nan take?"Ayya yaya nike zaune parlourn shine tazo ta zauna itama"dg yau
na hanaki zaman parlourn"bed room naki Akwai tv kiyi kallonki Acan"idan ina nan
kiyi kallon nan"Ammi kuma Anjima zan kira miki ita"to yaya ina zakaje
yanzun?"masjeed! yafad'a Agundure"kasiyamun ice cream pls"dato ya Amsa yayi shiru
yana tunani"tsaki yaja daya tuna da kamal da kalamansa"shi kansa beso yarabu da
kamal"yasan kuma tabbas su tj sbd Abin hannunsa suke tare dashi"kamal kuwa yasan
yanada rufin Asiri iya bakin gwargwado sbd yana Aikinsa yana samu kuma mahaifinsa
shima yana dashi"sau tari zai yima kamal Alkhairi zaik'i Amsa yace masa "yasamu
wad'anda basu dashi yataimaka musu zasuyi farin ciki"irin wannan halayyar ta nuna
k'in son Abin hannunsa tana burgesa da kamal"Amma sbd wata banza shine har zaiyi
fushi dashi"to su zuba shida shi"da wannan tunanin yatashi yafita yaje yayi
sallah"be dawo gidan ba sai 10 pm"yaje yayi shaye shaye son ransa sbd damuwar da
b'acin ran da ummu ta haddasa masa"yakumasha Alwashin bazai tab'a k'yale taba saiya
mata hukunci mafi muni"ko dinner beyiba ya shige bed room nasa"be cire jallabiyar
jikinsa ba ya kwanta bacci yayi Awon gaba dashi...
Ab'angaren ummul khairy.....

wannan book d'in nakudine


Normal grp 300
Vip grp 1000
Special people 2k wato 3pages in a day

zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK
Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251
300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne

banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo
dan Allah banda kira❌

Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50


Normal grp 500f
Vip grp 1000f
Special people 2000f

dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

AUREN YARJEJENIYA

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

it's rometic love story

Story & written by mommyn fareesa

Free page 5&6

...... Ab'angaren ummul khairy kuwa"gabanta nata fad'uwa ta iso layin gidansu
"Aranta tana Addu'ar Allah yasa babanta yatafi masallaci wajen sallar magrib"sbd
tasan idan yaganta saiya gaya mata mgn me zafi"cikin sa'a ta samu soro bbu
kowa"Ahankali ta shigo tsakar gidan da sallama"mama na zaune tana Alwalah"goggo
luba na tuk'in tuwon dare"Amsa sallamarta mama tayi tana fad'in kun dawo ne?"Eh
lawisan ma ta wuce gida......A hayye nanaye! Ayi dai mugani idan tusa na hura
wuta"Anje yawon banza An fake da wani batu daban"cewar goggo luba tana tab'e
baki"Aranta tana ganin yaka mata ta koma gun bokonta, ta koma sabon shiri sbd kar
ummu ta Auru"dan ta lashi ta kobin ummu baza tayi Aureba tafi y'ay'an ta
hutawa"bayan kyawun halitta data fisu dashi....ummu da mama kuwa gefen da goggo
luba take basuma kallah ba"sbd sun saba da mugun halinta"kullum Addu'ar mama Allah
yabama ummul khairy miji na k'warai tayi Aure ko hankalinta dana ummu zai
kwanta"d'aki mama ta shiga maganganun goggo luba na sukar zuciyarta ta kabbara
sallah"ummu kuwa Alwalah tayi ta shigo parlourn ta samu mama na raka'ar
k'arshe"itama sallar ta kabbara"bayan ta idar taci gaba da Azkhar"Abinda yafaru
tsakaninta da Abdallah yana mak'ale Aranta"tarasa meyasa data tuna shi sai taji
fad'uwar gaba?"Addu'a ta shafa ta fito tsakar gidan da kud'i Ahannunta sbd ta samu
yaron da zata Aika Asiyo mata credit"lokacin kuma goggo luba na kwashin tuwo"mariya
ummu ta kallah tana fad'in mariya Amshi siyomun kati MTN dan Allah na 500....babu
Inda zataje da daren nan"keda kika dawo daga wajen yawon gantali me yahana Acan
baki siyo katin ba??"yawon gantali kuma goggo?"Eh mana"kullum kina fita Ana fakewa
da wajen Aiki kike zuwa ko Anguwa to munsan kom..wa'iyazubillah! ki kyautata zato
sbd zato zunubine koda yakasance gaskiya"kuma na barki da Allah....eyye?ni kike
gayawa mgn ummulkhairy?kafin ummu tayi mgn babanta ya shigo tsakar gidan"kukan
munafurci goggo luba ta saka"gaban ummu ya fad'i"baba yakalleta yace"lafiya
lubabatuna kike kuka?"zagina ummulkhairy tayi mlm! sbd nace dare yayi bazata Aiki
mariya siyen kati ba....dan ubanki ita kika zaga?"wato uwarki ta turoki ko?"ke y'ar
iska zaki zageta"kin gand'amemun Agida" har Asiya k'anwarki ta hud'u tayi Aure ke
kina nan tulke Agida?"shine Abin naki yazo kan matata ko?yafad'a cikin d'aga
murya"ummu ta fashe da kuka Aguje ta shige cikin d'akin su"babah ya dinga bama
goggo luba hak'uri"tana kukan munafurci ta nuna bbu komai"zuciyarta kuwa fari
k'ar"gefen tabarma baba ya zaunah yanata zage zage"harta gama rabon Abincin ta
Ajiye masa nasa"ta kira mahmood yazo ya d'auki nasu data ligara musu"wanda su
basuma dogara da Abincin gidan ba"mama ta dubi ummu tana murmushi me ciwo sbd taji
komai daya faru tace"kiyi hak'uri ummulkhairy"Aure da mutuwa da haihuwa duk
lokacine da yazo za'a yi"kici gaba da Addu'a mahakurci mawadacine wata ran Inda
rabo"inaji Ajikinah zaki zama Abin kwatance wata ran"kuma insha Allah hawayen da
muka zubar Agidan nan bazasu tashi Abanzabq"duk bak'in ciki da b'acin rai na d'a
namiji da kishiya nagani na had'iya"cikin ganima nakeyi"Amma yanzun Abubuwa sunyi
sauk'i Akan da sbd dogaro da Allah da mukayi"sbd haka ki manta da komai kiyi Abinda
ke gabanki....sosai taji sanyin kalaman mama Azuciyarta"tayi shiru batace
komaiba"Ahaka umar ya shigo cikin matsakaicin parlourn dake d'auke da kujeru name
rufin Asiri"umar ka dawo ne?"Eh mama"Anty ummu lafiya naga kamar kinyi kuka?"babu
komai ungo Amsomun kati"no barshi na siyo miki inada kud'i"batace komaiba yafita dg
cikin d'akin"kular jalop d'in wake da shinkafa mama ta d'akko ta zubama umar idan
yadawo yaci"sannan itama ta zuba nata"tabar sauran sbd ummu da mahmood da Aminu
idan zasuci"dan ita mama batama cin girkin goggo luba"girkinta takeyi daban
kullum....
Mlm rufa'i haifaffan d'an garin kaduna ne kowa nasa na Anan"ya had'u da hajara
datazo suna Anan kd suka kama soyayya"wacce ita y'ar Asalin maiduguri ce"basu
jimaba sukayi Aure"Aka kawo hajarah kaduna"danginta basuson Auren dandai tanace shi
takeso"suna zaman lafiya da soyayya"kasancewar ga gidan mlm rufa'i ga gidan
iyayensa"hjy yaya itace mahaifiyarsa su biyune kawai ta haifa duk maza shida
jafaru"kafin kuma rufa'i yayi Aure mahaifinsu yarasu"kowa yasan y'an mai duguri da
iya kirsan zaman Aure da Ado da lalle da turaruka"tuni hajara tayi katutu Azuciyar
rufa'i"baya ganin kowa gabansa sai ita"sannu Ahankali tun hjy yaya bata damuba har
y'an gulma suka fara tsogumin an mallake mata d'a"Aikuwa ta fara nunawa hajara
k'i"wanda lokacin harma An haifi ummulkhairy"dg ita sai Aminu sai Umar"wanda Ana
goyonsa ne hjy yaya ta tada fitinah sai rufa'i ya Auri lubabatu y'ar k'anwarta dake
masifar sonsa"hajara"wato mama ta tashi hankalinta"shima rufa'i duk yadamu sbd
beson Luba"haka dai Akayi wannan Aure sbd bin umarnin mahaifiyarsa"kasancewar
gidansa nada girma"itama Aka gina mata ciki da parlour Aka kawota"da farko lafiya
qlau suke zaune da mama"sai bayan tashiga jikinta sannan tafara nuna mata mugun
hali da k'i"daga farko babah yana Adalci"Amma Luba na haihuwar y'arta ta farko
Asiya ta dawo dg wankan gida"gaba d'aya baba ya burkice kanta"banbanci k'arara yake
nunawa"ga hjy yaya na nuna so ga Luba da goyon bayanta kan komai"lokacin kuma mama
takoma haihuwa Amma bbu rai"saima tayi Allura"sbd gaba d'aya hidimar yaranta 3
tadawo kanta"yayinda Luba keyin ciki da goyo"kuma Abin Allah ya'y'a mata take
haihuwa"saida tayi Asiya,humaira, Amina,mariya , zqinab"lokacin kuma data haifi
mariya mama na goyon mahmood Autanta"Luba kuwa hankalinta yatashi dataga batada d'a
namiji sai y'ay'a mata har biyar"mama kuwa maza 3 gareta mace guda wato
ummulkhairy"gashi kuma ummu tafi duka yaran gidan kyau"hakan yasa Luba ke nuna
hassadarta k'arara"tayi Asirin da babah yadena hidima dasu"mama ta dawo itace komai
nasu"Abinci kawai yake basu"in bacin bataso tabar y'ay'an ta datuni tarabu
dashi"gashi mahaifinta yarasu sai mahaifiyarta innah"da yayanta kawu salisu sai
k'aninta kawu kabiru"suna kuma matuk'ar taimaka mata sbd suna dashi"mama tayi
Aikatau da wankau da markad'e sbd tasamu Ilimin yaranta ya inganta"musammun ma ummu
data taso da kwazo da hazak'a"cikin ikon Allah ummu ta gama primary taje secondary
school"bayan ta gama taci gaba da jam'ia"har tayi digree shekara guda data wuce
tasami Aiki na koyarwa tana d'aukar Albashin ta duk wata 80k"yayinda Aminu yana
label 2 yanzun"umar kuma ya kammalah SSCE nasa last year zaije jam'ia"mahmood kuwa
yana js1"tunda ummu ta fara tasawa ta fahimci irin wahalar da mahaifiyar su kesha
Agidan su "ya zama ubansu yatsanesu basu rabarsa"mama itace komai nasu"tayi b'ata
da kowa mamace komai nata"tun ummu nada 15yrs maza suka fara yimata caa"saidai mama
bata barinta kula kowa sbd tanada burun tayi karatu me zurfi"lokacin datayi SSCE
kuwa tak'ara zama cikakkiyar budurwa"maza masu hannu da shuni nata nuna suna
sonta"lokacin hankalin Luba yatashi"ta shiga bin malamai sbd ummu ta rasa
masoya"dukda haka kuma jifa jifa Ana zuwa wajenta"ummu da lawisa tun suna primary
skul suke tare"sun shak'u da juna sosai"gashi kuma Anguwarsu guda"dandai gidansu
lawisa na farkon layin su kuma suna dg k'arshe"to har suka girma Amincin su na nan
saima Abinda yayi gaba"saidai mahaifin lawisa yanada Hali"yana kuma k'ok'arin yiwa
ummu Alkhairi da hidima"danko kaya yana yawan yi musu iri d'aya"hakan na k'ona ran
goggo luba sai tayita zuga babah da cewa Ai ummu rok'onsu takeyi"lokacin da ummu
takai 23 yrs Alokacin baba da danginsa dasu hjy yaya kakar ummu suka tasota gaba da
zancen tak'i Aure ta gand'ame Agida"lokacin tana shekarar k'arshe a skul"sai Allah
yakawo mata wani nasir"d'an gayu me wadata suka fara soyayya dashi"lokacin itama
lawisa bata jima da had'uwa da nura ba"har kud'in gaisuwa nasir yakawo da nufin
bayan ummu ta kammalah bautar k'asar ta za'a saka musu ranah"Abin tashin hankali
saidai mama da ummu sukaji labarin Ansaka ranar Auren nasir da Asiya babbar y'ar
goggo Luba me 18yrs"hankalin mama yatashi"Amma sukabar komai ga Allah"ummu batama
kula samari Amma sbd tanaso tayi Aure kodan sbd surutun da ake mata saita
kulasu"saidai da mutum yazo kamar Abin Arzik'i saiya dena zuwa"Ahaka har tayi
service ta gama"kawu kabiru yasamar mata Aiki sanadin wani uban gidansa"lokacin
kuma Aka sha bikin Asiya da Nasir"wanda mama da ummu sunyi matuk'ar hak'uri sbd
haibaici da Aka dinga sakar musu wai ummu har takai 25yrs batayi Aure ba"Aikinta na
koyarwa taci gaba dayi"yayinda Aminu ke karatu yana Aikin kanikanci"umar kuma yana
tsaron shagon wani uban gidansa na provision"cikin y'an watanni mama ta canza"Aminu
da ummu suka siya mata kujeru da TV k'arama da receiver"sannan suka saka mata tayis
a parlourn ta"suka mata fenti"bayan an k'ara kwana 2 kuma ummu ta siya mata fridge
k'arami sbd sudinga shan ruwan sanyi"mama kuma tana k'ananun sana'ointa na
gida"suci me kyau susha me kyau itada yaranta"tasama baba ido shida muguwar
matarsa"dan duk ranar girkin Luba yake kawo Abinci"ranar girkin mama kuma zaice
bedashi"sannan saiya jima wani Abu na Auratayya be shiga tsakaninsu da mama
ba"wacce tayi kyau Abinta sbd hutun datake samu"dan yanzun da gas ma nan cikin
parlourn ta take girki"rabon data kunnah icce tama manta"yayinda Luba duk jiki ya
lalace sbd bbu ishashshen hutu da cin abinci me gina jiki"ga hidimar yara"komai
tasamu yana wajen bin malamai da bokaye"yara bbu tarbiyya sai zage zage"yanzun haka
humaira me 14 yrs d'auke d'auke takeyi dataga An Ajiye kud'i..... mubashshir
matashin saurayi ne zaiyi 32 yrs"be jima da had'uwa da ummu ba"tun bata sakashi
Aranta ba hardai ta sakashi"suna soyayya yana kulawa da ita sosai"yanzun yana ginin
gidansa"yasanar mata saiya ida gini da kammala digree nasa na biyu sannan suyi
Aure"ummu batama yadda ta sanarwa kowa ba tayi dai shiru"tana fatan idan tasami
wani daya shirya yanzun ta Auresa indai yanada halin kirki"yayinda lawisa An sakq
musu rana da nura"itama ta sami Aiki na Anguwar zoma.....
Ummu yarinya ce me sanyi hali"bata son raini da wulak'anci"kuma Allah yayita
mai tsabta dason Ado da kwalliya kasancewarta jinin y'an maiduguri"farace ita jajir
ba doguwaba ba kuma gajeraba"tanada dogon gashi bak'i me taushi"ummu batada rowa
tanada kyauta"kuma Akwaita da son Addini"wanda tarbiyyar mama ce hakan"duk Inda
zata shiga zata nuna kamun kai da Ajinta"tun tana label 2 tayi sauka"yanzun haka
duk week end da safe tana zuwa islamiya"ummu nada masifa idan Aka tab'ota saidai
tanada hak'uri"tun tuni suke zuwa wannan garden d'in itada lawisa bata tab'a ganin
su Abdallah ba"sai kwanaki data hangosa cikin mutane"sai wannan had'uwa da
sukayi"wannan kenan nan gaba zakuji wani Abun...

****************
Kimanin kwana 5 kenan da had'uwar Abdallah da ummul khairy"yaje garden d'in kashi
biyu be gantaba"yarasa kuma tayaya zaiyi bincike yasan Inda take kodan ya
hukuntata?"sbd tayi sanadin b'acin ransa da b'ata masa lokaci wajen zama yayi
tunani"ummu kuwa tsoro ne ya hanata koma zuwa garden d'in"babu yadda lawisa batayi
da itaba suje tak'i zuwa....Ayau yakama week end ne"tun wajen k'arfe 6na safe mama
ta tafi maiduguri wajen sunan k'anwar ta data haihu Anty mairo"ummu kuwa sai wajen
8 ta tafi islamiya"zuwa 12 ta dawo gida"Autah ne kawai tasamu Agidan"su Aminu da
umar suna wajen Aikinsu"ta bud'e d'akin su ta shiga"kayan ta cire ta kwanta samqn
kujerah tana tunani"kawai saita tsintsi kanta dason zuwa garden d'in koda zataga
Abdallah"Amma bazata bari ya gantaba zata saka eye glass bak'i da face mask"wata
zuciyar tace"miye Amfanin kije ki gansa,ko kin manta irin wulak'ancin daya
miki??"girgiza kanta tayi ta d'auki wayar ta k'irar spark 10 tafara k'ok'arin kiran
lawisa"sai gab da zata tsinke ta d'auka"hellow k'awata"na'am"zamujefa yau gurden
d'in nan"dariya lawisa tayi tace kin gama jin tsoron had'uwa da Abdallah
kenan?"tsaki taja tana fad'in dan Allah kidena zancensa haushi yake bani"dg haka ta
yanke wayar"wajen k'arfe 4:35 pm ummu ta fito cikin zazzafan wanka"milk d'in lace
ne Ajikinta d'inkin doguwar riga"yanada zanen yallow da golden"saita saka mayafi
yellow"tayi d'aurin d'an kwalin ture kaga tsiya"har tulin gashin kanta ya bayyanah
Abaya"babu make up samqn fuskarta"saidai kwalli da powder data shafa"yatsun
hannunta da tafin hannunta sunsha lalle ja"tanata k'amshin turare na kaya dana
jiki"face mask ta saka tabar glass d'in cikin hand bag nata"fitowa tayi tsakar
gidan ta rufe k'ofar d'akinsu"goggo luba dake zaune tana sidar plate d'in dataci
d'an wake sbd laulayi takeyi tanata kwad'ayi"tabi ummu da kallo Aranta tace"kamar
y'ar wani shege"bbu wanda zaice y'ar gidan nan ce ita"Afili saita tab'e baki tana
fad'in za'a fita yawon banza kamar yadda aka saba ko?"gefen datake ummu bata
kallaba tayi waje Abinta"Ahanya suka had'u da lawisa tana cikin mota"yayan lawisa
bilal ne ke driving d'in"yatsaya ummu ta shigo"bayan ta gaishesa motar ta d'auki
shiru"har cikin zuciyarsa yana sonta Amma yarasa meyasa bazai iya furtawa ko nunawa
ba??....bayan sun iso garden d'in ya saukesu da basu kyautar 10k kud'in shiga
ciki"Ajere suke tafiya"ummu ta zaro eye glass bak'i tasaka"gabanta nata
fad'uwa"kinga yadda kikayi masifar kyau kuwa matar manya??"hmm! ke nifa yanzun kome
nafef na samu indai yanada halin kirki zan Auresa kodan sbd gorin da Ake mun
nak'iyin Aure"kima dena kaini can sama Inda ban kaiba"Allah yatsareki da Auren me
nafef "Aure kuma lokacine zahilcine kayiwa mutum gorin beyi ba"cewar lawisa suna
shiga ciki"dg can ciki suka wuce suka zauna"fira sukeyi sama sama suna shan
drinks"k'irjin ummu sai tsawaita bugawa yakeyi"ta duba time 5:12 pm"kamar Ance ta
juya ta kalli bayanta.....gabanta yayi wani irin mugun fad'uwa! sbd ganin body
guards d'in big man suna nufo Inda suke zaune"na shiga ukku lawisa"ta fad'a cikin
rawar murya"lawisa ta dubeta tana fad'in lafiya dai?"kalli bayanki body guards
d'insa nefa"juyawa lawisa tayi ta gansu ta d'auke kanta itama gabanta na
fad'uwa"karki damu ki nutsuwa babu Abinda zai faru"saidai nayi mamakin yadda suka
ganeki....bata rufe bakiba suka dira gaban table nasu suna tsare ummu da ido"dg ita
har lawisa babu wanda yatanka musu"kimanin shud'ewar mintina 2 kafin cikinsu wani
yace"wajenki both ya Aiko mu yace"ki tashi muje gunsa mintina 5 yabaki karki b'ata
masa lokaci....eye glass d'in ta cire tana binsu da kallon banza tana yatsina fuska
tace"bazan jeba! idan ya isa shiyazo da kansa mana"koya isa yayi iko danine?"ta
fad'a cikin masifa bbu wani Alamar tsoro Atare da ita"hmm! yaro yarone bakisan waye
both ba"Ashawarance ki tashi muje tun kina dariya"in kuwa kinfi son mu biyo miki ta
bayan gida to bbu damuwa"dan munayin komai ne Abakin Aikin mune"k'awata tashi kuje
dan Allah"cewar lawisa"ummu batayi mgn ba ta mik'e tsaye tana mamakin meyasa
Abdallah keson shiga rayuwarta?"gabanta nata fad'uwa tace"tashi muje lausy"ah ah
zan jiraki Anan"haushi taji sai batayi mgn ba tabi bayan su suna tafiya" ta kuma
sha Alwashin zata nuna masa k'arshen Aji dan baza tayi masa mgn ba"k'asan zuciyarta
kuma tana mamakin ta yaya suka ganeta bayan tab'oye fuskarta da face mask da
glass??".....zuciyartace ta dinga harbawa sakamakon k'amshin turaren big man daya
kaima k'ofofin hancinta ziyara"saima sannan ta fahimci sun iso Inda yake"yana tsaye
ya Aza k'afarsa guda samqn kujera"fuskarsa bbu Alamar yasan miye wani abu dariya"ya
wanku cikin k'ananun kayan da suka masa mugun kyau"da Alama yau Ammasa Aski"dan
sumarsa zuwa bak'in sajen dake zagaye Asaman fuskarsa duk sun kwanta lub gwanin
sha'awa suna d'aukar ido"kallon body guards nasa yayi "Atake suka bar wajen suka
koma gefen dasu junuid da tj suke zaune"Amma bbu kamal Acikinsu sbd har yanzun
fushi yakeyi da big man....ummu kuwa batama kallesaba sai danna waya takeyi tayi
tsaye"bbu Alamar tsoro Atare da ita tamayi bala'in had'e rai"Azatonsa yadda ta
b'oye fuskarta sbd tsoron karya ganeta data zo yanzun zata duk'a ta bashi hak'uri
Amma sai yaga bbu Alamar hakan Atare da ita"saima wata rashin kunya da fitsara daya
lura tanaji dashi"kusan mintina 5 tana tsaye dg gefen table d'insa bbu me mgn
Acikinsu"sosai ransa yab'aci"saidai yasha Alwashin zai nuna mata ita batada
Aji"idan baza tayi masa mgn ba to su kwana Anan mana"ya Ayyanah hakan Aransa"ummu
kuwa na ganin ta cika 6minit A tsaye beyi mgn ba sai kawai ta juya da nufin tabar
masa wajen"Aharzuk'e big man ya finciko hannunta guda"tayi kamar zata fad'i ta dafe
table d'in da sauri"yana yatsina fuska yadubeta yace"you have to be careful! bana
d'aukar raini"kin isa na kiraki kitafi ne?"sbd ga sa'anki ko?"ya lumfasa yana
girgiza kai yace"bakida Aji ko k'imar dazanje wajenki "nadai nuna ikona ta hanyar
Azomun dake nan"meyasa baki bujereba tunda kina ganin ke baki tsoron kowa??banza
kucakah muna mata"ke A haukanki kin zata zaki mari mutum kamata ki zauna
lafiya?"shine zaki b'oye k'azamar fuskarki kizo ki wuce sbd kina jin tsoro
ko?"saidai inaso ki sani bana mantuwa kuma bana yafiya!....iya nan yayi shiru yana
jan tsaki"ummu ta kallesa ta zabga masa harara tana fad'in ka gama??sosai tabashi
mamaki"shifa bbu macen datake gaya masa magana da nuna raini garesa irin wannan
yarinyar"kodai rufeta zai sakq Ayine??cikin fushi ya d'auki glass cup d'in dake
Ajiye samqn table cike da lemo exotic ya watsa mata Ajiki da fuska"ya jefeta da cup
d'in Asaitin fuskarta"duk yadda taso ta kare Abin yaci tura"saida cup d'in yadaki
goshinta ya tsage biyu ya soketa"tamkar Abin shiri saiga jini..... innalillahi wa
inna ilaihir raju'un"cewar lawisa data biyo taga lafiya? sbd jin shirun yayi
yawa"dafe goshinta ummu tayi hawaye masu zafi na zuba saman fuskarta gwanin ban
tausayi"jikinta da mayafinta duk sun b'aci da lemo da jini"big man na tsaye yana
huci ko Ajikinsa"lawisa ta k'araso tana fad'in bawan Allah meta maka da zafi
Arayuwa da har zaka mata irin wannan zalincin??"ta k'are maganar tana rungume ummu
jikinta"kallon up And down Abdallah ya musu gaba d'aya ya matso" cikin kakkausar
muryanshi yace"saketa !jikin lawisa na rawa ta cikata"hannun ummu ya fisga yafara
k'ok'arin tafiya da ita"tana gunjin kuka tafara turjewa"su tj dake kallon komai
suka taso suna kallon lawisa dake tambayar ina zaije da ita??"ke dallah idan big
man na Abu ba'a tsaidashi"idan zaki iya kallo ki kallah"tsaki taja tabisu da kallon
banza"ummu kuwa uffan bata furtaba"tana dai dafe da goshinta tana kuma biye
dashi"sbd ganin idan bata dena turjewaba zai iya jimata ciwo Abanza"saidai
hankalinta yayi mugun tashi tana tambayar kanta ina zayaje da ita?"kodai tayi ihu
Azo Ataimaketa??yayinda mutane keta kallonsu kamar TV"hankalin lawisa Atashe take
binsu"suna fitowa Inda motocinsu suke fake Aka b'udema big man back sit"da k'arfi
yajata suka shiga ciki"da sauri itama lawisa tayi kunar bak'in wake tashiga cikin
motar"sbd koma miye zai yiwa ummu yamusu Atare.....

zazzafan sharhi

sauran pages 2 free page yak'are zak'in labarin na'a gaba daure ki biya naki dan
adama dake👇

wannan book d'in nakudine


Normal grp 300
Vip grp 1000
Special people 2k wato 3pages in a day

zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK
Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251
300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne

banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo
dan Allah banda kira❌

Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50


Normal grp 500f
Vip grp 1000f
Special people 2000f

dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

AUREN YARJEJENIYA

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

it's rometic love story

Story & written by mommyn fareesa

free page 7&8

.......wayace ki shigo mun cikin mota?"yafad'a cikin kamulalliyar muryarsa yana


tsare lausy da ido"yayinda ummu keta kuka ta matsa nesa dashi tana kiciniyar bud'e
marfin dake gefenta dan ta fita"kayi hak'uri na shigo ne sbd bazan iya bari kutafi
da itaba"kuma bansan ina zakujeba"bayan Atare da ita mukazo nan"tsaki Abdallah yaja
yak'i mgn"driver yaja motar"hakan yasa lausy rufe gefen datake da sauri"dg ita har
ummu Inda sunada hawan jini da bbu Abinda zai hanashi tashi"sbd damuwa da shiga
rud'anin da sukayi"ko waccensu na tunanin ina big man zai tafi dasu??.....wayar
ummu ta hau ruri"ta duba wayar da hannu guda taga mubashshir ne ke kiranta"batayi
gigin d'auka ba ta sakata silent"Abdallah yaja tsaki yana fad'in dallah malama ki
Ajiye wannan chine phone naki konayi wurgi da ita"kai kuma ka kaimu farhat
hospital"yafad'a yana cigaba da danna waya"driver ta Amsa Aladabce"wata b'oyayyar
Ajiyar zuciya lawisa da ummu suka saki"da sukaji Inda zasuje"yayinda Abdallah ke
mamakin taurin kai irin na ummu datak'i masa mgn"lawisa dai da ummu sun sakashi
Atsakkiya kowace na zaune nesa dashi cikin jin fad'uwar gaba"lokacin da suka iso
Asibitin har 6 pm tayi"driver na gama parking yafita da sauri"Abdallah kuwa wayarsa
yakara Agefen kunnansa"can yace"tj kuje kuyi Abinda yadace sannan mu shigo"ke fita
ki jirata dg waje"sosai Abin yayiwa lausy zafi"tana ganin gaskiya izzarsa tayi
yawa"wannan dole ummu ta d'auki mataki kan wannan me girman kan"batace komaiba ta
bud'e k'ofar zata fita"itama ummu tayi k'ok'arin bud'ewa"Amma ta gefenta tak'i
bud'uwa...cikin muryar kuka tace"lausy karki tafi ki barni pls"d'an murmushin gefen
baki big man ya saki yana tab'e baki yace"k'aramar marar kunyar k'arya"ada Ai
kink'i mgn ko?"tsaki ummu taja"yayinda lausy ta fita dg cikin motar"ban tab'a jin
haushi da k'in wani ba kamar yadda nake jin k'ink'a"inaso kasani zalincin dakamun
sbd kana tak'ama da dukiya na barka da Allah"sbd shine kawai zai sakamun"mena maka
da har zaka fitarmun da jini??"sannan ka tursasa ni nabiyoka bayan bbu wata Alak'a
ta sani kota jini tsakanina dakai"karka manta ubangiji zai iya Amshe dukiyar dakake
tak'ama da ita sai kayi yaya??"bbu wani dayafi wani wajen Allah sai wanda yafi
tsoronsa"Amma sbd kanada kud'i kake ganin kafi wasu???...... d'allin dayayiwa lips
nata yasaka tayi shiru bata koma mgn ba"ta kauda kanta tana tunanin kodai besan
zunubin dake Akwai ba ga wanda ke tab'a macen daba tasaba....cikin fushi
yace"bakisan waye Abdallah ba Amma zan barki ki cigaba damun kallon yadda wawuyar
brain naki ke zato"inaso kisani na barkine sbd ciwon dake jikinki Amma hukuncin
tsakin dakikamun da gayan mgn zai biyo baya"laifi kikamun shiyasa na sai taki dan
banga Alamar tarbiyya Atare dakeba"sani ko Alak'a dakike mgn"nina miki kama da
wanda kika sani balle har wata Alak'a ta shiga???"kuskuran shiga gonata dakikayi
shiyasa nake bibiyarki da nuna ikona Akan ki sbd yazama iznah gareki"ta yadda idan
zakija fad'a zaki tsaya kijane da daidai ke"dana hukuntaki har na shigo dake nan
ciki kinga wanda yatsaidani ko yahanani??"Amsa bbu"sbd bbu wanda ya isa"maganata
dake ta k'arshe shine ba'a mun musu"yana fad'in hakan yaja tsaki yabud'e k'ofar ya
fito....gaba d'aya maganganun sa sun tsayawa ummu Arai"jikinta Asanyaye ta fito
itama"ta sami lausy da junuid suna mgn"da Alama tana rok'arsa yabama big man
hak'uri ne komai ya wuce yafita dg rayuwar ummu"tana ganin ummu ta nufeta ta rik'e
hannun ta"both kuwa k'ofar shiga ciki yanufa cikin takunsa na isa da izzah"yana
tafiyar cikin kasaita da nutsuwar data zamo jinin jikinsa"yana shiga sukayi
clashing da tj"komai Angama big man ga office can zakuje suyi mata dreesing jinin
yatsaya"beyi mgn ba ya gyad'a masa kansa"kafin ya juyo suka had'a ido da ummu da
suka shigo suda lausy"harara suka sakarma juna Atare"tamkar wani yayanta yace"ke
zoki wuce ciki bance kije da itaba"tunawa datayi beson musu kuma tanaso Amata
dreesing d'in kodan jinin yatsaya sai batayi musuba"lausy ta cikata"ta nufi office
d'in batayi mgn"big man yaja tsaki suka zauna kan kujerun dake nan wajen.....
Ahankali ta tura k'ofar ta shigo da sallama"ta sami doctor d'in namiji da wata
nurse"suka Amsa sallamar ta"ta shigo ta zauna kan kujera tana tunanin wannan ikon
Allah na wannan d'an rainin wayon"meke damunki bayan fashe goshin??"ciwon kai ne
kawai"okay ki zauna Awanke ciwon sai Ayi dressing"nurse d'in ta matso ta fara
Aikinta"doctor d'in yatsare ummu da ido yana yaba baiwar kyawun halittartata
Azuciyarsa"ba k'aramin dauriya tayiba daba tayi Ihu ba"tadai rintse ido"bayan
Angama doctor nata yimata sannu yace"zamuyi miki Allura sai Abaki magan"pls Abada
maganin bana buk'atar Alluran"tana fad'in hakan ta mik'e tsaye"doctor nason tsaida
ita sbd yamata bayanin mahinmancin Alluran ga lafiyarta tak'i sauraronsa tayi waje"
sbd ganin An kusan magrib gara su tafi gida"fitowa tayi batako kalli gefen da suke
zaune ba"zuciyarta na zafi da k'una"wai wani yaji mata ciwo Abanza bbu Abinda zai
faru.....Amm Abokina patient d'in taku tak'i yarda Amata Allura fa"cewar doctor dg
bayan ummu yana kallon tj"ita kuwa k'ok'arin fita takeyi.....idan kika fita sai
ranki yab'aci"taji Amon tattausan muryanshi"juyowa tayi ta kallesa ido cikin ido
taja tsaki tana fad'in ka kasheni idan ka tashi Amma saina fita"dg haka ta fita da
sauri"saidai bata nufi bakin get ba saita b'oye cikin shifkoki dake bayan windows
gabanta nata fad'uwa....big man kuwa mamakin kansa yakeyi sbd ganin yarinyar nason
tadinga kunyatashi cikin jama'a"da ido yakafe doctor d'in yana fad'in waye zai mata
Alluran??"nine zan mata"tsaki yaja yana kallon lausy dake k'ok'arin tashi tsaye
yace"ke wane Anguwa kuke?"Anguwar kawo ne"girgiza kansa yayi yace"k'arya
kikeyi"dake da ita duk zaku sani muddin nagano gaskiyar Inda kuke"lausy ta koma ta
zauna Ahankali tace"kayi hak'uri na Ari bakin ummulkhairy"kun sami rashin fahimtane
da kuma shigar shed'anun mutane cikin case naku"na had'aka da girman Allah kayi
hak'uri ka fita dg rayuwarta"Abinda ka mata baka kyautaba koda zakaji haushina"idan
tace"ta barka ga Allah zaifa bimata hakk'inta"itama bata kyautaba laifin data
maka"tana fad'in hakan ta mik'e tsaye ta fita"junuid da tj kasa mgn sukayi"yayinda
tuni doctor yabar wajen"Abdallah ya mik'e tsaye yana tunanin kalaman lausy"saidai
baijin zai barta sbd tsakin data masa"tj kaje ka biyasu kud'insu mu wuce"nakawota
nan ne sbd nine sanadin jin ciwonta bisa hukuncin dana yanke mata"yafad'a yana
kallonsa"dato ya Amsa ya mik'e tsaye yatafi....amm big man! bana son jin
komai"cewar Abdallah yana katse junuid cikin fushi"shiru junuid yayi be koma mgn
ba"suna nan har tj yadawo sannan suka fito dg ciki"body guards nasa da driver na
nan waje"Aka bud'e masa back sit yashiga mota suka bar wajen....
Lausy na fitowa tayi dealing d'in number ummu"ta d'auka tana fad'in kina
ina lausy?"ke kina ina?"sanar mata tayi Inda take taje can ta sameta"suka zagaya
can wajen wata baranda suka zauna"ummu tabi kayan jikinta da kallo tana fad'in
bansan meye zancewa mama ba lausy?"meyasa mutumin nan bashida kirki da
tausayi?"karki damu na bashi hak'uri insha Allah yafita dg rayuwarki kenan"kuma na
fahimci musu kika masa har ya miki haka ko?"koma miye na barshi da Allah"naji na
tsanesa bana k'aunarsa"bazan tab'a yafe masa ba"shiru lausy tayi tana tunani"ita
kanta tarasa meyasa to zai d'auki hukunci da kansa bayan tasan yanada izzah kuma be
kula mata?bata furta komai ba "ummu tace"tashi muje kar Akira magrib Anjima zan
kira mubashshir d'in"banaso na d'auki wayarsa yanzun sbd karya gane meke
faruwa"banaso kowa ya d'aukar mun mataki tunda nace Allah Ai zance yak'are"hakane
k'awata Allah ya kyauta gaba"yanzun kawai kisanarwa mama bigewa kikayi kikaji
ciwo"nasan batama dawo ba yanzun"zan samu na wanke kayan kafin tadawo gobe da
safe"saina sanar mata mun fita dake naci ciwo Agoshi"dukda idan tace" dame? bansan
me zance mata ba"bazama ta tsawaita tambayar ba in sha Allah"shikenan muje nasan
dai yanzun wannan mugun yatafi"tamkar lausy tayi dariya tadai dake suka fito suka
hau Adaidai ta....
misalin k'arfe 8:35 pm big man ne tsaye gaban dressing mirror nasa"daga shi
sai guntun boxer"fuskar nan Ad'aure tamau take" Amma hakan be hanashi yin kyau
ba"sai k'amshi yakeyi kamar me wanka da turare"k'asan zuciyarsa kuma ummu ce yake
tunawa da Abinda yamata da maganganun data fad'a masa Amota"har ransa beso yayi
sanadin fitar mata da jini ba"saidai saurin fushinsa yakawo haka"ita kuma gaddamar
data masa da nuna bujurewa"yana wannan tunanin yana taje bak'ar suman kansa"wayarsa
tayi ringing"doguwar tsuka yaja dayaga preety ce"ga messages nata har guda 3 data
turo bema dubaba"Ajiye cum d'in hannunsa yayi yana k'arema manyan k'wanjinsa kallo
ta cikin mirror d'in.... knocking yaji Ana yi"ya girgiza kansa yana fad'in baby
Allah ya shiryaki baraki bari na huta ba ko?"yak'are maganar yana janyo jallabiya
dake samqn bed d'in"brown colour gogagga yazura Ajikinsa yaje yabud'e k'ofar"sa'ada
na tsaye ta b'ata fuska"menene?"ba wannan umma balkin bace ta kori yaya sadeeq"dan
taganmu dashi Amain parlour yana koyamun karatu gashi mun kusan fara JSCE"dama
jiyama haka tacema Anty leemart batason zarya"ina sadeeq d'in?"yatafi fa yaya"kuma
har labari yake bani idan baka nan shine ta koresa"jeki gani nan"dato ta Amsa tabar
wajen"ciki ya koma ya d'auko wayarsa yakira sadeeq saurayi d'an 22 yrs"bayan
yad'aga yace"yazo yanzun yasameshi Amain parlour"kasancewar gidansu leemart danan
gidan bbu nisa"shiru Abdallah yayi yana tunanin meyasa wai matar daddy keson yin
Abinda ta gadama Agidan?"ya yaba da tarbiyan sadeeq shiyasa yake barinsa da
sa'ada"wani time har ta ctv camera yana dubawa yagansu yana koya mata karatu"shine
ita kuma zatace yadena zuwa shida gidan yayan mahaifinsa"wayar yasaka gaban Aljihu
yafita dg cikin d'akin"yasami sa'ada zaune A parlournsa da kayan bacci Ajikinta ta
saka hijab"zo muje babban parlourn"yafad'a yana yin gaba ta biyosa Abaya"Abdallah
yari gata isowa parlourn"umma balki na zaune kan kujera ta Aza k'afa d'aya samqn
d'aya"tana sanye da doguwar riga ta Atamfa super"tayi d'aurin d'an kwali ture kaga
tsiya"jiki duk hasken bleeching"tana kallon tv ga kayan ciye ciye nan gabanta Ajiye
samqn center table"kallo bata ishi Abdallah ba"ya zauna kan kujera"sa'ada tazo
gefensa ta zauna ta kwantar da kanta samqn kafad'arsa" sa'ada yau shagwab'a kikeji
kenan ko?"Abdallah yaya office d'in?"duk umma balki ta fad'a tana k'ak'aro fara'ar
dole tana kallon su tanajin kamar ta kashesu Azuciyarta..... sadeeq yayi sallama ya
shigo cikin parlourn"sa'ada ta kallesa ta Amsa tana fad'in yaya sadeeq ina
Alk'awarin mu?"kai baby gobefa mukayi dake?"b'ata fuska tayi batace komaiba"ya
zauna kan carpet yana fad'in yaya Abdallah barka da dare"hannu yad'aga masa yana
dannah waya"yayinda umma balki tayi kasak'e da kunne tana jiran jin me sadeeq zai
ce?....meyasa kuna karatu da baby ka tafi?"cewar Abdallah yana kallonsa"k'asa yayi
da kansa yana fad'in dama umma balkice tace"nadena shigowa nayi girma wai.... Eh
Abdallah nice nace yadena shigowa"sbd kaga be kamata yana kad'aicewa da sa'ada
ba"kuma tafara girma"banza Abdallah yamata cikin kakkausar muryanshi yace"kana jina
sadeeq?"Eh yaya"kaci gaba da shigowa nan gidanku ne karka fasa"sa'ada kuma
k'anwarkace koda zakayi Abinda be kamata ba barakayi da itaba balle nasan irin
tarbiyyar daka samu"ga wasu nan da yawa dake zaune gidan suna shashancinsu Ana
zaton kamar bamu sani ba....mekake nufi Abdallah?"cewar umma balki"Abdallah ya
mik'e tsaye yana fad'in kaje sadeeq da safe kun k'arasa"ba shakka ka isa"narasa
mena kashe maka Aduniya da kakejin zafinah haka Abdallah??"bemasan tanayiba yakama
hannun sa'ada yarakata d'akinta sannan ya haye up stairs"hakan yayi daidai da
shigowar daddy cikin parlourn"Aikuwa ta saki kukan kirsa da k'arya"meke faruwa ne
balki?"yafad'a yana k'ok'arin zama gefenta"kayi hak'uri Alh bawai zan had'aka da
y'ay'an ka bane"Abdallah baya tankamun yatsani ganina Agidan nan"itama sa'ada ya
hure mata kunne"yanzun sbd nace sadeeq yadena zama gab da ita tunda tafara girma
shine laifi?"nakuma ce yadena shigowa da dare shinefa Abdallah yakirashi Agaba na
yace"yaci gaba da shigowa bbu wanda ya isa ya hanashi"dama sbd kai nake k'ok'arin
ganin tarbiyyar sa'ada ta inganta"tunda Abdallah da ita basaso shikenan....shiru
daddy yayi ransa Ab'ace yace"kiyi hak'uri dan Allah ki barni dashi zanyi maganin su
shida ita"dama hak'e nake dashi Akan zancen yayi Aure"yak'iyi sai Abinda be daceba
zaiyi"to Ai Aure lokacine Alh"inaga beda wacce yakeso shiyasa be fitarba ko?"kusan
hakan"Amma zanji dg bakinsa inba hakaba hafsat zan bashi"indai hakane Aranka Alh Ai
bama sai Anji ta bakinsu ba shida ita sai suyi biyayya"ta fad'a baki washe"ah ah
bana iya yiwa kowa Auren dole"indai bai fitar ba koya bani zab'i kuma itama tana
sonsa shikenan"shiru tayi sbd ba irin wannan Amsar taso yabata ba"yanzun muje ciki
ka watsa ruwa kaci Abinci Alh"dato ya Amsa suka tashi suka nufi part nasa....
washe gari misalin k'arfe 7:11 am"Abdallah ne zaune k'asa kan carpet A
parlourn daddy"yana sanye da milk d'in jallabiya"yayi kyau harya gaji"kansa Ak'asa
yana jiran fitowar daddy yaji laifin daya masa daya gaidashi d'azun da Asuba be
Amsaba"dukda ranshi yabashi umma balkice ta had'a masa wani sharrin wajen
daddy....zaman me kakemun a parlour Abdallah??"Ai nazata nima banida matsayi A
wajenka kamar yadda matata bata dashi"wato kai yanzun jamilah(Ammi) ta hure maka
kunne ko?"kayi hak'uri daddy kaji gaskiyar meya faru kafin ka yanke hukunci"kafin
nan kayimun Afuwa ka Amsa gaisuwata"hmm! karka bari na koma samun kayima balki
Abinda ba daidaiba Agidan nan"sannan dole duk safiya ka dinga zuwa ka
gaisheta"zancen sadeeq kuma Ai gaskiya ta fad'a yayi girman dazai shigema
sa'ada....kan Abdallah Ak'asa yamasa bayanin Abinda yafaru"shikenan Allah ya
kyauta"sai mgn ta k'arshe shine na baka nan da sati 2 ka fitomun da matar
Aurenka"ko kuwa wlh na baka mugun mamaki ta had'aka da duk wacce naga dama Aure"duk
yaran Abokaina sunyi Aure sunada yara kai banda kai"tunda Allah yasa bakuda yawa"in
kayi Auren Ai Ansamu yara Agidan nan ko? Pls daddy kay.....bansan jin komai sati 2
yacika baka fad'amun wacce ka fitarba zan yanke nawa hukuncin"tashi ka bani
waje"Abdallah ya mik'e tsaye yafita bbu Alamar damuwa ko farin ciki Asaman
fuskarsa....

Wajen k'arfe 7na dare ummu....

Hanzarta biyan naki saura page 1 free page yak'are

wannan book d'in nakudine


Normal grp 300
Vip grp 1000
Special people 2k wato 3pages in a day

zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK
Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251
300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne

banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo
dan Allah banda kira❌

Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50


Normal grp 500f
Vip grp 1000f
Special people 2000f

dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

AUREN YARJEJENIYA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

it's rometic love story

Story & written by mommyn fareesa

last free page 9&10🙌

........wajen k'arfe 7 na dare ummu tayi sallama ta shigo tsakar gidan su"gabanta
na tsananta fad'uwa sbd ganin baba datayi"yana zaune tsakar gidan yana cin
Abinci"gashi Akwai nefa"goggo luba na zaune gefensa tana cin tsire daya siyo
mata"babu wanda ya Amsa mata sallamarta Acikinsu sai kallon tsana da mahaifin nata
ke jifarta dashi"ta nufi d'akinsu dake bud'e zata yaye labulen ta shiga"da Alama
Aminu da umar da mahmood suna ciki...K! dan ubanki zo nan"cewar baba"gabanta na
fad'uwa ta nufi Inda yake ta duk'a"daga gidan ubanwa kike yanzun bayan sallar
mangarib??"yo dg inafa inba yawon gantaliba da uwarta ta d'aure mata gindi tanayi
ko?"idan Anyi mgn Ace wajen Aiki take zuwa"to Ai yau Asabar ce"cewar luba"bazakiyi
mgn ba dan uwarki?"dg gidansu lawisa nake baba, munje sunan k'awarmu data haihu"ba
shakka"shi wannan ciwon dake jikinki da wannan jinin na uban meye??"bigewa nayi
goshina yafashe"sauk'in ki guda hajara bata nan"Amma zata dawo gobe"daga ke har ita
zaku sani"nagaji da irin zagin dakike jamun Agari"kina yawon banza da sunan Aiki
kink'i yin Aure ko?"to bari kiji bazan lamunci iskanciba"na baki nanda sati d'aya
zuwa kwana 10 ki fitomun da mijin Aure"ko kuwa nayi sadaka dake kona huta"wannan
wane irin bala'ine?...."kayi hak'uri dan Allah babah "Akwai mubashshir dake zuwa
guna Amma sai nan da shekara 1 zai turo lokacin yagama ginin gidansa....bbu Abinda
yadameni idan da gaske yakeyi yaturo saiya kama muku haya idan Anyi Auren"na riga
na gama mgn"bazan canzaba"idan kin fito da miji ceton kanki kikayi"idan kink'i zan
baki mamaki keda uwarki"tashi ki bani waje mutuniyar banza....kuka mecin rai ummu
ta saki, tana tashi ta shige d'akinsu"ta sami k'annanta zaune jigum jigum kamar
masu zaman makoki "sbd duk cin mutuncin da mahaifin nasu yamata suna ji"kiyi shiru
dan Allah Anty ummu"insha Allah za'a samu mafita"kidage da Addu'a"Amma muddin ina
numfashi wlh bazan bari babah yakashe miki rayuwa ta hanyar yi miki Auren dole kuma
sadaka ga wani"ya zanyi Aminu??"bayan mubashshir bana zaton Akwai wanda zan iya
fitarwa"duk wanda yazo wajena kamar za'a yi saiya dena zuwa"gashi najama mama
b'acin rai idan tadawo ta samu nata kason"kuyi hak'uri muyita Addu'a"Amma duk
Abinda babah keyi matarsa da mahaifiyarsa ne ke zugashi"cewar umar"ummu dai tayi
shiru tana sauke Ajiyar zuciya"sun jima suna bata baki harta yi shiru"ta tashi tayi
sallah da wanka"tsabar damuwa ko dinner bata yiba ta kwanta bacci....washe gari ma
cikin damuwa ta tashi "bayan sun gama Abinda yadace"mazan suka fita wajen neman
nakansu"mahmood yatafi islamiya"sannan ta gyara d'akin ta wanke kayan jiya tayi
wanka"wajen k'arfe 12 pm ta Aza girki Anan parlourn"sbd ta kira mama ta sanar mata
zuwa k'arfe 3 na yamma insha Allah ta iso gida"gaba d'aya damuwace samqn fuskar
ummu tana tunanin miye mafita?"bataso tayiwa mubashshir zancen yaturo iyayensa sbd
karyaga kamar Angaji da ita Agidansu"to idan yaji zaki Auri wanifa??"wata zuciyar
ta tamabayeta"Afili tace"dole nasanar masa gaskiya"sbd kar yaji wani Abu yace"naci
masa Amana"zan sanar masa Anjima"Amma bara dai mama tazo naji ta bakinta"na kuma
sanarwa lausy naji itama ta bakinta"da wannan tunanin ta gama girkin ta goge wajen
tayi sallar Azahar....
Bayan sallar la'asar mama na kwance kan kujera 3seeter tana hutawa"yayinda
ummu kecan bed room kwance tana tunani"mama bayan taci Abinci tayi sallah ne ta
kwanta"tunani takeyi meya faru jiya Agidan dabata nan?sbd ta lura ummu na cikin
damuwa"dukda ta tamabayeta tace"bbu komai"ciwon dataji kuma tasanar mata bigewa
tayi....ina hajara take??"taji muryar hjy yaya"kafin tayi mgn harta shigo cikin
parlourn itada bahba dake biye da ita"gaban mama yafad'i tadai dake ta tashi zaune
tana gaida hjy yaya"bata Amsa ba tayi tsaye tana fad'in magana mukazo miki da ita
nida rufa'i"wannan karon baki isa kisa y'arshi ta bujure masa ba"wai meya faru
hjy?"cewar mama"babah ya zauna yace"na yanke hukunci dg nan zuwa sati d'aya har
kwana goma"wannan yarinyar ta fiddo mijin Aure kona batada sadaka ga duk wanda naga
dama"na gaji da zamanta Agidan nan tana yawon banza tana jawomun zagi Agari...
Allah yaraba y'ata da yawon banza"me zarginta ko Aibantata insha Allah sai ubangiji
yamana sakayya da hakan...ba shakka hajara"sannu marar ta ido "Aidama nasan komai
takeyi kece ke sata"yanzun rufa'in kike gayama mgn koni??"wlh nagaji da irin
wulak'ancin da Akemun Anan gidan"wlh wlh !muddin kayiwa y'ata Auren dole zan baka
mamakin daban tab'a baka shiba"bangaji da itaba"dakake zancen kagaji da
ita"nauyinta kake d'auka?"cinta,shanta,Iliminta ,tufatarwarta kasansune dakake
fad'in ka gaji??"cewar mama cikin fushi da d'aga murya...lallai kin isa hajara"dani
kike mgn zan nuna miki ikona Akan y'ata"bara kwana 10 d'in yacika bata fitar ba ki
gani"Ahh to dadai yafi"karka sake kaji shakkar burgan banzan datakeyi"cewar hjy
yaya ta fita itada babah"goggo luba dake lab'e taji kamar ta taka rawa sbd farin
ciki......
misalin k'arfe 12:35 pm na yau lahadi big man ne ke tafiya cikin nutsuwa
baya tare da kowa"yasha gayunsa cikin k'ananun kaya"yanata zabga k'amshi me
dad'i"fuskarsa bbu walwala"hakan be hanashi yin kyau ba"yana rik'e da nokia
Ahannunsa"Abakin get d'in gidansu leemart yatsaya"masu gadi nata gaishesa yad'aga
musu hannu ya wuce ciki"doguwar tsuka yaja sbd hango kamal da leemart tsaye suna
mgn "sam ba suma lura dashiba"ita kanta na'a k'asa"kamal kuma ita yake kallo yana
maganar"cikin tafiyarsa ta izzah yanufi Inda suke yana koma tamke fuska...wlh da
gaske nake miki my leemart"babu wacce nake waya da ita Ajiya sai oganmu dg
offi.....doguwar tsukar da big man yaja yasaka kamal yin shiru"leemart ta d'ago
kanta ta ganshi tsaye ya had'e rai yana kallonsu"Aguje tabar wajen...malam me
ruwanka dani da zakazo kayi sanadin data tafi?"cewar kamal fuska Ad'aure yana
kallon big man"shi kuwa sai wannan shan k'amshi yakeyi yana cin magani ya jingina
bayansa jikin bango yana danna waya"ya d'auki kusan second 5"kafin ya d'ago ya
kalli kamal yatab'e baki yana fad'in yanzun bakaji kunya ba dan Allah? katasa
k'aramar yarinya y'ar cikinka A gaba kana mata rantsuwa sbd ta yadda da kai?wannan
Ai jama kai rainine da zubda girma"hmm! baza kayi dana saniba sai ranar daka
Aureta taga k'arshen girmanka tukum zakaga yadda zata rainaka.....wani irin
murmushi kamal yasaki yace"Allah yanunamun ranar dazan mallaketa har taga k'arshen
girmana"idan ta gani sai me?"nace sai me ?"bansaniba"cewar Abdallah"hmm! 2 days na
barka dasu tj da junuid sbd kuci gaba da Abotarku"okay haka kace?"haka nace mana
Abdallah"miye ribar zaman da ba'a bama juna shawara ko fad'ama juna gaskiya??"suna
tunzuraka kana wulak'anta mutane hakan shine daidai?"har kamata ina maka mgn sbd na
isa dakai ka nuna ba haka ba?"wlh big man ka Ajiye wannan Ak'idar taka Akan SO
domin baya shawara idan yatashi shiga....look kamal! idan kasan wannan maganar
zakamun kaje ka kirata ku cigaba da firanku"dama Abba zanje na gaida na ganku"babu
damuwa bazan koma maka zance Akan soba"saidai inaso kasani muddin baka fita rayuwar
ummul khairy ba wlh saina had'aka da Ammi"saidai komai zakayi kayi"ko kuma kasaka
Arufeni....yanzun zancen danake maka Abinda yafaru jiya Anata yad'ashi harda bugawa
Ajarida"wasu nason yima tambayoyi Akai"matsayinka na babban d'an kasuwa kuma yong
bolonia meye hadinka da yarinyar da harka jimata ciwo??"Ayanzun mutum Ake kiwo ba
dabba ba"kamar yadda baka damu da rayuwar kowaba kai Andamu da taka"kuma mak'iyanka
sun sakq ido sosai Akanka"Ayau da safe naga jaridar gidan buga jaridar gaskiya
dokin k'arfe....iya nan kamal yayi shiru"yayinda uban gayyar ke danna waya kamar
besan meyake fad'a ba"har kamal yacire ran yaji yayi mgn yanama k'ok'arin tafiya
sai yaji yace"wai wannan surutun da kakeyi kodai son kucakar yarinyar nan kakeyi
ne??uhmm! Abdallah kenan"idan ina sonta bana jin kunya ko tsoron sanar maka"ina
fad'a maka gaskiya ne sbd idan k'anwata Aka yima haka sai Inda karfina yak'are"kuma
tanada hurumin kaika k'ara"saidai sbd kanada kud'i baza'abi mata hakk'inta ba"shin
idan sa'ada Aka yima haka ba fata nakeyiba wane mataki zaka d'auka??" nasan bazaka
lamuntaba"zakayi koma miye kan wanda yamata haka"idan har baza kaso Ayi ma
k'anwarkaba kai meyasa zaka yiwa wata??" dan Allah Abdallah karka koma cutar musu
da yarinya"bansanka da cutar da kowaba meyasa sai Akanta zaka fara?"wlh duk Inda
baka zato zancen nan yaje"ni kaina bansaniba Amma na sami labari"to dana tuna
Abinda yafaru last time a garden yasa na yadda"nasan kuma preety ta sani saika
tanaji hujjar kare kanka wajenta...sbd inajin tsoronta kota isa na lallab'ata
ko??"Ada zan sanar maka da wani zance Amma na fasa"sai kaje da Abinka idan tayi
wari maji"ita kuma yarinya ka koma cutar da ita wlh saina sanarwa Ammi kaji na
rantse"tsaki Abdallah yaja yabarma kamal wajen"kamal ya girgiza kansa yana
murmushi"shi kansa yasan be iya rabuwa da Abdallah sbd yana k'aunarsa dan
Allah"kuma wasu dg cikin halayensa sun masa sosai"Abdallah na burgesa da baya neman
mata"ya tabbatar Inda wanine yadda yaga yanada dukiya zaita neman mata"yanzun kuma
gashi mutane y'an kuji ku gani har sun fara zancen wai maganar banza yayima ummu
shine tak'i yarda saiya wulak'antata"shiyasa dayaci karo da jaridar yak'i bari
gidan tv nasu suyi labarai Akanta....

*One week Ago*


kimanin sati 1 kenan da faruwar wannan sharad'i na babah"yau saura kwana 3 sharad'i
yacika"kuma ummu bata fidda kowa ba"ko data kira mubashshir ta sanar masa komai"ya
damu sosai yakuma sanar mata da wuya mahaifinsa ya Amince siyi Aure yanzun"Amma ta
bashi sati 1"tunda sukayi wayar har yau sati guda be kiraba"gaba d'aya itada mama
dasu Aminu suna cikin damuwa"saidai ummu na b'oyewa"ta kuma sanarma mama mubashshir
take jira taji ta bakinsa"ita kanta lawisa dataji zancen dukta damu"saidai tabama
ummu shawaran ta dage da Addu'ar zab'in Alkhairi"duk wannan damuwar da ummu ke ciki
hakan be hanata yawan tuna Abdallah ba"ciwon dayaji mata harta warke sai Abinda
ba'a rasaba"kuma tunda sukayi wannan zuwan garden d'in bata koma yadda sunjeba sbd
ta tsani wajen.... kasancewar yau satday sai ummu taji kad'aici yamata yawa
sosai"gashi mama Anguwa zataje da marece"hakan yasa itama tafara shirin fita"saidai
koda ta kira lawisa ta sanar mata zasu fita Amma ba wannan garden d'in
zasujeba"saita dinga tsokanarta"ta share takashe wayar"sai bayan sallar la'asar
mama ta fita taje gidan y'ar uwarta dake Anan kaduna ,wacce sanadinta suka had'u da
babah"gidan wani malami masanin Alk'ur'ani da hadissai umma murja ta kaita"sbd
Abata shawara ko wani taimako wanda sharia ta yadda dashi.....duk wani bayani saida
mama ta masa dg k'arshe tace"wlh mlm Abin nadamuna"dukda nasan komai na Allah ne
Amma ina zargin kamar Akwai saka hannun mak'iya"duk wanda yazo kamar za'a yi dg
baya sai yace" yafasa"gashi kuma batun da ubanta yayi yanzun"banaso Ayima yarinya
kamar ummulkhairy Auren dole kuma na sadaka....shiru mlm yayi yana nazari"kafin dg
bisani yace"Alhamdllh ku cigaba da Addu'a"tabbas na fahimci y'arki An saka mata
hannu"saidai hakan nada Alak'a da jinkirin zuwan mijin dazata Aura"sbd wani baya
Auren matar wani"y'arki insha Allah zatayi Aure kwana nan"kuma miji na nunawa sa'a
zata Aura"sai Abin ya girgiza kowa"saidai Akwai qalubale Acikin Auren"kuje kuyita
Addu'a"tun kafin zuwanki nan nayi mafarki jiya naga komai sai gashi Allah
yakawoki"kasancewarki na uwa Agareta kiyita mata Addu'a itama tanayi"Ajiyar zuciya
mama tasaki suna masa godiya"suka kawo sadaka suka bashi"suka tafi.....
Ab'angaren big man kuwa yarasa mafitah shima"ko Ammi be sanarmawa ba sbd
yasan tsab zata iya cewa" cikin yaran danginta yazab'a"yayima preety zancen batama
bashi had'in kai ba sai tambayarsa tayi" wacece yarinyar daya watsama lemo kuma
miye hadinshi da ita??"tsaki yaja yakashe wayar sa Alokacin"ta dinga kiransa yamata
banza"Atsarinsa beson zama da mace sama da d'aya"sannan yafison ya Auri wacce ke
mutuwar sonsa sbd shi SO ba matsalarsa bane"yadda preety ke nunawa kansa da yimasa
biyayya sai yaji zai iya Aurenta"yanzun kuma yasan dayace beda wacce yafitar k'ilan
daddy ya Aura masa hafsat"yarinyar dayayi mugun tsana"wacce daya Aureta gara ya
mutu bbu Aure Arayuwarsa"yasan wacce zai Aura bazata gagaraba Amma matan ne wasu
bbu tarbiyya"Aganinsa gara preety"dukda itama ba komai nata yama saba"Amma Aganinsa
gara ita"gashi yana fushi da kamal balle suyi shawara"shi kuma bejin zaima iya
sanarwa dasu junuid wannan zancen"Acikin y'an kwanakin damuwa tasaka yanata shaye
shaye son ransa"sunje garden d'in nan kusan kashi biyu bega ummu ba"wanda har
sakawa yayi Abincika masa ko Anganta sbd ya Ida mata hukunci na k'arshe dalilin
tsakin data masa ranar da sukaje Asibiti Amma basu gantaba....
Misalin k'arfe 5 na yamma"Abdallah ne zaune back sit d'in had'add'iyar
motarsa"driver najansa"babuma su junuid Atare dashi yau"sai motar bayansa da body
guards nasa ke ciki"yasha zazzafan wanka cikin suit coffee brown"sai y'ar ciki
fara"yana sanye da takalmi have cover"suman kansa har walk'iya takeyi da d'aukar
ido sbd gyaran data sha"duk wacce ta kallesa sau d'aya baza taso ta dena ba"saida
sa'ada tagama wasashi d'azun sadda zai fito sannan ya baro gida"yayi shiru yana
tunanin ina zaije yad'an d'ebe kewa?"wayarsa tafara ruri"tsaki yaja sbd ganin
preety ce"Amma saiya d'auka yak'i mgn"hellow my baby irin wannan shanyawa
haka ?"saida yagama shan k'amshinsa kafin cikin taushin muryanshi yace"
laifinkine"kinsan dai bansan yawan tambaya ko?"shikenan Amun Afuwa"2days nayi
kewarka ina son nazo na ganka tunda kai bakayi kewata ba"nifa banama gida"kuma yau
kinsan babu office"kana ina yanzun sai nazo?"d'an yamutsa fuska yayi yace"mu had'u
A gold stone sai muyi maganar dana miki kwanaki"to shikenan swee...bema Ida
sauraren taba yakashe wayar"Ahankali yace"muje gold stone"okay both"cewar
driver"haka nan big man yaji gabansa yafad'i"wayoyinsa nata ringing"wasu Abokan
kasuwancinsa ne wasu matan dake cewa suna sonsa ne"Ahaka suka iso gold stone wajen
shak'atawa da shan ice cream"bayan An bud'e masa k'ofa yafito yatsaida body guards
nasa su jirashi Awaje"sbd yau yaji duk sun ishesa bema son yawo dasu"cike da Aji da
nutsuwa yanufi ciki yanata wani shan k'amshi"samari da y'an mata kowa na harkan
gabansa"wajen wani table da bbu kowa yanufa ya zauna yana danna waya"guda dg cikin
ma'aikatan ya iso yana fad'in y'allabai me kake buk'ata??"d'an yatsina fuska big
man yayi yad'ago kansa da nufin yayi mgn"idanuwansa suka hasko masa ummu da lawisa
dake zaune suna shan ice cream"ummu tasha gayunta cikin coffee brown d'in dubai
Abaya"sak kalar kayan dake jikinsa"kallon mutumin yayi yace"bbu Atak'aice"dg haka
yayi shiru kusan mintina 3"sai kuma yasaki wani shu'umin murmushi yamik'e tsaye
cikin izzah da gadara yanufi Inda su ummu ke zaune"harga Allah ummu batama lura
dashi ba"saidai kawai tasan tunda suka shigo wajen taketajin fad'uwar gaba.....
Abdallah yaja kujera zai zauna"sai sannan taji mayataccen k'amshin turarensa daya
cika wajen"k'irjinta na bugawa ta kallesa suka had'a ido"tayi k'ok'arin danne
rikicewar datayi ta had'e rai"lawisa itama tayi mamakin ganin yazo ya zauna
nan"saidai batayi mgn ba ta tashi tabar wajen"ummu ma mik'ewa tsaye tayi da nufin
tabar masa wajen"Abdallah yayi wuf ya d'auki wayarta da hand bag nata yarik'e"tana
binsa da mugun kallo tace"mlm bani jakata da wayata"ina ruwana dakai?"koba An mana
tsakani dakai ba??"Akan me zakayita bibiyar rayuwata?"......bazan bayarba saikin
zauna munyi mgn"zancen An mana tsakani bansan lokacin da Akayi hakan ba"Abinda
nasani ba fad'a ko tashin hankali yakawoniba"to meye yakawoka?"ta fad'a cikin
masifa tana ballah masa harara ido cikin ido"saidai bata jure kallon cikin k'wayar
idonsaba ta kauda kanta"wai wannan tada jijiyar wuyan da kikeyi duk dan sbd nazo na
zauna nan ne?"An fad'a miki kinada Ajin dazan ma kulaki?"tunda har nazo nan na
zauna yazama dole ki zauna kiji meye yasa nazo"ko kuwa wlh shiga rayuwarki yanzun
nafara"ke kin isa ina fad'a kina mun musu??"yafad'a cikin zafin rai"ta kalli
gefensu taga bbu me lura dasu Amma lawisa na zaune nesa dasu tana hangensu"wai dan
Allah idan baka tada fitinah da tashin hankali ba Arayuwarka ba bakajin dad'i
ne??"bansaniba"ke kuma Allah yayiki da kafiya ko?"to bari kiji! tunda har nazo nan
baki isa kitafi ba sai kinji Abinda zan fad'a miki"ko kuwa wlh ranki yayi mummunan
b'aci"wai dan Allah ina ruwana dakai ne?"zancen kikeso"yafad'a yana jan
tsaki"batayi mgn ba ta zauna kan kujera kusan second 30 kafin tace"to ina jinka
ko?"yatsina fuska yayi yak'i mgn"saima danna waya yaci gaba dayi"wai wannan wane
irin wulakanci ne?"ka tursasani na zauna kuma shine zaka shareni?"saida yagama shan
k'amshin sa kafin yad'ago ya kalleta yace"na shareki d'in ke kin kai mace ma?"bata
kulashiba burunta yafad'i komeye yabata hand bag nata da wayarta daya kama ya
rik'e"saima Asannan ta lura da kalar kayansu iri d'aya.....dan Allah kabani hand
bag nawa naje na bar maka wajen"ke dallah karki dameni mana"dama labarine zan baki
saiki bani shawara"ni kuma?"sai Akace duk mutanan dakake dasu nice zaka bama
labarin?"ina su y'an koron naka da bazaka fad'a musuba?? "musammun wannan me k'aton
kan da wargajejen bakin.... tab'e baki yayi sbd yasan junuid da tj take nufi"K! na
gadamar bamawa kuma dole ki tsaya ki saurara"tab'e baki tayi tana fad'in saika
fad'a idan labarin me mahinmanci ne"ke wlh zan tattakaki Anan"rashin kunya zakimun
kome?"innalillahi! wai dan Allah kai wane irin mutum ne?"kace ba tashin hankali
yakawokaba ko?"to kafad'amun menene?"tsaki yaja yana kallonta yace"dama ba wani Abu
bane daddy nah yabani 2weeks na fiddo wacce zan Aura"koya Auramun duk wacce
yakeso?"yanzun Anci sati 1 saura sati 1 wa'adin daya bani yacika"kuma matsalar
yarinyar dake sona sai nan da shekara kofi zatayi Aure....dg haka yayi shiru"sosai
tayi mamakin meyasa zai fad'a mata sirrinsa?"saidai dayace yarinyar dake sonsa
yabata haushi"wato shi yanuna babu wacce ta isama yasota kenan?"bakiji ne wai?"kin
wani tsare mutane da ido"ki fad'amun mafitah mana"shiru tayi sbd ta fahimci disga
mutane da yarfasu da masifa jininsa suke"kallonsa tayi tana tab'e baki tace"
kwantai kayi kenan?"sai dai kusan matsalarmu d'aya dakai"Amma bazan sanar maka ba
sbd bana buk'atar shawaranka"zancen wacce take sonka kuma nayi bala'in tausaya mata
data soka"Amamakinta sai taga yasaki wani irin murmushin da bata tab'a ganin yayi
irinsaba"ba k'aramin kyau taga ya mataba"harara ta zabga masa tana kauda kanta dan
mugun kwarjini yake mata "K! kifad'amun tun kina dariya"idan kuwa kinaso mu kwashi
y'an kallo kece zakisha wahala"iya nan yayi shiru sbd yagaji da surutun"zan fad'a
maka mgn kana danna waya?"Amma Ai kunne keji ko?"dan Allah idan nasanar maka zaka
bani jakata natafi?"yatsina fuska yayi cike da k'osawa yace"banyi Alk'awari ba"ki
fad'amun ta Arzik'i koki fad'amun ta tsiya"zab'i yarage naki"hmm! waikai An gaya
maka ka isa ka tursasani ne?? nan gaba kad'an zaki bama kanki Amsar hakan"oya
fad'amun nace?"yafad'a cikin zafin rai"wai dan Allah me.....bazaki fad'a
ba?"yak'are maganar yana zare mata manyan idanuwansa"shikenan"dama nima babanah
yace na fiddo miji ko shima ya had'ani da ko waye"ni saura kwana 3 wa'adin
yacika"kuma wanda muke son juna be Ida Abinda ke gabansa ba"yafiso kamar nanda
shekara d'aya Ayi Auren mu"shinefa dama labarin.....shiru yayi yana danna waya
kamarma bashine take ma mgn ba"yanzun ka bani jakata na wuce Ana jirana....saida ya
mula yasha Iska kafin yace"ki jira muyi mgn sbd samun mafitar kanmu"banganeba?"ta
fad'a tana kallonsa"yatab'e baki yana d'age kafad'a yace"saiki tsaya ki saurara"to
shikenan idan naji mafitar yamun shikenan"Ai bakima isa kice bata miki ba"sbd tunda
na b'ata lokacina nazo nan nabaki labari na zauna naji naki labarin kinga kuwa baki
isa nace ga yadda za'a yiba kimun musu"yak'are maganar cikin izzah"ummu dai tayi
shiru Aranta tace ko masifa yakeyi sai muryarsa tayi dad'i"saidai yanada
murd'add'en hali"shirun da yayi yasaka ta kallesa taga ya k'ara waya kunnansa yana
fad'in ina ciki ki shigo"dg haka ya yanke wayar yana fad'in lafiya kike
kallonah?"itace ta kawo haka"okay yayi kyau"sai kuma yad'an girgiza kansa yana sosa
girarsa ta gefen dama cikin nutsuwa ya kalleta yaga bashine take kallo
ba"yace"inaga hukuncin dana yanke mana shine" nida ke zamuyi AUREN YARJEJENIYA!
daga ni saike da wanda zaki Aura kawai zamu san manufar Auren"bayan Auren da wani
d'an lokaci na sakeki na Auri wacce ke sona time d'in ta gama Abinda ke gabanta"
kema saiki ki Auri wanda kikeso.....shiru yayi sbd dirar preety Awajen.....

Turkashi🤫🤔😳 wani abun sai a paid grps guys ba'a fara komai ba"yanzun zamu shiga
cikin Ainahin zak'in labarin wanda bbu nadama ko dana sani awannan tafiyar dan
labarine me tsayawa Arai da sakq nishad'i karki bari ya wuceki hanzarta biyan naki
ta wannan hanyar👇

wannan book d'in nakudine


Normal grp 300
Vip grp 1000
Special people 2k wato 3pages in a day

zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK
Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251
300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne

banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo
dan Allah banda kira❌

Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50


Normal grp 500f
Vip grp 1000f
Special people 2000f

dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba

*AUREN YARJEJENIYA*
*11&12*

.........tunda big man yafara mgn har yagama kan ummu na'a ak'asa tana
saurarensa"k'irjinta na wani irin bugawa sbd girman da maganganunsa sukayi
Azuciyarta"tana tunanin Anya zata iya Amincewa da wannan Auren?..... ta d'ago kanta
sbd jin yayi shiru"sai sannan ta lura da preety dake tsaye tana binta da wani irin
mugun kallo"kasancewar itama ba raini take d'auka ba saita yatsina fuska tana tab'e
baki ta d'auke kanta"baby wacece wannan?"cewar preety tana nuna ummu da wani irin
yanayi me nuna zallar kishi atare da ita"sbd ta tsorata da baiwar kyawun halittar
ummu" Abdallah dake danna waya cike da basarwa yace"kije ki koyo sallama"iya Abinda
yafad'a kenan cikin shan k'amshi"ya saci kallon ummu ta banko masa harara tana
k'ok'arin mik'ewa tsaye"preety ta tab'e baki Aranta tana fad'in kayi iskancin
dakaga dama kafin na shigo gidanka"Afili kuma sai tayi sallamar tana dafa gefen
kujerar dayake zaune Akai....dole yace"bana masa biyayya tunda ita wannan kudd'ar
tana bin dukkan umarninsa kamar Aurenta yakeyi"cewar ummu Azuciyarta tana Aikowa da
lausy dake kallonsu dg nesa da harara"ita kuma tayi mata murmushi"pls kasanarmun
ko?"cewar preety"sai sannan ummu ta k'arema preety kallo"tana sanye da k'ananun
kayan da suka fito mata da suran jikinta"ga attached data zubo Abaya"fuskarta da
hasken bleeching"tab'e baki tayi tana fad'in kabani wayata da hand bag nawa ni zan
wuce"saidai maganar dakayi ban Amince da ita ba"banza Abdallah yamata kamarma
badashi take mgn ba"baby pl.....preety ! yakirata Aharzuk'e"kije ga table can ki
zauna kan kujera zanzo yanzun...amm ! idan kika koma mgn ranki zaifi nawa
b'aci"batace komaiba ta ballawa ummu harara"ummu tasaki murmushi Afili tace"kiyi ta
kanki yarinya Indan sbd wannan Abin kikeyi baya gabana"ta fad'a tana k'ok'arin
zama"big man kuwa Azuciyarsa yace"sunanki sorry duk ranar da kika shigo
gidana"Afili saiya had'e rai yace"waccan d'in ce yarinya?"bata girmekiba?"ki canza
manners d'in ki"gaskiya ka gama dani dakace ta girmeni"shekaruna kasani ne?"dg ita
harkai ban sankuba bana kuma buk'atar cigaba da saninku"dg k'arshe dan Allah ka
sallameni na tafi"dama rik'eki nayi ne?"baka rik'eni ba Amma kabani wayata da hand
bag nawa"idan nak'i fa?"d'an murmushi tayi tace"saina barka da Allah kamar yadda na
saba barin duk wanda yaci zalin nawa dashi"zaifi kyau kama dena wani d'aure fuska
da zare ido"dan bazasu saka nayi niyar Abinda banga dama ba"you are very stupid! ki
kama kanki ko kuwa na baki mamaki"sa'ankine ni dakike gayamun mgn?"ada banyi niyar
tursasaki ba"Amma yanzun zan tursasaki sai naga k'arshen taurin kan naki"dole ki
yadda muyi wannan Auren kona b'atar dake har Abada"yafad'a yana wurgo mata hand bag
d'in Ajiki ya Aza wayar samqn table d'in yana jan tsaki...harga Allah ba k'aramin
shakkarsa takejiba"tana dai daurewane kawai tana gaya masa magana"sannan tanaso ta
gano meyasa yakeson tursasata.....idan kin gadama ki sanarmun Anguwar ku"And last
one kije kisanar Agida kin fitar dani"ni kuma na turo Ayi mgn"zancen sai kinyi
shawara na sokeshi"dan dole ki Amince da wannan Auren sbd cikar muradin mutum
4"nida preety da wawan da zaki Aura"idan kin sanar masa saiki nemeni nabaku izinin
samuna muyi mgn"sai zancena dake na k'arshe kan preety ne"waccan da kike gani she
is 26yrs"kina haka y'ar yarinya dake zakice mata yarinya why?"tunda yake masifarsa
da fad'an sa shiru tayi tana danna waya har yazo Aya"batare data kallesaba
tace"yarinyace ! bazan fasa cewa yarinyaba saidai ka kasheni"idan tanada 26 yrs ni
inada 25yrs kaga kuwa bada wani abu ta girmeniba"Abinda kawai zan rok'eka shine
kasanar mata bbu ruwanta dani Akan me zatamun kallon banza?"ko An fad'a mata inada
Alak'a dakai ne??"bakida Alak'a dani Amma very soon zamu d'aura Alak'ar"ga cards
d'ina zuwa nanda ranar Tuesday ki nemeni idan kin gadama"nifa bazan Amince ba"hmm!
wannan ce had'uwarmu dake ta 3" Aciki na fahimci bakida kunya"kin raina
mutane"sannan kinada kafiya"bana rok'on kowa Alfarma sai Allah"ke baki isa na
rok'eki kona rarrasheki ba"Abinda na sani dole ki Amince da AUREN YARJEJENIYA da
zamuyi dake" ko kinaso ko bakyaso"shine zaman lafiyar ki"Anan gaba inkinyi tunani
zakisan taimaka miki nayi sbd cikar burinmu....bana son taimakon naka! kuma bazan
Amince ba...dena wahalar da kanki"bana neman Abu na rasa Arayuwata"Allah yayini me
matuk'ar sa'a Arayuwa ba yabon kaina nakeba"tunda nace zan Aurenki zance yak'are
bana buk'atar yaddar taki"k'ilanma Aranki kinaso kafiyarki tasaka kike
basarwa"yak'are maganar cikin izzah yana hura hanci"Allah yakiyayemun....hannun
daya kawo zai bige mata baki yasaka tayi shiru ta zabga masa harara"yaja tsaki ya
mik'e tsaye yana fad'in dole na wanke hannuna sbd na tab'a k'azamar hand bag naki
da wayarki"dg k'arshe keda saurayinki zakuzo sbd yaji sharud'd'ana dan gudun yamun
wawanci....yana kai Aya Azancensa yayi gaba yabar mata mayen k'amshin turarensa"da
hannu yama preety Alamar ta taso tabiyosa.....yana barin wajen ummu ta fashe da
kuka tana furta innalillahi wa inna ilaihir raju'un"na shiga ukku"meyasa mutumin
nan bazai barniba kona huta??"lafiya kuma kike kuka?"na zata kun shirya keda
mutumin dana hango kunata mgn"cewar lawisa tana k'ok'arin zama kan kujera"wane
shiryawa zanyi da wannan me girman kan lawisa?"mena masa da zafi Arayuwa daya zab'i
cutar dani da tursasani da iko Akaina?"wai meyace miki ne?"tana share hawayenta ta
sanar mata komai harda labarin shima Abinda yashafesa duk ta sanar mata"Amamakin
ummu sai taga lawisa na murmushi tace"Alhmdllh! wannan shine mafita kawai
k'awata"haba lawisa wace irin mgn ce wannan,kinsan mekike fad'a kuwa??"bansan mutum
ba da halayensa zan Amince muyi irin wannan Auren "bayan kuma irin wannan Auren
haramun ne lawisa"kece dai ke bakisan saba"Amma Ai kafin ku had'u kinji Ana fad'in
sunansa"dan duk wanda yakwana garin nan bazaice besan big man ba"Aganina ki bashi
kwana 2 sannan ki kirashi ki sanar masa kin Amince"in har kin sanarwa mubashshir
yace"bai shirya Aurenki yanzun ba"kuma kin sanar masa mafitar da Aka samu"sai ki
sanarwa big man yaturo kodan ki gujewa Auren wanda bakyaso besonki"Aganina gara ki
hak'ura da wannan Auren kiyi Addu'ar zab'in Alkhairi"ki kumayi istahara "dukda dai
kinyi Addu'a mama nayi damu da masu k'aunarki"Aganina Auren nan shine mafi Alkhairi
ma k'awata"dadai burun mak'iyanki yacika gara kin jure komai Abdallah zai miki"kuma
wlh nasan sai sunyi mamakin irin wanda zaki Aura"to Amma lawisa Ayi Auren Azo kuma
yasakeni kinga tsugunne be k'areba?" hmm! Amma idan kun rabu ga wanda zaki Aura
ko"sannan ko mubashshir yace"beyi wlh kinfi k'arfin kiyi kwantai"kuma bafa dg yin
Auren zai sakekiba sai bayan shekara d'aya da rabi ko biyu inaga ko?"gaskiya nidai
hankalina be kwanta dana Amsaba"ina tausayin mama lawisa"kuma idan beda halin
kirkifa?"sannan nifa bawai rayuwar Aure zamuyiba koda hakan yafaru"kowa d'akinsa
daban bbu ruwan kowa da kowa"murmushi lawisa tayi tace"ina zaton shima haka zaice
miki"Amma yanzun kifara tambayar mubashshir"idan be shiryaba ki masa bayanin
komai"idan kun had'u shine da kansa zai fad'a masa wannan sharad'in idan ya Amince
shikenan"zancen bincike kuma Abba zan saka umma tayiwa mgn Ayi" insha Allah bbu
wata damuwa"saidai karki yarda kisanarwa kowa manufar wannan Auren"ki nunawa duniya
son juna kukeyi"saidai idan har na Amince d'in ko?"sannan muddin be nuna son juna
muke ba koda na Amince tofa nima bazan nunaba"Allah dai yazab'a mafi Alkhairi"shima
Ai yaka mata yayi Aure kodan sbd d'aukakar dayake da ita"nasan shiyasa mahaifin
nasa ya matsa yayi Auren"tab'e baki ummu tayi tana fad'in wannan banzar dakika gani
ta mana tsaye itace zai Aura"harda cemun wai karna koma ce mata yarinya sbd ta
girmeni"dariya lawisa ta kamayi"sbd ita harga Allah taji dad'in wannan Abu"kuma
bata yiwa big man wani mummunan zato kan Auren ba"sannan ita dama bata wani son
mubashshir ya Auri ummu sbd basuma daceba"saidai yanda ta hangosu d'azun suna mgn
ga kayansu kala d'aya sai ta gansu tamkar wasu masoya"dukda lawisa na yarinya dan
ummu ta girmeta da shekara 1"Amma tayi kaifin tunani da hangoma ummu Amfanin ta
Amince ta Auri mutum kamar Abdallah....ki tashi muje yamma tayi"cewar ummu tana
saka card d'in da big man ya Ajiye mata Acikin hand bag nata"suka jera suka bar
wajen....big man ransa fari k'ar yatsaya gefen motarsa yana kallon preety yace"ki
koma gida zamuyi waya"wannan yarinyar itace zamuyi Aure da ita sbd bin umarnin
mahaifina"idan An kwana biyu lokacin mommy tasami lafiya kin Ida karatunki zan
saketa muyi Aure"Amma baby....Amma what? na riga na gama mgn"itama tanada wanda
takeso"and last one kinsan bansan surutu da k'ananun mgn ko?"hakane"is good"banaso
ki sanarwa kowa komai kina jina?"muddin naji labarin nan wani waje zan iya fasa
Auren ki"be jira Amsar taba yashiga mota batare daya koma kallontaba"ta tab'e baki
ta nufi motarta itama ta shiga tabar wajen.....
shiru Abdallah yayi yana tunani yasan dai dole ta Amince dan wannan shine
mafita"zuwa sadda zata nemesa sannan sati gudan ya Ida cika saiya sanarwa daddy ya
fidda"can kuma yasaki murmushi sbd tunawa da yayi da irin uk'ubar daya tanada dazai
mata sbd rashin kunyar datake masa"zai sakata ta masa ladabi kotaso ko kar
taso....da wannan tunanin suka iso gida"bayan ya fito dg cikin motar "Aharaban
gidan ya hango sadeeq da sa'ada suna karatu"d'auke kansa yayi yacigaba da tafiya
cikin nutsuwa"fuskarsa Ad'aure kamar koda yaushe yashigo cikin parlourn"Amamakin sa
ya sami hafsat da wani saurayi zaune suna fira"yashige mata sosai...yatsina fuska
big man yayi"yaya Abdallah sannu da zuwa"ta fad'a cikin fad'uwar gaba"be Amsaba
yatsaya cak! yana binsu da wani irin shegen kallo yace"waye wannan??"Amm....dama
d'an uwanmu ne"tsaki yaja ya kalli saurayin yana fad'in get out"duk ranar daka koma
shigowa zaka san ka shigo da hujjja"ya fad'a yana jan tsaki"saurayin jikinsa har
kirma yakeyi dan sosai yaji shakkar Abdallah" ya mik'e tsaye zai fita"yayinda kan
hafsat ke Ak'asa"umma balki ta fito dg cikin kitchen da warmers Ahannunta"da sauri
ta dubi sayyeed ta kuma dubi Abdallah dake tsaye yana danna waya yayi bala'in had'e
rai"wai tafiya zakayine sayyeed?"Eh hjy zan wuce sai Anjima"be jira cewar taba
yafita dukda tana kiransa....bazai koma dawowa ba sbd na hanashi zuwa"nan gidan
matan Aure ne"be kamata baligi kamarsa yana shigowa yana shigewa wannan Abarba"ya
fad'a yana nuna hafsat"yana kai Aya Azancen yatafi cikin izzah "umma balki tabishi
da mugun kallon tsana domin tasan mgn cikin mgn yagaya mata sbd Abinda tayima
sadeeq jiya"kuma tunda taji daddy beyi mata zancen Abdallah be fidda wacce yakeso
ba"tasan tabbas ya fitar"saidai tasha Alwashin kota halin k'ak'a sai taga bayansa
ta mallake komai na gidan"taja wata iriyar kwafa ta nufi dining Area"ita kanta
hafsat bataso korarsa da yayiba"sbd tanaso tasamu ta Auri sayyeed d'in d'an k'awar
umma balki ne.....
kwance Abdallah yake samqn katafaren royel bed nasa"ya lumshe sexy eyes
nasa"yana shafa gashin dake kwance samqn faffad'an k'irjinsa"yana d'aure da
towel"tunanin Abinda zaiyiwa wannan cakuri cicin cikon benci yakeyi idan ta shigo
gidansa"dukda yana tunanin bazaima kaita gidansa daya gama ginawa last 6month
ba"saidai yakaita wani gidan Acikin gidajensa"bud'e lumsassun idanuwansa yayi sbd
jin wayarsa na ringing"yatab'e baki sbd ganin kamal ne"d'auka yayi yak'i mgn"hmm!
dama su hjy ne zasuyi order d'in kayan Auren wata"inaso na shigo da dare muyi
mgn"okay Allah yakaimu"dg haka Abdallah ya yanke wayar"yatashi tsaye yanufi bath
room....
da misalin k'arfe 8: 45 pm"big man ne da kamal tsaye A haraban gidan bayan
sun gama mgn game da kayan da sukayi waya kansu d'azun"kamal ya kalli big man cikin
marairaice murya yace"pls ka rakani gidansu my leemart" inaso na ganta sbd nayi
bacci cikin nutsuwa....kallon bakada hankali big man yajefasa dashi kafin
yace"mudena y'ar haka dakai"karma kaja yarinya ta rainani wlh"wannan zubda girman
badaniba"kaida kaji zaka iya sai kayi tayi"kamal yatab'e baki yace"kaji dashi
wlh"yanzun dai ka hak'ura da takalar ummulkhairy ko?"yatsina fuska yayi yace"wace
haka?"kafini sani"tamace Agaidaka Ai"wani kallo Abdallah yamasa yana tab'e baki
yace"banfi 6 hours da rabuwa da itaba"kadena k'arya"dan nasan wannan matsiwaciyar
baza tace Agaidani ba"hmm ! kaidai kasani wato har yanzun kana shiga harkanta
kenan?"meza'a fasa?"Ai ba yanzun zatayi kukan sanina ba Arayuwa sai nan gaba idan
na Aureta"ta hakane kawai zan takata na jata k'asa yadda naga dama"yak'are maganar
yana d'age kafad'a irin ko'a jikinsa d'in nan"kamal ya dubesa cikin mamaki
yace"mekake nufi Abdallah?"kodai soyayyar k'arya ka k'ullah da itane?"banza yamasa
yana danna waya"saida yagama shan k'amshin sa kafin yace"AURE zamuyi da ita Amma na
YARJEJENIYA"what?"kasan mekake fad'a kuwa?"kaga dan Allah karka kamun matsala
mana"kanata wani zaro ido da razana sai kace wani Abun furgici ne yafaru"jiya daka
tsaya ka saurareni dana sanar maka Abinda daddy yafadamun"kaji tsoron Allah
Abdallah! dan Allah kasanar mun gaskiyar meke faruwa?"bazan fad'a ba saida safe...
rik'e gefen jallabiyarsa kamal yayi yana fad'in wlh saika fad'amun kaji na
rantse"shikenan bazan fad'a ba kaje kayi kaffarah"haba Abokina pls ka sanarmun sbd
soyayyar da kakema preety"had'e rai Abdallah yayi yaja tsaki yana fad'in na rasa
wane irin mahinmanci kabama soyayya Arayuwarka kamal??"cikani na fad'a maka"dan
Allah karka tafi"idan tafiya zanyi bana jin komai nace maka tafiyar zanyi"yak'are
maganar yana fara yiwa kamal bayanin komai....dg k'arshe yace"taimakonta nayi Akan
Amata Auren dole kuma bbu zancen rabuwa da wanda zata Aura"Amma ni idan nagama
saitata zan saketa"haba big man! da iliminka da komai zaka Aikata haka?"babufa kyau
irin wannan Auren"sannan karka tursasa y'ar mutane idan bataso kabarta
mana.....babu wannan zancen dole ta Amince!kuma na tsara wannan Auren ne da ita sbd
na takata yadda na gadama"idan na sai tata na koya mata yadda Ake iya mgn da manya
saina saketa"saidai inaso kasani muddin kasanarwa Ammi wlh sainayi sanadin daka
rasa leemart har Abada kuwa"wani murmushi me ma'anoni da yawa kamal yasaki yana
fad'in bazan sanar mata ba huta rantsuwa"saidai inaso kasani ba'asan Inda rana ke
fad'uwa ba"kuma bbu wanda yasan me gobe zata haifar?" Amma idan harta Amince bazaka
kwanta da itaba idan Anyi Auren ko?"yatsina fuska big man yayi yana fad'in gaskiya
ka cuceni" Allah ya isa dakayi wannan banzan tunanin"ni banga Abinda zan kwanta
Ajikin taba?"Allah ko?"to shikenan Allah yakaimu bakwai"Aikai dutsene ko?"banza
Abdallah yamasa yana tunani"dan shifa yama manta da Ana yin wani sex idan Anyi Aure
sai yanzun yatuna"shifa be tab'a zama yaji yana jin sha'awar mace ba"saidai kawai
duk sadda yayi mafarki yayi wanka"shi kansa har yana zargin kodai bashida lafiya
ne??harka fara tunaninta tun kafin tazo?"wani wawan punch big man yakai masa"ya
goce yana dariya yayi gaba"shi kuma yatab'e baki ya wuce ciki.....

*bayan kwana2*

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*13&14*

*Bayan kwana biyu*

kwana 2 kenan da zartar da mafitar da Abdallah ya yanke musu"wanda yayi daidai da


saura kwana 1 wa'adin kwanakin da baba yabama ummu su cika"to Alhmdllh ummu tun
jiya ta sanarwa mama ta fidda miji"ta nuna mata dama sun jima da Abdallah suna son
juna sai yanzun data masa zancen zata fidda wanda takeso yace"shine zai turo"da
farko mama tace"ah ah"Amma da Aminu da ummu da suka mata bayanin babu matsala ta
Amince"saidai mama dataji wai Abdallah mohd jibo ne tayi mamaki dg ita har
Aminun"sannan kuma Ajiyan taje har wajen ummar lawisa sukayi mgn game da Abdallah
da kuma Abban lawisa yabinciki halayensa kafin su sanar da baba wata fidda"to
Alhmdllh yau da safe umma da mama sukayi waya bbu wata matsala Abinciken da Abba
yayi "cikin gidan kuwa goggo luba tama gama yadda ummu babu wanda zata fitar"tasha
kuma Alwashin bazata tab'a bari tayi Auren hutu ba....ummu kuwa har ranta
hankalinta yak'i kwanciya da wannan Auren"badan tasoba tadai Amince"tun safe takeso
ta kira Abdallah tasanar masa ta Amince Amma tana jin shakku....misalin k'arfe 5:35
pm"ummu na zaune kan kujera A parlourn su tana chats"mariya ta shigo parlourn bbu
ko sallama tace"Anty ummu baba yace"kizo"saida gabanta yafad'i ta kalleta tace"jeki
gani nan"mama dake d'aki ta fito ta kalleta tana fad'in kije kisanar masa kin
fidda"nasan dai be wuce zancen ne zai miki"in sha Allah ubangiji bazai tab'a bari
mu tozartaba"ummu batayi mgn ba ta d'auki mayafin doguwar rigar dake jikinta ta
yafa ta fito ta shiga d'akin baba"goggo luba dake zaune tsakar gidan ta bita da
kallo harta b'acewa ganinta...da sallama ta shigo cikin d'akin ta duk'a k'asa ta
gaishesa"be Amsaba sai tambayar daya jefo mata gun cewa" kin fitar ko baki fitar
ba? na fitar baba Amma sai zuwa nanda kwana 3 zai turo"bbu matsala har zuwa sati
ma"dan bana gaggawa sbd Aikin shed'an ne"saidai muddin sati yacika zuwa kwana 10 be
turoba zakiji hukuncin dana yanke"batace komaiba tayi shiru"ki tashi ki bani
waje"sosai ranta yasosu"ta rasa meta kashewa mahaifinsu Aduniya dayake nuna mata
tsana da tsangwama?? ta tashi ta fito dg cikin d'akin"yanayin yadda goggo luba ta
lura da fuskarta bbu walwala sai tayi zaton bata fidda mijin ba"sosai ranta yayi
fari k'al"ummu kuwa can k'uryarsu ta shige k'irjinta na tsananta bugawa ta zaro
card d'in Abdallah dg cikin jakarta"ta zauna gefen bed ta kwafi number d'insa"cikin
fad'uwar gaba da tsoro tayi dealing d'in number d'in"busy tajita hakan yasa ta kife
kanta samqn pillow tayi shiru"sai bayan mintina 5 sannan ta koma kira aikuwa ta
shiga tafara ringing"sai gab da zata tsinke Aka d'auka Amma ba'a yi mgn ba"Ta
girgiza kanta tana mamakin zafin kai irin na Abdallah"ko sallama Ai yayi tunda ya
d'auka"sanin halinsa zai iya kashe wayar yasaka tayi saurin yin sallama cikin
siririyar muryarta"dg d'ayan b'angaren big man dake zaune Akatafaren office nasa
kamar Ak'asar turai"kujera na lulawa dashi iskan fanka da sanyin AC na dukan
jikinsa"yatab'e baki domin sarai yagane ummul khairy ce"be Amsa sallamarba cikin
cool voice d'insa yace" wacece?"kiyi gaggawar sanar mun dan bana tsayawa jin
shirme"idan kuwa bakida mgn me mahinmanci maza kashe wayar ki"dg haka yayi shiru
yana jiran jin me ummu zatace??"batayi mamakin jin kalamansa ba"saita basar
tace"ummulkhairy ce"dama kan maganar da muk...ke dallah banganekiba"kimun bayani ta
yadda zan gane"zaki kama yi mana surutu haka bbu kamun kai"koda yake dama ba
k'auyen mutum ina yaga wani kamun kai.... uhmm! nasan kagane ka nuna baka
ganeba"zancen kamun kai dakake mgn ban d'aukeka cikakken namiji ba balle har na
tsaya nayi wani kamun kai Agaban ka"Abinda nasani kawai kowa tushensa A k'auye
ne....K! yafad'a Atsawace"yanzun da kika nuna mugun hali naganeki ko baki fad'a
ba"fad'i Abinda yasaka kika kirani"maida mun mgn kuma ki cigaba dayi karki
fasa"laifin waye idan banakaba"kaine kaja na maida maka mgn"dama na kiraka ne sbd
nasanar maka na Amince"doguwar tsuka yaja yayi shiru"saida ya mula yasha Iska kafin
yace"wannan tsohon zance ne da kin Amince tunda dama nasanar miki dole ki Amince"na
riga na gama mgn bana buk'atar Amincewar ko"kin sanarwa yaron da kuke soyayya
dashi?"yafad'a yana yatsina fuska kamar yana ganinta"na sanar masa ya Amince"zamu
had'u a gold stone dani dakai dashi muyi mgn"yaushe?"duk sadda katashi"gobe da
yamma mu had'u can"saidai wlh muddin kika mun rashin kunya gabansa ko gayan maganar
banza wlh tattakaki zanyi Agaban nasa....batace komaiba ta kashe wayar tana fad'in
kaji dashi fitinanne.....
washe gari misalin k'arfe 5:11 pm"ummulkhairy ce zaune kan kujera"gefenta
mubashshir ne"wanda yau da safe yadira Agarin sbd yana Abuja"ya shirya cikin milk
d'in shadda"zuciyarsa fal kishi"yanaso yaga waye wanda zasuyi wannan Auren da
ummu??"yayinda ummu ta shirya cikin k'uru Adakarta"sabon leshi ne na sallarta red
colour me zanen golden tasaka"ta yafa mayafi golden Amma batayi make up ba"tun
wajen 4:30 sadda suka iso ta turama Abdallah text sun iso"Amma gashi zaman mintina
41 sukayi wajen shiru be iso ba"tasan dama tunda yanaji da girman kai Ai bazaizo
kan lokaciba"idan kuma shine Am ba daidai ba yayi wulak'anci son ransa....kinga
gaskiya inada Abin yi idan bazai zoba kawai natafi"cewar mubashshir yana jan
tsaki"ummu batayi mgn sbd tasan besan waye Abdallah ba"wayarta ta d'auka tafara
k'ok'arin kiransa"yana ganin kiran yamata banza"dama kuma suna dg waje kusan
mintina 10 kenan da isowqrsu Amma yasha Alwashin bazai shigoba sai ta gaji da jira
ta kirashi"sosai ranta yab'aci da k'in d'aukar wayar da yayi.....cikin nutsuwa
had'e da Aji big man yashigo wajen"cikin takunsa na zaratan mazan da suka Amsa
sunansu maza"yasha wankan manyan suit dark blue"takalmi da Agogo duk dark blue ne
yasaka"yayi kyau Abin saidai ace masha Allah!yayi bala'in tsare gida"wanda hakan ba
k'aramin kyau yamasa ba"body guards nasa su shidda suna biye dashi dg baya"tunda ya
shigo hankalin maza da mata yakoma wajensa"duk Inda ya gifta saiya bar musu
ni'imtaccen k'amshin turarensa"directly Inda ya hango ummu yanufa"tunda taji
zuciyarta na tsananta harbawa ranta yabata big man ya shigo wajen"da sauri ta juyo
ta hangosa yana nufo Inda suke cikin nutsuwa"cikin second 5 ta k'are masa kallo
tana fad'in masha Allah! beda Aiki sai saka k'ananun kaya"ta fad'a Aranta"saidai
yau taji yamata wani irin mugun kwarjini....ummu bakice komai ba ,kodai mutafi
kawai?"cewar mubashshir"gaya nan fa"bece komaiba yajuya bayansa sukayi 4 eyes da
big man"k'irjinsa yabuga ya juyo ya kalleta yana fad'in banga kowaba sai Abdallah
mohd jibo gasu nan zasu wuce"shine ai! kafin yayi mgn k'amshin turaren big man ya
dira Awajen"da hannu yayiwa body guards nasa Alamar karsu k'araso su jirashi"befi
taku ukku ba yayi ya iso gaban table d'in dasuke zaune gabanshi "cikin taushin
muryanshi ya musu sallama"wanda ummu tayi bala'in mamaki"itace tayi k'ok'arin Amsa
sallamar tasa"mubashshir kuwa tsabar mamaki yakasa mgn"sannan yakuma yi bala'in
raina kansa dayaga Abdallah yong bolonia"Abdallah be tankawa kowa ba yaja kujera ya
zauna yana danna waya"kyakykyawar fuskar nan tasa a murtuke"y'allabai sannu da
isowa"cewar mubashshir cikin rawar murya"yama kasa had'a ido da shi"ummu kuwa
mamakin rikicewar mubashshir dayaga Abdallah takeyi"da yauwa Abdallah ya Amsa yana
shan Alwashin bazaima ummu mgn ba muddin ba itace ta fara masa ba"kusan second 30
bbu wanda yayi mgn Acikin su"kanta ayk'asa tace"ina wuni?"lafiya"dama gashi nan mun
gama mgn dashi"d'ago kansa yayi yakoma kallon mubashshir"shi kansa sai yaga kamar
ummu tafi k'arfin wannan saurayi"Amma saiya tab'e baki cike da izzah yace"it's
okay"dama nace tazo dakai ne"dukda banida tsarin maimaita mgn"kuma nasan ta maka
bayani"so bbu damuwa zan Aureta duk lokacin dakaga katashi Aurenta kamun mgn zan
sakar maka ita ka Aura"sai Abu na k'arshe shine zaka dena zuwa wajenta da kiranta
yanzun sbd za'a saka mata rana"kulaka zai sakq mutane su zargi wani Abu"idan Anyi
Auren zaka iya cigaba da mgn da ita banida matsala ko damuwa da hakan"sbd Aure ne
bana dindin ba"kowa kuma harkan gabansa zaiyi bbu ruwan wani da wani"sai warning
d'ina dakai da babbar murya banaso koda wasa kasanarwa wani ko wata Ainahin irin
Auren da zamuyi da ita"idan kuwa naji maganar hmm! yafad'a yana d'allah yatsunsa
biyu sukayi k'ara"daga haka be koma mgn ba"itadai ummu shiru tayi domin duk
kalamansa sun mata sai abu d'aya dayace bayan Auren su cigaba da waya da
mubashshir"dukda tasan Auren da sukayi Amma Ai duk Aure Aure ne"Allah bbu ruwansa
da wasa tsab za'a rubuta mata zunubi idan takula wani...to y'allabai duk naji zan
kuma kiyaye"na barka lafiya"sweet heart ina dg waje "dg haka ya mik'e tsaye "ummu
kanta kawai ta gyad'a masa"yana barin wajen ta tab'e baki tana fad'in zaman me
kakeyi da bazaka tafi ba?"tamkar da bango take mgn"yamata banza"ta tab'e baki tana
k'ok'arin tashi taji Amon tattausan muryanshi yana fad'in gaskiya na tausaya
miki"ta kallesa taga yana murmushi me wuyar fassara"Akan mefa kenan?"sbd wannan
Abin da kika d'auka Amatsayin masoyi"dama shine kikeso?"kaga dan Allah kabarni da
wasu k'ananun mgn"narasa meyasa idan baka k'untatamun ba bakajin dad'i?"shiru
yamata yana d'aukar wayarsa da sa'ada ke kiransa"idan bbu wata mgn nizan tafi"cewar
ummu batare data kallesaba"be kulataba sai mgn yaci gaba da yiwa sa'ada ba'a majin
meyake fad'a"bayan yagama wayar ya mik'e tsaye beko kalletaba yyi tafiyarsa...ta
tab'e baki itama tatashi ta fito ta samu mubashshir yagaji da jiranta yatafi"wanda
tayi mamaki sosai.....
kwana biyu da faruwar hakan"ummu na zaune a parlourn su da yamma tana markin
d'in CA text ta ɗalibanta"yayinda mama ke zaune tsakar gidan tana shan Iska"goggo
luba ma na zaune tayi kwad'on tuwun ruwa da daudawa tanaci tana jan yaji....wayar
ummu tayi ringing"dubawa tayi taga bak'uwar number ce"d'auka tayi tana yin sallama
Ahankali"dg d'ayan b'angaren kamal ya Amsa yana fad'in ranki yadad'e Anyini
lafiya?"ta Amsa da Alhamdllh"masha Allah! sunana kamal! big man yabani contact
naki"pls idan kina gida ki turomun Address d'in gidanku zanzo yanzun zamuyi mgn
idan babu damuwa"shiru ummu tayi tana tunanin wato shiyafi k'arfin zuwa gidansu
shine zai turo wani"to Inda ta godema Allah itama bata buk'atar zuwan nasa"koyace
zaizo bazata bari yazoba balle idan yaga gidansu yamata gorin cemata talaka
bak'auya...kina jina ummulkhairy?"Eh inaji bara naturo maka Address d'in
yanzun"dato ya Amsa"ita kuma ta yanke wayar"bayan ta gama tura masa tayi tagumi
tana tunanin dame kamal zaizo?"Anya batayi kuskuren Amincewa da wannan Auren
ba?"tabbas big man ba k'aramin mutum bane"karma Ayi zaton kwad'ayi dason Abin
duniya yasaka zata Auresa"shin idan Anyi Auren wane irin zama zasuyi ma?"zai barta
taci gaba da Aikinta?"wanda Aikin nan shine komai nata dana mahaifiyarta....tana
wannan dogon tunanin taji sallamar yaro yana fad'in wai Ance ummul khairy tazo inji
Abdallah! k'uri da ido goggo luba tayiwa d'an Aiken gabanta na fad'uwa"mama dake
lura da ita tayi murmushi me ciwo kafin tace"jeka gata nan zuwa"dg haka mama ta
mik'e tsaye ta nufi cikin d'aki"goggo luba kuwa y'arta ta kira d'aki mariya"tasanar
mata idan ummu ta fita ta bita taga da waye suke mgn??....mama ta dubi ummu tana
fad'in kiranki Akeyi fa nasan kuma kinji ko?"Eh yanzun zanje Ai"ki tashi ki k'ara
saka turare mana"dato ta Amsa ta wuce ciki tana mamakin meyasa kamal zaice Abdallah
ne?"da wannan tunanin ta d'an fesa turare ta yafo mayafi samqn red d'in Atamfar
jikinta ta fito dg cikin d'akin"bbu kowa tsakar gidan"goggo luba na hangenta ta
taga harta fice dg cikin gidan....
kamal na zaune samqn motarsa yana danna waya"yasha gayunsa cikin k'ananun kaya
yanata k'amshi"kasancewar shima wajen gayu badaga baya ba"cikin nutsuwa ummu ta
k'araso da fara'a samqn fuskarta tamasa sallama"yad'ago kansa ya Amsa yana fad'in
kin zata da mutumin mukazo shine aka shanyani?"ah ah nasan kai d'aya ne"shi kuma Ai
bankai matsayin dazaizo k'ofar gidan muba"ba haka bane ummulkhairy"tayi d'an
murmushi ta gaishesa"Ahaka mariya ta fito dg cikin gidan tana tsaresu da ido kamar
tv"sai kuma ta koma ciki Aguje"ummu tayi murmushi Aranta"dan tasan uwarta ce ta
turota "taga kuma mamaki da rud'ewa A samqn fuskar mariya"sbd ganin kamal
datayi"yanzun Inda Abdallah suka gani k'ilan sumewa mariya zatayi sbd
mamaki....inaso kibani Aron hankalinki muyi mgn ta gaskiya ummulkhairy"Ahankali
tace"ina sauraronka"da farko dai sunana kamal"ni Abokine wajen big man"yanzun haka
insha Allah nan bada jimawa zan Auri wata cousin d'insa"yamun bayanin irin Auren da
zakuyi sbd shine mafita Agareku dan gane da matsalar da keda shi kuka fuskanta ta
fidda wad'anda zaku Aura"Amma dai kinsan irin wannan Auren Ashara'ance bbu kyau ko?
Hakane na sani"Amma ya zanyi dashi"yanamun barazanar idan ban Amince zaimun kaza da
kaza"sai kuma takama kuka"kiyi hak'uri dan Allah kiyi shiru muyi mgn"da farko ban
goyi bayansaba"Amma sbd wani dogon tunani danayi saina Amince"inaso ki shigo
gidansa tsakani da Allah"ki zauna dashi bbu cuta bbu cutarwa"yanzun haka nazone sbd
naga gidanku dan gobe nayima magabatansa jagoran zuwa nan"kuma kisanar Agida gobe
insha Allah zai turo Ayi mgn"nasan kina k'alubalentar halayensa kina masa kallon
marar kirki sbd matsalar da kuka samu kedashi Abaya"ba haka yakeba zancen
gaskiya"Amma yanada murd'add'en halin daba kowa ke iya fahimtar saba"inaso na baki
shawara game da yadda zaki zauna dashi"insha Allah zaki sami sauk'in zama
dashi"Amma dole sai kinyi hak'uri"big man mutum ne meson agirmamashi"sannan karki
sake ki shiga sabgarsa muddin bashine yasakokiba Aciki"sai Abu na k'arshe beson
k'arya ,beson musu"sauren halayensa kuma ta hikimarki na y'a mace zaki canza
manashi"jikina na bani Akwai abu me girma dazai faru tsakaninku nan gaba"inaso
maganar nan ta tsaya daga ni saike"kuma idan Anyi Auren kowa zai zauna d'akinsa bbu
ruwan wani da wani.... Ajiyar zuciya ummu tasaki sbd dama Abinda takeso tayi masa
mgn kenan tanajin nauyi"kanta ak'asa tace"to ina Aiki na teaching"ina fatan zai
barni naci gaba?"eh insha zaki dinga Aikin ki"sai zancen daya kawoni bayan zai turo
shine yace"baya buk'atar kije da komai gidansa"daga ke sai kayanki na sawa
zakije"yace"beson wata bidi'a"Amma na soke wannan dole mucashe Ana bikin big
man"yafad'a cikin tsokana yana murmushi"kanta Ak'asa batace komaiba"zan wuce
gida"saidai na manta bansanar miki wacece sa'ada ba"sa'ada k'anwarsa ce uwa d'aya
uba d'aya"yanaji da ita sosai ina fatan kema zaki sota ki kula da ita sosai"insha
Allah"to sufa wa'annan mazan guda biyu??"d'an murmushi yasaki yana dirowa dg samqn
motar sbd yafahimci su tj take nufi"yana kallon ta yace"wad'annan y'an Abi yarima
Asha kid'ane"wato k'ananun shaid'anune da suke tare dashi sbd dukiyarsa"kuma inaso
insha Allah kiyi sanadin rabashi dasu...ni kuma Awa?"hmm ummulkhairy kenan"bazan
b'oyemiki ba"wlh kunyi matuk'ar dacewa da big man"ina fatan wannan Auren yad'ore
har Abada"yana fad'in hakan yabud'e k'ofar driver sit yashiga yana d'aga mata
hannu"tsabar mamakin kalamansa kasa mgn ummu tayi ta juya jikinta Asanyaye ta nufi
cikin gida"saidai tana ahiga soro ta k'ak'aro fara'ar dole sbd goggo Luba tasan
tana cikin farin ciki"zama tayi tasanarwa mama gobe Abdallah zai turo magabatansa
Ayi mgn"sosai maman tayi farin ciki"tana tunanin dole gobe Ayi shiri na musammun
iya k'arfin su sbd kar Arainasu idan Anzo neman Auren.... goggo luba dake lab'e
gefen window tanajin firan ummu da mama"bayan sun gama mgn ta wuce d'akinta da
sauri da nufin ta koma gobe wajen boka....

Washe gari....

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba

*AUREN YARJEJENIYA*
*15&16*

........washe gari misalin k'arfe 5:35 pm mama da ummu na zaune tsakar gidan suna
hutawa"sbd sunsha Aikin had'a snacks da dambun kaji na tarban bak'i"wanda komai
gidansu lawisa Aka kai sbd Acan za'a sauke bak'in....yara ne maza sukayi sallama
sunata shigowa da cartoon d'in biscuits da sweets da chiweengum da goro da ruwa da
lemo"mama dai na kallonsu tana murmushi sunata Ajiyewa gefen k'ofar d'akinta"ummu
kuwa gabanta ne keta dukan tara tara tana tambayar kanta badai harda saka rana
Akayi ba?....kai lafiya kuketa shigowa da kaya haka??cewar goggo luba data lek'o
daga cikin d'akinta"saidai kafin wani yatanka mata baba ya shigo da sabbin kaya
Ajikinsa"fuskarsa washe da murmushi yana fad'in ina hajara uwar d'iya??"lallai
ummul khairy tayi dace da miji babban mutum....mama ta dubesa tana girgiza kanta
tace"Allah ne yabata sai y'an bak'in ciki su mutu"dama Aure lokaci ne dayazo bbu
jira za'a yi"wa'annan kayan fa?"jikinsa na kirma yace"kayan saka ranar ne nanda
wata biyu masu zuwa in sha Allah"sbd harda sadaki suka kawo"kayan saka rana biyu
Aka raba ummu kashi guda"sai kashi guda nidake zamu raba kowa yabama danginsa"umman
lawisa ta kasasu na ummu nacan gidan"wannan namune ni dake....Amma mlm kayi shawara
da hjy kuwa?"cewar Luba tana kallon kayan kamar tv"Aranta tana tsinemawa malamin
dataje wajensa d'azun da safe yace"mata bbu zancen Auren ummu"ke dakata! waye
yasakoki Anan?"ina ruwan hjy da wannan maganar?"cewar babah fuska Ad'aure ya zauna
gefen mama"ta tab'e baki ta matsa nesa dashi"yayinda ummu ta mik'e tsaye ta wuce
parlourn su"goggo luba kuwa kasa mgn tayi sbd mamakin mijin nata"sai batace komaiba
ta juya ta koma d'aki ta lab'e jikin window tana hangosu"baba yaci gaba da cewa"sun
bada sadaki dubu d'ari biyar"sai kud'in neman Aure suma dubu d'ari biyar"duka suna
wajen Abban lawisa yace"za'a barsu muyi ciko Amata siyayya"dukda sunce basu
buk'atar taje da komai gidan sai kayan sawarta"Ai nidai Alhamdllh wlh! mutumin da
sai A tv nake ganinsa shine wai suruki nah"ga kud'i dubu d'ari biyu na gaida
iyaye"saiki Amshi dubu d'ari nina rik'e dubu d'ari Ai hakan yayi ko?"yafad'a yana
mik'a mata kud'in"mama ta Amsa tana k'ok'arin mgn hjy yaya ta shigo tsakar gidan
kamar Anjehota zani A hannu"murmushi mama ta saki sbd tunda suna mgn da babah taga
fitar mariya tasan luba ta turata tasanarma hjy"kuma dama sbd luban taji komai
shiyasa tak'i bari suyi mgn da baba ad'aki sai nan tsakar gidan....ni zaka yiwa
haka rufa'i sbd kaga wanda zai Aureta me kud'i ne?"to ban Amince ba da kason da
Akayi Amaido komai gabana yadda nakeso haka za'ayi"kuma kud'i maza ka Amso
munsu"tana jikata Ace komai saidai naji labari??..mama tayi murmushin Anzo wajen
kafin ta kalli hjy tace"ikon Allah hjy"yadda fa kikeso haka kikace zakayi?" Na zata
karuwa me yawan banza ba jikarki bace"sai yanzun tazama jikarkin??"ke hajara saka
idonki cikin nawa"bana son d'ibar Albarka"da zaki....mama tayi saurin katseta gun
cewa"bari kaji rufa'i! nagaji da irin wulak'ancin da mahaifiyarka kemun tayi ma
y'ay'ana"kayan saka rana Ankawo bbu canji A shawaran da kukayi"sadaki hakk'in
yarinya ne dama can"sauran kud'i kuma siyayya za'a mata"kayan saka rana kuma
gasunan zan raba na d'auki nawa nida dangina"kaima kaja naka kaida danginka"muddin
Akayi Abinda yafi haka wlh zance mun fasa kai zakaji kunya baniba"ko yanzun kace
naje gidanmu kasakeni wlh banida matsala"y'ay'a na sun zama mutane"dangina nada
ikon rik'eni"saidai Akwai wanda Aiki yarage mawa ganashi yaran..... goggo luba dake
sauraro tace"matsiyaciya dani kike kenan....kuka hjy yaya ta fashe dashi tana
fad'in yanzun rufa'i Agabanka take gayamun mgn bazaka taka mata burki bah?"mezance
hjy?"Inda kinyi hak'uri dolefa zan shigo na miki bayanin komai"nasan tabbas lubace
ta tura Asanar miki"zancen gaskiya maganar hajara za'a bi"sbd idan tace"Anfasa
Auren nan harfa rufeni za'a iya yi"sbd mijin me kud'i ne"koma wanene ni ina
ruwana"d'an gidan ubanwa nene shi?"Abdallah mohd jibo nefa?"gwalo ido hjy yaya tayi
tana fad'in dan Allah da gaske kakeyi rufa'i?"wlh hjy shine zai Aureta"ita kuwa
wannan y'a inata had'u dashi?"kodai yaronsa ne zai Aureta?"tab'e baki mama tayi
tace"koma miye y'ata zatayi Aure da wanda keso da wanda beso duk zasu gani...ya
isheki haka hajara! karki manta hjy mahaifiyata"shiru mama tayi tana kallon tulin
kayan da Aka jibge ko kirguwa basuyi"da sauri goggo luba ta fito ta shige bayi sbd
cikinta daya juya dan Ance Abdallah mohd jibo ne ummul khairy zata Aura...wato
kenan ta tabbata umarnin hajara zakabi sbd itace uwa da uban y'ar ko?"kiyi hak'uri
hjy ta raba kayan tabani nawa sai kiyi yadda kikeso"shiru tayi tana kallon mama
daketa k'ok'arin raba komai"Ahaka umar yashigo cikin gidan"mama ta saka kashi
yayita jidar nata kason yana shiga dashi ciki"baba kuwa nasa shida hjy suka kwashe
suka kai d'akinsa suka zauna suna mgn"mama kuma ta kira goggo murja y'ar uwarta ta
waya dake nan kan gobe tazo araba kayan"itama data sanar mata wanda ummul khairy
zata Aura tayi mamaki sosai"da haka sukayi sallama mama ta Ajiye wayar"ummu dai na
zaune Aranta tana mamakin halin kakarta"k'asan zuciyarta kuma tana jin fad'uwar
gaba da sakq ranar da Aka musu kuma wata biyu Ai yayi sauri"kenan saima An riga
bikinta kafin Ayi na lawisa??....ringing d'in wayarta yakatse mata tunani"ta duba
taga lawisar ce"mik'ewa tsaye tayi ta kalli mama tace"mama dama shine yakira bara
na wuce ciki"dato maman ta Amsa sbd tasan ummu dama da kunya"ita kuwa ummu tayi
wannan k'aryar sbd kar mama ta fahimci bata waya da Abdallah....
zaune Ammi take Akatafaren parlourn ta"wanda yaji kayan more rayuwa"tayi
shiga ta Alfarma tana zaune da bak'i da wannan yazo sai wannan yatafi Anata yimata
Allah yasa Alkhairi na sakq ranar Auren Abdallah"wanda duk idan mutum yazo sai
Anbashi leda babba cike da Abin duniya"idan ka kalli Ammi zaka d'auka yayar
Abdallah ce sbd kyan jikinta yab'oye shekarunta"Anty wasilah na gefenta zaune
sunata fira da k'awar Ammin datazo....turo k'ofar parlourn Akayi Ahankali"big man
da sa'ada suka shigo da sallama"yana rik'e da hannun ta"fuska bbu yabo bbu
fallasa"yana sanye da t shirt red da jeans black"takalmi sawu ciki da Agogo duk
black yasaka"yayi kyau sosai yanata zabga k'amshi"Ihu sa'ada tasaka tana fad'in
oyoyo Ammi nah"saidai Abdallah yak'i cika mata hannunta"wayyo Allah my sweet
yayanah ka cikani mana"Anty wasilah na murmushi tace"Ango Ango!! Ina y'ar
tawa?"shafa kansa yayi yana sakin murmushin gefen baki yacika hannun sa'ada"Aguje
ta nufi wajen Ammi tana dariya"Auta nah baki girma ko?"Eh mana Ammi"Abdallah
yaduk'a ya gaishesu ya zauna gefen kujera"bak'uwar Ammi ta musu sallama ta
fita"masu Aiki suka bita da kayan saka ranar"ke dallah ki saukar mata Ajiki
mana"cewar Abdallah yana hararen sa'ada dake zaune jikin Ammi"kukan shagwab'a
tasaka tace"Ammi kinga yaya ko?"sbd zaiyi Aure harya fara canza mun"d'azun nace
yafad'amun sunanta yak'i fad'a"saidai yaya kamal ne yafad'a mun"yaya sunan y'ar
tawa to?"cewar Anty wasilah"Abdallah ya had'e rai yana kallon sa'ada yace"sbd kinga
Ammi kike haka?"zamu koma gidan Ai"kima tashi muje marece yayi"dagama islamiya take
ko?"cewar Ammi sbd ganin yonifoam ne jikin sa'ada"Abdallah yace"Eh shine ta
matsamun na biyo da ita nan"ka kyauta kusan sati 2 kenan rabona da ita saidai ta
waya muke mgn"kai kuwa kullum saina ganka"kinma gaji dashi ko Ammi?"Eh mana"yanzun
dake nakeji sai Antynki ko idan tazo?"dukda bansan taba bansan fuskar taba"sunanta
fa Anty ummul khairy"yaya Kamal yace"zai kaini wajenta sbd tanada kirki"Allah yasa
hakane"cewar Anty wasilah"Abdallah dai najinsu Amma sai yayi kamar beji yana danna
waya"yaushe zaka kamana y'armu muganta??"cewar Anty"d'an yamutsa fuska yayi tana
tsotsar lip nasa na sama Ahankali yace"ku bari sai An kawota mana"dukda tana cewa
Agaidaki kullum Ammi"ina Amsawa sosai"yaka mata ka kawota mu gaisa"Allah dai yasaka
baka nuna mata wannan halin naka Abdallah"sbd yadda Aka sanar mun yarinyar nada
sanyi hali da kamun kai"dukda saidai ta shigo kun zauna zamu gane
halayenta.....wannan matsiwaciyar ce me sanyin hali??da sannu zanyi maganin tsiwar
tata"duk yake zancen a zuci...yaya Abdallah pls ka kirata mu gaisa da ita
mana"harara ya ballah mata yana fad'in bana kiranta saidai ita ta kirani"Anty
wasilah tayi murmushi tana kallonsa kawai"tasan saidai idan yarinyar bata Amsa
sunanta mace ba"ko kuma sonta yafi nashi shiyasa zaice haka"ita Azatonta yana mugun
son yarinyar Ashe halinsa na nan??"ke tashi muje An kusan kiran salla kar na rasa
jam'i"yafad'a yana mik'ewa tsaye"Ammi tace"kadawo da dare zanyi mgn dakai"dato ya
Amsa Aladabce ya musu sallama ya fita"sa'ada nata shagwab'a tabi bayansa.....

***********
zaune ummu take Awani shago nayin saloon"wanda bata jima da zuwaba"kuma cikin sa'a
tana zuwa Aka shafa mata relacxer"tayi zaune tana tunanin wai yau har Anyi sati 2
da sakq ranar Auren su da Abdallah?wanda tunda suka had'u a gold stone bata koma
ganinsa ba"sai kuma tayi murmushi data tuna tun daga k'awayenta da danginta kowa
mamakin wanda zata Aura yakeyi"ta girgiza kanta kawai.....a hakan wayarta tayi
ringing"duba wayar tayi taga bak'uwar number ce"haka nan taji k'irjinta yabuga! sai
gab da zata tsinke ta d'auka"tana k'ok'arin sallama taji dakakkiyar muryarsa cikin
fad'a yace"sai yanzun kikaga damar d'auka?"idan nakoma kiranki tayi ringing sau 3
baki d'auka ba sai ranki yab'aci"shiru tayi dan ita batayi seving number nasaba
dama"tunda ta kirashi rannan yak'i d'auka bata koma bi takan number saba....baki
jine?"jikinta Asanyaye tace"ina ji"ina wuni??"banaso! na rasa me kika maidani?"Amma
kiyi lokacinki ne"kina inama yanzun?"ina wajen saloon! ya d'auki kusan second 10
kafin yace"dokata data zama wajibi kibi shine idan nakiraki kiyi maza ki
d'auka"sannan karki sake ki kashemun waya koda wasa sai idan nine nakashe"dukdama
bakida Ajin dazan kiraki sai tayi dalili kamar irin haka kiga kirana...jin tayi
shiru yakoma hassalashi"cikin zafin rai yace bakiji ne? naji Amma bi bai zama dole
ba ko?"Akanme zaka kirani kanamun fad'a sai kace wata y'ar ka?"ta fada itama cikin
masifa sbd yakaita bango"uhmm dani kike zancen"idan kin gadama ki sameni a office
Akwai Inda zamuje"kamar yaya?"kamar yadda kikaji?"gaskiya bazan iya zuwa ba"sbd
bansan Inda shi office d'in naka yake ba"sannan Amatsayina na y'a mace wlh nafi
k'arfin zuwa na sami namiji Inda yake"kuma relacxer ce samqn kaina An shaf....ina
ruwana da wani An shafa miki?"yakatseta cikin zafin zuciya"kina nufin zuwan ne
bazakiyi ba kome?"Eh gaskiya"kaine yaka mata kazo nan sai mu wuce koma inane idan
Angama mun retouching d'in"tsaki yaja yace"inane wajen saloon d'in?"maryam saloon
ne"bece komaiba yakashe wayar"ta tab'e baki tana kallon madam data shigo"sanin
halinsa zai iya yimata wulak'ancin daya gadama yasaka tace Awanke mata"Ana wankewar
ne takira mama ta sanar mata zasuje Anguwa ita dashi daga wajen saloon d'in"fad'an
ta kama kanta ta rik'e mutuncin kanta mama ta mata sannan ta yanke wayar.....bayan
Angama busar da gashin Aka fara gyara mata"Ana gyarawar ne Text message nashi ya
shigo cikin wayarta"ta fara dubawa kamar haka" *muddin kika bari na shigo ciki
zakiyi mamakin irin hukuncin da zan miki* girgiza kanta tayi kafin tabi
kiransa"sai gab da zata tsinke yad'aga yak'i mgn"hellow kana jina?"bansani ba"dan
Allah kayi hak'uri Ankusan.....K! kin isa najiraki ne? kii bar.....kashe wayar
tayi"ta kalli madam cikin harshen turanci tace"Abarshi madam sauri nakeyi"dg haka
ta zaro 2k tabata"ta d'auki band ta d'aure gashin"ta rataye hand bag nata tana yane
kanta da mayafin bak'ar jallabiyar dake jikinta me Adon stones"ta nufi k'ofa da
sauri"kusan cin karo sukayi dashi"shi zai shigo ita zata fita"tayi baya da sauri"ya
maka mata harara yana jan tsaki"tayi k'asa da kanta k'amshin turarensa na dukar
mata hanci"beyi mgn ba yayi gaba cike da isa"tabiyo bayansa tana k'are masa kallo
sbd ya juya baya"suit ne bak'ak'e Ajikinsa"yau yafi kullum yimata kyau"ganin zai
juyo yasaka ta d'auke kanta da sauri"body guards nasa suka bud'e masa back sit ya
shiga"ummu ta matso tana hangosa ciki"baraki shigoba ko saina fito na shigo dake
ne?"b'ata fuska tayi tace"to ina zamuje ne?"kinsan Allah kika bari na fito saina
saki kuka?"Akanme zakiyita b'ata mun time kina kuma sani surutu ?" batayi mgn ba ta
shigo ciki ta takure jikinta ko kallo be ishetaba"office zamu fara zuwa dg nan
zamuje ku gaisa da Ammi nah"wlh kikayi wani shirme ko nuna wata b'araka sai ranki
yab'aci"zaki nuna musu kina sona sosai.... murmushi tayi Aranta tace"meyasa yake da
girman kan nuna yace yana son wata ne?"bakiji menace ba?"naji Amma ka fad'i naka
saura nima na fad'i nawa"muddin kamun tsawa ko fad'a gabansu nima bbu ruwana Allah
kuwa....yana k'ok'arin mgn driver ya shigo yafara jansu"motar ta d'auki shiru"can
ta d'ago kanta ta saci kallonsa Aikuwa suka had'a ido"koma tamke fuska yayi cike da
basarwa ya d'auke kansa"ta duba wayarta k'arfe 4:51 pm"Ahankali tace" dan Allah
karmu wuce 6 duk Inda zamuje"sbd mama ta hanani kai magrib Awaje"banza yamata yak'i
mgn"sai tayi shiru tana tunanin Allah yasa idan Anyi Auren karya dinga shiga
harkanta"doguwar tsuka yaja yana fad'in sau nawa zance ki dena kirana irin wannan
lokacin preety??"tab'e baki tayi ta saci kallonsa taga yakara wayar Agefen
kunnansa"sosai ummu tayi mamakin rashin zuciya irin na preety"karki yarda na koma
kamaki kina kallona"ni kuwa me zan kallah Anan?"tak'are maganar tamkar fira
sukeyi"parking driver yayi yafita da sauri"Abdallah ya matso yana fad'in
maimaitamun Abinda kikace"da sauri ta matsa zata bud'e k'ofar"karki fita nace"nidai
dan Allah ka matsa mana"shareta yayi ya finciko hannunta da k'arfi suka fita ta
b'angaren da Aka bud'e masa"k'ok'arin saita kanta tayi"saidai taji kunyar rik'e
mata hannun da yayi"jerawa sukayi suka shige cikin k'ofar glass data bud'e"murya
can k'asa kamar meyin maganar Arzik'i tace"nidai Acikamun hannuna gaskiya sbd bbu
kyau kasani"ta k'are maganar tana son k'wace hannun"k'aramar k'ara tasaki sbd yadda
ya murza yatsun hannunta ya murd'asu cike da mugunta"Adaidai sadda suka ida shigowa
cikin camparny d'in"kowa na harkan gabansa"saidai duk wanda ya gansu saiya gaida
Abdallah cikin kuma girmamawa"Abin yabama ummu mamaki"sbd ganin har dattijai da
suka haifesa girmamashi sukeyi"sosai jikinta yayi sanyi"lokacin da suka haye steps
d'in dazai sadaka da office nashi yace"office nawa zamuje saura kimun wani
k'auyanci"banza ta masa"sbd itace kawai tasan zafin datakeji ga yatsun
hannunta"shine yatura k'ofar suka shiga da sallama"PA d'insa na zaune yana rubuce
rubuce sai wasu maza su ukku dake zaune kan kujera"ko ina yake zama sai Anji
k'amshin turarensa?"cewar ummu Aranta tana yiwa office d'in kallon second 5"fad'in
kyawunsa da tsaruwarsa b'ata bakine"ga sanyin AC gwanin dad'i"itadai sunku yadda
kanta Ak'asa tayi"Abdallah ya d'aga musu hannu sbd sannu da zuwan da suke
masa"wajen kujerar dayake zama yanufa da ummu"fuskarsa Asake yace"zoki zauna nan
minti 10 na gama Abinda zanyi saimu wuce?"juya idanuwanta tayi ta zauna Ahankali
tace"nidai kar yamma tayifa ko?"bara tayiba zamuje"yafad'a yana k'ok'arin zama kan
wata kujera "cikin harshen turanci ya nunata yana fad'in itace wacce zan Aura nan
bada jimawa ba"da sauri suka fara gaisheta cikin girmamawa"ta Amsa Amutunce"kujerar
nata lulawa da ita ga sanyi AC na kaimata"nace su ummu ba sabonba..."cikin harshen
turanci taji sunata mgn game da kayan da suke k'erawa"Abin mamaki 10 minit na cika
Abdallah ya kalleta tashi muje sarkin rigima"tamkar tayi dariya Aranta tace"d'an
duniya ne mutumin nan wlh"k'in mgn tayi ta kauda kanta"sudai sunata kallonsu suna
mamakinsa sbd sun sanshi beda wargi"matsowa yayi gab da ita"ya sunkuyo da kansa
Adaidai saitin gefen fuskarta"k'irjinta ya buga! sbd har hucin numfashinsa da
k'amshin mouth frishner d'insa tanaji murya can k'asa yace"K! wlh ki tashi kona
b'ata miki rai"kinji dad'in kujera me laushi kinyi zaune ko?"dallah malam ka matsa
ko wlh nayi maka Abinda baka tunani"to bissimilah idan zaki iya"yafad'a yana kamo
hannunta yafara murd'e mata shi da k'arfi"duk yadda taso ta d'aure kar tayi Ihu
saida tasaki k'aramar k'ara"gashi sunyi gab da juna"motsi kad'an idan tayi jikinsu
zai iya gugar juna"dan girman Allah ka matsa"beyi mgn yaja tsaki yana d'ago
kansa"hakan yasa ta mik'e tsaye"Ashe duk sunma fita"wlh kaida Allah cin zalin nawa
da kakeyi"sannan rik'emun hannu.....maganar ta mak'ale mata sbd ganin ya juyo
Afusace"ta rintse ido sbd ta zata marinta zaiyi"bazan miki komai ba yanzun sai
lokaci me zuwa"banganeba?"ta fad'a tana bud'e ido"beyi mgn ba yanufi k'ofa"hakan
yasa itama tabiyosa Abaya"saida ta fito sannan ya rufe k'ofar ya fisgi hannunta
batace masa komai ba suka jero suna tafiya"suna fitowa waje bakin titi suka sami tj
da junuid tsaye gefen motocin Abdallah"da wani irin mugun mamaki suke kallon
Abdallah da ummu da kuma hannayensu"sannan suka kalli junansu"ummu Aranta
tace"banzaye zan nuna muku ni macece yanzun"tj ne yayi k'arfin halin mgn wajen
cewa"big man dama kana ciki ne?munzo d'azun Akace ka fita" yatsina fuska yayi
yace"Eh yanzun ma zamu koma fita"to shikenan Ai saimu yi rakkiya ko? b'ata fuska
ummu tayi ta dubi Abdallah dake k'ok'arin musu mgn cikin sanyin muryarta tace"nidai
bana buk'atar wasu su rakamu mu kad'ai nakeso muje"kuma ka bud'emun k'ofar na shiga
mana"ta k'are maganar tana kallonsa tana juya idanuwanta"kasa mgn Abdallah yayi
gashi kan idon mutanene harda body guards nasa"Amamakin su tj sukaga yace"shikenan
muje na bud'e miki"dg haka yabud'e k'ofar back sit ta shiga"yana k'ok'arin yayiwa
su tj mgn tajawo hannunta dake cikin nasa"kawai saiya shigo be kulasu tj ba"yana
shigowa ya rufe k'ofar ya ballah mata harara yana fad'in wlh sai kinsan kinsani
Aiki"d'an murmushi tayi ta tab'e baki tace"zan koma saka wanima Akaro na
biyu"kak'iyi nima wlh na baka mamaki.....

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*
*17&18*

.......Wani irin kallo yaj efeta dashi wanda ta ita kanta ta kasa fassara wane iri
ne?"yana tab'e baki cike da shan k'amshi yace"bana zaton ke y'ar haka dake har zaki
iya bani wani mamaki"saidai muddin kika koma k'ok'arin yin makamancin Abinda kikayi
yanzun nine kawai nasan meye zan miki"yak'are maganar yana rejecting d'in kiran
junuid yaja tsaki"ummu ta tab'e baki tak'i yin mgn"Aranta kuma tasha Alwashin sai
tayi sanadin rabashi dasu tj tunda ba mutanan Arzik'i bane su....tana wannan
tunanin driver ya shigo yafara jan motar"ita kuma tana wasa da yatsun
hannunta"yayinda uban gayyar yayi shiru yana tunani miye Amfanin kiransa da junuid
yayi,bayan yanzun sun ganshi??.... ringing d'in wayar ummu yakatse masa tunani"ya
yamutsa fuska yana fad'in karki d'agamun waya Anan Adameni da surutu marar
Amfani"bata kulashiba ta d'aga sbd ganin lawisa ce"da mamaki yake kallonta tana
wayar"beyi mgn ba yamatso sosai dab da ita"sam ummu bata Ankaraba saida taji
yasaka k'afarsa me takalmi sawu ciki yatake mata yatsun k'afa da k'arfi"cike da
Azaba ta saki wayar tana kallon k'afar"ta dubesa"da sauri ta d'auke kanta tana
takure jikinta Awaje guda"gashi dama can k'arshe take zaune bbu sauran space d'in
da zata matsa"big man kuwa ko Ajikinsa be janye k'afar saba"kashe wayarta tayi tana
rintse ido sbd zafin dakeji yana ratsata"Ahankali ta yadda shine kawai zai iya jin
Abinda take fad'a batare data bud'e idon ba tace"duk zalin nawa da kakeci na barka
da All....bata k'arasa mgn ba"taji yatsunsa biyu saman lips nata yanata
d'allarsu"ta doke masa hannu da sauri sadda ta bud'e idanuwanta"batasan sadda
hawaye suka zubo mata ba....duk ranar da kikamun laifi na hukuntaki kikace kin
barni da Allah zakiga Abinda yafi wannan"yak'are maganar tamkar meyin rad'a yana
janye k'afar sa dg samqn tata"shiru tayi tak'i mgn ta b'oye fuskarta da mayafinta
tana shashshekar kuka Ahankali"kimun shiru tun kafin ranki yab'aci"ko kuwa kinaso
idan munje Ammi ta fahimci kinyi kuka?"nanma shiru tayi"ta share hawayenta"motar ta
d'auki shiru"suna isowa get man yabud'e musu get suka shiga"Amma motar da body
guards nasa suke ciki dg waje sukayi parking"bayan driver yafita ta d'ago kanta
batare data kallesaba ta fita dg cikin motar"ta tsaya ta k'ara gyara rolling d'in
dake samqn kanta"shikuwa fuska ad'aure ya fito ya tsaya gefenta"Adak'ile
yace"Atsarina bana maimaita mgn"idan kunne yaji gangar jiki ya tsira"daga haka yayi
gaba cikin basarwa yana tafiya cike da kasaita"me gadi da masu bawa flowers ruwa
nata d'ago masa hannu"ummu kuwa gabanta keta fad'uwa"Aranta tana fatan Allah yasa
y'an gidan nasu sunada kirki ba irin halinsa gare suba"sbd Azatonta gidansu ne
sukazo"da hanzari tabi bayan sa"ta samesa tsaye bakin k'ofar shiga parlourn
gidan"ya zura hannunsa guda cikin Aljihun wondonsa"kyakykyawar fuskar nan tasa
Ad'aure....sosai taji ta daburce"ga wani uban kwarjini daya mata"sai taji kamar ta
koma"saidai bata yarda takoma kallon saba"zo muje!"yafad'a yana mik'a mata hannunsa
Alamar tazo"togewa tayi cikin marairaice murya tana fad'in"bbu kyaufa dan
Allah"sannan idan muka shiga kana rik'e da hannuna dame za'a fassara hakan??kuma
bayan haka ni ina jin kunya ko?"wai yaushe zaki dena mun musu ne?"iye?"sai kuma
yaja tsaki yanufi k'ofa"ta biyosa tana magana k'asa k'asa bemajin me take
fad'a"murd'a handle d'in k'ofar yayi yashigo da sallama Ahankali"Ammi dake zaune
kan kujera bata Amsaba saima harara data tarbesa da ita"yasaki d'an murmushi domin
hakan ya tabbatar masa da cewar taji Abinda yafaru"fuskarta ta fad'ad'a da fara'a
tana Amsa sallamar ummul khairy"Aranta tana maimaita kalmar masha Allah! sosai taji
yarinyar ta burgeta sosai data nuna ita me tarbiyya ce" sbd duk Abinda suke fad'a
yanzun taji tunda gefen taga take zaune... sannunki da zuwa y'ata"maraba dake"ummu
na murmushi kanta Ak'asa ta k'araso ciki ta duk'a k'asa kan carpet Ahankali
tace"Ammi ina wuni??"lafiya qlau ya mutan gidan?"suna nan lafiya"masha Allah tashi
ki zauna kinjiko?"bbu musu ta tashi ta zauna gefen kujera tana rissinar da kanta
k'asa"yayinda uban gayyar yayi zaune yana danna waya tamkar babushi cikin parlourn"
dama yau zatazo shine baka sanarmun ba"kuma zuwan marece Abdallah??" tamkar yak'i
mgn sai kuma yace"nida bakiyi maraba daniba Ammi sai ita kawai kika damu da ita"
hmm! kishi kakeyi da ita kenan?"to bari kaji"yanzun Andena yayinka"yayinta Akeyi
itada sa'ada"ummu kuwa takama murmushi har fararen jerarrun hakoranta suka
bayyana"tana mamakinsa ta d'auka ko Agidan ma baya sakewa da kowa"Ammi na dariya
tace"kin ganshi yana kishi daku ko?"d'ago kanta ummu tayi ta kallesa ya zabga mata
harara yana nuna mata kansa"wai dashi take?"da sauri ta gyad'a masa kanta tana
murgud'a masa baki"yaja kwafa kawai"Ammi dake lura dasu ta tashi tsaye ta nufi
cikin kitchen tana murmushi"K! bakiji warning d'in dana miki ba ko?"wai dan Allah
miye na wani damuwa?"kaida ba'a maraba dakai fa"kaje kawai dg waje idan nagama
zamana ka maidani gida"sosai yake kallonta da mamaki"Aransa yace"sbd kinga Ammi
kike mun haka kamar wani driver naki?"Afili kuwa sai gimtse fuska yayi yace"kiyi
yadda kikeso yanzun kafin mu fita ki Amshi hukuncin laifinki"shiru tayi dan tasha
Alwashin bazata bisaba nafef zata hau"dan bata shirya jurewa mugunyarsa
Akantaba.....zabura tayi zata tashi sbd ganin ya zauna gefenta"gashi batasan wace
kalar mugunta zai mataba"saidai tana k'ok'arin tashin Ammi ta fito rik'e da tray
Ahannunta" da sauri ummu ta mik'e tsaye tana fad'in sannu Ammi dakin kirani na
d'akko miki"ta fad'a tana Amsar tray d'in batare data yadda ta kallo Ammin ba"Ammi
na murmushi ta mik'a mata tace"kusha ruwa y'ata kinjiko?"Abdallah kuwa har ransa
Abinda ummu tayi yaji dad'i"Amma miskilin ko'a fuska be nuna ba saima danna waya
yakeyi kamar besan meke faruwa ba"lemo ne da ruwa da snacks"ruwan kawai ummu ta
zuba tasha tana duba time shidda saura kwata"Ammi kuwa d'akinta ta wuce"batare data
kallesaba tace"shidda saura yanzun dan Allah zan tafi"tashi ki tafi yafad'a cikin
gatse"Aikuwa ta tashi tsaye da nufin ta tafi d'in"dukda taso tayiwa Ammin
sallama"saidai tana tashi Ammin na fitowa dg cikin bed room nata tana rik'e da
ledar shopping"badai tafiyaba?"kan ummu Ak'asa tace"Eh magrib ta kusane"hakane
gsky"Amma ruwa kawai zakisha?"Ak'oshe nake"shikenan y'ata ina godiya da ziyara
kinji?"d'an murmushi tayi"ungo kai ka rik'e mata"harda wata d'awainiya?"dan Allah
Abar....kar muyi haka dake ummulkhairy"ki Amsa kinjiko?"Agaida mutanan gidan"ta
Amsa dato tanata zuba godiya"Abdallah ya mik'e tsaye yanata cin magani yace"Ammi
ita ta Amshi kayanta mana"kallon da Ammin ta masa yasaka ba shiri ya matso zai
Amshi ledar"tamkar zaiyi kuka yace"kinafa gani Ammi dariya takemun"ummu kuwa rufe
bakinta tayi ta dena masa dariyar"Ammi na murmushi ta mik'a masa ledar tana fad'in
miye Amfanin ka inba ka rik'e mata d'inba?"Amsar ledar yayi ya gallah mata harara
yana fad'in zaki sani yarinya"dg haka yayi bakin k'ofar da sauri"Ammi ta girgiza
kanta tana tunanin yaushe Abdallah zai canza?"kiyita hak'uri da halayensa ummul
khairy Ahankali zaki canzashi kinjiko?"Agaida mutanan gidan"dato ta Amsa jikinta
Asanyaye ta fita"domin ta fahimci mahaifiyarsa mutuniyar Arzik'i ce kuma batasan
wane irin Aure zasuyi ba?"duk sai taji wani iri"bata san ta fitoba saida taji
motsin mutum gefenta" Atsorace ta kallesa"yayi bala'in had'e rai yana yatsina fuska
ya mik'o mata ledar yak'i mgn"itama batayi mgn ba ta Amsa"sai kawai yaja tsaki ya
nufi wajen da sukayi parking"ita kuwa bakin get directly ta nufa da sauri"sai bayan
ta fita sannan big man da har yashiga mota ya lura bata biyosa ba"tsaki yaja yana
dubawa kozai hangota"driver yasanar masa Aita fita ta get"shigo muje"iya Abinda
Abdallah yafad'a kenan"tare da jan kwafa Aransa sbd shine yasan irin hukuncin dazai
yanke mata idan tashigo gidansa"dan yafahimci raini ya shiga tsakaninsu da ita"dole
kuma yayi maganin fidda rainin daya shiga tsakaninsu.....ummu kuwa tana fitowa taga
wani me Adaidai da wata Aciki"ta tsaidashi da sauri"bayan ya tsaya ta sanar masa
Inda zai kaita"yace nan gaba kad'an zaima sauke matar"da sauri ta shigo ciki tana
sakin Ajiyar zuciya"saida suka fara tafiya sannan ta duba cikin ledar taga turaruka
ne masu kyau da tsada na jiki dana kaya"tayi murmushin jin dad'i"sai wajen shidda
da rabi ta iso gida.....
big man kuwa suna isowa gida yafito dg cikin mota"Amamakinsa ya hango su tj
zaune kan resting chairs a compound d'in gidan da Alama shi suke jira"tsaki yaja
dama cikin haushi yake sbd Abinda ummu ta masa"saidai yarasa meyasa suketa son
bibiyarsa kodai kud'i suke sone?? yatambayi kansa yana cigaba da tafiya"driver na
biye dashi da brief case nasa daya d'akko masa....tj yadubi junuid yana fad'in
gashi nan ma yadawo"sonake naji Abinda mukaji gaskiya ne dg bakinsa"in kuwa gaskiya
ne to Aljannar yarinyar nan Asiri ta masa"junuid yace"tabbas Asiri ne tj"kanafa
gani y'ar iskar yarinyar nan ta hanashi kulamu"sannan tasaka yabud'e mata k'ofar
mota ta shiga" kasanfa yadda ya tsaneta"yadda nasan halinsa inba iyayensaba waye ya
isa yasakashi koya hanashi...shiru sukayi sbd ganin zai wuce ta gefensu"big man
wajenka fa mukazo"tamkar bazai kula suba"sai kuma yatsaya yana fad'in
menene?"Agajiye nake kunsan bansan takura ko?"pls kazo ka zauna muyi mgn"bece
komaiba yanufi wajensu"yayinda driver ya mik'a masa brief case nasa yabar
wajen"cikin gundura big man yace"5 minit na baku kuyi maganarku inada Abinyi!
yafad'a cikin shan k'amshi....dama wani labari mukaji me ban mamaki"wai An saka
maka rana kusan sati 2 kenan Amma bamuda labari duk yadda muke dakai"sannan
yarinyar nan data maka rashin kunya kwanaki da ita Aka saka muku ranar???"mik'ewa
tsaye yyi yana tab'e baki yace"kunyi tambaya kun bama kanku Amsa to me yarage
kuma?"wai kana nufin sonta kakeyi?"tsaki yaja yace"kaga junuid ? bansan irin
wa'annan maganganun banzan kafi kowa sani"Abinda nasani kawai zanyi Aure"ina sonta
bani sonta bakuda damuwa da hakan"daga yayi gaba yabar musu k'amshin
turarensa.....Ajiyar zuciya junuid yayi yace"garama ya Auri preety da wannan
yarinyar"sbd preety batada wayo"wannan kuwa tanada wayo zata iya rabamu dashi
mudena Amfana da dukiyarsa"nima dai Abinda nake tunani kenan"saidai mudena masa
zancen kasan shi beda kyau idan Aka tab'osa"cewar tj suna tashi suka bar gidan...

**********
Duk'e take gaban wani mushurikin boka"yanata bugun k'asa"can yad'ago kansa yana
kallon ta da jajayen idanuwansa yace"wannan Aure bbu gudu bbu ja da baya sai Anyi
shi"matsawar zaki hana tofa har ranki zaki iya rasawa..... innalillahi wa....ke
dakata! ba'a kira mana sunan Allah Anan"to Amma boka bbu yadda zakayi?"babufa
yarinya"ko ina zakije zasuci kud'inki ne"saidai yanzun idan kin koma gida zaki
tarar da Abin mamaki"muma nan dakika gani munsan gaskiya Amma muke dannewa"idan
kinga munyi Aiki Ansamu nassara dama can haka Allah yarubuta"bana yin Aiki sai nayi
duba naga za'aci nassara ko kuwa???"jikin goggo Luba Asanyaye ta tashi ta nufi
gida....saidai Abin tashin hankali tana zuwa tasami Asiya nasir yakorota da cewar
be sonta be k'aunarta, shi ummulkhairy yakeso"ta yayama harta zama matarsa?"gashi
saki 2 yamata harda yaron ciki Ajikinta na wata biyu"sai Amaye Amaye
takeyi...hankalin goggo Luba idan yayi dubu tashe yake"saidai dayake bak'ar zuciya
ce da ita bata sadudaba "saima tunanin take gobe taje wajen wani boka Ayi Aikin da
Asiya zata koma d'akinta"gashi nasir bbu kunya yazo har tsakar gidan yayi rashin
mutunci da jefa mata takardar saki yace"sun cucesa Allah ya isa shi ummulkhairy
yakeso"ummu da mama na d'aki suna jin komai"hjy yaya na tsakar gidan tana tsinewa
nasir Albarka"lokacin goggo luba na yawon bin bokaye"bayan lafawar komai ne tadawo
gidan......
haka rayuwar taci gaba da lulawa "kwanci tashi da dare yayi dandanan sai
gari ya waye" tunda ummu da Abdallah sukaje gidan Ammi basu koma had'uwa ba"ko waya
basuyi"tun sauran sati 3 biki goggo murja takai ummu maiduguri"Aka fara yimata
gyaran jiki dana fata da gashi"da koya mata dubarun iya zama da miji"sati biyu
kacal tayi Acan tafara k'ok'arin dawowa sbd biki yarage saura kwana8"kuma kamal
yakirata zaizo ranar friday yaka mata invitation cards da Abinda zata buk'ata itada
k'awayenta"dan ya tambayeta ta waya dame dame zasuyi?"tace itafa bbu komai sbd ba
Auren dindin bane"saida taga beji dad'i ba sannan tace"yini da wa'azi kad'ai
zasuyi "dama lawisa ta fiddo Anko tun sauran wata d'aya tanata nunawa friends
nasu"dukda ummu bataso fito da Ankon ba haka dai ta hak'ura tabarta sbd lawisa ta
wuce komai Awajenta"gyaran jiki aka mata na Asali"wanda ya zauna Ajikinta
sosai"fatarta ta k'ara haske da yellow da taushi da sulb'i"gashinta yak'ara tsawo
da bak'i"duk Inda ta zauna ta tashi sai Anji k'amshin jikinta"gaba d'aya ummu
tausayin kanta takeyi sbd ganin Anata wahalar da ita da wani gyare gyare"bayan
tasan irin kalar Auren daza tayi..... Ayau Friday tun wajen k'arfe 7na safe ummu da
k'anwar mama suka baro garin maiduguri da dumbun kayan gyaran jiki da turarukan
wuta da ummu zatayi Amfani dasu Agidanta"tayi kamar Aljannah sbd kyau"yayinda kuma
Anan yau za'a kawo lefen ummu"mama da umman lawisa da goggo murja sunyi busy Anata
shirye shiryen tarban bak'i"wanda gidansu lawisa ma za'a tarbesu.... Ango kuwa
tamkar bashine Angon ba"zaka d'auka kamal shine Angon"sbd hidimar dayakeyi"dashi da
Ammi da Anty wasilah suka shirya lefe"kuma Ammi tace"bbu taron da za'a yi kamal da
Abdallah da sa'ada zasuje su kai lefen"wanda Abdallah yasha Alwashin bbu Inda
zashi"kayan Angunci ma saida sukayi fad'a da kamal daya d'inko masa kala 10 sbd
yana gaba da kayanmu na al'ada"zai iya shekara be saka shadda ba"dan dg sallar idi
sai sallar idi yake saka manyan kaya"ga preety da k'awayenta keta zugata datayi
sake zai Auri wata duk ta tashi hankalinta"tun yana biris da ita har yafara jin
tausayinta yana bata baki"yanzun haka kamal yatsara harda dinner za'a yi yyinda
Abdallah besani ba"umma balki kuwa taso Ace itace zata had'a lefe sbd ta yagi
rabonta cikin kud'in had'o lefen sai hakan be faruba"kuma Akace Abdallah da kansa
zai kai lefe ba'a taro"saidai dukda haka dama tayi kutu kutun data bama daddy
shawara Ai su fara zama Anan gidan kar Abdallah yayi nisa da gida"idan sun haihu
suka yaye Abinda suka Haifa saisu Amsa su kuma su koma gidansu"kasancewar tasan
daddy nada son yara Aikuwa ya Amsa da shawaranta cikin jin dad'i....
wajen k'arfe 3 na yamma su ummu suka iso gida....

Adinga sharhi gaskiya ko arage yawan pages😩😎

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba

*AUREN YARJEJENIYA*

*19&20*

........wajen k'arfe 3 na yamma su ummu suka iso gida"tun daga soro sukejin k'amshi
na girki na tashi Agidan"ga sabon fenti Ana tayi tun dg k'ofar gidan har cikin
soro"ummu taji wani irin tausayin iyayen nata"gaba d'aya yanzun sai taji Auren
yafitar mata Arai....goggo luba da Asiya na zaune tsakar gidan ko wace da
cikinta"uwar cikinta wata na biyar yake"y'ar kuma ukku garesa har yafara
turowa"ummu daketa kwad'a sallama ta dubesu taji sun bata tausayi" saidai tasan son
zuciya ne yakawosu ga hakan"mahmood Autah yayi ihun murna yazo ya rungume ummu"umma
da mama suka fito dg cikin d'akin suna musu sannu da zuwa"yayinda goggo luba kejin
kamar ta had'iyi zuciya ta mutu sbd bak'in ciki"gashi mlm rufa'i yayi bala'in juya
mata baya yanzun Agidan"goggo ina wuni??"cewar ummu tana rik'e da hannun mahmood"da
k'yar ta Amsa da lafiya qlau tana binta da wani irin kallo kamar zata cinyeta" sbd
ganin yadda ta canza cikin k'ank'anin lokaci"tubarakallah masha Allah y'ata"lallai
kin fito sak Amaryar ki"yanzun kuwa k'awarki ta fita tazo baku isoba"cewar umman
lawisa"Eh umma munyi waya da ita muna cikin nafef yanzun zatazo Ai"ina yininku umma
??"lafiya qlau ya hanya?"Alhmdllh"muje ciki ko?"umma tafad'a duk suna shiga d'akin
mama"shima parlourn yayi gwanin kyau An canza yadin kujeru da sabbin labulaye"zama
ummu tayi sukaci Abinci suka huta"umma da goggo murja duk suka d'auki Abinda Aka
had'a suka tafi dashi gidansu lawisa"lokacin Anata kiran sallar la'asar"d'akin
yarage daga ummu sai mama sai bak'uwa Anty Aysha da sukazo tare da ummu"mama ta
kalleta tace"dukda sunce basu buk'atar komai munyi miki kayan kitchen"sannan zamu
shirya miki d'aki guda sbd gudun gori wata ran"ummu na k'ok'arin mgn wayarta tayi
ringing"saida taji fad'uwar gaba dataga kamal ne"jikinta Asanyaye ta d'auka tana
masa sallama"ya Amsa yana fad'in ran Amaryar mu yadad'e"tayi d'an murmushi had'e da
cewa tare da naka"ina wuni?"lafiya qlau"dama Anjima kad'an wajen 5 pm zamuzo nida
sweetie d'inki mu kawo kaya dg nan zamuyi mgn"sbd bamusan wata Al'ada da kansa
zaizo yakawo"dato ta Amsa tana masa kwatancen layin gidansu lawisa Inda Anan zasuje
su sameta"bayan sun gama wayar ta sanar ma mama"kasancewar ba sallah takeyi bah sai
kawai ta shige wanka"bayan ta fito ta shirya cikin lafaya purple colour me tsadar
gske irinta y'an meduguri"tasaka bak'ar t shirt me dogon hannu daga ciki"bataso yin
make up ba"Amma Anty Aysha da lawisa data shigo yanzun suka tursasata saida
tayi"ita kuwa Aranta fata takeyi Allah yasa kar Azo da big man"sosai tayi wani irin
mugun kyau kamar Aljannah"lawisa na kallonta tace"masha Allah mrs Abdallah! harara
ta gallah mata tana fad'in tun kafin Ad'aura?"insha Allah Ai za'a d'aura d'in"irin
wannan kyau haka"karma mu fita wani ya tsaidaki....ummu na k'ok'arin mgn kiran
mubashshir ya shigo cikin wayarta"haka nan taji k'irjinta yabuga"ta daure tayi
sallama bayan ta d'aga" daga d'ayan b'angaren mubashshir yace"my sweet heart ina
nan waje ki fito zamuyi mgn five minutes pls"ka manta me yace maka A last
time?"kidai zo pls"batace komaiba ta kashe wayar"lawisa ta kalleta tana fad'in
waye?"mubashshir ne"tab'e baki tayi tace"kinga biyar saura minti 25 gashi idan
munje zan gyara parlourn bak'i mu tarbesu Acan"to Akan me zai wani zo yab'ata mana
lokaci?"muje naji meye mintina 5 yace na bashi"wanene?"cewar Anty Aysha"Amm telana
ne"cewar ummu...suna barin d'akin"lokacin da suka fito tsakar gidan Asiyace zaune
kawai"suna fitowa soro lawisa tace"zan tsaya dg gefe kuyi mgn Amma karki
jima"saidai kuma in har da wata mgn yazo miki game da fasa Auren nan karma ki
saurareshi"bema isaba k'awata yamaida iyayena k'ananun mutane"cewar ummu suna
fitowa layin"mubashshir na zaune kan mashin nasa roba roba"tunda ya hango ummu
yatsareta da ido"shi yau sai yaga tafi koda yaushe kyau da tsari da komai"tun kafin
ta iso k'amshin turaren jikinta yafara isowa hancinsa"sallama tamasa "ya Amsa suka
gaisa"ummu ta dubesa tana fad'in ina sauraronka sauri nakeyi"saurin naki yafini
mahinmanci?"hmm! kai rannan saurin naka yafini mahinmanci da har ka kasa jiranah da
mukaje gold stone ka tafi?"saidai na fito nasamu wayam baka nan"yanzun ba wannan
ba"na shawo kan mahaifina ya Amince muyi Aure d....bakin Alk'alami ya bushe
mubashshir! saidai kayi hak'uri mu jira lokacin dazai sakeni sai muyi Aure"sbd biki
yau saura kwana8 kaga bbu zancen fasawa" bazan maida iyayena k'ananun mutane
ba....ummu pls ki fahimci ceni mana"jikinah yana bani kar in yadda inyi sake ki
Auri wan....kaga sai Anjima"ta fad'a tayi gaba"yayi tagumi yana binsu da kallo
itada lawisa har suka b'acewa ganinsa...bayan ta gama yiwa lawisa bayani taja tsaki
tana fad'in daga shi har shid'in duk bana sonsu na tsanesu"ni kuma wannan lusarin
mubashshir d'in nafi tsana"da zaizo yadawo da hannun Agogo baya"idanma yakoma
kiranki karki sake ki koma d'auka"ta k'are maganar tana jan tsaki"har suka iso
gidansu lawisa mita takeyi"tare da ummu suka gyara parlourn bak'i cikin hanzari
suka turare sa"suka jera snacks da dambun kaji samqn center table da drinks masu
sanyi"lokacin k'arfe 5:4 pm"rufe k'ofar parlourn sukayi suka wuce cikin gida"sai
wajen k'arfe 5:15 big man da kamal da sa'ada suka iso k'ofar gidan su lawisa"wanda
big man Azatonsa nanne gidansu ummu"kuma kamal be sanar masa ba nan bane
gidansu"daga wajen get d'in gidan sukayi parking"kamal ya fito dg cikin motar yaje
ya sanarwa me gadi zasu shigo da kayan lefen"ya Amsa da to"kasancewar dama Ansan da
zuwansu"body guards d'in Abdallah sune suka dinga d'akko Akwatunan har dozing 2
suka shigo dasu sunata Ajiyewa"key d'in sabuwar motar da Aka had'o da ita yana
hannun kamal"sai bayan Angama shiga da kayan sannan kamal yakira ummu yasanar mata
gasu nan"tunda suka gama wayar da kamal jikinta ke rawa tana jin fad'uwar
gaba"lawisa ta fito haraban gidan sbd ta shigo dasu....big man kuwa yana zaune back
sit shida sa'ada yana mata warning da babbar murya"saida kamal yamasa knocking
sannan suka fito yanata shan k'amshi dan beso zuwa ba"saida yaga ran Ammi zai b'aci
sannan ya yadda yabiyosu"yaci wankan k'ananun kaya sabbi dal"yayi wani irin mugun
kyau"musammun sbd gyaran fuskan da Aka masa yak'ara fitowa da kyawun fuskar
tasa"kamal nata y'ar dariya yana rik'e da ledoji biyu da Alama cards d'in ne
Aciki"Ajere suka shigo cikin gidan"sai Akayi sa'a lawisa kuma na k'arasowa"da sauri
sa'ada tace"Anty ummul khairy! ba ita bace" yanzun zaki ganta"cewar lawisa tana
musu sannu da zuwa"wanda kamal ne kawai ya Amsa"Abdallah kuwa d'auke kansa
yayima"ina ita gimbiyar ne babbar k'awarmu?"tana ciki yanzun idan nagama yi muku
iso zan shigo muku da ita"dakin kyauta kuwa"batace komaiba ta rik'e hannun sa'ada
suna gaisawa suna nufar parlourn bak'i" wanda da k'yar Abdallah ya Amsa
gaisuwarta"suna isowa bakin k'ofar ta bud'e tace"ku shiga ciki pls ina zuwa"zan
biki dan... baby! Abdallah yakira sa'ada bbu Alamar wasa samqn fuskarsa"lawisa
batayi mgn ba ta juya Aranta tana tunanin dole ummu ta had'a da kissa wajen zama da
wannan gadararren mutumin"bakin get ta nufa tayiwa me gadi mgn yasaka masu bama
flowers ruwa su shiga ciki da kayan"bayan ta sanar masa ta wuce cikin gidan"ummu na
zaune a bed room d'in umma tana tunani"tana ganin lawisa tace"harda wannan mr
arrogant d'in Akazo?"bakida kirki wlh"hardashi mana"ga kayan nan za'a shigo
dasu"masha Allah! kaya kam Abinda ke kaya"Akwati 24 ne"dukda banduba kayan ba"Amma
su kansu Akwatunan Abin kallone"24 fa kikace lausy?"wai kin manta wa zaki Aura ne
kike mamaki"?shiru ummu tayi"yanzun ki tashi muje kar suyita jira"in bacin sbd
cards d'in da bazan ma komaba"da munje na Amsa zan dawo"saidai k'anwarsa nada kirki
dason mutane"da zata biyoni naji yamata tsawa"ki nuna mata kulawa sbd tanata
tambayarki"damafa shine mugu Agidan su" Amma wlh Amminsa nada kirki daya kaini na
gaisheta kwanaki"wai big man d'in ne mugu?"Eh mana" kinsan irin muguntar dayake mun
ne?"ko rannan wlh saida yasani kuka"shiyasa idan Akayi Auren rufe k'ofar d'akina
zanyi tunda bbu ruwan kowa da kowa"ta fad'a tana tashi tsaye ta k'ara gyara lifayar
dake jikinta suka fito"lawisa nata murmushi tana fatan Allah yasa soyayya me zafi
ta shiga tsakanin Abdallah da ummu"..... Ab'angaren su big man kuwa"sa'ada k'in
shiga parlourn tayi ta tsaya jiran isowar ummu sbd su shiga atare"bbu laifi mutumin
naku ya yaba da tsabtar tasu Azuciyarsa"suka zauna gefen kujera"Ahh kace dai Ana
murnan zuwanka Abokina tunda gama Abin kusa da baki nan Anshirya mana"cewar kamal
cikin tsokana"yamutsa fuska big man yayi yana wani hura hanci yace"matsalata dakai
Acici ne" da lafiya ake cin komai"kuma wlh kafini ci kake mun wani sharri"to nidai
bazanci komai ba Anan kaima bazaka ciba"wannan kuma kayi babban sab'o wlh"kaima
nasan kanaso kana kaiwa kasuwa sbd nasan kaji k'amshin girkin nasu"Amma wlh kaji na
rantse sai naci har nayi guzuri"dg k'arshe na lura yau da y'an shan k'amshi ka
tashi "to kagadai da sa'ada muka zo"idan kasaki wata b'araka zata sanarwa Ammi"look
kamal! wai yazaka maidani kamar wani k'aramin yaro"tajima bata sanar da wani
Abuba"itama hukuncin laifinta na nan idan mun koma gida"yafad'a yana jan tsaki"
yaci gaba da cewa karfa yarinya taga nazo nan kanta yafashe tayi zaton takai wata
har ta wani jamun Aji"dan wulak'anci zamuzo muyi zaune Amma shiru bbu
kowaccensu"haba big man! dan Allah ka koyi hak'uri da juriya mana"kajira zasu zo
mana"tunda mune ke nema dole muyi biyayya.... what?"cewar big man da k'arfi"kamal
yadinga dariya sbd dama yasan saiya k'ular dashi"doguwar tsuka yaja yana duba wrist
watch d'in dake d'aure A hannunsa adak'ile yace"tashi muje banga macen data isa na
mata irin wannan jiran ba wlh"kamal na k'ok'arin mgn ummu ta shigo rik'e da hannun
sa'ada"murmushi shimfid'e Asaman kyakykyawar fuskar ta"lawisa na biye dasu"cikin
sanyin muryarta tayi sallama"k'amshin turarenta ya had'u dana big man da kuma
wanda Aka turare parlourn dashi yabada wani sabon nau'in k'amshi daban"kamal ya
Amsa sallamarta yana fad'in masha Allah A ransa
yana tunanin k'aryar Abdallah ya rayu da kamar wannan macen Ace ko sha'awarta beji
ba"in har bemajin zai sota tofa dole ko yaya yaji sha'awar ta Akwana Atashi....haba
Amaryar mu irin wannan shanyawa haka"durling d'inki duk yayi fushi sbd Ak'agare
yake yayi Arba dake"yafad'a yana murmushin mugunta sbd yasan ya kai big man
mak'ura" yasaci kallon sa yaga yayi mugun had'e rai"ummu kuwa kasa mgn tayi ta
zauna gefen lawisa ta zaunar da sa'ada tana fad'in sannunka da zuwa"yauwa ya kuke
ya shirye shiryen biki?? Alhamdllh"ga card d'in da Abinda zaku iya buk'ata"cewar
kamal"to shikenan muna godiya"cewar lawisa ta taso ta Amsa da hannu biyu ta fita dg
cikin parlourn"ummu kuwa hankalinta na wajen sa'ada suna mgn k'asa k'asa suna y'ar
dariya"sosai Abdallah ya tsargu da dariyarsu"yaji haushin ko in kulan da ummu ta
nuna Akansa" gashi gaban wannan parrot d'in sa'ada d'in"saidai ya Ayyanah Aransa
muddin bata kulashiba wlh tayi kad'an ya kulata....be gama wannan tunanin ba yaji
sa'ada na fad'in dama laifin da yayan ya miki kenan?"Eh mana"cewar ummu tana
sakkowa k'asa ta fara k'ok'arin zuba Abinda suka jera kan center table"Abdallah
kuwa kallon zamu had'u dake yajefawa sa'ada yana cigaba da danne danne Awaya"Amma
Azahiri duk yana Ankare da komai"kamal dai murmushi yayi beyi mgn ba"lemo exotic na
kwali ta zuba cups 3 ta mik'a ma kamal da sa'ada"kafin ta bud'e sauran warmers
d'in"k'amshin dambun naman yadaki hancinsu ta zuba musu cikin plates ta zuba spoon"
kowa ta mik'a masa nasa"ta d'auki na Abdallah tana k'ak'aro fara'ar dole yayinda
bugun zuciyarta ke tsananta bugawa"ta kuma k'udurta Aranta sai yaci wannan dambun
naman duk zafin kan nasa"dan tasan zai iya cewa bazai ciba....dukda ummu najin
kunyar kamal Amma haka ta d'aure ta zauna gefen Abdallah dake lura da ita ta
wutsiyar ido"ta wani marairaice murya ta kallesa tana fad'in haba my hand some irin
wannan fushi haka"kasan yanayin hidima"ina rok'on Amun Afuwa kaji??..... d'an
sassauta murya yayi yad'ago kansa suka had'a ido da ita"Atare gabansu yafad'i"dan
Allah fa nace?"shikenan na hak'ura"kamal tamkar yayi dariya k'asan zuciyarsa yana
jin dad'in zuwan da akayi da sa'ada" sbd yasan dan ganin ta yasaka suke wannan
pretending d'in....indai da gaske ka hak'ura to kasha mana"ta fad'a tana nufar
bakinsa tafara k'ok'arin bashi lemon"saidai bata yadda ta kalli cikin idon
saba"sa'ada ta dinga murmushi tace"kunyi kyau yaya"dama haka Anty nah keji
dakai??"harara ya Aiko mata da ita"ta d'auke kanta tana b'ata fuska"Abdallah kuwa
bisa tilas ya shanye lemon"suna had'a ido ummu ta ballah masa harara ta masa
gwalo"be kulataba yabarta sbd ganin basu kad'ai bane "Ajiye cup d'in tayi sbd yasha
fin rabi"k'ok'arin motsa dambun naman ta farayi yayi saurin cewa"no sai Anjima ba
yanzun ba"nidai yanzun nakeso ko spoon biyu kayi"ki barshi zuwa Anjiman
mana"yafad'a yana take mata k'afarta me uban laushi.....wani iri taji "sbd shima
tashi k'afar nada taushi da gumi kasancewar bada takalmi yashigo cikin parlourn
ba"sunkuyowa tayi kamar zata d'auki wani abu" ta mintsinesa daga tsakkiyar k'afarsa
me cike da gargasan gashi"bata janye hannunta ba saida ya janye k'afar tasa"ta
d'ebo spoon guda ta nufi bakinsa dashi tana dariyar yadda kamal ke santi"Ahankali
tace" ga snacks nan sai sa'ada takai muku mota ko?da sauran dambun"gaskiya kin
kyauta sosai muna godiya Amaryar mu"dama da my leemart nazo Amma ranar dinner zaki
ganta" to shikenan Allah yakaimu lafiya...dinner? Abdallah ya maimaita kalmar
Azuciyarsa yana tauna dambun naman"saidai d'and'a nonsa ba k'aramin dad'i yamasa
ba"Amma A bad'ini saiya yamutsa fuska" kamal yatashi tsaye yana fad'in tashi muje
mu jirashi Amota ko baby?"yafad'a yana k'ok'arin d'aukar warmer guda"sa'ada da dama
ta gama ta tashi ta d'auki warmer guda ta kalli ummul khairy tace"Anty ai zaki rako
yaya idan zai tafi ko?"Eh"to shikenan sai muyi sallama dg nan idan kin fito"dato
ummu ta Amsa tana jin tsoron subarta dg ita sai Abdallah a parlourn"bata gama
wannan tunanin ba suka fita....

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*21&22*

....... Da sauri ummu ta matsa nesa dashi tana wasa da yatsun hannunta"Abdallah
kuwa tab'e baki yayi yana danna waya"Ahankali tace"ina wuni?...."bana son ita
gaisuwar taki"yafad'a kamar daman jiran ta gaidashin yakeyi"shikenan insha Allah
bazan koma gaisheka ba"kikace mene?"yafad'a yana tsareta da ido"tak'i kallonsa kuma
tak'i mgn"yaja tsaki yana fad'in saura 8days Ai?"mekake nufi?"bansaniba"last
warning d'ina dake na k'arshe"duk lokacin dakika koma sawa naci Abinda yafito dg
k'azamin hannunki saina baki mamaki"ban mance motar da kika saka na bud'e miki
ba"ga yanzun kin koma sawa naci Abinda banyi niyaba"to sonake ki cika na ukkun dan
Allah kiga yadda zamu kwashe dake"ni sai yanzun nake tausayawa wanda kikeso sbd ba
k'aramin k'ok'ari yayiba"yafad'a yana jan tsaki ya mik'e tsaye yanufi bakin
k'ofa"har zai fita sai kuma ya tsaya saida yagama shan k'amshin sa kafin yace"naji
zancen dinner"bansan da itaba kuma bbu Abinda zanyi Akai"keda wanda kukayi gulmar
buga invitation d'in sai kusan yadda zakuyi Amma ni baranjeba"ke wai nan Amarya ce
ko?"yafad'a yana juyowa yana murmushi yana kallonta"zaki san ke Amarya ce kuwa very
soon....duk irin bak'ak'en maganganun dayake gaya mata tanaji Amma ta lashi
takobin bazata kulashiba"yaso ta tankasa Amma saita share"ya bud'e k'ofar yafita ya
bugata da k'arfi"ta mik'e tsaye ta biyo bayansa sbd suyi sallama da sa'ada"saida ta
had'a da sauri sannan harta taddosa suka jero suna tafiya bbu me mgn Acikinsu"sosai
maganganun sa sukayiwa ummu zafi Azuciya"hakan yasa suna fitowa kallo d'aya kamal
yamata yasan tanada damuwa"sosai yaji tausayinta"ya diro dg samqn motar yana fad'in
ranki yadad'e sai yanzun aka barsa yafito?"murmushin yak'e tayi batace
komaiba"sa'ada ta fito dg cikin motar tana kallonta tace"Anty sai ranar dinner d'in
ko?"kanta ummu kawai ta gyad'a mata kafin tace"ki gaishemun da Ammi Allah ya
tsare"dg haka ta juya ta koma ciki da sauri sbd kukan dake k'ok'arin k'wace
mata"kamal ya harari big man yabud'e mota ya shiga"suka saka sa'ada A
tsakkiya"kamal nason yamasa mgn Amma bbu dama"sa'ada kuwa sai surutu takema kamal
yana janta da fira"wacce duk firan kan ummu ne"big man dayaji surutunsu yayi yawa
ya bigema sa'ada baki"yana fad'in yaushe na zama Abokin wasanki??"kai kuma meye
Abin kabiye mata kuna fira irin haka??"yafad'a yana kallon kamal"shikuwa tab'e baki
yayi yace"bazan fasa fira da ita ba"kai kuma sai kayita yin shirun da bakinka"okay
toko saukeni zakuyi ne? duk yadda ka zab'a haka za'ayi"cewar kamal ak'ule sbd
yafara bashi haushi"banza big man yamasa k'asan zuciyarsa yana jin dad'in yadda
yaga damuwa Atare da ummu yanzun"da wannan tunanin suka iso gida"kamal ya kalli
sa'ada yace"ki kwashe kayan ki kai ciki"gobe zanzo na maida mata warmers
d'in"tamkar big man yayi mgn sai kuma yafasa sbd ya lura haushinsa kamal
keji"fitowa dg cikin motar yayi hakan yayi daidai da kiran Ammi ya shigo
wayarsa"Amsar key d'in motar wajen driver yayi batare da yabi takan kamal ko sa'ada
ba ya wuce yana bin kiran Ammin......
Ummu na komawa ciki ta samu waje ta lab'e tasha kukanta"saida taji
zuciyarta tayi sanyi sannan ta koma parlourn ta d'akko ruwa swan ta wanke
fuskarta"saidai ta fauwalawa Allah lamarinta"sbd tasan jinkirin Aurenta da wanda
kuma zata Aura d'in da irin Auren da zasuyi! duk k'addarartace tazo mata A
hakan"kawai zata dage da Addu'ar Allah ya azata samqn wannan me girman kan"da
wannan tunanin ta wuce babban parlourn gidan"umma da goggo murja da Anty Aysha da
lawisa suna zaune tsakkiyar parlourn suna kallon kayan lefen"kowanansu bakinsa
washe da fara'a"ummu na shigowa lawisa tayi Ihu ta taso ta rungumeta tana fad'in
masha Allah k'awata! kinyi goshi wlh"harda gwalagwalai da key d'in mota"super kala
50"laces kala....dan Allah ya isa lausy nidai basai kin fad'amun ba kizo muje ki
rakani gida"ah ah bbu inda zakije kizo ki duba kayan a fidda kala 12 Akai wajen
d'inki"tunda kinga wuri ya k'ure"cewar goggo murja"ummu batayi mgn ba ta zauna
k'asa kan carpet tana kallon kayan bata tab'a ba"komai classic ne Aciki"bbu lace
d'in 40k daga na 50k sai Abinda yayi sama"kaya kala 100 ne sai English wears da
dubai Abayas da kayan k'asar turkish kala 50"takalmi da jaka dozin biyune gyalema
haka"saidai bbu hijab sai inner wears da kayan bacci dana shafa dana kwalliya"sai
sark'oki da y'an hannu da zobba da Agoguna"gwala gwalan kuwa fiddasu akayi
daban"itadai ummu tana kallo lawisa nata d'agawa"bayan sun gama gani lawisa ta
fidda mata kala 12 da zata kai d'inki"wanda ummu bata soba"sbd Aganinta ta Amshi
lefensa bayan ba Auren dindin bane"kuma bbu Abinda zai shiga tsakaninsu idan Anyi
Auren"idan yace ta biyashi fa?"ta tambayi kanta lokacin da goggo murja ke cewa nan
za'a barshi kowa gobe yazo yagani"dangi da Abokan Arzik'i kowa sai yazo
yagani"bazamu kai kayan can ba Aje Asace sbd nasan wacece kakarta da kishiyar
mamanta"umma tace"to shikenan sai Ayi hakan"ummu batace komaiba ta tashi suka koma
d'akin lawisa"ita ta kwanta gefen bed tana tunani sbd ba sallah take ba"ita kuwa
sallar magrib tayi"bayan ta ida ta kalleta tace"ki kira telan naki yazo da dare ya
Amsa ko?"wai lawisa manta kalar Auren da zamuyi kikayi?"taya zqn tab'a masa lefe
bayan kinsan AUREN YARJEJENIYA ne?"idan naje gidansa yace na biyashifa?"kinsan dai
banida halin biyansa Abinda na tab'a ko?"d'an murmushi lawisa tayi ta mik'e tsaye
ta dawo gefen bed d'in ta zauna tana fad'in"dama na lura kinada damuwa"to bari kiji
wata mgn"muddin kikayi saken da wannan Auren yarabu kin tabbata wawiya ummu"ko
bakiso big man sbd dukiyar saba zakiso sbd kyawunsa da kasancewar na daban Acikin
maza"musammun daya kasance be kula mata"wanda da wuya kisamu namiji da irin wannan
halin awannan zamanin....kin sanfa halinsa lausy wace irin mgn ce kikeyi
haka?"bazan iya rayuwa da wanda baya sona ba yana kuma wulak'antani"hmm! ki kasance
me d'aukar shawara k'awata"Ahankali Ahankali wlh zaki janye hankalin Abdallah bbu
boka bbu mlm"kiyi hak'uri ki shanye komai saiya kamu sannan kijashi k'asa ki nuna
masa cewa mata suna suka tara"kuma kowace da irin baiwarta da darajarta"ina fatan
kin fahimta?"ba wai ina nuna miki k'i shige masa ba"ah ah shi yak'i d'an siyasane
sannu a hankali zaku saba"inaso Ace idan kunyi Auren harma girki kece zaki
masa"banaso idan kin shiga gidan ki masa rashin kunya ko masa musu"no bishi da
yadda yakeso ki kuma yi k'ok'arin kyautata masa shida mahaifiyarsa da k'anwar
sa"dan yanzun haka umma sunyi bincike mamansa ta fita dg gidansu"matar babansa
itace sila kuma big man baya shiri da ita"Abinda yaka mata kiyi kijawo sa'ada Ajiki
ki kuma nisanci matar babansa"musammun tunda Ance gidansu zaku fara zama"kiyi
hak'uri kiyi Addu'a insha Allah sai kinyi farin ciki da wannan Auren wata rana
k'awata"ina jin hakan sosai Ajikina"saidai karki sake ki nuna fara'a garesa ko
shishshige masa ko cusa kai"ah ah kema ki nuna da ajinki"ina zaune zanji labarin
yasoke AUREN YARJEJENIYA insha Allah"su mabashshir sai kuma Akama wani sarkin"ta
k'are maganar tana dariya"ummu tasaki Ajiyar zuciya domin ta gamsu da shawarwarin
Aminiyar tata"bbu b'ata lokaci takira telanta Anan ma gidansu lawisan yazo yasameta
ya Amshi kayan...."saidai Abin mamaki hjy yaya da goggo luba da Asiya kasa hak'urin
gari yawaye suzo ganin kayan sukayi"Acikin daren sukazo suka gani"hjy yaya ta nuna
kayama gidanta za'a kaisu sai bayan bikin Akaima ummu"saidai baba yatake mata
burki"goggo luba kuwa A daren ranar batayi bacci ba sbd bak'in ciki da hassadar
ganin dukiyar da'aka mallakawa ummu....

Ayau friday take dinner"tun wajen k'arfe 4 Aka gama wankema Amarya lalle ja da
bak'i da yayi wani irin fitinan nan kyau"kowa yaba tsaruwar lallen yakeyi"tana gama
wanka suka tafi wajen make up"sai 6 pm suka dawo gida"wanda dama da kayanta ta tafi
ta shirya Acan"duk wanda bema ummu farin sani ba da wuya yaganeta"sbd yanda tayi
wani irin mugun kyau"make up yayi kuma an nad'a mata d'aurin d'an kwalin yadda ya
kamata"material ne me k'yalk'yali white me zanen silver tasaka"d'inkin fited
gownt"takalmi da post da net d'in data yafa dg baya duk silver ne"haka y'an kunne
da sark'a da Agogo ful silver ne"ga wani irin fitinan nan k'amshi me dad'i dake
tashi Ajikinta"itama lawisa ta shirya cikin sabon material maroon colour tasha make
up"itada nura ne da zata Aura a front sit sbd shine yakaisu wajen make up d'in kuma
yakoma ya d'akko su"da k'yar sukayi parking dg farko farkon shigowa layin" sbd duk
wajen yacika da maka makan motoci na Alfarma"lawisa ta juyo ta kalli ummu dake
danna waya tace"k'awata ba 7 pm kamal d'in yace za'a tafiba?"Amma naga tun 6 waje
yacika da motoci"Eh nima nayi mamaki" okay Amma muje ciki muga friends d'in mu sun
fara taruwa ne"dato ummu ta Amsa ta bud'e k'ofar Ahankali ta fito"duk ga maza nan
Abokan big man da y'an ganin k'wam"tj da junuid suka kafe ummu da ido suna ganin
Abdallah yadace da samun kyakykyawar mace"ita kuwa batama lura dasuba"lawisa na
rik'e da hannunta suka tura get d'in gidan su lawisa d'in suka shiga"wanda hakan
yayi daidai da motar sadeeq tayi parking Awajen"ya d'akko k'anwarsa leemart da
sa'ada"sbd leemart tace"sun had'u da kamal Acan"dan tasan shida Ango zasu
tafi"tasan kuma big man bbu wasa... sa'ada tasha gayunta cikin farin leshi iri
d'aya itada leemart"ga make up An musu suka fito rik'e da hannun juna itada
leemart"sadeeq na rik'e da hand bag d'in sa'ada yasaka mata kud'in lik'i a ciki
sannan ya mik'a mata"ta Amsa batare datasan meya saka ciki ba"itada leemart suka
shige gidansu lawisa"sadeeq kuwa ya zauna samqn motar sa yana danna waya"tj dake
kallon komai yatab'o junuid yana tab'e baki yace"ina gafa wancan yaron kamar kamun
sa'ada yakeyi"ta yaya ka gane?"irin yadda yake shige mata da irin kallon dayake
mata"kuma wlh ni sonta nakeyi"nan gaba kad'an idan ta k'ara girma nakeso na
nuna"kasan na Auri k'anwar big man Aina warke"kallon bakada hankali junuid yajefasa
dashi yana fad'in ka manta waye Abdallah wlh?"ko nayi rantsuwa bazanyi kaffaraba
bazai tab'a bari ka Auretaba"kasan ikon Allah?"shiru junuid yayi yana kallon wasu
y'an mata da zasu wuce yace"Ango dai shiru be isoba har yanzun"k'ilan yana hanya
ko?may be.....
Ango kuwa suna can suna rigima da kamal Akan yakafe bazai zoba"ko Inda za'a yi
dinner d'in da Abinda za'a ci duk kamal ne ya d'auki nauyi"kamal kuwa ransa yab'aci
matuk'a yasanar masa kuma muddin bejeba bbu shi bbu shi har Abada tunda be isa
dashi ba"yayi tafiyarsa yabarsa part nasa"badan yasoba yafara shiri"bayan yagama
yaturama kamal text yazo ya d'aukesa ya shirya"shima text ya turo masa yasamesa dg
wajen get d'in gidansu"dan dama bayan yabar part d'in Abdallah be tafiba ya zauna
cikin mota"dan yatabbatar da cewa da gaske Abdallah d'in bazai jeba"cikin izzah
had'e da shan k'amshi yafito wajen"bayan ya disga body guards nasa Akan karsu
biyosa"sanye yake da suit farare k'al sabbi"kuma manyan ne da ak'allah kud'insu
zasuyi 500k "Agogo da takalmi na fata duk farare yasaka sai zabban Azurfa guda 2
dake sanye Agudan yatsun hannunsa"sumar kansa tsabar gyaran datake sha har walk'iya
takeyi"ya had'e rai bbu Alamar Annuri samqn choko face nasa"saidai yyi kyau har
yagaji"kamal dai yatab'e baki ya zuro hannunsa yabud'e masa back sit tunda Anan
ummu itama zata zauna idan sunje d'aukarta yanzun"kasancewar Abdallah cikin haushi
yake bema tsaya tambayar ma'anar shigarsa back sit ba kawai sai ya shiga ya
zauna"bbu me mgn Acikinsu suna dai tafiya"kamar Ammasa tilas yace"ina
zamuje?"gidansu Amarya"kana nufin sai munje d'akko wannan kucakar?"girgiza kansa
kamal yayi yace"kana bani mamaki Abdallah"be halattaba cin fuskar musulmi da
wulak'antashi da bashi tsoro batare da hakk'in shariah ba"karka manta itama bata
sonka da wanda takeso Allah ne yawanzo wannan kaddarar tsakaninku"meyasa ka kasa ka
manta sab'anin daya faru tsakaninku da ummu ?"wanda kai hukuncin daka d'auka yafi
nata"ita marinka tayi"kai kuwa jini ka fidda mata"kasaka tayi jinya bayan ta zubar
da hawaye"idan har kasan zaka wulak'antata meyasa zaka nunawa duniya kana sonta
kana son Auren??"to bari kaji Akwai friends namu da kuma Abokan kasuwancinka da
sukazo har dg kasashen waje sbd suje gun dinner Akuma d'aura aure dasu"yanzun haka
duk na kaisu masauki"idan kasaki wata b'araka kaine zakaji kunya"ka kuma san
jajayen fata suna matuk'ar bama soyayya daraja da mahinmanci Arayuwarsu"suna kuma
girmama matansu"idan kaji shawarata fine idan bakajina ma fine"nidai Abinda nasani
ina tare dakai tsakanina da Allah tun muna yara"sau tari idan yakama nayi badaidai
har hjy (mahaifiyarsa) tana kiranka ta sanar maka"ka kuma bani shawara koka
tursasani nayi Abinda banaso sbd ka isa"Amma ni ka nunamun ban isaba"kafison kabi
shawaran su junuid da badan Allah suke tare dakai ba"dg k'arshe kaji tsoron Allah
karka cutar da yarinyar mutane ku zauna lafiya har kurabu lafiya....shikenan! iya
Abinda Abdallah yafad'a kenan sbd yaga Abinda yayiwa kamal be kyautaba"kamal kuwa
parking yayi dg bayan wasu motoci Alayin gidansu lawisa"y'an mata nata fitowa anata
jidarsu cikin motoci"wayarsa yazaro yakira leemart"bugu 3 ta d'auka"sweet heart
kuna kusa da Amarya?"dg d'ayan b'angaren leemart ta Amsa da Eh"okay kice nace ta
fito mu wuce lokaci na tafiya"kema ku fito Atare"dato ta Amsa ya yanke wayar"yajuyo
suka had'a ido da Abdallah"harara Abdallah yasakar masa"yayi murmushi yana fad'in
baka tab'a yin kyau kamar na yau ba"lallai Aure rahama ne"be kulasaba ya bud'e
k'ofar motar yafito"duk wasu sauran matan da mazan kallon big man dake tsaye gefen
motar yana Amsa waya sukeyi"Anata cewa ga Angon can"Adaidai lokacin kuma security
mota guda suka iso sbd suyiwa couples d'in rakkiya.....lawisa ce Agaba tana rik'e
da hannun ummu"sai sa'ada data rik'e gefen rigar ummu dake jan k'asa"sai leemart ne
gefensu"da sauran friends nasu na biye dasu"masha Allah!! masha Allah!!! Abinda
kamal yafad'a kenan yana satar kallon Abdallah yaga yaya zaiyi idan yaga wannan
kyakykyawar Amarya tasa?"danshi inba daya gansu sun fito da itaba bazai gane taba
Inda ita kad'ai yaganta"mutumin gata nan fa Anfito da ita"yafad'a yana kallon big
man"tab'e baki yayi yad'ago kansa"cikin second 10 yak'arema ummu kallo"Aransa
yace"she is beautiful!"d'an sakin fuska yayi tun kafin su k'araso yanufesu cikin
tafiyarsa ta kasaita"su tj da wasu samari suka saki Ihu"wasu y'an matan na
bud'a"ummu kuwa gabanta ne keta fad'uwa"tunda ta hango big man"gashi yamata wani
irin shegen kyau Ayau...wani irin harbawa zuciyarta tayi dataji mayataccen k'amshin
turarensa"da sauri ta d'ago kanta"befi tak'i biyu ba ya iso gefen ta"sa'ada tayi
murmushi tana fad'in sweet heart baka jiran mu rakota?"Amamakin ummu sai taji
Abdallah yace"No baby gara dai nazo na Amshi kayata nagaji da jira"yak'are maganar
yana tsayawa gaban ummu"duk y'an matan nata kallonsa kamar tv" suna matuk'ar
mamakin wanda ummu zata Aura"lawisa na murmushi ta cika hannunta ta matsa
gefe"Aikuwa yakama hannun nata guda ya d'an duk'o saitin kunnanta na gefen dama
murya can k'asa yace"bakiyi kyau ba....rintse ido ummu tayi tana saka hannunta guda
da nufin ta ture masa fuska yarik'e hannun yana sakin murmushin mugunta" da hanzari
Aka fara d'aukarsu pics"wanda kowa d'aukar masoya masu matuk'ar son junansu ake
musu"shidai kamal nata smiling yana musu photo da wayarsa iphone"Abdallah kuwa
cikin mugunta yayi k'asa da hannun nata yana murd'e mata shi"gashi yayi tsaye
gabanta jikinsu na gugar juna...yaya muje kushiga mota mana"cewar sa'ada"big man
beyi mgn ba ya rik'e hannun ummu suka fara tafiya"ana biye dasu bbu me mgn
Acikinsu"kamal yayi hanzarin bud'e musu back sit yana fad'in ranki yadad'e barka da
isowa"batayi mgn ba ta daiyi murmushi"itace tafara shiga sannan Abdallah
yashiga"leemart ta zauna gefen kamal sannan yatashi motar"yayinda sa'ada na cikin
motar sadeeq....tunda suka shiga motar ummu ta takure jikinta Awaje guda ta matsa
can nesa"shima bebi takantaba sbd ganin basu kad'ai bane Acikin motar"bbu me mgn
sai kamal dakema leemart surutu"tsoron ganin Abdallah yasaka ta kasa Amsawa"yayinda
Abdallah keta Amsa wayoyin jama'a dake jiran isowarsu wajen dinner d'in"ba k'aramin
mamakin ganin wajen cike da mutane Abdallah yayi ba"motoci gasu nan basu
k"irguwa....ku zama on ready danayi muku knocking saiku fito"cewar kamal yana fita
dg cikin motar shida leemart"sai sannan Abdallah yasaci kallonta yace"sannu Amarya
kinji?"ya mutsa fuska tayi tace"niba Amarya bace sbd kafi kowa sanin irin Auren da
zanyi"nan gaba kad'an dai zan zama Amaryar"dan Allah?"shiru tayi tak'i mgn"yaja
tsaki yana fad'in duk ki Adana wannan tsiwar taki gaba kad'an zata miki
Amfani"Akwai friends nawa da sukazo har daga k'asashen waje dole idan Angama dinner
ku gaisa ki musu godiyar Attending d'in bikin ki da sukayi"saidai da harshen
turanci zakiyi musu mgn"idan kinsan baki iyaba garama ki sanar mun karki bani kunya
gaban mutane.....ummu na k'ok'arin mgn kamal yamusu knocking"hakan yasa batace
komaiba ta bud'e k'ofar dake side d'in datake zaune ta fito"jerawa sukayi"Abdallah
yasak'alo hannunsa gefen k'ugunta ya rungumota"subahanallahi! gaskiya bazan
iyaba"mlm ka cikani kasan dai bbu k.....K! wlh ki kama kanki"An fad'a miki nima
Ason raina na miki hakane?"da zakice mun bbu kyau"wato ga wanda be san Addini
bako??"matsalata dake kanan gidadanci da k'auyanci"yafad'a cikin b'acin rai"saidai
Ahankali yake maganar"nidai bafa haka nake nufi ba"tsaki yaja bece komaiba"hakan
yayi daidai da isowar friends nasa dasu sa'ada da dangin Ammi dasu Anty
wasilah"Adole big man yak'ak'aro fara'ar dole"itama ummu tana d'an smile"saidai
gaba d'aya wani iri takeji Ajikinta sbd irin yadda suka shigema juna"dan ita bata
tab'a barin ko hannunta wani namiji ya rik'e ba"flowers ne da turaruka aka dinga
watso musu"wasu kuma na musu lik'i na y'an 1k har suka shiga cikin hall d'in"sai
k'arar kid'an music ke tashi"ga cake Ajiye gefe dazasu yanka"bayan sun zauna sannan
mutane suka cigaba da shigowa suna zama"sai pics da vedio ake musu"preety na zaune
gefe tana kallon komai kamar ta kurma Ihu haka ta dingaji"lokacin da MC yafara
magana tayi sauri ta tashi ta fita"kamal yafito yabada tarihin Ango da k'arshen
turanci"hakama lawisa"bayan Angama Aka buk'aci couples su fito su yanka cake"cikin
nutsuwa suka taso"yana rik'e da hannun ta guda"kamar Ance ummu ta kalli gefen
damarta"saiga goggo luba da Asiya da mariya zaune kan kujeru sunata kallonsu"Aranta
tace"da Azo Abasu labari gara suzo su gani kenan"da gangan ta zame k'afarta kamar
zata fad'i"tasaki k'aramar k'ara"da hanzari Abdallah ya fisgo hannun ta dake cikin
nasa ta fad'o Ajikinsa ya rungumeta"Aka saki tafi"Adaidai saitin kunnansa ummu ta
sakar masa zazzafan mintsini"yaja kwafa murya can k'asa yace"gobe idan Ance kimun
haka wlh da lada baza kiyiba"danma kin samu na taimaka miki"Aida na bari kinsha
k'asa"yak'are maganar yana janyeta dg jikinsa"wanda duk Abinda yafaru kan idon
mutane"Aminu da umar kuwa sunji dad'in ganin hakan domin suna ganin Abdallah na
matuk'ar son yayarsu....
cikin nutsuwa suka iso gaban Inda cake d'in yake" Abdallah ya d'auki y'ar
wuk'ar ya'aza hannunsa"itama ummu ta Aza nata suka yanka"Aka hau musu tafi"shine
yafara bata cikin mugunta"sannan dazata bashi ya ciji yatsanta manununiya"kamar
tayi Ihu tadai d'aure"bayan sun gama yankawa"suka nufi filin rawa"Abdallah beyiba
itama haka sunadai tsaye ya rik'e hannun ta mutane sun rufu Anata musu lik'i harda
doulers"sun jima Aciki filin rawar sannan suka koma suka zauna"akya fara service
d'in Abinci"wanda layi Ake bi komai mutum keso ya d'auki plate yakai Azuba
masa"ummu data hango yanda goggo luba da zuri'arta ke cin Abincin saida taji kamar
tayi kuka sbd kunya"fans d'in AUREN YARJEJENIYA kuwa suna dg zaune Aka kamusu
komai.....bayan Angama ciye ciye aka fara pics wanda Abdallah besoba"da haka taro
yatashi lafiya"kowa na kallon Abdallah da ummu Amatsayin masoya"sai bayan ta gaisa
da turawan da sukazo sannan suka shige mota"duk yadda Abdallah yaso yatak'aleta da
suyi fad'a kin biye masa tayi"kamal nagama parking ko sallama bata masa ba tayi wuf
ta bud'e k'ofar ta fice"Abdallah yatab'e baki bece komaiba"sbd leemart na zaune
gefen kamal"shima kamal beyi mgn ba yaja motar sukayi gaba"ummu kuwa cikin gidansu
lawisa ta wuce sbd Acan zata kwana.....

Washe gari

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba

*AUREN YARJEJENIYA*

*23&24*

........washe gari misalin k'arfe 12:00 pm dubban jama'a suka shaida gagarumin
d'aurin Auren *Abdallah mohd jibo & ummulkhairy rufa'i* Akan sadaki naira dubu
d'ari biyar"d'aurin Auren da Aka d'aura Ababban masallacin Anguwar tudun wada"wanda
bbu masaka tsinke sbd taruwar jama'a"Ango na gefen Amininsa yaci wankan shadda sky
blue da Akayima Aiki da blue d'in zare! Hmm big man saima yafi kyau Akayanmu na
hausawa"y'an jarida nata k'ok'arin yimasa tambayoyi yabasar"marok'a nata wasashi da
masa kirari"saidai kawai yaji kamal yace"yabaka kyautar mashin ,yabaka kyautar dubu
kaza"kusan Akan mutum 5 yana yin haka"can Abdallah ya ballah masa harara yana
fad'in malam duk wanda kakoma yima kyauta da sunan injini kaine zaka biyasa
wlh"dariya kamal yadin gayi"yayinda daddy bakinsa yak'i rufuwa sbd farin cikin
d'aura Auren Abdallah"manyan mutane nata yimasa Allah yasa Alkhairi"Anyi pics shida
Abokansa dasu daddy sannan suka nufi wajen reception"Acikin gidan daddy kuma umma
balki ta shirya taron yini"wanda Aranta bak'in cikin Auren takeyi"Amma sbd tayi
suna wajen daddy da danginsa saita nuna son Auren takeyi tanata hidima"daddy kuwa
yabata manyan kud'ad'e sbd Aci Asha kowa yaji dad'i"saida ta wafci Abinda ta gadama
sannan tayi Amfani da sauran kud'in...part d'in Amarya Aljannar duniya"dg bayan
gidan Aka gina musu b'angaren su kuma harda get"fad'in tsaruwarsa b'ata bakine"dan
yafi cikin gidan kyau da tsari da komai"daka shigo main parlour"gefen upstairs
dining area ne"daga gefe kuma kitchen ne"sai gefen dama d'akunan bacci biyu ne
kowane da toilet Aciki"parlourn ma Akwai toilet"sai up stairs Anan parlourn
Abdallah da bed room d'insa yake"komai na cikin gidan coffee brown ne"gaba d'aya
komai dg waje aka kawosa"d'aki guda ne kawai Aka shiryawa ummu dg gidansu"sai kayan
kitchen"dama kuma Abdallah be kaiga zuba kayan kitchen d'in ba"saida Akayi jere
shekaran jiya yagani"hakan yasa yafasa"gudan d'akin kuma kayan dubai ne had'add'u
masu masifar tsada"Abin saidai wanda yagani"Ana gama reception Abdallah ya sallami
friends nasa"turawan kuwa sai gobe zasu tafi"silalewa yayi kamal be koma sanin Inda
yakeba.... sa'ada kuwa tana gidan Ammi itada leemart sbd Ammin itama taro takeyi"
Ab'angaren Amarya ummu kuwa tun wajen 11 am me make up datazo har nan gida ta
tsantsara mata kwalliya ta musammun"bayan ta gama mata"ta shirya cikin shadda
giznah light pink"An mata Aiki da blue d'in zare"sosai ta fito Amaryarta"uwar
Amarya ma ta shirya cikin sabon leshi"gidan cike yake da bak'i y'an me duguri da
kuma dangin mahaifin ummu"sai k'awayen ummu"tun wajen k'arfe 12 k'irjinta ke bugawa
har su babah suka shigo da me photo"Aka kama bud'a hakan ya tabbatar ma da ummu
cewa ta zama matar Abdallah"sosai gabanta ke fad'uwa tana jin kamar tayi kuka"haka
dai ta daure Akayi musu photo da mutane"goggo luba ta dai tursasa kanta tayi wanka
ta shirya Amma bata shiga photo ba"kuma bata shiga cikin sabgar komi"mama kuwa bata
damu ba"dan tamafi buk'atar hakan"saidai komai da aka dafa na biki An d'iba An
bata"dan mama bata jiran baba"kusan dubu d'ari biyar danginta suka had'a mata"babah
kuwa da k'yar yabada dubu d'ari biyu sbd bedashi"sune Aka had'a da kud'in sadaki
dana neman Aure Aketa hidimar komai"sai wajen k'arfe 3 ummu ta canza kaya zuwa
leshi"kuma Alokacin kowa yasaka Anko"Amma banda goggo luba da zuri'arta"burunta
Afara zancen kai Amarya sbd tabi taga gidan dan Akwai y'an binne binne da boka
yabata tayi Agidan Amarya"wai Auren bazai jimaba za'a sakota kamar yadda Aka sako
Asiya"hidima tayi domin komai Anyishi waja waja"sbd naira dubu d'ari biyar kamal
yabama lawisa su sayi komai na buk'ata da zasu bama mutanansu"wanda Asali million
guda yabada ummu tace"sunyi yawa dubu d'ari biyar yayi"wanda hakan ya tabbatar ma
kamal batada son Abin duniya"Inda watace Amsa zatayi ko tace Ak'ara tunda tasan
Abdallah nada kud'i.....
Bayan sallar magrib motocin d'aukar Amarya suka iso k'ofar gidan su lawisa sbd
Acan da marece Akaje da ummu Aka shiryata cikin lifaya green"sai k'amshi
takeyi"taci uban kuka kamar ranta zai fita"goggo murja da umman lawisa da yayar
babanta sune rik'e da ita suka sakata cikin motar da Aka nuna itace Amarya zata
shiga"bayan ta shiga suma suka shiga suka sakata tsakkiya"yayinda lawisa ta zauna
gefen me zaman banza"kamal ya shigo driver sit ya gaida manyan yaja motar yana jin
yanda ummu ke shashshekar kuka.... Aransa kuma yana tunanin ina big man yashige
wayoyinsa duk Akashe? kuma ba'asan ina yajeba"da wannan tunanin suka iso katafaren
gidan Alh mohd jibo"gaban ummu ya tsananta fad'uwa"duk Addu'ar data zo mata Abaki
yi takeyi"sai bayan mutane sun fara shiga ciki sannan Aka fito da ita"saida Aka
tabbatar tayi Addu'o in daya kamata sannan ta shiga da k'afar dama cikin gidan"kai
tsaye babban parlourn gidan suka nufa"Anan ne masu marabar Amarya suka taru"duk
dangin Ammi da dangin daddy ne"umma balki nabin dangin Ammi da kallon banza"sa'ada
ma na zaune gefe tanata murnan zuwan ummu gidan"bayan y'an gaishe gaishe Aka bud'e
taro da addu'a"kafin Abada Amanar ummu"umma balki ta tab'e baki sbd bata d'auka
ba"su umma na lura da ita"yayinda dangin Ammi dana daddy sukace sun d'auka Ai
y'arsu ce"dg haka Aka nufi sashen ummu da ita"wanda Anan cikin gidan daddy duk
mutane nata k'auyanci"saida sukaga sashen ummu sannan sukayi k'auyanci me
dalili"duk hange hangen goggo luba na taduba Inda zatayi binne binne bata ganiba"ko
ina shafe da tiles"haraban gidan kuma bbu dama ko ina ga haske ga jama'a"haka dai
ta hak'ura tana shan Alwashin zata canza shiri"dan bazata sab'uba ummu ta Auri me
kud'i y'ay'an ta na tulke Agida harda bazawara....kowa son barka yakeyi da ganin
wannan gida"masu k'auyanci nayi har zuwa isha'i sannan kowa ya watse"kamal dama
yasanarwa lawisa karsu tafi itada sa'ada sai big man yadawo tukum"saita kirashi
yamaida ita gida"bed sheet lawisa ta shimfid'a samqn bed d'in"sannan suka gyara
parlourn itada sa'ada"kafin suyi sallar isha'i"dan ita ummu bata sallah har
yanzun"tana zaune gefen gadon tayitagumi"tana tunanin wane irin kalar rashin
mutunci mutumin nan zai mata yau??"ko kuwa k'ilan bazai kulataba?.... ringing d'in
wayar lawisa yakatse mata tunani"taji gabanta yafad'i sadda lawisa ke d'aga wayar
tana cewa gata nan"da kallo kawai tabita batayi mgn ba lawisa na murmushi
tace"Amarya ga Angonki nan yadawo zan wuce gida"kai haba lausy?"to zaman me
zanyi?"goben zakizo pls?"in sha Allah! to shikenan nagode sosai k'awata Allah
yabar zumunci"karki damu bbu godiya tsakaninmu"baby taso muje yanzun yayanki
zaizo"wai kina nufin itama tafiyar zatayi??"lawisa batayi mgn ba takama hannun
sa'ada suka fita dg cikin bed room d'in dukda kuwa ummu na tsaidasu....Amain
parlour suka sami uban gayyar tsaye da kamal da Alama mgn sukeyi yana yiwa kamal
musu"sbd su duka fuskokinsu bbu walwala"yaci wankan sabbin k'ananun kaya"yayi kyau
har yagaji"lawisa Aranta tace me Ak'idar turawa kana Anguncinma bazaka saka kayan
Al'adar ba hausheba....lawisa kije gani nan zuwa"cewar kamal"dato ta Amsa ko kallon
gefen da big man ke tsaye bata yiba"sbd itama bata son wannan d'aga kan dayakeyi
shiyasa sai yazama dole take gaidashi"sa'ada ta kallesa tace"sweet heart saida safe
ka kulamun da Anty nah zanzo da safen na gaidaku ko?"kansa kawai ya gyad'a mata
suka fita suda lawisa"kamal yatab'e baki yana nuna ledar dake k'asa kan carpet
yace"gashi nan idan kaga dama ka d'auka kabata"idan bazaka bataba kayi yadda
kakeso"na rasa wace irin tsana kakeyiwa yarinyar nan??"yanzun yadace kaje wajen
preety Ayau?"kaga kamal ! ta yaya zaka tasani gaba kanamun surutai wai?"kasan dai
ba'a tursasani?"sbd haka ni bbu Abinda zan kai mata"idan kadamu taci shiga da kanka
kabata mana"preety kuma itace taje Inda nake tasameni"yanzun haka na yanke shawaran
ko shekara guda ne mukayi zan saketa na Auri preety"kamal ya girgiza kansa yana
fad'in nifa Aganina ko watannima zaka iya yi saika saketa"dg haka yabud'e k'ofar ya
fita be koma cewa komai ba"big man yatab'e baki ya d'auki ledar yana dubawa"kazace
gashashshiya da fresh milk da ruwa faro masu sanyi"murmushin mugunta yasaki yana
rik'e da ledar yafita"masu gadi yaje yabama kafin yadawo yarufe gidan"kai tsaye
part nasa yanufa"kusan mintinansa 50 Aciki kafin ya sakko down stairs d'in yasha
sabon wanka da milk d'in jallabiya Ajikinsa yanata zabga k'amshi"yau har wani fari
ya k'ara"sai yayi tamkar black America"yanata yatsina fuska yana wannan shan
k'amshi yanufi bed room d'in ummu da nan ne yake zaton tana ciki....ummu kuwa ganin
har hour guda tacika be shigo ba"sai hankalinta yad'an kwanta tayi zaton bazai
shigo ba"dama da wankan ta"doguwar rigar bacci ta tashi ta d'akko cikin kayanta na
gida"bayan tasaka ta kashe wutar d'akin tayi addu'a ta kwanta"saidai tabar dum
night kunne dake samqn bed side drower"wayarta Ahannunta tanata danne danne"gashi
bbu key jikin k'ofar data rufe"tana wannan tunanin big man yaturo k'ofar da k'arfi
yashigo batare daya rufe ba"dogayen tsuka yadinga ja yana kunnah hasken d'akin
batare da yayi sallama ba....da hanzari ta tashi zaune hantar cikinta na kad'awa"ta
jawo mayafi dake gefenta ta rufe jikinta dashi"k'afarsa guda me takalmi slifas ya
Aza gefen gaban gadon yayi bala'in had'e rai yana binta da wani irin mugun
kallo"sai yaji tamkar sannan ne ta maresa.....wani irin mugun shakkarsa da tsoronsa
taji wanda bata tab'a jiba"Amma sai tayi jarumta ta dake bata nuna ba"K! sakko
k'asa ki duk'a zanyi mgn"banganeba?"ta fad'a cikin tsiwa"tsaki yaja yanufo gefen
bed d'in"da sauri ta sauka"dukda haka saida ya finciko hannunta guda ya turata
samqn bed d'in da k'arfi"ta fad'a kanta yabugi gaban gadon"tasaki k'arar
Azaba"cikin daka tsawa yace"bazaki sakko k'asan ba?"batayi mgn ba tana dafe da
kanta ta sakko k'asan ta duk'a gabansa"hawaye masu zafi suka wanke mata
fuskarta"k'amshin turarukan jikinta yadaki hancinsa"ya yatsina fuska yakoma nesa da
ita sosai"ya d'auki kusan mintina 3 kafin cikin dakakkiyar muryarsa yace"inaso ki
bude kunnuwanki kiji dokokina da sharud'd'ana"dan Atsarina bana maimaita mgn"kin
d'auka bazan shigoba shine har kin kashe haske kinbi lafiyar gado kega Amarya
ko??"sai kuma yayi shiru yakama wani irin murmushi yana kallonta"saida yayi me
isarsa yaci gaba da cewa"inaso kisani ba hutu kikazo yiba Agida"sannan na yadda
munyi wannan AUREN ne dake harda dalilin son na sai taki na koya miki yadda mace ke
girmama namiji"idan naga kin saitu sai kiyi ta kanki"dokata ta farko bana son
k'azanta"me Aiki guda na d'auka tana miki share share da wanke wanke"shima dan kar
Ace kamata gidana bbu me Aiki"dukda bana tsoron ta mutane Amma ta hakanma za'a gane
manufar Auren mu"shiyasa na d'auki me Aiki"Amma part d'ina wajibi ki gyara sbd me
Aiki nina samu"duk ranar da kikayi kuskuran k'in gyarawa wlh saikin gane bakida
wayo"sai abu na biyu girki"bana wasa da cikina"saidai inada manyan dokoki ga Abinda
zanci"fatana Allah yasa kinma iya girkin"ko kuwa brain d'in bbu komai sai raina
mutane da musu tsiwa?"to bari kiji sai kin wanke hannu sannan kifara Azamun girkin
da zanci"idan girki beyi dad'i ba zan tsareki ki cinye ki kuma biyani kud'ina sbd
bazanyi Asara ba"idan kinsan baki iyaba garama zuwa safe kisanar mun"sai Abu na
gaba ban Amince da kikamun gayyar friends naki Agidana ba zan iya musu korar kare
nagansu"sai Abu na gaba duk wani danginah dazaizo nan gidan kika nuna musu bakya
sona sai kin sani"sai zancen fita bbu Abinda yadameni da rayuwarki kije Inda kika
gadama saidai bbu maganar zuwa wajen Aiki da kamal yamun zancen"dan Abin kunyane
kamata Ace matata na Aiki A wannan local skul d'in"idan kin fita dg gidan nan
zakiyi Aikinki"Amma banda nan"sai Abu na gaba yimun sannu da zuwa da kamun duk
Abinda zan buk'ata yazama dole Agareki"bbu zancen ki gaisheni daga tsaye ko mikamun
abu dg tsaye"ki tabbatar gobe da safe kinzo kin gaidani kin gyaramun d'aki nah be
fore 7 am"sannan kin had'amun ruwan wanka"kin fitomun da kayan sawa"sannan kin fito
da takalmin dazai shiga da kayan kin goge kin fito mun da duk Abinda zan
buk'ata"muddin kika karyamun doka wlh kiyi kuka da kanki da Abinda zan miki dan
beda kyau"kuma ta wannan dokokin ne zakisan mace k'asa take da namiji"zancen
marinah dakikayi mutane da yawa sun fassarashi da Abinda sukaga dama"saidai irin
wannan hukuncin dana yanke miki shine daidai dake bazan marekiba"saidai Inda naso
zan iya datse miki hannun da kika mareni dashi bbu Abinda kuma zai faru"Amma sbd
ki kafa tarihin kin mari mutum kamata yasaka na barki.....iya nan yayi shiru"ummu
kuwa da tsantsar mamaki take saurarensa tama kasa mgn"Azuciyarta tace"lallai tawa
tasameni ni ummu"na tabka babban kuskure dana yadda na Auri mutumin nan.....kinji
ko bakiji ba??"yafad'a Atsawace"kanta Ak'asa tace naji"yaja tsaki yafita dg cikin
d'akin kamar zai tashi sama batare daya rufe k'ofar ba"ta kife kanta Ak'asa tana
rera wani irin kuka me cin rai"tana jin tausayin kanta"tafi mintina 30 tana
kuka"kafin ta tashi ta shige toilet ta wanke fuskarta ta kama ruwa sannan ta
fito"rufe k'ofar tayi takashe hasken d'akin sannan tayi bissimilah ta hau samqn bed
d'in ta kwanta tanata sakin Ajiyar zuciya"tajima tana tunani da juye juye sai wajen
k'arfe 12 bacci barawo yasaceta......washe gari misalin k'arfe 6:45 am"Abdallah ya
shigo cikin parlourn dawowarsa kenan dg masallaci yajima Acan sai yanzun
yadawo"upstairs d'in ya haye yashige parlourn sa"bega Alamar An gyaraba hakama bed
room"yaduba time bakwai saura"kasancewar dama nemanta da fitinah yakeyi kawai saiya
sakko down stairs d'in"yanata d'aure fuska ya murd'a handle d'in k'ofar d'akin
yatsaya dg bakin k'ofar yana hangota"tana kwance samqn bed dg tsakkiya"ta rufe
jikinta da blanket sbd sanyin AC dana Asuba"murmushin mugunta yasaki yakoma
parlourn sa"yabud'e k'aramin fridge ya d'akko ruwa masu masifar sanyi"tun kafin ya
iso d'akin ya b'alle murfin Ahankali ya shigo cikin d'akin yanufi gefen
bed d'in ya janye blanket d'in kad'an"Adaidai saitin wuyanta yafara zuba mata
ruwan sanyin......A razane ummu ta farka tana kurma ihu"ita Azatonta wani abu
ne"saidai kawai taga mutum duk'e gabanta fuskarsa Asake yana Ida juye mata ruwan"ta
murgina gefe da sauri tana rawar sanyi"sauk'inta rigar bama mai fidda tsiraici bace
saidai ta lafe Ajikinta...ta fashe da wani irin kukan tausayin kanta.... kad'an
kika gani ,kuma kuka bakima faraba yarinya matuk'ar kina bujuremun"kinzo kinata
sharar bacci bakije kinyi Aikin dana sakaki bako?"to wlh daga yau ki tabbatar kafin
nadawo masallaci kin gama gyara part nawa"idan nazo na koma bacci na farka kizo ki
tabbar dana shirya sanan ki koma gyara d'akin"zancen break fast nasan Ammi zata
Aiko dashi"bance ki Amshi duk Abinda yafito dg hannun matar daddy ba"sai Abu na
k'arshe kimayi gaggawar Aza girki zuwa 12 kin gama sbd friends nawa da sukazo daga
k'asashen waje yau zasu tafi k'asarsu da k'arfe 2pm"so nan zasuzo ku gaisa"ki
tabbatar kin musu snacks da dambun kaji"sannan kiyi musu friend rice sbd itace nake
ganin zasu iya ci"banida matsala Agidana tun kafin zuwanki komai na buk'ata
Akwai"fita zanyi muddin nadawo nasamu part d'ina ba yanda nakeso ba kema kinsan
sauran.....iya abinda yafad'a kenan yanufi k'ofa"inaso kasani d'an Adam ba Abin
wulakantawa bane"kuma bbu wanda baya yin kuskure Arayuwarsa"zalinci da cutarwa da
tsoratarwar dakamun sbd ka fini k'arfi kaje kaida Allah"duk Abinda kace nayi zanyi
muddin be taka shari'a ba"Amma bazan tab'a Aikata Abinda nasan ba dole bane koda
zaka kasheni....yatsina fuska yayi batare daya juyo ya kalle taba yace "okay yanzun
sauri nakeyi idan nadawo zanyi lokacinki"k'aramar marar kunya kawai"dg haka yasakai
yafice"ita kuma ta share hawayenta ta sauka dg samqn bed d'in"sabon towel ta d'akko
ta tsane ruwan ta shanyashi samqn k'ofar bayin"kafin ta gyara samqn bed d'in"sannan
ta shige toilet tayi brush ta kama ruwa"saima sannan taduba taga jinin yakusa
d'aukewa"dama 7days takeyi"fitowa tayi tasaka hijab iya gwiwa sannan ta fito main
parlour"key d'in dake jikin k'ofar ta murza tana k'arema parlourn kallo tana
mamakin irin dukiyar da aka kashe masa"saidai hakan be burge taba zaman lafiya da
kwanciyar hankali yafi zama cikin daula ko wace irice indai bbu kwanciyar
hankali"da wannan tunanin ta haye upstairs d'in"tun dg bed room d'in har parlourn
bbu Abinda yayi na Azo Agani na datti kawai y'an kaude kaude ne zatayi"Amma yaketa
kumfar bakin Azo Agyara"batare data damu da kayan more rayuwar dake shashen ba taci
gaba da Aikinta cikin hanzari"saida ta gama da parlourn sannan ta dawo bed room
d'in"tana gyara samqn bed ta lura da wasu Abubuwa cikin takarda da kwalba samqn bed
side drower"saida ta gama gyara samqn bed d'in sannan tazo ta fara dubawa......zaro
ido tayi tana fad'in innalillahi wa inna ilaihir raju'un! shaye shaye mutum nan
yakeyi ne ko kuwa ina yasamu kayen shaye shaye ni ummu?? ta fad'a da mamaki"kafin
taja tsaki ta nufi bath room ta zubar tayi ploshing nasu"tasaka takardan da kwalban
cikin dustbin"bayan ta gama ta d'akko borner da turarukan wutar datazo dasu gidan
ta turare masa bed room da parlourn sa"sannan taje ta k'ara gyara main parlour
shima ta turare"sai wajen 8:30 tashiga wanka"bayan ta fito ta shirya cikin sabuwar
gownt ta Atamfa super"batayi make up ba"powder kawai da kwalli ta shafa"Amma ba
k'aramin kyau tayi ba"tana taje dogon gashinta taji knocking"fitowa tayi bant d'in
na hannunta saita yafo d'an kwalin samqn kanta"taku d'aya idan tayi sai mazaunanta
sun juya sbd d'inkin yakama mata jiki sosai"waye ne?"nice Anty"d'an murmushi tayi
ta b'udema sa'ada k'ofar"ta shigo rik'e da basket Ahannunta ta rungume ummu tana
fad'in oyoyo Anty nah"murmushi ummu tayi tace"baby kin tashi lafiya?"lafiya qlau"ta
fad'a tana cikata"Ahankali tace"kinyi kyau sai k'amshi kikeyi kamar yaya"yanama
ina?"yafita tun d'azun"to gashi inji umma balki"dukda dai nasan yaya becin Abinda
yafito dg hannunta"haka nima bana ci"yanzun nike shiga kitchen na girka Abinda
nakeso me d'an sauri"sbd yanzun yasallami kukunsa dake mana girki nadashi"karki
damu dg yanzun saiki dinga cin Abinci Anan ko?"shi kuma wannan kije kibama masu
gadi"Amma idan sun cinye su kawo kayan nan"idan na wanke sai Amaida mata"to Anty
bara naje nakai musu Anjima wajen k'arfe 10 am zan dawo ko Akwai Aikin dazan
tayaki"dato kawai ummu ta Amsa"sa'ada ta juya tafita"ita kuma ta rufe k'ofar ta
zauna parlourn....sa'ada na bakin get motar Abdallah ta shigo cikin gidan"yana dg
zaune a back sit ya hangota wajen masu gadi tsaye da basket zata basu"bayan ya fito
dg cikin motar yasanarwa driver yakirata"tsaye yayi harta iso gefensa tana murmushi
tace"sweet heart Anty ummu ta shirya tayi kyau sosai"da gaske?"Allah kuwa"miye
kikeyi Acan?"dama umma balki tabani Abin break fast wai nakai muku"shine Anty
tace"nakaiwa masu gadi"tab'e baki yayi yace"hakan shine daidai"dg yanzun takoma
baki wani aybu ki kamana kice na hana karki sake ki karb'a"dato ta Amsa"yabud'e
boot d'in motar ya d'akko basket d'in da Ammi ta shiryo musu break fast
Aciki"sa'ada ta d'auka tana fad'in bara nakai maka yaya"dato ya Amsa bayan ya rufe
boot d'in motar suka nufi part d'in ummu.....

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*25&26*

........ sa'ada nata masa surutu har suka iso part d'in"yasaka key yabud'e k'ofar
suka shigo cikin parlourn"ummu na zaune kan kujera harta d'aura d'an kwalin"tana
waya da mama"tunda taji motsin za'a shigo tafara k'ok'arin yima mama sallama"batare
data kallesuba ta k'ak'aro fara'ar dole ta Amsa sallamar sa'ada"big man ya zauna
Agefenta"saida ta d'an matsa"sa'ada ta Ajiye basket d'in samqn center table tana
fad'in Anty gashi nan inji Ammi"to mungude sosai baby"Amma ina zakije?"ta fad'a sbd
ganin sa'ada d'in ta juya"zanje na shirya ne"to break fast d'infa?"saina dawo
Anty"kinsan yaya yakoyamun k'in k'ari da wuri"ta fad'a tana k'ok'arin fita"sai
sannan ummu tasaci kallonsa ya banko mata harara"ta tab'e baki tana kauda kanta"shi
kuma yaja tsaki yana k'arewa parlourn kallo"yayi tas yanata k'amshin turarukan
wuta"yamutsa fuska yayi kamar Ammasa tilas yace"kina nufin nan kin gyara parlourn
nan?"na gyara mana"sam beyiba"batace komaiba saima tashi tayi ta koma kan 1seeter"
dogayen k'afafuwan sa yamik'e samqn center table d'in yana girgizasu "ya d'auki
remote d'in tv cikin shan k'amshi yace"ke zonan! jitayi dama tabar masa parlourn
tun d'azun"ta d'auki kusan second 10 kafin ta taso ta duk'a gefensa"ba k'aramin
fashewa kansa yyi ba"saida yamula yasha Iska kafin yace"tsarina bana break fast sai
12:pm,lunch 4 0:pm dinner 8:0 pm"kema kuma dole haka zaki dingayi"sbd haka saiki
tashi kije kitchen ki fara Aikin Abinda zaki tanadarwa bak'in ki"saidai kafin nan
kije ki had'amun ruwan wanka ki fiddomun kayan dazan saka da kuma takalmi"duk yana
maganar ne cikin izzah da shan k'amshi"batare data kallesaba tace"to shikenan"yayi
mamaki sosai da batayi musu ba Amma be nunaba ko A fuska"kuma Aransa yaji dad'in
yadda take nuna damuwa da sa'ada"mik'ewa tsaye tayi cikin nutsuwa ta nufi
upstairs"bema kalletaba yaja tsaki sbd ganin mbc 2 suna wani American firm guy d'in
nata romancing d'in yarinyar"ya yatsina fuska yakashe tv d'in ya mik'e tsaye shima
yanufi upstairs d'in"yana tura k'ofar parlourn k'amshin turarukan wuta me dad'i
yadaki hancinsa"ya lumshe ido yana k'arema ko ina kallo yaga komai yayi"tura k'ofar
bed room d'in yayi"shima nan komai k'al"yanufi gaban dressing mirror yayi
tsaye"Adaidai nan ummu ta fito daga cikin bath room d'in.....gabanta yayi mugun
fad'uwa"ta dafe k'irji tana maida numfashi"ya juyo ta gallah masa harara tana
fad'in kabani tsoro"koda yana d'akinka ne kayi sallama sai naji ko?"kina koyamun
yadda zanyi ne?dan Allah ki tsaya na iso nan saiki harareni da hujja ko?"banza ta
masa ta nufi k'ofa"kina nufin idan zan buk'aci wani abu saina kiraki kome?"Amma dai
kasan bazanyi zaune cikin d'akin ba bayan kana ciki kuma kana bath room?"okay sbd
ga d'an iskan na wanka bazaki iya zama ba??"yah salam! dan Allah ka dinga kyautata
zato"nifa ba haka nake nufi ba"ta fad'a tana b'ata fuska"yatab'e baki yana fad'in
idan na shiga kizo ki fiddo mun Abinda kikasan zan buk'ata"nima bason kasancewa
tare dake nakeyi ba balle kimun wani iyayi"yafad'a yana k'ok'arin zare jallabiyar
jikinsa da sauri ta fice dg cikin d'akin"parlourn ta zauna ta d'auki mintina 5
sannan tadawo cikin bed room d'in"directly wajen ward rope ta tsakkiya me mudubi
ta bud'e.....masha Allahu! shine Abinda ta furta tana tsare tulin surutunsa da
ido"k'ananun kaya sunkai kala d'ari"jallabiyoyi layinsu daban dasu best da
boxers"sai shaddoji basufi baka 20 ba yadi kala 10"wato yana gaba da sanya kayan
hausawa kenan?"sannu Ahankali zai koyi sakasu"ta k'are maganar Ahankali tana fito
masa da suit bak'ak'e"ta rufe ward rope d'in tana tunanin Allah yasa kar yace
basuyiba"ward d'in gefe ta duba Anan taga tulun Agoguna da zobbansa na
Azurfa"bak'ar Agogo ta fata ta fiddo masa"sannan ta duba showglass d'insa ta
takalmi da socks "suma bak'ak'e ta fiddo"takalmin k'al suke hakan yasa bata goge
ba"takalmin ta Ajiye masa gefen mirror"kayan kuma ta Aza gefen bed"saidai bata
fiddo vest da boxer ba"Ahankali ta fita dg cikin d'akin"ta sakko down stairs"ta
duba basket d'in"duk Abinda tasan tanaso ta zauna ta zuba taci ta k'oshi"lokacin
data gama break fast d'in k'arfe 9:15 am"parlourn ta zauna tana k'ok'arin kiran
lawisa"bugu 3 ta d'auka tana fad'in Amarya bakya laifi"hmm !baki gajiya k'awata"ya
gajiyarku keda su ummah?"gajiya Alhamdllh tabi lafiya"najiki shiru har yanzun baki
zoba?"kanki guda k'awata?"ko k'arfe 12 bata yiba zanje gidan mutane da safe"balle
wannan mijin naki ba kirki garesaba"munji bbu komai nan gaba zaiyi k'irkin"dan
Allah kizo wajen 10 sbd zanyiwa friends nasa girki"yanata mun masifa nayi nagama da
k'arfe 12 zasu iso"kinga so nake zuwa 10 am mu shiga kitchen"idan da matemaki zanyi
sauri"Amma ni kad'ai zan iya kai 1 pm ma ban gama ba"okay insha Allah zuwa 10 d'in
zan iso Allah yasa masu gadi su barni na shigo"yaya bilal yakawoki mana"to
shikenan"ummu na k'ok'arin kashe wayar sa'ada ta shigo parlourn"tasha gayunta cikin
doguwar riga ta lace lemon green"ta yafa siririn mayafi"duk wanda yasan big man
yakalleta yasan jininsa ce ita sbd yanayin da sukeyi kuma itama tanada kyau"baby
kin dawo?"Eh Anty"yaya sadeeq yana gaidaki"waye haka nan?"yayan Anty leemart
ne"okay ina Amsawa"kinsan ko Anty? yaya sadeeq yana ji dani"dana nuna bana son Abu
zai dena"kuma yace nice babbar k'anwarsa"murmushi ummu tayi tace"ya kyauta
sosai"Amma kamata yayi gabansa ki rage surutu"shima yayanki kinsan besan yawan
surutu"balle kin fara zama budurwa"ita kuma budurwa nuna Aji da kamun kai aka santa
dashi"komai kiyi cikin nutsuwa kina jina?"sa'ada tayi shiru Alamar tunani sai kuma
tace to Anty zanyi duk Abinda kikace"yauwa babyn mu"yanzun ki had'a tea ki zuba
Abinda kikeso saiki ci ko?"kona had'a miki?"ah ah Anty zan had'a da kaina"to
shikenan"dg haka sukayi shiru" sa'ada ta had'a tea ta zuba Abinda zata buk'ata ta
zauna tana break fast"big man yasakko down stairs d'in da Alamar rashin mutunci
samqn fuskarsa"yana sanye da kayan data fiddo masa"Amma ganin sa'ada saiya had'iye
masifar daya fito da ita"ummu na lura dashi murmushi yasub'uce mata ta kauda
kanta"yakafeta da ido yana jifarta da kallon zamu had'u...my hand some harka gama
saka kayan?"ta fad'a tana kallon dagayen k'afafuwansa jajir kamar baya taka
k'asa"baki gogemun takalmin ba"sannan.... kidai taso muje ciki! gabanta yafad'i"ta
marairaice fuska gun cewa "gafa baby nan tana break fast na barta ita kad'ai??"yana
k'ok'arin mgn sa'ada tace"bbu komai Anty kije wajen yayan mana"big man yasaki
murmushin mugunta yace"hakane baby tazo tayi Aikin yayanki ko?"murmushi tayi batace
komaiba"dama be Ida sakkowa k'asan ba saiya juya ya koma"ummu kuwa kamar tayi kuka
ta tashi ta haye upstairs d'in"Atsorace ta bud'e k'ofar parlourn ta lek'o kanta"bbu
kowa hakan yasa ta shigo.....hucin numfashinsa taji Abayanta"Ashe labewa
yayi"Atsorace taja da baya"yaja tsaki yana nufota"ta zaro ido tana fad'in dan Allah
kayi hak'uri nadena wlh"sbd ganin gadan gadan yana biyota"ke Ai marar mutunci sbd
ganin sa'ada harda yimun dariya ko?"ah ah wlh"kafad'amun me zanyi? sai nayi"yatab'e
baki yana fad'in ki biyoni inkin gadama"dg haka yabud'e k'ofar bed room d'in
yashiga"jikinta Asanyaye ta biyosa Abaya"kin fito mun da kaya bbu handkcheef"sannan
baki goge takalmi ba"kayan babu turare"baki fitomun da vest da boxer ba"tana dg
tsaye jikin k'ofar yayinda shi kuma yana zaune gefen bed yana dannah waya"ina
Abinda zan goge takalmin?"sannan gaskiya bazan fito da vest d'in da wancan
ba"dariya taso tabashi"Afili saiya koma had'e rai yana fad'in shiyasa nace ke
bak'auya ce"ni bbu Abinda zan baki ki goge kisaka d'an kwalinki mana"and last one
karki yarda na koma yimiki mgn"batace komaiba sbd itama surutun ya isheta"gefen
mirror d'in ta tsaya jikinta nata kirma sbd bata saba kad'aicewa itada namiji
ba"shiyasa duk sai tajita Atakure"turaruka kusan kala 3 ta d'akko tazo ta duk'a ina
zan fesa??"na riga na saka ki mayarmun da kaya"sannan dallah kimun sauri"batace
komaiba ta duk'a gefen takalmin ta zare d'an kwalin kanta tafara gogesu dg
sama"Azuciyarta tana jin zafin irin wannan wulak'anci dayake mata"big man kamar
Ance yad'ago kansa ya kalleta"idanuwansa suka sauka samqn dogon farin wuyan ta dake
jajir har zuwa saman kanta"cikin second 5 yak'are ma gashin kanta kallo yana
mamakin tsayinsa"domin yadda ya kallesa ya tabbatar masa da cewa ba attached bane
nata ne"sai kuma yaja tsaki sbd ganin to ina ruwansa?"juyowa tayi ta Ajiye masa
takalmin tana yafa d'an kwalinta"saida ta nufi k'ofa kafin tace"Anyi maka Abu bbu
godiya"sannan ni nayi break fast d'ina sbd ban Ari Ak'idar turawa na Azama kaina
ba"idan katashi kayi Abinka kai kad....ganin yana k'ok'arin zai tashi Azatonta
biyota zaiyi saita zunduma da gudu"yaja tsaki yana fad'in matsoraciyar banza"dani
kike zancen sai kinsan kin gayan magana"yana fad'in hakan yazura takaminsa sawu
ciki bak'ak'e"kafin ya tsaya gaban mirror d'in yana taje suman kansa zuwa lallausan
zagayayyen sajensa"yad'an yatsina fuska sbd office zai d'an je sai kuma yaje
masaukin da bak'insa suke yatafo dasu nan"wayarsa k'arama ya d'auka ya lalubo
number d'in kamal yakira"saidai data fara ringing sai Akashe" kusan sau biyu ana
kashewa"wata iriyar tsuka yaja yana fad'in ni kamal zai kashewa waya sbd yarinyar
nan?"kwafa yaja yabaro d'akin"koda ya sakko down stairs"bbu kowa sai motsin sa'ada
da ummu dayaji A kitchen"bebi takan suba yafita"be jima da fitaba tafara bak'i y'an
zuwa biki dabasu kaiga tafiya gidaba"kasancewar sa'ada na nan duk wanda yazo zata
sanarwa ummu wanene shi"kuma zata cika gabansa da drinks da Abin motsa baki"sbd
cikin kayan garan datazo dasu gidan harda "dubulan ,cincin,Alkaki da nakiya"Ahaka
itama lawisa ta iso"bata jima ba innah uwani me Aiki itama ta iso"danda nan suka
kwab'a cake sukayi"sannan Akayi meat pie da dambun kaji"sai wajen sha biyu saura
Aka Aza friend rice d'in"lokacin sun jera komai dining area"har coslow An had'a"an
kuma k'ara gyara parlourn"lawisa ta dubi ummu tace"kije sharp sharp ki watsa ruwa
ki canza kaya ko dubai Abaya kisaka tunda bak'in turawane"kuma
idan yazo zai d'aukeki me tsabta"bawai yadawo yasameki da kayan daya fita yabarki
dasu ba"ni zan tsaya nan harta ida"ita kuma baby naga Ai tana parlour ko?"Eh tana
can"bara naje d'in to"dg haka ta fita"cikin mintina 15 ummu ta shiga wanka ta
fito"tana sakq kaya wayarta tayi ringing"tana dubawa taga sunan *Azzalimu* tayi
d'an murmushi ta d'aga wayar"K ! kina nufin saina shigo na kiraki ne sannan kizo ku
gaisa?"kun shigo ne ?"bansani ba"kaifa matsalata dakai kenan komai fad'a fad'a"to
bazan zoba d'in"Ai na Ajiye muku komai samqn dining table"tana fad'in hakan takashe
wayar"Abdallah da tun 12:10 pm suka shigo gidan shida Abokansa" kusan su 12 in
hardashi da kamal su 14 kenan"shine yatafi bed room nasa ya d'auki wayarsa yayi
kiranta"ransa ab'ace ya sakko down stairs d'in"ga yunwa yanaji sbd beyi break fast
ba"Aikuwa yasamu kamal nata seving nasu suna shagwali"turawan cikinsu na magana da
turanci"sa'ada kuma na'ajiye musu tray data jero ruwa da lemummuka na kwali A
sama"Abokina Amarya ta iya girki sosai kayi dace"cewar wani bature cikin harshen
turanci"big man yayi murmushi yaje yaduba basket d'in yazuba Abinda zai
butak'ata"yayi zamansa gefe yana break fast nasa"suna hararan juna shida
kamal"yayinda sauran ke fira suna cin snacks da drinks"can kuma sa'ada ta shigo da
dray d'in Abinci ta Ajiye musu"cikin mintina 30 duk suka yi han'ian suna yaba
girkin ummu"sai surutunsu Akeji"lawisa dai da sa'ada suna kitchen d'in suna zaune
suna fira"inna uwani na wanke wanke"suna kuma jiyo muryar mazan"sai cewa suke
Abdallah yaje ya fiddo musu Amarya"gashi ummu tak'i zuwa"can yadubesu yana fad'in
kattin banza kuyi k'asa da murya karku furgitamun mata da wannan muryoyin naku"suka
dinga masa dariya"dg k'arshe Abdallah ya mik'e tsaye yanufi bed room d'in ummu sbd
yanuna mata bata isa tak'i zuwa kiran saba"zaije yafito da ita ta k'arfin
tsiya.....tura k'ofar yayi yashiga"tana zaune gefen bed tana mgn ta chat da
shugabar makarantar datake koyawa"d'ago kanta tayi suka had'a ido dashi"gabanta
yafad'i tayi k'asa da kanta tana neman mayafin dubai Abayar dake jikinta"saidai
ganin yatun karota yasaka tayi saurin mik'ewa tsaye"kanta bbu d'an kwali"gashin
kanta datayi parking dg tsakkiyar kanta yanata raito"wai dan Allah meyasa kakemun
haka?"bansaniba k'aramar marar kunya"dama kinsan d'azun inada haushinki shine
yanzun kika koma wani?"yafad'a yana zare mata manyan idanuwansa"ita kuwa kauda
kanta tayi ta matsa jekin window tana fad'in ni bbu ruwana dakai da bak'in
naka"haka kikace ?"Eh d'in"d'an murmushi yayi yanufeta"tasaki k'aramar k'ara"ya
yatsina fuska be fasa nufotaba"pls zanje wlh"banza yamata ya Ida isowa gabanta"ya
rik'e hannun ta guda"saidai tak'i yarda su had'a Ido"kin rainani k'arshe ko?"to
zanyi maganinki "zuwa ku gaisa kuma ki d'auka kinma riga kinje"yak'are maganar yana
jan tsaki ya fisgo hannun nata daya rik'e"tafara turjewa"tsaki yaja yana fad'in
bazakije ba?"toni kacikani mana fisabilillahi"bazan cika d'inba"yafad'a yana
fisgota da k'arfi"tasaki k'ara"ya duk'a ya d'auki mayafin rigar jikinta ungo yafa
muje"hararar hannunsa da yamik'o mayafin tayi"ki tabbatar saina saki kuka Anjima da
dare bayan tafiyar kowa"yak'are maganar yana yafa mata mayafin da hannunsa guda"ita
kuma tanata turashi"saida yagama yafa mata mayafin sannan yaja hannunta suka fito
dg cikin d'akin"suna fitowa taji muryar su"nutsuwa tayi kanta ak'asa"Abdallah
yak'ak'aro fara'ar dole yana yasak'alo hannunsa gefen k'ugunta ta kwanto da kanta
agefen kafad'arsa"kamal yabisu da kallo sbd ba k'aramin kyau suka masa ba"saiya
gansu kamar masoya"Abdallah yamatso da fuskarsa saitin tata yana fad'in wlh kika
mun k'auyanci sai kin sani"rintse idanuwanta tayi da k'arfi sbd jin tsikar jikinta
na tashi sakamakon gemunsa daya shafo k'asan wuyanta da gefen fuskarta"ga hucin
numfashinsa na sauka gefen hancinta irin wannan soyewa haka Abokina?"cewar kamal da
gayya"Abdallah ya janye fuskarsa suka k'araso cikin parlourn"tana d'an murmushi ta
musu sannu da zuwa"kafin su zauna kan kujera yana rik'e da hannun ta ta gaidasu
tana kallon yadda duk suka b'ata parlourn"sai godiya suke mata da yaba girkin
nata"can Abdallah yamata rad'a da cewa"k'arya sukeyi girkin naki beyi wani dad'i
ba"murmushi tayi itama tamasa rad'a da cewa"fad'i gaskiya dai malam kaji girki ya
maka dad'i.....Amm big man da Alama Amatse kake bara mu wuce kawai"cewar kamal yana
dariya sbd yasan yashak'ar da Abdallah"Aikuwa yashak'a d'in"saidai gaba d'aya kuma
duk yaji wani iri sadda ummu ke masa mgn cikin kunne"gaba d'aya tashi tsaye duk
sukayi"ummu ta musu fatan Alkhairi"Abdallah yatashi zai bisu"ta rik'e masa hannu
tana shagwab'e fuska ita inaje yabarta?"duk ta fad'a cikin harshen turanci"bazan
jimaba fa zan dawo my heart beat"miye na damuwa?"rakasu zanyi fa"zokiji wata
mgn"yafad'a zai janyota jikinsa sai tak'i yarda k'irjinta na bugawa tazura Aguje
zuwa bed room d'in ta"kamal nata kallonsu ya fahimci Abdallah bazaima ummu wuyar
kamawa ba muddin tasan Abubuwan jan hankali kuma tana masa"Abdallah kuwa harara
yasakarma kamal yana fad'in yaka mata kadena gulma sbd mata aka sani da ita"Abin
Ayi gulmar taka kayi shiyasa nayi"yafad'a yana yin gaba"duk suka fita"saida ummu
taji fitarsu sannan ta fito dg cikin d'akin tana sakin Ajiyar zuciya"dan gaba d'aya
tsoron Abdallah yatab'a ko hannunta takeyi"saima taji har k'amshin turarensa
tanayi..... k'awata! taji muryar lauwisa Abayan ta"hararanta ummu tayi tace"shine
sai kukak'i fitowa kukayi zaune kitchen?"ina babyn?"tana can kitchen d'in"nidai
bara na kwashe kayan n kaima mai Aiki a wanke su"saina gyara miki parlourn natafi
gida"lallaima tafiya gida bbu Inda zakije saida yamma"wlh ummah fad'a zatayi ummu
ki gane mana"batace komaiba" Atare suka kwashe kayan suka kai kitchen"sannan suka
gyara parlourn suka zauna suna cin Abincin"bayan sun gama sa'ada ta tafi
gida"lawisa kuwa sai bayan sallar la'asar ta tafi gida....

Da dare.....

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba

*AUREN YARJEJENIYA*
*27&28*

.........da dare wajen k'arfe 8:16 pm"ummu ce zaune A parlourn tana kallon TV"tana
sanye da doguwar riga ta bacci Ajikinta pink colour"saita sakq hijab milk iya gwiwa
marar nauyi...Azahiri zaka d'auka hankalinta na wajen kallon"Amma A bad'ini tana
duniyar tunanin zuwan da goggo murja tayi d'azun da yamma"Ankawo mata duka kayan
lefenta harda motarta"hjy yaya nata masifa ta raina Abinda Aka bata" wai turmin
zani guda kad'ai Aka bata Acikin kayan kala 100 na jikarta"....k'aramin tsaki ummu
tasaki"tana jin tsanar kakar tata Azuciyar ta"Afili tace"ni kaina bazan tab'a masa
kayan lefe ba"zqn barsu Ajiye sbd gudun yace Abiyashi wata ran ....shiru tayi
k'irjinta na bugawa sakamakon jin motsin big man dake bud'e k'ofar da key"nutsuwa
tayi ta maida hankalinta wajen kallo"sanyayyan k'amshin turarensa yafara yimata
sallama kafin shi uban gayyar ya shigo"cike da shan k'amshi ya shigo yana yin
sallamar adak'ile"sai cin magani yakeyi"yana sanye da jallabiya dark brown"da Alama
dg masjeed yake"ummu na lura dashi ta wutsiyar ido"saidai tayi bala'in d'auke masa
kai"da nuna kamarma batasan dashi ba"dining area yasaci kallo yatab'e baki"saidai
yaji haushin yadda ta masa banza"sbd koma miye k'asa dashi take"dining area d'in
yanufa yaja kujerah ya zauna"itama saita taso tazo ta zauna"Ahankali tace"sannu da
zuwa! be Amsaba saima tsaki yaja yana fad'in ke karki koma samun hijab d'in gulma
Agidana"miye zaki b'oyemun a wannan k'azamin jikin naki?"yak'are maganar yana bud'e
warmers d'in Abincin"wasu tsakin yakoma ja yana had'e rai"kusan second 5 yana
kallon Abincin kafin yadubeta yace"shiyasa nace ke y'ar k'auye ce"waya ce ki
dafamun tuwo Amatsayin dinner??"ummu dai kanta Ak'asa tama kasa mgn"bakiji
ne??"yafad'a cikin daka tsawa"kayi hak'uri bansan baka soba"kije ki had'amun coffee
idan kin gadama"ki kamun ina d'akina"sauran ki cikamun sugar"batayi mgn ba ta mik'e
tsaye ta nufi kitchen"ya girgiza kansa yana tab'e baki"kafin ya mik'e tsaye ya
haura upstart"kai tsaye bed d'insa yanufa"yana shigowa yafara dube duben Inda ya
Ajiye kayan shaye shayensa"can kuma saiya zauna gefen bed sbd ransa yabashi ummu
ta gansu ta d'auke"idan kuwa ta salwantar dasu shine kawai yasan miye zai
mata....yana wannan tunanin ta turo k'ofar ta shigo cikin sanyin jiki da sallama
Ahankali"had'e girar sama data k'asa yayi be Amsa sallamar ba"wanda sosai ummu ta
tsorata da yanayinsa data saci kallonsa"hakan yasa bata koma gigin yadda ta
kallesaba"gefen dogayen yatsun k'afarsa ta duk'a ta Ajiye cup d'in ta mik'e tsaye
da nufin ta fita! ke! dallah zauna na gama koda Akwai Aikin dazaki mun"nanma
batayi musu ba ta rakub'e gefen bango tayi k'asa da kanta....K bana son munafurci!
zaki d'ago kanki ki zauna kan sofa ko kuwa??"nidai nan yamun Ai"baraki tashi
ba?"batayi mgn ba ta koma samqn sofa ta zauna"yaja tsaki afusace yace"ina kayan
shaye shayen dana Ajiye samqn bed side drower?"yafad'a ko Ajikinsa yana tsareta da
Golden Eyes nasa dayake yawan lumshesu"d'ago kanta tayi da mamaki tana tsurawa
saman kyakykyawar fuskarsa ido"kallona zakiyi ko tambayata zaki Amsa??"banga Abinda
zan kallah ba Anan"saidai kuma kafin na Amsa dan Allah kasanar mun kaine ke
sha??..... what??"yafad'a da k'arfi"yaushe kika rainani har haka?"okay bara kiji da
hujja nike sha"ko Akwai Abinda kika isa kimun ko kuwa kin isa ki hanani shane??"ko
kuwa kin d'auka b'oye miki zanyi?"bana munafurci ina fad'in gaskiya ko A gaban
waye"tashi ki fiddomun su Inda kika mayar mun dasu kona tattakaki Anan....
yafad'abbu Alamar wasa yana k'ok'arin tashi tsaye"jikinta na b'ari itama tafara
k'ok'arin tashi cikin rawar murya tace"kayi hak'uri na zubar das....kin zubar
kikace??"sbd bakisan zafin neman kud'i ba shine kika zubar mun da kaya?"to bari
kiji bazan yi Asara ba"jikinki zai gaya miki kuma zakiyi Aikin kud'insu
gobe"yak'are maganar yana shan gabanta"tayi baya da sauri"yabiyota yana binta da
mugun kallo ya d'aure fuska sosai"tana ja da bata tana fad'in dan Allah kayi
hak'uri na tuba"sannan kaji tsoron Allah be kamata kana shaye shaye ba da
mutuncinta da komai"idan mutane suka san kana shaye shaye to meye.....K! kin isa ki
nunamun yadda zanyi ne,ko Anfad'a miki ina neman shawaranki y'ar haka dake
ne??"yak'are maganar yana Ida biyota ta dangane jikin gini"ya matsota sosai har
jikinsu na gugar juna"yasa hannunsa ko wane gefe datake tsaye yakare sbd karta
gudu"ita kuwa jikinta ne ke kirma"ina zakije?"yafad'a cikin cool voice yana lura da
yadda ta tsorata"dan Allah kay..... shiiiiittt! yafad'a cikin tsawa"da sauri ta
nutsu"ya fisgo hannayenta duka biyun yarik'e gam"ya d'auki kusan mintina 2 kafin
yace"kin gayamun magana son ranki d'azun sbd nace kizo ki gaisa da friends d'ina
ko?"da safe ma kin mun yanzun kuma kinmun karambani"to duk zanyi maganinki
yanzun"yafad'a cikin taushin muryarsa"ta rintse ido da sauri"yasaka hannunsa guda
yafara d'allar mata lips da dogon hancinta"tanata k'ok'arin kauda kanta da juye
juye"Amma yamata ruk'o bana wasa ba"gabanta fad'uwa kawai yakeyi sbd har hucin
numfashinsa tana ji "tun tana k'ok'arin kaucewa da juye juye harta daina"sai hawaye
da keta zubowa samqn baby face nata ta kama ido ta rufe"cikin y'an mintina lips
nata sukayi jawur suka kumbura"shima hancin nata yana mata zugi"saida yagaji dan
kansa yacika mata hannunta"yana jan tsaki kamar zai huda harshensa yace"ya turata
da farki yace"get out! Da sauri ta bud'e idanuwanta tanata kuka gwanin ban tausayi
ko kallonsa bata yiba ta fita da gudu dg cikin d'akin"yaja tsaki ya zauna gefen bed
d'in ya fara shan coffee d'in"sai bayan yagama sannan yafito yaje yabawa masu gadi
Abincin data girka musu"yakashe hasken main parlour yaje yayi shirin kwanciya
bacci.....
Ummu kuwa tasha kuka sosai sannan tayi wankan wajibi sbd bak'onta
yatafi"shafa'i da wuturi tayi sannan ta kwanta ranta ab'ace"tana tunanin wane irin
mugun mutum ne Abdallah"Ahaka bacci ya d'auketa.....washe gari tana idar da sallah
ta nufi b'angaren sa tafara gyarawa"saidai gaba d'aya fuskarta bbu walwala ko
kad'an"idanuwanta sunyi jajir sunyi kumburi"hakama lips nata"tanata tuna y'an
gidansu tana Aikin"bayan ta gama da part nasa ta fito tana gyara main parlour kafin
me Aikinta tazo ta k'ara gyarawa"tana turare parlourn big man yashigo"saidai yayi
sallama"ita kuma Azuciyarta ta Amsa"ta d'auke kanta kamarma bata ganshiba"shima be
kulataba ya haye saman"d'akin daya keyin exercise d'insa"Anan ya shiga yafara
exercise tsawon mintina 30 kafin ya fito yanata zufa"main parlour d'in ya
sakko"ummu na kwance samqn 3seeter kallo d'aya zaka mata kasan tana cikin
damuwa"yatab'e baki ya zauna kan kujera"yana sanye da singleti da wondo 3
quarter"wuyansa da goshinsa duk zuface"handkcheef k'arami na hannunsa yana share
zufar"ummu kuwa da sauri ta tashi da nufin tabar masa parlourn dan ta tsorata data
tagansa bbu kayan kirki Ajikinsa...sai sannan ya shirya yin mgn"tamkar bayaso
yamotsa brown lips nasa wajen fad'in ki kamun ruwan lipton"to"shine Abinda ta fad'a
dg haka ta nufi kitchen d'in"batafi mintina 5 Aciki ba ta fito da cup d'in
shayin"Ajiye masa samqn center table tayi ta juya ta koma kitchen d'in"lokacin
k'arfe 7 daidai"cikin Awa guda ta had'a chips da farfesun kayan ciki"ta dafa ruwan
zafi"ta fito da nufin ta jera komai A dining area ta sami Abdallah kwance yana
bacci"hararar kyakykyawar fuskarsa tayi Aranta tace"harma yana baccin saida yayi
kyau"afili kuwa tab'e baki tayi tace"shine sbd iyayi zai kama yimun bacci a
parlour?"tak'are maganar tana Ajiye kayan hannunta"ta koma kitchen d'in ta fito da
sauran.... Abin mamaki tasami big man zaune yana canza channel d'in tv"gabanta
yafad'i Amma saita dake"tana fatan Allah yasa beji me tace d'azun ba"shi kuwa daman
neman hanyar da zata kulashi yakeyi"saiya fiddo wata takarda dg cikin Aljihun
wondonsa ya Ajiye remote d'in kan center table yafara ketata takardan gutsi gutsi
yana watsasu samqn carpet...ummu data gama Ajiye komai zata juya da nufin taje tayi
wanka ta lura da Abinda yakeyi....wannan Abun dakayi kana ganin daidai ne ??"d'ago
kansa yayi yajefa k'wayar idonsa cikin tata"beyi mgn ba fuskarsa kuma bbu
Annuri"wani irin mugun shakkarsa da fad'uwar gaba taji duk lokaci guda"da sauri ta
d'auke kanta" cikin rainin wayo yace"Abinda nayi daidai ne idan kin isa ki hana
mana"na lura kina buk'atar koma yin kuka yanzun ko?"tunda gashi kin jima jiya kina
kuka"an fad'a miki Akwai wanda nake shakkar yasan kinyi kukan ne?"Abinda kawai
zakiyi ki burgeni shine kiyi kukan jini"uhmm bazanyi kukan jini ba"nayi dai na
hawaye saidai kai idan katashi na zuci zakayi"kuma banyefa maka muguntar
daka....ganin zai taso yasaka ta fashe da kuka zata gudu"hakan yayi daidai da
shigowar sa'ada cikin parlourn"kasancewar yau sunday bbu skul"da kallo tabi ummu
Atake ta fahimci tana cikin b'acin rai ga kuma kuka tanayi"Abdallah kuwa koma had'e
rai yayi ya wurgoma sa'ada harara yace"ke koma Inda kika fito"yak'are maganar yana
tun karo Inda ummu take"saidai batayi k'ok'arin guduwa ba"hannunta guda yake
k'ok'arin kamawa ta janye da sauri tana fad'in karka tab'amun hannuna"wai yaya meke
faruwa ne dan Allah??"kidena kuka Anty ummu"cewar sa'ada"wai baby baraki tafi
ba?"bbu Inda zanje yaya"in kuwa ka tursasani natafi nida part d'in nan har Abada"ta
k'are maganar cikin jin haushi"ni kike gayama mgn?"kayi hak'uri yaya laifin me Anty
ummu ta maka ne?"bansaniba ina ruwanki?"ummu bata koma mgn ba tana jan Ajiyar
zuciya ta wuce d'akinta"itama sa'ada bata koma mgn ba yana kiranta ta masa banza ta
fita"damuwarsa kawai karta sanarwa Ammi da wani abu"hakan yasa ya wuce ciki ya
sakko jallabiya yabi bayan ta"ummu kuwa wankanta tayi ta shirya cikin riga da siket
na lace ta fito ta nufi dining area ta zauna kan kujera ta kife kanta samqn center
table"Ahaka inna uwani me Aiki ta turo k'ofar ta shigo"gaisawa sukayi ta rok'eta
Alfarmar taje ta kira mata sa'ada"bbu musu ta tafi"ba'a jimaba suka dawo tare da
sa'adan"ummu na kallonta tace"kiyi hak'uri baby kizo muyi break fast kinji?"turo
baki tayi tazo ta zauna tana fad'in da har nace kema bbu ruwana dake Amma mun
shirya dake"kiyi hak'uri da halin yaya wlh haka yake Anty ummu Amma zai daina"kuma
saina sanarwa da Ammi"damun b'ata dake baby in har kika same maya "karki sake ki
sanar mata da komai koda wasa kina jina?"dato ta Amsa"dg nan suka cigaba da break
fast d'insu sunata fira...."Abdallah kuwa duk Abinda ke faruwa yana ganin su ta
laptop d'insa daya jona ta CTV camera"yatab'e baki yana rufe lap top d'in"sbd yau
bema nemi ummu ta fiddo masa kayan sawa ba"shiyayi komai da kansa sbd haushinta
yakeji"cikin jarket orange da black d'in trouser ya shirya"yanata k'amshi hannunsa
guda cikin Aljihun wondonsa"yayinda gudan hannunsa ke rik'e da phones nasa"ya sakko
down stairs d'in"dg ummu har sa'ada d'in bbu wanda yabi takansa"wanda sa'ada
tabashi haushi sosai otama....muryarsa bbu wasa yace"sa'ada zo nan! batayi musu ba
tabiyosa Abaya"suna fitowa dg parlourn yaja tsaki yana fad'in Ammin dana miki
warning karki sake ki kai mata wata mgn shine naji kina cewa zaki sanar mata??"ah
ah yaya kayi hak'uri"ni banceba"ki rantse baki ceba"nidai bbu kyau yawan rantsuwa
haka Anty ummu tacemun"shiru yayi kamar me tunani sai kuma yace"jiya da yau sadeeq
bakuyi karatu dashi ba?"Eh kusan 4 days ma sbd hidimar biki da Akayi"jiya yace mun
zaizo na rakoshi su gaisa da Anty ummu"Amma ni yanzun yaya Anty ummu zata dinga
koyamun karatu"tasanar mun nadinga kama kaina gaban ko wane namiji na rage surutu
saiya kama nayi mgn"dama kuma ina jin kunyar yaya sadeeq"kaga ita zata dinga
koyamun shi kuma yaya sadeeq saimu dinga gaisawa dashi....nanma shiru big man yayi
yana danna waya"sai kuma yad'ago kansa ya kalleta yace"hakan ya miki ne?"Eh yaya
yayi"Amma dan Allah kadena saka Anty ummu kuka tanada kirki wlh....kallon daya mata
yasaka tayi shiru"zo muje kimun rakkiya"ita Anty ummu meyasa barak..... sa'ada
yaushe nafara wasa dake?"yakatseta cikin zafin rai"Allah yabaka hak'uri yaya"Amma
kwana 2 da Aure har zaka fara fita?"banza yamata"tana k'ok'arin koma mgn tj da
junuid suka iso wajen"tab'e baki sa'ada tayi sbd haka nan haushi suke bata"badan
tasoba ta gaida su"big man yabasu hannu sukayi musabuha"tj yace"munzo gaida madam
ne"banza Abdallah yamusu yacigaba da tafiyarsa ta isa da gadara"ita kanta sa'ada
kallonsa takeyi har yayi gaba su tj suna biye dashi"sa'ada kuwa part nasu ta koma
ta shirya ta tafi islamiya....ummu kuwa wajen 10 ta kwanta bacci sai 12:30 pm ta
farka"ta fito main parlour ta duba taga Abdallah yadawo yayi break fast har yakoma
fitama"kitchen ta koma ta Aza farar taliya super getting da miyar kifi"sannan ta
had'a masa lemon Abarba ta gasa masa naman rago"sai wajen k'arfe 2 tagama"taje tayi
wanka"bayan tayi sallah ta shirya cikin riga da wondo na kanti"wondon coffee brown
ne"saita sakq t shirt dg ciki fara"dg sama ta saka riga me bud'add'en gaba milk"ta
shafa jam baki red"ba k'aramin kyau tayiba"fitowa tayi parlourn ta zauna tana jiran
shigowar sa'ada sbd suyi lunch tare"wayarta ta d'auka ta kira lawisa"sun jima suna
fira"sannan takira Aminu da umar tana musu mitar sunk'i zuwa su ganta"tana wayar ne
sa'ada ta shigo da sallama...."wow masha Allah!"kinyi kyau sosai kamar baturiya
Anty ummu"kinsan fa yaya Abdallah kayanmu na gargajiya basu burgesa yafison mace ko
namiji suyita saka k'ananun kaya"yanzun haka baya d'in kamun shadda ko lace saidai
daddy ke d'inkamun"shi saidai yayita jibgomun manyan kaya"shima Ai baya son saka
manyan kayan"cewar ummu data Ajiye wayar"tana tashi tsaye tace"muje muci
Abinci"daga haka suka nufi dining area d'in.... k'at suka yima cikinsu sa'ada nata
santi"bayan sun gama suka zauna ummu na k'ara koya mata Abinda bata gane ba"sbd
yanzun har taje SS1"kasancewar sa'adan nada k'ok'ari"jumping Abdallah keson yamata
shiyasa yabar sadeeq na k'ara koya mata Abinda bata ganeba"sai sa'ada d'in taga
ummu tama fi sadeeq iyawa"ni kuwa nace to ai ita malama ce....saida aka kira sallar
la'asar sannan suka tashi sukayi sallar"bayan sun idar suka dawo parlourn"ummu na
duba Agogon dake manne jikin bango tace"hud'u saura kije kiyi shirin islamiya
baby"kai Anty ki idamu koyamun yadda zanyi Assignment d'ina mana"ummu na k'ok'arin
mgn Abdallah ya murd'a handle d'in k'ofar ya shigo"da Alama dg office yake yana
rik'e da wasu takardu da jakarsa"can k'asan mak'oshi yayi sallamar"ummu ta kallesa
ta Amsa tana fad'in sannu da zuwa"be Amsaba saima ya d'aure fuskarsa"dukda haka ta
taso ta Amshi jakar daya rik'e tana fad'in zakayi wankan??"saida yagama hura
hancinsa sannan yayi lokacin kulata yana fad'in uhm"tayi d'an murmushi kawai ta
wuce upstairs"sweet heart sannu da zuwa"harara ya ballama sa'ada takama dariya ta
taso ta rungumesa"ya dungure mata kai yana fad'in boarding skul zan kaiki"daka
kasheni yaya"Akanme?"yo idan Anty ummu ta haihu wace uwar d'an ko y'ar idan bani
nan??"haka nan yaji fad'uwar gaba"saidai be kaiga mgn ba ummu ta sakko down stairs
d'in tana fad'in na gama komai"shiru yayi ya janye sa'ada dg jikinsa yana fad'in
kije islamiya"dg haka yanufi dining Area"kujera yaja ya zauna yana jin sa'ada
nayiwa ummu sallama ta fita"warmers d'in Abincin yaduba....wasu irin dogayen tsuka
yadinga ja"ya juyo ya hango ummu na zaune tana murmushi tana danna waya"saima
sannan ya lura da irin dreesing d'in dake jikinta....K ! d'ago kanta tayi suka
had'a ido"d'aure fuska tayi tace"wai bakasan sunana ba malam dazaka dinga cemun K?
Da hakan da gadamar kiranki in na kiraki karki Amsa dan Allah"yak'are maganar
cikin zafin rai"Allah yabaka hak'uri ni bana neman fad'a"yatab'e baki yana fad'in
to dama tunda kinga Anfi karfinki Ai dole ki Ajiye wani zafin kai yarinya"batace
komaiba taje gefen k'afafuwan sa ta duk'a
tace gani"shiru yayi yana danna waya"k'amshin humran da kulaccan dake jikinta nata
kaiwa hancinsa ziyara"kanafa jina ina mgn?"nanma banza yamata" *yayan sa'ada*
murmushi yaso ya sub'uce masa saiya dake yak'i yi"yasha Alwashin muddin bata kira
shi da sunan saba zatasha wahala" sbd rainin wayo shine zatace wani yayan
sa'ada....duk yake zancen Acikin zuciyarsa"saidai Azahiri danna waya yakeyi kamarma
besan da zamanta ba Awajen.....

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*29&30*

........Girgiza kansa big man yayi ya kalleta sama da k'asa yatab'e baki"yaja
k'aramin tsaki yana fad'in bazan sake kiba tunda sakin kike da buk'ata"saidai zan
baki zab'i biyu ko kizo ta Arzik'i ki canzo mun kayan nan ko kuwa wlh na miki
Abinda harki rabu dani bazaki manta ba" zab'i yarage naki"Ada nace zan fisge towel
naki"saidai na fasa sbd bazan iya bak'in gani ba"ummu bata tankashiba tana share
hawayenta"shi kuwa wayarsa yad'aga da preety keta faman kiransa tun d'azun"hands
free yasaka wayar beyi mgn ba"cikin k'asa da murya had'e da karairaya preety ke
fad'in hellow baby nah"d'an yamutsa fuska yayi yace"my preety ykk ?"lafiya qlau
Amma kewarka yamun yawa"tunda kayi Auren nan shikenan ka manta dani ko?"shiru yayi
yana sauraron ta idanuwansa Alumshe ya kwantar da kansa jikin bango"baby kamun
shiru ko kuna tare da matar taka ne??"tsaki yaja ya bud'e lumsassun idanuwansa
yakashe wayar"yanufi k'ofa "ummu ta kece da dariya tana fad'in na tausayawa wannan
wahalallliyar yarinyar wlh, da take wannan rawar kan da zumud'in Akanka"bayan Banga
Alamar ka cika namiji ba"yana jinta be tankataba yabar d'akin da nufin zasu
had'u"ita kuma tasaki Ajiyar zuciya ta tashi ta nufi wajen ward rope ta d'akko
sabuwar Atamfa riga da siket tasaka"tana rik'e da d'an kwalin ta fito da nufin taje
ta canzo masa kayan sbd tsoron masifarsa"tana k'ok'arin shiga bed room d'in nasa
shi kuma yana k'ok'arin fitowa harda belt hannunsa.....kusan cin karo sukayi"tayi
baya da sauri tana d'aure fuska"shi kuma yaja tsaki yana binta da kallon k'asan ido
yace"k'aramar marar kunyar k'arya"aida kin bari nazo ta haka kawai zan tabbar ke
babbar marar kunya ce"karka koma jifata da irin wannan kalmar"idan nakoma
fa?"yafad'a Afusace yana tunkarota"sai sannan ta lura da belt d'in dake
hannunsa"gabanta yafad'i Amma saita dake tana fad'in koma miye zan iyayi akan
jifata da irin wannan kalmar da kakeyi"dan Allah ki d'auki matafin yanzun
kinjiko?"zakizo ki wuce kosai kinja na makara??"kana bani mamaki wl.... k'aramar
k'ara tasaki sbd ganin yakoma nufota"Aguje ta shige cikin bed room d'in"saidai ashe
ya zuba shower jall k'asa kan tiles sbd idan tashigo ta taka"Aikuwa tana Aza
k'afarta ta tafi suuuuuuuuuu! jikake timmmm"k'ururummm.....ta saki k'arar Azaba
tana dafe kanta"big man daya biyo bayanta yasaki wata iriyar dariyar mugunta wacce
bata tab'a ganin yayi irin taba"sannu ko?"yanzun kin yadda na cika namijin ko kuwa
sai nayi reping naki sannan zaki yarda??"yafad'a cikin rainin hankali yana d'age
kafad'a irin ko Ajikinsa da fad'uwar da tayi"ummu na dafe da gefen goshinta"hawaye
na zuba samqn fuskarta"babban yatsan k'afarta na mata zugi"ga goshin yayi fushi
daga gefe"saidai dataji ya Ambaci kalmar reping tsoro yaka mata"da k'yar ta samu ta
tashi tsaye"batace masa komai ba ta rab'a gefen da bbu shower jall d'in ta fita"shi
kuma ransa fari k'ar ya duba ya matsa jikin ward rope ya d'akko wasu k'ananun kayan
yasaka"bayan yagama yima jikinsa wanka da turare yagyara lallausan suman saman
kansa"saidai yarasa meyasa zuciyarsa ke ganin be kyautaba ga Abinda yayima ummu"duk
sadda zaici zalin nata saiyayi tunanin be kyau taba"kuma gashi ita bata tab'a cutar
dashi ba"da wannan tunanin ya sakko down stairs"yasami inna uwani da ummu zaune kan
carpet tana ja mata babban d'an yatsanta na k'afa da Alama targad'e tayi"kallo
d'aya yamusu ya d'auke kansa"yanufi k'ofa"inna uwani ta gaishesa ya maido mata
gaisuwar"dukda tsohuwar ta d'an fahimci Akwai wata y'ar matsala tsakanin ummu da
Abdallah Amma bata tambaya ba sbd ganin ba huruminta bane"sai sannu takema ummu
harta gama fidda mata targad'en"Ahankali ummun tayi mata kwatancen gidan Ammi"inna
uwani tace tasan gidan"500 na nafef tabata ta had'a mata komai tace"taje takaima
Ammi"bayan fitar inna uwanin"ta zauna tayi shiru"kallo d'aya zaka mata kasan tana
cikin damuwa"saidai tasha Alwashin insha Allah zata fita harkansa" bazata dinga
biye masa ba"yafitar mata da jini kwanaki yanzun yayi sanadin datayi
targad'e....tana wannan tunanin sa'ada ta shigo parlourn"tasha gayunta cikin leshi
d'inkin fited gownt pink colour"tanata k'amshi harda make up saman fuskarta"da
fara'a ta shigo cikin parlourn saidai yanda taga ummu da yanda goshinta yayi fushi
yasaka jikinta yin sanyi"Anty lafiya?"bigewa kikayi ne?"Eh sa'ada harda targad'e
Amma an kamamun"wayyo Allah sannu Anty ummu"ta fad'a tana kallon idanuwanta ta
fahimci kuka tayi"yauwa sai ina irin wannan gayu haka?"bbu ko ina Anty nan dai
nazo"zan Aikeki gidanmu dan Allah?"to shikenan Ai nasan gidan"Inda kika sani
gidansu lawisa ne"mu layi na gaba gida me dakali da fenti brown colour shine gidan
mu"to shikenan bara ataso masjeed sai driver yakaini"wane driver d'in?"wanda yaya
Abdallah ya d'aukar mun duk Inda zanje yana kaini da motata daya siyamun"inafa so
na dinga driving Amma wai yaya yace nayi k'aranta sai nayi SSCE"kinyi k'aranta
yanzun gsky gara dai nan gaba"yanzun tashi muyi sallah naga k'arfe 1:45 pm Antaso
masallaci"dato sa'ada ta Amsa"kasancewar tanada Alwalah sai kawai tasaka hijab tayi
sallarta"bayan sun gama sa'ada ta fito bakin get tasanarwa me gadi Inda zasuje"ya
Amsa dato"ita kuma tadawo ciki ta Amshi sak'on"bayan fitarta inna uwani tadawo da
fara'a tana fad'in hjy tana gaidaki sai godiya da sakq miki Albarka takeyi"tabani
dubu 2 wlh"gaskiya kinyi sa'ar sarkuwa me kirki"murmushi ummu tayi batace
komaiba"sbd ita dai tunda taga Ammi taji sonta da k'aunarta"tasan Abdallah ba halin
ta bane yabiyo"can yakwaso mugun hakinsa...tashi tayi ta had'ama inna uwani
Abincinta ta bata ta tafi gida"ita kuwa damuwa tasaka bata iya cin Abincin.....
Abdallah kuwa yana fita a parking lot suka had'u da daddy" kowa zai shiga mota
yatafi masjeed sallar juma'a"dukda sun gaisa d'azun da safe saida Abdallah yaje
gefensa yakoma gaishesa"daddyn ya Amsa fuska bbu walwala yana fad'in Abdallah
meyasa baka jin maganata?"subahanallahi! Daddy menayi?"kusan kwana7 kenan da zuwan
iyalin taka gidan nan baka tab'a cewa tazo ta gaida bilkiba"kayi hak'uri daddy gobe
zan rakota saita gaisheku dama inada niyar idan tacika sati saita fito"shikenan
Allah yayi muku Albarka yabaku zuri'a ta gari"kasa mgn yayi domin itama Ammi duk
idan yaje gaisheta irin wannan addu'ar take musu"da wannan tunanin yanufi motarsa
driver ya bud'e masa back sit ya shiga aka nufi babban masallacin juma'a
dashi....koda Aka taso dg masjeed d'in kamal yabiyosa wai zaizo yaci girkin
Amarya"Abdallah dai bai tankashiba sbd shi office zaima je"koda suka shigo mota
kamal yaga hanyar da sukayi be damu ba"saidai Abin mamaki da suka iso comparny d'in
Abdallah"suka sami su junuid cikin office d'in Abdallah zazzaune"dukda Anan cikin
camparny d'in suke Aiki Amma hakan ba daidai bane ga doka"Abdallah kuwa ko a fuska
bema nuna musu komai ba"saidai sun kama kansu sunata rawar jiki"shi kuwa zama yayi
kan kujera yakira mutanan da zasuyi mgn dasu dama sbd su yazo yanzun"babu jumawa
suka iso"bayan sunzo sun gama mgn da mutanan ya kira sakatarensa da cleaner d'in
dake gyara office d'in yagoge duk yabasu takardar sallama"sosai kamal yaji dad'in
hakan"dama ka'idar Abdallah ce idan kayi laifi bazai sanar maka laifin dakayi ba,
zai koreka kaine da kanka zaka gano laifinka"idan kuma yayi kora ko sama da k'asa
zasu had'u baya maida mutum"junuid da tj sun tsorata sosai da korar mutum biyu da
Abdallah yayi wanda sunsan suma danasu laifin"saidai suna ganin kamar bazai iya
korar suba sbd suna Abokansa.....kamal be gama mamaki ba saida Abdallah yagama
zamansa zasu tafi sai cewa sukayi zasu biyosu suje suci girkin Amarya"nanma be
tanka musu ba"suka nufo gidan atare dasu.....
mama na zaune tsakar gidan tayi shimfid'a k'ofar d'akinta"tana lazimi sbd
tana gama salla ta fito tsakar gidan"ta shirya cikin jar Atamfa Riga da
zani"yayinda goggo luba ke zaune Riga daban zani daban duk sun k'ode"ga tsohon
ciki"itama Asiyar tana kwance samqn tabarma da Alama yunwa ke damunta"uwar na daka
kanzo da Alama shine zasuci"dan yau mlm rufa'i"500 ce yabama luba yace"suyi kalaci
ita kad'ai ta rage masa"saida ta gama yada masa mgn kan cewa"wai sunan ya Aurar da
diya gidan me kud'i Amma bbu kama bbu Alama" kud'in kashewa ya gagaresa da Abincin
dazai ciyar da iyalansa"mama najinta ga lokacin tayi dai murmushi bata tanka musu
ba"ita bema bata komai ba dukda girkintane yabata hak'uri"ita kuwa bata damu
ba"tanada kayan Abinci da Aminu yasiya mata iya k'arfinsa"sannan umar yasiya mata
kayan tea batada damuwa"shiyasa idan kazo gidan yanzun zaka d'auka Luba itace
gora"idan ka jerasu kuwa tofa za'a d'auka Luba ta girmi mama"sbd duk lubar ta
lalace jiki bbu gyara"kimanin kwana 7 kenan da Auren ummu kullum sai goggo luba ta
yadawa mama haibaici"basuga Alamar y'arta na Auren me kud'i ba"ita tayi nata
habaicin hjy yaya ma idan ta shigo tayi nata habaicin"mama dai bata tankasu hidimar
gabanta takeyi....mamar nata lazimi tana jiran shigowar mahmood Autah sbd ta Aikesa
yayo mata cefane tayi musu girkinsu.... Ahaka sa'ada tayi sallama cikin nutsuwa ta
shigo tsakar gidan"tana rik'e da babban kwandon a hannunta guda"gudan hannun nata
kuma kular da Aka zubo kunun Ayar ne"Amsa sallamar tata mama tayi"su goggo luba
kuwa kallon sa'ada da kamshinta ke kai musu ziyara sukeyi bbu ko k'iftawa"ina
wuninku?"lafiya qlau y'an mata"dama dan Allah ina mama ?"Anty ummu ce ta Aiko
ni"mama na murmushi tace"gani nan taso muje dg ciki"bbu musu sa'ada ta d'akko kayan
ta cire takalminta tabiyo mama parlourn ta"sosai ta yaba da tsabtar mamasbd
parlourn fes yake yanata k'amshin turarukan wuta"zama tayi suka gaisa tabata sak'on
inji ummu"mama tayi godiya ta d'auka ta wuce ciki ta juye"humra da turaren kaya
masu kyau na y'an meduguri ta had'o ma sa'ada ta dawo parlourn ta bata"Aikuwa ta
Amsa tanata zuba godiya"saadar ta Amshi kwandon sukayi sallama ta fita...goggo luba
idan ranta yayi dubu bace yake ,domin boka yasanar mata Ai ummu zata manta da
mahaifiyarta bazata dinga taimaka mata ba"Amma gashi taga An shigo da Abin duniya
An wuce d'aka....bata gama wannan tunanin ba taji muryar mama na fad'in kai
Alhamdllh! Allah Abin godiya"yau na tabbatar da y'ata na Aure cikin kwanciyar
hankali" masu wani korafi batayi Aike ba kuma sai Acigaba dayi kar Afasa"iya Abinda
nasani idan fitsari banzane kaza tayi mugani.....sosai maganganun mama suka soki
zuciyar goggo luba"Ahaka babah yashigo gidan yadawo dg masallaci"bakinsa duk
yabushe"da Alama ba k'aramar yunwa yakejiba"mama ta fito tsakar gidan tana fad'in
mlm kadawo?"nadawo hajara"sannu da zuwa"ga tabarma nan zauna naka maka Abinci"kinyi
girki kenan?"ah ah dg gidan ummu dai aka kamana Abincin Amarya"to to masha
Allah"yafad'a yana k'ok'arin zama"goggo luba ta tab'e baki tana cigaba da dakan
k'anzonta"yayinda Asiya dake kwance tasaka rai da cin Abincin gidan ummun"plate ne
me kyau mama ta zubo masa Abincin ciki"sannan ta zubo masa miyar daban tacika uban
naman kaji"tazo gabansa ta Ajiye"take k'amshin miyar yakaima Asiya da goggo luba
ziyara"mama kuwa d'akin ta koma ta zubo kunun Ayar cup guda babba tazo ta Ajiye
masa"sannan ta koma tazuba Abincin cikin plate na roba da miya gefe da kunun Ayar
cup guda ta fito tana kiran mariya"tana isowa gabanta ta mik'a mata tana fad'in
kaima ummanku na gidan yayarkune ummu"jikin mariya na kirma ta Amshe"mlm rufa'i
kuwa ba baka sai kunne lodawa cikinsa kawai yakeyi yana cizge k'ashi....lolx"mama
kuwa d'akin ta koma ta zuba a plate tabama mahmood yakaima hjy yaya sbd tasan
muddin ba'a kaiba sai tayi tsogumi.....goggo luba kuwa bbu kunya ta Amshe ta d'an
ciccirama yara ta zubawa Asiya A marfin kwano ta tasa sauran gabanta tanaci hannu
baka hannu k'warya"Asiya nata surutai ta Amsa sbd ta raina kason da uwar tasu
tayi"kije mlm yak'ara miki mana"cewar goggo luba tana kallon Asiya dake sid'e
marfin kwanon"mlm kuwa yakusan gamawa"saidai kafin Asiya tayi mgn mama ta fito
rik'e da wani d'an bowl data zubo soyen naman ragon ciki ta Ajiye masa gabansa tana
fad'in ga wannan mlm"kice abu dai dayawa hajara?"to Allah ya Amfana yamata
Albarka"Allah yabasu zaman lafiya"mama na murmushi ta Amsa da Ameen"goggo luba
Aranta tace"wato harda soye shine mu munafukar bata bamu ba??"Allah kad'ai yasan me
y'ar ta Aiko mata dashi kenan.....mama dai batasan tanayiba ,wandama tabasu sbd
Allah da hakk'in ganin ido yasaka tabasu Amma badan sbd halin suba"mlm dan Allah
sammin tsoka biyu na sama bakina"kasan me ciki da....tsaki baba yaja yana fad'in
bazan bayarba y'ar bak'in ciki"dg haka yace"hajara zoki kwashe kayan nan"yafad'a
yana zaro leda bak'a dg cikin Aljihun rigarsa yajuye naman ya d'aure yamayar
Aljihu"ya mik'e tsaye yanufi d'akinsa yana gyatsa"mama kuwa na murmushi ta kwashe
kayan ta shige d'aki"Jim kad'an saiga mariya wai Asiya tace"dan Allah tabata tsokar
nama 2"mama ta kalleta tace"yak'are"dg haka mariyar ta fita dg cikin d'akin.....
Ummu na zaune a parlourn tana kallon Arewa 24"sa'ada tayi knocking"ta tashi
tana tambayar waye?"bayan taji muryar sa'ada ta bud'e mata k'ofar"da murna ta shigo
parlourn tana nunawa ummu kyautar da mama tayi mata"d'an murmushi tayi tace"kin
gode baby"kije kimayar da kayan kitchen kixo kici Abinci"dato ta Amsa ita kuma ta
zauna kan kujera tana tunanin tabbas sai goggo luba taji zafin Abincin datakai
gidan"bayan kuma da ita za'a ci"ta girgiza kanta kawai"sa'ada kuwa bayan ta zubo
Abincin da kunun Ayar tadawo k'asa kan carpet ta zauna suna fira da ummu tana
ci.... Ahaka Abdallah yasaka key yabud'e k'ofar yashigo"su kamal na dg waje"kamal
yakafe saiya shigo yasanarwa ummu zasu shigo sbd haka shari'a tace"fuskarsa Ad'aure
yashigo"Atake ummu tadena dariyar datakeyi ta kauda kanta gefe tana jin fad'uwar
gaba"saidai sa'ada ce kawai ta Amsa sallamarsa tayi masa sannu da zuwa"wanda rashin
tankasa da ummu tayi yatabbatar ma da sa'ada Abdallah nada Alak'a da bigewar
datayi"baby tashi kije kicema su kamal su shigo"dato ta Amsa"shi kuma ya haye
upstars"batare daya bi takan ummu datayi bala'in d'auke masa kai ba"ummu kuwa d'an
kwalinta ta gyara ta mik'e tsaye da k'yar zata tafi kenan taji sallamar su
kamal"sunkuyadda da kanta k'asa tayi ta Amsa sallamar tasu"kamal na murmushi
yace"ranki yadad'e Amaryar mu"tana murmushi tace"yaya kamal ka koma nayi fushi"tuba
nakeyi hjy ummu"Abubuwan ne sai Ahankali kuma ina bama Abokina sak'on ya gaida mun
ke"hakane yana fad'amun" ina wuni yasu hjy??"lafiya qlau suke"yafad'a yana lura da
k'urman dake samqn goshinta da idanuwanta da sukayi jaa"ya girgiza kansa yana
tunanin yaushe Abdallah zai dena cutar da ita??"sai kuma yatab'e baki sbd ganin su
tj sun nufi dining area"wanda basu tanka ummu ba sbd ganin yadda ta nuna bata damu
dasu ba ta kamal kawai takeyi"to yanzun dai nazo naci girkinki kuma na goge laifina
ko?ka kyauta sosai"hakan yayi daidai da sakkowar big man down stairs d'in"kamal
yajefesa da kallon tuhuma"shi kuwa koma had'e rai yayi yaja kujerah ya zauna"ummu
kuwa d'akinta ta shige sa'ada ta biyota"hakan yasa kamal dake tsaye shima yanufi
dining area d'in yaja kujera ya zauna"kaine zakayi seving namu"cewar tj yana kallon
big man"saida ya d'auki kusan second 10 yana yamutsa fuska yace"dabaku ci Abincin
ba"dg haka yayi shiru yana duba warmers d'in"sam irin wannan Abincin na gargajiya
be burgesa"dandai gasu zaune yakejin zaici ko kad'an ne"Amma in bacin suna wajen da
saita sani....wow! Ina son Alkubus sosai"cewar kamal"Abdallah beyi mgn ba"Alkubus
biyu wainar farar shinkafa biyu yazuba da miya Agefe"yayi bissimilah yafara ci
kuma da cokali"yayinda su kuma kowane da kansa yazu bama kansa"sai gashi su ukkun
sunata santi"Abdallah kuwa besan lokacin daya k'ara zubawa ba"kunnansa be tsinkeba
saida yasha kunun Ayar dayaji kayan had'i"k'at sukayiwa cikinsu lokacin Anata kiran
sallar la'asar"kamal nata yabama ummu da mata godiya"yayinda su tj kejin inama
kullum Anan suke cin Abinci"kasancewar disgi halin Abdallah ne bbu wani kunya ya
kalli su tj yace"kattin banza sai ku tashi kuje kuyi sallah"dukda nasan kai junuid
bakayinta kan lokaci"dg haka yamik'e tsaye yana kallon kamal yace"jirani na fito mu
wuce"dato ya Amsa duk suka fita Atare"wanda junuid yaji haushin maganar da Abdallah
ya gaya masa gabansu kamal…....

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba

*AUREN YARJEJENIYA*

*31&32*

....... cike da mugunta Abdallah ke rik'e da hannun ummun"sun jero idan kagansu
zaka d'auka irin masoyan nan ne su masu bala'in son junan su"gashi hijab d'in jikin
nata yamata kyau sosai"tsayinta iya kafad'arsa ne"suna k'ok'arin shiga babban
parlourn gidan ummu tace"yaya Abdallah ka cikani kasan da kunya ko?"shiyasa nace ke
bak'auya ce Ai"Eh naji d'an birni"ka cikani kona had'aka da daddy d'in
yasin"murmushi yasub'uce masa yana fad'in kurarin banza kamar zata iya"nasan ko
had'a ido dashi bazaki iyaba"canza topic d'in tayi da cewa wai jiya kaci d'an
waken??"ta fad'a tana sakin murmushi me sauti"hmm! nidai ko?"dani kike zancen"Ai
nasan sbd dama ki b'ata mun rai kikayi mun Abinci da mai da yaji"ummu bata sami
damar mgn ba suka shigo cikin parlourn"umma balki da hafsat na hakimce samqn kujeru
na Alfarma"sai masu Aiki dake jera break fast a dining area"ummu tayi sallama cikin
siririyar muryarta"umma balki ta d'ago kanta ta kallesu gabanta na fad'uwa"saidai
ta kasa d'auke idanuwanta kan hannayensu dake rik'e da juna"sai yau tak'ara kallon
ummu sosai"ta tabbatar dama Abdallah sai mace me kyau irinsa zai iya Aure...lura da
yayi ummu zata iya d'ukawa ta gaishe da wannan makiran matar yasaka ya sanya gudan
hannunsa yadafa gefen kafad'arta ya manna bakinsa saitin kunnanta yana fad'in
kinsan Allah kika duk'a kika gaisheta saina b'ata miki rai"itadai batayi mgn ba
d'an murmushi tasaki"hafsat ta tab'e baki tana kauda kanta dg barin kallon su"umma
balki kuwa murmushin yak'e tayi tana Amsa sallamar tasu"tana fad'in maraba da
y'ata"ummu ta Amsa suka zauna gefen kujera ga k'ugunta gana Abdallah"kan ummu
Ak'asa tace"umma ina kwana?"lafiya qlau y'ata yakuke?"Alhmdllh"batare daya
kalletaba yace"ina kwana?"lafiya qlau Abdallah ya office d'in?"Alhmdllh"sai sannan
hafsat tace"ina kwananku?"ummu ce kawai ta Amsa"Abdallah yajata suka mik'e tsaye
suke nufi part d'in daddy"daddy na sanye da jallabiya yana zaune kan kujera da
farin glass Asaman fuskarsa yana karanta jarida"ya Amsa sallamar tasu yana
murmushi"ummu ta duk'a har k'asa ta gaishesa"ya Amsa mata cike da kulawa yana
tambayarta bbu dai wata matsala?"ta Amsa da Eh"sai sannan shima Abdallah ya
gaishesa"dg bisani daddy yace"masha Allah! Ayita hak'uri da yanayin zaman tare
y'ata kuma kiyita biyayya dan Allah"kaima Abdallah ka kasance me Adalci da kyautata
mata"duk suka Amsa da insha Allah"suna k'ok'arin tashi daddy yajawo wani kwali
gefensa ya zaro rafar y'an 1k ya mik'ama Abdallah yana fad'in gashi ka rik'e
mata"juyowa ummu tayi ta girgiza kanta tana fad'in dan Allah daddy Abars.... ba'a
mayar da Alkhairi y'ata"daddy yakatseta yana bama Abdallah kud'in"Atare suka masa
godiya suka fita"sbd umma balki taga kud'in yasaka Abdallah barinsu a hannunsa be
bata ba"dan yasan data gani tasan kyauta daddy yayima ummu"yana wannan tunanin ummu
tace"yaya Abdallah inane d'akin baby ka rakani??"ta fad'a Ahankali sadda suke isowa
main parlour"shirin office zanyi ki bari tazo Ai"nidai dan Allah ka nunamun in
baraka jirani ba"ta fad'a tana b'ata fuska"beyi mgn ba yanuna mata k'ofar d'akin
sa'ada da hannunsa"zare hannunta dg cikin nasa tayi ta nufi bakin k'ofar d'akin
tana yimata knocking"shi kuma ya zauna gefen kujera"sa'ada tazo ta bud'e k'ofar
tana d'aure da towel da Alama dg wanka ta fito"ihun murna tayi ta rungume ummu suna
dariya"Abdallah yabisu da kallo yana mamakin irin shakuwar tasu"yana jin sa'ada na
cewa"Anty ina zakije?"ni dake shirin zuwa na gaidoku keda yaya??"nan muka zo
baby"ko yanzun bata b'aci ba inkin gama shiryawa saiki zo ko?"tunda week end"to
Anty zakimun kitson ?"zan miki mana"to ki shigo kiga d'akina mana"yaya Abdallah
gaya can yana jirana zamu wuce"sai sannan sa'ada ta lek'o tana fad'in sweet
heart"harara ya ballah mata yana fad'in sai yanzun kika tuna dani?"kai yaya mgn
mukeyi fa da Anty"baby kyalesa jeki shirya ina jiranki"dg haka ummu tabaro k'ofar
d'akin"ta kalli gefen dasu umma balki suke taga gaba d'aya su suke kallo"d'an
murmushi tayi tace"sai Anjimanku"madallah mungode"dg haka ummu ta nufi k'ofa sbd
har Abdallah yatashi yafita"sadda ta fito yamata nisa ta tab'e baki tana fad'in
saime dan baka jirani ba?"da wannan tunanin ta iso part d'in nasu"ta sami big man
yayi d'aid'aya saman 3seeter yana danna waya ga TV na Aiki"be Amsa sallamar taba
yana danna waya fuskarsa Ad'aure yadubeta zata wuce d'aki sai cewa"yayi yaka mata
kidinga tsafta"na lura ba kullum kike wanka ba"hmm! naji banayi kai tunda kanayi me
ruwanka da bana yi malam?"sannan ni bana gayya dan Allah ka tashi ka koma
sashenka"tunda dai kanada parlourn ka"zamanka nan wajen inba fitinah ba bbu Abinda
zaka tado"ta k'are maganar zata shiga d'aki"bazan tashiba kizo ki maidani idan zaki
iya y'ar rainin hankali"juyowa tayi ta banko masa harara tana fad'in Allah yakiyaye
na d'auki k'ato kamar ka....ke waye k'aton?"yafad'a Aharzuk'e yana tashi tsaye"ummu
ta masa gwalo tana fad'in kai mana"beyi mgn ba yabiyota"ta zura Aguje"saidai tana
banko k'ofar taga bbu key Ajiki"asukwane ta shige bath room ta banko k'ofar ta
murza key"Abdallah daya shigo yaja tsaki yana fad'in banza matsoraciya"yak'are
maganar yana zaro kud'inta da daddy yabata ya Ajiye mata gefen bed yafita dg cikin
d'akin"key yasakawa k'ofar main parlour ya wuce samansa....ummu kuwa wanka tayi ta
fito"haka nan taji yau tana jinta cikin nishad'i"kud'in ta lura dasu daya Ajiye
mata"saita d'auka tajawo lokar bed side drower tasaka"tana k'ok'arin nufar gaban
mirror taji knocking"Ajiyar zuciya tasaki sbd dama Atsorace take sbd tsoron kar
Abdallah yashigo yamata wata mugunta"ranta yabata kuma sa'ada ce"hijab tasaka samqn
jikinta ta fito tazo ta bud'e mata k'ofar tana fad'in sai yanzun?"wlh waya mukayi
da yaya sadeeq shiyasa"murmushi kawai ummu tayi ta gyara sa'ada ta shigo "ita kuma
ta rufe k'ofar tana fad'in bara na sakq kaya sai muyi break fast d'in"dato ta Amsa
ta nufi bed room d'in ta.....
zaune suke suna break fast d'in gaba d'aya ummu ta shagala sunata firansu
itada sa'ada suna dariya"sam bataji ko motsin sakkowar Abdallah k'asan ba"saidai
kawai taji mayataccen k'amshin turarensa"tayi saurin d'aure fuska"big man dake lura
da ita yatab'e baki yana fad'in magulmaciya! sa'ada ta kallesa Azatonta da ita
yake"cikin shagwab'a tace"yaya gulmar me nayi maka?"bayan ni dama can bana gulmar
kowa kuma Anty ummu ta nunamun illar yi da mutane"wanda nake dashi yasan
kansa"yafad'a cikin cool voice yana d'aukar wayarsa da kamal ke kira"ya shirya
cikin k'ananun kayan da sukayi mugun karb'an choco skin nashi"Allah yatsare! cewar
sa'ada"ya gyad'a mata kansa ya fita"ummu kuwa be isheta kallo ba sbd tasan maganar
da yayi da ita yake"be jima da fitaba suna zaune a parlourn sadeeq yayi knocking
aka bashi izinin shigowa"sa'ada dai nutsuwa tayi koma kallonsa batayi ba"ummu ce ta
Amsa sallamar tasa suka gaisa yana satar kallon gefen da sa'ada ke zaune yace"dama
Anty yaya yace"ki bada key d'in motarki za'a mata service Azuba mai"kuma zan dinga
koya miki driving duk week end"cike da mamaki ummu ta Amsa dato"ta mik'e tsaye ta
wuce d'aki"dama motar na haraban gidan a Ajiye"parlourn yayi saura dg baby sai
sadeeq"Ahankali sa'ada tace"nima zan bita Akoya dani pls yaya sadeeq?"na zata baby
bakima lura dani ba?"nafa ganka kuma d'azun Ai mun gaisa ko?"wancan gaisawar ta
waya daban itama wannan daban"saidai idan jan Ajinku na mata zakimun ko?"tana
k'ok'arin mgn ummu ta fito dg cikin d'akin ta mik'a masa key d'in ya Amsa
yafita....

***********
haka rayuwar ummu da Abdallah taci gaba da wakana Acikin wannan gida"idan yaga dama
yasakata kuka da muguntar daya saba yimata"idan kuma yaga dama ya k'yaleta"tana
k'ok'arin kyautata masa dashi da sa'ada harma da Ammi"kamal kuwa tana jimawa bata
ganshiba"part d'in umma balki kuma duk bayan sati 1 Abdallah na rakata suje su
gaisheta"Aminu da umar da mahmood wata juma'a sun kawo mata ziyara"saidai har
sukazo suka tafi basuga Abdallah ba"Ahaka ummu ta kwashi wata ukku Agidan"wanda
tunda tazo bata tab'a fita ko ina ba"ba kuma sbd Abdallah ya hanata ba"tanayin waya
da mama taji lafiyarta"yayinda jama'ar gidansu ke yada mgn wai ummu tak'i zuwa taga
mahaifiyarta"itadai mama saidai tayi murmushi"domin tasan iyawa mutum sai
Allah"kwanaki sunce batayin Aike miye miye"taci gaba da yi musu Aike da duk Abinda
take da Hali"yanzun kuma ana cewa tak'i zuwa"wanda ta tabbatar idan yawan zuwan
takeyi sai wata ran Ance yaji tayi ko kuma mijin yagaji da ita...yanzun haka bikin
lawisa da nura yaga bato"naira dubu d'ari d'in da daddy yabama ummu kwanaki sune ta
Aiki sa'ada da saitin jug me kyau da tsada takaima lawisa har gida wai
gudunmuwarta"Anko kuma dayake tana samun kud'i wajen daddy duk idan sunje gaishesa
sai yabata kud'i"sune ciki ta siya musu Anko na yini itada mama"sannan tayi musu na
ranar dinner itada sa'ada"sosai ummu ke yiwa mama Aike da duk Abinda take da
hali"Abdallah kuwa tunda tazo gidan sisinshi bata tab'a rik'ewa ba"saidai komai na
Amfani dajin dad'in rayuwa zai jibge mata akitchen.... ummu ta k'ara kyau"haske,da
shek'i da y'ar k'iba Acikin wata ukku kacal....jiya laraba Akayi wa'azi, yau
Alhamis kuma Akeyin dinner"sai gobe kuma Ake yin yini"to jiyan ummu batajeba sbd
meyiwa sa'ada lalle tazo tayi mata"yau kuma tun wajen 12:0 pm ta gama girkinta sbd
sa'ada zata rakata shagon da ake mata kitso"idan tadawo sai su shirya su tafi wajen
dinner d'in da babyn"dukda sa'ada na skul sai k'arfe 1 :30 take dawowa"ummu nata
jera komai samqn dining table"ga break fast d'in Abdallah dabaiyiba tasan yana
hanya tunda Abin yazamar masa ibada dole sai 12 yakeyin break fast"bata gama wannan
tunanin ba yashigo cikin parlourn"Agadarence yayi sallamar yanata wani shan
k'amshi"ummu ta dubesa tana cewa" yauwa yaya Abdallah dan Allah bani number d'in
sadeeq"banza yamata yawuce ta gabanta ya zauna kan kujerun dake gaban dining table
d'in"tanama k'ok'arin tafiya taji Amon muryarsa yana fad'in kiyi me da ita?"kanta
ak'asa tace"dama zan bashi key d'in motata ne Azuba mata mai"ina zakije?"yak'are
maganar yana kallon hannayenta da suka sha lalle ja da bak'i"tamkar ta gaya masa
bak'ar mgn saita fasa tace"wajen bikin lawisa kasan yau dinner gobe yini"wajen
kitso yanzun idan na shirya zan fara zuwa saina dawo muyi shir...duk da izinin waye
zaki fita?"yakatseta cikin daka tsawa"gabanta yafad'i ta kallesa suka had'a ido ya
wurgo mata harara"ta d'auke kanta tace"kaifa kace mun bakada damuwa duk Inda nakeso
naje"kuma wlh tunda nazo gidan nan ban tab'a zuwa ko inaba"harda gida nakeso dg nan
naje na gaida su mama....Ada kenan yanzun na janye wannan zancen saida Amincewa ta
zaki fita"dan girman Allah karkamun haka yaya Abdallah lawisa ta wuce komai Awajena
kaima ka sani"ban kyautaba idan nak'i zuwa bikinta dan Allah ka....kina wahalar da
kanki ne Amma bbu Inda zakije"idan kuma zaki iya fita ga hanya nan"wai ka manta
irin AUREN da mukayi dakai ne?"tsaki yaja yana fad'in bansaniba"ko kin d'auka
bansan menakeyi ba ko kuwa jahili kika d'aukeni?"Allah bbu ruwansa da irin Auren da
mukayi"tunda dai na biya sadaki An shafa fatiha zance yak'are dole kimun
biyayya"idan kuma tsinuwar mala'iku da b'acin ranki ta hanyar hukuntaki kikafi
buk'ata kije ga hanya nan"yak'are maganar yana bud'e warmers d'in"ummu kuwa Aguje
ta nufi d'aki tana gunjin kuka"shed'an na tunzurata kawai taje ta kwana gidansu
lawisa idan Antaso dg wajen dinner"washe gari Akayi yini ta kwana gidansu"saita
kirashi yabata takardarta"tuna kuma yadda iyayenta da mutane zasu fassara rabuwarta
dashi wata ukku da aure yasaka taji fad'uwar gaba"gaba d'aya ta rasa mafita"tafi
Awa guda tana kuka"idanuwanta sunyi jajir"dg k'arshe ta shiga bathroom tayi wanka
ta fito ta kabbara sallar Azahar"bayan ta gama ta shirya cikin sabuwar dubai
Abaya"ta fito parlourn ta zauna tayi tagumi"Ahaka sa'ada tayi knocking"batare data
tambayi waye ba ta bud'e k'ofar"kallo d'aya sa'ada tayiwa idanuwanta gabanta
yafad'i"ta shigo tana fad'in Anty harkin shirya??"bbu zancen tafiya sa'ada yayanki
ya hanani zuwa bikin Aminiyata, wacce nakashe na rufe da ita bbu me ji"wacce ta
fiyemun wasu dg cikin y'an uwana na jini....sai kuma ta fashe da wani irin kuka me
cin rai"innalillahi wa inna ilaihir raju'un"gaskiya yaya Abdallah be kyautaba"me
kika masa dazaiyi miki haka?"ni kaina asanina dake nasan kuna Abota sosai da
ita"dan Allah ki dena kukan nan"bara na kira Ammi nasanar mata nasan zata mishi
mgn"ah ah baby ki rufan Asiri dan Allah karki sanar mata"nasan bazai bari ba"shiru
sa'ada tayi tana jin tausayin ummu Aranta"can kuma sa'adan ta fara janta da fira
har k'arfe 3:16 tayi"sa'ada ce kawai tayi lunch ita cewa tayi ta k'oshi"wajen
k'arfe 3:30 pm Abdallah da kamal suka shigo cikin parlourn"sa'ada ce ta Amsa
sallamar kamal ta gaidashi"ummu kanta Ak'asa itama ta gaidashi"yanayin yadda yaji
muryar ta da yanda tak'i yarda ta d'ago kanta ta kallesa ya tabbar masa da cewa
Akwai Abinda yafaru"dining area suka wuce suka zauna shida Abdallah"sa'ada kuwa
tanaji kamar taje ta yiwa Abdallah mgn kozai bar ummu taje"lura da hakan da ummu
tayi yasakata cewa baby zanje ciki na kwanta kafin la'asar ta ida"kema kije wancan
d'akin ki kwanta"zanje dai gida Anty Anjiman zan dawo"kanta kawai ummu ta gyad'a
mata ta tashi ta nufi d'aki"itama sa'ada ta fita"wanda Abdallah yayi mamakin k'in
kulasa da sa'ada tayi"Aransa yace"wato sbd ta gaya mata na hanata fita shine itama
takejin haushina kenan??.... Abdallah! kamal yakira sunansa bbu Alamar wasa ko
zolaya samqn fuskarsa"d'aure fuska yayi yadubesa beyi mgn ba"kaji tsoron Allah!
kaji tsoron Allah!! Ai kasan kai nake tsoro ba Allah ba?"ni bance ba Abokina"ina
gaya maka gaskiya sbd bakasan me gobe zata haifar ba"look kamal! Akanme zaka dinga
mun irin wannan zaurancen?ka fito fili kayi mgn ba nok'e nok'e ba"yafad'a yana
k'ok'arin
zuba Abincin"me kayiwa ummu??"cikin zafin rai yace"ban saniba" dama kallonta kakeyi
idan kazo harka lura tanada damuwa ne ko kuwa kiranka tayi ta kamaka
k'arata???"Allah yabaka hak'uri miye Abin tada jijiyar wuya?"tun ranar dinner naku
rabon danayi waya da ita kenan baka isa na maka k'arya ba"kallo dakake mgn bana
yimata kallon da shari'a bata yadda dashi ba"nasan duk idan nazo gidan cikin raha
muke gaisawa Amma yanzun banga hakaba"nasan kuma halinka ba dad'in zama dakai
takeji ba"shiyasa na tambaya"tab'e baki big man yayi yace"to meye damuwar ka ko
ruwanka da idan tana cikin damuwa??"d'an murmushi kamal yasaki domin wani abu daya
fara hangowa"Amma Afili sai yace"karka fassaramun mgn idan bazaka fad'i me kamataba
shikenan"tsaki Abdallah yaja cikin gadara yace"Anguwa zataje na hanata
zuwa"Akanme?"Akan nina gadama"wai kamanta irin AUREN da kukayi ne?"bansaniba"koma
miye na hana"shine taketa wannan fushi da koke koke"kasan k'awartata d'in na itace
zatayi Aure....wai lawisa?"oho musu"gaskiya bakada kirki big man kuma baka
kyautaba"kai kamanta yadda Akayita hidima da ita wajen bikinku??"d'age kafad'a yayi
yace"su yadama Amma baratajeba"to meyasa ka hanata zuwa??"kaga kamal ka k'yaleni da
surutun nan naka naci Abinci"kwantar da murya kamal yayi yana rok'onsa Alfarma da
had'ashi da Allah da nuna masa idan batajeba batayima Abotarsu Adalciba"yaduba yaga
idan shine yatashi Aure sai big man yak'i shiga hidimar komai kuma lafiyarsa qlau
bbu wani uzuri me girma" Ai dole yaji zafin Abin Aransa"sai bayan yagama jan Ajinsa
sannan yace"shikenan na Amince taje yau da kuma gobe d'in"kuma baby barata rakata
taba"to shikenan kaje kasanar mata tunda kagama cin Abincin dan Allah"cewar kamal
shima yana zuba nasa Abincin"big man bece komaiba ya mik'e tsaye yanata wani ciccin
magani yanufi bed room d'in ummu"kamal yayi murmushi yana fad'in mace kawai ce
zatayi mana maganinka big man"saidai jikina yayi sanyi danaga sauyi kad'an Atare
dakai"naso naga sauyin fin haka tsawon wata ukku da Aurenku"Allah yasa hasashena
gaskiya ne..... Ahankali yatura k'ofar d'akin ya shiga"ummu dake kwance samqn bed
tana tunani ta juyo suka had'a ido"d'auke kanta tayi batace komaiba"kwanciyar ta
mecece yanzun da la'asar??"iya Abinda yafad'a kenan kamar an masa tilas yanata
kallonta"cikin fusata ta juyo tana fad'in ina ruwanka da kwanciyata??"okay shikenan
dama nazo nace miki ki shirya zan baki Aron motata kije da ita"(motar million
40)"Amma na fasa yafad'a yana juyawa zai fita"da sauri ta diro dg samqn bed d'in
cikin second 2 takai bakin k'ofar d'akin ta rik'e gefen rigar sa"murya a marairaice
tace"dan Allah kayi hak'uri yaya Abdallah zanje"kuma nidai da motata zan
tafi"juyowa yayi suka had'a ido"sunku yadda kanta k'asa tayi bata cika rigarsa
data rik'e ba"yatab'e baki yace"ke kika sani koma Ak'afa zakije dama taimaka miki
nayi tunda sadeeq na skul exams yakeyi"yau da kuma gobe"kawai na Amince kije"to
shikenan nagode kabani key d'in na fita da ita pls"bece komaiba yazaro key d'in dg
Aljihun wondonsa yamik'a mata yafita"lokacin kuma harma kamal yagama cin Abincin
yana waje yana jiransa"shima saiya fita sbd Anata kiran sallar la'asar"ummu kuwa
cikin farin ciki tayi sallah tafara shiri"d'inkin material ne pink tasaka gownt"ta
d'aura d'an kwalin"tasaka mayafi da hand bag da takalmi duk pink"ba k'aramin kyau
tayiba"wayarta ta d'auka ta kira sa'ada tasanar mata tasaka nata Ankon ta fito su
wuce"bayan sun gama wayar ta d'an fesa turare"ta tsurawa kyakykyawar fuskarta ido
ta cikin mirror d'in"ita kanta masha Allah take fad'i"tasan yau tabani da kallo
wajen y'an gidansu musammun idan sukaga yanda ta sauya"key d'in motar ta d'auka ta
fito main parlour hakan yayi daidai da shigowar sa'ada"ta kalleta tana dariya
tace"Anya Anty yaya idan yaganki zai bari ki fita wasu su kalle masa ke??"irin
wannan kyau haka masha Allah"kema ba dg baya ba baby"mutafi kar muyi latti"to Amma
sai namiki photo awayarki ta snapchat"ummu batayi mgn ba suka fita"tasaka key ta
rufe k'ofar" kafin ta mik'ama sa'ada wayarta"tana k'ok'arin yi mata mgn ta hango
Abdallah dake nufo sashen......

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*33&34*

........wani irin fad'uwar gaba ummu taji wanda batasan dalilin jinsaba"haka dai ta
mik'ama sa'ada wayar"batare data koma kallon big man dake nufo suba....tunda yadoso
Inda suke ya tsurawa saman farar kyakykyawar fuskar ummu ido zuwa kan
k'afafuwanta"saidai fuskar nan tasa bbu fara'a ko kad'an"sa'ada na ganinsa ta
nufesa tana fad'in yaya! yatsina fuska yayi ya kauda kansa" sbd fushi yakeyi da ita
d'azun batayi masa mgn ba"bakin k'ofar yanufa bayan ya wuce ta gefen ummu datayi
k'asa da kanta"sa'ada ta biyosa tana fad'in wayyo sweet heart menayi maka?"tafad'a
tana k'ok'arin hugging nasa"saidai kallon daya Aiko mata dashi yasaka ta dakata
tana turo baki"sai kuma ta kallesa tace"bansan laifin menayi maka ba yaya
Abdallah"Amma nidai kayi hak'uri tafiya zamuyi kuma banida kud'in lik'i....muje
ciki ki Amsa"iya Abinda yafad'a kenan yana bud'e k'ofar da key ya shiga"itadai ummu
na tsaye gefe tana jinsu"Anty muje wajen yaya Abdallah"yanzun Ai ya kyauta tunda
yabarki ko?"kije ke kad'ai zan jiraki Anan....bata rufe bakiba Abdallah yaturo
k'ofar yafito"rafar y'an d'ari biyar guda 2 ya mik'o ma sa'ada yana kallon gefen da
ummu take cikin nutsatstsiyar muryarsa yace"karki bari ku wuce 8 pm"bejira cewar
taba yashige ciki"sa'ada kuwa duka kud'in ta mik'ama ummu tana fad'in gashi Anty
inji yaya"banganeba baby?"kefa kad'ai yaba"ah ah wlh mu biyu ne yaba mawa ki Amsa
dan Allah Anty kar muyi jayayya dake"ummu batayi mgn ba sbd dama bata fito da wasu
kud'i ba"rafa guda ta Amsa ta saka jaka"ita kuma sa'ada tasaka gudar a hand bag
nata"kafin tafara yiwa ummu zafafan pics kuma style's masu kyau"tana fad'in kinyi
post a status"bana aza pics nawa a status baby"muje kinga biyar saura"kuma ta sanar
mun k'arfe 6 za'a tafi zuwa 8 Antashi"ta k'are maganar suna jerawa suka nufi
parking lot"da mamaki sa'ada ke kallon ummu dake k'ok'arin sqka key ta bud'e k'ofar
motar Abdallah"Anty Amotar yaya zamuje??"Eh Aramun yayi sbd tawa bbu mai"lallai
yaya Abdallah naji dake"iya sanina baya bada Aron motarsa ga kowa"murmushi ummu
tayi tana fad'in nifa matarsa ce baby"dan yabani Ai ba Abin mamaki bane"tunda tawa
d'in ma shine yasiyamun ko"hakane Anty"dg haka suka shige ciki"ummu na driving d'in
cikin nutsuwa da nishad'i"tana ganin Abin kamar a mafarki"wai itace ke driving,
kuma cikin wannan zuk'ekiyar mota haka"kasancewar dama tunda sadeeq ke koya mata
motar bata tab'a fita ko inaba iyakarta cikin gidan tad'an zagaya shikenan"sunata
firansu da sa'ada har suka iso Anguwar tudun wada"wanda kai tsaye ta layin gidan su
lausy suka biyo.....lahhhh Anty ji wata can y'ar Ajinmu ce da Ankon jikinta"k'ilan
cikin dangin mijin lausyn take"pls Anty ki tsaya mana"okay bara na tsaya ki sauka
ni gida zan fara biyawa"kicewa lausyn gani nan zuwa yanxun"ta k'are maganar tana
yin parking"sa'ada ta fito cikin nutsuwa ta wuce cikin gidansu lawisa...ummu kuwa
tayi gaba"Adaidai layin gidansu ta tsaya"bayan ta gama parking ta bud'e k'ofar
motar ta fito"tana k'ok'arin rufe k'ofar Asiya na fitowa dg cikin gidan da uban
tsohon cikinta da Alama Aiken kanta zataje"kallo d'aya Asiyar tayiwa ummu ta d'auke
kanta"ita kuwa murmushi tayi tace"Asiya kenan! kina ganina zaki wuce kamar ba
yayarki bace nu?"tsaki Asiyar taja tayi gaba"ummu tace"Allah ya kyauta ta nufi
soron gidan nasu"tun dg soro takejin kakarin Amai na goggo luba dake bayi "tana
shigowa cikin tsakar gidan"ta sami babah zaune gefen tabarma yayi shiru"humairah
k'aramar y'ar goggo luba na gefensa zaune da plate a hannunta tana kuka"da Alama
yunwa takeji"yayinda mama na gidan su lawisa Anata hidima da ita"babah na ganin
ummu ya fad'ad'a fuskarsa da fara'a yana Amsa sallamar ta"sosai ummu tayi
mamaki"sbd ta saba dg zagi sai hantara ke had'ata da mahaifin nata"tana murmushi
tace"baba sannu da gida"yauwa ummul khairy"har k'asa ta duk'a tana gaishesa"ya Amsa
cike da kulawa da tambayarta yasuke"kafin yace"wajen bikin kika zone?"Eh baba"to Ai
hajara ma tana can"Ai dama ban biyaba nan nafara zuwa"ke humaira kukan me kikeyi
ne?"ummu ta tambaya"kukan yunwa takeyi wlh"to Abata Abincin babah"bbu ne
shiyasa"subahanallahi! wlh kuwa Abubuwan sai Ahankali ummulkhairy"mamanki tayi
girki tabasu uwarsu ta hanasu Amsa"dama yanzun Aminu ne k'arfin gidan idan
yasamu"ni yanzun Aikin sai Ahankali"hand bag nata ummu ta bud'e ta zaro rafar y'an
d'ari biyar d'in nan da big man yabasu na lik'e ta Ajiye gabansa tana fad'in ga
wannan babah asiyi cefane insha Allah zan Aiko da kayan Abincin"ah ah y'ar nan
karki roki mijinki komai"wannan ma nagode Allah yayi miki Albarka"Ameen babah
tafad'a cikin jin dad'in Addu'ar tasa"wanda tunda take bata tab'a jin yasaka mata
Albarka ba sai yau"babah ya d'auki kud'in yana niyar sakawa Aljihu goggo luba ta
fito dg cikin bayi"itama da k'aton cikinta yayi k'asa"kallo d'aya zaka mata kasan
batajin dad'i"dukda haka had'e rai tayi dataga ummu tsugunne gefen mahaifinta"ta
kalli kud'in tana fad'in mlm sai muje Asibiti ko tunda ga kud'i ka samu ina zaton
haihuwa ce zanyi....bbu Inda zamuje ki haihu a gida mana kamar yadda kukeyi"zancen
kuma ki koma haihuwa na sokeshi Agidan nan ta kaina nakeyi nima.... mik'ewa tsaye
ummu tayi tana fad'in goggo ina wuni?lfy qlau ta fad'a tana binta da wani irin
mugun kallo na tsantsar hassada dajin zafi"har baba yalura da ita"to baba zan tafi
can d'in na sami mamar Acan mu gaisa"to shikenan Allah yayi miki Albarka kya gaida
mai gidan naki"dato ummu ta Amsa ta fita"goggo luba ta tab'e baki tace"su yaran
nawa saika tsine musu Albarka ko?"tunda kaga kud'i da Abin duniya Ai dole kayita
rawar jiki"tsaki baba yaja yatashi yafita yabar mata gidan"ummu kuwa tana fitowa
zata shiga mota ta hango hjy yaya"da sauri ta ida shigewa cikin motar"tana hango
hjy yaya ta glass tana tsaidata tayi gaba Aguje tabar wajen"har cikin get d'in
gidan su lawisa ta shiga da motar"ta sami sa'ada cikin friends nasu Anata fira da
ita"kowa kallon ummu yakeyi sbd yadda tayi wata irin canzawa"lawisa data had'e
cikin gownt d'in material ta harareta tana fad'in ki koma Inda kika fito"hak'uri
zakiyi k'awata"saida nasamu na rarrashi my hand some sannan na fito"duk k'awayen
sukayi shewa"dg bisani ummu ta wuce cikin gidan wajen mama"bbu wata kunya ta
rungume mama cikin farin ciki da tsantsar kewarta"umman lawisa nata kallonta tana
fad'in masha Allah"ita kanta maman taji dad'in yadda taga ummu cikin kamala da
shigar mutunci"sai taji hankalinta ya kwanta tasan tana samun zaman lafiya Agidan
Auren nata.....sai wajen k'arfe 5:45 pm Anguna suka iso Aka fara jidar y'an
mata"itadai ummu motarsu suka shiga itada sa'ada"sai k'awayen ta mutum biyu dake
back sit"sunata santin motar"koda suka iso hotel d'in haka wasu suka dinga pics
gefen motar"kowa na ganin ummu na cikin daula tunda take hawa irin wannan tsadaddar
motar....koda zasu shiga ciki saida tasaka wani security ya kula mata da motar
sannan suka wuce ciki"komai ana gudanar dashi yanda yaka mata"can sa'ada ta kalli
ummu tana fad'in Anty muje muyi lik'i mana"kije kiyi ke baby"ke baraki yiba?"wlh
kyauta nayi da kud'in nan"bbu damuwa ga nawa mu raba"be kamata kik'i yin lik'i ba
kodan sbd yadda kuke da ita"ta fad'a tana zaro rafar kud'in ta ibi kad'an tabama
ummu sauran"cikin nutsuwa suka shigo cikin filin rawar suka fara yiwa Amarya da
Ango lik'i"Abin mamaki maza 3 suka rufu kan ummu sunata yi mata lik'i"lura datayi
da hakan yasa ta fito dg wajen rawar"da hanzari wani had'add'en guy Acikin su
yabiyota yana yimata sallama Abayanta"banza ta masa sai sa'ada ce ta sanar masa
tanada Aure"sai yabasu hak'uri ya wuce"su kuma suka koma wajen zamansu"sa'ada ta
zuba ruwa tasha"kafin ta tashi taje ta d'auki plate tabi layin Inda ake zuba
gashashshen naman rago aka zubo mata"ummu tayi murmushi tana kallon ta bayan ta
zauna sbd ita batajin zatama iya cin wani abu Awajen sbd idon mutane yamata
yawa"bata gama wannan tunanin ba wayarta tayi ringing.....k'irjinta yayi wani irin
bugawa sbd ganin *Azzalimu* ne ke kiranta"sanin halinsa idan tak'i d'auka k'ilan
gobe ya hanata zuwa wajen yini saita d'auka"sa'ada dai nacin naman tana
kallonta"tun kafin ta kaiga mgn big man cikin muryarsa data shak'e yace"K! kuna
ina?"muna can mana"okay nanda 15 minit zuwa 20 minit ki tabbatar kun dawo
gida"yanzun bakwai da rabi"Inda ke kad'ai ce bazan kiraki ba Amma yanzun sbd kinja
baby shiyasa na kira"Allah ko?"bansani ba"to shikenan karka damu yanzun babyn zata
dawo ni sai zuwa anji....baki isa ba"yakatseta a zafafe"kafin yaci gaba da
cewa"muddin kika bari raina yab'aci har goben baraki jeba"yana fad'in hakan ya
yanke wayar"sa'ada ta Ajiye cup d'in hannunta data sha lemo tace"halan yayan cewa
yayi mutaho?"Eh baby bama zan yiwa lawisa sallama ba"muje kawai "dato ta Amsa suka
tashi suka fita....sadda suka iso gidan Anata kiraye kirayen sallar isha'i"sa'ada
part nasu ta wuce"ita kuma ummu ta nufo b'angaren su"key tasaka ta bud'e k'ofar ta
shigo da sallama"uban gayyar na hakimce samqn kujera yana danna laptop dake samqn
ruwan cikinsa"ya mik'e dogayen k'afafuwan sa samqn center table"yana sanye da
Quarter d'in wando bak'i da farar t shirt"k'wayar idonsa tayi d'an ja"sbd yau da
mura yatashi"yasha magunguna Amma sai Ahankali"dama shi itace ke wahalar dashi"da
yayita gara yayi zazzab'in kwana 2 Aganinsa"sbd yana jumawa kafin ya warke idan
yana yinta"muryarsa harta fara shak'ewa"beko kalletaba Ahankali tace"sannu da
hutawa"be Amsaba saima yajeho mata tambaya da cewa "ina baby?"ta wuce cikin gida"ta
k'are maganar tana isowa gefen k'afafuwan sa ta Ajiye masa key d'in tana fad'in
nagode"dg haka ta nufi k'ofar d'akinta ta bud'e ta shiga"sallolinta tayi sannan
tayi wanka ta shirya cikin doguwar riga ta bacci me hannun best"tsayinta rabin
cinya"kuma bayanta Abud'e yake sosai"wani irin kyau tayi kamar y'ar
yarinya"turaruka ta shafa, ta fesa na fesawa"kafin ta fito parlourn sbd tasami
Abinda zataci"sam ta d'auka Abdallah yakoma sashensa shiyasa gaba gad'i ta fito
kanta ko d'an kwali bbu"tayi parking d'in gashin kanta da ba'a samu damar yimata
kitson
dataso taje yau ba......saidai tana fitowa tasami Abdallah zaune"shi kuma motsin
bud'e k'ofar datayi yasaka yad'ago kansa"saidai baiga fuskar taba bayanta kawai
yagani"so yakeyi ya kauda kansa Amma yarasa meyasa yakasa dena kallonta harta koma
shigewa cikin d'akin?"yaja tsaki ya mik'e tsaye ya tattare inasa inasa ya wuce
samansa"ummu kuwa hijab doguwa tasaka ta fito parlourn taga big man d'in ma
yatashi"kai tsaye dining area ta wuce"ta duba warmers d'in Abincin"tuwan farar
shinkafa malmala biyu yarage da miyar shuwaka dataji bushashshen kifi da ganda"
cikin nutsuwa ta zuba ta fara ci da bissimilah".......k'at tayiwa cikinta"sannan ta
koma d'aki tayi brush ta kwanta baccinta......
washe gari da safe da ummu ta tafi part nasa sbd ta gyara tayi mamakin
ganin Abdallah kwance yana bacci a bed room nasa"tasan kuma irin wannan lokacin
baya gida yana masjeed"idan yadawo kuma sai wajen 7:30 am yake shigowa"bata koma
kallonsa ko gigin mishi mgn ba"sbd fuskar sama A rufe take" bath room ta wanke ta
had'a masa ruwan wanka sannan ta fito ta d'an gyara d'akin"ta koma parlourn sa ta
gyara"dg nan ta koma kitchen ta had'a musu break fast"sannan taje ta shirya"saidai
koda ta fito main parlour wajen k'arfe 8:35 am sbd tayi break fast"sai kawai taji
tanaso ta duba taga yatashi"itama kuma sa'ada shiru bata shigo ba"da wannan tunanin
ta nufi sashen nasa"saidai still yana kwance rub da ciki yana bacci"saidai fuskarsa
Abud'e take"Amma ba'a ganinta sai suman kansa kawai akegani ya cusa fuskar tasa
cikin pillows.....gefen bed side drower ta zauna Ahankali ta d'an bubbigi pillow
d'in daya aza kansa tana fad'in yaya Abdallah kana kuwa duba time??"shiru beyi mgn
ba" da mamaki ka koma cewa"yaya Abdallah! da k'yar ya iya furta menene?"in bacin
tana gab dashi da bazataji mema yake fad'a ba"cikin da burcewa tace"dama naga shiru
baka fito ba"kuma ko wanka bakayiba shine nazo naga lafiya???"saida yad'an muskuta
yana furzan da wani zazzafan huci dg cikin bakinsa"ya juyo zuwa rigingine yana yin
Atishawa A wahalce yace"mura nakeyi"dg haka yayi shiru yana lalubar tissue dake
samqn bed side drower"saidai idanuwansa lumshe suke"hancinsa yayi jajir....saidai
ita ummu bata lura da laluben daya keyiba sai kawai taji tafin hannunsa samqn
cinyarta.... Azabure ta kalli hannun nasa tana jin wani iri Ajikinta"be janyeba
saidai taji yace"bani tissue"batayi mgn ba ta duba gefenta taganta"cira tayi ta
saka masa cikin hannun nasa"sai ya janye yadora samqn hancin nasa yana bud'e
idanuwansa da sukayi jajir ya azasu samqn baby face nata"sunku yadda da kanta k'asa
tayi cikin y'ar siririyar muryarta tace"sannu ya jikin?"kansa kawai ya gyad'a mata
yana maida idon nasa ya lumshe"ta mik'e tsaye ta fita dg cikin d'akin"kitchen ta
nufa ta fara Aza ruwan zafi ta zuba kayan yaji irinsu karamfani
citta,masoro,na'ana'a , tafarnuwa da lipton da sauransu"ta tsaya tsawon mintina 8
sunata dahuwa kafin ta kwashe cikin cup me d'an girma"ta zuba sugar kad'an ta
d'akko wani cup d'in ta fito ta nufi samqn"yadda ta fita tabarsa haka
tasamesa"saman bed side drower ta Aza shayin kafin ta duk'a gefen inda kansa yake"
murya A tausashe me nuna tsantsar tausayi tace"Ayya yaya Abdallah katashi kayi
brush kad'an sha shayi irin wannan zakaji sauk'i insha Allah....ya d'auki kusan
second 10 kafin yabud'e lumsassun idanuwansa ya kalleta tana duk'en"sannan ya
kalli shayin ta gefen ido yanata turiri"hak'uri zakayi ka d'aure kasha" maganin
asibiti na mura bacci kawai yake sakawa"bece komaiba sbd kan nasa har ciwo yakeyi
kuma be sami baccin kirkiba da k'yar yayi sallar Asuba ya koma ya kwanta"gefen bed
d'in ta zauna tana janye bargon daya rufe jikinsa dashi.....saidai da sauri ta cika
bargon sbd ganinsa datayi dg shi sai boxer Ajikinsa"body building d'insa ba
k'aramin tsoro yabata ba"ta sunku yadda da kanta k'asa gabanta nata fad'uwa"shi
kuwa sakkowa dg samqn bed d'in yayi har yakai bak'in k'ofar bath room d'in yace"ki
fiddomun jallabiya"dato ta Amsa"bayan ta fiddo masa ta d'auki shayin ta koma
parlourn sa tana shashshek'a masa"saida taga yayi daidai yanda zai iya sha"sannan
ta tashi ta nufi d'akin"Ahankali ta tura k'ofar ta lek'o kanta"yana zaune samqn bed
side drower yasaka jallabiyar"ya kama ido ya rufe"sallama ta amsa ya bud'e idon ya
kalleta sau d'aya ya kauda kansa"gashi kasha kaji?"beyi mgn ba ya Amsa yayi
bissimilah yafara kurb'a"dg farko yaso yadena sha"sbd yaji d'aci ga yaji yaji
sosai"Amma saiya daure kodan sbd yadda yaga ta damu"shi Azatonsa bazama ta damu sbd
beda lafiya ba.....yana wannan tunanin yaga tanufi k'ofa zata fita"ina
zuwa?"yafad'a iya lab'b'ansa"zanje sbd kar baby tayita knocking"kansa kawai
yagyad'a mata"yaci gaba da sha"yana idarwa yafara zufa da atishawa sai kuma yaji
wani irin bacci"magani na ruwa na bature dake Ajiye samqn bed side drower ya d'auka
yasha marfi biyu ya kwanta"wani nauyayan bacci yayi Awon gaba dashi"sai wajen
k'arfe 11 na safe yatashi"saidai Ahankali kansa yadena ciwo"kuma mak'oshinsa yayi
sauk'i"wanda Aransa yayi mamakin tayaya ummu tasan irin yadda ake had'a wannan
maganin?"yana wannan tunanin yashige bath room yazuba ruwan zafi cikin ruwan data
had'a masa yayi wanka"sosai yaji dad'in jikin nasa"bayan ya fito ya shirya cikin
yellow d'in t shirt da jeans dark green"fuskarsa tayi haske hancinsa yarage
jan"saidai har yanzun idanuwansa Akwai sauran ja cikin su"plate shoes yasaka yana
rik'e da wayoyinsa yasakko k'asan da nufin yaje ya gaido Ammi kar taji
shiru.....ummu kuwa bayan fitarta dg b'angaren nasa kitchen ta koma ta aza masa
farfesun naman kan rago"ta zuba kayan yaji sosai"tana Aikin sa'ada ta shigo"Atare
sukayi break fast"sai wajen k'arfe 11 ta idar da farfesun"sbd ta barshi ya dahu
yayi ligub"bayan ta gama jera komai taje ta wanke hannunta tadawo parlourn suna
fira sama sama da sa'ada"wacce rabi firan duk kan karatune sbd yanzun itace ke mata
lesson"can dai ta tashi sbd ta dubosa"tana k'ok'arin hawa stars na biyu shi kuma
yana sakkowa"hakan yasa ummu ta dakata"saidai bata yadda ta kallesaba"shi kuma ita
yake kallo"saida yazo gab da ita kawai taji yakama hannunta"Ajiyar zuciya tasaki
Ab'oye ta saci kallonsa suka had'a ido"ya jikin?"da sauk'i"yanzun nake cewa naje na
maka mgn kazo kayi break fast"d'an shiru yayi sai kuma taji yace"sai 12 kema kin
sani"yafad'a Ahankali yana d'an tari"hak'uri zakayi yaya Abdallah kodan sbd
lafiyarka kayi yanzun "ko yanzun maganine zaka koma sha"zakaji dad'i, muryanka zai
daidaita"ta k'are maganar suna jerawa suka iso cikin parlourn"sa'ada na kallonsa
tace"yaya sannu ya jikin?"nifa naji sauk'i wama yafad'a miki?"Anty ummu ce tacemun
baka jin dad'i"beyi mgn ba yacika hannun ummu yanufi dining area"biyosa Abaya tayi
ta zuba masa farfesun a cikin plate ta zuba roman sosai"tana fad'in roman zakafi
yawan sha"dg haka ta zuba masa doya da k'wai da soyayyar planten"sannan ta zuba
masa irin shayin dayasha d'azun"shidai yana Aikin kallonta da Abinda ta zuba
masa"cike da rarrashi tace"kaci komai zaka ji normal fa"Amma kuma naga kamar kin
cika yaji ko?"ba sosai na sakq ba"to ki zauna mana"tayi mamakin maganar tasa ta
k'arshe" saidai batayi mgn ba ta zauna "shi kuma tea d'in yafara sha"tas ya shanye
sannan yafara shan roman da naman"yanata Atishawa da dari tana masa sannu"da bashi
k'arfin gwiwar yaci lafiya tafi komai"kafin ya idar yayi zufa" hancinsa na
zuba"ummu ta d'auki handcheef d'insa dake Ajiye samqn table d'in tana goge masa"can
ya kalleta yace"pls ki barni haka na k'oshi"shikenan kabada gab d'in mintina 5 sai
nabaka ruwa marar sanyi kasha....yana k'ok'arin mgn yaji sa'ada na waya da Ammi
tana fad'in bafa sosai kebeda lafiya ba Ammi"kuma Anty ummu ta shareni ta yaya
kawai takeyi ni tafiyata zanyi"Abdallah yatab'e baki yana fad'in maza kitashi kifi
ruwa gudu"ummu ta kama dariya k'asa k'asa"sa'ada ta turo baki tana fad'in" Ammi kin
gansu shida Anty ko?"sai takashe wayar ta mik'e tsaye zata fita"ummu ta dinga
kiranta tak'i kulata....ki k'yaleta ko kema na b'ata miki rai"dama na lura kwana
biyun nan kina shagwab'ata ko?"to yaya Abdallah idan bamu shagwab'ata nida kaiba
waye zai mata haka"?kasan dai matar daddy bata damu da itaba"hakane"ni yanzun fita
zanyi"haba dan Allah! kabari sai zuwa k'arfe 2 kad'an huta kasami sauk'i"barama na
rage iskan fanka"ta k'are maganar tana tashi tsaye taje ta rage iskan fankan"sannan
taje kitchen ta d'akko masa ruwa marar sanyi da cup tadawo tasamesa yakoma kan 2
seeter ya zauna"gefensa ta zauna ta zuba masa ruwan"sai bayan yagama sha yaduba
time 12:10 pm"cikin sanyayyar muryanshi yace" *khairee*!.........har cikin jini da
jijiyarta taji sunan"kafin ta kallesa zuciyarta na bugawa sbd mamaki dan wannan ne
karon farko dataji sunanta Abakinsa"yana kallon ta ya girgiza kansa yace"ki hak'ura
da rigimar bazan fitaba yanxun"zan je naduba Ammi saina dawo yau ai week end
ne"gaba d'aya ummu jinta takeyi wata iri"kanta kawai ta gyad'a masa bata koma mgn
ba"gashi yau sai taji muryansa yafi na kullum dad'i.....motsin mik'ewarsa tsaye
yasaka tadawo tunaninta"har yakai bak'in k'ofa tace"Allah yatsare"da Ameen ya Amsa
ya murd'a k'ofar ya fita"tasaki ajiyar zuciya tana maida numfashi kamar wacce tayi
wani Aikin wahala"tafi mintina 10 zaune Anan "kafin dg bisani ta tashi ta tattara
komai dake samqn dining table takai kitchen"inna uwani dake goge kitchen d'in bayan
ta idar taci gaba da wanke wanke" ummu kuwa faten dankali da bushashshen kifi da
Alaiyahu tayiwa Abdallah"sai wajen k'arfe 1:30 pm ta gama"bayan ta gama sallar
Azahar ta d'aura towel da nufin ta shiga wanka wayarta dake samqn bed tayi
ringing"ta nufi gefen bed d'in ta d'auki wayar ta duba"d'an murmushi tayi ta d'auka
tana cewa"tuba nakeyi k'awata nasan kinji shiru banzoba ko?"dg d'ayan b'angaren
lawisa tace"Eh wlh harma nafara zaton ko wannan miskilin mjin naki ya hanaki zuwa?
ah ah wlh"to meyasa baki zoba har biyu saura ? wlh lausy yaya Abdallah ne bashida
lafiya shiyasa datun 12 nama iso"yanzun haka yama d'an fita shi nake jira yadawo
idan naga jikin nasa da sauk'i saina zo"lallai k'awata"idan bbu sauk'i fa??"ummu na
k'ok'arin mgn taji mayataccen k'amshin turaren big man"ta juyo bayanta da sauri ta
gansa tsaye gefen k'ofa yatsareta da rinannun idanuwansa da yake yawan
lumshewa"kashe wayar tayi da sauri"sam bataji motsin shigowarsa ba"gashi k'aramin
towel ne Ajikinta.......

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*35&36*

.......Da sauri ummu taja da baya tare da k'ank'ame jikinta gabanta na wani irin
bugawa"gefen zuciyarta kuma wata iriyar kunyarsa ce na ganinta da yayi
haka......big man kuwa jikinsa na jingine da bango"hannunsa guda cikin Aljihun
wondonsa"gudan hannunsa kuma yana shafa kansa dashi"yayinda lip nasa na k'asa
yaturashi cikin bakinsa yana tauna tamkar zai hudashi"kallon k'asan ido yake binta
dashi tun daga fararen k'afafuwanta datayima jan lalle na biki har zuwa samqn
fuskarta"saidai yafahimci tana jin tsoro ko kunyar ya dinga ganinta irin
haka....kusan second 5 bbu wanda yayi mgn cikinsu"shi dama yadawo ne daga masjeed
kuma yajisa normal sai Abinda ba'a rasaba shine daya shigo yaga be gantaba"dalilin
da yazo nan dan yafad'a mata ta koma dafa masa irin shayin d'azun"yasamu tana waya
kuma duk Abinda take fad'a yanaji"saidai miskilin yama kasa mgn"ummu kuwa da sauri
ta shige bath room banko k'ofar ta murza key"Abdallah kuwa takalmin k'afarsa cover
shoes yacire yaje ya haye samqn bed d'in ta ya kwanta yana kallon sillin d'in
d'akin"hankalinsa kwance tamkar yana cikin d'akinsa...tsawon mintina 15 ummu ta
fito dg cikin bath room d'in"saidai ta yafo wani towel d'in samqn kafad'arta da
nufin idan ta fito ta tsane ruwan jikinta dashi"saidai turus tayi dataga mutum
kwance kan bed d'in ta"tamkar ta koma cikin bath room d'in haka taji"dan ita
Azatonta yama jima da fita"d'aure fuska tayi tana kauda kanta tace"kaji sauk'i da
Alama shine zaka fara da jan mgn ko?"kallonta yayi yaga tayi tsaye"yatsareta da ido
be furta komai ba"dakai fa nake yaya Abdallah"ni katashi kaje d'akinka zan
shirya"kawai saidai ka dinga shigowa bbu ko neman izini fisabilillahi"na gyara maka
bed d'inka ka tafi can mana....ta k'are maganar tana nufar gefen mirror"Abdallah
yatashi zaune yana fad'in ank'i atafi d'in"dama me gida da gidansa Ana masa shamaki
da wani wajen?"juyowa tayi ta kallesa dariya na sub'uce mata"har fararen jerarrun
hakoranta suka bayyana"shidai Abdallah yana kallonta bbu yabo bbu fallasa saman
fuskarsa"saida ta gama dariyarta sannan tace"malam kadena kallonah dan Allah"kai
yanzun bakaji nauyin furta me gida ba?"ka manta Auren dakayi ne?"gaba d'aya saima
ya rasa me zai mata na kare kansa"ita kuwa bata koma mgn ba tana jiran yafita
tafara shiryawa"sakkowa yayi dg samqn bed d'in yafara tunkaro Inda take"Atsorace
taja baya tana fad'in toni mena maka fisabilillahi?"dan Allah kajira mana"banza
yamata yana cigaba da nufar Inda take"da sauri tayi k'ok'arin nufar k'ofa yasha
gabanta yana tab'e baki yace"matsalata dake gaddama"sannan baki iya k'watar kanki
wajena"sannan ga tsoro ga jan fad'a ko?"nidai dan Allah kaje zan shirya"okay fita
Anguwar yafi miki lafiya ta mahinmanci?"to Amma bakaji sauk'i ba?"ta tambayesa tana
ja da baya"bbu laifi da sauk'i"kona koma dafa maka shayin?"kansa ya gyad'a
mata"dama na dafa kamar nasan zaka buk'ata"kaje kasha sai kayi lunch pls"menene
kika girkamun"tana nufar gaban mirror tace"faten dankali ne sbd kana mura nayi
maka"saidai na sakq bushashshen kifi naga kuma bakacika son kifi ba"wai kinfi
k'arfin ki juyo kimun mgn shine zaki juyamun baya?"wlh zanzo na fisge towel d'in
naga yanda zakiyi....dan girman Allah kayi hak'uri nidai kaje ka zauna ka
huta"bazan jeba har Abincin bazan ciba"Azatonsa zata rarrashesa sai yaji
tace"shikenan Ai"bece komaiba yasaka takalminsa yafita dg cikin d'akin yabuga
k'ofar da k'arfi"ummu ta tab'e baki taci gaba da shirinta"wajen k'arfe 3 ta
fito"tayi kyau cikin Ankon Atamfa lemon green me zanen bak'i da fari"siket d'in me
tsaga dg baya yaka mata sosai"ta yafa mayafi samqn kafad'arta bak'i"hand bag da
takalmi masu tsini duk bak'ak'e tasaka"tasha make up gwanin kyau tanata
k'amshi"Abdallah na zaune samqn kujera yanata cin magani"bbu yanda ya iya yaci
Abincin da shayin"ummu ta k'araso tana cafe key d'in motarta ta zauna gefensa
yakoma had'e rai"ita dariya ma yabata dan yanzun ta saba da halayensa"sannu da
hutawa y'allabai"harara ya banko mata yak'i mgn"nidai pls zanje na zuba mai a mota
kuma banida...sai kuma tayi shiru"tab'e baki yayi cikin cool voice yace"maganar
bata dameki ba shiyasa bazaki fad'a ba"yak'are maganar yana binta da kallon k'asan
ido....batayi mgn ba ta mik'e tsaye da nufin kawai ta tafi samqn nafef"Abdallah
yayi saurin finciko hannunta tajuyo kamar zata fad'i"ya zaunar da ita gab
dashi"murya bbu Alamar wasa yace"fad'amun menene ?"nidai dan Allah kabarni natafi
bbu komai fa"koma matsowa gab da ita yayi har jikinsu na gugar juna"still yana
rik'e da hannun ta"yadubi idanuwanta tayi saurin yin k'asa da kanta tana son k'wace
hannun ta daya rik'e"bazan cikakiba saikin fad'amun ko kuwa ki fasa zuwa
Anguwar"dama zance maka ne banida kud'in zuba mai shine fa"kuma ATM d'ina yayi
espire"hmm! tunda nake dake kin tab'a cemun kinason na siya miki Abu kaza?"kokin
tab'a cemun kina son na baki kud'i?"duk bakya cewa sbd kina ganin kinfi k'arfin
Amsar Abin hannun mak'iyinki ko?"shiru tayi tanata kiciniyar k'wace
hannunta"yatab'e baki yace"kitashi kije d'akina cikin lokar gado ki d'akko ko nawa
kike so?"nidai takalmin nan sun cika tsini kaje ka kamun man....sai kuma tayi shiru
data tuna waye big man ta isama ta Aikesa?"idan barakije da kankiba ki
bari"murmushi ummu tayi Aranta tace wlh sai kaje ta hanya me sauk'i"Afili kuwa
kukan shagwab'a tasaka ta kwantar da kanta gefen kafad'arsa murya can k'asa
tace"zanfa iya fad'uwa kan stairs d'in can pls yaya Abdallah kaje kaji?.....da
farko haushin yadda tayi masa yaji Aransa"Amma kuma ajikinsa sai yaji kamarma karta
dena mgn"yana wannan tunanin yaji ta janye kanta tana fad'in ka cikamun
hannuna"bakyaso naje na d'akko miki?"inaso mana"beyi mgn ba saidai gaba d'aya
yajishi wani iri"tashi tsaye yayi cikin nutsuwa ya nufi samqn"be jimaba ya sakko da
kud'i masu yawa Ahannunsa"Amamakin ummu sai taga rafar y'an d'ari biyar guda hud'u
ya Aza mata samqn cinyarta" yana fad'in gashi nan saiki k'yaleni da wata
rigima"kallon kud'in tayi ta kuma kallesa yana k'ok'arin zama gefenta"Ahankali
tace"yaya Abdallah duk kana nufin da wannan kud'in zan zuba man?"kanki akeji idan
zaki d'auka kije to idan bakyaso ke kika sani"nifa wlh ko 5k kabani nagode sunyi
yawa zan d'auki dubu 50 nagode Allah yak'ara bud'i"haka nan yaji ya tsintsi kansa
dajin dad'in Addu'ar tata"saidai beyi mgn ba ya fisge hand bag nata yabud'e yasaka
kud'in ciki"ido cikin ido ya kalleta yana fad'in idan Abdallah yayi kyauta ba'a
mayar masa"ki tashi da sadeeq zaku fita azuba miki man"shiya dawo ke ki wuce yana
bakin get"tsabar mamakin big man kasa mgn ummu tayi ta mik'e tsaye ta tafi ,shi
kuma yabi bayanta da kallo harta b'acewa ganinsa.... Agefen motarta ta sami sadeeq
tsaye yana jiranta"kamar yadda yasaba ya gaisheta da ladabi ta Amsa tana bud'e
motar suka shiga.....duk Abinda yaka mata Ayi saida sadeeq yaga Anyi sannan yabar
ummu ta wucewarta Anguwa"wanda duk wani motsinta da bugun zuciyarta Abdallah take
tunani.......
misalin k'arfe 8:5 pm ummu ta turo k'ofar parlourn ta shigo da
sallama"kasancewar saida ta tsaya ta bama Aminu 150k yaje yasiyo kayan Abinci
yakaima baba injita sannan ta tafo gida"shiyasa har isha'i tayi mata waje"Abdallah
na zaune kan kujera yunwa yakeji sbd ko dinner bata aza ba"yana jin sallamarta
yamata banza"ta k'araso cikin parlourn tana fad'in yaya Abdallah ya
jikin ?"bansaniba"sai yanzun kikaga damar dawowa ko?"wlh nad'an...bana son ji!
yakatse mata mgn Atsawace"batare daya kalletaba"dan Allah kayi hak'uri"baran
yiba"zancen fita kuma kingama"batace komaiba ta wuce cikin d'akinta"magrib da
isha'i kawai tayi ta fito parlourn da hijab har k'asa d'inkin jalbab ajikinta"big
man na zaune yana danne danne Awaya"kitchen ta shiga ta fara tunanin meye zata
girka masa?...."shayin d'azun ta dafa masa sannan ta Aza indomie da k'wai"bayan ta
zuba indomie d'in ta fito rik'e da cup d'in shayin Ahannunta"fuskarta bbu walwala
sbd bataji dad'in disgin daya mata ba"gabansa ta duk'a ta Ajiye cup d'in saman
center table tana fad'in kafara shan shayin kafin indomie d'in ta ida"banasha ! ki
d'auki kayanki"shima indomie d'in bana ci"kije kiyi Abinda kika gadama"shiru tayi
batace komaiba ta d'auki cup d'in shayin taje kitchen ta zubar"indomie d'in ta
juyota cikin tray ta nufi d'akin ta"zama tayi ta kira sa'ada ta waya"ta sanar mata
tazo suci Abinci"bbu jumawa ta shigo d'akin sukaci tare"saidai cikin zuciyarta ta
damu da fushin da Abdallah keyi da ita"tana tunanin sbd takai dare ne yake
fushi"bayan sun gama sa'ada ta fita da tray d'in takai kitchen tayiwa Abdallah
sallama ta fita"shi kuwa gaba d'aya yarasa meyasa yakejin zafin fitar datayi takai
dare?"sai tsaki yake ja jefi jefi"dg bisani ya tashi yakoma part nasa"kayan wanka
yasaka yashige bath room"yafi mintina 20 sannan yafito ya shirya cikin guntun boxer
ya kwanta"saidai yarage iskan fanka ,yakashe AC"kuma Alhamdllh yasami sauk'in murar
bisa kulawar da ummu ta bashi yau"saidai kuma yana rufe ido zuciyarsa ta dinga
hasko masa ita sadda take d'aure da towel da kuma jiya da dare daya ganta da kayan
bacci"tsaki yaketa jaa"kamar zai huda harshensa"sbd haushin tunata dayakeji"sai
wajen 11 pm bacci ya kwasheshi"washe gari da safe yaje masjeed koda ummu taje gyara
d'akin be nan"har vests da jallaboyinsa guda 3 ta wanke masa da taga yajika su da
klin a bath room"tana jera Abin break fast yashigo da milk d'in jallabiya
Ajikinsa"yana ganinta ya had'e rai"da sauri ta duk'a ta gaishesa"bana so ki rik'e
Abinki"mgn ta kikeji ne?"yafad'a cikin shan k'amshi yarab'a gefenta ya wuce"ummu
ranta yab'aci matuk'a"tasha Alwashin fita harkansa"Abdallah kuwa daya shigo yaga ta
gyara d'akin yaji sanyi Azuciyarsa"lokacin daya shiga bath room yaga ta wanke masa
jallabiyoyinsa sai yaji dama d'azun be disgata ba"da wannan tunanin yayi
wanka"saidai yayi niyar idan ta masa mgn yayi break fast zaiyi"lokacin daya gama
shiryawa ya sakko down stairs d'in"bbu kowa a parlourn"fita yayi ya rufe k'ofar da
key.....
kimanin kwana 2 kenan ummu na wasar b'uya da Abdallah"tun ranar data
gaishesa be Amsa ba ta dena girki dashi"gyaran d'akin ma ta dena yi masa"idan tasan
yana gidan bata zama parlourn"idan kuwa suna tare da sa'ada ya shigo ko kallo be
ishetaba"ita kanta sa'ada tana mamakinsu wata ran"dg ita sai sa'ada da mai Aikinta
take musu girki"Abdallah kuwa ba k'aramin b'aci ransa yayiba da Abinda take
masa"musammun yasaba itake gyara masa d'aki dan beson k'azanta"data dena saidai
yanzun shine ke Ajiye Abinda yakeyi ya gyara Abinsa"saidai yasha Alwashin shima
fita harkanta"Aganinsa sai me idan ta fita harkansa?"idan yaga dama saiya saketa su
rabu da juna ba wata tsiya bace awajensa??"dama mutum ne shi dabai cika yawon mgn
ba"kuma beda fara'a"sai yanzun Abin yamasa yawa"yanzun ko sa'ada be fira da ita sai
y'ar mgn d'aya biyu shikenan....Ayau kuma laraba ya shirya tafiya k'asar malesia
sbd dama duk k'arshen shekara yana zuwa can k'asar Abinciki lafiyarsa"tun wajen
k'arfe 10 na safe yagama shiryawarsa be mayi break fast ba"ya bari saiya shiga
jirgi tukum yayi can"sakkowa yayi downstairs da troley nasa yana jiran sadeeq yazo
yafita dashi yakai masa mota"ya shirya cikin suit farare k'al ga sabon Aski da
gyaran fuskan da aka masa jiya"sai yayi kamar irin black America d'in nan"masha
Allah ! yayi kyau bana wasa ba"duk macen dataga big man indai bbu igiya ukku kanta
dole ta kyasa...lolx"bayan ya ajiye troley d'in bakin k'ofa" ya nufi gefen kujera
ya zauna yana tunanin yasanarwa wannan matsiwaciyar tafiyar tasa ko kuwa??"yana
wannan tunanin ummu ta fito dg cikin d'akin ta Azatonta bema gidan"tana sanye da
wondo pencil bak'i da riga bak'a me dogon hannu"kanta bbu d'an kwali"kayan sunyi
bala'in fito mata da suran jikinta"kuma sun haska faran fatar jikinta"tana hango
Abdallah zuciyarta ta buga ta juya zata koma"cikin kakkausar muryanshi da bbu wasa
Acikin ta yace" *khairee* zonan! k'in juyowa tayi bata kuma tafi ba"shi kuma yana
kallonta.....motsin turo k'ofar da sadeeq yayi yasaka ta juyo da sauri"saidai
bataso sadeeq ya ganta da irin wannan shigar ba"gaisheta yayi yaja troley d'in
yafita"ita kuwa idanuwanta cike da k'wallah ta nufi wajen Abdallah dake zaune yayi
bala'in had'e rai"k'asa take k'ok'arin d'ukawa tamkar Ammasa tilas yace"zoki ki
zauna a nan"yanuna mata kusa dashi"ni bazan zoba yaya Abdallah?"kaida bbu ruwanka
dani"kema ba shareni kikayi ba?"zakizo ki zauna muyi mgn ko kuwa sai ranki
yab'aci?"Ai duk wani guje guje da kikeyi sbd ki b'oyemun duk ina lura dake"batayi
mgn ba tazo gefensa ta zauna"ya d'auki kusan second 10 kafin yace"malesia zanje
yau"jirgin k'arfe 12 zan hau"5days zanyi nadawo"ki kula da baby da gidan"iya Abinda
yafad'a kenan"yana zaro kud'i dg cikin wata leda dake hannunsa rafar y'an 1k guda 2
yamik'a mata yana fad'in gashi ki rik'e idan kunada buk'atar wani abu"k'in Amsar
kud'in tayi"saima hararar kud'in da hannunsa tayi"duk yana lura da ita"ganin tana
b'ata masa lokaci yasaka afusace yace"gashinan inkin gadama ki d'auka"da rabon
kafin natafi sai nasaki kuka"yafad'a yana jan tsaki"ummu kuwa bata koma mgn ba"shi
kuma ya ajiye mata kud'in samqn center table"Ahaka sa'ada ta shigo parlourn"dama
tasan da tafiyar"kallonsu tayi tace"black and white"yaya kayi shigar fararen kaya
ita kuma Anty ummu bak'ak'e"Abdallah beyi mgn ba yana danna waya"ummu kuwa mik'ewa
tsaye tayi ta nufi d'akinta"da gayya ta dinga juya mazaunanta"abin mamaki Abdallah
kuma idanuwansa na kanta harta shige cikin d'aki"saidai yaji haushin da bata yimasa
fatan Alkhairi ba"saiya mik'e tsaye suka jera shida sa'ada ta masa rakkiya har
bakin get"itama saida yamata warning ta kula da kanta"kuma ta dinga taya ummu
kwana"sannan yabata dubu 50 yashige mota"tanata d'aga masa hannu har driver yaja
motar suka fita..... sa'ada kuwa dukda tana yarinya sai taga ummu be kamata Ace
mijinta zai tafi har wata k'asa batayi masa rakkiya ba"da wannan tunanin ta iso
shashensu ummu d'in"tana shigowa tayi cin karo da kud'in da Abdallah yabama
ummu"d'aukar kud'in tayi ta wuce bed room d'in ummu dasu Ahannunta"tana mamakin
meyasa tabar kud'i nan bayan k'ofar rufe take ba'a rufe da key ba?.....

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251


Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*37&38*

........da sallama sa'ada ta shigo cikin d'akin tana fad'in Anty ga kud'inki da
kika bari a parlour"kuma parlourn Abud'e bakisan wanda zai shigo ba ke kina cikin
d'aki"ta k'are maganar tana aza kud'in samqn mirror"yayinda ummu dake kwance samqn
bed ruf da ciki batayi mgn ba"Asalima tunda ta shigo d'akin kukan data rik'e d'azun
takamayi"tana tunanin Ashe yauda ran kanta takeyi data fara zaton big man yafara
sonta"sbd idan yadamu da ita ko yaya zaice ta kula da kanta"Amma wai ta kula da
baby da gidan"be damu da ita da rayuwarta ba"sbd game son kud'i shine zai bata
kud'i yatafi?"to ita bazata tab'a ko sisi ba"zata mayar masa da kudinsa idan
yadawo....tana wannan tunanin sa'ada ta shigo"cikin dubara ta goge hawayenta Acikin
pillow d'in ta d'ago kanta tana kallon sa'ada tace"nama manta na barsu can kai nane
ke wani irin ciwo"subahanallahi! kinsha magani Anty? Eh nasha"yauwa Anty wlh inada
wata matsala"tun jiya nake ta ciwon mara"yau da safe da zanyi fitsari naga jini A
gabana"to saina tuna islamiya Ance mace tana yin jinin al'ada"kuma naga yanzun ban
Ida cika 14yrs ba"kamar da d'azun nasanarwa yaya saidai na fasa"kuma Ammi na kirata
da safen nan bata d'auka ba"tashi zaune ummu tayi tace"baby zoki zauna nan muyi
mgn"bbu musu sa'ada tazo ta zauna gefen bed d'in...tiryan tiryan ummu tayi mata
bayanin jinin al'ada"da nuna mata har y'ar 12 yrs ma zata iya farawa ba dole sai ka
kai 15 yrs ko16yrs ba"dg k'arshe taje ta d'akko pad da pant d'inta ta nuna mata
yanda zatayi idan zata saka pad"sosai sa'ada taji kunya"ummu tabata pad leda guda
tace"kije ki Ajiye kina d'auka kina sakawa duk bayan awa 3"ki tabbar kin gyara
jikinki kin shafa turaruka"sannan karki sanarwa kowa"Indan ya d'auke kimun mgn zan
koya miki wankan"Ai na iya Anty sbd ana koya mana A islamiya"to fad'amun yadda
Akeyi"cewar ummu"Akunyace tayiwa ummu bayani"gyaran data mata kad'an ne"ta kuma
sanar mata Abubuwa guda ukku da idan tagani period d'in ya d'auke"sannan ta
tsoratar da ita data nisanci kowane namiji daba muharraminta ba"sbd yanzun ta tashi
dg sahun yarinya"duk bayanin daya kamata uwa ta gari tayiwa y'arta idan ta fahimci
ta balaga to irin shine ummu tayiwa sa'ada"kuma Alhmdllh ta fahimci komai"ta kuma
godema Allah daya bama yayanta mace ta k'warai meson danginsa"Amsar pad d'in tayi
saidai ta kasa tafiya"kije mana baby"cewar ummu"kiyi hak'uri da Abinda zan fad'a
Anty"meyasa bakiyima yaya rakkiya bakin get ba dazai tafi?"na rasa meyasa wani
lokacin saina ganku kamar ba masoya ba"kuma nasan laifin yaya ne Anty"hmm! sa'ada
kenan"dani da yayanki ki kallemu ki barmu kawai"shekarunki basukai na in sanar miki
wani da abu daya shafemu ba"kawai kimana Addu'a kinjiko?"sannan karki sake koda
wasa kiyiwa Ammi zancen mu"dato sa'ada ta Amsa ta fita dg cikin d'akin......tunda
big man yatafi sai sa'ada da sadeeq da leemart suka zama y'an gidan ummu"gefe guda
kuma ummu na waya da lawisa tana bata shawarwarin yadda zata janye hankalin
Abdallah"yanzun haka ummun so takeyi yadawo ta lallab'a shi taje ta gaido Ammi sbd
bata tab'a zuwa gidan Ammi ba tunda ta Auresa"sa'ada kuwa Anata period bata b'oyema
Ammi komai ba dangane da Abinda ummu ta koya mata"Aranar Ammi ta kira ummu tana
mata godiya da yanda ta kula da sa'ada da tarbiyanta...shi kansa Abdallah d'in
saida ta kirashi ta masa warning Akan yak'ara rik'e ummu da daraja sbd irin ummu
ake kira mace ta gari"takuma sanar masa yanda ummu ke kula da tarbiyyar sa'ada"sbd
ko yaya ta tambayeta abu zatace Anty ta koya mata kaza da kaza"dato kawai ya Amsa
mata Aranar...
Ayau talata misalin k'arfe 11 na safe"Abdallah ne zaune Awani wajen cin
Abinci"ya wanku cikin k'ananun kaya"yayi shiru yana danna waya be tab'a duk Abinda
Aka Ajiyesa masa ba"yau kwanansa ukku kenan da zuwa malesia"kuma Ayau yagama duk
Abinda yakawoshi k'asar"a lissafinsa yau kwananshi biyar rabonsa dayaci girkin
ummu"dan tunda yazo nan saidai yasha tea sai snacks da lemo"daya fara cin Abinci
zaiji babu dad'i"sai zuciyarsa ta dinga bujuro masa da son cin girkinta"ba k'aramin
haushin kansa yakejiba idan yaji hakan"tun yana basarwa yana tursasa kansa harya
dena"shigar kayan datayi Aranar dazai tafi malesia yakasa barin zuciyarsa"yanzun
haka break fast ne yazo yayi Amma yakasa, yayi shiru"yana tuna maganganun da Ammi
ta kirashi jiya da yamma tana masa game da ummu"harda gargad'in idan yayi gigin
data sub'uce masa bazai tab'a samun kamar taba"shi kansa shaidane akan yadda ummu
ta damu da baby da yadda take koyar da ita tarbiyya me kyau"abu kad'an yaji
tace"yaya Anty ummu tacemun kaza bbu kyau ko be kamata ba"sannan yanzun ya fahimci
shak'uwar da sukayi da sa'ada yasaka sa'adan rage shak'uwa dashi... Ajiyar zuciya
yasaki kawai sai yatsintsi kansa da jin fad'uwar gaba"kawai sai yaji Ayau zai koma
gida Nigeria"dan ransa yabashi kamar bbu lafiya"gashi dama yau wajen k'arfe 8 am
yakira sa'ada bata d'auka ba"daddy da Ammi kawai yasamu ta waya sai kamal"dukda
yana fushi da ummu yaji bbu dad'i dabata kirashi taji yana lafiya ba....wata
zuciyar tace kaine yaka mata ka kirata kaji suna lafiya"Amatsayinka na wanda ya
Ajiyeta"yaja tsaki yana tuna irin Auren da sukayi"Abincin dabai ciba kenan"yabar
wajen yatari taxsi yatafi masaukinsa yafara tattara inasa inasa yafara shiri"sai
bayan sallar Azahar wajen k'arfe 2 yahau jirgi"sai wajen k'arfe 5 na yamma suka iso
Nigeria"kasancewar tun yana cikin jirgi yakira kamal yazo ya d'aukesa"Abin ban
haushi shine kamal d'in yatafo da leemart"saida big man yazo yabud'e gefen me zaman
banza yaganta"doguwar tsuka yaja ya maida k'ofar ya rufe da k'arfi yana bin kamal
dake tsaye da wani irin mugun kallo yace"mlm bani troley d'ina"akanme zakazo da
yarinyar nan?"shopping zamuje ka kirani shinefa muka zo da ita" tab'e baki yayi
yana fad'in okay shi Abban ne ko mommyn suka barta fita yawan shopping tare da
saurayi?"kamal ya had'e rai yana fad'in kasan Ai d'an iskane ni bazaka so tayi yawo
dani ba"tsaki big man yaja yace"idan haka ka zata fine"dg haka yamatso ya fisge
troley d'insa"yafara ja da nufin yaje ya hau Adaidaita"shi kuwa kamal yaji zafin
Abinda big man yamasa saiya barsa be tsaidashi ba harya tafi"Abdallah kuwa yasha
Alwashin Anjima zai shiga cikin gidan su leemart d'in yamata shegen duka"dg baya
idan ta Auri kamal d'in tadinga binsa Inda zashi....horn d'in wata motace tasaka
yadawo tunaninsa"ya kalli motar ya kauda kansa fuskarsa Ad'aure"preety ta fito tana
wani yauk'i da yatsina tace" badai kadawo ba baby??"nadawo ko Aikena kikayine?"oh
niba haka nake nufi ba"yanzun ina zakaje?"gida"yafad'a Atak'aice"okay muje mana ko
Anzo d'aukarkane??"girgiza kansa yayi"to muje pls"bana buk'ata ke ina zakije da
yamma haka?"yafad'a yana kallon shigar jikinta dake bayyana tsiraicinta"yaja tsaki
Atake zuciyarsa ta tuno masa da ummu"be tab'a ganin tayi shigar banza ta fita da
itaba waje...wai yau baby wani yab'ata maka raine?"irin wannan masifa haka"look
preety idan kin gama mgn pls bud'e motarki kije bana buk'atar ki ragemun
hanya"yafad'a Atsawace"gefensu ta kallah taga bbu wanda yadamu dasu sai motoci dake
wucewa jefi jefi"marairaice murya tayi kamar zatayi kuka tana rok'arsa yashigo ta
saukesa gida tunda kafin azo d'aukarsa yab'ata minti 30"beyi mgn ba yabud'e gefen
me zaman banza yashiga"bayan ta shigo tafara jansa da fira yadakar da ita Akan
beson hayaniya tabarsa"taja tsaki Aranta tana cigaba da driving shi kuma yana danna
waya".....sam yama manta da cewa tare da preety suke"har tayi horn ta shigo get
d'in gidan be luraba"saida tayi horn bakin get d'in shashensu sannan ne ya
lura"tsaya na fita"iya Abinda yafad'a kenan"preety kuwa tasha Alwashin saita shiga
ciki kodan ta k'unsawa shegiyar matarsa me kama da Aljannu bak'inciki"bayan ta gama
parking d'in yafito"itama fitowa tayi ta bud'e boot ta fiddo masa troley nasa tana
fad'in ba girmanka bane d'aukar kaya muje na kaima ciki saina tafi"miskilin be
kulataba yayi gaba" saidai yarasa dalilin da gabansa keta fad'uwa"murd'a handle
d'in k'ofar shiga cikin parlourn yayi"kasancewar bud'e take saiya shiga.....cikin
k'asaitacciyar muryarsa me dad'in Amo yayi sallamar yana shigowa yafara jin kakarin
Amai"ya hango sa'ada tsaye bakin k'ofar toilet d'in dake cikin parlourn da yunifoam
Ajikinta na islamiya"cak yayi tsaye be furta komai ba"yana jin sa'ada na fad'in
sannu Anty" kodai na kira yaya sadeeq yazo muje Akaiki Asibiti??.....sai kuma
sa'ada ta juyo da sauri sbd jin sallamar preety data karad'e cikin parlourn"sam
batamaji sallamar big man ba....sa'ada na juyowa suka had'a ido da ita tana jaye da
troley"sai big man tsaye yana k'arema parlourn kallo"sosai sa'ada taji zafin
ganinsa da wata"dukda tana yarinya tasan idan ummu tagani Ai bbu dad'i"dukda tasan
halin yayan nata bbu ruwansa da mata"to meyasa zai shigo da wata???ke bakiji ina
sallama ina matar gidan?"ko kuwa rashin tarbiyya yasaka bazaki Amsaba?"cewar preety
tana bin sa'ada da kallon raini"sbd Azatonta ko k'anwar ummu ce"sa'ada kuwa kallon
banza ta jefeta dashi tana murmushi tace" ko makaho yashafa ni yashafaki Ansan
marar tarbiyya Acikin mu"dubeki da kayan dake jikinki kamar ba y'ar musulmi ba"da
Alama bakibi Inda tarbiya ta biba"yaka mata Akoma islamiya"sannan dg k'arshe kiyi
gaggawar barin nan kona baki kunya"kai kuma yaya saina fad'awa Ammi kazoma Anty
ummu da wata Agida"ta fad'a cikin masifa tana matsawa sbd ummu ta wuce"wacce taji
komai da komai"ranta kuma yab'aci matuk'a"tasan sbd ya k'untata mata shine zaizo
mata da wata y'ar iska Agida bayan ita bama ishashshiyar lafiya ce da itaba"big man
kuwa yaji zafin preety da kiran sa'ada datayi marar tarbiyya"saidai yana k'ok'arin
yamata mgn sa'ada tafara gaya mata mgn"hakan yasa yayi shiru"kuma Azuciyarsa yayi
dana sanin yadda harta biyosa"gefe guda kuma zai hukunta sa'ada data masa mgn bbu
ladabi tana d'aga masa murya.....Inda suke tsaye shida preety data kasa mgn ummu
bata kallah ba"tana sanye da wondo pencil dark blue da t shirt itama dark blue
Ajikinta"ta d'aure gashin kanta da bant dark blue"kallo d'aya idan kamata zaka
d'auka ba bahaushiya bace"sbd kayan sunyi bala'in haska farar fatar
jikinta"k'ok'arin wucesu takeyi Amma jirin datake gani yasaka tayi baya luuuuuu
kamar zata fad'i"sa'ada data nufota tasaki salati"Abdallah yayi taku biyu ya dira
bayanta ta fad'o Ajikinsa"preety dake tsaye tun d'azun ta tab'e baki tana fad'in
baby ina son mgn dakai"sannan wannan k'aramar marar kunyar (sa'ada) bawai zan barta
ta gayamun mgn b.....doguwar tsuka yaja! yana kallon preety yana kuma matse ummu
Ajikinsa tada haukace masa zata k'wace kanta"are you mad? yafad'a Aharzuk'e yana
girgiza kansa yace"I hate you preety"dama sbd ki tada fitinah dakika saukeni kikace
zaki shigo kamun kaya?"haba baby yak....yimun shiru! kije ki bani waje"kin kira
baby da marar tarbiyya bayan ke bakida ita"yanzun kuma zaki kirata da wani banzan
suna"kinsan wacece ita awajena?"koma baki saniba kin isa kizo ki sameta gidan yayan
ta kici fuskarta?"idan kika duba jinina akwai nata haka nata jininma Akwai nawa
Aciki"duk ranar da kika nuna kin koma sanina Arayuwar ki zan baki mugun mamaki"get
out of my parlour now! yafad'a ahaukace yana huci"preety ta fashe da kuka tanayin
dana sanin Abinda tayi ta juya ta fita"big man ya harari sa'ada yana jan
kwafa"yayinda yake bin ummu dake jikinsa da kallo"har yanzun bata dena kiciniyar
k'wace kantaba Awajen sa"sai sannan yaji jikin nata da wani irin mugun zafi"ga
rawar sanyi tanayi"yabi kayan jikinta da kallo yayi shiru"ya lura yanzun batada
kayan sawa sai English wears"cikin wani bak'on yanayi yajata suka zauna kan kujera
ya zaunar da ita Ajikinsa"bata fasa son k'wacewa ba"duk gashin kanta ya bazo masa
samqn fuskarsa"itadai sa'ada kanta ak'asa sbd taji nauyin ganinsu Ahaka....kukan da
ummu ta fashe dashine yasaka sa'ada d'ago kanta da sauri tana kallonta kamar zatayi
kuka tace"dan Allah yaya Abdallah ka cika mata mana tunda bataso"kuma tana jin
jiki"banza yamata kusan second 10 kafin yace"zan hukuntaki very soon baby" ta
hakane zan fidda rainin daya shiga tsakanina dake kwanan nan"zaki fad'amun yaushe
tafara ciwon ko kuwa?"yau da safe ta tashi dashi"tsaki yaja yace"shine keda ita
bakuyi hankalin kirana ku sanarmun ba?"shiru sa'ada tayi"yayinda ummu ta hak'ura da
k'wace kanta sbd tasan ba cikata d'in zaiyiba"saidai kuka takeyi jikinta na rawar
sanyi"ki tashi ki d'akko mun hijab nata muje Asibiti"yafad'a yana hararan
sa'ada"bata damuba koma miye zai mata"Amma tasha Alwashin saita gayawa Ammi Abinda
yakeyiwa ummu koda zai kasheta"da wannan tunanin ta shiga d'akin ummu ta d'akko
mata dogon hijab me hannu d'inkin jalbab gogagga ta fito rik'e da ita Ahannun
ta"batayi masa mgn ba ta Ajiye masa gefensa"itama ta d'auki tata hijab d'in dake
samqn kujera tasaka"sbd tabisu Asibitin"lokacin har 6 na yamma tayi"Abdallah kuwa
gashinta daya bazo masa yagyara mata yana d'ago fuskarta"tayi jage jage da hawaye
ta tsuke red lips nata"idanuwanta A lumshe"beyi mgn ba yafara k'ok'arin sqka mata
hijab d'in"wanda yafi mintina 5 yana sakamata hijab d'in harya gama"kasancewar
jikinta bbu k'arfi gashi tana ganin jiri shiyasa ta hak'ura ta bari har yagama saka
mata hijab d'in"gefensa ya zaunar da ita"yazaro handcheef dg Aljihun wondonsa
yafara goge mata hawayen da suka b'ata mata fuska"kafin ya mik'e tsaye tamkar
bayaso yace"zaki iya tafiya?"cikin rawar murya had'e da jin jiki tace"dan Allah ka
k'yaleni ka fita rayuwata! bana son taimakon naka"ka wuce ka koma wajen wacce
kukazo"karka manta wane irin Aure m.....ganin sa'ada na zaune yasaka yabige mata
baki ya d'auketa kamar
y'ar jinjira"yana kallon sa'ada yace"idan kin gadama ga phones nawa nan ki biyoni
dasu ki rufe kofar"be jira cewar taba yanufi k'ofa da ummu yafita"kasancewar dama
preety data fita bata rufe k'ofar ba abud'e take"sa'ada kuwa wayoyin nasa dake
samqn kujera ta d'auka ta fito ta rufe k'ofar da key ta nufi parking lot.....

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*39&40*

......Lokacin da sa'ada ta iso parking lot harma Abdallah da ummu sun jima da shiga
cikin mota"hakan yasa itama ta bud'e front seat ta shiga"driver yaja suka d'auki
hanyar Asibiti"tunda suka shiga cikin motar ummu na zaune Ajikinsa"tana nishi da
kirma"jikinta tamkar garwashin wuta sbd zafin zazzab'in data keyi"tayi iya
k'ok'arinta na k'wace kanta dg jikin Abdallah Amma yak'i cikata"dg k'arshe Awahalce
ta kwantar da kanta Ak'irjinsa ta lafe sbd sanyin datake ji"shi kuwa yayi mata zobe
da hannayensa yayi shiru idanuwansa Alumshe"saida yaji Alamar Anyi parking sannan
ya bud'e lumsassun idanuwansa yana shafa kansa batare daya kalli sa'ada ba
yace"bani phones d'ina"batace komaiba ta mik'a masa"ummu data fahimci sun iso saita
fara k'ok'arin janye kanta dake samqn k'irjinsa"dukda kwanciyar datayi Ajikinsa
yamata dad'i sosai"musammun daddad'an k'amshin jikinsa dataketa shak'a"wanda duk
k'amshin turaren jikinta dataji k'amshin na Abdallah saita nemi k'amshin turarukan
ta ta rasa"saidai bataso tana yawan shige masa"dan dama tasha Alwashin lokacin
dayake shige mata itama Alokacin zata juyashi yadda ta gadama.....meyasa bakyajin
mgn *khairee*??"cewar big man bbu wasa Acikin muryarsa"be kuma cikata d'in ba"saima
hannunta guda daya rik'e"gudan hannun nasa yana danna waya dashi.....ummu kuwa bata
fad'a kiciniyar barin jikin saba kuma tak'i mgn"sa'ada kuwa fitowa tayi dg cikin
motar"fuskarta bbu walwala" domin duk tadamu da rashin lafiyar ummun"tafi mintina 3
tsaye gefen motar tana ganin big man ta glass yana waya"kafin yagama ya bud'e
k'ofar motar yafito rik'e da ummu"saidai be d'auketa ba"yadai rungumota
Ajikinsa....kuka ummu ta saki me kama dana shagwab'a tana turjewa ga jikin nata bbu
k'arfi"Abdallah kuwa yarasa meyasa yama kasa yimata tsawa ko fad'a?"kawai dai ya
tsintsi kansa da k'in cikata"sa'ada kuma tana biye dasu"suna shigowa reception wani
saurayi ya iso wajensu yanata washe baki ya kalli Abdallah yana fad'in y'allabai
kun k'araso ne?"kansa kawai Abdallah ya gyad'a masa"to muje ga office d'in likitan
can"yasan Aikinsa sosai"sannu madam! yafad'a yana kallon ummu dake jikin Abdallah
tanata shure shure"haka nan Abdallah yaji zafin yadda saurayin nan me suna Hafiz
yayima ummu sannu"fuskarsa Ad'aure yace"bbu doctors mata ne??"gaskiya yanzun bbu"
sai zuwa 8pm , dayake sunfi yin dutyn dare dana safe"yanzun duk mazane saimu
nurses"shiru big man yayi"cikin damuwa sa'ada dake tsaye gefe itada body guards
nasa biyu da suka biyosa tace"yaya kuje pls tana jin jiki gashi magrib yakusa"bece
komaiba yana rik'e da ita suka nufi office d'in ganin likitan"suna isowa bakin
k'ofar shiga ciki Abdallah ya had'e rai cikin dakakkiyar muryarsa me dad'in Amo da
sauti yace" wai wannan rigimar da kikeyi na meye?"na bana son kana shiga
shirginane"tayi maganar agalabaice"tab'e baki yayi yace"in bacin neman lafiyarki
yarataya A wuyana kin isa na kawoki Asibiti ne?sauran kimun musun da kika saba idan
mun shiga"yak'are maganar yana murd'a handle d'in k'ofar suka shiga"murya can
k'asan mak'oshi yayi sallamar fuskarsa bbu yabo bbu fallasa"doctor dake danne danne
a laptop yad'ago kansa ya kallesu"Atake yashaida fuskar Abdallah"ya Amsa sallamar
tasu yana kallon ummu data rufe ido tana turo baki yace"patient sannu"da Alama
batama so zuwa Asibitin ba ko?"ko kuwa Allura take tsoro??"duk ya tambaya Atare
yana kallon ummu"Abdallah kuwa wani irin yanayi na b'acin rai yaji sanadin surutun
da doctor keta zubawa"wanda shi kansa yarasa dalilin dayasaka yaji zafin
nasa"saidai baiyi mgn ba Amma kyakykyawar fuskar nan tasa A had'e take
tamau"kujerah yaja ya zauna"doctor dai na kallonsu"ummu kuwa tun kafin yacika
hannunta ta zauna samqn cinyoyinsa.....wani iri Abdallah yaji Ajikinsa"da wata irin
kalasa data dirar masa lokaci guda"shi kuwa doctor sai sannan ya fahimci ummu matar
Abdallah ce"hakan yasa yadena kallonta"yaci gaba da danne danne yana fad'in meke
damunta??.....na bari ne kagama kallon nata saina sanar maka"cewar Abdallah cikin
izzah"yana bin doctor d'in da wani irin shegen kallo"Atake yaji mugun shakkarsa"
musammun da yasan wayeshi Agarin kaduna da kewayenta"Ayi hak'uri y'allabai"tsaki
Abdallah yaja Aharzuk'e yace"bakasan miye Aikin kaba"dubata bai zaima dole Awajenka
ba"saimu canza wani Asibitin.....saidai canzawar zai saka kayi nadamar kallon matar
Aure"dan wlh zan iya sanadin daka rasa Aikinka har Abada"ko ina zakaje a fad'in
Nigeria bazaka samu Aiki ba"yak'are maganar yana huci...subahanallahi! miyayi zafi
haka?"dan Allah kayi hak'uri kuyi Abinda yakawoka kuje"idan kayi mun sanadin dana
rasa Aikina ka cutar dani....yaya Abdallah! Ummu ta kirashi awahalce adaidai gefen
wuyansa"tana sakar masa hucin numfashin ta me fitowa da zafin zazzab'in
jikinta"saida yaji tsikar jikinsa ta tashi"yakasa mgn"ummu kuwa kama hannunsa tayi
mai sanyi ta had'a danata me zafi ta rintse"cike da shagwab'a tace"nidai yadubani
mu tafi Amai nakeji"ta k'are maganar Ahankali tana k'ara shigewa jikinsa sbd sanyin
datakeji"Abdallah kuwa da k'yar ya iya d'ago kansa ya kalli doctor d'in dake
gulmarsu Aransa "wai suna masa soyayyar Acikin office dukda matar tasa bata
lafiya..... zazzab'i ne da Amai ke damunta! yafad'a cikin saita yanayin daya
kejinsa Aciki"iya Abinda ke damunta kenan?"cewar doctor"Abdallah beyi mgn ba
yamatso da fuskarsa saitin tata fuskar suka jeru"kunnansa na gugar gefen kunnanta
tana jiyo k'amshin bakinsa da hucin numfashinsa ta lumshe idanuwanta"murya can
k'asa yace"bayan zazzab'in da amai saime?"ita kanta ta shiga cikin wani yanayi
daurewa kawai tayi tana tura fuskarsa har tana tab'o masa sajensa tace"sai ciwon
kai da jiri"be janye kan nasaba dukda tana ture masa"sai yaji Abinda take masa ta
burgesa"saiya kama hannun nata datake ture masa fuska dashi"by surprise taji yaciji
lip nata na k'asa"da sauri ta bud'e idanuwanta dake lumshe suka had'a ido"wani iri
taji ta rissinar da idanuwanta k'asa"Abdallah kuwa doctor ya kallah yana fad'in
tana ciwon kai da ganin jiri"okay zan tura sunayen magungunan a pharmacy saiku
Amsa"Amma yanzun idan kun koma gida Asaka towel Aruwan sanyi A dinga goga mata
Ajiki sai Abata magani bayan taci Abinci"Abdallah beyi mgn ba yamik'e tsaye da ummu
Ajikinsa"saidai tak'i bud'e idanuwanta"kanta kawai ta aza gefen kafad'arsa
yasak'alo hannunsa gefen k'ugunta suka fara tafiya Ahankali har suka bar cikin
office d'in"sa'ada na ganinsu ta k'araso da sauri tana fad'in sannu Anty"kanta ummu
ta gyad'a mata"Abdallah kuwa Hafiz yakira ta waya yasanar masa yazo ya Amshi ATM
yakai su fidda kud'insu ya Amso magungunan"kasancewar Hafiz d'in k'anin wani
Abokinsa ne"suna anan tsaye kiran preety yadinga shigowa cikin babbar wayarsa"yaja
tsaki yayi rejecting d'in kiran"sannan yayi blocking number d'inta"hakan yayi
daidai da isowar Hafiz"bayan Abdallah ya mik'a masa ATM d'in yace"kasamemu a
parking lot"dg haka suka fito haraban Asibitin"sa'ada nata yiwa ummu sannu "Ayanzun
da suka shiga motar ba Ajikinsa ta zauna ba"Asalima nesa dashi ta zauna"tana dafe
da kanta"saidai duk yanda take jin jiki Abinda yafaru tsakaninta da Abdallah cikin
office d'in likitan yak'i barin ranta"duk idan ta tuna time d'in daya ciji lips
nata"gemunsa yadinga gogo hab'arta sai taji tsikar jikinta ta tashi...Abdallah kuwa
yana zaune gefenta yana danna waya can yakara wayar Akunne yana fad'in Ammi! sannu
da gida"daga d'ayan b'angaren tace"yauwa yamai jikin kadawo ne?" Eh nadawo da
yamma"munje Asibiti da sauk'i"dama sun sanar miki ne?"d'azun danaga shiru ta saba
kirana kullum ta gaisheni saina kirata sa'ada ta d'auka tacemun batada lafiya
baccima takeyi"shiru yayi sai kuma yace"da sauk'i gamu nan zamu dawo gida ma"kabata
wayar muyi mgn"bece komaiba yamatso kusa da ita yakara mata a kunne"kasancewar
tanajin wayar tasu yana kara mata tayi sallama cikin rawar murya ta gaisheta"ita
kuma tayi mata ya jiki"wacce Ammin Azatonta ummun juna biyu ne da ita"bayan sun
gama wayar ya janye yana bud'e k'ofar motar ya fita"sa'ada dake zaune gidan gaba ta
juyo ta dubeta tana fad'in shine ni Ammin batace Agaidani ba Anty?ummu na k'ok'arin
mgn Abdallah yashigo motar da ledar magungunan Ahannun sa"shima driver ya shigo
yaja motar suka d'auki hanyar zuwa gida"sunyi shiru bbu me mgn cikinsu kowane da
irin kalar tunanin dayakeyi har suka iso gida"lokacin Anata kiraye kirayen sallar
magrib"fitowa sukayi daga cikin motar Abdallah na rik'e da hannun ta saidai tak'i
yarda ta kallesa"har yanzun tana jin jiri da tukar Amai"k'ok'arin mgn yake mata
tayi saurin cewa"pls kaje masallaci zan iya tafiya tunda ga baby nan"bece komaiba
yacika mata hannunta"sa'ada tazo ta rik'eta suka tafi"Abdallah nata kallonsu dg
bisani yajuya yatafi Ak'afa.....
suna shigowa cikin parlourn ummu ta kwanta samqn 3 seeter"sa'ada ta
Ajiye ledar magungunan ta wuce ciki tayi sallah"bayan ta gama ta fito da nufin
tayiwa ummu mgn ta tashi tayi sallah saiga Abdallah ya shigo"harara ya sakarma
sa'ada"tayi k'asa da kanta tana nufar k'ofa tayi fitarta"yabita yasakawa k'ofar
key"toilet d'in dake cikin parlourn ya shiga ya zubo ruwa cikin wata silver ya
ajiye samqn center table"sannan yanufi wajen troley nasa ya zuge zif d'in ya zaro
wani towel k'arami fari me k'amshi ya maida ya rufe"cikin nutsuwa yaje ya xauna
gefen k'afafuwan ta yana jin nishinta"ta takure jikinta gu d'aya ta cusa kanta
cikin hijab d'in...sosai yaji ta bashi tausayi sbd shima sadda bashida lafiya ta
kula dashi"hijab d'in yafara k'ok'arin cire mata Ahankali"ta sakq masa kukan ita
yabarta sanyi takeji"be k'yaletaba yacire mata.....cak! numfashin ummu ya d'auke
dataji Abdallah na k'ok'arin cire mata t shirt d'in jikinta"numfashinta be gama
dawowa ba" taji yana balle mata bra....juye juye ta farayi tana fad'in dan girman
Allah karka kallemun jiki ka barshi banaso! Abdallah beyi mgn ba"idanuwansa sun
rine zuwa ja"yana jin wani irin bak'on yanayi Ajikinsa tunda yayi Arba da cikakkun
nashanunta dasuke tsaye jajir dasu"yanaso yadena kallonsu Amma zuciyarsa tak'i
barinsa"yana cikin wannan yanayin ummu tayi jarumatar fisgo rigarta ta aza samqn
k'irjinta"yabi shafaffen cikinta da kallo kamar bata zuba masa komai"ya Ayyanah
Aransa yana matso towel d'in cikin tattaro jarumta da nuna k'arfin hali yafara goga
mata ajikinta da yayi mugun zafi"hannunsa guda kuma ya saka ya janye rigar"ummu ta
girgiza kanta tana hawaye tana had'a tafikan hannayenta Alamar rok'onsa yadena"Amma
yanuna bema san metake nufiba"gaba d'aya yafi maida hankalinsa wajen goga towel
d'in samqn nashanunta"tun tana son guduwa harta hak'ura sbd jikinta bbu
k'arfi"tanaji tana gani Abdallah yadinga goga mata towel d'in har zafin yarage
sosai"sannan ya d'auki t shirt d'in yamayar mata Ajikinta"Amma banda bra d'in"ya
aza kanta samqn cinyarsa yana shafa gashin kanta yace"bakiyi sallah ba
*khairee*?"uhmm! kawai ta furta"fad'amun me kikeso kici saiki sha magani??"shiru
tayi tak'i mgn"ya kalli dining area yaga warmers d'in Abinci jere"saima sannan
yatuna da irin yunwar daya kwaso"janye kanta dg samqn cinyarsa yayi yanufi dining
Area d'in"yaduba warmers d'in Abincin"shinkafa da miyar naman rago da coslow
ne"yaduba flask yaji da ruwan zafi"zama yayi ya had'a mata tea me zafi"sannan
yazobo Abincin rabin plate ya d'akko yazo ya ajiye samqn center table"cikin husky
voice yake fad'in *khairee* tashi kici Abinci kisha magani"ko zuwa 8 sai kiyi
sallar harda isha'i"yak'are maganar yana zama saitin kanta yad'ago ta"ta b'ata
fuska tana sakin k'aramin kuka"yanata kallonta ya saka hannunsa gefen wuyanta yaji
bbu zafin sosai"daurewa zakiyi kici"yafad'a yana d'aukar cup d'in tea d'in yafara
bata Abaki"tanata b'ata fuska da k'yar ta shanye shidai yana Aikin kallonta"zata
koma ta kwanta ya rik'eta yana fad'in ga Abinci nan kici sai kisha magani ko?...na
k'oshi ka k'yaleni haka nan dan Allah"beyi mgn ba yajawo plate d'in Abincin ya
motsa zai fara bata"ta Amshi plate d'in tafaraci da kanta da k'yar"sbd ita so
takeyi yabar kusantota"dan ita kad'ai tasan metakeji Ajikinta idan yana shige
mata"ga wata irin kunya tanaji daya kalle mata jiki"shiyasa taji yabata haushi"shi
kuwa ruwa yaje da cup ya d'akko mata a kitchen ya Ajiye mata"bayan ya b'allo mata
magungunan yace"gashinan ki sha"dg haka ya d'auki silver d'in da ruwan ke ciki
yamayar A toilet d'in yazo yaja troley nasa ya haye sama sbd yayi wanka yaje yayi
sallar isha'i.....
misalin k'arfe 8:35 pm ummu na zaune gefen bed nata"da doguwar riga iya gwiwa
ta bacci Ajikinta"kanta bbu d'an kwali gashin kanta ya bazo samqn kafad'unta tana
rik'e da bant d'in"zazzab'in ya sauka harma tayi wanka da sallah"tayi shiru tana
tunanin Abinda Abdallah ya mata d'azun"b'ata tab'a zaton zai damu ita har haka
ba"tsaki taja data tuna da preety"gaba d'aya ta gaji da kwanciya shiyasa tayi
zamanta....tana Ahaka big man yaturo k'ofar d'akin yashigo da brown d'in jallabiya
Ajikinsa"fuskarsa tayi fiyau"saidai sexy eyes nasa har yanzun da jansu"da sauri ta
juya masa baya"rufe k'ofar yayi yazo ya zauna gefenta yana fad'in menene kuma kike
fushi??"yanzun yaya Abdallah ka kyauta Abinda kayi d'azun haka mukayi dakai dan
Allah?"ta k'are maganar cikin kukan da bbu hawaye ta kife samqn bed d'in"shi kuwa
yabi jikinta da kallo"musammun data juya baya sai k'ugunta ya bayyana sosai zuwa
rabin cinyoyinta"sbd rigar ta d'age kuma ta lafe Ajikinta"rufe idonsa yayi sai kuma
ya bud'e yana lasar busassun lips nasa cikin wata iriyar muryar dabata sanshi da
itaba yace"na lura gaba d'aya baby ta bataki da rigima"yanzun ki tashi kije ku
gaisa da daddy yana parlour na sanar masa bakya lafiya.....sosai ummu tayi mamakin
wai yasanar masa"saidai kuma kunyar tashi yaganta takeyi"dukda jikinta yabata
yak'are ma bayanta zuwa k'ugunta kallo"Ahankali tace toka tashi kaje gani nan
zuwa"bbu Inda zanje yarinya"yak'are maganar yana kwanciya gefenta yajawo pillow
yana doka mata samqn kanta da bayanta"bata kulashiba ta sauka dg samqn bed d'in da
sauri"wajen prayer mate ta nufa ta d'auki dogon hijab d'in datayi sallah dashi
tasaka"ko kallon gefen da Abdallah yake bata kallaba ta fita dg cikin d'akin"daddy
da umma balki na zaune a parlourn kan kujera suna mgn"tayi sallama kanta ak'asa ta
zauna kan carpet ta gaishesu"duk suka yimata ya jiki"umma balki ta mik'a mata ledar
hannunta tana fad'in gashi inji daddynku"sannan ki dena shan kayan sanyi dana zak'i
dan Allah"karki haifamun jika da mura"shidai daddy yanata murmushin jin dad'i"sbd
ya d'auka da gaske juna biyunne"ummu kuwa gabanta ne yadinga fad'uwa"data fahimci
makirar matar daddy nason ta gane tanada juna biyu ne ko kuwa?"Ahankali ta matsa ta
Amshi ledar tana zuba godiya"suka tashi suka fita"d'aukar ledar tayi ta wuce
d'akin"ta sami Abdallah na waya da Ammi yana fad'in bafatada komai Ammi zazzab'i ne
kawai ke damunta....k'irjin ummu yabuga ! data fahimci itama Ammin duk kallon me
juna biyun take mata"maida k'ofar tayi ta rufe ta Ajiye ledar samqn bed side
drower"Abdallah daya kashe wayar ya fisgo hannun ta fad'o samqn jikinsa......

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*41&42*

...... luuuuuu sukayi gaba d'aya suka fad'a samqn bed d'in"ummu ta saki k'aramar
k'ara gabanta na wani irin fad'uwa sbd jinta samqn jikinsa ya matseta"danma
sauk'inta guda da hijab Ajikinta... fad'amun menene nayi wanda ban kyauta?"bayan
nasan nidai taimakonki nayi d'azun"yafad'a da precious voice d'insa yana rik'e
hannayenta da hannunsa guda"gudan hannun nasa yafara k'ok'arin cire mata hijab d'in
jikinta dashi"yanata binta da wani irin kallo be koma mgn ba"ummu kuwa turje masa
ta dingayi Ajiki tana jan zuciya tak'i mgn"saida yayi nassarar rabata da hijab d'in
dg k'arshe ya d'auki bant d'in daya gani a tsakkiyar bed d'in ya d'aure mata gashin
dashi"wanda tana zaune A tsakkiyar cinyoyinsa shi kuma yana kwance"yanzun d'in ma
ban kyautaba *khairee?*"yafad'a bayan ya gama d'aure mata gashin"dan Allah yaya
Abdallah ka cikani kaje ka kwanta"hmm! baranjeba"menene Acikin ledar?"banduba ba
daddy ne yabani"dg haka tafara k'ok'arin mik'a hannunta gefen bed side drower da
nufin ta d'akko wayarta"big man daya lura saiya d'akko mata yana fad'in bakidama
tsawo y'ar guntuwa dake"yak'are maganar yana mik'a mata wayar"ta Amsa tana fad'in
kai kuma k'ato dakai ko?"waye k'aton??"da Alama lafiya kika samu sosai shiyasa kike
jan fad'a ko?"bata kulashiba ta lalubo number d'in sa'ada da tayi seving da baby
tayi dealing"bugu ukku sa'ada ta d'auka tana fad'in hellow Anty ya jikin ?"da
sauk'i baby shine baki koma dawowa ba?"Ai naga yaya na nan shiyasa"Ai bana son
jinyar tasa nafison taki"sbd shi bai iyaba ko Anty?"Eh mana"to Anty be kusa dake
ko?"......ummu na k'ok'arin mgn big man ya fisge wayar yana fad'in magulmaciya ina
nan ina jin kuna gulmata sb.... chakulkuli ummu dake jikinsa takama yimasa"bbu
shiri yasaki wayar itama yacikata murmushi na sub'uce masa"tayi wuf ta d'auki wayar
zata sauka samqn bed d'in ya cafkota yana murmushi"dan Allah kadena mun haka yaya
Abdallah"ta fad'a tana kara wayar Akunne tace"baby kina jina?"Eh Anty"kizo yanzun
zamuci wani abu me dad'i"tana fad'in hakan ta yanke wayar"wato sbd rowa ni shine
bara'a ci dani ba?"yak'are maganar yana tuna rabonsa da Abinci harya manta"ummu
kuwa tab'e baki tayi tace"ka manta kadena cin duk abinda yafito dg hannuna?"nadena
ci ko kika dena bani"dan Allah zan rok'ek'a"bazan miki koma miye ba"yafad'a yana
cikata ta matsa da sauri ta yayo hijab ta rufe jikinta"beyi mgn ba yana dai
kallonta"dan Allah katafi yaya Abdallah"karka manta wannan Auren da muka....ya isa
haka! ganina dai ne baki buk'ata ko?"to zan tafi kuma wlh kika sake kikayi waya da
wani banza ban yafe miki ba"yak'are maganar cikin zafin rai yana mik'ewa
tsaye"subahanallahi! wanene zanyi wayar dashi?"ta fad'a da rauni a muryarta"batare
daya juyo ya kalletaba yace"kin fini sanin ko waye"kuma kije ki cigaba da duk
Abinda kikaga dama"rabona da Abinci nama manta Amma ke bakida damuwa da haka sai
cab'amun mgn kikeyi son ranki ko?"wlh wlh wlh!!! kinji na rantse miki baki isa na
miki k'arya ba kikayi waya dashi saina saka an rufesa"yak'are maganar cikin wata
razananniyar murya"cikin wani yanayi ummu ke fad'in mekake nufi yaya Abdallah?"ko
mubashshir kake zargin zan kira?"a mugun fusace yajuyo suka ido"sosai ta tsorata da
ganin rinannun idanuwansa da sukayi jajir cikin k'ank'anin lokaci"ta d'auke
kanta"shi kuma ya matso yana fad'in dan Allah maimaita sunansa"nace ki maimaita
mun?"yafad'a atsawace"sosai ummu dake samqn bed ta tsorata da yanayinsa"tana
k'ok'arin mgn sa'ada ta tayi knocking"da sauri ummu tace ta shigo"Abdallah yaja
tsaki adaidai sadda sa'ada ta shigo"tana ganinsa ta juya da nufin ta koma cikin
parlou sbd Ammi ta mata gargad'in idan Abdallah da ummu suna tare ta dena musu
zaune"baby ina zakije ?"cewar ummu"zan koma parlour ne"ta k'are maganar tana
matsawa sbd ganin fuskar yayan nata bbu Alamar rahama Acikinta"Abdallah be
kalletaba yafita dg cikin d'akin yabar musu daddad'an k'amshin turarensa"sa'ada ta
shigo ta zauna kan sofa" ummu kuwa gaba d'aya yanayi biyu ta tsintsi kanta Aciki"na
farko farin cikin Abdallah yafara sonta tunda yafara kishinta"na biyu kuma yanda
yayi fushi haka sai taji bazata iya bari ya kwana yana fushi da itaba"gashi itaba
ishashshiyar lafiya ce da itaba"tun kafin su had'u to Abdallah har suyi fad'a ta
kamu da sonsa"Aranar data tab'a hangosa cikin mutane zasu zauna Awannan garding
d'in..... Anty wai lafiya??"sa'ada ta katse mata tunani"bbu komai baby ga wannan
daddy yazo ya dubani yabani" duba kiga miye Aciki? zanje na kaiwa yaya Abdallah
coffee"dato sa'ada ta Amsa"ita kuma hijab iya gwiwa ta d'akko ta saka zaman rigar
baccinta" sannan tabaro d'akin ta shige kitchen"coffee ta had'a masa me zafi"sannan
tazo ta zuba masa duka Abincin dayayi saura A babban plate ta zabga namomi ta jera
cikin tray"ga drinks da cups Agefe duk ta Ajiye"sannan ta d'auka ta nufi samqn
nasa"bbu kowa a parlourn"dukda yau 3days kenan rabon da'a share parlourn Amma hakan
be hana parlourn yin k'amshi ba"bbu wanda zaice yayi 3days ba'a share ba"gabanta
nata fad'uwa ta tura k'ofar bed room d'in"big man na kwance samqn bed d'in dg shi
sai boxer"yadafe kansa dake sarawa"yana jin haushin kansa akan meyasa zai damu da
ummu bayan ita baya gabanta??.... Abin mamaki kuma daya rufe ido hango Albarkatun
k'irjinta yakeyi"duk sai yaji mutuwar jiki da kasala"yana tambayar kansa meke
damuna wai??....yana a wannan yanayin yaji motsin tura k'ofar datayi"saidai Abin
mamaki zuciyarsa na addu'ar Allah yasa ummu ce"janye hannunsa daya dafe kansa yayi
suka had'a ido da ita"had'e rai yayi yana daga kwancen yace"waya kawoki d'akin
wanda kika tsana?"ba cewa kikayi natafi d'akina ba?"sbd zakuyi waya da wani
banza"batace komaiba ta Ajiye tray d'in dg gaban gadon"gabanta nata fad'uwa sbd
yadda ta gansa ahaka Amma haka ta d'aure ta hauro samqn bed d'in ta zauna dg gefen
k'afafuwan sa"saidai bata yadda ta kallesaba cikin sanyin murya tace"kayi hak'uri
yaya Abdallah ka jira na maka bayani idan zaka fahimta"dukda bana jin dad'in jikina
haka na daure sbd bana so kanamun wani zato daban"mubashshir dakake mgn tun saura
kwana 8 d'aurin Aure na dakai rabon danayi mgn dashi kona sake ganinsa"iya Abinda
na sani idan har na kulasa yanzun Akwai zunubi"na bari sai ranar da muka rabu dakai
sannan zan iya kiransa....kinada contact nashi kenan?"yafad'a fuska Ad'aure"nidai
ba wannan ba katashi kaci Abinci kar ulcer yaka maka"bazan ciba"murmushi tayi ta
fad'o samqn jikinsa ta sakq kukan shagwab'a tana shure shure da k'afafuwanta....da
mugun sauri big man ya rintse idanuwansa cikin fisgo mgn yace"ya isa my *khairee*
zanci kinjiko?"yafad'a yana k'ok'arin son ya cire mata hijab d'in"nidai yaya
Abdallah katashi kaci dare yayi zanje na sallami baby na kwanta"kije ki sallameta
sai kizo mu kwana nan ko?"gabanta yafad'i tayi saurin janyewa dg samqn
jikinsa"kasancewar jikin nasa ya mutu murus yasaka beda k'arfin dazai rik'eta"ya
kuma fahimci kunyar ganinsa haka takeyi"shi kansa besan meyasa yace"tazo su kwana
Anan ba"zanje saida safen ko?"shiru yamata yak'i mgn"ita kuma tana tsaye"sai tayi
murmushi ta duk'a gaban gadon ta d'akko cup d'in coffee d'in ta matso tana fad'in
tashi kafara shan wannan pls"beyi mgn ba yatashi zaune"ta mik'a masa ita kuma ta
tashi tsaye"dan idan tana ganinsa Ahaka ba k'aramin tsoron sa takejiba"sannan ta
fahimci har yanzun da sauran Abdallah be gama shiga hannu ba...idan kin sallami
babyn ki dawo kitafi da kayan"big man yakatse mata tunani"dato ta Amsa ta fita dg
cikin d'akin"saidai tasha Alwashin bbu wata dawowar da zatayi"bed room nata ta koma
tasami sa'ada taci gashashshiyar kazar ta bar mata sauran"tana ganinta ta mik'e
tsaye tana fad'in Anty bara naje na kwanta"gobe Akwai skul"to shikenan baby"dg haka
sukayi sallama"sai bayan ummu ta gama yin Abinda yaka mata ta kwanta bacci.....
Abdallah kuwa sosai yaci ya k'oshi"bayan ya idar yayi Alwalah yayi
shafa'i da wuturi yayi wanka ya kwanta"lokacin harma ya cire ran da ummu zata
dawo"saidai yaji haushin Abun sosai....washe gari da safe wajen k'arfe 8:11 am
Abdallah ya sakko down stairs d'in yaci wankan k'ananun kaya"yayi wani irin mugun
kyau yanata zabga k'amshi"ummu na zaune Acikin kujerun da suka k'awata parlourn
tana kallon wani American firm"tana sanye da riga t shirt fara k'ar da siket d'in
jeans bak'i ta tsuke da belt"kanta mayafine bak'i ta yane kanta dashi"tayi y'ar
rama"gabanta ruwa ne cikin cup da magunguna da alama ta gama sha"satar kallon
mutumin nata tayi yanata wani shan k'amshi da basarwa beko kalletaba"sbd fushin
tak'i dawowa bayan yace ta dawo" Ahankali tace"ina kwana?"dukda taji haushin yadda
yaketa wani ciccin magani"be Amsaba sai cewa yayi ya jikin naki?"da sauk'i"bece
komaiba yanufi k'ofa zai fita....yaya Abdallah! tsayawa yayi ya juyo fuskarsa"Atake
ummu taji yamata wani irin mugun kwarjini"murya A daburce tace"d'akin naka A bud'e
yake?"miye zakiyi?"zan gyara ne"bana so"iya Abinda yafad'a kenan yafice dg cikin
parlourn cike da izzah"ta tab'e baki tana fad'in kaji dashi"dg haka tayi
kwanciyarta samqn kujerar ta d'auki wayarta da nufin ta kira Ammi da mama da
lawisa"ta jima a parlourn har bacci tayi"saidai jikin da sauk'i bbu zazzab'in sai
ciwon kai"haka ta d'aure wajen 12 pm ta shiga kitchen ta Aza musu lunch.....
Abdallah kuwa gaba d'aya Abinda yafaru jiya tsakaninsa da ummu yakasa barin
ransa"koda yashiga office tunani kawai yakeyi"har 12 tayi be koma gidan yayi break
fast ba kamar yadda yasaba yi Abaya"wajen k'arfe 12:35 pm kamal yaturo k'ofar
office d'in nasa yashigo da sallama ciki ciki sbd yazo suyi mgn game da wata
k'anwar hajiyarsa dake son siyan kaya wajen big man"sai kuma preety data je office
nashi tana masa kuka yabama big man hak'uri sun sami matsala"dukda shima fushin
yakeyi dashi sbd Abinda ya masa jiya" haka nan dai ya d'aure yazo"big man kuwa Amsa
sallamar tasa yayi yana tab'e baki yace"na d'auka sbd ita wannan k'aramar Alhakin
ka rabu dani?"hmm big man kenan"zancen leemart na maka kanuna bakaso sbd haka
Abarsa"yak'are maganar fuska bbu walwala yana zama kan kujera"saidai kafin yayi
wata mgn Anturo k'ofar"Abdallah be kalli k'ofar ba kujera na lulawa dashi"saida
yaji Anyi sallama sannan yad'ago kansa....ido hud'u sukayi da mubashshir.....girar
sama data k'asa big man ya had'e cikin tsantsar rainin wayo yake kallon mubashshir
d'in"wanda yasha wankansa cikin light green d'in shadda"bacin bugawa bbu Abinda
k'irjinsa keyi sbd ganin irin kallon da big man ke jifarsa dashi"yazata zuwa
wajensa yanuna yana buk'atar yasaki ummu ya Aureta Abune mai sauk'i" sai yaga
Akasin hakan"kamal kuwa beyi mgn ba yana dai kallon big man daya nuna kamarma be
tab'a sanin waye mubashshir ba"shi kuwa mubashshir k'arasowa yayi yana bama kamal
hannu suka yi musabuha"k'ok'arin zama yakeyi kan kujerar dake kallon kujerar da
kamal yake zaune"Abdallah yakatse masa hanzari wajen fad'in who are you??"da mamaki
mabashshir ya kallesa yayi k'asa da kansa yana fad'in y'allabai baka
ganeniba?"tsaki Abdallah yaja yana fad'in kaga mlm kayi bayani idan baza kayi ba
you can go"yafad'a yana d'age kafad'a"kamal kuwa yadda yaga Abdallah yayi
yatabbatar masa da cewa Abdallah yasan wannan guy d'in"dan yasan halayen big man
ciki da waje"mubashshir kuwa zama yayi yafara gaidashi"be Amsaba yana danna waya
kujerah na juyawa dashi"idan bbu damuwa ko wannan bawan Allah d'in zai iya bamu
waje?"kamal na murmushi ya mik'e tsaye yafita dg cikin office d'in"Abdallah dai
baiyi mgn ba"kan mubashshir Ak'asa yace"dama Akan zancen ummulkhairy ne! inaso dan
Allah kasaketa idan tayi idda zan Aureta.... Abdallah ya d'auki kusan mintina 3
kafin ya mik'e tsaye ya matso gefen da mubashshir ke zaune yace"kagama ne?"nace ka
gama?"yafad'a Afusace yana ci gaba da cewa"Ada nayi niyar sakinta Amma yanzun sbd
zuwanka yasaka na fasa"kaje kayi duk Abinda kake ganin zaka iya"saidai iname
tabbatar maka da cewa kaida ita har Abada koda bana numfashi Adoron k'asa
kuwa"mubashshir ya mik'e tsaye idanuwansa jajir yace"haka kace?"kaji! maimaitawar
beda Amfani"to shikenan nagode da butulcin daka mun"Amma wlh dg kai har ita ummun
sai kun san kunci Aman....wata iriyar chakuma big man yamasa"wacce bisa tilas
yasaka mubashshir ya had'iye sauran maganarsa" yana huci yace"karka koma Ambatar
sunanta"bazan rok'eka ba saidai na maka gargad'in fita sabgarmu "ko kuwa na b'atar
dakai da Ahalinka....zaka iya yimun komai sbd kanada kud'i"kamata yayi ka Ajiye
tursasani mu fafata Awajen ta"hank'adasa Abdallah yayi da k'arfi harya kusan
fad'uwa" yana girgiza kansa da wani irin tone yace"bazan fafata dakai ba"domin in
kaji Ance a fafata to k'arfi yazo d'aya kenan"saidai inaso kaje ka tambayeta dani
dakai waye zata zab'a??"kai A haukanka zan yarda nayi irin wannan Auren"??"yaka
mata ka koma islamiya"inaso yazama shine na farko kuma na k'arshe dazaka koma kwaso
k'azamin jikin ka kazo mun"idan kuwa tsautsayi yasaka kazo...hmmm! yafad'a yana
sakin wani irin munafukin murmushin daya fito masa da haibarsa" ya d'allah yatsunsa
biyu sukayi k'ara"mubashshir yatsorata sosai da Abdallah"ya tabbatar koda k'wanji
zasu gwada dashi bazai iya bigesaba saidai su daki juna ko kuwa Abdallah
yadakesa...zaka fita ko kuwa??"big man yakatse masa tunani Atsawace"mubashshir bece
komaiba sbd gudun karya jawowa kansa Abinda yafi k'arfinsa" saidai ransa Ab'ace
yajuya yafita"Abdallah kuwa ya hau kan d'okin zuciya"Atake ya fita ya sallami
sakatarensa wanda shine yabar mubashshir ya shigo"yanayin da kamal yagansa Aciki
yasaka yakasa yi masa mgn Akan ya hak'ura yamaido mutumin bakin Aikinsa"saidai
ransa yabashi koma miye zuwan wannan saurayin nada Alak'a da b'acin ran
Abdallah"hakan yasa ya barshi da nufin zuwa gobe sunyi mgn"Atare da kamal d'in
sukayi sallar Azahar"shi Abdallah Aka wuto gida dashi"ya kwaso yunwa da b'acin
rai"wani irin haushin kansa yakeji dabai gwada k'wanji da mubashshir ba......ummu
na zaune a parlourn ya shigo bbu ko sallama"kallo d'aya ta masa ta fahimci ransa
ab'ace yake"saidai ganin beyi sallama ba daya shigo sai tayi biris dashi"kuma dama
disgin daya mata d'azun da safe yabata haushi....Amamakinta sai taga ya Ajiye
jakarsa ta zuwa office samqn center table da phones nasa"yakuma zo kusa da ita ya
zauna"har jikinsu na gugar juna"gashi kan 2 seeter ne dg gefen ta bbu space d'in da
zata iya matsawa"Amma saita share tak'i kulashi"k'afarsa me takalmi sawu ciki ya
Aza zai take mata k'afa"tayi saurin janye k'afarta"cikin tsiwa tace"malam ina
ruwana dakai?"tunda ka shigo na maka mgn,ko kuwa fitinar daka dena takalata shine
zaka tado???"bansaniba"ina wayarki?"yafad'a bbu Alamar wasa Acikin muryarsa"menene
zakayi da ita kake tambaya?"tsaki yaja ya d'auki wayar daya hango samqn center
table a Ajiye"ka bani wayata nace ko?"banza yamata yashiga contact yayi searching
sunan mubashshir"Amma be gani ba"ya kalleta ta sunkuyar da kanta k'asa" fad'amun
sunan da kikayi seving number sa dashi"wanene wai?"kin fini sani"yah salam! wai
meyasa kake haka yaya Abdallah?"tun jiya nasanar maka banida contact d'in
mubashshir na goge nayi blocking nasa"meyasa kakeson bin diddik'in musulmi d'an
uwanka?"ke dallah yimun shiru in kuma wajensa zakije tashi ga hanya nan"Amma kasan
idan na rabu dakai shine zan...bata kaiga Aya Azancen nataba yabige mata baki cikin
b'acin rai yace"haka kike zato ko?"to bara yanzun nayi reping naki sai naga ta
yadda zai Amince harya Aureki ko?"yafad'a cikin zafin rai yana fincikota zuwa
jikinsa"ta saki k'ara tana fad'in kasan me kake fad'a kuwa??"banza ya mata yafara
k'ok'arin tashi tsaye da ita Ajikinsa"Ihu ta saka gabanta na wani irin fad'uwa
dataga ya haye upstars da ita"bbu wata Alama Akan fuskarsa dake nuna furuncin
dayayi da wasa ne.....

zazzafan sharhi guys🤏🏻😎


wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK
Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*43&44*

..........Ihu kawai ummu keyi tanata k'ok'arin k'wace jikinta dg hannunsa"Amma


k'arfi ba d'ayaba yamata ruk'o bana wasaba"fuskarsa bbu Annuri ko kad'an ya had'e
gabas da yamma ya murtuke ta"duk kururuwan da ummu keyi da fisge fisgen datakeyi
Ajikinsa yamata banza ko gezau beyi ba...da hannu guda ya murd'a handle d'in k'ofar
suka shiga ciki"yasaka k'afarsa ya rufe k'ofar"Alokacin kuma ummu ta fashe da kuka
tana rok'arsa yayi hak'uri"samqn bed yajefata yaje ya murzawa k'ofar d'akin key"ya
zare key d'in ya aza samqn mirror....koda ya juyo ummu ya gani duk'e gaban gadon
tana kuka da had'ashi da girman Allah yayi hak'uri"banza yamata saidai yayi mamakin
irin tsoron daya gani cikin k'wayar Idonta sbd Abinda yace" zai mata"gefe guda kuma
na zuciyarsa yaji beson ganin tana kuka"saidai daya tuna kalamanta na d'azun sai
yaja tsaki ya juya fuskarsa gaban mirror" yafara k'ok'arin balle botiran gaban
rigarsa"ummu k'irjinta ya tsananta bugawa da sauri"cikinta na wani irin mugun
hautsinawa sbd tsoro da furgici"dan Azatonta Abdallah da gaske reping nata
zaiyi"shikuwa harya cire rigar jikinsa da farar vest d'in yana kallonta ta cikin
mirror"yana mamakin meyasa take tsoron yamata wani abu"dama yana lura da ita ko
rungumeta yayi ko kuma jikinsa danata ya had'u tadinga kirma da rawar jiki
kenan"wata zuciyar tace"k'ilan sbd bata sonka....sai kuma yatuna da wasu dg cikin
y'an matan dake cewa suna sonsa"da har so sukeyi ya had'a jikinsa da nasu"ko preety
yatabbatar Inda zaice zaiyi sex da ita tsabar son datake masa zata iya
Amincewa....juyowa yyi fuskarsa Ad'aure ya daka mata tsawa wajen fad'in tashi ki
koma samqn bed d'in"bata yadda ta kallesaba sbd ta fahimci bbu riga jikinsa"ita
kuma tsoron ganin murd'add'en jikin sa takeyi"bakiji menace ba?"to nidai ka maida
rigarka mana"gabanta yaduk'a yanata kallonta ita kuma tayi k'asa da kanta cike da
fargaba"muryarsa bbu Alamar wasa yace"kina sonsa?"girgiza kanta tayi da
sauri"gaskiya zaki fad'amun"ni bana sonsa"to fad'amun waye kike so?"bbu kowa"koda
mun rabu dake zaki iya Aurensa?"da sauri ta girgiza kanta sbd tasan idan tace Eh
bazasu kwashe lafiya ba"kimun Alk'awari bazaki koma zancen saba...dama bakaine bane
ke zancen nasa"beyi mgn ba ya mik'e tsaye yana fad'in taso kiji"nok'e kafad'arta
tayi tana fad'in nidai ka maida rikagarka kuma dan Allah kayi hak'uri"tsaki yaja
yana fad'in matsalata dake tsoro kamar farar kura"riga kuma bazan mayar ba sbd
bacci zanyi"wannan k'orafin naki zai sakq wlh har dogon wondon na cire"kuma bana
hak'ura ba"Ajiyar zuciya tasaki wacce ta fito fili"Abdallah yatab'e baki yanufi
samqn bed d'in yaja pillow ya kwanta rigingine"ummu ta juyo suka had'a ido"da sauri
ta sunku yadda kanta k'asa sbd bata iya jure kallon kyawawan golden eyes nashi"oya
taso kitayani nayi bacci kona b'ata miki rai"sanin halinsa zai iya cewa yafasa
hak'uran yasaka ta tashi ta zagaya dg d'ayan gefen bed d'in ta hau"Abdallah ya
matso kusa da ita yajawo hannunta"dan Allah kad...fisgota yayi da k'arfi ta fad'o
Ajikinsa"ya rungumeta yana sauke numfashi Ahankali"shiru tayi gabanta nata
fad'uwa"murya can k'asa tace"nifa bana jin bacci ko?"dole zakiyishi yanzun"yafad'a
yana k'ara shigar da ita jikinsa"Adole ta kwanta samqn k'irjinsa dg gefe"ta Aza
hannunta guda samqn cikinsa ta zagaye"ta lumshe idanuwansa sbd k'amshin turarensa
data ke shak'a me dad'i"saidai duk taji mutuwar jiki da numfashinsa ke sauka abayan
wuyanta"yasaka hannayensa dg gefen mazaunanta yamata zobe dasu"sosai big man yaji
dad'in kasancewar su haka"bai tab'a zaton Anajin dad'i idan An kwanta bacci da mace
haka ba"yana wannan tunanin bacci yasacesa"ummu kuwa tama rigashi fara baccin"dan
ba k'aramin dad'in kwanciyar tajiba....kusan Awarsu d'aya da rabi sunata
baccinsu"can Abdallah ya bud'e manyan idanuwansa da sukayi d'an ja yana hamma"jin
mutum Ajikinsa yasaka ya kalleta da sauri"saima sannan yatuna ta yadda har sukayi
baccin"ummu ta shige jikinsa sosai ta tsuke pink lips nata ta turosu gaba"yayinda
mini siket d'in dake jikinta ya tattare sama, maka makan cinyoyinta suka bayyana"ta
wani rik'e masa hannu guda kamar wacce za'a k'wace dg jikin nasa"ya lumshe
idanuwansa cikin wani yanayi ya bud'e su yana Azasu samqn Agogon dake manne jikin
bango"k'arfe 4:8 pm"saima sannan yatuna kofa break fast beyi ba"ga lokacin sallah
yayi yana neman ya wuce"Ahankali yafara girgizata yana fad'in *my khairee* shiru ko
motsi batayiba"k'ok'arin janyeta dg jikinsa yafarayi"Amma sai tak'ara manne
masa"murmushi yasub'uce masa"wanda ba k'aramin kyau yayiba"yabi fuskarta da kallo
yaja karan hancinta had'e da shafa samqn gashin kanta"zillo tayi Ajikinsa wanda
yabama nashanunta damar gugar k'irjinsa.....ya rintse idanuwansa da sauri"Akuma
daidai lokacin ummu ta farka tana hamma had'e da salati"Abdallah yabud'e idanuwansa
yana fad'in haka dama kike da nauyin bacci?"ki tashi muyi sallah saimu koma idan be
isheki ba baccin ko?"yafad'a cikin wata iriyar murya me kama data rarrashi"wanda
shi bemasan yayi Amfani da muryar ba"ummu kuwa turo masa bakinta tayi tafara
k'ok'arin janye jikinta dg nasa"ina zakije ne?"d'akina nayi bacci nah mana tunda
katasheni"sallafa zamuyi"yafad'a yana k'ok'arin ganin sun had'a ido da ita"ita kuma
tak'i yarda ta kallesa sai tayi k'asa da kanta"yatab'e baki yana fad'in kincemun
period kikeyi shine Abin jin kunyar?"yafad'a yana rik'e mata hannu yajawo pillow
yana fad'in zoki kwanta"babufa kyau bacci bayan la'asar"Amamakin ta sai taji
yace"shikenan saiki jirani nayi sallar"batace komaiba sbd tafiso su rabu
lafiya"kwanciyar tayi Ahankali"shi kuma yanata kallonta ya sauka dg samqn bed d'in
yashige bath room"ummu tasaki Ajiyar zuciya tana tunani....motsin fitowarsa dg bath
room d'in yasakata dawowa nutsuwarta"sau d'aya ya kalleta yanufi gaban ward rope
zai d'auki prayer mate da jallabiya"ummu dake kwance tsakkiyar bed d'in ta saci
kallonsa tana fad'in d'akin ma sai tsami yakeyi 3days baka gyaraba"kuma baka bari
an gyara maka ba"Abdallah daya bud'e ward rope yasaki murmushin da iyakacinsa a
fatar baki yace"naga k'arfin halin yarinyar datake under purnishmen harta samu
bakin mgn"kaface ka hak'ura yaya Abdallah"hmm! naji nace na hak'ura Amma zan miki
hukuncin cewa d'akina na tsami"wanda nasan ko shekara d'akin nan yayi ba'a gyaraba
nasan bazaiyi tsami ba"yak'are maganar yana k'ok'arin zare belt d'in dake d'aure A
k'ugunsa"ummu ta kauda kanta"sai kuma can ta kallesa taga yasaka jallabiyar harya
kabbara sallah cikin nutsuwa"ta tsaresa da ido taga yadda yakeyin sallah"wanda duk
wanda yagani zai fahimci yasan ilimin Addini"Akuma cikin sallar tashi itama tasami
wani gyara atata sallar"wajen da idan mutum ya d'ago daga ruku'u zaiyi
sujjada"ba'aso daka duk'a ka kawai kayi sujjadar"Anfiso sai mutum ya dangana
gwiwowinsa k'asa tukum sannan yayi sujjadar....ganin ya sallame yasaka tadena
kallonsa"saima ta gyara kwanciyarta samqn bed d'in"adduarsa ya shafa yaga 4:22
pm"cikin taushin murya yace"tashi ki had'amun ruwan wankan"ba lunch zaka fara
yiba?"saina yi wanka"kofa dinner bakayiba"bansan meyasa yanzun baka son cin Abinci
ba yaya Abdallah?"shikenan muje ki zubamin"yafad'a Ahankali yana nufar gefen mirror
ya d'auki key d'in k'ofar "hakan yayi daidai da wayarsa tayi ringing"kasancewar
k'aramar ce kuma layin da customers nasa ke kiransa ne sai kallon ummu dake
k'ok'arin sauka dg samqn bed yayi yana fad'in bani wayar can"batayi mgn ba ta tashi
da sauri ta d'akko masa"saida ya had'a da hannunta ya rik'e yana d'aukar
wayar"cikin nutsuwa yayi sallama"preety ta Amsa cikin kwantar da murya tace"haba
Abdallah! yaka mata kaya femun laifin dana maka haka nan kadena wahalar da zuciyata
da....da hanzari ummu dakejin komai sbd kusancinsu da Abdallah tafara k'ok'arin
fisge hannunta"ya rik'eta da kyau yana mannata da jikinsa"cikin tattausan muryanshi
yace"idan kin gama mgn zan kashe wayar"haba baby bek...yanke wayar yayi yana jan
tsaki yayi blocking nata"ummu kuwa tayi mamakin rashin zuciya irin na preety data
tsaya kiran namijin dabaisan darajarta ba"harma yana fad'in ta gama zai kashe ga
marar Aikinyi.....kinsan bansan kina mun irin wannan abun ko?"sanin kankine saidai
kiyi exercise ba iya k'watar kanki zakiyi ba"batayi mgn ba tayi shiru fuskarta bbu
yabo bbu fallasa"to wai wannan shirun na meye?"kukan shagwab'a tasaka" ya rungumeta
yana fad'in me kikeso?tayi shiru tak'i mgn"yasaka wayar Aljihun gaban jallabiyar
jikinsa"ya d'auketa kamar yadda ya shigo da ita"yasaka key yabud'e k'ofar suka
sakko down stairs"yanajin yadda take sakin Ajiyar zuciya"Ajiyeta gefen dining area
d'in yayi"ummu ta juyo ta kallesa ta masa gwalo tana fad'in na samu me dakona"zan
dinga biyanka Albashi"big man yasaki guntun murmushi yana fad'in idan na rik'eki
zaki san kin sami d'an dakon"yafad'a yana jan kujerah ya zauna"saidai yarasa meyasa
yakejinsa cikin walwala?"harma ya manta da b'acin ran daya shigo dashi.....ummu
kuwa sakwara da miyar kaji da farfesun kayan ciki ta zuba masa"bayan ta gama ta
turo masa gabansa tana fad'in y'allabai bissimilah"hararanta yayi yana fad'in zan
kamaki yarinya"toni mena maka?"ta tambaya tana k'ok'arin tafiya"ina zakije?"wai
baby zan kira nasan k'ilan tazo tanata knocking muna bacci"gashi batayi lunch ba"ta
fad'a da damuwa akan fuskarta"kizo ki zauna na gama tana islamiya yanzun"Amma yaya
Abdallah kabari na d'akko wayata na kirata mana"beyi mgn ba yazaro k'aramar wayarsa
yabata yana fad'in kirata"Amsa tayi ta zauna shi kuma yayi bissimilah yafara cin
Abincin nasa"yayinda ummu tasaka number d'in sa'ada data haddace ta kirata"sai gab
da zata tsinke ta d'auka tana fad'in yaya ka huce kenan?"bafa shi bane baby
nice"cewar ummu tana murmushi"haba Anty kema bbu ruwana dake"subahanallahi! laifin
me nayi baby ?"d'azun da k'arfe ukku nazo inata knocking kika k'i bud'ewa na kuma
kiraki baki d'auka ba"saidai na koma gida"naje kitchen na dafa indomie....Amshe
wayar Abdallah yayi yana fad'in dallah sarkin korafi ki nutsu ba islamiya kike
ba?"Ai bbu malami Ajin ko yaya"beyi mgn ba
yakashe wayar"haba yaya Abdallah niban gama mgn da itaba ka kashe"shareta yayi
yaci gaba da cin Abincin sa"sbd yasan koda zata fad'ama baby wani abu na kare kanta
k'arya zata mata"dan yasanta da kunya bazata fito zahiri tace mata bacci sukeyi
ba...da wannan tunanin yayima cikinsa k'at"dan sosai girkin yamasa dad'i"ummu kuwa
dataga yagama saita tashi batace komaiba ta nufi d'akinta"big man kuwa wayar kamal
ya Amsa kafin yabaro dining area d'in yanufi d'akinta"yatura k'ofar Ahankali ya
shigo"ummu tana tsaye gaban mirror da robar turaren wuta Ahannunta tana
dubawa"motsin shigowar sa yasaka ta juyo da sauri suka had'a ido"tarasa meyasa data
gansa takejin fad'uwar gaba"?...wayace ki tafo ki barni can?" k'in mgn tayi"ya iso
gefen ta ta matsa da sauri tana Ajiye robar turaren wutar samqn mirror"yaji haushin
matsawar datayi sai ya shareta ya d'auki robar turaren wutar yajuya"ina zakaje mun
da Abuna yaya Abdallah?"na d'auka ne sbd inaso"yafad'a Anutse zai bud'e k'ofar"Amma
kasan dai idan nagyara maka d'akinka ina turaresa ko?"bayan haka kuma kaida babu
borner Ad'akin ka"be kulataba yafita sbd yanaso ta biyoshi d'akin nasa"ummu kuwa
tasan halinsa da iya mugunta tsab zai rik'e bayan kuma ba Amfana zaiyi
dashiba"saita biyosa Abaya tana fad'in dan Allah kabani yaya Abdallah kayi hak'uri
kaji? shareta yayi ya haura saman"ita kuwa saita zauna parlourn kan kujera da nufin
bayan mintina 10 ta shiga d'akin nasa ta duba ta d'akko Abunta...
Ahankali ummu ta tashi ta Haye upstairs d'in ta tura k'ofar parlourn ta
shiga Amma saita barta abud'e sbd data fito dg cikin bed room saita fita"Ahankali
taje ta murd'a handle d'in k'ofar ta lek'a Aikuwa ta hango robar turaren wutar
Ajiye samqn mirror" tayi murmushi cikin sand'a ta shigo ta nufi gaban mirror
d'in"batare data rufe k'ofar d'akin ba"tana k'ok'arin d'aukar robar turaren wutar
taji motsin rufe k'ofar d'akin"Atsorace ta juyo suka had'a ido da Abdallah dake
tsaye yana d'aure da towel iya k'ugunsa"wanda dama jikinsa yabasa zata shigo
d'akin, shiyasa daya shiga bath room d'in be datse k'ofar ba yasayata ya lab'e"yana
jin motsinta yafito"jingina jikinsa abayan k'ofar yayi yanata kallonta"ita kuwa
daburcewa tayi tama kasa kallonsa"ta lura Abdallah nason ta dinga ganinsa bbu
riga....idan aka kama mutum yashigo d'akin mutane bbu neman izini wane hukunci ake
yanke masa?"ya katse mata tunani cikin sanyayyar muryanshi dayau ummu taji tafi
kullum dad'i"sai taji kamar karya dena mgn"shiru ta masa ta juya ta d'auki robar
turaren wutar"saidai kafin ta juyo Abdallah yadoso Inda take tsaye"sanin halinsa
idan ta matsa zai iya yimata wata muguntar saita tsaya tana hangosa ta cikin
mirror"saidai tayi k'asa da idanuwanta....da sauri ta d'ago kanta sbd jin Abdallah
ya rungumeta ta baya yana fad'in kin gama yimun gwalo d'in d'azun,da cemun d'an
dakwanki??"dan Allah nidai kayi hak'uri kaje kayi wankan ni abuna zan d'auka saina
tafi ko?"ta k'are maganar tana son janye hannayensa daya mata zobe dasu....shiru na
y'an mintina yaratsa Abdallah yak'i mgn yanata kallon yadda yaketa kiciniyar
k'wacewa"Amma ta kasa data gaji saita dena tana maida numfashi"yad'an shafa kansa
yana fad'in shikenan tunda kinada k'arfi saiki k'waci kanki....tana k'ok'arin mgn
wayarsa tayi ringing"be cika taba yana rik'e da hannun ta yajata suka nufi wajen
bed side drower ya d'auki wayar yayi sallama aladabce yyi shiru"can yace"to insha
Allah daddy nanda mintina 20 zan fito"yana fad'in hakan ya Ajiye wayar yana
kallonta yace"khairee daddy na jirana zamu fita dashi, ki jira ki shiryamun
kinjiko? yafad'a yana cika hannun ta yashige bath room d'in da sauri"ita kuwa
Aranta tace"oh yaya Abdallah sai kace wani k'aramin yaro dazan shiryashi"tunawa
tayi idan zai sakq kaya yayi shafa fa?"ta girgiza kanta ta nufi wajen ward
rope"haka nan taji tanaso yau yasaka manyan kaya"kawai saita fiddo masa wata shadda
fara wacce Akayima Aiki da bak'in zare"bayan ta fiddo masa ta fito masa da hula da
takalmi da Agogo duk bak'ak'e"ta fiddo masa best da boxer"wanda tunda take dashi
yaune karon farko data tab'a fiddo masa da boxer"feshe kayan da turarukansa kusan
kala 6 tayi ta fiddo masa cum d'in dayake taje sumar kansa dashi"tana shawaran ta
tafi kota jirashi? ya turo k'ofar ya fito dg cikin bath room da towel rataye samqn
wuyansa yana goge ruwan jikinsa"kallon kayan dake Ajiye gefen bed yayi ya maida
kallonsa Awajen ta datayi k'asa da kanta"kinsan dai bana son irin wannan kayan
ko?"yafad'a yana nufar gaban mirror d'in"haba yaya Abdallah miye Aibun kayanmu na
al'ada? balle kuma tafiyar da daddy zakuyi yakamata kaje da irin kayan nan"kuma fa
suna maka kyau sosai" da gaske?"yafad'a yana tsareta da ido"Ahankali tace uhmm"to
zoki shafamun man Abaya nah"yafad'a yana bud'e body cream nasa yana fara
shafawa"ummu kuwa ganin sauri yakeyi yasaka batayi gaddama ba ta matso a bayansa
ad'ard'arce ta lakuta ta fara shafa masa samqn choco skin nashi..... Abdallah kuwa
ji yayi kamar tana masa wasa ba shafaba"ga laushin hannunta dana fatarsa daya had'u
sai Abin yayi zam zam"daurewa kawai yayi ta ida shafe masa bayan cikin kasalalliyar
murya yace"bani boxer d'in can da vest da dogon wondon"saida gabanta yafad'i ta
wuce jikinta Asanyaye ta d'akko tazo ta mik'a masa"saidai yana Amsa ta juya bayanta
da sauri zata tafi" hmm !kunyar gulma ko?"to kijira nasaka saiki samun rigar
yafad'a yana kwance towel d'in"bayan yagama yasakawa yadubeta tana tsaye ta juya
masa baya har sannan bata juyo ba"na gama bani sauran kar daddy yagaji da
jira"batayi mgn ba ta d'akko rigar da Agogonsa"ta matso ta mik'a masa Agogon"kafin
ta warware rigar ya duk'o iya kafad'arta ta saka masa"sannan tafara saka masa
botiran gaban rigarsa"shi kuma yanata kallonta yana k'ara shige mata"link d'in
hannun rigar ta saka masa ,sannan ta d'aura masa Agogon"ga hular can bara na mik'o
maka takalmin"ta k'are maganar tana nufar wajen showglass d'insa na talami"bak'ak'e
sawu ciki da safa bak'a ta d'akko"yaja dreesing mirror ya zauna dan so yakeyi ta
sakq masa da kanta"ummu kuwa gefen dogayen k'afafuwan sa dake jajir kamar na
jinjiri ta duk'a ta fara k'ok'arin sqka masa safar shi kuma yana kallonta
yace"hak'uri zakiyi da hular Akwai zafi"ni wlh bazan hak'ura ba saika saka"ta
hakane kawai zaka fito sak a ba haushenka ko?"tafad'a tana b'ata fuska Adaidai
sadda tasaka masa k'afa guda shima yasaka k'afa guda"takalminma haka sukayi"ya
mik'e tsaye yana k'ara fesa turare"sannan yafara taje suman kansa"ummu kuwa hular
ta d'akko ta matso tana fad'in yaya Abdallah pls kasaka kaji?"ta k'are maganar
cikin kwantar da murya"bece komaiba yamatso gabanta yad'an duk'o ta saka
masa"murmushi tasaki tana fad'in wow kayi kyau sosai"da gaske kikeyi my khairee?"Eh
mana"Amamakinta saiya kama hannun ta suka nufi gefen bed ya d'auki babbar wayarsa
ya shiga camera"kawai taga ya rungumeta ta baya ya zuro kansa gefen wuyanta yana
fad'in ki gyara nayi mana photo"daurewa kawai ummu tayi"sbd gaba d'aya jikinta ya
mutu murus"tanajin kamar zata fad'i sbd rashin k'arfi"dan yanda yammana fuskar
tasa, gaba d'aya sajensa gugar gefen wuyanta yakeyi"wanda hakan yasaka ita kawai
tasan me takeji Ajikinta?....saidai tayi jarumtar nutsuwa ya musu kala 2 yana
fad'in muje ki rakani"Amma khairee agyaramun d'akin kinjiko?"dato ta Amsa yana
rik'e da hannun ta suka sakko down stairs d'in"fad'in kyawun dayayi b'ata
bakine"dan manyan kayan na masa kyau sosai"be cika taba har suka iso bakin k'ofar
fita dg cikin parlourn"murya can k'asa yace"zan tafi saina dawo"to Allah yatsare
hanya"Ameen"fad'amun me kikeso na miki tsaraba?"ya tambaya yana cika mata hannun
ta"d'ago kanta tayi ta ballah masa harara tana fad'in dama ka tab'a tambayata irin
haka?"sai yayi d'an guntun murmushi yana fad'in saina fara dg yanzun ko
khairee?"hmm! bana buk'ata zaka iya zuwa wajen preety take ko meye?ita ka tambayeta
idan tana buk'ata"dg haka ta juya ta barsa tsaye nan"Abdallah yayi shiru bece
komaiba yafita"saidai kuma beji haushintaba....
yana fita

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*45&46*

........ Abdallah na fita ummu taje tafara gyara d'akinsa"wanda tafi awa guda tana
k'yalkyale ko ina na part d'in nasa"bayan ta idar ta d'auki wayar ta takira lawisa
ta nufi kitchen tana wayar"sai dariya sukeyi itada Aminiyar tata tana sanar mata
Abdallah yashigo hannu"ita kuma tana k'ara bata shawarwari"bayan sun idar da wayar
ta aza fried rice with chicken"tana girkin sa'ada ta shigo"Atare suka gama lokacin
Anata kiran sallar magrib"kasancewar ummu bata sallah saita shiga wanka"bayan ta
fito ta shirya cikin k'ananun kaya riga da wondo farare k'al"ta fito suka zauna
sukaci Abinci itada sa'ada"sai wajen isha'i sa'ada ta tafi cikin gida"ummu kuwa
gaba d'aya hankalinta na wajen Abdallah"kallo takeyi Amma tunaninta da nutsuwarta
basu wajen kallon"har takwas na dare ta gota Amma shiru"can ta d'auki wayar ta tana
jin kamar ta kirashi taji lafiya?"Amma bataso yayi zaton tadamu dashi "tana wannan
tunanin taji motsin yana saka key zai bud'e k'ofar"saida taji k'irjinta yabuga!"ta
gyara zamanta tana maida hankalinta wajen TV"Ahankali ya shigo cikin parlourn
yamaida k'ofar yarufe da key"cikin taushin muryanshi yyi sallama yana hango ummu
zaune tana kallo"ya kalleta ya kalli TV d'in"yafahimci tanason kallon American
firm"da wannan tunanin yazo ya zauna gefenta"kasancewar kan 3 seeter take
zaune"beji dad'in yadda ta d'auke masa kantaba"saiya Ajiye lodijin hannunsa yana
fad'in khairee ya gidan??"lafiya qlau sannu da zuwa"bazan Amsaba bayan nine nafara
miki mgn"Amma yaya Abdallah shine kajima Aka barni ni kad'ai ko?"tak'are maganar
kamar zatayi kuka"hak'uri zakiyi khairee"kinsan ban cika wuce 8 ban dawoba kuma
nasanar miki tare da daddy zamu fita"ni kaina duk nagaji"Amma bazan koma yin dare
hakaba kinjiko?"kanta ta gyad'a masa"ina Aminiyar taki?"ta tafi tun d'azun" kasa
mana ido ko?"hmm! Ai naga sbd ita bbu Abinda bazaki iyaba khairee"hakane itama
Awajenta"beyi mgn ba saiya zare takalmin k'afarsa ya gyara zamansa ya Aza kansa
samqn cinyoyinta yana fad'in khairee yau harda tausa zakimun nagaji sosai"shiru
tayi tak'i mgn"yakama hannunta guda ya sark'e da nashi yana fad'in wai fushin me
kikeyi khairee?"bata kallesaba tashafa suman kansa me uban laushi Ahankali
tace"katashi muje kaci Abinci mana"ke me maganar kin ci? naci nida baby"meyasa baku
jirani ba?"dama tare mukecin Abinci? kaida sai 8 kake dinner kamar bature"ta k'are
maganar tana murd'e masa kunne.....ninama fi wani baturen yarinya"yak'are maganar
yana yana aza hannunsa samqn nata data murd'e masa kunne dashi tanata dariya"malama
menayi zaki tasani gaba kina mun dariya da rabon na mayar miki da ita kuka yanzun
nan"yafad'a yana tura yatsanta guda cikin bakinsa yaciza yadda baza taji zafi
ba....ahhhhh ! da zafi ni baran yardaba saina rama"ta fad'a cikin shagwab'a tana
duk'o kanta zata k'wace hannunta daya rik'e"hakan yabama nashanunta damar gugar
goshin Abdallah da kansa"Adole yacika hannayen nata bbu shiri sbd yanayin daya
tsintsi kansa Aciki"ita kuwa yana cika hannun ta gyara zamanta"shi kuma yatashi
zaune yana bin k'irjinta da kallo"lura da Inda yake kallo yasaka taji kunya"batare
data kallesaba tace"tashi muje kaci Abincin"to khairee ga tsarabar dana miki baki
dubaba"nifa bana so"har cikin ransa yaji bbu dad'i"shima sai cewa yayi nima bazanci
Abincin ba"shikenan Ai cikinka ne"dg haka ta mik'e tsaye yana fad'in ina
zakije?"banza ta masa ta shige d'akinta ta murza key"har cikin ranta bataso Abinda
ta masaba kawai dai tanayin hakan ne dan yasan mata suna suka tara"time ta duba
8:35 pm"hakan yasa ta hau online sai wajen 9 pm tayi shirin kwanciya bacci"saidai
data rufe Idonta hangota kwance asaman jikin Abdallah takeyi"gaba d'aya sai taji
tafison su kwanta tare..... Abdallah kuwa ransa yayi bala'in sosuwa da Abinda ummu
ta masa"yana jin zai fita harkatanta kawai"dama ice cream ne da gashashshen naman
rago me ruwa ruwa yasiyo mata da shawarma"zama yayi yaci Abinda zai iya ci yagoge
bakinsa yaje ya kwashe Abincin data girka da Abinda yarage yafita yabayarwa masu
gadi"sannan yadawo yarufe k'ofar ya Haye upstairs"tunda yatura k'ofar parlourn
k'amshin turaruka wuta masu k'amshi suka daki hancinsa"ya lumshe idanuwansa yanufi
bed room d'in"nanma k'amshin ne"yabi ko ina da kallo ta masa k'al"kayan jikinsa
yacire yana kallon saman bed d'in"Atake yatuna baccinsu na d'azun da ummu"saidai
har yanzun zafin Abinda ta masa yana sukar zuciyarsa"farin towel ya d'aura iya
k'ugunsa yashiga bath room"da jallabiyoyinsa kala ukku da boxers kala 3 data wanke
ya had'a ido"har cikin zuciyarsa yaji dad'i"komai ummu zata masa na kyautatawa yana
jin dad'i bayadai nunawa"ko yadda take kulawa da sa'ada da Ammi ba k'aramin faranta
ransa hakan keyiba Amma miskilin be tab'a nuna mata yaji dad'i ba"da ruwan d'umi
yayi wankan sbd gajiya"bayan yafito ya shirya ya kwanta"saidai gaba d'aya tunanin
moments nasu nayau ke yawo Acikin k'wanyarsa"gaba d'aya sai yaji yafi buk'atar da
su kwanta tare da ita suyi baccinsu kamar d'azun"Abin mamaki kuma yaji mararsa ta
d'aure yana jin wani irin feeling"lumshe idanuwansa yayi yana manna pillows saman
k'irjinsa yana tuna ranar dayaga Albarkatun k'irjin ummu"da kuma yanda d'azun ta
goga masa su gefen goshinsa da kansa....ji yayi tsikar jikinsa ta tashi"ya bud'e
lumsassun idanuwansa yana girgiza kansa yana fad'in why??"can yaja tsaki yana
mamakin wai yau shine dajin sha'awa?"bayan shidai yasan mafarki kawai yakeyi, shima
bakoda yaushe ba"Amma yadai zauna yaji wai yana jin sha'awar y'a mace be tab'a
jiba"yasha ganin turawa da pant da bra Amma bejin komai sai gashi kan ummu yafara
ji.....daya gaji da juyi samqn bed d'in saiya tashi yasaka jallabiya ya sakko
k'asan"saidai yana murd'a handle d'in k'ofar d'akinta yajita rufe"jikinsa Asanyaye
ya koma saman yana tunanin sbd shi yasaka ta rufe k'ofar"ya fahimci har yanzun ummu
bata sonsa ko kad'an"Awannan daren dg ummu har Abdallah duk cikin rashin walwala
dajin dad'i sukayishi"washe gari daya fita sallah be jimaba yadawo ya kwanta a main
parlour kan 3 seeter bacci me nauyi yayi Awon gaba da shi......misalin k'arfe 8:43
am"ummu ta fito parlourn cikin shirinta na doguwar rigar Atamfa bak'a me zanen jaa
da fari "ta yane kanta da k'aramin veil ja"Abdallah dake kwance har yanzun a
parlourn yana bacci ta kallah"Aranta tana mamakin meyasa bazaije d'akinsa ya
kwantaba?"tun d'azun dataketa zarya dg sashensa zuwa kitchen da d'akin baccinta duk
yana bacci"kodai bashida lafiya ne?"ta tambayi kanta tana k'ok'arin zama kan kujera
sbd ko break fast bata yiba"tana zama wayarsa dake cikin Aljihu tafara
ringing"motsin ringing d'in wayar yasaka Abdallah dake kwance bud'e idanuwansa"ummu
dai kanta Ak'asa tana satar kallon gefen dayake"tashi zaune yayi yana Addu'ar tashi
dg bacci yana tsaki daya kalli fuskar wayar"ummu kuwa Mik'ewa tsaye tayi da nufin
taje tayi break fast"dan tayi Alk'awarin saiya mata mgn sannan zata
kulashi.....tana wannan tunanin taji Amon muryarsa yana fad'in khairee! juyowa tayi
suka had'a ido"saurin sunkuyar da kanta k'asa tayi"tana mamakin meyasa idanuwansa
sukayi jajir"ga damuwa data fahimci yanada ita...zonan! iya Abinda yafad'a kenan
Atak'aice yana kallon dreesing d'in jikinta"batayi mgn ba ta nufi Inda yake zaune
ta duk'a gefen k'afafuwansa tana fad'in ina kwana?"meyasa bakimun mgn ba saida na
kiraki?"kin kuwa san hukuncin macen data kwana mijinta na fushi da ita??"da mamaki
ummu ta d'ago kanta ta kallesa tasaki murmushi me k'ayatarwa tana fad'in yaya
Abdallah kenan! kana bani mamaki wlh"shin manta irin AUREN da mukayi kakeyi ne
kome?"yana k'ok'arin mgn wayarsa takoma ringing"yaja tsaki Akaro na biyu yana
d'aukar wayar"ko sallamar junuid be Amsaba yace"pls junuid bansan takura kasani ?ko
fitarma banyiba ina gidama"dg d'ayan b'angaren junuid yace" Ai dama gamu nan bakin
get sbd munje office baka nan akace kana gida"gani nan fitowa"kodai mu shigo
ne?"ummu dake sauraren komai tayi saurin cewa ni wlh barasu shigomun gida ba"kujira
zan fito"iya Abinda yafad'a kenan yana kashe wayar"yanzun fitar zakayi ko wanka
bakayi ba?" ya zanyi dasu tunda sunzo?"bansan miye dalilin zuwan nasu ba"tashi muje
na rakaka to"sunafa bakin get"shiru tayi ta mik'e tsaye zata bar wajen"yayi saurin
ruk'o hannunta ta fad'o ajikinsa"miye haka yaya Abdallah?"nika cikani dan
Allah"shareta yayi ya zaunar da ita Atsakkiyar cinyoyinsa yana fad'in yau kuma irin
wannan dressing d'in Akayi?"Eh mana"haba ki canza kin fimun kyau da English wears
ko dogayen riguna haka"kasa mgn ummu tayi tana dai saurarensa"kinji?"uhmm! bana son
nayi mgn kiyi shiru"meyasa jiya kika tafi kika barni khairee?"bakai bane kace
bazakaci Abincin ba"toke meyasa kikak'i Amsar tsarabata?"hmm ! sbd nasan rabuwa
zamuyi kamar yadda kake so"d'aure fuska yayi bece komaiba ya janyeta dg jikinsa
suka mik'e tsaye" yana rik'e da hannun ta suka fita dg cikin parlourn"junuid da tj
na tsaye dg bakin get"ba k'aramin mamaki sukayi ba da suka gansu sun fito tare"ummu
kuwa sbd ta nuna musu yanzun Abdallah sai Abinda take muradi yakeyi ,kuma taji meye
dalilin zuwansu yasaka ta biyosa" kan resting chairs suka zauna"ummu ta aza kanta
Agefen kafad'arsa "hannunta guda sark'e cikin nasa"cikin shagwab'a tace"nifa ko
break fast banyiba"yanzun idan mun koma sai muyi tare ko?"batayi mgn ba sbd ta
hango su tj sun doso Inda suke"sallama suka musu ummu dai batako kallesuba"saidai
Abdallah ne ya Amsa yana danna waya"big man idan babu damuwa ko zata d'an bamu waje
ne muyi mgn,ko kuwa muje sai zuwa Anjima? ?"d'aure fuska Abdallah yayi yana fad'in
koma miye ku fad'amun a gabanta mana"dan idan nakoma ciki kafin nafito wani Aiki
ne"d'an murmushin takaici ummu tayi"dan wata iriyar tsanarsu takeji Aranta"sbd
tasan ba mutanan Arzik'i bane su"sosa k'eya tj yayi suna zama yana jin duk yadda
zaiyi saiya raba wannan shegiyar yarinyar me kama da Aljannu da Abdallah"junuid
kuwa Ahankali yace"dama dan Allah wani hannun jarine zamu k'afa muna buk'atar
million 4 shine mukeso dan Allah ka Ara mana"d'an murmushi big man yayi wanda
iyakacinsa
fatar bakinsa"dama yayi zaton kud'i suke so"kuma ransa yabashi k'arya
sukeyi"k'ilan y'an matan su na bariki zasuje suyima sharholiya"kuma sunsan baya
basu rance saidai yabasu kyauta....yana wannan tunanin ummu ta katsesa da
cewa"gaskiya yaya Abdallah niban Amince kabasu Aron irin wa'annan kud'in har haka
ba"shi hannun jari idan za'a zuba mutane da yawa ke had'awa Ayi aga me za'a samu
riba?"wannan wane irin jarine daza'a zuba har 4 millions Acikin sa??"kinga bewar
Allah ina ruwanki Anan?"ke mukazo mukace ki bamu ne?"balle k.....you are very
stupid! Abdallah ya katse junuid Afusace yana binsa da wani irin shegen kallo
yace"ita matar tawa kake gayama mgn haka junuid?"ina ruwanka da ita?"yafad'a
Aharzuk'e yana kama ummu suka mik'e tsaye"ta saka kuka"ya rungumeta Ajikinsa yana
fad'in menene kike kuka?nidai bana son tarayyarka dasu.....tabbas big man ruwa baya
tsami banza"wannan matar taka Asiri ne ta maka"cewar tj cikin wani yanayi suna
mik'ewa tsaye"Abdallah beyi mgn yafara danna waya"hakan yatabbatar musu da cewa
security zai kira amusu koran kare"da hanzari sukayi gaba"ummu ta b'oye dariyarta
ranta fari k'ar"Abdallah kuwa tsaki yaja yana kama hannunta suka wuce ciki"Atare
sukayi break fast"sannan ta rakashi yaje yayi wanka"yauma manyan kaya tasaka
rigimar saiya saka...dg ita harshi idan suna tare suna zuba soyayya da bama juna
kulawa zaka d'auka sun manta irin AUREN da sukayi ne"Aranar sai k'arfe 12 na rana
Abdallah yafita....
Da yamma ummu na zaune kan kujera tana sanye da mini siket red da bak'ar t
shirt me dogon hannu"ta d'aure gashinta da red d'in bant"tanata tunanin ina sa'ada
taje koda safe bata shigo tayi break fast ba"kuma takira wayarta yafi sau 5 bata
d'auka ba"tana cikin wannan damuwar Abdallah yashigo parlourn"sadeeq na biye dashi
da ledoji Ahannunsa daya ruk'o masa"ummu ta Amsa sallamar su tana fad'in sannu da
dawowa"yauwa my khairee"sadeeq ya Ajiye lodijin yana gaisheta yafita"Abdallah dake
kallonta sai yaji dama be shigo da sadeeq ba yagantaba"sbd sosai ta masa
kyau....yaya Abdallah dan Allah zanje cikin gida na duba baby nagani ko
lafiya?"kaga yau Alhamis bbu islamiya kuma koda safe bata zoba na kirata shiru"ta
k'are maganar kamar zatayi kuka tana mik'ewa tsaye"Abdallah dai yana tsaye yana
kallon ta"yana tuna shimafa duk yau baiga baby ba"Ahankali yace"zo muje ki rakani
nayi fitsari sai muje na rakaki ki dubata ko?"gaban ummu yafad'i tana tunanin shifa
besan miye wani abu kunya ba"Amma Afili kuka tasaka masa itadai yabari taje ta duba
yanzun"shikenan ya isa" jeki ki sako hijab d'inki"da gudu ta nufi d'akinta ta sako
hijab har k'asa red me hannu"tana fitowa suka had'a ido da Abdallah dake tsaye ya
jingina bayansa Ajikin bango "yazura hannunsa guda cikin Aljihun wondon shaddar
dake jikinsa sky blue"ganin zata fita da gudu yasakasa saurin fad'in miye haka
khairee?"so kikeyi ki fad'i ne?"kije Ahankali mana"dato ta Amsa ta fita"shi kuma
saiya shige bed room d'in ta"Acikin toilet nata yayi buk'atar sa da hanzari yafito
yarufe k'ofar parlourn ya nufi cikin gidan"sbd ransa yabashi umma balki zata iya
yiwa ummu Abinda ta gadama marar dad'i...ummu kuwa da sallama ta shigo main parlour
d'in"umma balki na zaune itada wata k'awarta suna mgn k'asa k'asa"sai mai Aiki dake
jera dinner saman dining table"Amamakin ummu taga umma balki na jifarta da mugun
kallo basu Amsa sallamar tata ba"sai mai Aikin ta Amsa mata"d'ukawa k'asa tayi tana
fad'in umma ina wuninku??"daba'a wuniba da kin gammu tsohuwar munafukar
Allah"ubanme yakawoki nan??"ummu batace komaiba ta mik'e tsaye ta nufi k'ofar
d'akin sa'ada"ke wai dan ubanki bakiji ina miki mgn ba?"ubanme kike nema ne?"cewar
umma balki afusace"sosai ran ummu yab'aci da irin zagin datake yi mata"tajuyo da
nufin tayi mgn suka had'a ido da hafsat data fito dg cikin d'akin ta"ke banza kin
isa uwata na miki mgn kimata banza! ta fad'a tana nufo Inda ummu take"cikin fushi
ummu ta matso kamar zata wuce ta gefenta" ta d'auketa da wani gigitaccen mari tana
fad'in ni kike kira da banza ban girmekiba??....ki k'ara mata wani marin nace
khairee! cewar big man daya shigo cikin parlourn Agadarence"umma balki takama
salati tana fad'in dama kaine katurota tazo ta gayamun mgn taci mutuncin
y'ata?"hafsat kuwa kuka ta fashe dashi tana ja da baya sbd ganin Abdallah yana nufo
Inda take cikin fushi"da sauri ummu ta fad'a jikinsa ta fashe da kuka itama"sbd
tasan halinsa karyaje yayi Abinda daddy zaiyi fushi dashi"me Aikinsu dake tsaye da
k'awar umma balki sai bada hak'uri sukeyi"Abdallah ya d'ago kansa ya kalli me Aikin
sbd yana ganin girmanta yace"ina baby taje?"tana wajen hjy tun d'azun ta sanar mun
dg boko zata wuce"Abdallah bece komaiba ya d'ago kan ummu yana share mata hawayenta
da tafikan hannayensa"kafin yaja hannunta suka fita batare daya tanka umma balki
dake b'ab'atun k'arya da sharri ba"suna fitowa ummu tace"yaya Abdallah ina jin
tsoron kar matarcan ta had'aka da daddy fa? kamar bazaiyi mgn ba sai kuma ya
girgiza mata kansa yana fad'in muje karki damu khairee"bata isa tayi Abinda Allah
beyi ba"yafad'a yana rik'e da hannun ta suna tafiya"itadai bata koma mgn ba har
suka iso sashen nasu"Abdallah yajata suka zauna kan kujera yana fad'in to kicire
hijab d'in mana"batayi mgn ba ta cire kamar yadda ya buk'ata"shi kuwa wayarsa ya
zaro yakira Ammi"tana d'auka yayi sallama yana fad'in Ammi baby na nan?"dg d'ayan
b'angaren ta Amsa da Eh gata nan tanata Aikin nata wato shagwab'a"ga sadeeq yazo
d'aukarta tak'i binsa"yarinyar nan bafa cikakken hankaline da itaba Ammi"ta tashi
tazo nan bata sanar mana ba"duk khairee ta tashi hankalinta dataga bata gantaba duk
yau"kuma ta kirata bata d'auka ba"wai dama bata sanar maka ba?"Allah ya kyauta ma
Auta"Abdallah beyi mgn ba yakashe wayar"shine bazaka bani mu gaisa ba?"cewar ummu
zata tashi"ya rik'e hannun ta guda yana fad'in Ai nasan kullum sai kunyi waya"kin
daiji baby tana can zamu had'u da ita idan tadawo"dan Allah kayi hak'uri ka
k'yaleta"ai dama goyon bayanta kikeyi ko?"yanzun tashi muje kayi lunch"bece komaiba
yana rik'e da hannun ta suka wuce dining area...

Bayan kwana 2

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*47&48*

*Bayan kwana biyu*


kimanin kwana 2 kenan Abdallah na fama da matsalar ciwon mara da tsananin feeling
d'in ummu"duk dare idan ya kwanta sai yaji inama Atare suke"office ko a gida
bashida Aiki sai tunani"yayinda ummu keta baya dashi "shi kuma yana manne mata"sau
dayawa tana masa Abubuwan dake sosa ransa"haka zaiyi fushinsa ya bama kansa hak'uri
ya huce"ita kuwa ko Ajikinta da fushinsa"Ajiya friday sukaje shida ita gidan Ammi
ta gaisheta"Amma bece su biya su gaida nata iyayen ba"tana zaton kodan sbd iyayenta
na talakawa shiyasa be damu daya sansuba har yaje ya gaishesu ?"kimanin wata 5
kenan da Aurensu dashi Amma besan kowa nata ba"dukda ga yanayin yadda AUREN nasu
yakasance Amma koma miye yaka mata Ace yasan wani nata"Ayinin ranar da wannan
tunanin ummu ta wuni wanda Abin yamata ciwo sosai Aranta.....
Ayau yakama satday misalin k'arfe 6:11 pm"ummu na kitchen tsaye gaban gas
cooker tana juyo Abinci Acikin warmer"bayan ta idar ta rufe"d'ago kan da zatayi
hancinta yashak'o mata k'amshin turaren gwanin nata"saida taji k'irjinta yabuga"ta
d'ago kanta da sauri suka had'a ido"yana tsaye da k'ananun kaya Ajikinsa"hannayensa
na rungume ak'irjinsa yatsareta da mayun idanuwansa yana kallo kamar yaune yafara
ganin ta"ummu kuwa suna had'a Ido dashi ta d'aure fuska sbd ganin irin kallon
dayake binta dashi"shi kuwa d'an shafa kansa yayi yana d'age gira yace"madam
yaya?"haba yaya Abdallah bbu ko sallama fisabilillahi ni har kabani tsoro ko?"ta
k'are maganar cikin shagwab'a"dama can mecece ke inba matsoraciyar ba khairee?"
bata kulashiba ta nufi wajen sink tana wanke hannunta"saidai kawai taji motsin
takunsa Abayanta"ta juyo da sauri suka kusan cin karo da juna"tayi baya hanzari
tana b'ata rai tace"kaje dan Allah kayi Alwalah ka tafi masjeed lokacin sallah
yayi"ta k'are maganar tana yarfo masa ruwan hannunta Asaman kyakykyawar
fuskarsa"yad'an saki guntun murmushi yana fad'in ke fin fara yin sallar ne?"girgiza
kanta tayi tak'i mgn"hmm ! to jiya kika fara sallah nasan jinin ya d'auke"tsabar
kunyar maganarsa kamar ta zura Aguje haka taji"yayinda shiko Ajikinsa"bata koma
kulashiba tayi k'ok'arin tafiya ta gabansa ya ruk'o hannayenta tak'i kallonsa tana
son k'wacewa"ya janyota jikinsa ya rungumeta yana fad'in meyasa kikemun haka
khairee?"shiru tayi"ya zuro kansa gefen wuyanta ya fara sinsinar ta yana goga mata
lallausan sajensa yana sakar mata hucin numfashinsa......sumar wucin gadi ummu
tayi"gaba d'aya jikinta ya mutu murus"saidai tayi jarumtar son k'wacewa dg
jikinsa"shi kuma ya matseta sosai"ita kanta yanayin da suke ciki yamata
dad'i"kasancewar shekarunta sunkai label d'in da zata buk'aci namiji akusa da
ita....ganin big man beda niyar cikata yasaka tayi lamo Ajikinsa"saida yasaki
jikinsa sannan ta tureshi tayi wuf zata gudu"yakoma ruk'ota tana turjewa yajata
jikin bango"ya ware mata hannayenta ya rik'esu da kyau"ita kuwa rufe Idonta tayi
tana mamakin meyasa idanuwansa sukayi jajir??"binta yayi jikin bangon yana
sinsinarta dg bisani ya had'e fuskarsa da tata yana son yayi kissing nata"tanata
janyewa ga yarik'e hannayenta da gudan hannunsa"gudan hannun nasa kuma sai shafa
mazaunanta yakeyi....dan Allah yaya Abdal....shiru tayi sbd nassarar cafkar bakinta
da Abdallah yayi yana tsotsa tamkar zai cinyesa"sai juye juye takeyi yak'i
barinta"har saida yayi nassarar kama harshenta yatsotse tas sannan yacikata"Aguje
tabar cikin kitchen d'in"shi kuwa jingina bayansa Ajikin bango yayi ya rufe ido
yana maida numfashi kamar wanda yayi wani Aiki"yayinda yadafe saitin zuciyarsa da
gudan hannunsa" yafi mintina 10 Ahaka kafin dg bisani ya bud'e lumsassun idanuwansa
yafita dg cikin kitchen d'in jikinsa bbu k'arfi ko kad'an"ya kalli cikin parlourn
bbu ummu"d'an murmushi yasub'uce masa daya tuna yadda dukta tsorata da abinda
yamata yanzun"toilet d'in dake parlourn yashiga yayi Alwalah yatafi masjeed"be dawo
gidan ba sai bayan sallar isha'i"ya shigo da ledoji Ahannunsa"saidai bbu ummu bbu
Alamarta Acikin parlourn"k'ofar d'akinta ya kallah sannan yanufi kitchen yasaka
mata ice cream d'in daya shigo mata dashi a fridge"shi kuma ya had'a coffee yafito
yazo ya zauna yana sha yana tunanin Abinda yafaru d'azun a kitchen"dan yanda
yakejinsa wani iri ko Abincin bazai iya ciba"bayan yagama shan coffee d'in ya
kwashe Abincin yaje yabayar yadawo ya nufi side d'insa"gefen bed ya zauna yana
tunani"can yasaki tak'aitaccen murmushi yana fad'in my khairee kenan ! yaka mata ki
Ajiye tsoro ki barni naji dad'i Ajikinki kamar kowane namiji magidanci yafad'a yana
tashi tsaye yanufi bath room"yafi mintina 20 Aciki kafin yafito ya shirya cikin
farar vest da boxer"ya d'akko key d'in dayake dashi na d'akin ta sbd ransa
yabashi zata rufe k'ofar da key"Aikuwa yana sakkowa down stairs d'in ya gwada
murd'a handle d'in k'ofar yajita Arufe...shafa kansa yyi yasaka key yabud'e
k'ofar"can k'asan mak'oshi yayi sallama yashigo yamayar da k'ofar yarufe"ya jingina
jikinsa abayan k'ofar yana bin ummu da wani irin mayen kallo"motsin rufe k'ofar sa
yasaka ta farka har bacci yafara d'aukarta"tana sanye da doguwar rigar bacci, rabin
cinyoyinta Awaje"gashin kanta yazubo agadon bayanta"da sauri ta tashi zaune tana
murtsuke fuska.... Atake k'irjin ta yayi mugun bugawa sakamakon ganin big man
tsaye"dukda d'akin akwai hasken dum night Amma tana iya ganinsa shima yana iya
hangota"Abinda yamata d'azun a kitchen ta tuna"wanda dalilin dayasa kenan yau tak'i
yarda ta zauna parlourn harya dawo.... khairee! na'am bakayi bacci bah?ta fad'a
Ahankali"bacci kuma yanzun ?kofa 10 pm batayiba"shiru tayi tak'i mgn"very slowly
yanufo gefen bed d'in ya zauna yana fad'in meyasa yau baki jira nadawo ba kika gudo
nan??"nidai dan Allah bacci zanyi yaya Abdallah kaje saida safe mana"hmm! bbu Inda
zanje fira nazo kimun"tunda kin gudo nan kin rufe k'ofar"Azatonki banida key d'in
d'akin ko?"shiru tayi tak'i mgn"saima matsawa nesa dashi da tayi ta kwanta"Abdallah
yayi murmushi shima yamatso ya kama hannunta guda yana fad'in yauwa! wana
kama?"nace waye kika watsama ruwa d'azun a kitchen?"yak'are maganar yana
k'ok'arin kwantar da kansa samqn cikinta....pls nidai kaje d'akin ka ka kwanta mana
dare fa yayi"ta k'are maganar cikin shagwab'a tana k'ok'arin mirginawa gefe"wannan
Abin da kikamun yaja bbu Inda zanje nan zan kwana"yafad'a yana rik'e hannunta
gam"dan Allah yaya Abdallah ka cikani bbu kyaufa kuma bacci nakeji"fisgo hannun
nata yayi ta fad'o samqn jikinsa"yarik'eta da kyau yana fad'in malama
khairee"fad'amun tab'akin da nayine bbu kyau ko rungumekin danayi?? yafad'a murya
can k'asa"yana k'ara shigar da ita jikinsa"dukiyar fulaninta nashafar faffad'an
k'irjinsa"kasa mgn tayi zuciyarta na wani irin bugawa da sauri"bataso Abdallah ya
kwanta da ita ayanzun ,tafiso saiya furta mata kalmar datake ZARGI ya b'oye
Azuciyar sa....khairee baza kiyi mgn ba?"hannunta ta Aza samqn bakinsa ta rufe
masa"ya rik'e hannun da kyau yazura yatsunta guda 2 cikin bakinsa yana tsotsa...
zille zille tafarayi Ajikinsa sbd yanayin data tsintsi kanta me girgiza bawa"zare
hannun yayi yana sinsinar k'amshin jikinta"yana lalubar k'irjinta"dan Allah kadena
yaya Abdallah bana so"tafad'a tana sakq masa kuka"shi kuwa nishi kawai yakeyi
idanuwansa sunyi jajir"Ahankali yadinga shafa bayanta yadena romancing d'inta"ta
turo baki can k'asa k'asa tana fad'in kodai wani abu kaje kasha ne?"hmm! Khairee
kenan tun ranar dakika mu nasiha na dena shaye shaye"kuma danaje malesia doctor na
yafad'a mun nadena sbd lafiya ta"ka kyauta daka dena dan Allah"jikina yabani su tj
komenene sunansa sune suka koyar dakai"shiyasa bana son Abotarka dasu"dan Allah
kadena biye musu"yaya kamal shine kawai mutum na k'warai dana san yana tare dakai
dan Allah....duk maganganun datakeyi big man najinta Amma yakasa cewa komai sbd
bejin dad'in jikinsa" sakamakon ciwon mara"ummu dataga yayi shiru ta d'auka bacci
yafara"saita gyara kwanciyarta Ajikinsa tafara baccinta hankalinta kwance.....
Abdallah kuwa sai wajen 11 pm bacci ya d'aukesa"misalin k'arfe 2:35 pm wayar
Abdallah dake Ajiye samqn bed side drower tayi ringing"kasancewar beda nauyin
bacci"ya bud'e idanuwansa yana salati"saidai yaji fad'uwar gaba"ya kalli ummu dake
jikinsa tanata bacci"wayar ya mik'a hannunsa yajawo"da mamaki ya d'auka sbd ganin
sa'ada ce"tun kafin yayi mgn arikice tace"yaya kana ina?"ina gida mana lafiya?"wlh
yaya yanzun naji wasu na waya bayan window d'ina Ana musu kwatancen d'akina dasun
shigo main parlour" wai zasuyi garkuwa dani"what?? yafad'a cikin sark'ewar
murya"wanda yabama ummu damar tashi"tayaya kika san haka baby bana son k'arya?"gida
da security dakomai tayaya zasu iya shigowa koma suwaye??"nidai bansani ba
yaya"fitsari na tashi nayi nadawo zan kwanta na fara jin mgn k'asa k'asa shine na
kasa kunne naji"ta k'are maganar tana kuka"kin kira daddy?"ah ah"to karki
kirashi"ki sauka dg samqn bed d'inki ki shiga bath room ki rufe da key gani nan
zuwa naga shegen daya isa ya d'aukeki"dg haka ya yanke wayar"sai sannan ya lura da
ummu data bar jikinsa tana zaune gefe"bece komaiba yakama hannunta suka sauka dg
samqn bed d'in"meke faruwa ne yaya Abdallah??"bbu lokacin yin bayani khairee"kizo
muje bazan barki nan ba sbd kar kema Azo Acutarmun dake"yafad'a yana nufar gudan
side drower ya d'auki hijab nata daya gani ajiye ninke"tayi hanzarin Amsa ta sakq
suka fita"da gudunsa ya haye samqn yasaka jallabiya ya d'akko bindigarsa daya siyo
a k'asar England"zuciyarsa Adake yasakko down stairs d'in yaja hannun ummu dake
tsaye jikinta keta kirma suka fita"bbu kowa dg bakin shiga cikin parlourn"kuma
k'ofar Abud'e take"yaya Abdallah karfa acutar damu?"cewar ummu Ahankali tana
rirrik'esa"beyi mgn yajata suka nufi k'ofar parlourn yana rik'e da bindigarsa"saima
a sannan ummu ta lura da ita"bbu haske sosai ko ina da duhu duhu dukda Akwai
nefa"Abdallah ne yafara lek'a kansa cikin parlourn ya hango mutum biyu maza tsaye
da makamai A hannunsu zasu tura k'ofar d'akin sa'ada"fitilar jikin wayarsa ya kunna
ya dallesu da ita"A razane suka juyo fuskokinsu"k'irjin Abdallah ya buga sbd kallon
cikin idanuwansu da yayi sai yaga kamar yasansu"ummu kuwa jikinta na rawa ta
rik'esa sbd ganin sun nufosu da makamai"Abdallah yaja tsaki cikin kakkausar
muryanshi yace"su waye ku?"me kuke nema?"yak'are maganar yana saita guda da bindiga
ya harbesa ga gwiwar hannu"Atake yafad'i yana ihu"gudan ya yarda makamin hannunsa
yana yin siranda"Abdallah da ummu suka ida shigowa cikin parlourn"yana sai tashi da
bindigar ya matsa ya kunnah haske"Atake parlourn ya d'auki haske"ummu ta nufi
d'akin sa'ada Aguje"Abdallah kuwa yana dg tsaye yakira daddy"bugu 3 ya d'auka cikin
wata iriyar murya yace"daddy ganinan a main parlour"pls kazo kaida matarka bbu
lafiya"dg haka ya yanke wayar yasaka bindigar cikin Aljihun jallabiyar jikinsa"ya
finciko hannun mutumin
yakai masa wani wawan punch Atsakkiyar fuska"yasaki ihun Azaba"Abdallah ya fisge
safar fuskar mutumin...... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! yafurta with a very
shock sbd Arba da yayi da fuskar tj da har bakinsa da hancinsa sun fashe suna
jini"girgiza kansa Abdallah yayi Azuciye yafara dukan tj kota ina yana fad'in waye
yaturoku kuyi garkuwa da k'anwata??"cin Amanar da zaku sakamun dashi
kenan??"hargowar Abdallah yasaka sa'ada da ummu suka fito parlourn"saidai suma
sunyi mamakin ganin TJ ne"ummu kuwa batayi zaton Abdallah nada irin wannan jarumtar
ba"duk yadda tj yaso yarama Abin yaci tura"sai k'ok'arin k'watar kansa yakeyi cikin
galabaitar dashi da big man yayi"can ya hank'adasa yafad'i yamatsa wajen wanda ke
kwance sume gwiwarsa na jini ya fisge safar"Atake fuskar junuid ta bayyanah"Adaidai
kuma lokacin daddy da umma balki suka bayyanah Acikin parlourn"wanda hantar cikin
umma balki saida ta kad'a"k'irjinta na dukan tara tara suka zauna kan kujera"ummu
da sa'ada sukazo Aguje suka fad'a jikin Abdallah suna kuka"ya rungumesu cikin wani
irin yanayi....ya isa haka Abdallah meke faruwa?"miye dalilin zuwan ku da
kukansu??",kuma suwaye wa'annan?"yafad'a yana nuna su tj dake kwance dan bai shaida
fuskarsuba"inaga Alh Abari saida safe mana Ayi maganar......yanzun za'a yita bama
buk'atar shawaranki"cewar big man yana bin umma balki da mugun kallo"Amamakinta
daddy bai tsawatar masa ba.... Atak'aice big man yayiwa daddy bayanin komai da
sanar masa dasu tj ne Amma basu fad'i wanda yaturo suba"umma balki tasaki Ajiyar
zuciya Ab'oye"wanda Abdallah na lura da ita ta raina gaskiyar ta"daddy kuwa salati
kawai yakeyi yana kiran sa'ada"tazo ta fad'a jikinsa tana kuka"Abdallah kuwa tashi
yayi ya zaunar da ummu yazo gaban TJ ya damk'i wuyansa yana fad'in fad'amun uban
waye yaturoku kona kasheka na kashe banza"da hannu tj yanuna umma balki"tasaki
salati tana fad'in tabbas Abdallah ka cika babban mak'iyina"dakai za'a had'a baki
Amun sharri sbd karabani da Alh.....daddy na binta da mugun kallo yace"na yarda
kece kika turosu bak'ar munafuka Azzalima"Ai d'azun ba bacci nakeyiba ina jin
wayarki tayi ringing ina k'ok'arin bud'e ido in tashi ince miki lafiya?" sai naga
kinyi wuf kin d'auki wayar kin fita parlour"shine na biyoki na lab'e ina jin kina
musu kwancen d'akin sa'ada"saina koma na kwanta da nufin da safe nasaka Arufeki
Agana miki Azabar dazaki fitomun da y'ata..... yanzun ka yarda makira ka Aura ko
daddy?"na yarda Abdallah"tabbas balki kin cutar dani kin rabani da matata farin
ciki nah"kije Allah ya isa tsakanina dake"na sakeki saki ukku"dg yanzun zuwa k'arfe
shidda na Asuba ki tabbar kin barmun gida"kayan sawarki kawai zaku d'auka keda
y'arkiku k'ara gaba"daddy saina saka an rufeta"ah ah Abdallah itada Allah dana
barta yama isa"kuma insha Allah saina maido jamilah Agidan nan"sosai sa'ada da
Abdallah sukaji dad'in kalaman daddy"umma balki kuwa kukan munafurci
tasaka"Abdallah yayima security waya suzo su fita dasu TJ"basu jimaba suka shigo
suka d'auk'esu suka fita"umma balki tabar parlourn"yayinda Abdallah ya mik'e tsaye
yazo yakama hannun ummu"da sauri sa'ada tace"nima zan biku yaya"daddy nata kallonsu
har suka fita yana tuna Ammi da irin zaman jin dad'i da farin ciki da yayi da
ita"fatansa Allah yasa Ammin ta Amince tadawo garesa"da wannan tunanin shima
yamik'e yabar parlourn dan har Anfara kiran Asalati...... Abdallah da ummu da
sa'ada kuwa suna shigowa Abdallah yace"baby jeki bed room d'in khairee ki
kwanta"dato ta Amsa shi kuma yamatso suka had'a ido da ummu"tayi d'an murmushi tana
yin k'asa da kanta"saidai kawai taji ya d'auketa yana fad'in muje d'akina"lokacin
sallafa yakusa"eh sai muyi harda raka'atanil fijri"yak'are maganar suna hayewa
upstars"samqn bed yadireta ya kwanta gefenta yana maida numfashi"ransa fal farin
ciki"dama bashida wani burun daya wuce daddy yarabu da balki ya maido Ammi....kaga
Abinda nake nuna maka ko yaya Abdallah?"Ashe su junuid d'in ma mak'iyankane"bake
kad'ai ba ke nunamun na rabu dasu khairee harda kamal"dama yasha fad'amun wata ran
sai nayi dana sanin saninsu Arayuwata"gashi nayi kuwa"Allah ya kyauta"Ameen yah
Allah"tashi muje muyi Alwalah"Amma ni sai nayi fitsari kema zakiyi?"kasa mgn tayi
saima ta juya masa baya"bece komaiba yamik'e tsaye yashige bath room d'in"be jimaba
yafito"ta tashi zaune ta cire hijab d'in"shi kuma ya shimfid'a prayer mate yana
fad'in kije kiyi Alwalah d'in sai kizo muyi sallar"batayi mgn ba ta tashi tashige
bath room d'in"tadan jima sannan ta fito"raka'atanil fijri suka farayi tana
binsa"sannan sukayi sallar Asuba"bayan sun sallame ya janyota jikinsa yana fad'in
bangaji da baccin ba idan mungama Azkhar saimu koma ko?"zanje idan mun gama azkhar
d'in na dubo baby"wai khairee dani da ita wakika fi SO?"gaba d'aya yarinyar nan
baki ta kowa sai tata"to bbu Inda zakije"ita k'aramar yarinya ce ai tasan daidai
"nasan yanzun haka tayi sallah ta koma bacci"balle yau sunday"shikenan Amma ni
nafison baby"Aidama nasan ni bakya sona ko?"shiru tayi tak'i mgn"shima be koma cewa
komai ba suka cigaba da azkhar d'in"shi yanayi da tasbaha, ita tanayi da yatsun
hannunta"tana zaune Atsakkiyar cinyoyinsa"saidai Atakure take tadai zauna ne sbd ya
rik'e ta"sunfi mintina 30 sannan Abdallah yatashi yafita"bed room d'in ummu
yashiga"yasami sa'ada ta fito dg wanka zata shafa mai"gaishesa tayi"ya Amsa yana
fad'in bacci zamuyi"sai wajen 10 zamu tashi"idan kin shirya kije driver yakaiki
gidan Ammi zanzo can d'in"idan kuma zaki fita Akwai key jikin k'ofar ki rufe inada
wani key d'in"Amma yaya korata kukeyi ne?"shine kuma Antyn tak'i zuwa mu
gaisa?"kanta ke ciwo ne na bata magani ta kwanta bacci"kinsan bansan hayaniya da
musu ko?"sbd haka kiyi Abinda nace"dato ta Amsa taci gaba da shafarta"da nufin ta
wuce cikin gidan ta sako kaya idan ta gama"Abdallah kuwa samqn yakoma yasami ummu
kwance samqn bed d'in tayi shiru"saidai bata cire hijab d'in ba"sbd tana jin kunyar
yaganta haka"Ahankali ta Amsa sallamar tasa saidai bata yarda ta kallesa ba" yanata
kallonta yacire jallabiyar ya hauro samqn bed d'in yana fad'in malama kicire hijab
d'in ko?"dan Allah ka barni da kayata"banaso ! idan kuma b'acin raina kika so to
kiyi"Amma yaya Abdallah miye ribarka dana cire hijab d'in?"bazan iya bacci dake da
hijab Ajikinkiba"yafad'a yana matsowa dab da ita ya janyota samqn jikinsa yafara
zame mata hijab d'in"kasa hanashi tayi harya gama ya aza hijab d'in samqn bed side
drower"ita kuma ta matsa ta kwanta sbd ganinsa dg shi sai boxer"tana kwanciyar
yabiyota yana fad'in wai meye haka khairee?"ta kallesa da nufin tayi masa mgn ya
hauro samanta"ta zaro ido tana girgiza kanta gabanta na fad'uwa"khairee bazan iyaba
karna kashe kaina Abanza hakk'ina zaki bani...wane hakk'i....maganar ta tsaya
sakamakon bakinsa da nata daya had'e yana wani irin gurnani da sakin
numfashi"zuciyarsa da gargar jikinsa najin dad'in yanayin kasancewa da ummu
ahaka"besan Time d'in daya keta mata y'ar rigar baccintaba"yayiwa breath nata wata
wawar shafka yana murzuwa dg bisani ya manna bakinsa samqn su yanasha kamar
k'aramin yaro...... Atake ummu ta bank'are masa tana maida numfashi sbd ta fita dg
hayyacinta dg ita harshi"wani irin zazzafan romance Abdallah ke aika mata
dashi"wanda gaba d'aya yayi mugun kashe mata jiki da salonsa"yasake mata nauyinsa
sosai dak'yar take numfashi sbd nauyinsa"shikuwa budurunsa yakeyi yana romancing
d'inta kamar bbu gobe"har yayi nassarar rabasu da suruturan da yyi Sara ajikinsu
"ummu bata Ankara ba saida taji yana Addu'ar saduwa da iyali"sannan ta dawo dg
duniyar data lula"cikin rikicewa tafara k'ok'arin turashi sbd jin bbu Alamar komai
Ajikinsu"big man kuwa yariga yayi nisa"sadda take tureshi ji yakeyi kamarma k'arama
masa k'aimi kan Abun takeyi.....wata gigitacciyar k'ara ummu tasaki Alamar Abdallah
yabi hanyar dayakeson bi.....

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*49&50*
.......Cikin wani irin bak'on yanayi we wuyar fassara Abdallah ke tafiyar da
ummu"wacce bbu irin yagi,cizo ,Ihu, da turewa da batayi masa ba"sbd ya
k'yaleta"Amma kamarma badashi take ba"sabbatu kawai yakeyi da gurnanin shigarsa
sabuwar rayuwa"wacce tunda yake be tab'a zaton haka Akeji ba....saida ya share sama
da Awa d'aya da rabi yana Abu d'aya"tun ummu na kuka tana rok'arsa har ta gaji ta
dena"da galabaitar tayi yawa sume masa tayi"saida yadawo duniyar maji dad'i daya
lula tukum yafahimci ummu bata numfashi"yamayar da wata nauyayyar Ajiyar zuciya
yana binta da wani irin kallo dake nuna tsallar tsananin k'aunarsa gareta"ya sauka
dg samqn bed d'in ya suturta jikinsa yaja bed sheet da duk yab'aci da jini yarufe
mata jikinta"sbd ganin ta Ahaka zai koma sawa ya Afka mata koda be shiryaba"shafa
fuskarta yayi cikin wani yanayi na'a tsantsar tausayinsa gareta"saidai yaji bata
numfashi Alamar suma tayi"gaba d'aya jinsa yakeyi kamar wata sabuwar halitta"jikin
nasa bbu k'arfi sosai haka yanufi bath room yana waiwayen ta"har yakusan bigewa da
k'ofar sannan ya Ankara"yayi Addu'a ya shiga ciki"ruwan zafi ya had'a Acikin
bathtub, sbd dama yaji Ana cewa" Adaren farkon yarinya idan namiji yasanta a y'a
mace cikin ruwan d'umi Ake sakata"balle yadda yaga yanayinta yasan be mata zuwan
wasaba"kuma shima kansa d'in yasan bana wasa bane shi"saidai zuciyarsa fes yake
jinta da wani irin farin ciki"yanata maimaita dama haka Akeji idan aka kwanta da
mace?"kai shifa ya godema Allah dayasa be tab'a Aikata zina ba"gashi yabi ta hanya
me kyau cikin kwanciyar hankali yasamu biyan bukatarsa"Ayanzun kuma ya tabbatar
rashin saka buk'atar son kasancewa da mace Aransa yasaka bejin feeling"Amma yanxun
gashi yanaji sanadin ummu"da wannan tunanin ya zubo ruwan cikin wata silva"sannan
ya d'akko mata towel nasa fari k'al dake rataye yafito dg cikin bath room
d'in"sosai yaji tausayinta yasan kuma tabbas ta farka bazasu kwashe lafiya da
itaba"gashi har yanzun ya fahimci bata sonsa"saidai Ayau daya mallaki budurcinta ya
tabbatar yana mata zazzafan So"da wannan tunanin ya hauro samqn bed d'in yafara
yarfo mata ruwan samqn fuska yana shafa mata su.....wata nauyayyar Ajiyar zuciya
tasaki tana fasa k'ara had'e da kiran sunan mama tana fad'in wayyo Allah mama kizo
ki ceceni....shiru tayi sbd ganin Abdallah zaune gabanta"yatasata gaba yana kallo
da mayatattun idanuwansa kamar zai cinyeta"kauda kanta tayi ta fashe da
kuka"Ahankali cikin sanyayyar muryarsa take furta"sannu khairee kinji?"kiyi hak'uri
da yadda komai yafaru"na kasa controlling d'in kaina ne shiyasa ki yafemun kin
jiko?"shiru tayi batace komaiba"ya matso yana share mata hawayen ta"cikin muryar
rarrashi yace"tashi ga towel ki d'aura sai muyi wankan ko?"nanma shiru tak'i
mgn"sauka dg samqn bed d'in yayi ya koma bath room yamayar da silvan yadawo
d'akin"yasamu tana d'aura towel d'in da k'yar tana rintse ido"sannu my khairee"ga
ruwan zafi can idan kika shiga zakiji dad'in jikin"yafad'a yana isowa gefenta"ta
koma fashewa da kuka"dan Allah kiyi shiru"nasan ban kyautaba"ki fad'amun meye zanyi
ki huce khairee?"kinsan yanzun mun dena fad'a ko?"shiru tayi tak'i mgn"duk yadda
yaso tayi mgn tak'iyi"tanata kuka da hawaye"idanuwanta sunyi jajir"cikin damuwa ya
d'auketa yanufi bath room d'in da ita"ya kwance mata towel d'in yasakata cikin
ruwan d'umi"tasaki k'ara tana son fita dg cikin"ya girgiza kansa yana fad'in zakiji
dad'in jikin kinjiko?"yafad'a yana kauda kansa dg barin kallon Albarkatun
k'irjinta"saima yafita dg cikin toilet d'in"bed sheet d'in yacire ya canza wani"ya
d'auke mata pant d'inta da rigar daya keta da jallabiyar daya cire ya sakasu cikin
wani had'add'e basket dayake zuba kayan wanki Aciki"kafin yafita da sauri"be jimaba
yadawo mata da inners d'inta da doguwar riga arebian gownt purple colour"ya Ajiye
gefen bed d'in"sannan yaje ya d'aura towel yatura kansa cikin bath room d'in"ummu
na tsaye tasamu ta gama gasa kanta tayi wankan wajibi"tana d'aura da towel ya
shigo"ko kallo be ishetaba" kingama ne khairee?"ko zaki jira nayi saimu fita
ko?"yafad'a yana k'ok'arin kwance towel nasa kuma bbu komai Ajikinsa sai towel
d'in"saurin kauda kanta tayi tana dafe bango tafara tafiya a wawware"yabita da
kallon tausayi harta fita dg cikin toilet d'in"shi kuma ya fara tsarkake jikinsa
yana tunanin dama haka Akeji idan ana son mutum??"shidai dama yasan sadda yafara
ganinta bejin haka Atare da ita sai dg baya ne bayan Aurensu yafaraji"Abinda kawai
yasani ya Aureta da zuciya d'aya bbu wani batun AUREN YARJEJENIYA Azuciyarsa"sbd
yasan hakan haramun ne"ita kuma sbd ta Amince yasaka yanuna mata suyi irin wannan
Aure"sannan Alokacin baijin zai iya cewa yana sonta ko tana burgesa"dalilai biyu
suka saka ya aureta yana jin zai iya Auren preety Agaba bayan Aurensu da ummu"na
farko data kasance batada tsoro shine kawai yaji ta burgesa"Azatonsa idan ya Aureta
zata kamu da soyayyar sa harta rok'esa k'arya saketa saiya basar sucigaba da
zama"dukda beda tsarin mace biyu Amma zai d'aure ya Auri preety sbd yamata
Alk'awarin zai Aureta"sai gashi komai ya sauya"sannu Ahankali hankali yafara jin
bak'in Abubuwa da yawa game da ita"saidai yanzun yasan bazaima iya had'a ummu da
wata y'a mace ba"yana fatan yadda Akanta yasan meye so da kulawa yafiso ya tsaya
Akanta ita kad'ai"ita kanta idan zatayi tunani meyasa bata tambayar kanta beda
dalilin Aurenta saidai kawai sbd mafitarsu?"yasan tabbas mafitarsu Alokacin na
d'aya dg cikin Abinda yasa ya Aureta"sai abu na biyu kuma shine ya juyata yadda
yaga dama"shin ko yanayin hidimar mak'udan kud'ad'en daya kashe bazai sqka ummu ta
fahimci ba AUREN YARJEJENIYA yayi da itaba.....yajima yana sak'a da warwara sannan
yafito dg cikin toilet d'in"yasamu kayan daya fiddo mata tabar masa da towel
nasa"ya girgiza kansa yana fad'in dama nidai nasan saita Allah kawai"khairee dogon
fushi zatayi dani"saidai yadda yalura d'azun dazata fita dg bayi tana tafiya "sai
yafara tunanin kodai yaji mata ciwo ne?"da wannan tunanin yayi maza ya shirya yana
kallon Agogo"k'arfe 10:38 "lallai lokaci yatafi"yafurta yana saka wata dakakkiyar
shadda light purple"yasaka Agogo kalar da talami sawu ciki duk kalar"wayoyinsa ya
d'auka yafito yanata zabga mata"kansa bbu hula"yafito sak Ango"dan yau fuskar tasa
da fara'a da walwala Acikinta"down stairs d'in ya sakko yasami ummu kwance samqn 3
seeter"ta dubai Abaya Ajikinta brown colour...wato ni kayan dana fiddo basuyi
ba ,ko kuwa sbd nine na fiddo shiyasa basuyiba??? Amma gashi nina saka kayan
datafiso na dinga sakawa"duk yayi maganar cikin zuciyarsa yana isowa gabanta ya
duk'a yakama hannunta guda ya sark'e da nashi"yasaka gudan hannunsa yad'ago
fuskarta..... subahanallahi! kukan dai har yanzun?"ko bakijin dad'i ne?"kanta kawai
ta kyad'a masa tana k'ok'arin janye hannunta dake cikin nasa yana murzawa"bara ko
tea ne kisha sai muje Asibiti"yafad'a yana tuna idan sunje Asibitin doctor d'in
namiji ne" Atake kishin dabai san yanada shiba yaji ya motsa"baidai ce komai ba
yatashi yanufi kitchen"befi mintina 10 ba yafito da cup me d'an girma da tea Aciki
yanata turiri yazo gefenta ya zauna"ta kauda kanta"wai khairee meyasa baraki mun
mgn ba?"banza ta masa"to shikenan kiyi hak'uri ga tea kisha sai muje Asibitin A&M
INTERNATIONAL HOSPITAL adubaki"ba k'aramin mamaki tayi ba dataji yafad'i sunan
Asibitin"dan ta musammun ce sai sarakai da shuwagabanni ake dubawa can"duk doctors
d'in turawane "ko katin Asibitin dubu goma ne"Acan Ake siyan magani kud'in ganin
likita 50k.....cup d'in daya kafa mata Abaki yasaka tadawo tunaninta"batayi musu
ba taci gaba da Amsa sbd ita kawai tasan me takeji"sai sannu yakeyi mata da damuwa
Asaman fuskarsa"ita kuwa tak'i kallonsa so yakeyi ko masifane ta masa Amma tayi gum
da baki tak'i mgn"bayan ya gama bata ya ajiye cup d'in yana fad'in tashi ki sak'o
hijab mu tafi"yak'are maganar yana k'ok'arin kiran driver"yasanar afito masa da
mota Agoge zai fita shi kad'ai"yana gama wayar ya kalleta"yaga batada Alamar
tashi"khairee ko bazaki iya tafiyar ba?"shiru tayi kanta Ak'asa"yakasa gane
nauyinsa takeji da Abinda yafaru"sannan zuciyarta na zafi tana tunanin Anya dama ba
sbd biyan bukatarsa yasaka yanuna kamar yana sonta ba?"Inda yana sonta daya sanar
mata kodan sbd martabarta daya k'wace"saidai ta lura shifa bbu ruwansa da wani abu
yafaru"yana hidimarsa kamar bbu Abinda ya wakana tsakaninsu"itace kawai kejin
kunyar had'a ido dashi"pls khairee kiyi hak'uri ki tashi muje Adubaki
kinjiko?"nasan nayi laifi idan mun dawo zan Amshi hukunci dg wajenki"saidai inaso
Amun hukuncin yadda yadace plsss! yafad'a Anutse yana binta da kallo"ta d'ago kanta
ta share hawayenta"da k'yar ta mik'e tsaye sbd zafi da radad'i datakeji Agabanta"da
k'yar ta iya takawa"batare data kallesaba ta nufi bed room d'inta"hula bak'a
tasaka,sannan ta yane kanta da mayafin rigar ta d'akko plate shoes ta saka"jikinta
nata k'amshi"fuskarta ta k'ara haske da shek'i"sosai kayan suka mata kyau" wayarta
ta d'auka ta fito"Ahankali ta shigo parlourn"big man na tsaye ya jingina da
bango"yayi nisa a tunani"takunta yasaka ya kalleta da sauri"cikin rashin sa'a suka
had'a ido"hawaye yagani na zuba samqn fuskarta"gashi ta masa kyau sosai"yah salam!
dan Allah ki taimakeni ki dena kukan nan khairee pls"yafad'a yana nufota"ta
sunkuyar da kanta k'asa"gabanta ya tsaya ya kama hannunta guda yana fad'in kona
d'aukeki?"girgiza kanta tayi Aranta tana fad'in ikon Allah kenan"yau big man ne ke
mata irin wannan lallab'awar bayan yagama kurin yafi k'arfin ya rarrashi mace....
Atare suka fito yarufe k'ofar da key suka nufi parking lot"wanda sosai ummu tayi
k'ok'arin saita tafiyar tata har suka iso wajen motar"da kansa yabud'e mata gaban
motar ta shiga ta zauna yarufe"shima zaga yawa yayi ya shiga ya kalleta kanta na
k'asa"cikin tattausan muryanshi yace"kina jin yunwa ko?"shiru tak'i mgn"be koma
cewa komai ba"yaja motar cikin nutsuwa yana tuna yadda ya risketa d'azun"saidai bai
zurfafa Abin ba"sbd jin yanayinsa yafara sauyawa"zaman
kurame sukayi Acikin motar"kowane da kalar tunanin dayakeyi"can wayarsa tayi
ringing ya d'auka yyi sallama"dg d'ayan b'angaren daddy yace"Abdallah kana ina?"ina
hanya zamuje Asibiti daddy"khairee nah ce bata lafiya"subahanallahi! Allah yabada
lafiya"Ameen daddy"dama dan in sanar maka yaran nan na gidan yari zasuyi zaman wata
5"sbd da safen nan police station na sakq aka kaisu"Ashe shigowa sukayi da rana
balki ta basu mab'oya saida dare sannan suka fito"da nufin idan sun sato sa'ada su
zuba mata powder"saida safe Afita da ita Acikin mota"sai Asirinsu yatonu" ni kaina
nayi wannan tunanin daddy"inba ta hakaba Ai bazasu iya shigowa ba"Allah dai ya
kyauta gaba"big man ya Amsa da Ameen"can daddy yace"kaje wajen jamilar?"kamar big
man yayi dariya yadai dake yana fad'in Anjima zanje daddy zan rarrasheta insha
Allah komai ya wuce"to shikenan dama Anjima da dare zanje wajen Alh Ibrahim (yayan
Ammi) muyi mgn dashi"Amma sa'ada ta zauna wajenta"ko masu Aiki na sallama sbd ni
kad'ai ne Agidan"to daddy insha Allah zan mata bayani"dama da safe sa'adar ta
tafi"dg haka sukayi sallama ummu dai kanta Ak'asa"sai satar kallonta Abdallah
keyi"bayan sun iso Asibitin yayi parking suka fito dg cikin motar"ya matso ya kama
hannunta"murya can k'asa yace"sannu kinji?"wajen ne ke miki ciwo?"shiru tayi Amma
bata k'wace hannunta ba"be koma mgn ba suka iso reception ya yanki kati"suka
zauna"ko zaman mintina 5 basuyiba aka kirata"Abdallah yafara shiga yaga doctor d'in
macece"kuma baturiya ce"sannan yadawo"suka shifa Atare "saidai ummu ta toge tak'i
shiga"menene kuma khairee??"yafad'a cikin rarrashi yana matsowa kamar zai
rungumeta"nika fita adubani mana"shikenan indai hakan kikeso"yafad'a fuska Asake
yana fita....Inda ummu bata iya turanciba dataji kunya"sbd duk da turanci tayi mata
bayani"Anan ta buk'aci ganin wajen"bayan tagani tasanar mata sai An mata
d'inki"kuma sai tayi 2days Acikin Asibitin"kuka ummu ta koma fashewa dashi"doctor
d'in na bata hak'uri"ta bata takarda kud'in komai da komai" harda kud'in gado dana
ganin likita 300k(dubu d'ari ukku) k'in Amsar takardar tayi tana b'ata fuska sbd
lawisa ta sanar mata Ammata d'inki akwai mugun zafi"tana cikin wannan yanayin big
man da wani doctor suka shigo"wanda big man d'in yaga doctor d'in zai shigo yayi
saurin shan gabansa yana tambayarsa ina zaije? matarsa na ciki Ana dubata"shi kuma
yasanar masa har doctor d'in tasan da zai shigo ta computer sukayi mgn"Amma yakasa
yadda shine yabiyosa sbd kishi karya kalle masa mata"saidai ganin ummu zaune tana
hawaye rik'e da takarda yasaka shi jin fad'uwar gaba yanufi wajenta da sauri.....

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*51&52*

........ my khairee menene,ko wani abu doctor d'in ta miki ne??duk ya tambaya
Ahankali yana duk'e Agabanta ya rik'e hannun ta guda"shiru tayi tak'i mgn"kallon
doctor d'in yayi ya tambayeta meke faruwa?"tamasa bayanin komai"cikin wani yanayi
ya Amshi takardar sbd yaje yabiya kud'in afara yimata Abinda yadace"kallonsa ya
maida wajen mutuniyar tasa"tayi k'asa da kanta ta had'e rai"gaba d'aya Abinda
yafaru ne cikin ranta tana ganin Abin kamar a mafarki"saidai yadda Abdallah yadamu
da ita yanata nan nan da ita tanata wanashi Abin yamata dad'i Aranta"yanzun
damuwarta guda shine yace"yana SONTA..... khairee zanje wajen biyan kud'in
nadawo"ko zaki bini ne?"ya tambaya k'asa k'asa yadda ita ce kawai zataji"dg doctor
d'in mace har namijin sai kallonsu sukeyi"dan sun fahimci Abdallah na mugun jida
ita"ita kanta baturiyar likitar bata tab'a jin bakak'en fata sun burgetaba sai
Akansu..... mik'ewa tsaye yyi sbd ganin batada Alamar yi masa mgn"yasaki Ajiyar
zuciya Ahankali sbd ganin doctor d'in yafita"dama da Alama wani abu yazo d'auka
cikin office d'in"shima saiya fita"ummu tabi bayan sa da kallo harya b'acewa
ganinta"doctor d'in ta dinga kwantar mata da hankali da sanar mata bbu zafin da
zataji nan Asibitin tayi banban da sauran Asibitocin data sani"kuma idan Akayi
d'inkin sati 1 zai warke inde tabi k'a'idarsu"tana cikin yimata bayanin Abdallah
yashigo office d'in yabata takardan biyan kud'in"yadubi ummu dake zaune tak'i
kallonsa"ya matso gefen kujerar datake zaune ya duk'a ya Aza kansa samqn
cinyoyinta"idanuwansa a lumshe ya kama gudan hannunta ya sumbata"yana fad'in ki
daure khairee kinjiko? ta d'auki kusan second 10 kafin tana b'ata fuska tace" to
kaje dg waje mana"bece komaiba yafita kamar yadda ta buk'ata"saidai daya fitan ya
tsaya dg bakin k'ofar shifa office d'in" lokacin k'arfe sha biyu saura"Ammi
yakira"tana d'auka tafara tambayarsa yamai jiki?"sai sannan yatuna d'azun fa yayima
sa'ada k'aryar kan ummu na ciwo"da sauri yace"da sauk'i muna Asibiti ne Ammi"kodai
laulayi takeyi ne Abdallah?"bashi bane Ammi"zazzab'i ne kawai"zanzo nanda mintina
30 na Amshi break fast"bamuci komai ba"dato ta Amsa yanajin surutun sa'ada yakashe
wayar"saidai yaji wani iri dayaji rakin ummu"yasan d'inkin Akeyi"duk sai yaji dama
yabarta saida yardarta ya Amshi hakk'insa"wani tsananin sonta da tausayinta yaji na
bin jini da jijiya na jikinsa"yana cikin wannan yanayin kiran kamal ya shigo
wayarsa sbd yaji Abinda su junuid da tj suka masa Agari"cikin rashin walwala ya
d'aga kiran"yanayin yadda ya Amsa sallamar kamal d'in"ya tabbatar wa kamal yanada
damuwa"hakan yasashi fad'in Abokina da fatan kuna lafiya?"Alhamdllh ina Asibiti
khairee ce bbu lafiya kamal"subahanallahi wane Asibiti ne?muna A&M INTERNATIONAL
HOSPITAL! Ayya Allah yabata lafiya" kasan dokar Asibitin basu bari Azo dubiya dana
zo ai"hakane saidai idan mun koma gida"Amma Anjima zanzo gidan zamuyi mgn"cewar
Abdallah yana yanke wayar"yayi shiru yana jin tausayin y'ay'a mata"yatuna ko bayan
wannan wahalar da mace tasha adaren farko zata d'auki ciki tayi nak'uda ta
haihu"sosai yaji k'imar ummu Aransa data kasance me tarbiyya har takawo masa
mutuncinta....yana wannan tunanin wata nurse tazo zata shiga"had'e rai yayi yak'i
matsawa"shan jinin jikinta tayi sbd fuskar big man ba b'oyayya bace"shi kansa
doctor d'in d'azun dayake d'an nigeria ne yaganesa"cikin sigar jan hankali tace"pls
zan wuce doctor ce keson ganina"yatsina fuska yayi yana kauda kansa yace"matata na
ciki idan ta fito kin shiga"yafad'a yana duba wrist watch d'in dake d'aure a
hannunsa"ganin bbu fuskar dazai bari ta shiga yasaka batayi mgn ba ta
wucewarta....yayinda ummu da doctor sunga komai ta tv da aka saita da CTV camera
Acikin office d'in"wanda ummu Abinda Abdallah yayi yamata dad'i sosai Aranta"ta
tabbatar kobe sonta yadamu da ita"doctor d'in data gani take tambayarta sbd itace
ta kira nurse d'in ta waya zata tura ummu zuwa room d'in da aka bata"An kammala
d'inkin"wanda taji zafi tasha raki"bayani ummu ta mata da nuna mata mijin nata na
kishinta sosai"itadai doctor murmushi tayi taje ta bud'e k'ofar big man na tsaye ya
juyo suka had'a ido"cikin harshen turanci sukayi mgn tasanar masa yaje room 5
yanzun za'a kamasa matarsa"Amma sun mata Alluran bacci"zata d'auki kusan Awa 2 tana
bacci"dato ya Amsa yayi gaba"Ahankali yashiga d'akin"fes d'akin yake"saman bed d'in
An shimfid'a bed sheet"ga fridge da tv manne jikin bango"ga dust bin Aciki da sink
agefe na wanke hannu"da alama cleaners na kulawa da komai"yafad'a yana tura k'ofar
toilet d'in shima fes yake"gefen bed d'in yaje ya zauna yafara danna waya"Ahaka
nurses biyu suka turo ummu samqn wani bed suka shigo"Idonta biyu baccin nason
d'aukarta"tunda suka shigo yatsurawa baby face nata ido yanata kallonta kamar yaune
yafara ganin ta"ta gallah masa harara"shi kuma ya maido mata da murmushi yana
mik'ewa tsaye yanufo gefen d'an gadon da deep husky voice d'insa yace"my khairee
sannu! yak'are maganar yana matsowa dab da ita yafara k'ok'arin d'aukarta"sudai
nurses d'in nata kallonsu"batayi musu ba sbd ganin basu kad'ai bane Acikin
d'akin"samqn bed d'in ya Azata"yamata matashin kai da cinyarsa"yana janye hular
samqn kanta"ta doke masa hannu"thank you tawan"ina Alfahari dake khairee nah"naji
dad'in yadda kika rik'e marta...kukan data saka yasanya yyi shiru be koma mgn
ba"ita kuma ta rufe ido sbd baccin dake fusgarta"Acikin mintina 5 bacci yayi Awon
gaba da ita"Abdallah yaja Ajiyar zuciya Afili yana furta Allah yabaki lfy khairee
nah kona goge kuskurena na baya"lallai na yarda da zancen kamal dayace SO baya
shawara yake shiga"yak'are maganar yana shafa gashin kanta ya gyara mata kanta ya
Aza samqn pillow d'in dake kan d'an gadon"yaduba time k'arfe 12:15 pm"Ahankali ya
sumbaci goshinta da lips nata"ya rad'a mata Agefen kunnanta kalmar I LOVE YOU" ya
mik'e tsaye yafita yana waiwayon ta"batare data san yana yiba"kai tsaye office d'in
ganin likitan yashiga yasanar masa su kula masa da motsinta nanda mintina 30 zaije
yadawo"dato ta Amsa shi kuma yafita"kai tsaye gida yakoma"duk Abinda yasan zata
buk'ata yabud'e d'akinta ya d'akko ya shirya cikin k'aramin troley nasa daya d'akko
d'akinsa"sannan ya d'auki blanket duk yafito dasu da kansa yasaka cikin mota ya
d'auki hanyar gidan Ammi"batare daya tsaya jiran driver ko body guards d'in
saba.... lokacin daya iso gidan Ammi har Anfara kiran k'arfe d'aya saura"Ammi da
sa'ada na zaune a parlourn"kan sa'ada na samqn cinyar Ammin"big man yashigo da
sallama Ahankali"kallo d'aya Ammi ta masa ta kasa gane Awane yanayi yake"saidai yau
taga yayi haske sosai"ta kumayi mamakin ganinsa da manyan kaya"dama kuma tana masa
fad'an nacewa saka k'ananun kaya dayayi Arayuwarsa....ina wuni Ammi?"Abdallah ya
katse mata tunaninta"lafiya qlau Alhamdllh"yaya ya Antyn da jiki?"da sauk'i baby
tayi bacci ma"to zan bika dan Allah naganota"wannan Asibitin ba'a zuwa dubiya
saita dawo kin dubata"ki tashi ki shiga ciki zamuyi mgn da Ammi"batace komaiba
fuska bbu walwala tanata turo baki ta tashi"Ammi tace"meke damun ummulkhairi
d'in?"d'an sosa k'eya yayi yana fad'in zazzab'i ne"Allah yabata lafiya"yau ka tuna
kayan Al'ada kenan?"d'an murmushi yasaki yana fad'in cikin satin nan yawanci da
yamma sune nake sakawa sbd khairee su tafiso na sakq"sai tayita rigima wai manyan
kaya sunfimun kyau"ta kyauta Ai"dama haka Akeso macen k'warai itace wacce mijinta
idan yayi ba daidaiba zata Ankarar dashibisa hanyar daya dace" Allah yayi mata
Albarka yabata lafiya"cikin jin dad'i ya Amsa harda yin murmushi"wanda Ammi tayi
mamaki"ga basket can na shirya komai sai kaje dashi dukda dai ranama tayi"shi lunch
d'in kabari da yamma sai kazo ka amsa"to Ammi Amma kar a Ajiye mana dinner"to
shikenan"shiru na mintina 10 ya ratsa tsakani"fuskar Ammi bbu walwala tace"sa'ada
tasanar mun Abinda matsiyaciyar matar daddynku ta Aikata da irin hukuncin daya
yanke mata"sai yanzun zaice zai maidani dayaga bbu ita?"to bbu Inda zan koma, y'ata
kuma na rik'e ka kwaso mun kayanta ka kamun nan.... ganin tayi shiru yasaka
Abdallah cewa" dan Allah Ammi kiyi hak'uri ki koma kodan sbd zuri'arki"idan kink'i
komawa kinsan wacece kuma daddy zai koma yayibo mana"kuma kinsan bayin kansa bane
meyasa bazaki masa uzuriba??"ko khairee wlh banji dad'iba datasan baku tare da
daddy"dan Allah kiyi hak'uri Ammi"shikenan Abdallah bbu yadda zanyi zan hak'ura na
koma Amma wlh shima saiya gane kuransa na wahalar dashi sannan zan koma....
murmushi yasub'uce masa"Aransa yace"oh mata basu girma Awajen mazajensu"yanzun ita
Ammi tsofai tsofai da ita wane Aji zata jama daddy?"sai kuma yatuna da ummu
yace"nima tawa rigimammiyar nacan na jirana"mik'ewa tsaye yyi yana fad'in zan wuce
Ammi"batace komaiba ta k'walama sa'ada kira"ta fito tana b'ata rai"jeki d'akko jug
d'in lemon cittan nan da lemon tsami yaje mata dashi za taji dad'in bakinta"dato ta
Amsa Abdallah cikin jin dad'i yaketa zubama Ammi godiya"itadai tana murmushi kawai
batace komaiba"ranta yabata yanzun yafara son ummu kenan?"kasancewar sa'ada tasanar
mata komai"ta kuma kira kamal ta tsaresa da tambaya yamata bayanin sanadin Auren da
had'uwarsa da ummu ta farko da Abinda ya had'asu"Ada taso ta masa mgn kuma araba
AUREN"saidai kamal daya nuna mata nagartattun halayen ummu yasaka ta fasa"sbd itama
shedace kan ummu nada hankali da tarbiyya"hakan yasa tabarshi sai ranar daya kamata
wani zance dake nuna yafara sonta zata masa tas"takumasha Alwashin bazai Auri
preety ba.....gashi Ammi"muryar sa'ada ta katse mata tunani"kije ki bisa dashi mana
yana bakin get"batace komaiba taje tasami big man tsaye yana saka basket d'in a
back sit"Autar Ammi sbd bazanje dake wajen khaireen ba shine kike fushi?"Eh mana
yaya Abdallah"hak'uri zakiyi zuwa gobe mun dawo"kuma ita dukta damu dabaki kusa da
ita"murmushi sa'ada tayi tace"dama nasan Anty zatayi kewata kai kuma shine kace
nazo nan ko?"shiru kawai yayi sbd yasan bazata gane komai ba"ya Amshi jug d'in
yasaka ciki yarufe"tana tsaye tana kallon sa tace"Allah yatsare
Agaida ita"ya Amsa da Ameen ya shiga mota yatafi....
saida yatsaya masallacin dake cikin Asibitin yayi sallah sannan yanufo
ciki"basket d'in ne da jug a hannunsa"Ahankali yaturo k'ofar yashigo da
sallama"tanata baccinta ta kwanta gefen damarta"Ajiye kayan yayi yanufi gefen bed
yaje ya sumbaci goshinta sannan yafita"be jimaba yadawo da sauran kayan ya
Ajiye"shi kuma ya matsa samqn bed d'in ya zauna ya janyota samqn jikinsa ya matseta
sosai kamar zai maida ita ciki"yana lissafin nanda mintina 30 zuwa 40 zata iya
farkawa dg baccin ta...yayi shiru yana bin farar kyakykyawar fuskarta da kallo yana
tuna yadda ya risketa d'azun da safe"sai yaji inama kar lokacin ya wuce"wata
zuciyar tace"kanada tabbas idan ta warke zata cigaba da zama da kaine bayan kasan
bata sonka??"wani irin fargaba yaji Azuciyarsa"yana jin tsananin zafin mubashshir
acikin zuciyarsa"gashi shi besan kowa na ummu ba balle ya tambayesa samari nawa ta
tab'a yi??"dan yanzun ya fahimci ba k'aramin zafin kishinta yakeyi ba...yajima yana
zaune yana tunani yana kallon ummu"wanda komai nata yamasa kyau"musammun lips nata
da gashin girrar ta dana saman kanta"yana wannan tunanin tafara motsi
Ajikinsa"yatsareta da ido kamar yana kallon TV"hamma tayi ta bud'e idanuwanta tana
salati....saidai ganinta datayi Ajikinsa yasaka ta had'e rai"tana kiciniyar
k'wacewa"dukda bbu k'arfi ajikin nata"da irin wannan rigimar kuma kika tashi
khairee??"yanzun wajen yadena miki ciwon ko?"kuka ta fashe dashi tana turashi dason
ta k'wace"Ahaka doctor d'in ta turo k'ofar d'akin ta shigo da wasu ledoji a
hannunta"big man yacikata badan yaso ba"ta sakko dg samqn bed d'in ta jingina
jikinta da bango tana tsuke bakinta"doctor d'in ta mata sannu tana fad'in zamuje
toilet kiyi sit bath"kanta ummu ta gyad'a mata"Abdallah dai bece komaiba yana kallo
suka shiga toilet d'in"bbu jumawa doctor d'in ta fito tabarta ciki"tafi mintina 15
sannan ta fito dg cikin toilet"jikinta da ruwa da Alama Alwalah tayi"kuma jikin
Alhamdllh da sauk'i sosai dan har tafiyarma normal takeyi"saidai wata irin muguwar
yunwa ke damunta"ranta yabata kallonta yakeyi"hakan yasa bata kallesaba"sai taga
yatashi yabud'e troley d'in ya d'akko mata hijab da prayer mate ya shimfid'a
mata"saima sannan ta lura da kayan dake cikin d'akin daya kawo"kallonta yayi yana
fad'in zokiyi sallar saiki karya ko?"nanma shiru tayi ta matsa ta d'auki hijab
d'inta ta sakq ta kabbara sallar"shi kuma blanket d'in ya shimfid'a samqn bed
d'in"sannan ya had'a mata tea me kauri"yazuba mata farfesun naman kaji da ships
dayaji kayan had'i"duk ya Ajiye gefen bed d'in yazauna yana kallonta tana Addu'a
tana hawaye"wanda hankalinsa yatashi matuk'a yafara zaton ko rabuwa dashi take
addu'ar yi???.....,...

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*53&54*

.......tunda Abdallah yatafi ummu ta gama waya da lawisa take tunanin ina yaje?
saidai kuma zuciyarta na wasi wasi da irin yadda suka tsara itada lawisa tayi" dan
ta k'ara tabbatar da cewa Abdallah na sonta yakuma damu da ita"saidai data tuna
y'an gidansu da mama sai taji shakku Aranta game da Abinda take k'ok'arin yi idan
ta sami sauk'i"wanda ta yadda wannan Asibitin tanada bambamci da sauran
Asibitoci"tunda gashi jikin nata Alhamdllh"tana wannan tunanin big man yaturo
k'ofar cikin nutsuwa ya shigo"bakinsa d'auke da sallama cikin k'asaitacciyar
muryarsa"yana rik'e da ledoji manya guda biyu Ahannun"fuskarsa bbu walwala"yayi
y'ar rama"lips nasa sun bushe...ido hud'u sukayi shida mutuniyar tasa"yatsura mata
ido yana Aiko mata da wani irin kallon daya sakar mata kasala Ajiki"ta turo masa
baki ta d'auke kanta da sauri"shi kuwa Ajiye ledojin hannunsa k'asa yayi yanufi
wajen fridge ya d'akko goran ruwa yadawo ya zauna saman farar kujerar dake kallon
gadon"still idanuwansa nakan ummu"b'alle murfin yayi yakafa Abakinsa"be Ajiye ba
saida ya shanye tas ya jefa roban cikin dustbin dg Inda yake zaune"ummu kuwa
jikinta yabata kallonta yakeyi saidai ta maida hankalinta wajen waya.... khairee
kin hak'ura dan Allah?"d'ago kanta tayi ta zabga masa harara tana fad'in ban
hak'ura ba kuma bazan tab'a hak'ura ba"ka manta irin wulak'ancin dakamun ranar
danazo gidan ka?"nace ka manta?"ta k'are maganar cikin masifa tana sakin
kuka....kinga pls kiyi shiru khairee"yaka mata ki manta Abinda ya wuce"ki d'auka
bada wancan Abdallah d'in kikeba da wanine sabo"kefa kikace bbu wanda bayayin
kuskure ko khairee?"to meyasa ni baraki yafemun kuskuran dana miki Abaya ba?"karki
manta kemafa kinmun"saidai nawa yafi yawa"zan iya komai sbd ke !;zan iya sadaukar
da raina Akanki "yaka mata ki yadda dani ki kwantar da hankalinki ko nawa hankalin
zai kwanta pls...."dakin san yadda na shiga damuwa dakin tausayamun"pls kidena cewa
bakya sona ina jin zafin Abin Araina"ni dama can ba irin wannan Auren nayi dake
ba"kece dama can dai kikayi irin wannan Auren da irin wannan niyar ,yaka mata ki
tuba" Amma wlh bazan iya rabuwa dake ba.....iya nan yafad'a yayi shiru yana jiran
jin meye zatace??"ta d'auki kusan mintina ukku kafin tace"ka gama dogon sharhin
naka?"ta fad'a batare data kallesaba"shiru yayi yanata kallon d'an bakinta yana jin
kamar yaje yakama kissing nata... ganin tayi shiru yasaka Ahankali cewa"ga wannan
ki duba ko Akwai Abinda bakyaso saina canzo miki ko?"yafad'a yana tashi tsaye ya
d'akko ledojin ya aza samqn bed d'in gefenta"hararar ledojin tayi"shi kuma yayi
murmushi yana fad'in kinyi kyau sosai"ni meyasa baraki harareniba?"banza ta masa
tak'i mgn"khairee! yakirata cikin wata iriyar murya"ak'ule tace"dan Allah ka
k'yaleni banaso kaje kabayar dasu mana"sannan wannan Abincin yayi yawa tunda Anan
babu wanda za'a bamawa"kazuba kaci mana kar Ayi Asaransa"kinaso naci ne?"k'in
kulasa tayi ta zame ta kwanta samqn bed d'in"jikinsa asanyaye yaje yazuba Abinda
yakeda buk'ata ya zauna kan kujera yana ci kamar magani yana kallonta"ba wani sosai
yaciba ya had'e komai yasaka cikin basket d'in ya d'auka yana kallon bayanta"sbd ta
bashi baya"Ahankali yace"khairee zanje wajen Ammin saina biya dg nan nayi
sallah"shiru tayi tak'i mgn kuma bata juyo ta kallesa ba"cikin damuwa yanufi k'ofa
yafita"ummu ta tashi zaune tafara duba ledojin shopping d'in"chacoolates ne dasu
biscuits, Sweet,cakes da ice cream da sauransu"ice cream d'in da cakes d'in kawai
ta d'auka ta zauna tana ci"tana tunani"bayan ta idar takomayin sit bath sannan tayi
sallar la'asar...big man kuwa gida yakoma yayi wanka da sallah ya shirya cikin
sabuwar shadda giznah light green"saidai yasaka hula"ba k'aramin kyau yayi ba"sai
wajen k'arfe 5:14 pm ya iso Asibitin sbd yabiya gidan Ammi"sadda ya shigo room d'in
doctor d'in na koma duba ummu wacce har tayi wanka ta canza kaya"Acikin kayanta
kala 2 daya d'akko mata d'azun"saida taji k'irjinta yabuga dataji Amon tattausan
muryanshi yana tambayar doctor d'in yaya yanayin jikin nata??"tasanar masa gobe
za'a iya basu sallama tunda da sauk'i jikin nata"gaba d'aya k'amshin turarensa
yacika mata k'ofofin hancinta"yana tsaye tunda ya shigo ya jingina bayansa Ajikin
bango"hannunsa guda cikin Aljihun wondonsa gudan hannun yana rik'e da waya yana
dannawa"ummu ta bishi da kallo tana yaba baiwar kyawun halittar tasa Aranta"tana
jin dad'in mallakarsa Amatsayin mijin Aurenta"har yanzun zuciyarta tak'i Aminta
data Aikata shawaran da lawisa ta bata"sai ranta yadinga bata kar garin jan aji
kuma ta b'allo ma kanta ruwa??....tana wannan tunanin doctor d'in ta fita"sai
sannan big man ya maida duka hankalinsa wajenta murya can k'asa yace"kin fara jin
yunwa ko?"shiru tayi tak'i mgn"bece komaiba yaduba warmers d'in Abincin daya shigo
dashi"tuwon shinkafa ne fara miyar danyar kubewa"ta wadatu da man shanu da naman
saniya"sai farfesun kifi dayaji kayan k'amshi"bayan yazuba ya matso ya Ajiye mata
yana fad'in pls kici kinjiko?"ni bazan ciba"d'an jim yayi"saiya saki Ajiyar zuciya
yana kallonta cikin muryar rarrashi yace"kiyi hak'uri kar laifina yasaka kiyi gaba
da Abinci khairee"ki daure kici kisha magani"idan kuma Abincin ne be miki
ba"fad'amun me kikeso sai naje nasamo miki??" ko?"yafad'a yana tasowa ya zauna
gefenta ya Amshe wayarta datake game da ita"bata kulashiba sai k'ok'arin matsawa dg
kusa dashi takeyi"gabanta nata fad'uwa"sbd sak Abinda yafaru d'azun yadawo mata a
k'wanya"Abdallah kuwa rik'e hannunta guda yayi ya janyota jikinsa ya rungumeta yana
fad'in"sai yaushe zaki dena wannan fushin dani khairee? fad'amun yaushe ne pls kona
samu nutsuwa?"nida nakeso ki koma zama y'ar lukuta shine bakyason cin
Abinci?..batayi mgn ba sai mutsu mutsun son ta k'wace jikinta dg cikin nasa
takeyi"shi kuwa kansa ya aza gefen kafad'arta"ya cire hular samqn kansa ya aza mata
samqn gashinta yana murmushi"har fararen jerarrun hakoransa suka bayyana"saima
Asannan ummu ta lura da wushiryar dake tsakkiyar hakoransa"wanda tayi masa bala'in
kyau"sosai yanayin da suke ciki ya musu dad'i Arai dg ita harshi"hannunsa ta kama
ta gartsa masa cizo"yakama dariya yana fad'in koda jini wajen zaiyi bazan cikakiba
khairee"kawai inason mu kasance Ahaka"ke kuma kina guduna ko? yak'are maganar yana
sinsinar gefen wuyanta yana manna mata kiss gefen wuyan da kumatunta"ita kuma ta
k'ak'aro kuka"adole yacikata yana rarrashinta taci Abinci"wanda saida ta bashi
muguwar wahala sannan taci Abincin"shi kuwa yakasa jin haushinta balle ko zuciya
yayi"gashi Anyi sa'a week end ne"gaba d'aya Anan ya yini"be fitaba sai gab da
sallar magrib....bayan sallar isha'i ya shigo d'akin"kuma daya dawo da tsarabar
ummu Ahannun sa"saidai jallabiyace fara gogagga Ajikinsa"da Alama wanka yakoma gd
yayi"bata cikin d'akin tana toilet"da alama wanka takeyi sbd yaji k'arar ruwa"sanin
halinta da kunya bazata iya shiryawa ba Agabansa" zatayi rigima idan ta fito ta
samesa"sai kawai yafita ya nufi wajen doctor d'in sbd yaji ta koma dubata...be jima
da fitaba ummu ta fito dg cikin bath room d'in"Abinda tasan zata buk'ata ta d'auka
ta koma ciki"sbd taji motsin shigowar sa da fitarsa"sannan ta lura da ledar daya
Ajiye gefen bed"koda ta shiga toilet d'in kayan bacci tasaka da k'aramin mayafi ta
fito"tana fitowa big man naturo k'ofar"ta b'ata fuska ta juya masa baya tana fad'in
wai malam wannan zaryan na meye?"hmm! khairee bakya gajiya da neman mgn"ni wajen
matata nazo shine nayi zarya?hmm! matarka kuma?"saidai ko wannan banzar marar
zuciyar ita kake nufi ko?"sarai ya fahimci preety take nufi"saiya basar yana fad'in
naji dad'i dakikamun mgn"dama ko masifar ne inaso Amun"bata kulashiba sbd wani irin
zafin kishin preety taji yataso mata"kawai saita nufi samqn bed d'in ta zauna tana
kallon tv"shi kuma ya zauna kan kujera fara"shiru na mintina 5 ya ratsa"can ya
kalleta yana fad'in kamal na gaisheki da jiki"kamar tana jira ta fashe da kuka tana
fad'in bana son gaisuwar tashi ina ruwana daku?"shiru yayi jikinsa yayi mugun yin
sanyi"ya fahimci ba k'aramar k'iyayya khairee ke masa ba"wato shima kamal laifinsa
ya shafesa kenan?"ya tambayi kansa"saiya canza topic d'in da cewa" to ki daure kici
wancan naman kinji dad'in bakinki ko?"bana buk'ata"tana fad'in hakan ta kwanta ta
juya masa baya"shi kuwa be koma mgn ba"sai wajen k'arfe 10 ya d'auki naman yafita
bakin titi yabayar"shi kuwa tsabar damuwa bayajin sha'awar cin komai"saidai ruwa
kawai yake sha"bayan yabayar yadawo ya shimfid'a blanket k'asa kan tiles ya Aza
pillow"yazo gefenta ya dinga yimata Addu'oi yana tofeta dasu"tayi bulum kamar tana
bacci"bayan ya gama yamatso ya sumbaci goshinta yana fad'in I love you so much my
sweet khairee"dg haka yaje yayi bissimilah ya kwanta"bayan yagama Addu'a yafad'a
tunani.....

*bayan kwana 5*
kimanin sati 1 kenan da faruwar wannan babban al'amari tsakanin big man da
ummu"tunda Aka basu sallama ta dawo gidan take wanashi da sakashi cikin damuwa"gaba
d'aya dukya zabge ya rame baya Aikin komai a office sai tunani"gashi da dare rufe
d'akinta takeyi"da safe kuma ko Inda yake bata kallo"tanadai yin girki dashi"Amma
bata kulashi tana sharesa sosai"gashi sa'ada bata gidan balle kodan sbd ganin
Idonta tarage wani abu"sosai big man yakoma halinsa na miskilanci da k'in son
mgn"tun kamal baya tausaya masa har yafara bashi tausayi"yana tunanin zuwa gidan
yabama ummu hak'uri kan ta janye komai su zauna lafiya"Ayau friday misalin k'arfe
8:11 am "ummu na zaune tasha gayunta cikin k'ananun kaya riga da wondo kanta bbu
d'an kwali"tanata chats da lawisa tana smiling"dan yanzun ta warke harma d'inkin ya
warware"saidai har yanzun tana shiga ruwan zafi....tunda big man yasakko down
stairs d'in yatsareta da ido bbu ko k'iftawa"ba k'aramin kyau da burgesa
tayiba"danshi dama baya son ganinta da kayan Al'ada sai k'ananun kaya"Ajikinta taji
kamar Ana kallonta Akeyi"ta d'ago kanta da sauri....tsab kyawawan idanuwansu suka
sark'e da juna"Abdallah be dena kallon nataba saima doso Inda take yayi"ya wanku
cikin farar shadda y'ar ciki da malun malun" kamar Ango sbd tsabar kyawun da
yayi"ummu kuwa kallon second 5 ta masa ta d'auke kanta tana jin zafin kishin sa
Aranta"sbd ji tayi kamar taje ta rungumesa"ta tuna jiya yadda yadinga yimata
knocking da rok'onta ta bud'e masa k'ofa ya shigo ko k'asa ne ya kwanta"shidai baya
son nesa da ita.... good morning beauty! d'aure fuska tayi tak'i Amsa gaisuwar
tasa"gefenta ya zauna jikinsu na gugar juna"Ahankali yace"khairee yau za'a maida
Auren daddy da Ammi bayan sallar juma'a.... Amamakinsa sai yaga tana murmushi had'e
da fad'in Alhmdllh"Allah yasa Alkhairi"Ameen khairee nah"dama fita zanyi tare da
daddy"break fast d'in saina dawo nayi"shiru tayi tak'i mgn"ko zaki mun rakkiya
ne?"cikin k'osawa tace"dan Allah kaje kar daddyn yagaji da jiranka"bece komaiba ya
mik'e tsaye zuciyarsa na wani irin turiri yafita"ita kuwa tashi tayi cikin sauri ta
had'a kayanta kala 5 da Abinda zata buk'ata cikin k'aramin troley d'inta"sannan ta
saka hijab saman kayanta ta d'auki hand bag da wayar ta da key d'in motarta"gabanta
nata fad'uwa ta rufe ko ina ta fito rik'e da troley d'in ta nufi parking lot"dukda
motar nada k'ura haka ta bud'e back sit ta ajiye troley d'in ta shige driver sit
taja motar"tana fitowa ta tsaya bakin titi tasha mai sannan ta d'auki hanyar me
duguri wajen k'arfe 8:35 am"tana driving d'in takashe wayar ta....tun tana driving
d'in cikin dad'in rai harta fara gajiya"sbd rashin sabo"bata iso mai duguri ba sai
wajen k'arfe 3 na rana"gajiya da yunwa na damunta"kai tsaye Aguwar da kakarta take
ta dosa"gidan hjy innah"bayan ta gama parking Abakin k'ofar gidan ta fito tana
janye da troley d'inta ta doshi cikin gidan.....tun dg soro har zuwa madaidai cin
tsakar gidan share k'al yake goge kamar ba gidan tsohuwa ba"da sallama ummu ta
shigo"bbu kowa tsakar gidan sai tabarma dake shimfid'e da redio Ajiye Agefe"troley
d'in ta Ajiye ta cire hijab ta kwanta samqn tabarmar tana maida numfashi"Ahaka
tsohuwar y'ar kimanin shekara 67 aduniya ta fito dg cikin wani d'aki da goro
Ahannunta"turuz tayi tana fad'in wacece nake gani kamar ummulkhairy?"nice
innah"ikon Allah kece tafe haka?"ko waya bakimun ba cewar kina hanya"ta fad'a tana
k'ok'arin zama gefenta tanata kallon ta"sbd yadda ta canza mata"ummu dai batayi mgn
ba ta tashi zaune suka fara gaisawa....
da yamma bayan ummu tayi wanka tayi sallah taci Abinci suna zaune parlourn
innah sbd ankawo nefa"inna ta dubeta tana fad'in wai nan kikazo ko kuwa wata hidima
Akeyi??dukda dai bbu wata hidimar dana san akeyi"dan Allah inna ki k'yaleni da
tambaya"banaso nidai ki sanarwa kowa ina nan"zancen banza kenan"kamar yaya karna
sanarwa kowa kina nan?"kodai yaji kikayi ?"sai gidana yazama mafaka bazakije gidan
mugun ubankuba?"kai innah Ai yanzun zaman lafiya suke da mama"Eh mana tunda yaga me
kud'i kike Aure"gashi ke kuma kina son bada matsala"inna bazaki ganeba Adena zancen
kawai"ke kika sani Ai"duk tsiyarki dai dole asan kina nan ko?"tunda ba haka zaki
tabbataba da zama nanba babu wanda yasani"shiru ummu tayi tak'i mgn"hankalinta na
wajen waya tana gama turawa lawisa text d'in ta sauka lafiya"shima Abdallah ta fara
tura masa text kamar haka....*na barka na fita dg rayuwarka Aganina shine
daidai"baka sona ka rabani da martabata kuma kak'i cikamun alk'awarin da mukayi
dakai na rabuwa da juna"sbd haka ina jiran takardar sakina bazaka koma ganina gidan
kaba har Abada* tana gama sending ta kashe wayar gaba d'aya...
Ab'angaren big man....

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*55&56*

....... Ab'angaren big man kuwa yayi busy ko gidan be dawoba balle yayi break fast
d'in daya ce zai dawo yayi"Ana tasowa dg masjeed Aka maida Auren Ammi da
daddy"wanda dg daddyn har Abdallah suna cikin farin ciki"dukda Ammin ta kafe ba yau
zata koma ba"Amma yayanta da daddy sunce yau zata tare"sbd An kwashe komai na gidan
Anzuba sabbi tun kwana 2 da suka wuce"duk irin farin cikin da big man yake
ciki"zuciyarsa da tunaninsa na wajen mutum guda"wato khairee"sai wajen k'arfe 4:35
pm yanufi gidan"saidai yarasa meyasa tunda yadoshi side nasu gabansa ke
fad'uwa?...kasancewar yanada key koda yaga k'ofar rufe be damuba saiya saka key
yabud'e ya shiga"samqn 3 seeter yaje ya zauna yacire malin malin d'in jikinsa"yana
k'arema cikin parlourn kallo"saima sannan yatuna da phones nasa daya saka
silent"zaro babbar wayar yayi yafara dubawa.....wata iriyar bugawa zuciyarsa
tayi"saidai yakasa yadda da Abinda yagani rubuce a text message d'in"da wani irin
hanzari ya mike tsaye ya nufi d'akin baccinta"yana murd'a handle d'in k'ofar
yajishi Arufe"yazaro ido ya nufi gudan d'akin"Abud'e yake saidai bbu kowa ciki"har
toilet d'in dake cikin d'akin yaduba bbu kowa"ya fito Arikice ya duba kitchen da
toilet d'in dake cikin parlourn duk bbu ummu"innalillahi wa inna ilaihir raju'un!
ya furta da k'arfi zufa na keto masa"yadafe kansa dake sarawa"yayinda zuciyarsa ke
wani irin had'ewa tana harbawa da sauri da sauri"dab'as ya zauna gefen kujera yana
kallon fuskar wayarsa kamar yanason fito da wani Abu Acikinta.....never wlh!
yafad'a da k'arfi yana yamutsa lallausan bak'in gashin kansa"yana girgiza kansa
yace"bazai yuyuba khairee wasa kikeyi... yak'are maganar yana dealing number d'in
ummu yajita is sweech up"ko malun malun d'in be mayarba ya mik'e tsaye yafita dg
cikin parlourn da wani irin mugun sauri"cikin y'an second ya iso parking lot ya
shiga mota"yajata a haukace"ikon Allah ne kawai ya iso dashi gidan Ammi"dg waje
yayi parking yafito ya wuce ciki"k'awayen Ammi biyune da Ammin da Anty wasilah"sai
matar yayan Ammin a parlourn suna zaune"kamar Anjehosa haka ya shigo bbu ko
sallama"gaban Ammin yafad'i",kallo d'aya ta masa ta fahimci yana cikin tsantsar
damuwa"sai tayi k'arfin halin cewa"kai lafiya zaka shigo bbu ko sallama??"da sauri
yace"kuyi hak'uri Ammi"ina yininku?"yaduk'a ya gaishesu"suka Amsa da masa murnan
maida Auren iyayen nasa"ya kalli Ammin yana fad'in baby fa?"sun fita da sadeeq zai
kaita lalle da wankin kai"to Ammi kizo zan baki sak'o"yafad'a yana nufar
d'akinta"Ammi ta mik'e tsaye tabi bayan sa...lokacin data shigo yana tsaye yanata
safa da marwa Acikin d'akin yana ganinta yanufeta kamar k'aramin yaro yakama
hannunta tun kafin tayi mgn cikin wani yanayi yace"dan Allah Ammi ki taimakamun
khairee tadawo guna!wlh ta tafi gidansu inaga... Akan me ta tafi?"kasa mgn yayi
yana sosa k'eya"d'aure fuska tayi tana fad'in kamata wani abun kenan ,ko kuwa sonta
ne kafara shiyasa kadamu da tafiyar tata,ko kuwa ta gaji da AUREN YARJEJENIYAR da
kukayi ko????".....sosai tambayoyin Ammin suka d'aure masa kai"yama kasa bata Amsar
koda guda d'aya"ransa na bashi kamal ne yasanar mata kenan??...."sa'ada ta fad'amun
irin yanayin zaman da kukeyi"hakan yasa na zurfafa bincike ta hanyar kamal nasan
komai"kayi kuma daidai"saidai inaso kasani bbu ruwana da tafiyarta, sbd bansan meka
mataba ta gaji da hak'uri dakai ta tafi"dan haka sai kasan yadda zakayi tadawo
wajenka"saidai muddin ka bari ummulkhairy ta sub'uce maka na tabbatar ba zaka
tab'a samun mace kamarta ba"yarinyar Arzik'i me kirki da girmama mutane da sanin
yaka mata..... Ajiyar zuciya yasaki yana kallon Ammi idanuwansa jajir yace"Ammi dan
Allah ki fahimceni"wlh ina sonta bazan iya rabuwa da itaba"sbd Abu kad'an shine
dukta damu"kuma ni Araina da zuciya guda na aur.....kaga Abdallah nifa bbu Abinda
zan iyayi"ban tab'a zuwa muka gaisa da iyayentaba sai sbd tayi yaji zan kwashi jiki
naje?...shiru yayi sbd shima sai sannan yatuna be tab'a zuwa ya gaida
iyayentaba"Asali kofa y'an gidansu da maifinta be saniba"lawisa kawai yasani Acikin
friends nata....fitar Ammi dg cikin d'akin yadawo dashi tunaninsa"cikin sanyi jiki
shima yafita"gaba d'aya hankalinsa da tunaninsa na wajen ummu"ransa yabashi sbd shi
takashe wayar ta"driving yakeyi yana tunani yana kuma gwada kiranta saidai maganar
gudace is sweech up"kai tsaye gidansu kamal yanufa"yana isowa bakin get dg waje
yayi parking"be fitoba dg cikin motar yayi dealing d'in number kamal"yana d'auka ko
sallamarsa be Amsaba yace"ina waje kasameni yanzun ina jiranka"bejira cewar saba ya
yanke wayar ya kife kansa samqn sitiyarin d'in motar ya lumshe idanuwansa yana
tunani"bbu Abinda k'irjinsa keyi sai bugawa"yasha Alwashin ko sama da k'asa zasu
had'u bazai iya rabuwa da itaba"kuma bbu shegen daya isa ya Aureta muddin yana
numfashi....cak tunaninsa yatsaya daya tuna da mubashshir"kodai wajensa ta tafi??
wata zuciyar ta tambayesa"it can wlh! bazai tab'a yuyuwaba"yafad'a da k'arfi"hakan
yayi daidai da shigowar kamal cikin motar"kallo d'aya yayiwa big man
yace"subahanallahi! Allah yasa ba matsala kuka samu da ummulkhairy ba?"itace kuwa
kamal"kuma babbar matsala"ta tafi tabarni kamal saidai ta turomun message tana
jiran takardar sakinta"na kirata wayarta kashe"naje wajen Ammi sbd ta taimakamun ta
koreni kamal"bansan ya zanyi da raina ba?"muddin narasa khairee mutuwa zanyi
kamal"pls & pls kabani mafita"yanzun haka banda tabbacin tana gidansu d'in"raina
yana bani ko wajen wannan d'an iskan ta tafi"idan kuwa zargina ya tabbata wlh
tallahi sainaga bayansa.... yak'are maganar yana furzar da wani zazzafan huci dg
bakinsa"jijiyoyin kansa da gaban goshinsa duk sun tashi....da farko dai inaso kayi
hak'uri ka bama kanka nutsuwa Ayi Abinda yadace"dukda dama komai yafaru laifin kane
Abinda na hango maka kenan tuni"zancen taje wajen wani dan Allah kadena karka b'ata
Aurenku"zan iya maka rantsuwa da alk'ur'ani ummu baza tayi hakan ba"kaima ka
sani"da Iliminta da komai da hankalinta"haba Abdallah! kar kishi ya rufe maka ido
kayi Abinda ba daidai ba"Abinda yaka mata Ayi shine ka hak'ura zuwa gobe muje gidan
k'awarta lawisa d'in nan nasan ita zata san Inda take ko?"nauyayyar Ajiyar zuciya
big man yasaki yana fad'in k'warai da gaske"ni nama manta da ita sai yanzun"muje
gidan nata kawai yanzun ko?"yanzun fa kace?"Ankusan kiran magrib fa"sannan niban
san gidan taba saidai k'ilan baby tasani saita kaimu"kuma sai idan mijinta yabamu
izinin shiga muyi mgn da ita ko??"Ajiyar zuciya Abdallah yasaki yana taunanin
yaushe matsalar zatazo k'arshe??"kayi shiru big man"me zance kamal?"nazo sbd
kataimakamun ne Amma naga ka d'auki matsayin da ummu take dashi Awajena da
wasa"ba haka bane kayi hak'uri mana zuwa gobe sai ayi komai tunda yau ta tafi"nasan
itama zatayi kewarka"hmm! kamal kenan" ba kasan yadda ta tsaneniba ne da bakace
haka ba"haba big man daurewa zakayi sai kace ba Abdallah d'in dana saniba?"Aina
canza kamal"ummu ta canza ni matuk'a ,muma dena wannan zancen"ni yanzun burinah
matata tadawo hannuna"to ita preety kayi yaya da ita?"ta dameni da zafin waya da
yimun zarya a office"wai na baka hak'uri iyayenta sunce ta fiddo miji"kuma kaine ta
zab.....doguwar tsuka big man yaja yana fad'in ina cikin damuwa shine zaka k'ara
mun da wata kamal?"wacece kuma preety?"kama dena kulata wlh"idan ta koma maka
zancena kasanar mata ni mijin mace d'aya ne wato *ummul khairy*" haka kawai ana
zaman lafiya zaka kamun zancen wata y'ar iska"y'ar dariya kawai kamal yayi sbd
yasan zancen yayi tsawo zasu iya samun matsala da uban gayyar"yana kallon sa
yace"rashin lafiya kayi duk kayi rama haka?"banza Abdallah yamasa sbd ya fahimci
watama tsokana kamal keson yamasa"ak'ule yace"malama fitarmun dg cikin mota"goben
ma idan bazaka rakaniba zanje da kaina"dg haka yayi shiru yatashi motar"kamal ya
girgiza kansa yafita bece maka.... Awannan dare na yau big man yayi shi cikin
damuwa da tunani"dukda yayi nafilfili na neman yardar Allah da kuma cikar muradin
sa na dawowa da matarsa sannan ya kwanta"Amma tunani ya hanashi baccin kirki"sai
wajen 2 am bacci ya kwasheshi yayi mafarkin ummu tanata kuka wai bazata koma
wajensaba....cikin damuwa ya farka yaga har 7 am tama wuce"da hanzari yatashi
yashige bath room yayi wanka da Alwalah yafito"bayan yagama sallah"yakoma gwada
kiran ummu Amma Akashe"cikin sanyin jiki ya shirya cikin manyan kaya"shadda ce
yasaka kalar sararin samaniya"ba k'aramin kyau yayiba"dukda yarame"lipton kawai ya
had'a da kansa ya zauna parlourn ya d'an sha"kafin ya kira sa'ada bugu biyu ta
d'auka"tun kafin tayi mgn yace"kinyi wanka?"eh yaya break fast zanyima"okay nanda
20 minit ki tabbar kin gama ki sameni part d'in mu"to yaya zanzo d'in"nakira Anty
bata shiga"baby Antyn ki fushi takeyi dani"ta tafi ta barni yanzun so nakeyi tadawo
guna"kai yaya meka mata da zafi haka? ta k'are maganar kamar zatayi kuka"idan kinzo
munyi mgn"kinsan Ai gidan wannan k'awar tata lawisa ko?"Eh nasani"Ajiyar zuciya
yasaki yace ina jiranki pls"dg haka ya yanke wayar"yana tunanin Allah yasa kar
Ammin ta hanata zuwa"kasancewar Ammin tun jiya ta dawo da dare sbd tursasawar
yayanta"yana kashe wayar yakira kamal"bugu 3 ya d'auka ko gaisawa basuyiba yace"na
shirya kai nake jira"haba big man kasan kuwa k'arfe nawa yanzun? sakko zamuyi gidan
mutane?pls kamal idan bazaks jeba zanje nika d'ai" yana fad'in hakan yakashe wayar
ya mik'e tsaye Afusace yabar side d'in nasu"cikin gidan ya shiga"Ammi da daddy da
baby suna dining area suna break fast"wanda baby gaba d'aya tana cikin damuwar
tafiyar ummu"yayinda daddy keta nan nan da Ammi tanata sha masa
k'amshi....lolx"cikin nitsuwa Abdallah yashigo da sallama"sosai Ammi taji tausayin
d'an nata da taga duk ya zabge ga damuwa Atare dashi"saidai bataso ta goyi bayansa
tunda batasan meya faru ba"bayan ya gaidasu sa'ada ta tafi d'akinta ta d'akko
mayafi ta fito big man na tsaye"ina zakuje da safe haka?"cewar daddy"zata rakani
wani wajene daddy"cewar Abdallah yana kama hannun sa'ada suka fita"bbu me mgn
cikinsu
har suka iso parking lot"body guards nasa na ganinsa suka taso ya tsaidasu"bayan
sun shiga motar sa'ada tace"yanzun Antyn tana gidan su yaya?" bansan Inda ta tafiba
sai munje wajen lawisan tukum maji"ko gidansu taje k'ilan"Amma nidai inajin kunyar
zuwa gidansu yaya"sbd mamansu tanada kirki bazanso tasanar mata laifin kaba
mutuncinka ya zube"bazata fad'i ba baby"sbd nasan halin khairee nah tanada hangen
nesa"koke sau nawa tana miki warning karki sanarwa da Ammi sirrinmu shine kika
sanar mata ko?"turo baki tayi tak'i mgn"Abdallah ya d'auki wayarsa ya kira kamal
yana fad'in idan kaga dama ka fito mu wuce"dg haka yakashe wayar yana gyara parking
ak'ofar gidan su kamal d'in"sa'ada ta fito dg front sit tadawo back sit"hakan yayi
daidai da wayarta tayi ringing"waye ke kiranki?"yaya sadeeq nefa"bance ki d'auka
ba"haka kawai ku damemu da surutu"Abarni naji da damuwata mana"dan Allah yaya kayi
hak'uri na d'auka "wlh sbd ban d'auka ba zai iya shiga damuwa..... had'e rai
Abdallah yayi yana mamakin yaushe baby ta fitsare har haka?"wato sadeeq da k'arfi
da yaji ya cusa mata soyayyarsa Azuciya.....wayar ta katse wani kiran yakoma
shigowa"big man yaja tsaki yana fad'in ke bani wayar"me zaka yi yaya pls?"bazaki
bani ba?"tana turo baki ta mik'a masa"ya d'auka yana fad'in wai meye haka
sadeeq?"ina tare da ita zamuje wani waje idan tadawo zata kiraka"dg haka yakashe
wayar ya cillo mata ita"Alokacin kuma kamal ya shigo cikin motar"sa'ada ta
gaidashi,ya Amsa da kulawa"yayinda uban gayyar keta cin magani yana driving
d'in"Abokina Antashi lafiya?"Alhamdllh"cewar big man Atak'aice"yana fad'in ke inane
Anguwar?"suna Ali Ak'ilu road"beyi mgn ba suka d'auki hanyar gidan lawisa"sa'ada na
kwatanta masa har suka iso"Abdallah na kallon sa'ada yace"jeki sanar mata gani nan
zan shigo muyi mgn"ko kuma idan mijinta na nan kimun sallama dashi"dato sa'ada ta
Amsa ta fito dg cikin motar ta tura get d'in gidan lawisa ta shiga"lawisar da
mijinta
na tsaye a parking lot zai shiga mota da Alama rakkiya tayo masa"tana ganin sa'ada
ranta yabata tare da big man suke"Aranta tace Anzo wajen"tana murmushi ta Amsa
sallamar sa'ada tana fad'in baby kece tafe haka?"gaidasu tayi Amutunce tana fad'in
Eh nice Anty lawisa tare da yaya muke yace"yana sallama dame gidan naki"okay sweet
heart mijin bestie ne yana waje"dato nuran ya Amsa ya fita"ita kuma taja hannun
baby suka wuce ciki"bayan mintina 5 Abdallah da kamal da nura suka shigo
Atare"sosai lawisa tayi mamakin ganin wai Abdallah ne yau Agidanta yazo sbd
ummu"saidai A fuska bata nunaba"fuska Asake ta tarbesu suka zauna suka gaisa"nura
ya kalleta yana fad'in zan tafi kawai tunda kinyi bak'i"dato ta Amsa yayiwa su
Abdallah sallama yafita"Abdallah ya kalli sa'ada yana fad'in baby tashi ki shiga
ciki"batace komaiba sbd dama sadeeq takeson ta kira"saita tashi ta wuce bed room
d'in lawisa"Ahankali kamal yace"dama lawisa wajenki mukazo"Abdallah da ummulkhairy
sun d'an sami matsala shine tayi yaji"yakirata waya kashe"dan Allah munaso musan
tana gidansu ne ko kuwa wani wajen taje?"sannan dan Allah kibata hak'uri komai ya
wuce"nasan kinsan wane irin Aure sukayi Abaya"Amma yanzun bbu wannan zance.....
Abdallah ya karb'e zancen da cewa pls lawisa ! ki rarrashi khairee ta dawo
d'akinta"ina sonta har cikin raina da gske nakeyi"kamar yadda Abokina yafad'a komai
ya wuce"Ahankali lawisa tace to Alhamdllh naji dad'in komai ya wuce"saidai gaskiya
bansan Inda tajeba bara dai na kirata naji"ta fad'a kamar batasan komai ba"saidai
koda ta gwada kiran wayar bata shiga ba"ta dubi Abdallah da yayi tagumi tace"ina
zaton tana gidansu"karku damu insha Allah zata koma"godiya suka mata suka fita"ita
kuma ta wuce ciki tasami sa'ada nata waya da sadeeq"ta sanar mata sun fita"sallama
sukayi da ita ta fito tasamu har sun shige mota"itama shigowa tayi"big man ya kalli
kamal yace"gidan nasu zamuje yanzun ko?"k'arfe 9:16 am fa"kayi hak'uri zuwa marece
mana"shikenan Allah yakaimu"dg haka motar ta d'auki shiru"kowane da irin kalar
tunanin dayakeyi"Abdallah daurewa kawai yayi saidai yana ganin da k'arfe 2 zasu
tafi gaskiya"Inda son samun sane ummun tadawo yauma kawai......

misalin k'arfe 2:38 pm"goggo luba ce zaune atsakar gidan tayi tagumi sbd Abin
duniya yadameta"ta jingina bayanta ajikin pillow"tanata fita da mafici"kasancewar
da zata haihu CS Akayi mata"bayan Anyi cs d'in kuma Aka gano tanada ciwon
sugar"shiyasa d'inkin da aka mata keta bata matsala"dukta rame tayi duhu"yaranta
basu taimaka mata da Aikin komai sai mariya"itama Abinda ta gadama takeyi"mama ce
kullum da safe take dafa ruwa tayiwa baby girl d'in wanka ta kaima Luba nata taje
tayi"da rana kuma hjy yaya ke dafa mata"Abinci kuwa kullum mama ke girkawa sbd
itace yanzun da me gidan kullum"saidai kawai ta raba girkin"zatayi iya nata da
yaranta da baba"su kuma su goggo luba itada zuri'arta ta basu nasu su dafa"sbd gasu
nan rid'i rid'i basu Aikin komai Agidan bazata dafa tabasu su ciba"uwarsu ma bata
morarsu balle ita"ko shara da wanke wanke Almajiri mama ta d'auka"Asiya kuwa
cikinta ya tsufa yashiga watan haihuwa....gaba d'aya goggo luba tayi mugun yin
sanyi musammun data fahimci bata gaban mijin nata hidimar gabansa yakeyi"kasancewar
ummu natai maka masa" ga kayan Abinci Ajiye ,kud'in cefane kawai yake bayarwa"saisu
mariya suyi girkin"ko kud'in Asibiti da akaci Aminu ne yabiya da hjy yaya"shi kuwa
yanata masifa kan tagama haihuwa Agidansa"sannan irin yadda mama ke kyautata mata
da bama babyn kulawa yak'ara sanyata nadamar Abinda tayiwa mama da
zuri'arta"musammun dataga yaranta keta cin baya Agidan yaran mama nayin sama...tana
wannan tunanin mahmood Autan mama ya shigo tsakar gidan Aguje yana fad'in mama ga
mijin Anty ummu nan yace" zai shigo ku gaisa"wlh d'an gayu ne yanata k'amshi...mama
ta fito tsakar gidan tana fad'in zonan"babu musu yabiyota d'aki"tana kallon sa
tace"da gaske kakeyi? Eh mama shida Abokinsa ne duk y'an gayu ne"to shikenan maza
jeka tattara takalman dake watse tsakar gidan sai kaje kace musu ya shigo"tana
fad'in hakan ta wuce ciki ta sako hijab ta fito ta k'ara fesawa parlourn air
freshener"sannan ta koma ciki ta d'akko tray da cup ta bud'e fridge dake cikin
parlourn ta azo swan roba biyu lemo roba biyu"kasancewar tana Ajiyewa sbd bak'in
kunya irin haka"bayan ta Ajiye kan carpet ta zauna tana tunanin meyasa ummu bata
sanar mata mijinta zai zoba??kodan sbd ashiryama zuwan nasa....
tunda Abdallah da kamal suka tura mahmood....

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*57&58*

.........tunda Abdallah da kamal suka tura mahmood ya sanar ma mama zasu shigo
k'irjin Abdallah ke bugawa"Azuciyarsa yana Addu'ar Allah yasa khairee ta Amince ta
biyosa su koma gidansu"saidai kuma wani gefe na zuciyarsa tsantsar tausayintane
dana iyayenta dayaga gidansu"wanda Azatonsa gidan su lawisa shine gidansu ummu"sbd
yanayin jiki me kyau da suturan mutunci datake sakawa saiya d'auka ita ba y'ar
talakawa bace"Ashe rufin Asirin ubangiji ne"koda kuma suka tafo can wajen gidansu
lawisa ya nufa saida kamal yasanar masa bafa nan bane gidan su ummu....wata Ajiyar
zuciya yasaki fuskarsa cike da damuwa yakalli kamal yace"kamal dama iyayen khairee
masu k'aramin k'arfi ne? shine bak'a tab'a sanar mun ba"wannan Ai Abin kunya ne
Awajena da gun mutane"Aga da samuna da komai Amma gidan surukai nah haka... yak'are
maganar yana kallon kamal cikin wani yanayi"kamal na k'ok'arin mgn mahmood ya iso
gefensu yana cewa"mama tace ku shigo"d'an murmushi Abdallah yayi ya matso ya kama
hannun yaron yana fad'in khairee tana ciki ko?"Anty ummu kake nufi?"Eh ita"nidai
ban ganta ba....kaga kabarsa muje ciki kawai"cewar Kamal"big man beyi mgn ba yana
rik'e da hannun mahmood suka jera suka nufi cikin gidan"kamal ne yafara shiga da
sallama Abakinsa sau 2"goggo luba dake zaune tsakar gidan ta Amsa"yayinda su Asiya
ke lab'e jikin window d'in d'akinsu suna hangosu sbd basu tab'a ganin big man ido
da idoba sai a tv ko jarida"sosai Asiya taji zafin mallakarsa da ummu tayi
Amatsayin mijin Aurenta"kamal da Abdallah suka rissinah suka gaida goggo luba"ta
Amsa kafin mahmood yanuna musu d'akin mama"saidai Amamakin su be bisu ba yatsaya
tsakar gidan"Abdallah kuwa ransa yabashi sun sami kyakykyawar tarbiyya"shiyasa ummu
ke k'ok'arin koyawa sa'ada irin haka"Allah yasa suma yaransu ta musu irin wannan
kyakykyawar tarbiyyar....sallamar da kamal yayi yasaka yadawo nutsuwarsa"da tausayi
yake kallon parlourn dake tsab yanata k'amshi"cikin rashin sa'a suka had'a ido da
mama"Atake yaga kamannin ummu Asaman fuskarta"k'asa yayi da kansa suka duk'a har
k'asa suka gaisheta"ta Amsa cike fara'a tana musu sannu da zuwa da tambayarsu mutan
gida?"kamal ne ke k'ok'arin bata Amsa"Abdallah dai kansa ak'asa....bayan shud'ewar
second 15 kamal yayi gyaran murya cikin ladabi yace"mama sunana kamal"Amini kuma
d'an uwan Abdallah mijin ummu"zancen gaskiya Abinda yakawomu dama game da
ummulkhairy ne"sun d'an sami matsala da Abdallah shine jiya ta tafo gida....
subahanallahi! meke damun ummulkhairi da zatayi yaji bazatayi hak'uri ba?"kuma kaga
bata zo nan ba"cikin sub'utar baki Abdallah yad'ago kansa yace"batazoba mama?"to
ina zataje?"dan Allah Afitomun da matata"d'an murmushi mama tayi tace"kodai tana
gidan lawisa ne ko gidan yayata murja"bata gidan lawisa munje can"cewar kamal"mama
batayi mgn tafara danna waya"Atake tasaka kiran goggo murja"bugu 3 tayi goggo murja
ta d'auka"bayan sun gaisa ta tambayeta ummu tazo?" ta sanar mata ah ah"kashe wayar
tayi"tana fad'in to ina zataje?"wlh kuwa, kuma wayarta Akashe take"duk Abdallah
d'in yadamu sosai"dan Allah mama Ayi hak'uri komai ya wuce"bbu komai karka damu
ranta zai b'aci ne ta haka kawai zata dena gigin tayi yaji...kiyi hak'uri mama kar
Amata komai laifinane"cewar Abdallah cikin damuwa"koma miye yaka mata ta tafi
ba'asan Inda tajeba?"ta bari babansu yasani ranta zai b'aci"ta fad'a tana k'ok'arin
kiran hjy innah"hands free tasaka wayar"inna na d'auka tayi sallama"mama ta Amsa
tana gaisheta"inna tayi saurin cewa" dama ko baki kiraba zan kiraki nasanar miki
wannan yarinya ummulkhairy tazo tamun zaune....wata nauyayyar Ajiyar Abdallah
yasaki"wanda mama da kamal naji"inna taci gaba da cewa"babu irin tambayar daban
mataba tasanar mun meke tafe da ita ko yaji tayi tak'i sanar mun koma?"ina take
innah?"gata nan zaune tana kallo"bata wayar"haba inna wai meye haka?"sukaji
siririyar muryar ummu"Abdallah ya lumshe idanuwansa yanaji kamar tana gabansa"kwana
d'aya kenan dabe gantaba yaji wani irin mugun kewarta....cikin tsawa mama
tace"bazaki Amshi wayar ba?"nafa Amsa mama ina wuni?"bana son ita gaisuwar
taki"Ashe bakida mutunci ummul khairy?"dama irin tarbiyyar dana baki kenan?"to
shikenan kinyi daidai"idan kin gadama gobe in Allah yakaimu mijinki zaizo nan su
gaisa da kowa da kowa ko biyosa ki koma d'akinki"ko kuwa ranki yayi mugun
b'aci....kukan shagwab'a ummu tasaka zatayi mgn mama ta kashe wayar"kamal kansa
ak'asa yace"mungode sosai mama insha Allah shima zai gyara"to shikenan"zaman Aure
d'an hak'uri ne sai Andinga hak'uri da juna dan Allah"zuwa goben zaku iya zuwa can
medugurin"zan kirata Anjima ta bud'e wayarta ta turo muku address d'in Anguwar da
komai"dato kamal ya Amsa"Abdallah kansa Ak'asa ya dinga yima mama godiya"tace"bbu
komai ko ruwa baku shaba ko?"sai sannan kamal ya zuba musu ruwan suka sha"mama ta
k'ara musu nasiha sannan sukayi sallama suka fito"Abdallah yaja hannun mahmood suka
fito k'ofar gidan"rafar y'an 1k guda biyu yabashi wai yaje yasiyi sweet"yaron ya
nok'e kafad'arsa yana fad'in nidai kabarsu mama ta hanani Amsar kud'in mutane"kuma
zatamun fad'a"baza tayi maka ba tunda nine na baka" ka Amsa gobe zanzo na d'aukeka
na kaika wajen khairee ko?"d'an murmushi yaron yayi yace"tab bazan jeba karta
dukeni"abu kad'an da mutum yayi saita dakesa"Abdallah da kamal nata yimasa
dariya"da k'yar ya Amshi kud'in ya shige gida" su kuma suka shige cikin mota"yana
shigowa ya nufi d'akin mama goggo luba tabishi da kallo"harararsa maman tayi tana
fad'in meyasa ka Amso musu kud'i?"sanar mata yadda sukayi yayi sannan ta Amsa ta
kirgo dubu goma tabashi yakaima goggo luba"hannunta har kirma yakeyi ta Amsa sbd
dama batada kud'in"jikinta Asanyaye taketa godiya"sbd ta fahimci bata gaban
mama"kuma bata bak'in ciki da ita kamar yadda ita take bak'in ciki da
ita....mahmood na k'ok'arin komawa d'akin hjy yaya ta shigo bbu ko sallama tana
fad'in ina hajara?yanzun mariya tazo ta fad'amun mijin ummu yazo"sbd bak'in ciki
matsayina na kakarta bazakice mijin yaje ya gaisheni ba?"ta k'are maganar tana yaye
labulen k'ofar d'akin ta tsaya dg waje"mama ta mata banza tak'i mgn"Ada tayi niyar
bada itama dubu goma Akai mata Amma wannan maganganun datayi yasaka ta fasa"saima
ta mik'e tsaye da kud'in Ahannunta ta wuce k'uryar d'aki"oho ba shakka"idan kin
shige dasu d'aka ai rufa'in yadawo dole ki bashi hakk'insa matsayinsa na
ubanta"uffan mama bata ceba ta mata banza"saida ta gaji da kumfar bakinta sannan ta
matsa wajen goggo luba tana kallon Abinda Aka bata"murya can k'asa k'asa tace"bani
Aron dubu d'aya idan rufa'i yadawo tabashi yabani zan baki"gaskiya hjy saidai kiyi
hak'uri inada lalurar kud'in nan....kina nufin bazaki bayar ba?"Eh gaskiya"lallai
Luba kin cika butulu"yanzun ko kyauta bazaki iya bani dubu daya ba?"Ai fa sai kiyi
wlh bazan bakiba"dama kece kullum ke nunamun kar nabari hajara ta fini bayan kuma
Allah ne meyi....lallai kin cika y'ar iska luba"dan kina matsiyaciya ni kike gaya
ma mgn sbd hajara?"k'ilan kema ta shanyeki d'in"ko kuwa sbd ganin y'arta na Auren
me kud'i shiyasa kike haka"karki koma zagina hjy"dg yayar mahaifiyata uba d'aya
baki wuceba"sai kuma zamanki umar mijina dg haka sai me???....nanfa hayani ta kaure
tsakanin hjy yaya da goggo luba sunata zage zage" yaran goggo luba sun shiga fad'an
Akan karta koma zagin uwarsu....shigowar Aminu gidan yasaka suka nutsu sbd beda
wasa"shine yakashe wutar"mama kuwa na d'aki batace musu uffan ba"Aranta tace"Ai
dama duk taren daba ta Allah da Annabi bace bata zuwa ko ina....
bayan sun shiga mota Abdallah yace"gaskiya kamal kai Abokine na gari"banida
bakin yimaka godiya"Allah yabarmu tare"Ameen Abokina"kaga Inda ummu tayo gadon
halin kirki da sanin yaka mata ko?"nagani gaskiya"ban tab'a ganin Inda uwa kek'in
goyon bayan nata irin hakaba sai kan mama"kuma na tabbatar idan na rasa khairee
bazan tab'a samun mace kamartaba"bakaji yadda naji k'aunar mahaifiyar taba Araina
da ganin k'imarta"ko tambayar meya faru batayi ba kawai tahau khairee da fad'an ta
koma"to ai kawaicin iyayen namu kenan"wanda mu yanzun bamu iyawa yaranmu hakan"kai
kuma saika gyara ka kula sosai da ita"kuma Abin farin ciki bata sanarwa innar
dataje gidanta wani Abuba"kaga kenan matar rufin asiri kasamu"dan Allah Abdallah ka
canza" ta yadda ummu zataga ba yadda tasan kaba abaya"insha Allah Abokina dolene
wannan"fatana nidai ta kwantar da hankalinta"damun koma mu canza sabuwar
rayuwar"Inda son samunane mu koma sabon gidanmu ma saidai nasan sai zuwa nan dako
sati 2 haka"sai zancen gidansu kuma"inaga kawai na canza musu gida ko kuwa Arushe
gidan Acanzashi??"garadai Arushe d'in inaga zaifi"to shikenan sai Ayi hakan....sai
fira sukeyi jefi jefi wanda kamal na lura da yanda Abdallah yake cikin farin
ciki"can yace"yaka mata kamar nanda sati 1 kuje kaida ita ka gaisa da mahaifinta"Eh
zamuje d'in"Inda marece beyiba wlh da yau zamuje me dugurin"Amma goben sai muje ta
jirgi mudawo cikin motar khairee ko?"Eh sai Ayi hakan"dg haka sukayi shiru....big
man yasauke kamal bakin get d'in gidansu shi kuma ya wuce gida....
washe gari tun wajen 7 am Abdallah ya shirya cikin milk d'in shadda"Ammata
Aiki da orange d'in zare"yayi masifar kyau "8 am daidai suka shige jirgi"cikin ikon
Allah 10:35 am suka sauka"tun Acikin jirgi text message d'in ummu ya shigo wayar
kamal"sbd da dare mama ta kira ta mata nasiha da bata shawarwarin yadda zata rik'e
mijinta musammun tunda yana sonta"saidai kuma ummun tasha Alwashin bazata tura masa
address d'in ba kamal zata turamawa"lokacin da suka nufi bakin titi big man
yace"bara na kirata k'ilan Ayi sa'a kota d'auka saina sanar mata mun sauka"ga
address nan ta turomun tun d'azun"shiru big man yayi yana tunanin har yanzun
khairee bata dena fushin dashi ba kenan?"sbd inda ta hak'ura da shine zata turoma
address d'in gidan"kamal daya fahimci beji dad'i ba yabashi hak'uri"bece komaiba
suka shiga cikin Adaidaita bayan kamal yasanar da Inda za'a kaisu.....
B'angaren ummu kuwa tun washe gari da safe ta aiki wani yaro dake shigowa
gidan innah yamata cefane"da siyo mata Abinda yadace"tayi girki me rai da lafiya
sbd tasan Abdallah be karyawa da safe saiyakai 12"innah dai na zaune tana kallonta
tana yimata tsiya wai dama ashe tana son mijin nata Amma tayi yaji tabarsa"ummu
bata kulataba tanata Aikace Aikacenta"sai wajen k'arfe 10 na safe ta idar"bayan ta
gyara parlourn innah ta jere komai tsakkiyar carpet"ta shiga wanka"bayan ta fito
tana shiryawa kiran kamal ya shigo wayarta"saidai gabanta yafad'i"daurewa tayi ta
d'auka da sallama"kamal yayi murmushi yana fad'in ranki yadad'e mun sauka dg cikin
nafef"muna bakin wani shagon provision d'in nan"okay zan tura yaro yazo yatafo
daku"dato ya Amsa ta yanke wayar" ta fito tsakar gidan ta sami yaron data Aika ta
sanar masa idan yaje bakin shagon zai gansu"saiya taho dasu"dg haka ta wuce ciki ta
saka doguwar riga ta lace milk me zanen yellow"ta aza hijab iya gwiwa tayi zamanta
bed room d'in k'irjinta nata bugawa"yayinda inna ke zaune Asoro tana shan
iska....cikin nutsuwa kamal dake gaba yayi sallama sau 2 suna shigowa cikin
soron"inna ta Amsa tana fad'in ina Audullahin yake Acikin ku?"big man na murmushi
yace"gani nan tsohuwa mai ran k'arfe"duk sukayi dariya gaba d'aya"kafin su duk'a
suka gaishe da ita"ta Amsa ta musu sannu da zuwa"Abdallah yace"ina kika b'oye mun
mata?"koma dai kishi kikeyi ne? Idan shine ki kwantar da hankalinki gani
nazo....D'an murmushi inna tayi tace"dg baya kenan"saida matarka tazo nan sannan
kasan da zamana??"kamal dake saurarensu yace"ba haka bane hjy kaka"to yanzun ku
shiga y'ar neman tana ciki"idan kun fito nima sai Ayi firan dani"Abdallah na
murmushi ya Amsa dato suka wuce ciki"tsakar gidan fes share Agoge k'al"kallo d'aya
Abdallah yama gidan ya fahimci hjy inna nada tsabta"kamal ne yafara shiga cikin
parlourn yana fad'in hjy ummul khairy idan baki fito kin tarbi Abokinaba ni Ai kin
fito kimun sannu"Amatsayina na bak'o ko?"yak'are maganar suna ida shigowa suka
zauna"Abdallah dai nata kallon k'ofar bed room d'in ransa na bashi tana ciki"kamal
kuwa dama yunwa yakeji sbd masifar Abdallah ko break fast beyiba yabiyosa"kaga
nidai gaskiya bana bak'unta"nasan ummu ce ta ajiye mana wannan bara kaga na
fara"yak'are maganar yana sakkowa k'asa kan carpet ya zauna"Abdallah kuwa mik'ewa
tsaye yyi yana d'an murmushi ya doshi cikin d'akin"ummu na k'ok'arin tashi ta fita
sbd su gaisa da kamal"kawai big man yafad'o cikin d'akin"k'irjinta yayi wani irin
mugun bugawa"ta zauna da sauri, mayataccen k'amshin turarensa na dukar hancinta"ta
turo baki tak'i yarda ta kallesa"shi kuwa tsaye yayi yana jifarta da tattausan
murmushi, ya ware mata hannayensa yana fad'in miss you my khairee"taso naji d'umin
jikinki kona sami nutsuwa hankalina ya kwanta....ni baran zoba"meyasa
khairee?"nidai dan Allah kaje kar innah ta shigo"to miye idan ta shigo tunda da
mijinki tasameki?"yaka mata kiyi hak'uri ki yafemun mu koma gidanmu"gaba d'aya
munyi kewarki"baby har kuka tayi"kiji tausayina khairee"bazan iya rayuwa idan bbu
keba"banji dad'in tafiyar da kikayi kika barni ba"yak'are maganar yana doso
gabanta"ta takure jikinta gu d'aya"ya matso ya kamo hannunta ya mik'ar da ita
tsaye"nika k'yaleni"zuwa zakiyi ku gaisa da Abokina sai muje Inda yaka mata na
gaishesu"sosai tayi mamakin kalamansa"dama kuma mama ta sanar mata sunje shida
kamal...tana turjewa da komai ya rungumeta yana sauke Ajiyar zuciya"murya can k'asa
yace"ki nutsu mu fita kona d'aukeki bbu ruwana ni"batace komaiba dai tana Ajikinsa
bata k'wace ba"sbd itama ba k'aramin missing nashi tayi ba"cikin k'asa da murya
yace"zaki yarda ki bini khairee nah?"turashi ta dingayi"yaja karan hancinta yana
k'ok'arin ganin sun had'a ido ita kuma tak'i yarda"be koma mgn ba yana rik'e da
hannun ta suka fito cikin parlourn"kamal harya kammala break d'insa"yana ganinsu
yayi murmushi yana fad'in masoyan Asali"nasan dai ke ummu kinada kunya"shine dai
baida ita"Eh naji indai Akanta ne banida kunya"cewar big man suna zama kan carpet
d'in"ummu na murmushi tace"ina kwana yaya kamal?"lafiya qlau Amaryar mu"irin wannan
horo me zafi da gwale gwale dakikama Abokina ai yayi yawa ummulkhairy"yaka mata
ayce yanzun tsakaninku da big man komai ya wuce"karki manta ko Abaya ina
bayanki"hakama yanxun ummul khairy"dan Allah kiyi hak'uri ki koma d'akinki"big man
na sonki da k'aunarki"Akasin da Aka samu Abaya yaka mata duk ku manta dashi ku
cigaba da gina sabuwar rayuwa"ta haka zamu sami babies"Abdallah yayi murmushi bece
komaiba"khairee dai kanta Ak'asa batayi mgn ba itama"kamal ya mik'e tsaye yana
fad'in zanje wajen hjy kaka mu k'ara gaisawa kafin kagama cin Abincin"nasan dai
tayi missing naka da kanta zata ciyar dakai"bamuso mu wuce k'arfe 2 garin nan"yana
fad'in hakan yafita dg cikin parlourn"ummu ta matsa ta zubama Abdallah kunun gyad'a
cikin wani cup"sannan ta zuba masa yam balls da meat pie"dukta turo masa gabansa
tana fad'in bissimilah"thank you yafad'a yana kallon ta"saidai yakasa tab'a
komai"can ta d'ago kanta cikin rashin sa'a suka had'a ido"ta d'auke kanta da
sauri"meyasa bakya son kallonah yanzun?"pls ko masifan ne kimun inaso kinji?"shiru
tayi Aranta tana jin tausayinsa sbd ganin duk yayi zuru zuru dashi"khairee!
yakirata cikin wata iriyar murya"nidai kaci Abincin mana"to dawo nan kusa dani
pls"batace komaiba tadawo ta zauna gefensa"yajawo plate d'in da cup d'in yayi
bissimilah yafara ci"ita kuma tayi shiru"kusan mintina 10 suna zaune bbu me mgn har
ya kammala"Alhamdllh yafad'a yana goge bakinsa da handcheef"yadubeta yana fad'in ni
meyasa bakya son yin fira dani saida baby kawai?"batace komaiba ta mik'e tsaye"shi
kuma yaduba time k'arfe 11:48 am"my khairee ina zakije?"shiru tayi bata shiga cikin
bed room d'in ba"yanzun fad'amun Inda zamuje zuwa 2pm zamu tafi gida"nasan sai
zuwa magrib mu iso KD"gidaje 3 ne zakuje"wanda zai kaiku yana soro"okay gidan waye
da waye??"guda gidan k'anin innah ne"guda kuma gidan yayan mama ne"guda kuma gidan
k'anwar mama ce"to shikenan ki shirya kayanki damun dawo sai mu wuce ko?"shiru tayi
tak'i mgn"bece komaiba yafita jikinsa Asanyaye"ransa yabashi har yanzun bata sonsa
biyayya ga mahaifiyarta ne zai sakq ta koma gidansa"ita kuwa d'aki tashige tana
murna da farin ciki ta d'auki wayarta ta kira lawisa"sun jima suna mgn duk kan
yadda Abdallah yadamu da ita"sunata dariya har suka idar da wayar"dama ummu ta
shirya kayanta"Abincin dasu big man sukaci suka rage ta fiddo ta mayar a
kitchen"inna ta shigo tsakar gidan baki washe tana fad'in gaskiya kinyi miji
ummu"kinga yabani"ta fad'a tana nuna mata kud'i"canma Inda yaje duk ya musu
Alkhairi"yanzun saiki fita ke suke jira"Ayita dai hak'uri shi kowa keyi"uwarki
idanda tabi ta tawa da tuni ta rabu da mugun ubanku"Amma sbd ku ta hak'ura ta
zauna"ummu ta b'ata rai tana fad'in haba inna saiki Amshi kud'in? memakon kice ya
barsu.... Ji yarinya da zancen banza"wani ke maida kyauta inba shed'aniba"da alama
idan Anzo gidan naki rowa zakiyi ko?"shareta ummu tayi ta wuce ciki ta d'akko hand
bag nata da troley nata ta fito tsakar gidan tanata d'aure fuska"inna na murmushi
tace"sbd nace ubanku beda hali kike fushi ko kuwa sbd zakibi mijin nakine yasaka
kike fushin"??ummu na k'ok'arin mgn Abdallah yashigo sbd har yagaji da jira"kamal
na tsaidashi kan ya hak'ura zata fito Amma yamasa banza ya shigo yana cewa"innah
baraki barta ta fito muje ba?"ah ah itace dai keta dacin rai gata nan ban rik'eta
ba"wai hakane khairee?"yayi maganar yana nufo gefenta ya Amshi troley d'in da hand
bag d'in ya rik'e mata"inna na kallonsu tace"to Allah yatsare hanya"dg haka suka
fita batare da ummu tace komai ba.....

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba

*AUREN YARJEJENIYA*

*59&60*

........suna fitowa soro Abdallah ya kalleta cikin muryar rarrashi yace"wannan


fushin da kikeyi duk sbd zaki rabu da innar ne khairee?"karki damu zamu dinga zuwa
kina ganinta ko?"yak'are maganar sadda suka fito k'ofar gidan"ita kuwa k'in mgn
tayi "da kansa yabud'e mata back sit ta shiga ya rufe"ya zagaya mazaunin driver
yashiga"yayinda kamal ke zaune yana waya da leemart"big man na k'ok'arin tashin
motar kiran sa'ada yashigo cikin wayarsa"d'an murmushi yayi be d'auka ba ya juyo
yana mik'oma ummu wayar had'e da fad'in Aminiyar kice ke kira"murmushi ummu tasaki
tana Amsar wayar"Abdallah yashagala da kallonta har ya rik'e hannun ta batare daya
saniba"saida ta sakar masa mintsini sannan yacika mata hannun nata"kuma wayar saita
katse"yana k'ok'arin mgn wani kiran yakoma shigowa"ummu dai batama yarda ta
kallesaba ta d'auki wayar tana murmushi tayi sallama"sa'ada tayi ihun murna tana
fad'in Anty dama kina kusa da yayan?"Eh baby yasu Ammi?"gata nan lafiya qlau"kice
ina gaida ita"yanzun muna kan hanya ne"to Anty kimun tsarabar irin turarukan da
mama ta tab'a bani"to shikenan dama dasu nazo"dg haka sukayi sallama ta rik'e wayar
tanata masa bincike" Abdallah kuwa duk yakashe kunne yana jin firar tasu yana kuma
driving d'in"jefi jefi yana kallonta ta madubi"idan sun had'a ido yasakar mata
killer smile"ita kuma ta hararesa"kamal kuma suna fira dashi sama sama bayan yagama
wayar da leemart"gaba d'aya ummu ta tsorata da irin text message d'in data gani na
y'an matan dake Rok'onsa yasosu"tasha Alwashin bashi kulawa ta yadda bbu wacce
zatayi gigin shiga rayuwarsu"saidai Inda hankalinta yad'an kwanta"wasu messages
d'in ko dubasu beyi"balle harma ya musu reply"duk delete tayi had'e da blocking
nasu"saima sannan ta tuna da pic d'in daya musu ita dashi kwanaki A d'akinsa"tana
kuwa dubawa ta ganshi"tanata kallosu tana jin tsananin sonshi da kishinshi nabin ko
ina Ajikinta.... khairee ki kwanta kiyi bacci kafin mu iso idan kin gaji da
zaman"ko kuwa na bawa Abokina driving d'in na shigo na miki tausa?"Ahankali tace"ah
ah banajin bacci Ai"kamal Aransa yace"YAU DA GOBE kenan"(book d'ina)....tun suna
tafiyar Idonta biyu har tayi bacci sai gab da magrib suka shigo garin KD"kai tsaye
gidansu kamal suka fara nufa"wanda har lokacin ummu bacci takeyi , mutumin naku
nata kallonta ta madubi"bayan sun iso big man yakoma yi masa godiya"kamal na dariya
yace"yau dai nasan kai Angone"to moyafi raina?"bbu ,muma mun kusan bin layinku ,
yak'are maganar yana dariya yyi gaba"big man yaja motar batare daya tashi khairee
dake bacci ba"sbd beson yakatse mata baccinta"sadda suka iso gida harma Anfara
kiran sallar magrib"ummu ta bud'e idanuwanta tana hamma"y'an mata nah kin tashi
ko?"taji sanyayyar muryanshi me dad'in Amo"uhmm"kawai ta furta bata yadda ta
kallesaba"yanxun sai muje ki huta ko?"shiru tayi tak'i kulashi"yyi parking suka
fito dg cikin motar"yana rik'e da troley d'inta"ita kuma ta rik'e hand bag nata da
wayoyinsu ita dashi"kai tsaye part nasu suka wuce"shine yasaka key ya bud'e
k'ofar"be shigaba sai juyowa yayi ya kalleta yaga tayi k'asa da kanta"zoki shiga
khairee nah"batayi mgn ba ta wuce"sannan ya shigo ya rufe k'ofar da key"parlourn
share k'al yake"da Alama sa'ada ta gyarashi ta musu girki"dan ga warmers d'in
Abinci nan jere A dining area"d'akinta ummu ta nufa ta bud'e ta shiga"Abdallah
yabiyota da troley d'in yana fad'in nasan kina jin yunwa ko?"ah ah"sallah zanyi
kaje kaima kayi"to shikenan Amma dan Allah khairee karki rufemin k'ofa
kinjiko?"uhmm kawai ta fad'a"bece komaiba yanata kallonta tayi tsaye"badan yasoba
ya barta yafita dg cikin d'akin"ita kuwa kayan jikinta ta cire ta d'aura
towel"saida ta share d'akin ta goge sannan ta shiga wanka"bayan tafito tayi
sallah"tana idarwa ta shirya cikin doguwar riga ta bacci ta d'aura zani daga
k'asa"jikinta nata k'amshi"tana zaune gefen bed ta kira mama tasanar mata sun sauka
lafiya"nasiha ta k'ara yimata kafin suyi sallama"Ajiye wayar tayi tana tunanin
tashi taje ta d'akko ruwa tasha taji knocking"gabanta yafad'i tace"waye?"nice
Anty"cewar sa'ada"ki shigo baby ,gama sakonki nan kan mirror ki d'auka"da sallama
sa'ada ta shigo d'akin"ta gaida ummu had'e da yimata sannu da zuwa kafin tace"dama
Anty Ammi da daddy da yaya suna parlour"daddy yace"kizo"dato ta Amsa k'irjinta nata
bugawa"sa'ada ta fita"ita kuma ta saka hijab ta fito"muryar daddy taji yanata yima
Abdallah fad'a"yana zaune k'asa kan carpet ya sunkuyar da kai"yana sanye da farar
jallabiya Ajikinsa"sallama ummu tayi ta zauna gefen big man ta gaidasu"Ammi ta Amsa
tanata binta da kallon tausayi"tana kuma godema Allah daya bama Abdallah ita
Amatsayin matar Aurensa"sbd d'azun bayan yayi sallah ya shiga yasanarwa Ammi yadda
Akayi"shiyasa taga gara tasanarwa daddy shima Amasa fad'a dukda iyayen khairee d'in
basusan wane irin Aure sukayi ba"saidai yadda mahaifiyarta tayi mata fad'a ta
tursasata tadawo yasaka Ammi ganin k'imar iyayenta...lokacin da daddy yaji komai
ransa yab'aci matuk'a"shine sukazo side d'in nasu"daddy yakirashi yazo yaketa yima
Abdallah d'in fad'a Ammi na tayasa...saida daddy yagama fad'an sa kafin ya kalli
ummu yace"y'ata Allah yayi muku Albarka"kiyi hak'uri kinjiko?"nifa daddy ba'a mun
komai ba adena bani hak'uri"dole mu baki hak'uri ummul khairy"dama irin wannan
Auren kukayi mu bamuda masaniya?"banji dad'i ba ,saidai tunda kun tuba shikenan"sai
Abu na k'arshe na koma jin wani Abu marar dad'i yafaru tsakaninka da iyakinka wlh
sai ranka yab'aci"kuma ka nemi yafiyarta"Abdallah yad'ago kansa Ahankali yace"kayi
hak'uri daddy insha Allah zan gyara"ummu ta karb'e zancen da cewa"bemun laifin
komai ba inma yamun na yafe masa"to shikenan Alhmdllh Allah yayi muku Albarka"cewar
Ammi suka Amsa da Ameen"kafin daddy da Ammin su mik'e tsaye su fita"ummu ta saci
kallonsa ta fahimci damuwa duk ta masa yawa"Ahankali ya mik'e tsaye ya wuce dining
area yazubo musu Abinci cikin wani madaidaicin tray ,yazuba uban nama yazo ya Ajiye
gabanta"ta kallesa taga zai tafi....ina zakaje?"drinks zan d'akko mana"kabarshi
naje na d'akko"no khairee kiyi zamanki bana son kina Aikin komai sai hutu
kawai"yak'are maganar yana nufar kitchen d'in"ummu ta d'aga hannunta sama tana yiwa
Allah godiya da wannan matsalar tazo k'arshe"tana tunanin zuci Abdallah yafito dg
cikin kitchen d'in"bayan ya ajiye musu komai ya zauna gefen ta yana fad'in
bissimilah khairee kona dinga baki ne?"ah ah zanci da kaina"bece komaiba suka yi
bissimilah suka fara cin Abincin"bbu me mgn A cikinsu kowa da irin kalar tunanin
daya keyi har suka idar"ummu ta kwashe komai ta mayar a kitchen kafin ta wuce bed
room d'in ta....
jikin ummu gaba d'aya yayi sanyi da yadda taga Abdallah nata nan nan da ita da
nuna mata tsantsar kulawa"ga wani irin rawar jiki dayakeyi sbd ita"Abinka da zuciya
dama sai taji wani irin mugun tausayinsa da tsantsar k'aunarsa na nunkuwa acikin
zuciyarta"tayi dai zaune tana tunanin Anan zai kwana ko kuwa d'akinsa zai
kwana?"gefe guda kuma tsoron yamata wani abu ne Aranta...tana cikin wannan yanayin
yaturo k'ofar ya shigo da sallama cikin nutsatstsiyar muryarsa"yana sanye da farar
jallabiya yanata k'amshi"yayi gwanin kyau"kanta Ak'asa bata Amsa ba Afili sai
Acikin zuciyarta"gaba d'aya k'irjinta ne keta bugawa"sbd fargaba da tsoro"duka 3
days d'in datayi rabonta dashi sai taji kamar ma bata tab'a rayuwa dashiba"duk taji
rashin sabo"tana ganin kamar yau ne zasu fara rayuwa dashi..... Abdallah kuwa
yanata kallonta ranshi na bashi har yanzun khairee bata sonsa" shi kad'ai ne kawai
Allah yajarabta da tsananin k'aunar ta da soyayyar ta Acikin zuciyarsa"blanket d'in
hannunsa ya Ajiye k'asa kan carpet ya kalleta cikin taushin muryanshi me dad'in Amo
da sauti yace"khairee nah! har tsakkiyar kanta taji sunan"batama san lokacin data
d'ago kanta ba idanuwansa danata suka sark'e"itace tayi k'arfin halin d'auke nata
idanuwan...dama ko kina buk'atar wani abu ne?"zan kwanta ne shiyasa"bana buk'atar
komai ta fad'a tana k'ok'arin tashi"ina zakije?"ruwa zan d'akko"koma kiyi zamanki
bara naka miki ko?"batace komaiba ta zauna"shi kuma yafita"saima sannan ta lura da
blanket d'in daya Ajiye"tana Ahaka yadawo d'akin"da ruwa da robar ice cream ya
ajiye mata gefenta"sannan yaje ya bud'e ward rope ya d'akko mata hula"yazo ya zauna
gefen ta yana fad'in gashi kisaka karki kwanta gashinki abud'e kinjiko?"hannu biyu
ta saka ta Amsa"sannan ta sanya hular"shi kuwa yatsareta da mayatattun idanuwansa
yanata kallonta"k'asan zuciyarsa yana jin kamar ya matso ya mannata da jikinsa ya
tsotsi pink lips nata masu taushi....ganin tak'i mgn kuma tak'i kallon ruwan saiya
d'auka da cup d'in yana fad'in khairee ko baki sonsu na canzo miki wasu ne??"da
sauri ta girgiza kanta tana fad'in ah ah "bece komaiba yazuba ya mik'a mata"ta Amsa
tana fad'in nagode"wanda yayi mamaki sosai"yayi d'an murmushi lokacin data Ajiye
cup d'in ya mik'a mata robar ice cream d'in"batayi mgn ba ta Amsa"shi kuma yana
danna waya yana satar kallonta"saida ta gama shiriritar shan ice cream d'in ta
Ajiye robar"sannan big man yatashi ya d'auki robar da cup d'in yafita"lokacin daya
dawo d'akin tana bath room"blanket d'in ya shimfid'a zai d'auki pillow samqn bed
ita kuma ta fito"sai sannan ta fahimci Abinda zaiyi"batasan lokacin datace yaya
Abdallah meyasa ka shimfid'a?"d'an murmushi yayi yana kallon ta Ahankali yace" sbd
bana son Abinda zai b'ata miki rai"naga bakya sona khairee har yanzun"ko zama kusa
dake na rabeki bakyaso"yanzunma nazo ne nayi shimfid'a anan na kwana sbd bana so
nayi nesa dake"danna san bazaki yadda mu kwanta tare ba.... sunkuyar da kanta k'asa
tayi batace ba"tana tunanin yanzun mutum kamar Abdallah yazab'i ya kwanta k'asa sbd
kawai yakasance da ita??"kuka tasaka wanda bbu hawaye Acikin sa ta fad'a samqn bed
d'in"Arikice yace"menene khairee ko magana tace ta b'ata miki rai? yak'are maganar
yana biyota saman bed d'in ya d'ago kanta tayi saurin tashi zaune by surprise
Abdallah yaji ta rungumesa tana shashshekar kuka tana furta ina sonka yaya
Abdallah! da gaske kikeyi khairee??"yafad'a zuciyarsa na wani harbawa yad'ago kanta
suka had'a ido"kanta ta gyad'a masa tana komawa shigewa jikinsa ta lafe tana
shak'ar ni'imtaccen k'amshin turarensa"shima kamar zai mayar da ita ciki dan so
yake furta Alhamdllh"ki yafemun kuskuren dana miki Abaya khairee nah dan Allah
kinjiko?"bbu komai yaya Abdallah nima Ai nayi kuskuran ina neman afuwarka"tuni na
yafe miki komai ya wuce mrs big man! yafad'a cikin raha yana d'ago fuskarta ta
lumshe idanuwanta ya sumbaci goshinta da kumatunta"sannan yakoma saman lips nata
yana musu wata iriyar tsotsa"ummu ta tallabe kansa tana k'ara tura masa harshenta
cikin bakinsa yana tsotsa"gaba d'aya dg ita harshi nishi suke fitarwa tanata shafa
gashin kansa zuwa lallausan zagayayyen sajen fuskarsa"shi kuwa bbu Abinda yake hari
irin Albarkatun k'irjinta"wanda saida yayi nassarar raba ummu da rigar baccin
jikinta"ya janye bakinsa dg cikin nata yamayar saman k'irjinta....ta lumshe
idanuwanta tana sakin wani irin nishi"Abdallah kuwa dama abukace yake"ko jallabiyar
jikinsa be cireba ya Afka ma ummu"wacce lokacin dayabi hanyar ba k'aramin zafi
tajiba"shi kuwa bemasan me Akeyiba yariga yayi nisa Asaman gajimare"yayinda ummu
daurewa kawai takeyi"saida Abdallah yakwashe awa biyu kanta sannan yabarta"wanda ba
k'aramin galabaita tayi ba"saidai ta daure sosai"ga Abdallah da nauyi sai maida
numfashi takeyi"cike da tausaya yadawo k'asa ita yamaidota samanshi"cikin murya me
kama da rad'a yace"my khairee sannu kinjiko?"ina fatan bbu Inda ke miki ciwo
ko?"uhmm! iya Abinda ta fad'a kenan kanta Asaman k'irjinsa"da sauri ya d'ago ta
cikin wani yanayi yake furta kodai yanzunma zafin kikeji?"karka damu ba sosai bane
dana shiga ruwan zafi zai dena"Ajiyar zuciya yasaki yana shafa bayanta da gashin
kanta"Afili yace"Allah sarki bbu Abinda yakai Aure ni'ima musammun idan kadace da
Abokin zaman dakake so"idan ina tuna rayuwarmu ta baya Agidan nan sai naga kamar
dama can muna son juna ne khairee"dan Allah ki rik'emun Amanar kanki da kaina"ki
kasance dani Acikin ciwo ko lafiya"ta hakane kawai zan tabbatar ke wani b'ari ce ta
jikina"Ada ina ganin soyayya wahalar da kaine Ashe ba haka bane?"nabaki Amanata da
Amanar kanki khairee dan Allah duk rintsi karmu rabu kinjiko?karka damu habeebi ina
tare dakai acikin ciwo ko lafiya"kawai dai bazan b'oye maka ba inada zafin
kishi....nafiki kishi khairee nah"wlh tunda kika tafi hankalina be kwanta ba saida
mama ta kira inna na tabbatar kina gidanta sannan nasami nutsuwa"sbd shaid'an saiya
dinga rayamun kina wajen mubashshir"saida kamal yadinga mun nasiha shima kuma ban
samu nutsuwa sbd kishi" dan haka karki damu Abdallah nakine ke d'aya "banida
ra'ayin tara mata balle harma kiyi zaton zan sako wata cikin rayuwar mu...ni Allah
ban Amince ba kana waya da wannan banzar preety d'in.....
wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*61&62*

.........wani irin miskilin murmushi big man yasaki yana shafa gashin kanta murya
can k'asa yace"kima dena zancenta khairee sbd na tsaneta"layin da costomers nawa ke
kirana dashi shine take Amfani dashi wajen kirana da bak'in numbers datakeyi"na
kuma nasarwa kamal yagaya mata ta dena kirana kona mata Abinda bazata mantaba"sbd
haka karki damu kinjiko?"yak'are maganar yana d'agota dg jikinsa"tayi saurin sakq
hannayenta tana k'are k'irjinta dasu"dukda d'akin bbu haske sosai yana ganin komai
na jikinta"beyi mgn ba sai zare jallabiyar jikinsa yayi yadawo bbu komai
Ajikinsa....ummu tasaki k'aramar k'ara tana maida hannayenta ta rufe
idanuwanta....saidai kawai taji bakin Abdallah samqn nashanunta yana sha kamar
jinjiri"wayyo yaya Abdallah zafi pls kadena"shareta yayi yama gyara kwanciyarsa
samqn cinyoyinta kamar zai shige cikin cikinta"gashi bbu komai Ajikinsu"sai juye
juye ummu keyi"yayinda Abdallah ke sakin nishi da gurnani"saida yagaji dan kansa ya
janye bakinsa yana fad'in duk ranar dakika koma b'oyemun su haka zan musu"toni dai
ka maida kayanka mana pls"tafad'a idanuwanta rufe"shi kuma yanata shafar nashanunta
da hannayensa"cikin husky voice d'insa yace"babu kayan dazan sakq tashima zakiyi
muyi wanka"garama ki Ajiye wata kunya sbd karta cutar damu"yak'are maganar yana
janye kansa dg samqn cinyarta "still idanuwanta a rufe"boxer d'in jikinsa yamayar
yana fad'in khairee bazaki bud'e idon ba?"sharesa tayi ta kwanta ta rufe jikinta da
bed sheet"shi kuma yayi murmushi yanufi bath room"ruwan zafi ya had'a mata da
zatayi sit bath sbd ya fahimci taji jiki"bayan ya gama ya d'akko farin towel d'inta
yafito dashi Ahannunsa yana fad'in gashi ki d'aura na d'aukeki mu shiga wankan"ko
nazo na d'aura miki ne??...k'irjinta yabuga! batasan time d'in datace muyi wanka fa
tare?"Eh mana"nidai bazan iyaba"zakuwa ki iya y'an mata"oya tashi ki d'aura
kinjiko?"yak'are maganar yana juya bayansa had'e da cewa" kinga bana kallonki ki
tashi ki d'aura"tashi tsaye tayi da nufin ta d'aura big man yajuyo yana yimata
dariya"da sauri tayi k'ok'arin komawa samqn bed d'in ya ruk'ota zuwa jikinsa ya
rungumeta"ta yamutsa fuska sbd yadda gashin k'irjinsa yasoki nashanunta"khairee
nah! inajin farin cikin kasancewar mu Ahaka pls kidena jin kunyar nan
kinjiko?"uhmm" kawai ta furta"sai sinsinarta yakeyi yak'i cikata yanata shafar
sassan jikinta....yaya Abdallah 11 ta wuce fa"bece komaiba yadauketa suka shiga
cikin bath room d'in"kai tsaye cikin ruwan zafin yasakata"ta saki k'aramar k'ara
tana lumshe idanuwanta"sannu my khairee"Abunne Akwai dad'i sosai kema kina jin
dad'in??"turo baki tayi bata kallesaba ta masa nunal wai a toilet suke"ya yarfo
mata ruwa A fuska yana jan karan hancinta"itama ta d'iba ta watsa masa"zamu koma
samqn bed yarinya"yana murmushi yafara k'ok'arin cire boxer d'in jikinsa"ta kauda
kanta"shi kuwa ko Ajikinsa ya d'auki hand shower yayi wankansa"bayan yagama yafito
yabarta cikin bath room d'in"d'akinsa ya koma yashafa turaruka ya canza wata
jallabiyar"sannan yaje ya rufe ko ina had'e da kashe haske yanufi d'akin
ummu"Ahankali yaturo k'ofar yana yin sallama cikin tattausan muryanshi yana
hangota"tana zaune gaban mirror da riga da wondo na bacci Ajikinta"sai hand driyer
Ahannun ta tana busar da gashin kanta"Ahankali ta Amsa sallamar tasa tana jin wata
iriyar kunyarsa...madam kawo na busar miki da gashin"nafa kusan idarwa
habeebi"dukda haka kawo Ai Aikina ne ko?batace komaiba ya matso ya Amshi hand
driyer d'in ya mik'ar da ita tsaye suka nufi gefen bed suka zauna"bayan ya jona
wayar ta kwanta samqn cinyoyinsa yafara busar mata da gashin"tanata masa shagwab'a
yana biye mata...batasan sadda yagama ba dan bacci me nauyi ya d'auketa"bayan
yagama ya cire jallabiyar jikinsa ya rungume ta yana gyara mata kwanciyarta
Ajikinsa"kafin ya musu Addu'a"shime be jimaba bacci me dad'i ya d'aukesa.....washe
gari Atare sukayi sallar Asuba sbd makarar da sukayi"ko Azkhar Abdallah be bari
sunyi ba yaja ummu yacigaba dajin dad'in sa Ajikinta"tun tana daurewa har tafara
masa kuka"be sarara mataba saida yakai Inda yakeda muradin son kaiwa"sannan kuma
yakoma rarrashinta"ko bayan sunyi wanka da k'yar take iya zama dan Abdallah bana
wasa bane"sai rarrashinta yakeyi da yimata tausa har baccin wahala yayi Awon gaba
da ita"dan gaba d'aya jikinta ciwo yakeyi musammun nashanunta da Abdallah baya musu
da wasa....
sai wajen k'arfe 9:35 am ummu ta farka"lalubar gefen ta tayi taji bbu big
man" da sauri ta bud'e kyawawan idanuwanta tana hamma had'e da yin salati ta tashi
zaune"kallo d'aya tayima d'akin ta fahimci Abdallah yagyara shi"oh yaya Abdallah
shine ya wahalar da kansa dayin Aiki bayan be saba ba?"ta fad'a tana sakkowa dg
samqn bed d'in ta nufi bath room"ruwa ta kama sannan tayi brush ta fito"wajen
mirror ta nufa ta kalli kanta"Riga da siket ne mini Ajikinta dark blue"siket d'in
iyakarsa rabin cinya"ko bra bata sakaba sbd breath nata ciwo suke mata"gaba d'aya
Abdallah taji take son ta gani"hakan yasa Ahankali take takawa ta nufi k'ofa ta
fita"tana fitowa dg cikin d'akin nata shi kuma yana sakkowa k'asa"yaci zazzafan
wankan k'ananun kaya"ya jefa da wani kayataccen murmushi yana fad'in my heart beat
kin tashi kenan?"yanzun nake cewa nazo na dubaki kin tashi na kawo gaisuwata"d'an
murmushi tayi ta rufe fuskarta tana turo baki"yanata k'are mata kallo Azuciyarsa
yana fad'in komai nata me kyau ne"ida isowa gefenta yayi yakamo hannunta ya
rungumeta yana fad'in kunyar dai ?"ina kwana?"bazan Amsaba saikin kalleni ido da
ido"yak'are maganar yana d'aukarta yanufi kan 3 seeter da ita yana fad'in da Alama
wajen yadena zafin ko?"bara naduba nagani"saida gabanta yafad'i tasaki kukan
shagwab'a tana bud'e fuskarta suka had'a ido"yad'age mata gira ta kauda kanta tana
fad'in nidai pls karka dubamin ko?"shikenan my khairee habeebi yadena tunda kinajin
kunyar yaga abinsa"dama duk nadamu d'azun danaga duk na wahalar dake"Amma meyasa su
wa'annan bazasu zo su gaisheni ba?"yak'are maganar yana yatura hannayensa cikin
rigarta"ta rintse ido da sauri"cikin rawar murya take fad'in pls yaya Abdallah ka
sassauta mun ciwo sukemin"ada yayi niyar tsotsarsu Amma saiya fasa sbd
tausayinta"saiya janye hannayensa yana d'ago fuskarta ya manna bakinsa cikin nata
yana mata wani irin kiss me fitar da mutum hayyacinsa"ummu batasan time d'in data
biye masaba sunata shafar jikin juna.... knocking d'in da sa'ada tayi yasaka
Abdallah badan yasoba ya janye bakinsa dg cikin nata"yazaro hannayensa dake cikin
rigarta"idanuwansa har sun canza kala yanufi bakin k'ofar ya bud'e batare dayayi
mgn ba.... sa'ada ta shigo da sallama, fuskarta cike da fara'a"tana rik'e da basket
d'in da Ammi ta shiryo musu Abin break"ummu ta gyara zamanta tana kallon ta
tace"wai break fast Ammi ta Aiko mana dashi bayan ni lafiyata qlau?"murmushi sa'ada
tayi ta Ajiye basket d'in samqn center table ta russuna ta gaishesu"ummu ta Amsa
cike da kulawa" Abdallah kuwa gefen ummu ya zauna ya Aza kansa samqn
cinyoyinta"wanda dg ita har sa'ada sunji nauyin Abinda yayi"Amma shiko
Ajikinsa....sweet heart bazaka Amsamun gaisuwar tawaba?"cewar sa'ada tana zama kan
1 seeter"ya d'auki kusan second 5 fuskarsa Ad'aure yace"bazan Amsaba! dg yanzun
irin wannan lokacin karki koma yimana knocking...rufe masa baki ummu tayi da tafin
hannunta ta murd'e masa kunne"sa'ada ta turo baki tana fad'in dama Ammi ce ta Aiko
niko,kuma ba wajenka nazoba"da Anty ta haifi mun baby girl dg ranar bbu ruwana daku
sai y'ata zan dinga zuwa nayi wasa da ita"ta k'are maganar tana k'ok'arin tashi
tsaye"ummu na murmushi tace"sorry baby munyi laifi nida habeebi"kansa ke ciwo
kikayi knocking d'in"to Amma Anty shine zaimun haka? ni barama natafi"baki hak'ura
ba?"na hak'ura sbd ke"yauwa baby kicema Ammi mun gode dg yanzun kar
A koma kamana Abinci zan mana girki kinjiko?"dato sa'ada ta Amsa"Abdallah ya
kalleta yana tab'e baki yace"ki gaida gida bana gayya idan zakizo.... chakulkuli
ummu ta dinga yimasa"hakan yasa yakama dariya"sa'ada tayi murmushi ta nufi
k'ofa"sbd ba k'aramin burgeta taji sunyiba"saita tuna itama gasunan itada yaya
sadeeq nata suna haka"da wannan tunanin ta nufi part nasu...tana fita ummu ta
d'aure fuska tana ture masa kansa"ya rik'e hannayenta duka biyun ya sark'e da nata
yana murzawa cikin wani salo murya can k'asa yace"menene kuma khairee?"bakai bane
ka yima baby irin wannan disgin"ka kyauta kenan?"Amma khairee meyasa zatazo ta
katsemun jin dad'ina?"turo baki tayi tace"ba Aikota Ammi tayiba"bakison laifin baby
kawai"yanzun da gaske zaki haifa mana baby girl d'in??"murmushi yasub'uce mata ta
shafi sajen fuskarsa had'e da jan karan hancinsa tace"kai yaya Abdallah sai kace
nice ke bayarwa?"kallonta yayi ya lumshe sexy eyes nasa Anutse yace"Allah ne me
bayarwar"ina kuma da yak'inin insha Allah Akwai cikina Ajikin ki"tsabar mamakin
kalamansa kasa mgn ummu tayi"tana tunanin dukafa yau kwana 9 kenan da darensu na
farko shine har ciki ya shiga?kina mamaki ne heat beat?"nidai dan Allah Adena
zancen tashi muyi break fast"nidai ba yanzunba sai Anjima"yafad'a cikin kwaikwayon
muryanta"tayi murmushi kawai"Abdallah bece komaiba ya d'aga wayarsa da kamal ke
kira yana fad'in malam lafiya?"zaka dameni da kira tunda farar safiya bayan kasan
niba gwabro bane??"dariyar shakkiyanci kamal yasaki yana fad'in tunda kasamu tadawo
Ai dole kamun wannan burgan banzan"nasan dai jiya ka matsa mata da jaraba"kai d'an
iska tana jinka....saurin kashe wayar kamal yayi"Abdallah na murmushi ya janye
kansa dg samqn cinyarta yatashi zaune yana duba time :10:5 am"kallonta yayi yaga
tayi k'asa da kanta"kinsan me kamal yace?"ah ah "kuma dan Allah basai ka sanar mun
ba"baki isaba yarinya saina fad'a ni kuma"kaga pls rana tayi kuma zakaje office ko?
No ! ko gobe baran jeba"ina Angon zan fita Aiki?"yana kamo hannunta murya k'asa
yace"cewafa yayi wai....kukan shagwab'a tasaka tana dukansa Ak'irjinsa"yayi
murmushi ya fincikota ta kwanto Ajikinsa ya matseta sosai yana yimata rad'a...zaro
ido tayi tana fad'in nidai bbu ruwana Allah ya shiryeku"yadai shirye mu baki
d'aya"yanzun muyi break fast d'in sai mud'an fita yawo na miki shopping
ko?"shopping d'in dakamun sadda na kwanta Asibiti na nan ban tab'a ba"babu damuwa
sai muje kiyima mahmood"wane mahmood d'in?"Autan mama mana"Inda bakicin zalin nashi
danaje yau da marece na d'akko miki shi"kadena yadda da maganar yaron nan habeebi
ya iya k'arya"bayajin mgn shinefa nake horashi"kuma nidai bana gayyatarsa"to
shikenan tunda kince haka zan d'akko sa Amma ba wajenki zaizo ba"Eh naji "yayi
murmushi kafin yace zan mana biza mud'an je Honey moon"Amma ki zab'i k'asar da
kikeso sai muje"banida zab'i habeebi ko wace mukaje yamun"to shikenan khairee
nah"dg haka ya kama hannunta suka sakko k'asa kan carpet"kan ummu agefen kafad'ar
sa"shi kuma yana zuba musu Abinda zasu buk'ata"cikin shagwab'a tace"shine yaya
Abdallah kayita Aiki bayan gani?"nafiso ki huta khairee nah"nasan indai ba bacci
kikeyiba sai kinyi Aiki"naga kuma me Aikin bata zoba"sbd tunda kika tafi nasanar
mata kinyi tafiya"to shikenan zan kirata Anjima"yana k'ok'arin mgn wayarta tayi
ringing"shine yamik'o mata yana fad'in k'awarki ce"murmushi tayi ta d'auka"tun
kafin tayi mgn lawisa tace"k'awata juna biyu ne dani na sati 4"kai dan Allah?"wlh
kuwa my one nata murna"kai congratulation k'awata Allah ya inganta mana"Ameen saura
keko babyn Abdallah"big man yana murmushi ya fisge wayar yana fad'in ai tuni itama
ta d'auka.... innalillahi! ummu ta fad'a tana masa chakulkuli yasaki wayar yana
dariya"ta d'auka ta kashe"ta matso kusa dashi ta murd'e masa kunne tana fad'in
bakajin mgn ko habeebi?"inajin mgn khairee nah kawai kunyace wani time d'in banida
ita"Allah ya gyaramun kai"kawo na shek'a maka tea d'in"no kiyi zamanki baby
nah"idan mundawo dg honeymoon d'in mu kuku zan d'auka"sbd ki huta ki kuma kula dani
sosai ko?"girki bazai hanani baka kulawa ba yaya Abdallah"hakane Amma nafison ki
huta sosai khairee nah"naji dad'in yadda komai ya wuce"Allah yabamu zaman lafiya"ta
Amsa da Ameen"Atare sukayi break fast d'in shi yabata Abaki itama ta bashi har suka
idar"yarakata kitchen saima sannan ta lura komai nanma fes yake"ta d'an kallesa and
bata son had'a ido dashi"Ahankali tace"yaya Abdallah duk yau kayi Aikin gyara
kitchen d'in nan?"ah ah baby ce jiya nace ta k'ara gyara miki ko ina"murmushi tayi
ta rungumesa yana dariya yace"nafiso naganki cikin farin ciki khairee"nima haka
nafiso naganka habeebi"bara na wanke kayan muje ka rakani na gaida Ammi"to Amma
nima zaki rakani mu fita ko?"nifa banda shopping"eh naji bama can zamuje ba"office
zamuje ki zab'i kayan da kikeso"wanda za'aje ajera sabon gidanki"nan meyayi yaya
Abdallah?"beyi komai ba, Amma tunda dama ba nan na tsara mu zauna dakeba"kinga can
zamu koma"dama makircin balki ne yasaka muka zauna nan"to shikenan habeebi"cikata
yayi ta fara wanke wanken yana yimata d'auraya"ya yarfo mata ruwa itama ta yarfa
masa"sunata wasansu gwanin sha'awa"bayan sun gama ummu ta mintsinesa ga damtsan
hannunsa ta fito dg cikin kitchen d'in Aguje"shima yabiyota yana dariya....

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*63&64*

.......zagaye main parlour suka dingayi suna dariya"ummu tak'i yarda ta bari yaka
mata"sai gwalo take masa yana son kamota"dg k'arshe data gaji ta kwanta samqn 3
seeter tana maida numfashi"Abdallah yasaki murmushin mugunta yanufeta"cikin
shagwab'a take fad'in pls yaya Abdallah karkamun komai kaga mun gama wasan nama
gaji ko?"bbu wani dad'in bakin daza kimun heart beat! laifi biyu kikamun,
muntsinina da gajiyar dani ta hanyar sani nayi gudu"to Amma Ai kayi exercise ko?"No
! nayi exercise d'ina tun d'azun time d'in kina bacci"yak'are maganar yana hayewa
saman ta"ta rintse ido da sauri zuciyarta na harbawa"kansa ya aza gefen kunnanta
cikin rad'a yace"wana kama?"....saida taji tsikar jikinta ta tashi"ta maida
numfashi Ahankali tana shafa bayansa tare da cewa"habeebi nauyine dakai ka sassauta
mun dan Allah"khairee kofa rabin nauyina ban sake miki ba"ki zama jaruma
mana"yak'are maganar yana sinsinar gefen wuyanta"ta lumshe idanuwanta tana shafa
gashin kansa tana d'an murmushi"cikin wata iriyar kasalalliyar murya big man
yace"khairee pls kibani abuna nasha ina sonsu sosai"ko sosai suke zafin ne?"kasa
mgn tayi sbd gaba d'aya jikinta ya mutu murus"Abdallah kuwa kansa ya d'ago yayi
sama da rigar tata"ya manna fuskarsa tsakkiyar k'irjinta....wani irin zillo ummu
tayi sbd yanayin data tsintsi kanta Aciki me girgiza bawa"sai gashi da kanta ta
jawosa tana bashi yana sha kamar jinjiri"suna sakin wani irin nishi"gaba d'aya
Abdallah yarikice mata sunata romancing d'in juna"har d'an mini siket d'in saida
yarabata dashi"bata farga ba saida taga yana gyara mata kwanciyarta ta rufe Idonta
gam Aranta tace"yaya Abdallah yacika fitinah.... k'aramar k'ara tasaki tana
rirrik'esa had'e da fad'in pls zafi habeebi karkamun da zafi kaji...?"big man besan
tanayiba"Anan cikin parlourn yayi budurunsa son ransa ajikinta"kusan styles kala
kala yadinga musu yana yafiyar da ita yadda bazata cutu ba"ummu kuwa ta gaji
matuk'a"saidai soyayyar mijin nata dason ta faranta masa ya danne gajiyar tata"sai
bayan sun sami nutsuwa ya rungumeta tsam ajikinsa kamar zai mayar da ita Aciki
yanata rarrashinta da sakq mata Albarka"itadai Idonta Alumshe ta shige cikin
faffad'an k'irjinsa tana shak'ar ni'imtaccen k'amshin turarensa"Ahankali
yace"khairee nah kin gaji ko?"ba sosai ba fa"wlh kinga bansan meyasa nakejin yawan
son Abin nan ba?"banaso ina takuraki khairee nah"babu zancen takura tsakaninmu
yaya Abdallah"komai kakeso inaso insha Allah inde be sab'awa Allah ba"yanzun muje
muyi wankan ko?"shafa suman kanta zuwa samqn farin bayanta yayi yana fad'in thank
you my lovely wife"I love you so much my heart beat"bazan iya kwatanta matsayinki
Azuciya taba *ummulkhairy* na yadda ked'in uwar Alkhairi ce"Allah yabarmu tare my
happiness"k'ank'amesa tayi tana murmushin jin dad'i"tamkar k'aramin yaro yace"to
bakice kindena jin kunya taba?"d'an murmushi tayi taja masa gemunsa tak'i mgn"shima
murmushin gefen baki yasaki ya d'auketa da kayansu dasuka yar ak'asa yanufi d'akin
baccin ummu"samqn bed ya kwantar da ita"tayi saurin mirginawa ta rufe fuskarta"yana
mata dariya yashige bath room ya d'akko musu towels"shi tun ciki ya d'aura nasa ya
had'a mata ruwan zafi sannan yafito"yadda yabarta haka yasameta tayi kwance Idonta
Alumshe"my khairee taso na d'aura miki towel d'in naga har 12:34 pm dole sai munyi
sallah mu fita ko?"batayi mgn ba dai tana dg kwancen"ya matso yana dariya yasureta
gaba d'ayanta tanata zille zille Ajikinsa suka nufi cikin bath room d'in"wanda
Aciki ma sun d'auki kusan mintina 35 sannan suka gama wankan"sbd rabi soyayya rabi
tsokanar juna sukeyi"fuskokinsu cike da Annuri suka fito"big man na d'auke da
ita"yana jin wani irin farin ciki marar misaltuwa"khairee nah meye zaki sakq na
d'aukar miki sai muje d'akina mu shirya?"yak'are maganar yana tsaye d'auke da ita
kamar wata jinjira"d'an juya idanuwanta tayi kafin tace"yanzun mufara yin sallar
habeebi saika dawo mu shirya can d'akin naka"dato ya Amsa yana Ajiyeta gefen bed ya
kwaso sauran ruwan dake saman fuskarsa ya yarfo mata yana dariya"Allah zaka
dawo"yamata gwalo yafita dg cikin d'akin"ita kuma ta tashi tasaka doguwar riga ta
kabbara sallah"bayan ta idar ta jima tana musu addu'ar samun zaman lafiya da
kwanciyar hankali"da kuma Allah yakaresu dg sharrin shed'anun mutane"bayan ta shafa
Addu'ar ta cire hijab d'in ta ninke"kafin ta nufi wajen ward rope"sabuwar jallabiya
bak'a me zanen golden da Adon stones ta d'akko cikin ledarta"sannan ta d'akko
inners d'inta"ta fita dg cikin d'akin sbd yau da kayan shafar Abdallah zatayi
Amfani dan k'auna"tana k'ok'arin hayewa upstars Abdallah yaturo k'ofar yashigo da
sallama yamaida yarufe da key"kadawo sweet heart?"Eh khairee danma na tsaya nayi
mgn da wasu"banaso kiyita jirana"ina fatan kamana Addu'a?"wannan ai dole ne "kema
nasan kin mana ko?"kanta ta gyad'a masa"ya nufeta ya rungumeta ta baya yana
murmushi yace" zakiyi lattin zuwa gaida Ammi"wlh Abinda zance maka kenan kuma duk
laifin kane"ta fad'a cikin shagwab'a"naji na kuma d'auka idan munje zan sanarwa
Ammin gaskiya"daka kasheni wlh"duk sukayi dariya gaba d'aya"da irin wannan rahar
suka nufi d'akin baccin Abdallah"yacire jallabiyar ya kwantar da ita samqn bed d'in
yafara yimata shafa"wanda yafi bada himma wajen shafar k'irjinta"kasancewar gaba
d'aya yarabata da towel d'in jikinta"ita dai ta rufe ido tak'i kallonsa" yanata
tsonarta wai tacika kunya"ita dai d'an murmushi kawai takeyi"bayan yagama yimata
shafar yasaka mata kayanta"shima ya kwanta samqn cinyoyinta tafara yimasa
shafar"tun wajen 1:18 pm suke d'akinsa sai k'arfe 2:15 suka fito"ta shiryasa cikin
suit bak'ak'e sunyi wani irin kyau na ban mamaki"fuskokinsu cike da Annuri suka
fito dg side d'in nasu"ummu ta kallesa bayan yarufe k'ofar da key cikin shagwab'a
tace"nidai yaya Abdallah kabani hand bag nawa ba saika d'aukar mun ba"meyasa bakya
son na d'aukar miki khairee nah?"yafad'a yana rik'e da hannun ta guda"so kakeyi Ace
na asirceka?dariya yayi me sauti kafin yace" ni kuwa kinga bana biye ta mutane"kuma
kinga d'aya dg cikin duhun kan wasu daga cikin mutanmu na nigeria kenan"bbu halin
kaso matarka kabata kulawa ka d'auke duk nauyinta sai Afara cewa Ai Asiri ta
maka"idan kinga yadda larabawa da turawa ke bama matansu kulawa da tattali zakiyi
mamaki khairee"Amma idan munje k'asashensu zaki gani"Ajiyar zuciya tasaki tana
fad'in hakane kam"to nidai kima dena irin wannan tunanin kulawa yanzun nafara baki
ko Agaban waye kuwa"yak'are maganar suna shiga cikin parlourn Ammi da sallama....
Ammi da sa'ada na cikin parlourn"sa'ada tayi matashin kai da cinyar Ammin
tanata shagwab'a sbd yau fushi takeyi da sadeeq"bbu irin kiran dabai mataba tak'i
d'auka"dg k'arshe yacire kunya yakira Ammi yace"Abata wayar"da Aka bata wayar saita
shiga d'aki ta kashe tayi zamanta"sai bayan minti 3 sannan ta bud'e wayar tazo ta
maido ma Ammin wayarta"ita kanta Ammin ta fahimci sadeeq d'in son sa'ada
yakeyi"gashi yanzun ta gama JSCE zata shiga SS1....Ammi da fara'a samqn fuskarta ta
Amsa sallamar tasu tana yiwa ummu sannu da zuwa"sa'ada na murmushi tace"Anty
sannunki da zuwa"yauwa baby kina nan kin hayema Ammi cinya"ki barni da ita
ummulkhairy"yau da shagwab'a ta tashi"ummu na murmushi ta duk'a ta
gaisheta"Abdallah kuwa gefen ummu ya zauna murya can k'asa yace"kinga baby tak'i
kulani ko?"hmm ! wlh magana ta yaya kukeyi, kuma raina ne yabani haka"Ammi na
murmushi tace"kefa d'azun kikace babu ruwanki dashi?"to Amma Ammi me ruwansa dani
da zaiyi mgn ta?"lallai baby sbd kinga Ammi ko?"to indai bbu ruwanki dani haka
itama khairee nah bbu ruwanta dake"wai hakane Anty?"ummu na k'ok'arin mgn sadeeq
yashigo cikin parlourn"da Alama skul zai tafi" yasha gayunsa da key d'in motarsa A
hannunsa"sa'ada na ganinsa tayi k'ok'arin komawa kan cinyar Ammin"Ammin kuwa turo
mata kai tayi tana Amsa gaisuwar sadeeq d'in ta tashi tabar parlourn"yana murmushi
ya wuce gefen sa'ada ya zauna yana gaida su ummu"wacce itama Abdallah keta yima mgn
k'asa k'asa suna dariya ba'a jin me suke fad'a"kallonsa sadeeq ya maida wajen
sa'ada"Ahankali yace"my baby hak'uri nazo na koma bayarwa Akan laifin danayi"kinga
exams nakeyi wlh idan baki hak'ura ba zan iya samun matsala wajen yin paper "d'ago
kanta tayi ta saci kallon Abdallah da ummu taga hankalinsu baya wajensu"cikin
shagwab'a tace"to kayi Alk'awari bazaka koma yimata mgn ba?"nayi Alk'awari"dama
jiya da kikaga muna mgn warning nake mata kan ta fita harkata shine kika
gani"yanzun jeki sako mayafi ki rakani parking lot"dato ta Amsa Amma bata
tashiba"pls baby kije mana"to kai kafara fita mana"bece komaiba yana murmushi
yatashi tsaye yayiwa su Abdallah sallama yafita"big man kuwa murza tafin hannun
ummu yayi yana fad'in madam tashi muje ko?"ka bari muyi sallama da Ammi mana"be
kulataba sai janyota jikinsa yayi"ta zaro ido tana fad'in ka manta Inda muke yaya
Abdallah?"ta fad'a tana waige waige"ta hango sa'ada zata fita"saidai da Alama
tagansu"murd'e masa kunne tayi tana fad'in kaiko?"bake bace kink'i tashi mutafi"dan
Allah kacikani na tashi"bece komaiba ya cikata yana murmushi"Atare suka mike
tsaye"hakan yayi daidai da shigowar Ammi cikin parlourn"Abdallah yace"daddy fa
Ammi?"yafita tun d'azun"yanaga har itama ta tashi na zata sai zuwa yamma zata tafi
tunda fita zakayi?"tare zamu fita Amma idan mundawo nan zata komo"dato ta Amsa
had'e da musu fatan Alkhairi suka fita.....yana rik'e da hannun ta suka nufi
parking lot"motarsa ya bud'e"k'amshi me dad'i yafito dg ciki"Angogeta sai k'yalli
takeyi"ya kalleta yana fad'in zoki shiga gimbiya"kacika zolaya yaya Abdallah"nama
lura yanzun baka son fita da body guards naka ko?"hakane khairee"duk sallamarsu
zanyima Allah ne me tsarewa"hakane kam"ta fad'a tana shigewa ciki"shi kuma ya rufe
k'ofar yaza gayo ya shigo"saida yatashi motar kafin yace"matso khairee nah naji
d'umin jikinki"banaso kina nesa dani"naga driving zakayi shiyasa fa"wannan bazai
hanaki zuwa gun habeebinki ba ko?"yafad'a yana kallonta yana murmushi"ta shagwab'e
fuska tana kwantowa Ajikinsa ta Aza kanta gefen kafad'arsa"ya sauke Ajiyar zuciya
yana fad'in koke fa"haka nafi buk'ata kimun duk time d'in danake driving idan muna
tare"Angama my hand some"yayi dariya me sauti Adaidai lokacin da suka fita dg cikin
get d'in gidan"cikin taushin muryarsa yace"kinsan mena tuna?"ah ah "ranar da mukazo
kawo lefenki dakika dinga lodamun dambun nama ina ci"hmm ni kuma bak'ak'en
maganganun daka dinga yab'amun natuna.....kash ! khairee nah dama baki yafemun ba
kin rik'e Abun cikin ranki?"ah ah yaya Abdallah tunawa kawai nayi"yauwa inaso na
tambayeka wai baby da sadeeq soyayya sukeyi ne?"Eh mana"yarasa wacce zai so sai
wannan k'wailar yarinyar....kukan shagwab'a tasaka tana fad'in Ai nanda shekara
d'aya zuwa biyu sa'ada ta zama cikakkiyar budurwa"shidai yanata yimata dariya"dg
k'arshe yace"kuma Abin mamaki y'ar haka da ita ta janye hankalinsa"inafa lura da
ita har murya take canzawa idan zata masa mgn"kasa mata ido dai ko habeebi"hmm!
nasan kece kika koyar da ita haka"kuma inajin dad'in hakan"Abokina ma cewa yayi
leemart zata dinga zuwa kina koyar da ita Abubuwa masu kyau da amfani"kukan
shagwab'a tasaka tana cewa toni mema na iyama?"koya nakeyi nima"kindai fad'a ne
kawai khairee nah"yak'are maganar yana yin parking suka fito"ta shagwab'e fuska
daya ruk'o hannayenta yana son saka k'wayar idonsa cikin tata"saidai tak'i yarda ta
kallesa"k'ok'arin yimata mgn yakeyi sukaji muryar preety bayansu tana fad'in
Abdallah! atare suka juyo fuskokinsu shida ummu suna kallon preety dake bayansu"
tana sanye da wasu watsatstsun kayan da suka bayyanah Ainahin suran jikinta"Atake
Abdallah ya had'e rai"duk wani Annuri dake samqn kyakykyawar fuskarsa ya bace
b'at"ummu kuwa rungumesa tayi tana bin pretty da wani irin mugun kallon tsana "bata
damu da ma'aikatan cikin comporny d'in dake kallonsu ba"cikin wani yanayi preety ke
fad'in pls ina son mgn dakai"kusan 4days kenan ina zuwa office naka bana
samunka"yatsina fuska big man yayi cike da shan k'amshi yace"inaso dg yau yazama
shine na k'arshen da zaki koma zuwa mun Anan"kamal be sanar miki sak'ona bane??
kana nufin ka fasa Aure nah kome kake nufi kenan?"kallon sama da k'asa yabita dashi
yana fad'in banga Alamar da zaki iya zama matar Aure nah ba, bayan kingama tallar
jiki Atiti"banida matar Auren data wuce wannan"yafad'a yana shafa bayan ummu...
Preety ta girgiza kanta cikin k'ank'ance ido da d'aga murya tace"ni zakaciwa Amana
Abdallah?"sannan kasakamun da irin wannan tozarcin?"wlh baka isa ba! tsaki yaja
yana hura hanci cike da gadara yake fad'in zan kuwa nuna miki na isa d'in"yak'are
maganar yana yafito security d'in dake bakin get da hannu"preety kuwa zuciyarta
tafasa takeyi"tana bin ummu da mugun kallo tace"banza talaka"nasan Asiri
kik....ganin police sun zqgayeta yasaka tayi shiru tana bin Abdallah da kallon
tambaya?"yaja tsaki yana kama hannun ummu"ita kuma ummu tayi murmushi ta kalli
preety sama da k'asa tace"yaka mata dg yanzun ki dena zubda Aji da k'imarki ta y'a
mace kina cewa kina son d'a namiji kinjiko y'ar gidan k'aruna"dg haka tayi
shiru"Abdallah kuwa beyi mgn ba yaja hannun ummu suka danna wani abu had'add'iyar
k'ofar glass d'in ta bud'e suka shige ciki ta rufe"preety kuwa kukan bak'in ciki ta
saki tana fad'in Abdallah ya cuceta Allah ya isa"security kuwa korar kare suka mata
had'e da zazzafan warning karta koma zuwa nan...
yana rik'e da hannun ta suka nufi kayataccen office d'in big man"wanda suna
tura k'ofar office d'in k'amshi me dad'i yadaki hancinsu"kai yaya Abdallah duk inda
kake zama sai Anji kamshinka?"bana son sharri my khairee"ba wani sharri da gaske
ne"bece komaiba saidai kawai taji ya d'auketa"tasaki kukan shagwab'a"yanufi kan
kujerar dayake zama da ita"suka zauna tana a tsakkiyar cinyoyinsa ya d'akko Album
ne d'auke da pictures d'in set d'in gadajen ya Aza mata samqn cinyarta Ahankali
yace"duk pictures nasu na ciki ki zab'a"nima harda na part d'ina zaki zab'a"to yaya
Abdallah su wa'ancan Ayi yaya dasu duka watansu bakwai fa ??...karki damu my heart
beat"bayar dasu zakiyi kyauta gamasu buk'ata"d'an shiru tayi sai kuma tace"Akwai
wacce zatayi Aure tun kafin Ayi namu anata d'aga bikin sbd basuda halin yin kayan
d'aki"to shikenan saiki basu kawai ko?"juyowa tayi ta k'ank'amesa tana masa godiya
da Addu'ar samun bud'i"shidai yanata murmushi Abinsa cikin jin dad'i"ita kuma
tafara duba pictures d'in"sai ruwan ido takeyi tama rasa wane zata zab'a"can dai
Abdallah yaza b'ar mata wasu sky blue"tanata murna dajin dad'i"ta kallesa suka
had'a"zata d'auke idanuwanta ya d'aure fuska yana fad'in wai sai yaushe zaki dena
jin kunyata khairee?"to bari kiji yau bbu kaya zamu kwana.... yak'are maganar cikin
wata iriyar murya"da sauri tasaka tafikan hannayenta ta rufe fuskarta tana
dariya"kinsan Allah ki bud'e ta Arzik'i kona miki mugunta"nidai tunda na zab'i
gadona katashi muje mana"ni meyasa baraki zab'ar mun ba?"bud'e idanuwanta tayi ta
d'auki Album d'in tana fad'in bara na zab'ar maka babban mutum"dariya yasaki me ban
sha'awa har fararen jerarrun hakoransa suka bayyana kafin yace"ummu ta Abdallah yau
kuma da wannan sunan zaki kirani?"Eh mana Ai naga dashi friends naka ke kiranka"ta
fad'a tana nuna masa wasu milk d'in set masu shegen kyau da tsada"sunyi mun khairee
nah nagode kinjiko?"miye Abin godiya yaya Abdallah nice zan maka....bata rufe
bakiba ya cafki lips nata.....

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*65&66*

........zaro golden eyes nata ummu tayi sbd ganin suna cikin office nashi kar wani
ya shigo ya gansu....cak! tunaninta yatsaya sbd jin big man na fara lalubarta"ta
rik'e hannayensa da sauri tana son zare bakinta daga cikin nasa Amma yak'i bata
damar yin hakan"Aranta tana kuma mamakin meyasa baya gajiya?"fatanta Allah yasa
karya koma yimata wani abu idan sun koma gida"saidai wani irin zazzafan kiss yake
Aiko mata dashi wanda cikin k'ank'anin lokaci jikinta ya mutu murus"Abdallah kuwa
numfashi yake saukewa Anutse"ya matse ummu Ajikinta saida yagaji dan kansa sannan
yacika mata lips nata daketa rad'ad'i"ta kwantar da kanta Agefen k'irjinsa
Ahankali"murya can k'asa yace"my khairee! uhmm"kin fara jin yunwa ko?"ah ah"kodai
kunyar sanarmun kikeyi ne?"ko muje restaurant muci Abinci mana?"nidai ah ah"muje
gida saina girka maka Abinda kakeso kaji?"shikenan yanzun d'ago kanki ki kalleni
pls"bazan iyaba"meyasa ?"toba kunya nakeji ba"kuma bakasan wanda zai shigo yaganmu
ba"bbu wanda zai shigo gaba gad'i saida neman izini"balle sunga ina tare dake sun
san bazan saurari kowaba"yanzun baza muje can gidan ba?"wane gida?gidanki?"d'an
murmushi ta saki tana jan sumar kansa dake kwance lub tana k'yalli"cikin rad'a
tace"gidanka dai"shikenan tunda abuna banaki bane"na d'auka tunda muka zama abu
d'aya ni dake khairee kin zama ni na zama ke, Ashe ba haka bane??? karkayi fushi
yaya Abdallah wlh wasa nakeyi"malama d'agamun jiki ki tashi ki bani waje"yafad'a
muryarsa bbu Alamar wasa"da sauri ta d'ago kanta dg jikinsa suka had'a ido tana
binsa da kallon mamaki"yad'age mata gira guda yana dariya tare da fad'in nayiwa
wata wayau ta had'a Ido dan....da sauri ta fad'a jikinsa ta rungumesa tana sakin
kukan shagwab'a"to Ai khairee laifin kine kece kika ja ko?"yanzun bara na d'aukeki
muje kiga gidanki idan munyi sallah saimu koma gida"nidai muje harda gidan lawisa
mana"bbu damuwa zamuje tunda kina so"Amma miye zaki bani tukwaicin Amincewata da
zuwan?"komai kakeso"hannunsa guda ya aza samqn k'irjinta yana fad'in wa'annan
nakeso khairee pls?"yafad'a cikin marairaice murya"sosai taji tausayin kanta"ko
d'azun dazai saka mata bra daurewa kawai tayi sbd ciwo suketa yi tunda yafara musu
murza bata wasaba"Ahankali tace"to yaya Abdallah sai muje ko?"yanata kallonta ya
fahimci zafi takeji yayin Auratayyar su ko idan yana tab'a nashanunta"shi kuma
besan meyasa yakeson jin son Abin ba?"yaya Abdallah! ta kira sunansa Ahankali"ya
Amsa shima cikin cool voice yana mik'ar da ita tsaye"ta gyara rolling d'in samqn
kanta ya rik'e hannun ta guda suka fito.....kai tsaye katafaren gidansa dake malali
suka fara zuwa"tsabar had'uwar gidan da mamakin da ummu tayi na irin dukiyar da aka
kashema gidan saida tayi k'auyanci"sunfi Awa guda Acikin gidan"Acanma sukayi sallar
la'asar"sannan suka tafi gidan lawisa me laulayi"can sukaci Abinci itada Abdallah
sannan suka dawo gida da marece"suna fitowa dg cikin mota"daddy na kawowa zai shiga
tashi motar"da sauri ummu ta duk'a tana gaisheshi"ya Amsa fuska Asake yana fad'in
dama yanzun zan kiraka game da wannan gidan man fetir d'in"to daddy gani Ai"yafad'a
yana kallon ummu dake k'ok'arin tafiya"saidai kuma batayi nisaba ta juyo suka had'a
ido"murmushi me k'ayatarwa suka sakarma junansu"ta d'aga masa hannu da masa Alamar
saiya dawo"shi kuma yanata kallonta yana jin sonta na k'ara nun kuwa Aransa"daddy
nata mgn sam bejin meyake fad'a har saida daddyn ya kalli Inda Abdallah d'in ke
kallo"ya girgiza kansa yana murmushin su irin na manya"kafin su cigaba da
mgn....ummu kuwa part d'in Ammi ta fara biyawa ta sanar mata sun dawo sannan ta
koma part nasu itada sa'ada"Atare suka shiga kitchen"ta Aza musu jallop d'in super
getting dataji kayan lambu da naman rago"sai bayan sallar magrib suka idar ta shiga
wanka"sa'ada kuma ta tafi gida....ummu na fitowa dg cikin bath room d'in taga mutum
kwance samqn bed"da farar jallabiya Ajikinsa"yaya Abdallah kadawo ?"ta kira sunansa
cikin sanyin muryarta tana tsaye gaban gadon"na dawo khairee nah"shine ni barakiyi
wankan dani ba?"yayi maganar kamar k'aramin yaro yana kallonta"murmushi ya sub'uce
mata ta nufi gefensa ta zauna"ya matso ya Aza kansa samqn cinyoyinta"ta shafi sumar
kansa cikin rarrashi tace"idan munyi sallar isha'i d'in saina maka wankan
kajiko?"ni yanzun nakeso"Abinci zamuci yanzun yaya Abdallah"kuma nasan shiririta
zamuyi banaso ka makara sallah ka rasa jam'i"hakane kuma malama khairee"kuma dama
yunwa nakeji"Ai food is ready kai yake jira"to shikenan ki shirya saimu fita
parlourn" sabuwar wayarki irin tawa nacan tana chargy"ga key d'in sabuwar motar
ki"tsohuwar ki barma Aminu ita nama kirashi"zai zo gobe ya Amsa"yak'are maganar
yana saka mata key d'in motar cikin tafin hannunta"ummu ta rungumesa cikin tsantsar
farin ciki tana fashewa da kukan murna"sbd ganin Abin takeyi kamar a mafarki....ya
isa haka khairee nah meye Abin kuka?"kin wuce komai Awajena banaso ki dena"yafad'a
yana d'ago kansa dg samqn cinyoyinta ya d'ago fuskarta"yashare mata y'an guntayen
hawayenta suna murmushi ita dashi"kafin dg bisani da kansa yaje ya d'akko mata
rigar bacci wacce da ita gara bbu"bayan ta shafa turaruka yasaka mata sannan suka
fita parlourn"Anan tsakkiyar parlourn suka zauna suka fara cin Abincin sai nan nan
Abdallah keyi da ita"Abu kad'an yace"meye khairee ko kuwa me kikeso??"saidai tace
bbu komai"da suka gama zai tafi masjeed rungumesa tayi tasaka kukan shagwab'a"cikin
kasalalliyar murya yace"menene baby nah ko bakyason na tafine?"kanta ta gyad'a
masa"bazan jimaba khairee zan dawo kinjiko?"idan kin gama taki sallar ki zauna nan
ki jirani kimun oyoyo ko?"kai yaya Abdallah"Eh mana"cikasa tayi ya sumbaci goshinta
sannan yafita"d'aki ta koma tayi Alwalah ta zumbula hijab ta kabbara sallar
ta"bayan ta gama ta jima tana yima Allah godiya daya bata miji kamar Abdallah"bayan
ta gama ta fito parlourn ta b'uya bayan kujeru tana dariya"batafi mintina 5 da
b'oyewar ba Abdallah yabud'e k'ofar da key ya shigo"tsaye yayi yana k'arewa
parlourn kallo Amamakinsa be gantaba"sai yayi d'an murmushi yanufi bed room
nata"nanma bbu ita har toilet"gabansa na fad'uwa yafito ya shiga kitchen"ummu ta
bisa cikin sand'a saidai kawai yaji tayi hugging nasa ta baya tana masa ihu Akunne
tana dariya"yasaki Ajiyar zuciya yana fad'in har hankalina yafara tashi khairee
nah"ina zaton ko koma guduwa kikayi"insha Allah yaya Abdallah bazan koma guduwa ba
ina tare dakai har Abada"Allah yasa y'an matan big man"duk sukayi murmushi yana
rik'e da hannunta suka Haye upstairs"kai tsaye bed room nasa suka nufa"k'irjinta
nata bugawa sbd ranta yabata Abdallah bazai k'yaletaba"gefen d'in suka zauna ya
kwanta samqn cinyoyinta wai tacire masa jallabiyar jikinsa"batayi musu ba tafara
k'ok'arin cire masa"bayan ta cire masa tafara shafa gashin dake kwance samqn
k'irjinsa tana fad'in ka tashi muje kayi wankan"ban gama jin d'umin jikinki ba my
khairee"kuma ina Alk'awarin mu?"murmushi tayi ta saka hannayenta ta rufe fuskarta
dashi"shidai yanata kallonta sbd kunyarta na matuk'ar burgesa"hannunsa yasaka
Abayanta ya b'alle mab'allin rigar jikinta dg baya"Atake nashanunta suka
bayyanah"sun d'an kara cikowa jajir dasu"yamusu wata wawar shafka yana manna
bakinsa Akai"ummu ta lumshe idanuwanta ga zafi ga dad'i haka Abin yazamar mata
biyu"sai shafa gashin kansa zuwa faffad'an k'irjinsa takeyi suna maida numfashi"dg
k'arshe ya kwantar da ita ya Haye kanta"iya romancing suka d'auki dogon lokaci
sunayi"har Abdallah yasamu nutsuwa"beson yacika matsa mata da yawon sex yana jin
tausayinta"bayan sun samu nutsuwa suka shiga wankan Atare"bayan sun gama suka fito
yabusar mata da gashinta"sannan suka kwanta bacci kamar yadda yace"bbu kaya haka ya
kwana da ita"pant ne kawai yayi saura Ajikinta shi kuma boxer....
washe gari misalin k'arfe 7:35 am" ummu ce tsaye A kitchen tana sanye da wata
had'add'iyar doguwar Riga red colour"tsayinta iya cinya"ta kuma fito mata da sharp
d'in jiki"kanta kuma hulace red asama tayi goshi style"sai sauri takeyi sbd ta
had'a musu Abin break fast"kasancewar da k'yar tasamu Abdallah yayi bacci bayan sun
gama sallar Asuba"baccin na d'aukarsa ta zare jikinta dg nasa ta wuce kitchen
tafara Aikinta"chips ne ta had'a da farfesun kayan ciki"gaba d'aya kitchen d'in ya
kaure da k'amshin girkinta"tana girkin tana y'ar wakarta cike da ni shad'i"tana
cikin juye farfesun taji daddad'an k'amshin turaren mutumin nata"ta juyo da sauri
suka had'a ido"good morning smile big man yajefa dashi yana shafa gashin kansa"yana
sanye da jallabiya data d'age masa irin kalar kayan jikin ummu....itama murmushin
ta mayar masa dashi tana d'auke kanta dg barin kallonsa Ahankali tace"har katashi
habeebi?"kuma shine bbu sallama ko?"Eh mana da tsorataki naso nayi sai kuma kika
ganni"yanzun khairee kin kyauta kisaka nayi baccin dole ke kizo kina Aiki??"to yaya
Abdallah in bacin rigimarka miye Amfanina inba Aikin ba?"banaso kana zama da yunwa
tuni kasani"kuma banaso kana cin Abinci Awaje da mutuncinka da komai"nama gama idan
inna uwani tazo zatayi wanke wanke ta gyara kitchen d'in"Amma Allah yau sai kaje
office"ta k'are maganar cikin shagwab'a"Abdallah daya tsareta da mayatattun
idanuwansa yana kallo cikin tsantsar SO ya matso yayi hugging nata ta baya"yazaye
cikinta da hannayensa murya can k'asa yace"Angama my heart beat duk Abinda kikeso
shi nake so"hak'ika ke mace ta gari ce khairee nah Allah yayi miki Albarka"Ameen
habeebi"kaima miji ne na gari burun kowace mace"Allah yatsare mun kai"ya Amsa da
Ameen cikin jin dad'in adduarta"Ahankali yace"banyi wankanba kece zakimun"to
shikenan baby nah"murmushi yasaki yana fad'in da gaske?"Eh mana kamafi baby
Aguna"koma matseta Ajikinsa yayi murya can k'asa yace"to khairee nah wankan biyu
yaka mata muyi ko?"pls bazan iya jurewaba kinjiko kiyi hak'uri ina takuraki ko??"ni
kadena bani hak'uri yaya Abdallah" babu zancen takura tsakaninmu"muje ka rakani
najera wannan a dining table"cikin jin dad'i ya Amsa dato"kusan rabin kayan ya
d'aukar mata"itama ta d'auki wasu duk suka jera komai samqn dining table sannan
suka nufi master bedroom d'in Abdallah...fad'in budurin da big man yasha Ajikin
ummu b'ata bakine"sosai ta gaji daurewa kawai takeyi"sai wajen k'arfe 10:30 am suka
fito cikin shirinsu suka zauna zaman yin break fast....

*Bayan sati 2*
Acikin sati 2 kacal ummu da Abdallah sukayi wata iriyar canzawa sbd samun hutu da
kwanciyar hankali had'e da jin dad'in rayuwa"sunyi kyau da haske"ummu ta k'ara y'ar
k'iba"yanzun ta dena jin kunyar Abdallah sakin jikinta takeyi sosai dashi ana zuba
love"sun koma bala'in shak'uwa da junansu"sosai ummu ke faranta masa shida Ammi da
sa'ada"kwana 3 da suka wuce Ansaka ranar Auren kamal da leemart wata 4 masu
zuwa"fad'in irin farin cikin da kamal yake ciki b'ata bakine"yayinda sadeeq da
sa'ada suke y'ar soyayyar su iya yadda sa'adan zata fahimta dan ba wata doguwar
fira sukeyiba"gefe guda kuma tun bayan dawowar ummu Abdallah be cika kwana 5 biyar
beje ya gaida baba da mama ba"wanda ummu batada masaniya"idan kuwa kaga yadda yake
sakewa mahmood fuska yana masa surutu zakasha mamaki"da kansa yayi mgn da babah da
Aminu za'a bige gidan su ummu Acanza musu wani ginin"Ada mama ta nuna ah ah"saida
Abdallah yanuna beji dad'i ba sannan ta Amince"yabasu wani gida suka koma
can"yayinda goggo luba har yanzun jinya takeyi gidansu ta koma kafin Agama ginin su
koma"kuma jikinta yayi sanyi da yadda Abdallah baya sakar mata fuska dg tsaye yake
gaisheta idan yazo gidan"dalili kuwa yatsare Aminu saiya bashi tarihin rayuwar
ummunsa"wanda Aminun yasanar masa Abinda yasani"ya b'oye masa Abinda be kamata
Abdallah yasaniba"saidai big man dayaji labarin yafahimci goggo luba makira ce
itada kakarsu ummu"wacce sau daya yaganta yaji yatsani tsohuwar...kwanansu mama
goma aka gama gina gidan harda get"kuma k'ofar sashen mama daban yake"d'akin ta
ciki da parlourn da toilet Aciki"sai tsakar gidan da kitchen da baranda da
toilet"ko ina shafe da tiles ga soma Anyi"kuma Anshirya furnitures da kujeru"gudan
part d'in kuwa harda sit room na bahbah da d'akin kwanansu Aminu dg bak'in get
wajen flowers"goggo luba kuma an mata d'aki guda da kitchen da toilet dake tsakar
gidan"kuma bbu kayan dak'i"sosai taji zafin Abin da suka dawo har kuka tayi"tasan
mugun halin ta yaja mata"tana kuka taje ta rok'i gafaran mama"ta sanar mata bata
rik'eta ba"dg k'arshe tsaffin kayan d'akin mama aka bata"ita kanta Asiya dake fama
da tsohon ciki jikinta yayi mugun sanyi"ta tabbatar yanzun Arayuwa duk Abinda ka
shuka shine zaka girba"hjy yaya kuwa ta dinga k'ananun maganganun wai mama ta hana
Abdallah yataimaka mata ga gidanta nan duk ya zube"baba yadinga fad'a yanuna mata
rashin dacewar fad'in hakan"kuma be kamata su cigaba da Amsar wani Abuba wajen
Abdallah"wannan gyaranma yace"dan Allah yayi ko ummu karsu sanarmawa idan tazo ta
gani"ta bari idan Allah ya hore masa saiya gyara mata gidanta ko Aminu yagyara
mata"da wannan nasihar babah ya rufe bakin hjy yaya"yanzun rayuwar gidansu ummu
tayi bala'in canzawa"kowa girmama mama yakeyi"yanzun haka yaran goggo luba yadda
mama zata basu umarni subi ko ita luban bata basu"idan kuma mama taga sunyiwa uwar
badaidai zata tsawatar musu"bahbah kuwa ya maida mama mowar gidan"ita yanzun
fatanta Luba ta ida samun lafiya su cigaba da raba girkinsu....su ummu kuwa sai sun
dawo dg Honey moon zasu tare Asabon gidan su"wannan kenan......
Ayau misalin k'arfe 2:pm na yamma" ummu ce ke driving cikin sabuwar motarta
da Abdallah ya canza mata"zata je gidansu ta musu ban kwana"sbd bizarsu ta fito
gobe zasu tafi india"dg nan su wuce malesia"dg can su tafi saudiyya sannan sudawo
gida Nigeria"dukda zuciyarta bbu dad'i sbd ganin ita d'aya zataje musu ban kwana
banda Abdallah"dukda Abdallah na office tare da ma'aikatan sa yana tsara Abinda
yaka mata Ayi idan baya nan tunda gobe da k'arfe 12 :pm zasu hau jirgi"dukda
Abdallah d'in yasanar mata taje da k'arfe 2 na yamma ,shi driver zai kawosa saisu
koma gida tare...tana wannan tunanin tayi parking tana y'an kalle kalle sbd ganin
k'ofar gidansu ya sauya mata"saidai gidan dake jere da gidan nasu data gani ya
tabbatar mata da cewa gidansu ne"yaushe Aka gyarasa ko kuwa tashi sukayi banida
labari??"dukta fad'a Afili "hakan yayi daidai da fitowar humaira y'ar goggo
luba"wacce zatayi kimanin shekara 5 Aguje zata tafi gidan hjy yaya"da sauri ummu ta
bud'e k'ofar motar ta fito dg ciki...
wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*67&68*

.........da kallo ummu tabi humaira tana fad'in humairah zonan"babu musu yarinyar
ta iso gabanta Aguje tanata kallon motar tafara shafata"ummu na murmushi
tace"humaira ina y'an gidan mu suke?"suna cikin gida Anty ummu"dato ta Amsa jikinta
na bata kodai Abdallah yasaka aka gyara gidan nasu?"da wannan tunanin tayi lock
d'in motar ta wuce ta tura get d'in gidan ta shiga"tayi tsaye tana k'arema compound
d'in gidan kallo da zai iya cin mota ukku "ga motar Aminu a fake gefe"masha Allah!
ta furta Afili sbd tsarin gidan yamata kyau sosai"tana k'ok'arin shiga k'ofar da
zata sadaka da part d'in goggo luba mahmood yafito dg k'ofar part nasu da Alama be
jima da dawowa dg skul ba"sbd yunifoam ne Ajikinsa"yeeeee Anty ummu ina uncle
yake"kinga yadda yamaida mana gidanmu yazama irin na y'an gayu ko??"cewar yaron
cikin murna"ummu na kallonsa fuskarta bayyana da tsantsar farin ciki sbd ta fahimci
Abdallah ne yayima gidansu irin wannan gyaran"ta d'an harari mahmood tana cewa"ta
yaya kasan yaya Abdallah?"wlh na sanshi Anty muyita fira dashi idan yazo gidan
nan"yacemun idan na maida hankali na gama secondary school sudan zai kaini"kumafa
yafiki kirki baya zagina ko dukana"to fad'i ba'a tambayeka wuce kaje Inda aka
Aikeka"turo baki yayi bece komaiba yayi tafiyarsa"ummu kuwa Inda yafito ta shiga
sbd ta fahimci nanne part d'in su mama"da sallama ta shigo tsakar gidan"Aminu da
umar na zaune kan resting chairs suna fira"mama kuma na cikin parlourn ta"cikin
farin ciki suka Amsa sallamar ummu da yimata sannu da zuwa"ta zauna suna
gaisawa"Amamakinta taji sunata tambayarta Abdallah"wai duk yaushe kuka saba da
habeebi haka?"lallai Anty to beyin cikakken kwana 3 bezo nan gidan ba"ikon Allah!
kaga niko gyaran nan da Akayi ban saniba saida nazo nagani"yayine dan Allah Anty
Allah dai yak'ara muku zaman lafiya da k'aunar juna"cewar Aminu"cikin farin ciki ta
Amsa had'e da sanar musu sallama tazo ta musu zatabar k'asar"sosai y'an uwan nata
suka tayata murna"Anan Aminu ke labarta mata tuban goggo luba"da yadda aka gyara
gidan part d'in mama yafi kyau da tsari"tsabar farin ciki kamar ummu Tayi kuka"tana
ganin Abdallah yagama mata komai Arayuwa"wani sonsa da k'aunar sa taji yana bin ko
wane lungu da sak'o na jikinta"ta lumshe idanuwanta tana tuna moment nasu dashi
jiya da dare....wai muryar waye nakeji kamar ummulkhairy?"cewar mama tana daga
bakin k'ofar parlourn tsaye"tana k'arewa y'ar tata kallo"Aranta tana yiwa Allah
godiya"domin ta tabbatar mahak'urci mawadaci ne wata ran Inda rai da rabo! Tasan ko
makaho yashafa ummu yasan bata cikin wahalar rayuwa...nice mama bara na shigo
ciki"haka kuka koma y'an gayu?"maman na k'ok'arin mgn mariya ta shigo tsakar gidan
da sallama"cikin ladabi ta gaida ummu"kafin ta kalli Aminu ta rissina ta mik'a masa
key d'in d'akinsa tana fad'in gashi yaya na gyara maka"okay thanks! ki tabbatar
dake da humairah da Amina da zainab kunje islamiya"dato ta Amsa ta wuce ta
tafi"ummu kuwa tayi mamakin ganin hakan"ta tashi ta shige parlourn mama"baki da
hanci tasaki dataga yadda Abdallah yak'awata d'akin mahaifiyar tata"bata san sadda
ta rungume mama ba tana kukan farin ciki...na rigaki yin irin wannan kuka ummu"dama
haka Abin Allah yake"gashi munga ribar hak'uri"yanzun duk wanda ya kwana yatashi
Agidan nan Arzik'in ki yake ci"banaso na kullaci luba sbd tanada yara"yaranta kuma
jininkune dole kuyi zumuncin Allah dasu"shiyasa ni kaina na jajirce wajen gyara
tarbiyarsu"wani Abun Alhmdllh ya gyaru"wani abun kuma sai Addu'a kawai"Aminu dai
yasakasu islamiya"idan zaki tafi kin lek'a ku gaisa saiki mata ban kwana"ita
Arayuwa in har ka rik'e gaskiya baka cuci kowa ba baka ha'inci kowaba insha Allah
bazaka tab'a tozarta ba duniya da lahira"Abinda nakeso dake shine ki kasance me
biyayya da kyautatawa Abdallah dashi da iyayensa"Abinda zakiyi ki biyasa ki biyamu
kenan"karkiyi fahari sbd ke ba kowa bace ummu"dan Allah karki shagala ki manta da
ibada da Azkhar"insha Allah mama duk zanyi"yama cemun da la'asar zaizo yamuku ban
kwana sai mu wuce gida a tare"to shikenan Allah yakaimu lafiya"yanzun kije kiyiwa
luban sallama da masifaffiyar kakarku"nasan shima mlm da Angama sallar la'asar zai
shigo sai kuyi sallama dashi"dato ummu ta Amsa ta mik'e tsaye tana gyara mayafin
saman kanta ta d'auki hand bag nata ta fita"mama tabita da kallo harta fice...
da sallama ta shigo tsakar gidan"duk suna zaune kan tabarma"goggo luba na
shayar da babyn"babu laifi jikin nata da sauk'i"da fara'a ta tarbi ummu"itama
fuskarta Asake dama ta shigo A mutunce suka gaisa tasanar mata zasuyi tafiya itada
Abdallah"kuka goggo luba tasaka tana rok'on ummu ta yafe mata Abinda ta mata
Abaya"haba goggo ki dena kuka komai ya wuce Allah ya yafe mana baki d'aya"cewar
ummu"Asiya ma ta nemi yafiyar ummu"dukta nuna musu bbu komai"dubu goma tabama
Asiya"su mariya tabasu dubu bibbiyu"sannan tabama goggo luba dubu ishirin"ta musu
sallama sunata godiya ta fita"koda ta fita gidan hjy yaya ta wuce"ta sameta kwance
bbu lafiya k'afafuwanta na ciwo"bayan sun gaisa itama tabata dubu goma sannan ta
nufo gida"saida taci wake da shinkafa dayaji kayan had'i sannan tayi sallar
la'asar"suka zauna parlourn da mama tana yimata bayanin yadda zatayi Amfani da
kayan matan data bata dana gyaran jiki irin na y'an mai duguri"tana yimata bayanin
taji sallamar Abdallah tsakar gidan"tayi zumbur tana maida kayan cikin jakarta ta
mik'e tsaye ta fito tsakar gidan tana Amsa sallamar tasa.....ido suka k'urama
junansu"kowane fuskarsa d'auke da tattausan murmushi"ummu najin kamar taje tayi
hugging nasa"sannu da zuwa!" Tafad'a Ahankali"yauwa bak'uwa"kallon banganeba ta
jefesa dashi?"ya d'aga mata gira yana fad'in yes"kece bak'uwa Agidan nan ko?"mama
dg cikin d'aki ta karb'e zancen da cewa"k'warai da gaske Abdallah kaine d'an gida
ita bak'uwa ce"ummu ta b'ata fuska ita bata yadda ba"Abdallah yarab'a ta gefenta
yana yimata gwalo ya shigo cikin parlourn da sallama"mama ta Amsa yaduk'a yana
gaisheta"ta Amsa da musu fatan Alkhairi wajen tafiyar tasu"ummu ta shigo ta zauna
tana turo baki"mama dai ta fito dg cikin parlourn tabasu waje"da sauri Abdallah ya
matso gefenta murya can k'asa yace"mrs big man yaya dai??"murmushi yasub'uce mata
ta hararesa tak'i mgn"yaja karan hancinta"ta mintsinesa Ahannunsa"kinga Inda zan
rama nan"idan natashi harda cizo zan musu yarinya"yak'are maganar yana nuna saitin
k'irjinta"batayi mgn ba tana murmushi ta mik'e tsaye ta nufi wajen fridge"ruwa da
kunun Aya me sanyi ta kamasa ta Ajiye samqn center table ta zuba ta mik'a masa"ya
Amsa yana fad'in thanks"saida ya kurb'a sannan yace"mahmood fa?"yatafi islamiya
sarkin magana"Ai kin fishi surutu"kai yaya Abdallah karma kasa yaro yarainani na
fasa bakinsa"da kuwa mama ta miki hukunci"ki bari nanda 15 yrs insha Allah sai kin
dinga rok'onsa yazo yaduba lafiyarki yana ja miki Aji"sbd likita nakeso yakaranta
yanada good brain"dariya ummu tayi had'e fad'in to shikenan zamu gani idan zai
iya"kina ganin kamar wasa ko?"nidai dan Allah kadena zancen magulmacin yaron
nan"dariya big man yayi bece komaiba"bayan ya Ajiye cup d'in hannunsa ya kama
hannunta yana fad'in tashi muje my khairee"dato ta Amsa ta d'auki hand bag nata da
mayafinta suka mik'e tsaye suka fito dg cikin parlourn"baba da mama na zaune tsakar
gidan kan resting chairs suna fira"Abdallah ya iso gefen babah yaduk'a suka
gaisa"itama ummu gaidashi tayi,kafin yamusu fatan alkhairi sannan suka tashi suka
fita"basu jima da fita ba"yara suka dinga shigowa da kayan Abinci suna jibgewa
k'asa wai inji Abdallah...oh hajara yaron nan baya gajiya da yimana d'awainiya?"wlh
kuwa mlm kuma munada kayan Abinci ma"sbd karmu ce bazamu Amsaba shine saida suka
fita yaturo dasu?"hakane Allah yayi musu Albarka yak'ara masa bud'i me Amfani"cewar
babah" mama ta Amsa da Ameen......
Abdallah ne ya karb'i driving d'in"ummu na gefen jikinsa ta kanainayesa
murya can k'asa tace"yaya Abdallah meyasa baka gajiya da d'awainiya?"tamkar bazaiyi
mgn ba"sai kuma Anutse yace"dama mutum na gajiya da kyautata ma iyayensa?"ah ah"to
kidena fad'in hakan khairee"iyayenki nima iyaye nane"hakane yaya Abdallah"hak'ika
ka cika babban masoyi na k'warai kuma miji na gari Allah yabarmu tare"Allah yasaka
da Alkhairi bisa....pls my heart beat ya isa kidena mun godiya komu b'ata dake"tayi
murmushi tana manna masa kiss gefen kumatunsa....yaci wani uban burki yana fad'in
karki saka mu fad'i khairee nah ki bari mu isa gida kimun Abinda zanyi farin ciki
dashi"to shikenan habeebi nah"da haka suka isa gida....

*************
Cikin nutsuwa had'e da Aji suke sakkowa dg stars d'in jirgin"suna sanye da suit
coffee brown"ita riga da siket shi kuma riga da wondo"ya dad'e da eye glass
bak'i"ya rungumu gefen k'ugun ummu"sai sukayi kamar turawa sbd tsabar kyawun da
sukayi"ummu kuwa bacin kalle kalle babu Abinda takeyi"tana jin indiyawan nata
indianci"sai taga Abin kamar Amafarki ne"wai itace ak'asar India?...Abdallah ya
matsa ya Amshi troley d'in kayansu guda 2"kafin ya juyo ya kalli ummu"yasaki
k'asaitaccen murmushi kafin yace"khairee nah!"kallonsa tayi ta nuna masa wai saiya
cire eye glass d'in"gaskiya nidai bazan cireba duk rigimarki kuwa"kukan shagwab'a
tasaka"be kulataba yanufi bakin titi yana jan troleys d'in nasu"ta biyosa abaya
tana dariya had'e da nuna masa wata had'add'iyar mota marar marfi tana fad'in tamun
kyau"murmushi yasaki sbd yasan dama dole idan taga wani abun tayi mgn"yanzun ki
bari khairee muje masaukinmu sai mu fita yawo mu zaga gari ko ?"to shikenan harda
wajen y'an firm zamuje?"dariya yasaki yana tarar musu da taksi"ni Allah saika
fad'amun zamuje wajen su Ashwariyyer ray bachchan?"karki damu duk zamuje"ya k'are
maganar yana matsowa yafara yima me taksi d'in bayanin hotel d'in dazai kaisu cikin
harshen indiyanci"sosai ummu tayi mamaki"sai bayan sun shiga sun zauna ta kallesa
Ahankali tace"dama kana jin yarensu habeebi?"kad'an kad'an dai nakeji khairee
nah"ni Allah saika koyamun nima"ta fad'a cikin shagwab'a tana shigewa jikinsa"ya
lumshe idanuwansa cikin jin kasala yace"zan koya miki shikenan?"kanta ta gyad'a
masa.....bayan sun iso wata had'add'iyar hotel ya sallami me taksi d'in sannan ya
d'aukar musu kayansu suka wuce reception"wanda saida suka hau lifta sannan suka isa
reception d'in"ummu nata kalle kalle da masa tambayoyi shi kuma yana bata Amsa
cikin farin ciki"sbd yafison ta d'ebe kewa sosai ta kuma kashe kwalkwatar ido"ko
canma reception d'in da yarensu yayi mgn dasu Aka basu key d'in wani special room
d'in da zasu sauka"bayan yabiya mak'udan kud'ad'e suka nufi room 8, yasaka key d'in
d'akin ya bud'e k'ofar suka shiga ciki"yamaida ya rufe....wow ! ummu ta fad'a da
suka shiga cikin d'akin"komai na Alfarma da k'awa gashinan"da wanda ta tab'a gani
da wanda bata tab'a gani ba"kan kujera suka zauna big man ya shafi fuskarta yana
fad'in tashi muyi sallah ko sunan har 3 pm tayi"mucan nigeria yanzun d'aya da
rabi"to shikenan kafara shiga bath room d'in"wannan kuma baki isaba yarinya tare
zamu shiga"dariya tayi tana fara masa chakulkuli"ya manna mata kiss samqn lips
nata"ita kuma ta cijesa samqn lip nasa na k'asa"ya janye bakinsa ta masa gwalo"bbu
damuwa mu gama sallar"dg haka ya d'auketa gaba d'ayanta tanata shure shure da zille
zille yanufi cikin bath room d'in da ita.....basu jimaba suka fito yajasu
sallar"bayan shun shafa Addu'a khairee ta zame jikinta ta kwanta samqn
cinyoyinsa"yashafa gashin kanta yana tsareta da sexy eyes nashi yace"kin gaji
khairee nah?"uhm uhm bacci dai zamuyi"Abinci fa?"sai Anjima yaya Abdallah ni bana
jin yunwa"bece komaiba ya d'auketa suka nufi samqn bed"kwantar da ita yayi kafin
yafara k'ok'arin cire kayan jikinsa....saida gaban ummu yafad'i dataga yana zare
belt d'in dake d'aure a k'ugunsa "dan tasan Abdallah ba sarara mata
zaiyiba"musammun tunda yau da safe be mata komai ba"ta rasa meyasa baya gajiya
shi?...tana wannan tunanin tajishi kwance gefenta yana fad'in madam tashi na cire
miki kayan nan"nidai dasu zanyi bacci nah"murmushin gefen baki yasaki saidai kawai
tajishi saman ta ya haye saman cinyoyinta kamar yahau doki"ya fara k'ok'arin cire
mata rigar"wayyo yaya Abdallah nika d'aga ni mana"idan kinada k'arfi ki k'waci
kanki mana"kukan shagwab'a tasaka ya Ida cire mata rigar harda bra"ya tsurama
k'irjinta ido da yayi mugun cikowa"cikin mutuwar jiki yajanye jikinsa yafara
k'ok'arin zame mata siket d'in jikinta"ta lumshe idanuwanta sbd tasan me k'watarta
wajensa sai Allah"Ahankali yace"my khairee bud'e idon ki fad'amun ko bakyaso mu
kwanta ne?"nifa ba haka bane"bece komaiba yaja karan hancinta ya matso da fuskarsa
gabda tata har tana jin hucin numfashin sa"ta turo baki"yayi saurin cafkar bakin
nata yana zura mata tattausan harshensa, ta kama da sauri tana sha tana shafa
sassan jikinsa"shi kuwa Albarkatun k'irjinta yakaima wata irin cafka...cikin
k'ank'anin lokaci suka fice hayyacinsu.....bayan lafawar komai sukayi wanka da
sallar la'asar"bayan sunci Abinci ya d'auki d'aya dg cikin motocin dake cikin
hotel d'in suka fita yawon shak'atawa.......
haka rayuwar ummu da Abdallah taci gaba da wakana Ak'asar inda'a"yawon
bud'a ido da ganin gari da shak'atawa sunyishi kamar bbu gobe"siyayya kuwa ya lafta
mata kamar besan zafin neman kud'i ba"duk Inda sukaje sai sunyi pics"gefe guda kuma
suna waya da y'an nigeria"tsawon sati 2 suka d'auka A India sannan sukaje
malesia"Acan sukaje wajen doctor d'in dake duba Abdallah sbd Abinciki cikakkiyar
lafiyar ummu"Abin farin ciki doctor yagano tana d'auke da k'aramin ciki wata
2"Abdallah ya rungumeta yana fad'in Alhamdllh"itadai tana murmushi Agabanta yakira
Ammi da kamal yasanar musu"sa'ada kuwa shagwab'a ta dingayi wai sudawo gida sbd afi
kulawa da lafiyar babynta....tun daga wannan lokacin Abdallah yaci gaba da bama
ummu tattali na musammun"ko sex ba sosai yakeyi da itaba"ga cikin be sakata laulayi
ba"canma malesia sati 2 sukayi kafin su wace k'asar saudiyya suyi hajji da
ummarah"wanda ranar da billy ta ganta gaban ka'aba har kukan dad'i tayi"tayi addu'a
Allah yakawo iyayenta wannan waje me daraja da Albarka"sati 3 sukayi saudiyya
sannan suka fara shirye shiryen tafiya gida nigeria"wanda lokacin har cikin ummu
yafara turowa sbd yashiga wata na hud'u"gashi Anyi scarning An gano baby girl ce
zasu haifa"Amma Abdallah be sanar mata ba"maimakon su tafi Nigeria sai suka wuce
dubai"ya jibgo kayan baby da wasu kayan dazai bama kamal yazuba a lefe, sbd bikin
befi saura sati 3 ba yanzun.....

Ayau Monday misalin k'arfe....

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*69&70*

........Ayau monday misalin k'arfe 1:35 pm driver yayi horn Abakin katafaren get
d'in gidan Abdallah mohd jibo"security sunfi su 10 zagaye da gidan daga waje da
kuma ciki"cikin nutsuwa driver ya danna hancin motar cikin gidan"ummu da Abdallah
na zaune aback sit "hannunsa samqn cikin ummu yana shafa babynsa"yayinda kanta ke
saman kafad'arsa"sun k'ara haske da shek'i had'e da k'iba"musammun ummu datayi b'ul
b'ul da ita....wow! wai baby ce tak'ara girma haka a cikin wata ukku
habeebi?"dubeta fa"cewar ummu tana hango sa'ada dasu Asiya da lawisa da Anty
wasilah da suke tsaye bakin interest d'in shiga babban parlourn gidan"dama jiya Aka
gama jere , securities da cleaners yau sukazo da safe bisa jagorancin kamal da keys
d'in gidan ke hannunsa"su kuma su sa'ada maraba sukazo yima ummu da Abdallah"tun
daga nesa sa'ada ta hango sunyi parking"cikin nutsuwa ta nufo parking lot
d'in"Adaidai lokacin da ummu ke fitowa dg cikin motar itada Abdallah yana rike da
hannun ta"ihun murna sa'ada tasaki Aguje ta nufesu tana dariya"Abdallah yayi wuf
yatsaya gaban ummu yana fad'in kul baby ! karki jamun Asara kinsan ba ita kad'ai
bace ko?...."sosai su Asiya da mariya dake nufosu da sukaji suke mamaki"basu gama
mamaki ba"saida Abdallah ya rungume ummu jikinsa wai sa'ada barata tab'ata ba"Asiya
ta jinjina abun Aranta sbd ta fahimci mijin ummu ba k'aramin SO yakeyi mata
ba"sosai taji tausayin kanta tana tunanin yanzun dai bbu wanda zai Aureta tana
goyo"kasancewar ta haihu har tayi 40 days tun bayan tafiyar su ummu"Akan Idonta
sa'ada tayi nassarar rungume ummu suna murnan ganin juna"Abdallah ya matso suka
gaisa dasu"lawisa dake tafiya da k'yar sbd cikinta wata 7 tanata tsokanarsa wai
k'asar ta Amshesu sun canza"shidai murmushi kawai yayi yana kallon motar kamal data
shigo cikin gidan yanxun"ummu kuwa tana tsakkiyar su lawisa sunata gaisawa"dg
k'arshe duk suka wuce ciki"ita kuwa wajen big man da kamal ta nufa"kamal na ganinta
yakama murmushi yana fad'in uwar biyu"tayi dariya kafin su gaisa tana tambayar
Amarya yace"tana gida sunata shirye shirye"kema da Angama namu za'a miki k'anwa
ko?"wata iriyar juyowa ummu tayi tana kallonsu dg shi har Abdallah d'in"kamal
yadinga dariya"Abdallah na murmushi yace"rabu dashi my heart beat tsokanarki
yakeyi"ni mijin mace d'aya ne"batayi mgn ba ta wuce ta barsu"Abdallah yatab'e baki
yana hararan Kamal yace"shine muna zamammu qlau zaka janyomun fitinah"yaunzun idan
khairee ta fara fushi sai tayi 2days bata huceba"sbd cikin yana sakata saurin
fushi"Ayya bansaniba Ai Abokina"kacemun yanzun kazama mijin tace?"ah ah kafin tace
na zama"kamal yakama dariya"kafin ya biyosa suka wuce ciki da tulin kayansu da
sukayi tsaraba dashi"wanda da komai suka dawo......ummu na zaune Atsakkiyar
parlourn kan carpet tana cin Abinci"sauran bak'in suma shine suke ci"sbd Ammi ce ta
Aiko musu dashi me yawa"sunata firansu da yaba tsarin gidan"Abdallah da kamal suka
wuce sashensa da kayansu"sai wajen k'arfe 3 kowa yatafi gida"wanda ummu ta had'ama
Asiya kayan sawarta kusan kala 10 duk sabbi ta bata da kayan kwalliya sbd ta dinga
gyara jikinta"sannan tabasu dogayen riguna tsaraba"sa'ada kuwa troley guda ummu ta
mata na tsaraba"Aciki tasaka leda babba wacce keda tsarabar Ammi Aciki"bayan
tafiyarsu masu Aiki mata guda 2 suka k'ara k'yalk'yale parlourn..... Ahankali ummu
ta tura k'ofar parlourn Abdallah"tana rik'e da tray"wanda samqn tray d'in plate
d'in Abincine da ruwa da cup"yana zaune kan kujera ya Aza dogayen santala santalan
k'afafuwan sa saman center table"harya sauya kayan jikin sa zuwa farar t shirt da
red d'in 3quater"ya lumshe kyawawan idanuwansa"Amsa sallamarta yayi yanata kallonta
cikin sanyayyar muryanshi yace"khairee nah na d'auka kin manta da habeebin
ko?"batace komaiba ta Ajiye tray d'in gefen k'afafuwansa tana turo baki tace"ni bbu
ruwana da wannan yaya kamal d'in"ko bikin nasa baza muyi Attending d'in komai
ba"lallai Abokina yayi babban laifi"Amma bara na kirasa yaji laifinsa da irin
hukuncin da aka yanke masa"dama ta k'ofar baya yafita yace bazai fita ta main
parlour ba sai tabaya sbd ya miki laifi"yak'are maganar kamar gaske yana danna
waya"ummu ta matso ta Haye jikinsa tanata kukan shagwab'a ta Amshe wayar"big man
yadinga dariya"ta murd'e masa kunne tana ja masa gemu da k'arfi"khairee nah
tausayinki nakeyi sbd kin fara yin nauyi"kinsan nafiki iya mugunta ko?yanzun pls
fad'amun ya kikeso nayi da ciwon maran dake damuna kusan 3 days ?"turo baki tayi
tana son sauka dg samqn jikinsa"ya matseta da sauri yana fad'in meyasa bakyason
yadda dani saikin bani wahala khairee?"kefa malamace "kuma duk idan k'inki yadda
ina yafe miki"kayi hak'uri yaya Abdallah kawai inajin bana son Abin"idan kuma Auren
zakayi kamar yadda yaya kamal d'in yace shikenan"ta k'are maganar tana sakin kuka
harda shashsheka"duk saiya rikice yanata rarrashinta da mata rantsuwar bazai koma
yimata zancen ba tunda bataso"sosai tayi mamaki jikinta yayi bala'in yin sanyi"ta
tuna lokacin da big man ke yima kamal masifa wai yana yiwa leemart rantsuwa sbd ta
yadda da maganarsa"yau gashi shi da kansa yakeyin rantsuwar"rungumesa tayi tana
sauke Ajiyar zuciya"cikin sanyin muryarta tace" pls yaya Abdallah ka yafemun bansan
meyasa na canzaba?"Amma yanxun inason kamun"saidai ni sai kaci Abinci"kamar
k'aramin yaro yace"to shikenan khairy nah bara naci"batace komaiba ta jawo plate
d'in Abincin tana saman cinyoyinsa zaune ta dinga bashi shi kuma yana kallonta
had'e da yin santin Abincin"lokacin daya gama har Anfara kiran sallar la'asar"ummu
ta kallesa tana murmushi tace"masjeed zakaje yaya Abdallah nima nayi sallah da
wanka"shine kayi wanka bandani ko?"naga kina tare da mutane gashi kinajin y'an
rigimar yau shinefa nayi nika d'ai"canza topic d'in tayi da cewa"kaga baby ta tafi
bbu yadda banyi da itaba ta kwana nan Amma tak'i?"wai sadeeq idan yaje gida bata
nan zai damu"tab'e baki big man yayi yace"ta kyauta data tafi sai suje suyitayi
indai soyayya ce"ni dama banaso ta kwana ta katsemun jin dad'ina... yafad'a yana
dariyar shakkiyanci"ummu tayi murmushi tana girgiza kanta batace komaiba ta sauka
dg samqn jikinsa"yana rik'e da hannun ta suka sauko k'asan"sai gashi sun sami bak'i
zaune tare da masu Aiki"Amutunce suka gaisa da Abdallah dake rik'e da hannun
ta"sannan suka nufi k'ofa"ummu ta kallesa ta shagwab'e fuska"menene kuma khairee
nah?"ko wani abu kikeso ne?"nok'e kafard'arta tayi tace"nidai da kayi sallar kadawo
ka huta"banda yawan Amsa kiran mutane kuma duk wacce ta kalleka ban yafe mata
ba....dariya me sauti yasaki yanata kallonta ta b'ata fuska zata zare hannunta dg
cikin nasa"yayi saurin yin hugging nata ta baya"dariya ta sub'uce mata ta sumbaci
hannunsa guda daya zagaye cikinta dasu"murya can k'asa tace"laifine dannayi kishin
Abinda nake matuk'ar so?"ah ah ummu ta Abdallah"da kin san yadda nake kishinki
Araina zakiyi mamaki"I love you! ta furta Ahankali tana k'ara shigewa jikinsa"wanda
gaba d'aya sun shagalta Acikin soyayyar junansu" sunma manta da bak'in dake zaune
cikin parlourn"sai bayan ya sumbaci goshinta yatafi tana d'aga masa hannu sannan ta
juyo taga bak'in"sosai taji kunya tasan zasu fassarasu"zama tayi suka gaisa suka
sanar mata mak'otansune"ta musu Alkhairi me yawa sannan suka tafi ita kuma tayi
sallah....duk yanda Abdallah yaso ya kad'aice da ummu Abin yaci tura saida dare
suka samu keb'ewa da juna"wanda Adaren ranar ba k'aramin jin jiki tayiba wajen
Abdallah"saidai ko a fuska bata nuna masa ta jigatu ba"sbd Aganinta Abdallah ya
wuce komai Awajenta"ko washe gari da safe be sarara mata ba"da k'yar ta k'waci
kanta A hannunsa" ta samu sukayi wanka ta shiryasa yatafi office....haka rayuwar
taci gaba da wakana"Abdallah shine ya had'a lefen leemart Akwati 12 yabama kamal
Amatsayin gudun muwarsa"ummu kuwa motar million 4 Abdallah yasiya mata tabama kamal
a had'a da lefen shine nata gudunmuwar"wanda lefen kayane na Alfarma na gani na
fad'a masu kyau da tsada"Aranar kamal har hawayen farin ciki yayi"yama Abdallah
godiya sosai har saida Abdallah d'in yab'ata ransa sannan yadena masa
godiyar"hakama family d'in kamal har gida sukazo godiya"Abin saidai Ace masha
Allah"hidima Akeyi bbu kama hannun yaro"sa'ada itace k'irjin biki"kaya kala 7 daddy
yamata na fitar biki"ummu kuwa sabbin kayanta na cikin lefe ta d'inka da Anko
kala2"dukda bata son zuwa wajen dinner sbd cikin yafara girma sosai tana jin kunyar
yawo dashi"saidai kishin mijinta yasaka dole tabishi wajen dinner tunda tasan
confirm ne sai yaje, Amatsayinsa na babban Aminin Ango kuma babban yayan
Amarya....tun jiya Aka musu gyaran kai da lalle Akayi kamu"yau kuma dinner"tun
wajen 12 pm ummu ta fita dg gidanta da motarta"big man kuma yana office"zai sameta
gidan Ammi sbd ta jima batajeba"shiryasa takeso taje ta yimata yini"lokacin data
iso gidan sa'ada bata nan sun fita da sadeeq zata canzo mayafai da hand bags"Ammi
kuma na kitchen da masu Aiki"ummu kuwa part d'in sa'ada ta wuce taje tayi
kwanciyarta ta kama bacci har k'arfe 2:30pm "wayarta nata ringing bata sanma
Anayiba"Abdallah tun k'arfe 2 yanufo gidan, dg office yake ko lunch be koma
yayiba"sbd yafiso ya tabbatar da zuwanta gidan Ammin musammun sbd yakirata bata
d'auka ba"Ammi da sa'ada na zaune a parlourn tana nuna mata mayafan data canzo ya
shigo cikin parlourn"baby ta kallesa tana fad'in yaya nayi fushi ina Anty?"yoba
tana nan ba"yafad'a yana kallon Ammi"yaushe ummun tazo banida labari?"tunfa 12 pm
ta kirani tacemun driving ma takeyi tana kan hanyar zuwa gidan nan sbd taci kayan
kwad'ayi"yafad'a cikin jin fad'uwar gaba"nidai gaskiya Abdallah ban gantaba"Amma ka
kirata kaji ko gidansu tafara zuwa mana"baza tajeba bayan bata sanar mun ba
Ammi"yafad'a cikin wani yanayi yana yamutsa gashin kansa"zuciyarsa na wani irin
had'ewa....motsin bud'e k'ofar d'akin sa'ada yasaka duk suka kalli direction
d'in"ummu ce ta fito da murmushi saman furkarta tana fad'in Ammi bakusan na shigoba
ko? naga bbu kowa a parlourn saina shiga d'akin baby nayi bacci "Abdallah ya d'aure
fuska
beyi mgn ba ya zauna kan kujera"Ammi na murmushi tanata kallonta tace"dama yanzun
Abdallah yazo yana tambayarki Ashe bacci kikayi?"Eh wlh ina wuni Ammi?"lafiya qlau
ummulkhairy ya jikin naki?"A kunyace ta Amsa da Alhamdllh tana gyara zamanta kan
carpet"tana sanye da doguwar riga ta wani tsadaddan lace maroon colour"satar kallon
mutumin nata tayi taga yanata wani shan k'amshi... sa'ada tayi saurin cewa"kinga
Anty na canzo mayafan da bags d'in"Aikuwa sunyi kyau sosai"to Anjima zaki yadda
Amiki make up d'in pls Anty?"Abdallah ya koma d'aure fuska yana hararan sa'ada
yace"bbu wani make up d'in da zatayi tanunawa wasu kattin banza Adonta"idan kece
zakiyi sai kije kiyi tayi"kukan shagwab'a tasaka"Ammi na kallonta tace"ke sarkin
shirme tashi kije ki kama Antyn ki ruwa da lemo"kicema lantana ta zubo soyayyar
Awaran nan ki tafo da ita"saita Aza wainar fulawa"dato sa'ada ta Amsa tana barin
parlourn"Ammi ta kalli ummu tana fad'in ko Akwai Abinda kike da buk'ata?"ah ah Ammi
wannanma yayi ina godiya"murmushi Ammin tayi kafin tace"ina fatan dai bakishan
kayan sanyi?"ko kuwa Abdallah kana bata kayan sanyi tana shane?"ah ah Ammi bana
bari tasha"yak'are maganar yana kallon ummu ta zabga masa harara sbd yabata haushi
ganin yanata wani shan k'amshi da d'aure fuska"sosai hararar data masa ta
hassalashi"saiya share bece komai ba"Ammi ta mik'e tsaye ta wuce d'aki"parlourn
yayi saura dg ita sai shi"Ahankali tace"aka maka Abinci?"kamar yana Kira cikin
yafara fad'a"bana ci"Akan me wai kike son jana Ak'asa?"na miki kira yafi 5 kika mun
banza"kinzo gidan mutane bbu wanda yasan kinzo"har hankalina yatashi Ashe ke
baccinki kikeyi ko?....shigowar sa'ada cikin parlourn yasaka yayi shiru"kan ummu
Ak'asa tana furta innalillahi wa inna ilaihir raju'un Acikin zuciyarta" tana
mamakin meye Abin jin zafi Awannan Abun da har zai dinga fad'a irin haka? Gaba
d'aya sai taji komai yafita ranta"Ahankali ta kalli sa'ada tana fad'in ruwan kawai
zaki bani ki mayar da Awaran"meyasa Anty?"bbu komai"mik'ewa tsaye Abdallah yayi
yaja tsaki yafita"sa'ada ta bishi da kallo harya fita Atake ta fahimci matsala suka
samu shida ummu"batace komaiba tana kallon ummu dake k'arfin halin shan ruwan
hannunta"bayan ta ajiye robar ruwan ta lallab'a ta tashi tsaye ta nufi d'akin
sa'ada"hand bag nata da wayarta ta d'akko harda ledar kayanta da zata canza Anjima
dukta d'auko ta fito"sa'ada ta kalleta da mamaki tana fad'in yo Anty ina zakije?"da
k'yar tace"zan je nadawo ne baby"kafin sa'ada tayi mgn Ammi ta shigo cikin
parlourn"ummu tayi k'asa da kanta tana sanar mata zataje tadawo"dato ta Amsa ta
fita"sa'ada tayi saurin cewa "inaga fa Ammi fad'a sukayi Anty ummu da
yaya"subahanallahi! ke tayaya kika sani"fita fa yayi yana tsaki"kuma bataci komai
ba tace na mayar"sannan jiya da mukayi waya tacemun yau nan zatazo da kayanta ta
shirya mu wuce wajen dinner"gashi yanzun ta tafi"ki barni dashi zaizo yasameni
Ai"koma miye yaka mata yabari Asan sun sami sab'ani ne?"balle me ciki da ba'a son
ta shiga damuwa....
cikin damuwa ummu ke driving d'in harta iso gida"a parking lot ta lura da
motarsa ta tabbatar yana gidan kenan"cikin sanyin jiki ta wuce interest d'in shiga
cikin parlourn"big man na zaune yana danna waya da jallabiya fara Ajikinsa"fuskarsa
bbu walwala ko kad'an"yana tunanin kamar be kyautaba bisa tsakin da yayima ummu
d'azun gaban sa'ada"saidai ta bashi haushi sbd yadda take masa" kanta farau juna
biyu ne?ya tambayi kansa....motsin turo k'ofar dayayi yasaka yad'ago kansa da sauri
yaga ummu ce"saida gabansa yafad'i daya lura da yana yinta"d'auke kansa yayi
Azatonsa zata wuce ne sai kawai yaji motsinta gefen k'afafuwansa ta duk'a"muryarta
na rawa cikin tattausan lafazi tace"kayi hak'uri bisaga kuskuran danayi sbd Azatona
hakan ba laifi bane"kuma na d'auka gidanku gidan mune, Ashe ba haka bane?"kirana da
kayi bacci nakeyi saima sadda na koma d'akin na duba wayar na gani"dg k'arshe inaso
na baka shawara"koma miye yafaru tsakaninmu to kamun ko meye daga ni sai kai"kayi
tsaki gaban baby ka fita"Abinda baka tab'a yimunba A gabanta"so kakeyi ta sanarwa
Ammi ne??"sai kuma tayi shiru ta mik'e tsaye hawaye na zubo mata saman kyakykyawar
fuskarta ta nufi upstairs...
Abdallah....

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah
ya isa ban yafe miki ba
*AUREN YARJEJENIYA*

*71&72*

........ Abdallah bece komaiba tunda ta fara mgn harta gama tabar parlourn"saidai
gaba d'aya jikinsa yayi sanyi"musammun data bashi hak'uri da kuma nuna masa illar
tsakin dayayi gaban sa'ada"sai kawai ya mik'e tsaye yabi bayanta"Aransa yana
Addu'ar Allah yasa yashawo kanta ta sauk'i..... Ahankali yatura k'ofar bed room
d'inta ya shigo da sallama can k'asan mak'oshi"zuciyarsa na bugawa ya kalleta tana
kwance tanata kuka harda shashsheka"yah salam! meyayi zafi haka my khairee?"yak'are
maganar yana rufe k'ofar d'akin"ta d'ago kanta fuskarta jage jage da hawaye cikin
masifa tace"malam ka koma Inda ka fito bana son ganinka"tunda na yadda na zauna
dakai Ai dole ka fara nunamun halinku na maza ko?"ta fad'a tana k'ok'arin tashi
zaune"Abdallah kuwa tsaye yayi har saida tayi shiru"matsowa yayi gab da ita ya
zauna"ta matsa da sauri"shima ya matso ya rik'e hannun ta guda"ta gartsa masa cizo
tana fisge fisge zata k'wace"wata rikitacciyar tsawa yadaka mata yana fad'in kinada
hankaline ko kuwa kin manta bake kad'ai bace??"sai kuma ya janyota samqn cinyoyinsa
ya rungumeta Ajikinsa ta baya yana fad'in I love you khairee nah"ki yafemun sharrin
shed'an ne kinjiko?"Ajiyar zuciya tasaki tak'i mgn"ya lek'o fuskarsa yana kallon
tata fuskar, ya sumbaci kumatunta yana share mata hawayen ta"Ahankali yace pls kiyi
hak'uri mu shirya karki wahalar damu khairee nah"har yanzun banci Abinci ba sbd
nasan kema baki ciba"sbd kafin zuwanki na kira baby kinci Abinci? tasanar mun kin
taho kuma bakici komai ba"Ammi ta Amshe wayar tamun tas ,yaka mata ki tausayamun ga
fushinki gana Ammi da wanne zanji??"Ajiyar zuciya ummu ta saki Ab'oye"tak'i juyowa
balle ta masa mgn"saidai k'asan ranta taji zuciyarta tayi sanyi"ta kuma tabbatar
Ammi surukace ta gari....murza tafin hannunta guda yayi yana k'ara goga fuskarsa
gefen tata yana sakar mata hucin numfashinsa"ta turo baki tana so tabar jikinsa
yak'i bari"ta saki kukan shagwab'a tana turashi"gefen fuskarta yarik'e ya juyo da
ita gabansa da sauri ya had'e bakinsu waje d'aya....dg haka salon ya sauya"sai
bayan sun sami nutsuwa kowanansu shauk'in son d'an uwansa ya hanashi tunawa da
sunyi wani fad'a"da kansa Abdallah ya mata wanka suka fara shirin tafiya wajen
dinner"wanda saida ummu ta tsaresa yaci Abinci sannan ta saka kayanta"doguwar riga
ta material maroon colour"shi kuma Abdallah suit bak'ak'e yasaka"sunyi kyau masha
Allah"ummu na zaune samqn cinyarsa tana d'aura masa Agogo wayar big man tayi
ringing"yana dubawa yasaki guntun murmushi yana d'aukar wayar yace"ban tab'a ganin
Angon dake Azarb'ab'i ba irin ka"daga d'ayan b'angaren kamal yace"Eh naji koma miye
zakace kace d'in"yaka mata ace ka k'araso kun d'aukeni mu wuce gidansu mu d'auketa
ko?"irin wannan wuri wuri haka?"yanzun fa 5:18 pm"sannan nima rigimammiyata bata
Ida shiryaniba"kai wlh d'an iskane"murmushi big man yasaki yana d'age gira
yace"y'an Iska biyu dai"dg haka ya yanke wayar"ummu ta b'ata fuska tana fad'in
nidai yaya Abdallah bbu wacce zata shigo mana mota sai Amarya kawai"baby ma tacemun
ita kad'ai zata zauna motar sadeeq....yanzun my khairee wannan y'ar tsakuwar
yarinyar hartasan wani Abu kishi?"ni fatana Allah yasa leemart d'in gobe tak'i
yadda dashi muga k'arshen Azarb'ab'i....ummu takama dariya tana fad'in bbu kyau dai
mugun fata habeebi"baby kuma da kake mgn zata baka mamaki nan gaba"wajen dinner
zamuje Amma wlh duk shegiyar datayi k'ok'arin shige maka zamu kwashi y'an kallo da
ita"ta fad'a cikin masifa"yayi murmushi yana jan dogon hancinta yace"bbuma wacce
zataga fuska Agurina khairee nah"narasa meyasa cikin nan ke samun ke fad'a da
saurin fushi??"k'in mgn tayi tama mik'e tsaye ta nufi wajen takalminsu....kinga ki
Ajiye me tsini kisaka plate mana"kukan shagwab'a tasaka"yayi murmushi yana fad'in
da Alama kina son mu fasa zuwa wajen dinner d'in nan ko?"tunda gashi kina son ki
tsokanoni ko? "yafad'a yana nufo gefenta ya d'akko mata plate shoes"saida ya
rarrasheta sannan ta sakq"tana fad'in nidai na kagara na haihu kona huta da
takurawan da cikin nan kemun"uhmm! kika san ko duk shekara zaki dinga haihuwa tunda
habeebi naki ba raggo bane?....oh yaya Abdallah nidai bbu ruwana"kayita b'aro zance
haka me girma?"murmushi yasaki yalakace mata hanci had'e da kama hannunta suka fita
dg cikin d'akin...

**********
Kwanci tashi inji masu iya mgn sukace Asaran me rai"rayuwa ta lula ta kumayi
nisa"Abubuwa sun faru da yawa"Aciki harda fitowar junuid da tj dg gidan yari"wanda
k'afar junuid da Abdallah ya harbesa ta samu matsala jefata yakeyi"yayinda tj
yakamu da ciwon sugar"gaba d'aya kamanninsu sun sauya sbd ba k'aramar Azaba sukesha
Agidan yarin ba"kuma koda suka fito ba wani Aikinyi sukeyi ba"sbd duk An salmesu dg
wajen Aikinsu sbd sun jima basu zoba"bbu irin magiyar daba suyiba game da Amaidasu
aka k'i"dama shi junuid wajen kakarsa yake zaune"tj kuwa iyayensa sun mutu duka
wajen k'anin mahaifin sa yake"sai a lallab'a da rayuwa sukeyi yanzun"sunyi mugun
nadamar yin Abinda sukayi"domin sunsan sadda suna tare da big man rayuwa bata musu
k'unci irin haka ba"yana basu Abinsa kamar bayaso kobe san zafin nema ba....gefe
guda kuma Aminu ya kammala karatunsa har Abdallah yamasa hanya yasamu Aiki"yanzun
yana d'aukar Albashinsa" harma yafara ginin gidansa "kuma rabi da rabi shida ummu
ke d'aukar d'awainiyar gidansu"dan baba yanzun be Aikin komai"Abdallah kuwa duk
wata saiya Aika musu da kayan Abinci"naseer dai mutane nata bashi shawara ya
hak'ura yazo An maida Aurensu da Asiya"dama saki biyu ne yamata"yanzun Aminace za'a
sakama biki"yayinda Allah yayima hjy yaya rasuwa wata biyu da suka gabata"mutuwarta
tak'ara sakawa goggo luba tayi mugun sanyi sosai Agidan"yanzun dai An juya mata
mahaifa sbd baba yace"ta gama haihuwa Agidan... Agefen sarakan soyayya kuwa kulawa
sai Abinda yayi gaba dayake bama ummu shida Ammi da baby"har Allah yasa cikin ya
shiga watan haihuwa"lokacin itama leemart d'in kamal nada nata cikin wata
biyu"Abdallah yaso khairee ta haihu A ingland mama tace" ah ah su zauna nan Nigeria
ta haihu"su basu gajiya da b'annata dukiya..su baby kuwa yanzun kowa yasan soyayya
me zafi suke yiwa juna itada sadeeq nata"umma balki kuwa bayan komawarta
gidansu"wata rana Ana ruwa ta fito dg bayi ta sulb'e ta fad'i"dg nan tafara rashin
lafiya saidai A kwantar Atayar"dg k'arshe sukaje Asibiti Aka gano ta kamu da ciwon
b'arin jiki"gashi basuda halin biyan kud'i Afita da ita waje"ga hafsat harta fara
gajiya da kulawa da ita"wannan kenan" Allah yasa muyi kyakykyawan k'arshe.....
Ayau yakama week end"Amma Abdallah baya gida be jima da fitaba da yamma"bayan
ya samu ummu ya gama tumurmusa sbd Anjima ba'a had'u ba"fitowa tayi cikin lambun
gidan tana tafiya sbd tayi exercise"cikin yayo k'asa"kuma dama tun safe sai
Ahankali jikin daurewa kawai takeyi"sai yatsina fuska takeyi tana shafa k'asan
cikin"Ahaka wayarta tayi ringing"tana dubawa tayi d'an murmushi ta d'auka tana
fad'in baby nayi fushi"dg d'ayan b'angaren sa'ada tace"sorry Anty nah"kinsan exams
mukeyi wlh shiyasa"yauma naga week end ne nace bara nazo dai na ganki naji lafiyar
baby nah"kin kyauta baby"saidai wlh yadameni da motsi sai y'an ciwace ciwace
nakeji"wayyo Anty Ai kin kusa sbd jiya gabana yaya yace ma Ammi befi saura 1week ki
haihu ba"hakane baby saikin iso"dg haka sukayi sallama"ummu da taji Abin yak'i
lafawa saita wuce cikin gidan"da k'yar ta iso main parlour ta zauna kan carpet tayi
zaman masu ciki"masu Aiki dake jera Abincin da kuku yagama sunata yimata sannu tana
dai gyad'a musu kanta"batayi zaman mintina 10 ba Awajen sa'ada da sadeeq suka shigo
cikin parlourn"daurewa tayi suka gaisa dashi ta lallab'a ta tashi tsaye tana fad'in
baby zo muje ciki"dato ta Amsa ta kalli sadeeq ya langab'e mata kansa"tayi murmushi
tana fad'in ka jirani pls"dato ya Amsa tabi bayan ummu data haye up stairs"turus
sa'ada tayi data shigo cikin d'akin tana kallon ummu dake tsaye dafe da mararta
tace"yaya dai Anty?"baby inaga haihuwar tazo, kinga ga troleys can guda 2 fita dasu
sadeeq yasaka a mota muje Asibitin danake Awo"zan kira yaya Abdallah yanzun nasanar
masa sai yasamemu can"Amma karki sanarwa Ammi idan An sauka sun sani sbd karsu
damu"ta k'are maganar cikin k'arfin hali"jikin sa'ada Asanyaye ta jawo manyan
troleys d'in ta fita"ummu ta saka hijab ta d'auki wayar ta da hand bag nata ta fito
da k'yar"sbd har ta fara zubda ruwan nak'uda"Downstars ta tsaya ta sallami masu
Aiki a gaggauce sannan ta rufe k'ofar ta wuce parking lot tana tunanin ta yaya zata
sanarwa Abdallah ta fara labour?"ta sanshi zai damu gashi shi kad'ai yafita bada
driver ba"gefen motar sadeeq ta tsaya ta fara k'ok'arin kiran Abdallah"kashewa yayi
ya maido kiran"tayi murmushin k'arfin hali tana d'auka sbd duk sadda zata kirashi
be bari Aci mata credit saidai shi Aci nasa"my heart beat! tattausan muryanshi ta
katse mata tunani"Ahankali tace"yaya Abdallah gani nan nida baby zamuje Asibiti su
Aunani baby ya cure waje guda"kai my khairee dama ba yana yin hakaba kuma sunce is
normal?"nidai pls zanje kasameni Acan"okay yafad'a"ita kuma ta yanke wayar ta bud'e
back sit ta shiga"sadeeq yaja motar yana yimata sannu shida sa'ada"cikin y'an
mintina suka iso Asibitin"kasancewar komai nasu a k'a'idance ne ko sa'ada basu bari
ta shigaba"ummu kawai suka bari ta wuce da kayan haihuwar"suka nufi labour room da
ita"kasancewar Asibitin batada banbanci data k'asar waje cikin k'ank'anin lokaci
suka fara Aikinsu"sai gashi nakud'ar tayi nisa harta kai kusan 7cm"komai ya rikice
Abdallah ya fad'o cikin labour room d'in"kasancewar A haraban Asibitin ya samu
sadeeq da sa'ada suka masa bayanin haihuwace"ummu na ganinsa ta fashe da kuka tana
mik'a masa hannunta guda da rok'onsa gafara mutuwa zatayi"gaba d'aya big man
yarikice yana k'ok'arin nufarta wata doctor ta girgiza kanta tana fad'in yayi
hak'uri yafita dg ciki"saidai kafin yayi mata mgn"ummu tasaki wani Azabebben nishi
Atake baby girl ta fad'o duniya tana tantsara kuka"jajir da ita me gashi"saidai sak
kamannin mahaifinta ne da ita" farin ne da gashin kawai na ummu"Abdallah yayi
hamdala yana kallon ummu data sume"nurses na k'ok'arin yanke cibi"yakalli yanda
jini ke fita Ajikinta ya d'auke kansa cikin tsananin jin tausayinta da
k'aunarta"k'asan ransa kuma yana k'ara ganin k'ok'arin mata dasuke haihuwa sbd ya
tabbatar ta wuce wasa....duk yadda doctors suka tabbatar masa matarsa da y'arsa
normal suke cikin k'oshi lafiya yatafi"Amma yak'i tafiya har Aka gama shirya babyn
Aka dawo kan ummu"sai sannan big man yafara kiran sa'ada dake tsaye haraban
Asibitin yasanar musu An sauka"sannan yakira Ammi da kamal da Aminu duk ya sanar
musu"lokacin kuma ummu ta farko"ya kalleta yana murmushi ta sunkuyar da
kanta"khairee nah sannu kinjiko?"bbu Inda ke miki ciwo ko?"kanta ta kawai gyad'a
masa"yana murmushi ya Amshi babyn yana fad'in nakawota ki ganta?"nok'e kafard'arta
tayi tak'i mgn"yayi murmushi kawai"suka Amshi babyn da sanar masa idan be fitaba
zasu bashi matarsa da y'arsa yabar musu Asibiti, sannan ya hak'ura yafita"wani
d'aki na bincikar lafiya Aka kai babyn"ummu kuwa saida suka saka ta d'auraye
jikinta da ruwan zafi ta canza kaya sannan suka turata d'akin hutu suka d'aura mata
drip da mata Alluran bacci..... Acikin y'an mintina mutane da yawa suka sami
labarin k'aruwar da family d'in Alh mohd jibo suka samu....bayan sallar magrib
Abdallah yadawo suka nuna masa d'akin da ummu ke ciki"had'e da sanar masa sai gobe
zasu basu sallama idan sun gama bincikar lafiyar uwar da y'ar"dan babyn tanama
wajensu"dato ya Amsa yana rik'e da kaya nik'i nik'i Ahannunsa yatura k'ofar ya
shiga ciki"ummu na zaune kan bed d'in ta jingina bayanta Ajikin pillow tana waya da
mama"tana jin sallamar gwanin nata tayi murmushi had'e da yiwa mama sallama ta
Ajiye wayar"suka had'a ido"tayi murmushi ta rufe fuskarta"shima murmushin yayi ya
Ajiye kayan hannunsa ya zauna gefenta"yana fad'in my khairee nah yau kuma kunyar
habeebin Akeji ne?"uhmm! kinji?"yafad'a murya can k'asa yana koma matsota
jikinsa"ta saki kukan shagwab'a"menene?"da fatan normal kike ko?"bbu wata matsala
fa yaya Abdallah yanzun nanma na farka"nasan babyn tana wajensu ko?"Eh tana
can"Ammi na gaisheki da baby da Abokina"bbu halin kowa yazo kinsan yanayin tsarin
Asibitin nan"sannu khairee nah"bansan miye zan miki ba sbd farin cikin da kikayi
sanadin shigata Aciki?"bbu Abinda zaka mun face nuna k'auna"kuma kanuna mun yaya
Abdallah meye zan buk'ata Aduniya?"saidai fatan mu cika da kyau da imani"ina sonka
mijina ina kuma Alfahari dakai"wanda ban tab'a zaton zanyi farin ciki ta sanadin
AUREN YARJEJENIYA ba"sai gashi nayi kuma cikin yi nake"ta k'are maganar tana
k'ank'amesa"Abdallah na murmushi cikin jin dad'i yana furta I love you so much my
lovely wife"I love you too habeebi....bata rufe bakiba taji bakinsa cikin nata"bbu
musu ta tallabe kansa tana tayashi"saida yagaji dan kansa yacikata suna
murmushi"murya can k'asa yace"khairee nah bazakije wankan gida bako?"Eh yaya
Abdallah banaso naje sbd kar nayi nisa dakai"yauwa tawan dama munyi mgn da babah
d'azun danaje gidan bayan nabar nan"goggo luba zatazo da safe acan zata zauna har
Ayi suna kafin me saka ruwa ta dinga Aikinta"to shikenan Allah yakaimu"ya Amsa da
Ameen"da kansa ya had'a mata tea me kauri yazuba mata uban Abinci da namomi"tasaka
rigimar tare zasuci Abincin"beyi musu ba sukaci Abincin sannan yatafi yayi sallar
isha'i"ita kuma tasha magunguna ta shige bath room ta k'ara gyara jikinta tazo ta
kwanta"Ahaka Abdallah ya shigo yana waya da Ammi"ya nufi kusada ummu yana fad'in
gata Ammi"ummu na murmushi ta karb'i wayar tayi sallama"Akunyace suka gaisa da
Ammin tana tambayarta ya jikin nata?"ta sanar mata da sauk'i"sannan sukayi
sallama"Abdallah na kallonta yace"khairee nah nanfa zan kwana"to dama yaya Abdallah
inba kai d'in ba bbu wanda zai kwana Ai"hakane kinsan mena tuna?"turo baki tayi
tace"ah ah kuma banaso naji"yayi murmushi yana zama gefenta ta kwanto Ajikinsa
tanata shagwab'a"Ahankali yace"last time damuka zo nan natuna"Anata wahalar dani
ko?"shiru tayi yakama dariya yana fad'in pls kayafemun mutuw....kukan shagwab'a
tasaka ya rungumeta yana dariya"sun jima suna firansu sai wajen 10 pm suka kwanta
bacci rungume da juna.....

Washe gari....

mu had'e last page da dare insha Allah


*AUREN YARJEJENIYA*

*73&74*
Washe gari misalin k'arfe 7:35 am Aka bama ummu da babyn sallama"sbd Antabbatar da
suna cikin k'oshin lafiya"Abdallah ne sab'e da babyn"sai ummu na gefensa kanta
Asaman kafad'arsa"tanata murmushin jin dad'i"kai tsaye haraban Asibitin suka
nufa"kasancewar dama saida yakai kayansu yasaka cikin boot sannan yadawo suka tafo
atare"da kansa ya bud'e mata gefen me zaman banza ta shiga ta zauna"kafin yaza gayo
yana murmushi ya shigo ya mik'a mata babyn"wacce Idonta biyu tanata y'an kalle
kallenta"saida ya tashi motar kafin yace"second me jego nacan fa my khairee itada
goggo luba ke kawai suke jira"wai kana nufin baby na can?"Eh mana tun 7 am ta
kirani suna can na Aika musu da key"saina tura driver yakai musu"yanzun haka tana
can tana had'a miki break fast itada kuku"nasan ita kuma goggo nacan najiran mu ta
mana wanka"ni wlh tsoron ruwan zafin ma nakeyi sai naga kamar zan k'one
ne....bazaki k'one ba khairee nah"data miki safe da yamma shikenan zaki iya da
kanki"banaso Ayita kallemunke Atub'e"kuma idan zaki shayar da ita banaso ki fitomun
da Abuna mutane su gani"yafad'a yana kashe mata ido guda"murmushi yasub'uce mata ta
kwanto Ajikinsa tana fad'in yaya Abdallah bakaji Allah yagyara mun kai"indai Akanki
ne my hear beat bbu Abinda bazan iyaba Ai"to Amma yaya Abdallah wajen shayarwarfa
Ance da zafi ko?"bafa sosai bane karki damu daurewa zakiyi"idan kuma bakya son
shayarwar sai Abata madara"ah ah zan daure kawai"to yanzun nida dare ya zakiyi
dani?"wajen me?"hararan wasa yamata yana fad'in kin fini sani"ta saki kukan
shagwab'a tana masa rad'a atgefen kunne.... Atake yaji kasala da mutuwar jiki"murya
Akasale yake fad'in my khairee kinsan banida wuyar kamuwa ta wannan fannin ko?shine
kike mun Abinda zaki tayarmun da hankali gashi kuma kina jini....nadena yaya
Abdallah"yanda nake jinka Araina komai kakeso zan maka"insha Allah da jinin ya
d'auke zan baka kaina koda ban warkeba"yayi murmushin jin dad'i yana fad'in kota
hanyar romance ma kina gamsar dani khairee nah"nasan kina k'ok'ari sosai zan
hak'ura iya romance d'in har kiyi 40days d'in"dukda dai nafison wancan"Allah
yataimakeni d'azun nayi na ban kwana"yak'are maganar yana yin parking"itadai tana
murmushi ta bud'e k'ofar suka fito Atare"ya mairarai ce murya wajen fad'in karfa
bak'i y'an barka su saka ki manta dani my khairee"bazaka iya tab'a mantuwa ba
Acikin zuciyar khaireenka koda daidai da second d'aya ne Aduniya yaya
Abdallah"karka damu muje ciki kaima kayi wanka na kamaka break fast ko?"bece
komaiba saidai kawai taji yayi hugging nata ya matsesu itada babyn yana furta ina
sonku my family"ta dinga dariya tana fad'in yaya Abdallah kar wani ya gammu fa"ko
babah ne ke tsaye bazanji kunyaba khairee nah"zan iya nuna soyayyar danake miki
Agaban idon kowa"yanzun kuje ciki bara na shigo da kayan dake cikin boot nida
security"dato ta Amsa tana tafiya cikin farin ciki da jin tsananin k'aunar mijin
nata na k'aruwa Aranta....da sallama ta shigo cikin parlourn"Anty wasilah da goggo
luba da sa'ada na zaune sai masu Aiki dake shirya Abin break fast saman dining
table"ihun murna sa'ada tayi taje ta rungume ummu da babyn su duka tana fad'in
Alhamdllh my doughter da sweet heart take kama"ta k'are maganar tana kallon
babyn"Anty wasilah ta taso itama tana kallon baby"Abdallah ya shigo da kaya
Ahannunsa shida wasu yana fad'in khairee nah kinji dai dani take kama ko?"turo baki
tayi ta kallesa yamata murmushi"goggo Luba tabisu da kallo tana mamakin yadda
Abdallah keson ummu dashi da danginsa....ni kuwa nace kyawawan halayen ta da
hak'urinta yakaita wannan matakin"ina kwana goggo?"cewar Abdallah"ta Amsa fuska
Asake ta masa barka"kafin ummu ta matso ta zauna suka gaisa"ta Amsa da tambayarta
ya jikinta?"ta fad'a mata da sauk'i "ummul khairy kuje kiyi wanka yaka mata ace
kinyi wanka yanxun ko?"dan nidai nice zan yiwa kishiyata"cewar Anty wasilah"dato
ummu ta Amsa suna dariya"Abdallah ya wuce part nasa"goggo luba da ummu suka wuce
d'akinta dake nan down stairs"babyn kuwa d'akinta da aka shirya mata komai Anan
Anty wasilah da sa'ada suka nufa....cikin mintina 45 Anty wasilah tayima babyn
wanka na Asali ta gashe mata jikinta ta shiryata cikin kayan sanyi ta goyata"danda
nan tayi bacci"ummu ma hakan ne"sosai taji dad'in jikinta da aka mata wanka"bayan
ta fito ta shirya cikin sabuwar Atamfa super exclusive lemon green me zanen blue da
fari"sai gashi ta fito sak a Amaryar jegonta"dandanan Anty wasilah ta cika gaban
ummu da Abinciccika,irinsu kunun kanwa ,farfesun kaji,Anta gasassa"tuwon semonvita
da sauransu"tana fad'in kici ki k'oshi ba'ason me jego na zama da yunwa"sosai taci
ta k'oshi tasha magani"sai bayan ta tura sa'ada takaima big man Abin break fast
sannan ta kwanta bacci me dad'i ya d'auketa.....wajen k'arfe 2 pm lawisa da leemart
dasu Asiya duk suka bayyana"
Ahaka Aka cigaba da zaman barka ummu da baby girl na samun kulawa sosai
wajen mutane"gefe guda kuma bbu ruwan Abdallah ko gaban wa nuna mata soyayya
yakeyi"saidai ita tayita jin kunya"duk dare saita sace jiki taje d'akinsa sun soye
sannan ta dawo su kwanta"Aranar kwana biyar Aka kawo kayan barka"fad'in dukiyar da
Abdallah yakashewa ummu da babyn b'ata bakine"kowa fad'in masha Allah yakeyi"ranar
suna y'a taci *Jamila* Ana mata Alkunya da *Amaan* wanda ranar sunan a hotel Akayi
taron suna sbd kar Ab'ata musu gida"yayinda duk wanda yaje wajen taron sunan yasan
nera tayi kuka ta zauna"shiga kala 7 ummu tayi duk itada Abdallah"marok'a wajen kam
ba'a mgn"sa'ada da lawisa sune k'irjin suna"da haka taro yatashi lafiya kowa ya
watse"ummu da Abdallah da babyn suka wuce gida Agajiye"goggo luba da sa'ada kuwa
Anan suka kwana da wasu mutum biyu cikin dangin mama.....awashe garin suna Abdallah
yayima ummu Albishir yabiya ma mama da baba saudiya"tsabar farin ciki rungumesa
tayi tanata kukan farin ciki dayi masa godiya har saida yace"godiyar tayi
yawa"Aranar ummu sun soye da big man kamar bbu gobe....

*bayan shekara ukku*


Ahankali wata had'add'iyar mota bak'a tayi parking gefen wani shago da Akeyin lalle
da retouching"dg bayanta wata motace itama ta tsaya"da sauri driver ya fito ya
bud'e back sit"Abdallah da ummu suka fito cikin shiga ta Alfarma"sunyi kyau cikin
shigar shadda sky blue iri d'aya"ummu na rik'e da hannun Amaan"Abdallah kuma na
sab'e da baby boy d'in da suka Haifa last 3 month"sun k'ara kyau da k'iba"ummu ta
k'ara zama hamshak'iyar mace"dan yanzun har dubai take fita sarin kaya"shaguna
Abdallah ya bud'e mata"tana siyarda hand bags da dogayen riguna Abayas irin na y'an
gayu"wanda umar k'anin ta ke kula da komai...cikin tattausan muryanshi da har yau
bata canzaba ya kalleta yana fad'in mommy kin cika rigimar sai kinyi lallen
nan"banaso ajemun da yaro cikin mata Anata hayaniya kinsan besan hayaniya yanxun
saiya fara kuka ko?"kai yaya Abdallah idan banyi lalleba bikin baby sunkutum Ai ban
kyauta ba"Amatsayina na k'irjin biki ko?"ta fad'a suna dg tsaye gefen
motar"Abdallah na murmushi yace"hakane kuma khairee"Ai gara kimata Aure komun
sarara da zaryar da sadeeq ke mana Agida"kai yaya Abdallah?"ta fad'a tana
dariya"Adaidai lokacin da nahni d'in Amaan ta fito dg cikin motar dake bayansu ta
iso gefensu"ummu ta cika hannun Amaan tana fad'in kuje ciki ki rik'eta Afara yimata
lallen gani nan zuwa"cikin ladabi ta Amsa dato"ummu ta kalli Abdallah tana fad'in
to Habeebi bani babanah mu wuce"da An idar zan maka waya pls"Amma Allah nidai baza
kaje wajen dinner ba"kawai y'an mata suyita kallemun kai"bayan inaji dakai kamar
k'wai...yasaki k'asaitaccen murmushi yana k'ok'arin mgn sukaji sallamar wata mata
Abayan su"juyowa Abdallah yayi sukayi ido hud'u da umma balki dake zaune cikin
keken guragu wani yaro na turata"kasancewar da k'yar tasamu lafiya"saidai b'arin
jikinta ya mutu baya Aiki"kasancewar Abdallah beda mantuwa Atake yaganeta"ummu ce
bata ganetaba kawai"Amma sai bai nuna yagane taba"kuka ta fashe dashi tana fad'in
Abdallah nice balki"wucewa zamuyi naga kamar kune,sai nace bara nazo naduba"kaga
yadda rayuwa tayi juyin waina dani sbd Alhakin ku ko?"innalillahi wa inna ilaihir
raju'un"ummu ke furtawa Aranta tana k'ara jin tsoron duniya"Abdallah ya saki Ajiyar
zuciya bece komaiba yabud'e k'ofar motar yashiga"kud'i ne rafar y'an dubu guda ukku
ya d'akko ya mik'a mata"hannunta na kirma ta Amsa tana hawaye had'e da neman
gafaransa"yace"suje ya yafe mata"kuma zai rok'i daddy Alfarma da Ammi su yafe
mata"tanata godiya ta wuce bayan ta rok'i yafiyar ummu"wacce tasanar mata Ai ita
bata mata komai ba"sai bayan ta wuce jiki Asanyaye ummu tace"tabbas habeebi duniya
Abin tsoro ce"kar bawa yaga yasamu wata dama ya tsula tsiya"dan idan ta tashi juyin
waina da mutum sai sunansa sory"bari kawai khairee"kinsan kwanaki nasanar miki su
junuid har office nawa sukaje neman yafiyata bisa jagorancin kamal"na hak'ura na
yafe musu kodan sbd kamal kuma Allah nason masu yafiya"sai dg baya wata rana ina
cikin mota na hangosu bakin titi suna goge gaban glass d'in mota ana basu nera
50"nayi mamaki sai kawai nasaka Aka tsaya Aka kirasu na basu kowa dubu d'ari biyar
biyar suje suja jari"ka kyauta habeebi"shiyasa kaketa yin gaba Aduniya"domin duk me
saurin yafiya dayin sadaka Ab'oye" yana kuma kyautatama iyali da iyayensa zaita
ganin gaba Arayuwarsa"Ajiyar zuciya Abdallah yasaki yana murmushi yace"hakane
musammun idan kadace da mace ta gari irinki me d'ora miji turban data dace"har gobe
ina Alfahari dake Ummul khairee Amatsayin matata"ta lumshe idanuwanta cikin jin
dad'in kalamansa tana fad'in nima haka habeebi"yau zan baka mamaki samqn bed sbd
jin dad'in kalaman nan naka"ta fad'a murya can k'asa k'asa"yana dariya yace"da
gaske?" Eh mana "to shikenan bara nakoma office inkin gama sai nazo mu wuce gida
ko?"dato ta Amsa tana murmushi ta Amshi babyn"ta bud'e masa back sit da kanta ya
shiva" tana masa addu'ar sauka lafiya"driver yaja motar yana jin koda yaushe uban
gidan nasa da matarsa ba k'aramin burgesa sukeyiba"sbd ya fahimci suna zama na so
da Amana da ganin mutuncin juna.......

Tamat Bi hamdilillahi🙏🏻🙏🏻

Anan nakawo k'arshen wannan litttafi me taken AUREN YARJEJENIYA"kuskuran dana


Aikata Aciki yah Allah kayafemun ka bani ladar Abinda nayi wanda ke daidai....

Ina mik'a godiyata ga Allah SWT daya bani ikon farawa zuwa kammala wannan book
lafiya" tsira da Amincin Allah su tabbata ga Annabi muhammad S A W da Ahlansa da
sahabbansa🙏🏻

har yau har gobe da bazarku nake💃💃 mutanena Abin Alfahari na"ina matuk'ar
godiya gareku my fans🙏🏻🤗 Allah yak'ara zaunar daku lafiya agidajen mazajenku"y'an mata
Allah yabaku mazan k'warailove you All guys❤️
💖

sai mun had'e Asabon book d'ina me taken SO! zaizo muku nan bada jumawaba🥰🥰

Happy maulud nabiyi S A W to you All

wannan book d'in nakudine idan kin karanta baki biyani hakk'ina ba kokin fitar kema
kinsan menace sai mun had'e juma'ar dabatada Asabar

Daga k'arshe na sadaukar da wannan littafin Agareki *zainab hamisu wada* 😻🥰

You might also like