Download as txt, pdf, or txt
Download as txt, pdf, or txt
You are on page 1of 819

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

_Dedicated to HRH Malama Hau'wa mu'az omar._

Part1:chapter 1
*Guns and roses*

*District mogue no 25 Ahmadlawal street:6:34am* .

Kuka yake sosai gurfane a gaban wani kabari wanda yanayin kukan nasa kadai zai iya
tabbatar maka cewa haqiqa wannan mutumin yayi babban rashi,musamman ma yanda
idanuwan sa suka kumbura sukayi wani irin jajur ta yanda duk wanda ya kalle sa bisa
kallo daya to dole sai nashi idanun shima sun ciko da qwallah tsabar tausayi.

A nan gurfanen da yake,wani kyakkwar saurayi ne mai masifar kama dashi yazo shima
idanun sa sunyi jajur tsabar kukan dayaci,a sanyaye yake tahowan har ya karaso daf
dashi jikinshi yayi matuqar yin laqwas bai iya daurewa ba sai kan kukan shima
yakeyi,hannu yasa ya Dan dafa shi ya kuma rungume shi sosai a jikin sa ayayin da
suka buda suka rungume junan su cikin wata iriyar kasalallen shauki da rauni mai
tafe da ciwo da azabtarwa,babu abunda suke zubarwa junan su face hawaye masu
saukowa da turirin numfashn su mai zafi da ciwon rashi.

Na tsayen da kyar ya soma iya bude muryan sa,rarrashin na tsugunen ya shiga yi yana
bashi kalamai masu taushi da sanyi acikin kunnen sa wai koda zaiji sanyi aransa
amma sam shima ya kasa daina kukan har sai da yaja shi da qarfi kawai suka fita
daga maqabartar.._.

*Baya Kafin faruwar hakan*.

Da Yamma ne lis gari yay sanyi yara suncike kan tituna da hayaniya da alamun
lokacine na sakosu daga babban islamiyar dake anguwarsu ta bayan gari dake garin
kano,wasu Yan mata uku na hango suna tafe bisa tsarin takawa juna hanyar komawa
gida,duk jikin su a killace yake acikin dogayen dark green hijab dake shine kalar
uniform din islamiyan sun, kalar bakaramin yi musu balain kyau tayi ba saboda yadda
ta amshe hasken doguwar fuskarsu da tsarin su na yan mata masu fallin tasowa,a
shekaru dai dukan su bazasu wuce shekara goma sha bakwai ba,dogaye ne kyawawa kuma
kawayene na tun asali tun suna yan kanana,gaban su gadi suke takawar su cikin
nitsuwa dan inda sabo yanzu sun saba da yanayin yadda idanun kowa ke satan kallon
su daga nan ma zaka san sudin nadaban ne acikin yan matan dake yawo a cikin
makarantar.

Sunayen su Amal da batul sai na ukun sun ita akecewa RUFAIDA wanda ita kawai tafiye
killace fuskarta acikin niqabi kuma dama tafiyin tafiyarta a gefe gefe musamman ata
gefen dama..

Yau ma Tafiya suke suna yar hirarsu akan jaruman maza wayanda zasu dace da su da
kuma irin auren zamani da akeyi yanzu wanda suke so suma ayi musu,Kaf anguwar su
har yau ba ataba yin auren kece raini irin auren manyan yayun rufaidar ba,ga na
dayan dadantan wato Adda suhan shima ya gabato wanda ake cikin shirinyin sa a
yanzu...

Ita dai rufaida za'a iya bayyanata acikin irin siffar matan nan masu kamala da
mugun son boye kyaun fuskar su acikin hiqabi,she is very reserve duk dama ba
sanyayya bace,sai dai ita maganan ta baya kamawa sai a inda ya dace da kuma wanda
ya dace.

..rufaida tana da kyakkwar fuskar shagwaba wanda kota boyeshi baya fiye boyuwa,she
is soo smart nd very romantic at heart,rufaida tana da burin tayi rayuwar ta mai
kyau mai tsari..mai aji..kuma na wayayyun mata.

Saidai yanayin yadda ta taso shiya boye duk wani alama da zai bayyana maka hakan
atattare da ita,duba da ita yar malami ne,malamin ma qarza, mai bala'in mugun son
abun duniya,shiyasa a duk hirar dasu Amal sukeyi ita sam bata fiye saka musu baki
aciki ba,dan har yau a Zuciyarta batajin sha'awa ko kwadayin yin auren gaggawa
kamar yadda taga ko wace budurwa na burinyi bayan gama secndry schl dinta ,awajen
ta auren gaggawar is a never an option for her,sabida tana da mugun burin nemar
ilimi domin ta gabatar da rayuwar ta cikin inganci da nagarta,kawayen ta har sun
gaji da jin ra'ayin nan nata sun kyaleta Shiyasa koda sun fara hirar samarukan su
ita batace musu cikan ku,bata ma iya kula namiji arayuwarta musamman ma dake
asalinta ita ba a far far bane.

Kamar yadda suka saba kullum adaidai hanyar da yabi kwanan lungunan gidajen su
sukeyin sallama da juna bayan sun rabu sai kowacce ta nufi cikin gidar iyayen ta.

Shigar rufaida gidan su ke da wuya ta tarar da tsakar gidansun a kacame da


zalamamun mata kwadayyu anata rabza uwar surutu har ba ajin kunne,atake saita tuno
da cewa ashe tun jiya aka kawo lefen dadarta suhan wanda ake ribibin shirin bikinta
a satin nan,kaf taron matan anguwar ne a gidan su wai anzo ganin lefen mace mai
goshi,g'uda kawai akeyi ana shewa wanda hakan yake kara sa gaban rufaida fadi...

Kanta ta sauke kasa cikin sauri sanin bamai yin lokacin kula gaisuwar ta,tafiya ta
shigayi cikin saibi da sanyin jiki tanajin yadda kananan zunde da gulma kala kala
yake tashi ako wani tsirkon taron mata dake tsakar gidan sun,tabbas mafi yawan
matan dake zuwa shagalgulan biki agidan su ba dan Allah suke zuwa ba sai dan gulma
munafurci da nuna hassadar su a fili,kaf anguwa an ririta cewa yayan yaa MALAM
wanke hannun kataba ne shiyasa saiwa masu kudi kawai yake bawa auren su bai taba ba
marar karfi ba,but she just hates when ppl wll talk abt her parents dat way.

Kullum gulman mutane bai wuce yadda mahaifinsu yaa malam yake ruwa da tsaki wajen
neman masu hannu da shuni ba, da yadda yake saka tsantsan jahilci da rashin bincike
da azababben nuna kwadayin kudi aryuwar sa wanda har ya mayar da hakan kamar wani
future ambition dinsa na tafiyar da sha'anin rayuwar sa akan auren yayan sa mata.

A hankli ta saka hannunta ta bude kofar dakinta so slow tamkar wacce bata son
asanda shigowarta gidan,a nitse ta shige ciki bakinta yana mai dauke da Salam duk
dama bataga alaman wani halitta a ciki ba,kallon scnd biyu kacal ta bi koina dashi
tana mai wara kyawawan fararen idanunta Wani ajiyar xuciya ta sauke na samun
relieve dan yadda ta fita ta bar dakin a kimtse hka ta zo ta same shi dauke kanta
tayi sannan ta sake jakar islmiyarta dake rataye a kafadarta ta nemi waje ta zauna
a bakin katifarsu ta zabga uban tagumi,Wani uban shiru ne ya gifta har na dan wani
lokaci ayayin da takejin sautin kirjinta da kanta na kara tsananta bugunsa wanda
batasan dalili ko aufin sa ba..,tun sanda aka fara maganan aurar da Adda suhan
takejin kamar hanklin ta na balain tashi tunanin ta gaba daya sai yake gushewa
hakama duk sanda ta dosu kofar gidan su taji hayaniyar mata sai taji kirjinta da
zuciyanta na bugawa da karfi sosai har tamkar wanda zai fado waje.

Ta dade ahaka tana meison sanin dalilin dayake jefata cikin wannan bakon
yanayi,ganin kamar hakan bazai samu ba ta miqe tsaye ta zaga bayan gida tayi tsarki
tayi alwalan sallan magrib sannan ta dawo ciki ta shimfida sallaya ta hau gabatar
da sallah magriban ta a tsanake, Bayan ta sallame waje ta nema ta zauna akan
sallayar tana yan aduoi.

Daga tsakar gidan su kuwa A hankli sautin muryoyin mata ke dishewa da alama
kowacce mace tana shirin kama gabanta sai kuma gobe in anzo a dora daga inda aka
tsaya....

Koba dan haka bama Yaa malam bai kaunar ya shigo gidansa bayan sallar ishai ya
tarda wani baqo ko taron matan makwabta Dake ma ansan al'adarsa ne kowani dare
saiya zauna yin karatu wa almajiran sa kuma yadan musu jawabi game da qur'ani wanda
yake yinshi da tsantsar harshensa na warash,a fadar sa ta tsakar gidan sa yake
koyarwa inda kowani almajiri zaina bitar karatun sa amma fa duk iyawarka bazaka
taba kama kafar yaa malam ba dan shi gadon karatun yayi ba tsantsar iyawa yay ba.

..hakan ya dade dasa shi jin wani irin girman kai da son nuna isa,ganin kansa yake
a matsayin babban malamin addini da Allah ya riga ya daukaka bayan ilimin nashi
baikai har nan ba

Kaf anguwar gidansa ne kawai akwai dokan shige da fice matar sa umma hadiza Tace
gadon hakan yayi a wajen mahaifinsa shiyasa duk rintsi duk tsiya baqo baya wuce
sallan magrib a cikin gidansa.

Har yanzu zaune take akan sallayar tana kammala idar da addointa bata miqe tabar
wajen ba, shiru tayi kanta na cigaba da kallon qasa,Wani tunani ne ya bijiro mata
wanda bata tsaya kula shi ba tasa hannu ta jawo jakar islmiyarta ta dauki qur'anin
ta ta budeshi daidai kan suratul yusuf tayi bismillah ta soma karantawa da
qira'arta mai tsananin sanyi da dadin sauraro

Fidda karatun ta takeyi a natse cikin bada haqqin tajwidi da kowani irin nau'in
qalqala,Jim kadan taji sanyi ya shiga mamaye zuciyarta,cunkuso da damuwar dake
bugar mata zuciya saiya farayin sauki
Karatun ta ta cigaba dayi ahakan har aka kira sallan ishai ta miqe ta dora niyya
tana mai yinshi akan lokacinsa, daf tana shirin idarwa saiga sallamar ummansu umma
hadiza inda aka bude kofar dakin aka shigo ciki.

Kallon minti daya tayi mata tana daga tsaye fuskarta ba yabo ba fallasa tace
"Rufaida daga kin idar da sallan maza kifito ki same mahaifinki awaje yace yana son
ganin ki..."

Duk dama hanklinta naga kan sallar datakeyi amma cewa hakan da umman ta tayi bai
hanata jin Wani rassssss akan kirjinta ba,tuni zuciyarta ya shiga bada sautin dukan
uku uku,a gurguje ta
Sallame sallar bayan ta kammala yan addua bata tsaya yin komi ba tayo waje da sauri
ta nufi fadar yaa malam dake can tsakar gida.

Tafiya takeyi tana karajin Yadda kirjinta ke kara tsananta sautin bugunsa,gani tayi
kowa a gidan ya hallaro tamkar ma ita kawai ake jira,dan
Sunkuyar dakanta kasa tayi harta karaso gabansu tana mai neman makanta wajen zama
adan gefe.
Tana kuwa rabewa ta cigaba da kallon qasa batace wa kowa ufffan ba

"Tabe baki yaa malam yayi ayayin da ya kauda wutsiyar idon sa akanta yana mai kada
kansa gefe yanamai tsananin jin takaicin halayyayr yarsa rufaida.

A matsayin shi na babban malami mai alhini da girma so yake duk wanda zaizo gabansa
to ya rikito ya fada har qasa yayi gaisuwa yana mai kaskantar da kansa agaresa

kuma kafff cikin almajiransa da yaransa kowa hakn yake masa rufaida ce kacal take
da nauyin aikata masa hakan Dan ita ko hade ido dashi bakasafai take iyawa
ba,dayawa daga cikin yan uwanta sun fahimce cewa tsantsar girmamawa da kunyane da
ita amma yaaa malam ya balain tsangwamar hakan aransa sabida koda wasa baison
raini,shi gani yake tsantsar gadon rashin da'a da taurin kai tayi awajen uwarta
umma hadiza shiyasa bata girmama shi..

Umman su hadiza ne agefen sa sai babban almajirin sa yusha'u,sai Adda suhane da


sauran yayunta mata su uku wanda suka riga sukayi aure..wanda
Ba sai an fadi musu silar taron nan na yau ba,dukan su sunsan yana da alaqa ne da
bikin suhane da ake shirin yi ayanzu.

Gyaran murya yay sannan ya dada gyara zaman sa irin ta malamai masu son nuna mulki
da isa,gaba daya manyan idanun sa nakaga kan kowa yana bin kowa da kallon daya dace
dashi,Wani irin shiru ne ya gifta wajen ayayin da yaja lokacin sa yana kula da
motsin kowa can sannan ya shiga rero salatin shugaban mu Annabi muhammad saw yabi
ya dinke ta da adduaoi irintasu na malaman zaure snn ya fara jawabi

Wani irin zaro idanun sa waje yakeyi yana kallon uban kowa a tsakar kan sa
"yace ..Toh Alhamdullahi Abunda ya saka na tara ku anan bai wuce in sanar da kaina
da kuma ku fadin Allah da manxon sa ba..

Amma kafin nan inaso dukanku ku bude idanunku da kunnuwanku kuyi duba da niimar da
Allah yamin arayuwa,nidin nan da kuke gani dan baiwa ne Allah ya riga ya daukakani
ya bani yaya mata daddaya har guda biyar amma ban taba butulce mashi Nace bana son
su ba,ni nan bukar dan malam ahamadu jikar malam gambo,da iko na da karfi na nayi
tarbiyanku kaf na kuma kareku bisa tafarkin addini na,Jajurcewa ta da kokari na
KADAI shi yasa yau kaf yayana suka same mazaje nagari masu tausayin su da ni karan
kaina,Anan saiya gyara zaman rigarsa yana kada kansa fuskar san nan sam babu alaman
wasa"..To ku sani babu iko ko dama inba na Allah ba,snn duk wani dan
mutum,maqiyinka ko mahassadinka saidai yay ya barka.

Tunba yau ba na haneku da jin gulma,Ku quji maganganun da kukeji a waje akaina game
daku ku toshe kunnuwanku ku yarda dani bazan taba cutar da ku ba
Snn Ku godema ma Allah akan abunda yayi muku,,kudai ku cigaba da gode masa,in yaji
dadi saiya kara mana.

Ni dai Nauyi na sauke akanku,Ke suhane saiki bi sawun yan uwanki wayanda suke
gidajen mazajensu kema ki zauna lumui...Kunaji na daiko?Atake Dukan su suka amsa
masa da eh kuma a girmame.

Dan shiru yyi sannan yace kowa yasan dokata dan haka bazan bata baki na wajen kara
maimaitawa ba.

Ku zauna agidajen ku bana son inji ko ingani domin duk wacce ta kawo mun butulci
zataga baqar tijara a kwanon cin tuwon ta..duk ku tashi ku koma ciki yana gama
furta hakan kowa ya tashi tsaye domin bin umarnin sa suna masu godiya.

,Yunkuri umma tayi zata miqe ya bita da wata hararar gefen ido, muryan sa a shake
ta fito daga can kasar wuyar sa yace..."ke hadiza? juyowa tayi Tace naaam malam,da
sauri ya dauke kansa ya murtuke fuska dammm kamar bashi yy maganar ba,sai can
yace"Dawo nan ki zauna,bamu gama magana ba, tabe bakinta kawai tayi ta juyo tun
batama karasa zama ba ya maida idon sa kan hanya yana cewa....ina ita rufaidar
take?cikin wani irin yanayin fargaba rufaida ta dakata da tafiyarta ta juyo cikin
sauri tabi ta rusuna a gefen su kanta na kallon kasa a hankli Muryarta can kasa
tace"gani nan baba"..dan shiru yay fuskan sa na kallon gefe kamar badasu yake
shirin yin maganan san ba
Kaf dinsu shiru sukayi suna sauraron sa shikuwa Sanda ya dan ja lokaci snnn
Yace"..."toh kema saiki shirya dan da alamu kema bazaki karayin sati biyu agidan
nan ba..

,babu shiri rufaida ta miqe tsaye kuma a mugun razane


"Sati biyu kuma baba?Wani Ggggaffffff kirjinta da kanta suka Sara alokaci guda,da
alamun sam bata fahimce wannan kalaman ba,saidai ganin irin kallon banzan da yabita
dashi yasata kasa furta wani abu Umma ne ta kalleta ganin yanayin ta sai tayi
saurin ce mata ta wuce ta shiga ciki,Nan Ta wuce summ sum Kamar ruwar kankara aka
watsa mata dan har Wani Nauyi da bari bari jikinta ya shigayi shikadansa

Wani doguwar tsaki ne ya biyo baya


"Allah ya wadar naka ya lalace
Mtswwww,Yaa malam ya furta hkan yana shirin miqewa tsaye Umma sai tayi sauri itama
ta taro sa
"Malam ban fahimce maganan ka ba game da rufaida..."kace ta shirya nan da sati
biyu..itama auren zaka mata ne?
Babu aufi yace mata Eh Aure zan mata,.Itama bataja ba Tace toh Allah ya sanya
alheri..Amma naji kace nan da sati biyu naga rufaida bata kammala karatun ta ba
tukuna Nace ko kamanta bana zata gama ne?

Tsaye ya miqe a hatsale yana kallon ta yace


"To ina ruwa na da karatunta?Ba bana ba ko damina ne babu abunda ya shalleni,ni
Aure zan mata...umma
Zata bude baki ya dakatar da ita da hannu ya kuma shiga nuna ta da yar yatsar sa,
yace
"Keeeee hadiza,toh ki kiyaye ni, karki kuskura ki kawomin jahilci a lamurana
Nace nanda sati biyu zan aurar da rufaida yarki ce ko yata?

Kallon scnd biyu Umma tabishi da shi batace uffan ba..ta kau dakanta gefe dan tyi
calming kanta Sai can ta dago tace Haba malam To laifi ne dan na tambayeka?,naga
wai haka aka sabayi agidan nan.Kowa dai saiya kammala sekandare ake aurar da
shi ,cikin tsawa Ya tsareta har yana huci
...toh baza'a ayi hakan akan rufaida ba..gwara ma ki nitsu kihau tunanin yadda zaki
shiryata dan Jiya wajen karban baqin suhane naga wanda ya dace da ita itama,jibi
zasu dawo daurin aure zasu ganta..kuma ni na yanke hukunci rufaida shizata aura
Kaiwa nan ya baje garensa ya wuce cikin sashin sa ya barta wajen atsaye batare
dayama saurare mai take shirin furtawa ba,umma ta dade a tsaye awajen cikin rashin
sanin abunda ke mata dadi,Wani jimm taji iska ya dauke mata,jiki babu kwari ta koma
dakinta da kyar tana nazari,anan ma ko zaman minti uku batayi ba taji kamar ana
bugun mata kofa,da mamaki ta miqe tsaye dan batayi tsammanin ganin kowa aynxu
ba,can tace"..Waye ne?..jin ba a amsa ba yasata karasowa ta bude kofar da
kanta,ganin yarta tayi a rakube da mabudin kofar fuskarta cikke tam yake da yanayin
fargaba da tsoro,..
cikin danniyar abunda ke damunta da jarumta irinta mata tace "..ah'a
Rufaida?...meye kawoki nan da dare?meyafaru?dan shiru tayi sannan ta dago kanta
sama a shagwabe kamar wacce zata fashe da kuka Tace umma naxo wajenki ne. sake
kofar kawai umma tay ta bata hanyar shiga ciki,kallo ta dinga binta dashi har sanda
ta shigo
Tace"lafiya daiko?Ta maida mata tambayar tamkar bata gane metake ciki ba.

Itama bata ansata ba tukuna,waje ta samu a kasa a gefen gadontan sannan ta zauna a
takure tana mai shirin kife kanta a tsakankanun cinyiyonta Umma ce ta dada gyara
tsayuwarta cikin kauda duk wani alaman dazai bayyana damuwarta itama tace"A'a
dakata min
Karma ki soma min shure shure anan,Kinga yanzu mahaifinki zaice zai shigoyin bacci
ki fadi abunda ya kawoki kawai ki fice min adaki na...

Dago kai sama rufaida tayi ayayin da hawayenta da suka cike kwarmin idanunta suka
zubo bisa kan kyakkwar farin fuskarta yuuu suke saukowa tamkar da an kunna famfo
daya na bin daya..Umma Tace "Lpya daiko?
Tanaji Umma ta kara tambayar amma bata iya amsawa ba,da kyar ta miqe tsaye cikin
tsananin rawan Murya"..Tace
.um..mah.sai kuma tayi shiru tana faman zare idanun ta"kanta ta dada sunkuyarwa
kasa kamar mai shirin fashewa da matsanan cin kuka..cikink wahalliyar nishi
Tace.."Dan Allah ki fahimtar dani abunda baba yake nufi dazu dayace nan da sati
biyu zanbar mai gidansa.
Umma meye hakan yake nufi?umma kardai Aure baba zaimin? Umma dan Allah ki fada min
gaskiya,Wasu maqudan hawayen ne suke saukomata ta shiga sharesu da yatsun hannunta
tanajan sheshkarta ahankli batare da ta iya karashe sauran maganan ba da alaman
kukan ya shigeta sosai

Dan shiru umma tayi bata amsa taba tukuna sanda tanaimawa kanta wajen zama sannan
ta sauke Ajiyan zuciya irin wanda bazaka taba cewa wani abu makamancin damuwa na
gudana a zuciyarta ba..dan kallo tabita dashi a ranta Tace Allah sarki Rufaida ta..
"Tace toh akan wannan maganan zaki zo kina dagamin hankli ke wai yaushe zaki girma
ne rufaida?
Cike da magiya Tace "A'a umma dan Allah ki fadamin aure ne ko?ganin hawayen dake
saukowa a idanunta yasa Umma Tace toh banfada ba uwata..Daga kawai yace hala nan da
sati biyu zaki bar gidan shikenan saiki dora ruwa ma zuciyarki?
..shikanshi cewa yayi hala ai bai tabbatar ba,hala so kawai yake ki kula tunda
daren dadewa dai yau kece kadai kika rage masa agaban sa ya aurar..jin haka
yasatajin dan dama dama aranta amma sai dai sam hanklinta yaki kwanciya...can tace
"Umma ina son nayi karatu naje har babban makarantar gaba da secndry
,Umma inada burin intaimaka ma al'umma arayuwata ,Inda ace baba zai fahimce ni
dasaiya dagamin kafa akan maganan auren nan,nikuwa Insha Allah bazan taba bashi
kunya ba,nan gaba sai yayi alfahari dani sosai

Murmushi kawai umma tayi Tace Hmm Rufaida kenan koni nasan da hakan,nasan zaki saka
muyi alfahari dake wata rana amma Kisani "shi gugan da yasaba Jan ruwa a rijiyar
kwari bazai taba juriyar Jan ruwa a rijiyar dake sahara ba.

Shima aure da kike ganin sa alheri ne rufaida..Kisa hakan aranki haka sannan ki
roke Allah ya axurta ki da miji na gari kinji?A sanyaye ta dago ta kalle fuskar
umman dan gaba daya bata gane yanayin murmushin karfin halin data ke ganin atattare
da ita tace"Ameen umma na, amma kina ganin baba zai taba barina incika burina na
rayuwata kuwa?

Umma Tace hmm nima bansani ba rufaida,Nide abu daya zan gaya maki KIYI HAQURI akan
duk hukunci da Allah zai yanke akan rayuwarki Ki dauka bayin mahaifinki bane
qaddarar kice.

Tabbas in kika rungume qaddararki mai kyau da marar kyau toh Allah dakansa zai ji
kanki ya kuma albarkace rayuwanki

nan umma ta shiga mata nasiha,sosai ta ja hanklinta akan ta rinka hakuri karta na
tada hanklin ta akan abu kalilan sunfi mintina talatin sannan sukayi bankwana
rufaida ta fice ta koma dakinta.

SURAYYAHMS whatsap contact 08060712446.

Part 1 IS FREE,TUKUICI NE GAREKU MASOYA NA.. U CAN READ IT HAR ZUWA INDA ZAMU
TSAYA,SAIDAI CIGABAN SHI NA KUDI NE,PLS SHOW SOME LOVE AND SUBCRIBE. the ACCESS FEE
IS 300 NAIRA ONLY
VIA 0152983148
MOH'D SULE SURAYYA GTB.
OR katin MTN vtu tran via 08060712446

Screenshot ur evidence to SURAYYAHMS 08060712446

OR MAMAN MUBENA
08036651119.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Chapter 2:flight or fight .

*Bayan kwana biyu*

Mata ne makil a babban tsakar gidan dayasha bugun cement duk sun sanya ankon su ta
rubber rubber milk colour da ja dukan su dinkunan su iri daya..

Babba da yaro tsoffi da matan anguwa sai hayaniya ake anata cin shinkafa kamar
Allah ne ya aiko su,ga wasu a can gefe sun baza faranti suna famar shan kwate,wasu
na warban zazzafar masa da miyan taushe wacca taji dage dagen Kan naman rago,wasu
nacin dafa duka ta rice, ga zobo drink ga kunun zaki ga uwar gayya wato taliya
jollof da kuma tuwon shinkafa,...

daga can gefe kuma wasu tsofaffi ne a shinfede akan tabarmai suna famar rera
wakokin zube suna buga kirari irinna zalamammun makwaidatan maroka wanda sukayi
degree a harkan barace barace da kwaram agidajen biki.

At same time Kidan wakar hausa mai dauke da kalaman soyayya ta mawakin nan hamisu
breaker na tashi sosai sautin kida ta cikke iskan wajen
wasu matan na rawa ana shewa ana manna musu kudade,wasu kuwa banda gulma da
tsugudidi ba abunda sukeyi wani irin gudan nishadi akeyi daga gani kasan gidan biki
ne daya amsa sunan sa gidan biki.

Gidan Babban gidane mai fadin gaske wanda saika wuce inda ake shagalin bikin sannan
kabi wata sashe dasuke kira da sashen YAA MALAM.

Kasancewar sashen yaa malam yafi kowani sashi girma agidan daga nan ma yake sauke
Manyan baqin da sukazo bikin musamman domin shi

Mutane ne akoina saidai duk da haka ko ina agidan fess yake,duk dama biki ake a
gidan amma basa barin koda cokali akasa, anshare cementin kasan tasss an shimfida
tabarmai ko ina dai sai kyalli yake tsabagen tsaftar su.

ginin flat daya ne a sashen YAA MALAM self contain ce mai dauke da wani babban
fankacecen falo da akalla zai iya daukan mutane talatin, falon na dauke da wasu
irin hadaddun kujeru brown color asalin design din da can mai tumtum dan ko pilow
ba ayi musu ba,sai ledan tsakar dakinsa mai shegen kyau shima bown colour da yar
sallayar sa agefe sai wayansu jimammun jakunan littafai da kwalaben tawadar sa,da
kwaryaye da Alluna da ake jerawa ajikin bango sak irin shigen kwalliyar da mutanen
da can sukeyi ma muhallin su.

kana ganin dakin kaga dakin babban magidanci kuma MALAMIN addini zaune yake a
babban kujerar tsakiya tare da baqinsa yan birnin kudu da surukunan sa wanda suka
shigo ba da jimawa ba,yau yaa MALAM ya fito ras yasha fararen shadda inda akamai
dinkin malum malum yy kyau kwarai kamar bashii ba.

Agefen sa wata tsohuwa ce wacce a shekaru akalla bazata wuce 68 ba taci uwar
atampar ta super holland gold daketa sheqa gyalli kaman an shafa mai mangyda
ajikinsa, an mata dinkin buba da zanin sa data daura akan rigan dake ma kyam take
dan ita tsufar bai lalata mata jikinta sosai ba,motsatsen kafanta da gabaki
dayanshi yasha jan lallai tayi irin lallen nan ne da akafi sani da dungulmin
tsohuwa.

fara sol ce tsohuwar,gashin kanta dana giranta duk sunyi furfura sabida tsabar
tsufa, sai goshinta d kan hancin ta daketa fidda uban zufa
Kuma dudda tsufan nata siffarta bai hana nuna kamannin ta da magidancin dake zaune
kusa da itan ba,hakan ya kara bayyana cewa mahaifiyarshi ce.

A cikin muryanta na tsofaffi mai tafe da dan masifa ta kira sunan sa a hankli
tace..."Bukar,bukar,bukar wai sau nawa na kira sunanka?Shiru yay dan baison ya amsa
ta agaban baqinsan ya sauke kai ya maida hanklinsa kanta dan baiso tabashi kunya
agaban su duk dama jin kunya ba wata aba bace data damesa.

Murya kasa kasa Tace kaga dai sau uku nakiraka ko toh wlh nagaji da zaman nan kodai
ka tsawatar wa yarka ta dawo kona tattara yinawa yinawa nabarma gidanka nakoma chan
cikin gari Gidan dan uwanka zaidu ai dama saida yace in huta kafafuna nayi fafur
naki bin nashi,yo mai zan gani anan?abunda aka saba dai shi akayi shi nikuma an
ajiye ni kamar bazaurar gawa..tsaki taja mtswww,tace aikin banza aikin wofi
kawai..ni ka gayamin abunda zaka fada min kawai in kama gaba na

Dan rangwofowa yayi,baqar fuskan nan nasa a balain turmushe yana kallon ta sanin
cewa yanda take masifan ne kawai yasa zai sassauto da muryan sa qasa ya kulata dan
yatsani a rinka aibata shi ko akira sunan kanin sa zaidu acikin lamarin sa yace
"kiyakuri
Hajiya Mama yi hakuri"..bata kulashi ba can ta yaface hakwararta da dan tsinke
kasar wuyarta tace
,"bawani zancen na yakuri" ta watsa mai harara atsakar idoh tana nunashi da dan
yatsa tace yau kuma wani iskanci RUFAIDA ta samo ku kuma kuka daure mata gindi?
Baice komi ba,ta kuma Jan tsaki yo inba hakaba Aljanu ne mutanen datake jin tsoron
su?koko mudinne Mayu da ta guje mu?Ai Cha nayi yau duk yan uwane da abokan arziki
suka cika gidan nan,yau ake bikin yayarta SUHANE amma wai ace tun safe ba'aga
yarinyar nan ba tasaci hanya ta sabe silihu tafice? yo kajimin yar banzan yarinya
marar kan gado,nide ba waje na ta debo yawon banza ba,sai dai awajenka,ko awajen
uwarta hadiza.."
Tana gama sumbatun ta taja tayi shiru sabida rashin amsa mitar ta da yaa MALAM din
yayi, sallaman da akayi ne daga bakin kofa ya dada Jan hanklin su,wata kyaykyawan
mace mai dan jiki yar doguwa tasaka madaidaicin Atampa an mata dinkin riga da zani
doguwan riga plain
ta shigo dakin fuskarta ba yabo ba fallasa ta karaso ciki ta gaida tsohuwar a
ladabce
Tace sannu da hutawa hjiya mamah"Kallo ta kare mata saf sannan ta harareta batare
data amsaba hakan yasa matar sunkyar dakai ta dubi yaa malam dake kallonta tace
"gani Mai gida naji ka aiko akirani" cikin fushi yana girgiza kafa yace shin wai
ina RUFAIDAR taje ne?"
shiru tadanyi tana kallonshi kafin ta sauke ajiyan zuciya a hankli mai cike da
damuwa tace "malam nima bansan inda take ba" ..

"karya takeyi, na rantse maka Bukar, kunma isa?wlh, wlh kajini dakyau na rantse
maka na sake rantsewa in baku nemo min jikata rufaida ba yau saina tsine muku
Albarkan dake kanku tas kaida matarka kafun intafiyata Gidan zaidu inda kwanciyan
hankali yake achan".. ta karashe maganan tana uban huci kaman dagaske.

kallonta kawai yaa malam yayi cike da takaicinta dan ya gama fahimtar meyasa take
son tada rikici,da alama so kawai take baqin sa susan me ake ciki nacewa rufaida
batason auren koda ma zasuce sun fasa,sosai ya gano salon mahaifiyar san kuma yasan
babu yadda za'ayi ta juya ma rufaida baya.
Dada daure fuskan sa yayi. yace "haba mamah, to kibari nai magana mana kawai ai
basai rufaidar tazo bama dama akan batun auren ta ne,zata budi baki yayi sauri
yamike tsaye yace nace kiyakuri ko?babu kuma inda zakije sai an gama maganar,
kiyakuri wayannan baqin domin mu sukazo rufaidar dama kawai ake jira dan karkuce na
zalunceta

kwafa tayi tawani rau rau da idanunta tana binsa da kallon mamakin furta mata
hakan dayayi dan karkada kafafunta tyi tace toh da ba aga rufaidan ba ai sai ka yi
maganan ka ai dama hakan kasaba yi".
Kasa cewa komi yayi sabida yafison sai yarshin tana cikinsu sannan yay bayanin sa a
tsanake domin ya jadadda qudirin sa a zuciyar duk wnda yake shakkar yiyuwar lamarin
auren rufaida acikin gidan

,lura da hakan yasa tsohuwar ta miqe tayi waje tabarsu dan sosai takejin zafin
abunda dantan yakeyi ma yayansa
Na musu aure batare da son ransu ba

kallon matar sa yayi datai shiru tana jinsu jikinta a matukar sanyaye,a dake ya
juyo kanta yace KE hadiza wai ina RUFAIDAR taje ne? Ki fadi tsakaninki da Allah" a
sanyayei ta dago tace "wlh mai gida nima bansani ba. bansan inda tayiba, ina fama
da jama'an biki ban masan bata gidan ba saida su Jadwa sukazo ta fadamin wai yau
kwata kwata bataga rufai ba"

cikin fushi da tsananin takaicinsu ita da yartan yace "to kije koma ina take ki
nemota kin daisan sabida ita na aje manyan mutanen dake nan ko?yaune ranar da zasu
ganta kuma yau nakeso na jadadda maganan ranar auren ta agaban kowa yaji
Inhar rufaida guduwa tayi dan ta tozartani duniya da lahira bazan yafe miki ba
hadiza..

Umma tace...a'a dama fa tace da ita za'akai yayarta chan anguwar gidan mijinta
inaga rufaida ba guduwa tayi ba... atake ya tsareta dacewa ohon miki nidai na
fadamiki kinemota ta dawo gidan nan yanzun nan"...
dan ajiyan zuciya ta sauke tana kallonshi kafin ta miqe tsaye tana girgiza kai
cike da takaicin sa ta juya zata fice tabar dakin can saikuma sai ta juyo ta
kalleshi da idanunta da sukadan chanza kala tace "amma malam kasan matsalan
yarinyar nan rufaida ko? batun yau mukasan bata son auren nan ba tanada muguwar
tsor...o..n aur..e itafa karatu take son yi

cikin wata muguwar harara ya katseta da sauri ta hanyar cewa karatun yaci ubansa
Nace miki..."yanzu rufaida yarinya ce da zakice min tana tsoron aure?KE meye
amfanin ki amatsayinki na mahaifiyanta?MIJI gashinan ni na samar mata kuma WALLAHI
shi zata aura.Ya karashe maganan yana nuni da daya daga cikin dattijan mazan da
suke zaune a falon wanda da alama hirar su sukeyi bama jinsu sukeyi ba.

Da sauri umma Hadiza tayi saurin dauke idanunta akan su musamn akan shi Wanda akace
za'abawa rufaida,gashi nan dai Wani tsohon tsoho dan ko a shekaru tasan ya haife
rufaidan ta,runtse idanun ta tayi jin wani qullutun baqin cikin daya tokare ta
akirji ganin ko a fuska ma bai dace da yarta ba

" .. Kinga kisan yanda zakiyi kinemo ta kindaiga raina a abace yake kina kara bata
lokaci karfe biyar za'a zo daukan Suhane kuma tare zasu tafi yanzu karfe hudu ne
harda kwata"juyawa tayi ahankali tafita daga dakin batare datace mishi uffan ba, da
kyar ma ta iya saita fuskanta ta amsa gaisuwan mutanen dake tsakar gida ke mata
amatsayin ta na uwar Gidan kuma uwar amarya

Nan ta wuce ta shiga bangaren su inda falontan ma ke cike da jama'an ta dana anguwa
ana zaune anyi makil

Gefe tayi tabude wani dan daki ta shiga ciki,wata babbar mace ce a zaune a dakin
tana hada kayan akwatin Amarya da za'a tafi dasu kana ganin matar kaga kamanin
manyan hajiyoyi maida kofar umma hadiza tayi ta rufe ta shigo ta zauna kan gadon
sun dabas jikinta sam babu kwari da sauri tasa hannu tana goge kwallan dayake
shirin zubo mata,cikin sauri matar dake hada kaya a akwatin ta saki kayan hanunta
tazagayo tazo ta gabanta tace
"meye haka kuma hadiza!menene kike kuka Maman rufaidah?"

Duk dama hawayen sunki dena zubowa share idanuntan tayi tanadan nishi nishi da
alamun kukan ne ke cinta sosai aranta tace "Hajiya jasmine,wallahi narasa yanda
zanyi da yaa malam, kullum, kullum dakika sani saiya jamin rashin mutunci daga
wurin mutane,zanji da baqin cikin ya aurar da suhane ga wanda bazabinta ba ne ko
wayannan mugayen mutanen daya rariko wai zai nuna musu rufaida? yanzu laifinane dan
rufaida Tace batason auren wurin makaranta zatayi?duka duka rufaidan nawa take?
Itafa ko secondary schl bata kammala ba, Yau koni na hallice ta ai ba zan tursasa
ta ta aure namijin daba ta ma san dashi ba ...ni kawai nasan rufaida dagan gan ta
gudu tabar Gidan nan tun safe..inba haka ba Munanan dake ai inata kwada lamber
wayarta ta baya shiga,natura yan uwanta duk sunje makota da Gidan kawayen ta
kiramin ita wai ba'a ganta ba,kuma malam yaki yabar maganan, dan Allah ya zanyi?
Narasa yanda zanyi na
chanza ra'ayin malam ko ita kanta rufaidar, narasa wace irin yarinya ce ita da
batada haqurin yin biyayya ma iyayenta kamar sauran yan uwanta.

Amma har Ace yau bikin yar uwarta na jini sabida fitina wai ta gudu tabar gidan
nan? ni yanzu a ina zanje in ganta,dan Allah ya zanyi da raina?" takarashe maganan
cikin dagon murya sosai hawaye na gangarowa daga idanunta gwanin tausayi, da sauri
matar ta rungumeta ta daura kanta ajikinta tana shafa bayanta sigar lallashi,tace
"haba umma hadiza ya isa, ya isa haka kidena kukan nan dan Allah,ki bari na gwada
kiranta kozai shiga, is okay."
Ta fadi hakan tana rarumar wayarta kirar iphone x newest version takai kunnen ta
bayan ta dialing number rufaidar
,ringing yake tayi har saida ya kusa yankewa sannan aka daga...

Batama jira jin sautin muryanta taba cikin tsigar fada tace"..ke rufaida?koma daga
ina kike toh kiyi maza kitaho gida yanzun nan..

Ko gama sauke wayar a kunnenta batayi ba sukaji motsin mutum ta bayan su atake
dukkanin su suka juyo suna kallon ta inda ta fito da matukar mamaki a fuskokin su.

Bayan ta diro ciki A hankali ta juya cikin sanyin jiki ta karashe rufe windows din
dakin sann ta juyo tana kallonsu ganin yadda suka tattaso tsaye suma suna kallonta

Karasawa gefen gadon tayi jiki babu kwari ta xauna a qasa murya can kasa tace ina
yini Ammi jasmine?
Dagowa hjy jasmine tayi tunkan ma ta amsa umma hadiza ta katse ta a tsawace cikin
bacin rai.. Tace..."ke Rufaida ashe bakida hankali?..Daga ina kike?nice tun safe
daga ina kike?...sauri kiris ta gwada mata mari hajya jasmine ta janye ta baya tana
huci..

A hankli jikin rufaida ya shiga rawa tuni koinanta ya dau kyarma tsaban takaicin
dake cinta har cikin ranta wasu maquson hawayene suka shiga gangaro mata akan
fuskarta wanda daga ganin su kasan bata shirya musu ba,yanayin ta mai cike da jin
haushi da kuma tsananin so da tausayin mahaifiyartan.

Itama umman Ji take inama tana da ikon cikama rufaida burinta kamar yadda kowacce
uwa take muradin cika ma yarta nata burin,sai dai kash Koda shike ba yau akasaba
ba,yayun ta hudu an aurar dasu ahaka da wuya ne in ita ta kufce ma wannan mummunar
aqida na mahaifinsu.

Tabbas itakanta da zataso tabaiwa yarta rufaida damar yin rayuwarta mai cike da
haske da buri amma tasan hakan ba abu mai yuwa bane har abada auren nan dai shine
qaddarar su.

Nan Ta fusato cikin sake maimaita mata tambayar ta"..Nace daga ina kika fito
rufaida?ko bazaki bude bakin ki amsa ni bane?mahaifinki cewa yake har abada bazai
yafeni ba sabida nice nake koya maki wayannan dabiun
Rufaida...
...cikin sauri Rufaidar ta dago kanta ta kalle mahaifiyartan jin alamar bakin ciki
da kukan dake tafe a muryan ta,atake itama nata idanun suka gwaranyo da zafafan
hawaye masu matukar karya gabobin jiki.

Rawa sosai jikinta ya shigayi muryan ta a disashe kallo daya zaka mata kasan tana
cikin damuwa da tashin hankli,cikin wata tokararrayiyar muryan ta data kasa fita ta
furta sunan mahaifiyar tan tace
"Umma dan Allah..
Dan Allah umma kiyi haquri ki yafeni,badan na quntata miki na fita a Gidan nan ba..
Kukan ne ya subuce mata mai tsuma "umma kinsan bana son bacin ranki
Jimin afuwa dana kasa danne zuciyata..umma dan Allah ki fahimce ni..umma dan
All..ah..karkice na saba maki,sabida ke kawai na dawo gidan nan yanzu ,amma wallhy
bana son auren nan umma..nikam mutuwa zanyi..
Ta karashe cikin sautin kuka mai qarfi da tsuma zuciya duka jikinta sai rawa yakeyi
a durqushe agaban su.

Wani irin kukan fitar rai takeyi idanun ta a rufe kyammm bata ma iya budesu.

..shiru ne ya ratsa tsakanin sau dan hanklin su gaba daya a tashe yake na ganin
yanayin rufaida, hjiya jasmine ta bi tarasa wazata fara tarba acikin su dukan su
hawaye ne masu rauni yake sauka daga idanun su..kukan zuci sosai umma hadiza takeyi
dan duk cikin yayan ta sun fi shaquwa da samun fahimtar juna da rufaida

Saidai Wani ciwon tabbas baida maganin daya wuce addua,hakan yasa Ta rufe idanun ta
tsam cikin masifa
Tace rufaida ashe Kema mutuncin nawa xaki kwabar?meye na fada maki jiya da safe
bance dake kiyi haquri ba rufaida?inkinyi masa biyayya mutuwa zakiyi?wato rufaida
kin gwammaci kiga na fadi na mutu agidan nan sannan xaki haqura da shegen taurin
kan naki ko...toh inkikayi masa taurin kan auren sai afasa yinshi dake?sanin kanki
ne koda birnin sin kika tafi kika dawo sai anmiki auren nan,kidai duba dai tun daga
kan babban dadarku murja har ita wacce kikebi suhane da ake shirin kaita yau ba'ayi
auren fashe agidan nan ba,kisani, akanki kuma baza a fasa ba..

Wani sabon Kukan rufaida ta barke dashi durqushe a kasa agaban su ganin yaddaa hjya
jasmine ta rirriiko mahaifiyartan dake a zuciye takeyi mata fadar looking both
confused nd frustrated,"..

Ji take kamar ranta da zuciyarta duka zasu bar jikinta tsaban radadin azaban kuncin
asaran burikan ta da tarwatsewar da rayuwarta yake shirin yi a lokaci guda..

Duk dama ta taso cikin ganin yayunta duka sunai ma mahaifinsu biyayya wa auren
dolen da yake musu amma ita aranta jitake sam bazata taba iyawa ba...For what sake?
Ita da ko secondryn ma bai bari ta kammala ba...?Inama ace yaa malam yadan kyale
maganan auren nan har sai tayi ss3 dinta tukuna tunda dai ss2 take aynzu..

Saidai ayadda taga yasa ranshi da dukkan imaninshi akan zancen auren tan nan da
wuyane ya fuskance damuwarta har ma ya saurare umman ta bare kuma ita..

Itadai tasan ance wajen karban auren yayarta suhane ya nemar mata miji kuma da
alamun bayaso sukufce masa ne shiyasa yakeso ayi aure nan da wuri,dan cewa akayi
suna da kudi sosai daga kasar waje ma suka taho..

Kukan fitar rai rufaida takeyi cikin tunanin yadda zatai asarar rayuwarta tun umma
hadiza tana mata fada har ta gaji ta biyewa hjya jasmine suka suka dawo rarashin ta
amma haka fir taki ta amshi batun auren nan aranta cewa take bazata taba iyawa ba..

Daga bisani da umma taga abun babu sauki kawai tayi waje ta barsu

"tana ficewa Rufaida ta durqusa kasa gaban hjya jasmine da idanunta da sukayi lufu
lufu tace Ammi jasmine dan Allah ki kira kawu zaidu ya samin baki Wallahy zanyi
duka abunda akace inyi muddin yaa MALAM zai kyaleni nayi karatuna,Ammi kirisss ya
rage in kammala secndry
...Ammi bana son a aurar dani..Dan Allah kitaimaka min Ammy..Sosai take kuka ko
inanta sanda ya sauya kamani daga na mutum tsabn kaduwa da tashin hanklin datake
ciki..

Kasa cewa komi hjy jasmine tayi dan ita kanta tasan waye yaaa malam din
Uwarsa ma data tsuguna ta haifesa bata fiye lanqwasa shi ba bare ita datake a
matsayin matar kanin shi?jikinta a sanyaye ta dago idanun ta da s sukayi sanyi a
natse take kallon yanayin rufaidar dan sosai tausayin yarinyar ya shigeta,sabida
tana burgeta sosai,a kaf cikin yaran yaaa malam itace kawai ta gwada borancewa dan
ta karba ma kanta yanci na kokrin cimma burikan rayuwanta masu kyau Amma yayunta
kam hannu bibbiyu ma suke biye masa akan lamarin sa na musu auren dolen dayakeyi..

Yatsun Hannunta ta kama sannan ta jawota har saman gadon sun,ajiyeta tayi kusa da
ita ta rungumeta ajikinta sosai Babu abunda rufaida takeyi sai hawaye da kuka mai
taba zuciya dan har cikin kasan ranta ta tsani abunda ke shirin afkuwa da ita..

Haquri da nasiha
Hjya jasmine ta rika bata amma ina kamar ma tunxirata akeyi,da kyar ta lallabeta ta
yi alwala da niyyar haka intayi salla raka'a biyu zuciyarta zaiyi sanyi,shigarta
bayi keda wuya saiga sallamar umman ta wacce ta kasa dago idanunta sama ta kalle su
bare ta zauna a dakin

Daga gnin yanayin ta kasan dauriya kawai takeyi,cike da karfin hali".Tace


Hjya saiki fito masu daukar suhan din sun yi himma,ina ita RUFAIDAR? Ko itace a
bayi?..dan miqewa tsaye hjy tayi tana dada gyara zaman mayafinta tace" "eh rufaida
tana cikin bayi"..Ni nace mata tayi alwala tayi dan nafila naga tun dzu kukan kawai
takeyi..kada kai kawai umma tayi batace uffan ba sukayi tsayuwar jiran fitowar tan
Atare,dan shiru ne ya gifta tsakanin su,dukan su bakin su dauke da magana amma
anrasa wanda zai fara cewa dan uwansa komi.

"Koya ake ciki da tsayuwar maganan ranan auren rufaidar oho?hjy jasmine ta shiga
raya maganganu aranta itadai tasan tun shekaran jiya hajy mama take mitar cewa yaaa
malam yaki jinta akan maganan auren rufaida shikuma dan uwan sa zaidu yace bazai
taba saka bakinsa akan maganan ba,hjy tayi tayi akan koda ya barta ta kammala
secndry schl nan da watanni amma sam yaki yace ya riga ya bada ita.

Akan wannan magana ta auren rufaida Gaba daya saida kansu ya daure,kowa tausayin ta
yakeyi sabida duk sauran yan uwanta ba haka aka musu ba dan kowacce sanda yabarta
tayi candy sannan ya aurar da ita,shin komaiyasa ya canza tsarin sa akan rufaidar
oho?
Muryan umma ne ya katse ma hjy jasmine nazarinta,kallon kofar bayin take tana cewa
"Rufaida kiyi sauri kifito mana dan Allah,sai kuma tadanyi shiru,can Tace toh
mahaifinki ne ya aiko ni in fitto dake aiko sallama kwayi da yar uwankin ko..
...hjy jasmine najinsu bata motsa ba bayan minti uku saiga rufaidar ta fito..sauke
kanta kasa tayi ganin
Kallo daya suka bibbita dashi,umma Tace hjya muje ko?..Tace ok bismilla sannan ta
ruko hannun rufaidar sukayo waje Umma ta saka kai wajen musu jagora har sasshen
yaaa malam Inda yake acike makil da sauran yan uwanta mata da kakan su hjya mama da
babbar yar Hajiya jasmine din wato barister fareesa zayd matazu.

Gaba daya hanklin rufaida baiya jikin ta,hasalima batasan awani yanayi take ciki
ba,tafiya takeyi a xauce tare da hjy jasmine tamkar anajan rakumi da akala dan
batama jin sautin komi face na zuciyarta dayake bugun shirin tarwatsewa dan kanshi

Tun daga bakin kofar dakinsan zaka soma jiyo sautin nasihohi da kalamai na zaman
aure dake tashi ataciki,hawaye ne masu tsananin zafisuka kara ciko mata idanun ta
jin Muryan yaa malam ayayin dayake bada fatawarsa har suka shigo suka zauna baima
kalle su ba.
Yace:
"Aure babbar ni'ima ce wacce take kange mutum daga afkawa sharrin shaidan,aure
yakan karawa mace da namiji kima acikin sauran jama a
Allah yakan sanyawa auren da akayi dominsa yardan sa da albarka acikin sa
Irin albarkar da ma'abotansa zasuji dadin rayuwar auren su ba tare da dauwamammen
bacin rai ba"

Ni na sauke haqqin hakan akanku,domin In nema maku wannan kima da darajar na nema
maku mazaje dakaiina wayanda zasu ji kaina kuma suji kanku.

Yau Ga mahaifiyata nan ita shaida ce duniya wa lahira".na neman wa duka yayana
mazaje nagari batare da taimakon kowa ba
,"..toh wallahy, na rantse muku da Allahn daya halicceni, na rantse da kabarin baba
na,
Duk wacce tayi asarar auranta duniya da lahira ban yafe mata ba.

Ke murja ke ruqayyya,atake first nd send born dinsa suka kalle sa jikinsu a matukar
sanyaye
,Wani irin bushe fuskan sa yyi yace naji wasu kananan magangun banza da wofi na
tasowa daga wajenku,wai bakwa jin dadin zama da majazenku ko?,toh wallhy inkuka
biye ma uwayen ku suka zuga ku aka sake ku kuka fito daga gidan aurenku toh fa
saidai ku koma zama akarkashin su can su ciyardaku su shayardaku
Dan Daga ranar da aka sake ku kusa aranku..."babuni babu ku"..Ni kuma ban tsine
muku ba, amma kusani har abada na Haramce ku da taka kafafunku a kofar gidana.
Sabida haka duk wacce ta kashe aurenta sai ta san Inda dare ya mata amma ba a
gidana ba.
Ya juyo a fusace ya kalle jadwa suhan da rufaida..
Yace Fatan maganata ya shiga kunnen kowacce acikin ku?
Atare Suka amsa shi da eh suna masu gyada kansu cikin gaggawa.
Yace Allah ne kawai zai sanya albarka acikin rayuwarku idan yaga manufarku na
zaman aure saima ya sanya muku zuria dayyaba,yana kaiwa nan yace toh
"Ai saiku tashi ku kai ita suhan din yanzun..
Ba musu adda murja da adda rukayya da adda Jadwa suka miqe cikin shirinsu"

..anan kuma Hjya mama ta miqe da kyar cikin sauri tayi fafur a hanya Tace sam
bazasu wuce ba...A rikice Tace kai bukar,da sauri ya shareta yyy gaba kamar ma
baiji ta ba amma bata fasa ba,Nace ka dakata min,sai yaja dai ya tsaya can gefe
batare dayama juyo danya kalle tan ba, "kamar ya Zakace akaita gidan miji Mu bamuyi
namu maganan ba?kai waye da zaka wanice akaita?akan mubamu da abunda zamuce ma
yarinyar kenan?Wani irin daure fuskar sa yy tamau,da kamar ma bazai amsaba saiya
juyo ya haura mata da wa'azi, yana cewa ba a jinkirta aure da mutuwa dan haka kawai
akai suhane gidan mijinta duk wanda zai mata nasiha saiya bita can yayi mata,Hajiy
ta Inda take shiga bata nan take fita ba amma ko ajikinsa..baima san anayi ba..InTa
fada shima saiya fada,dama can dabiar sa ne girman kai,yafiso in yayi nasiha kar
wanima yace zaiyi,har yaushe akayi ilimin addini da za a nuna masa? Shi ko kunyar
idon yayan cikinsa sa bayaji bare sauran nunawa yake kamar basu da haqqin yin
magana bayan nashi,yanaji hjya tasa mai ihu tana cewa baiya saka adalci a al'amarun
sa saidai shi ganin rakin ta yake a matsayin shirme irin na tsoffi da tsatsube
tsatsube irin na mata,gaba daya saida suka tada hanklin kowa a dakin,ga mutane
awaje makil ana jiran fitowar amarya

Miqewar da rufaida tayi zata fice ne ya jawo hanklinsa kanta,da alaman shirin fita
take yi dake surutun sun ya soma haura mata kai Wani irin ciwo kantan ya soma mata
bazata,cikin sanyin jiki ta miqe ta jikin ummanta kamar wanda zata rabe ta gefenta
ta wuce,Wani wuff yaa malam yaa cakumo ta kamar zai figeta
,"shin ina zakije?idanun ta atake suka firfito a mugun tsorace ta dago kanta sama
zata amsashi baima jira tace cass ba sai tssssss taji ya watsa mata Wani makohon
mari akan fiskarta sanda ta sabule daga hannunn shi ta kife kasa a gigice

"...duka wayanda suka taso zasuzo kanta a tsawace yay kara cikin dakatar
dasu,,Cikin tsawa da fada yace "Shasha sha kawai..Allah wadar naka ya lalace.
Ke wai Harni ne zaki nemi ki kunyartar?babu yarinyar danace zan mata aure ta gudu
tun safe ba aganta ba waidon bata son aure,To kiji da kyau na riga dana Amshi
sadakin Alaji BATURE akanki GOBE asabar da karfe 9 na safe daurin AUREN Ku
.
Hannu ya turmusa acikin aljihun sa ya fiddo wasu makudan kudi ya watso su kam
fuskarta yabi ya kwashe ya maidasu aljihunsa A lokacin mutuwa ne kawai yaki zuwa na
rufaida amma takai kololowa wajen zaucewa da baqin ciki

"Inkin ga dama saiki kashe kanki kafin goben..Auren ki kamar anyi angama,koda
mutuwa kkyi
Bi'izinillah sai an daura auren nan da gawarki,domin in nuna miki cewa nine mai
nasara akanki,nine gaba dake,sabida nine ubanki bake kika haifeni ba..ni ne nan mai
iko da rayuwarki.

Har ke kin isa ince zanmiki aure ki bijire min?toh ga sakamakon silar taurin kainki
nafasa jiran zagowar sati gobe gobe zaki barmin gidana

Makarnatar na hana,Na kuma haramta duk wata hidiman biki domin ki,daga an daura
aurenki gobe zaki bi mijinki duk wanda ya daga kafarsa wai zai kaiki gidan miji
Allah ya isa..Allah ya rufamin asiri babu wata yar iskan yarinyar da zata tona min

.....Wani irin birgima akasa rufaida takeyi tana kuka sanda tayi fayau tana rokon
sa gafara amma ina baiya najin ta dan dabiar sa ne ya hawra can sama yana bunkasa
musamman idan ana bashi haquri
Anan ya hada harda sauran borin fushinsa ya borance ya kore masu fidda amarya waje
yana cewa rufaida tayi ma yan uwantan duka kallon karshe dan daga yau bazata kara
ganinsu ba.

Kuka kawai rufaida take yi kanta akan kafar kakarsu da ke matse kwalla itama tana
ta kwararo bambami duka abanza Umma kuwa tunda ta kife kanta akasa tana hawaye bata
kara dagowa ba danji take kamar kirjinta zai fashe yy aman wuta tsaban radadi.

,"hjy jasmine da yarta faressa su suka jagorance murja ruqayya da jadwa sukayi waje
da amarya suhan a cikin yaran kaf babu wanda xuciyarta baiya cike da jimamin tuna
mumumunan kalaman mahaifin su akansu saukin abun daya dake su sun masa biyayya

Hasalima duka ganin laifin rufaidar sukeyi datazo da wannan sabon salo na neman wa
kanta yancin yin karatu wanda aganin su hakan bata makai lokacine da neman karawa
wakai takaici,dan tun bayauba kowa yasan halin mahaifinsu Yaaa malam, da rikakken
ra'ayinsa na babu mai saka shi bare kuma mai kuma hanashi.
Surayyahms contact 08060712446

Part 1 IS FREE,TUKUICI NE GAREKU MASOYA NA U CAN READ IT HAR ZUWA INDA ZAMU
TSAYA,SAIDAI CIGABAN SHI NA KUDI NE,PLS SHOW SOME LOVE AND SUBCRIBE the ACCESS FEE
IS 300 NAIRA ONLY
VIA 0152983148
MOH'D SULE SURAYYA GTB.
OR katin MTN vtu tran via 08060712446

Screenshot ur evidence to SURAYYAHMS 08060712446

OR MAMAN MUBENA
08036651119.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 3
*Too fast,too soon*

Yamma ya rufa sosai dan haka yan kai amarya suna fitowa aka dau himmar kaita gidan
mijinta dake can ta bayan babban airport din gari ,Alaji omar okene babban dan
kasuwa ne kuma yana da kudi sosai dan haka shi aka bawa suhan din a matsayin mijin
aure,saidai shi asalin sa inyamuri ne ta uwa ta uba,cikaken haihuwar Abia state ne
girman cikin garin kano,shiyasa ma a Fuska da dabiar sa bazakayi saurin cewa shi
inyamuri bane dake acikin hausawar ya taso tun yanada shekara hudu na haihuwa,.
Toh Wayanda suka san asalinsa since neman kudi ne ya fara tarkatosu shida iyayen sa
sukazo garin kano suka yada zango a bayan gari,ande san inyamuri da shegen son
neman kudi dan haka sunyi sana'oi kala kala suyi wannan suyi wannn saidai da lokaci
ya dan karaja Alaji omar ya girma iyayen sa suka rasu, sana'ar da ya dawo yi was
unknown ba a Kara gane masa ba.

Kaf makwabta da abokan harka babu wanda ya isa yace yasan takamammen sana'ar alaji
omar okene except for d little little business investment wanda basufi cikin cokali
ba,gashi a kullum sai habbaka yakeyi,arzikin gobe saiya ci uban na yau haka na jibi
he is just flourishing day by day babu kakkautawa,tunda yaje kasar waje ya dawo ya
yaxo ya siya wata mahaukaciyar gidan bene mai hawa takwas mutane suka fara saka mai
kahon zuka,this man became centr of attraction dan kowa so yake yasan kalar sana'ar
da yakeyi wanda ba a gani saidai agansa da miliyoyin kudi yana facaka yadda ransa
yake so,hakan yasa ya rinka shiga kwama cala kala kala da yan anguwan su, wasu akan
gaskiyar su ne,wasu kuma akan hassada ne da mugun nufi irin na dan adam musamman in
yaga dan uwansa yasamu arzikin daya zarce nashi a bugu daya

But none of them eva defeated him,Allah bai taba bada kowa sa'a akan Alaji okene ba
dan sau tari akanyi surkulle har kotu an jejje da shi anma ba aci galaba akansa ba.

Duk wani Zato da mummunan baqi babu wanda ba ayi akan dukiyar san Nan ba, wasu
sunce blood money ne dama can matsafi ne wasu kuma sunce mugun barawo ne.

Ahaka Anshafi akalla shekaru shida ana kana nan magana ana ta wannan rigungimu daga
baya har aka gaji aka kyalesa da dukiyar sa yana kuma yadda yakeso bai fasa ba..
A tsarin sa a duk macen daya gani ta masa kyau to saiya aureta,sannan baya auren
mummunan mace,shi asalin zangwadaddiya mai diri da kyaun fuska yake tayawa,shiyasa
yakan murqushe naira wa yan mata,ya kuma narka kudade da kayan alatu ma iyayenta
har sai ya cimma burinsa na aurota.

Duk dama bawani sabuwar zance bane yawancin


Matan dayake aura basu wuce watanni biyu uku agidan sa suke ficewa,but hakan baiya
hana zalamammun yan mata,zaurawa da kwadayayun iyayen su bashi hadin kai wajen kara
Wani auren shi kansa ayau bazai iya tantance matan daya aura ya sake ba..
Bayan matsalar sa nacewa ba'asan silar arzikin sa,problem din zaman gidansa shine
duk wacce aka kawota a matsayin mata toh tabbas sai ya dawo da ita walkantaciyar
baiwa.

Amma ahakan mutane basu taba yadda da wannan maganan sabida ko anyi auren baya dena
kashewa
Iyayen matansa kudi da musu alheri,da siyan niqi niqin kayan duniya da kuma mugun
girmama su

Out of 100 baifi 2% ne kawai zasu yadda cewa cikin gidansa shi mugun gaske bane sai
a wanda ya gani da idonsa dan bakaramin azaba da baqar kunci yake cusa ma matan sa
ba

Cikin haka ne Har Allah ya hadashi da suhan yar gidan malam bukar wanda aka fisani
da yaa malam,wanda bugu daya ya same shiga wajensa dake dama tsohon dabiar Yaa
malam din ne aurar da yayansa domin samun kudi da abun duniya.

Kwata kwata da haduwar su da shirin auren baifi wata biyu


zunzurutun kudi da abinci Alaji okene ya rinka bawa yaa malam kyautansu har ya
cimma burinsa na samun yarsa suhan.

Toh a Wajen karban auren tan ne dayazo da Wani abokin sa mai Suna Alaji BATURE dan
America, anan shima yaga rufaida yace lallai abasa shima ya aura,yaa malam kuma
daya riga yaga kudi idanunsa sun kife sai bai iya ce musu a'a ba.
Yana sane da cewa alkwari yy ma mahaifiyar sa na cewa zai bar yayansa mata kaf su
same koda sec cerficate,amma jin ance Alaji BATURE zai iya kufce musu ya koma kasar
waje yasa ya turje y bijire yace sam sai anyi auren rufaida da gaggawa.

Shi Alaji BATURE babu wanda yasan asalinsa sai babban abokinsa Alaji okene,ko
yanayin arzikin su ma iri daya ne which of course babu wanda yake gane boyayyen
sirrin su..

Shima ance yanada mata biyu kuma dukan su yan nigeria ne sabida shi a United state
yake da zama shikam ma babu wanda ya taba sanin gidansa,time to time haka business
meeting dinsu yake kawosa wajen Alaji okene

Kudi sosai Alaji bature ya narka wajen kwato yardan Yaa malam cikin gaggawa akan
auren sa da rufaid
Yace nan da kwana uku yakeso ya tafi america can gidan sa dan haka zaifi kyau ayi
biki ya wuce can da sabuwar matarsa rufaida.

Bangaren gidan ya malam*****

Kafun ace wani abu har waje ya washe tasss yan kodon biki duk kowa ya koma gidansa.

Daga cikin gidan ma babu kowa ata daki,Hajiya Mama da umma hadiza ne suka firfito
tsakar gidan agigice da rufaida a hannu a hannu dan babu abunda takeyi sai
suma..hjy maman ne akanta tanai mata fifita da mayafin ta,Wani uban shessheka
rufaida takeja atake numfashin ta saiya dauke,"rufaida?rufai?"Hadeiza maza jeki ki
kawo min ruwa..cikin hanzari umman ta miqe ta wuce kitchen ta dawo da modan ruwa a
hannu ta miqa ma hjy mama wanda bata yi wata wata ba tahau yayyafa mata a
fuska,tafi minti biyar tana hakan da kyar ta sake dan nishi sann suka san ma tana
raye,Gaba daya hanklin su baya jikin su kaf idanun su yy jaaa,sun rasa yadda zasuyi
Da lamarin
hjy tayi hawaye harta gaji umma hadiza kam bata iya cewa komi sai yawan sauke
ajiyan zuciya datakeyi itama,sosai zuciyarta yake mata ciwo da radadi saidai ayanzu
bata ma jin kodan ciwon tan damuwar da yarta yakeciki shiyafi komi daga mata hankli
.

Ganin rufaida ahaka yasa take tunanin in har aka rabasu gobe hala itakam tasamu
silar mutuwarta kenan

A Yau data fi kowa mugunjin radadin zafin rabuwa da yarta suhane da sauran yayanta,
da kuma cewa da mijinta yayi ya yafesu ko an sako su har abada kar su dawo masa
gida,inta tuna hakan takanji kamar wuta ne yake ci ata cikin jikinta,ga kuma
rufaida wacce tasan tabbas ba sauya ra'ayinsa xaiyi akanta ba

Da kyar suka rinka jinyarta harta samu tayi bacci,dukan su jira sukeyi har wajen
misalin 1 saura ma dare amma yaa malam bai dawo ba.

Babu yadda umma ta iya haka ta danne nata damuwar ta rinka lallaba hjy mama dan ta
samu ta runtsa,da kyar ta cimma hakan dan cewa take baza a daura auren nan ba
zata kira danta zaidu sassafe zaizo ya tsaya mata tunda shi bukar din bai dauketa
abakin komi ba..

*****

MAFARI.....
(Tushen su)

Asalin sunan mahaifin rufaida wato yaa malam shine Abubakar Ahmad salahudeen.
ya taso ya kuma girma ne a can wata kauye dake ake kira bazarkowa,a can jahar
maiduguri yankin daya hadasu sosai da ynkunan kasar chadi.

mahaifiyarsa hajiya mama wacce asalin sunanta ne Hasiya Abdullahi,ita asalin shuwa
arab ce ta uwa ta uba shiyasa a bugu daya kaganta zaka iya ce mata barabiya dan duk
Wani siffar su na kyan jiki da kyan tsari tana dashi gashin kanta baki wuluk gata
da diri da hasken fata da fararen idanu,gidan su gidan malamai ne dan haka anan ma
garin maidugurin ta soma aure,auren wuri irin na al'adan mutanen da wanda tun
yarinya tana da shekara 12 itama akayi mata,dake hasiya tataso ne a gidan mutunci
hakan yasa ta auri wani babban makiyayin malamin zaure wanda asalin shi ba dan
nigeria bane dan kasar eritrea ne Sunan sa Ahamadu salahudeen al'adab ana iya
cemasa malami.

Wanda akace Daga kasar sa yy hijra yaje egypt ya kuma je ethiopia da qasar mali da
sudan ya koyo karatun qur'ani,zallan karatun Allo na asalin fasalin warash ya
kwarance,ahaka ya shafe kusan shekaru ashirin yanayi toh bayan ya gama ne yay hijra
ta kasar chad har ya dawo kasar nigeria da zama Inda ya sauka a jahar maiduguri
Amma bai shigo asalin cikin gari ba

Anan ma bai zauna ba ya kafa babban makarntar addini na zallan bada ilimin
warash,duka Wani sirri da alhidaya dake dauke acikin ayoyin qur'ani ya nemi ilimin
sanin su kuma sosai yake iya amfani dasu

Akan haka Ya shahara ya daukaka yay arxikin rufawa kai asiri,mutane daga kasashen
da suka sanshi sosai suke zuwa zauren sa neman taimakon sa akan lamarin daya shafe
rayuwar su kona lapyar su kona cigaban arzikin su koma akan maqiyansu.

A farko tsakanin sa da Allah yake aikin sa na taimako da ilimantarwa Inda yake


amfani da ayoyin Allah ya warkan ya kuma saukaka,amma daga baya sai girman kai da
jiji da kai ya bala'in kama zuciyar shi musamman dayaga yadda dumbin mutane suke
yaba qarfin ilminshi da kaifin aikin sa,suke daukaka sa ake jin maganan sa ana
mugun girmama Inda yasa kafarsa ya taka,sai ya zamto yay kaurin suna da daraja a
lokaci guda.

Ana haka a hankli saiya shiga cusa ma almajiran sa ra'ayi wanda baishafe addini da
tarbiya ba,ashe a boye yakanyi aiki irin na sihiri ma yan siyasa da masu arzikin
kasar nigeria with time har hakan ya fito filli duniya suka San yana hada lamarinsa
da aljanu da tsafi duk dama yaki sam ya amince musu cewa gaskiya ne yana hada al
amuransa da sihiri

A duk halina duniya babu wanda ya isa yaja da malam Ahamadu a girman kai da son
musunta abunda baizo daidai danashi ra'ayin ba.

hakan yasa wasu tsirarrun malamai a maidugurin suka fara kalubalantar sa akan yaji
tsoron Allah,inyaji waa'zin saiyayi musu yace kuma hassada ake mishi akan ilimin da
Allah ya riga ya bashi..

Gashi Allah ya dora masa girman kan da koyayi bata kuma yasan ya batan bazai taba
amincewa ba muddin ace Wani ne yamasa gyaran,a rayuwan sa da lamarin xuciyar sa ya
riga ya tsara cewa shi yayi ilimin da ya zarce Wani dan adam galibi yay masa gyara
ko shi ya amshe gyaran domin in yy Hakan ji yake kamar an rage masa Wani abu daga
kimarsa.

Haka yake rayuwarsa yanajin cewa Shi sarkin ilimi ne da kima da daraja,hakan ya
jawo wasu almajiran sa suka bijirre masa saidai mafi yawansun sunan tare dashi.

Sosai yake adawa da sauran malaman addini da suke gaya masa gaskiya,saiya juya abun
yace ai sudin kafurai ne, turawa ne duk suka batasu,daga haka ya fara cusa ma
mabiyansa ra'ayin kin neman ilimin kimiyyya da fasaha,ya kuma ce musu wannan ilimin
shi zai batar dasu zai rabasu da Allah .

Shekaran sa uku da auren hasiya(hjy mamah) suka haihu suka haifi dansu mai suna
Abbakar
Wanda akafi sani da
yaa malam..

Yaah malam shine babban dansu kwalli daya wanda ya gado ubansa sosai tako ta ina da
kamanni da komi,asalin akan harkan gardancin mahaifinsa ya rainesa,ya girma ya
zamto cikakke kuma rikakken gardi wanda baisan komi game da duniya ba sai karatun
qur'ani da aka rainosa dashi.

yaa malam yana da shekara biyar babansan yazo ya rasu,bayan nan da kyar ma
mahaifiyar sa hasiyar (hjiy mama) ta rabasa da kauyen da suke sukazo cikin gari
ahakan ma wata da watanni yyi yana fushi da dacin rai da ita, baya cin abincinta
waidan ta rabasa da gidan gadon ubansa ta kawosa cikin gari cikin arna.

Duk da hakan Rayuwar gardancin sa yakeyi abunsa,duk Wani abu dazai hadasa da neman
ilimi irinna bature to ya tsaneshi,Wani bin har aga kamar yafi karfin mahaifiyar
san ne.
Saidai kuma hjy Hasiyar asalin ta mai raki ce duk tsiyarsa haka yake dawowa dan
dolensa ya mata biyayya dan sosai yake kaunarta aransa.

A xamanta dashi Babu yadda batayi dashi yay koda primary school ba amma haka yaki
sam,inma ta damesa saiya fara mata barazanar cewa zai barta zaije kawai ya shiga
uwa duniya yay rayuwar sa yadda yake so,itakuwa intaji ya furta hakan saita hqra
kawai ta kyaleshi shiyasa ma tun yana yaron ya barke da gararin gari yana sana'an
rimi da koyarwa har yayita kokri dan ya tara almajiran sa..

When he reached 7 kafin nan hjy mama tayi Wani auren ta auri Wani babban mutum dan
asalin garin katsinan dikko mai kudin gaske anace dashi Alhji dikko matazu.

Shi Matarsa ce ta rasu saiya auri hajya mamah,toh Tunda ya auretan suka bar
maiduguri suka koma zama a babban gidan sa dake garin kano.

shima babu yadda baiyi da yaa malam akan yaje makaranta yy karatu ba amma haka
yakimusu fir, karshen ta ma guje musu yayi agidan ya nemi gidan haya ata bayan
gari yana rayuwar gardancin sa,akan haka saida yasha wahala matuka kafun ya saba da
mutanen anguwa,sabida shi yarone amma jahili ne mai tsananin girman kai da nuna
isa,hjy mama itake ci dashi ta shayar dashi but shi jahilin mutum daga anmasa gyara
ko fada sai yace an masa gori..

Wani bin ya gwammaci ya kwana da baqar yunwa da amasa gyara,saiya zamto Zaman
haquri kawai kowa yakeyi da yaa malam musamman ma mijin mahaifiyarsan wato alhaj
dikko matazu wanda bakasafai ma yake girmama shi ba.

Ana haka ko shekara basuyi da dawowarsu kano ba Hjiy hasiya ta haifi kaninshi aka
samasa Suna Zaid dikko matazu,an haife zaid da shekara bakwai a duniya shima
mahaifin nasa alhj dikko ya rasu,cikin ikon Allah haka zayd din ya girma yayi ilimi
ya kuma gaji dukiya mai tarin yawa irin na ubansa,sai ya dawo shahararren babban
hamshakin dan kasuwa a garin kano,kuma yyi karatu sosai ya zamto babban lawya a
fannin shariar musulunci kaf garin ana kiransa da suna YAA SHEIKH sabida tsabar
kwarencewar sa wajen iya aiki da ilimin da Allah ya basa.

"Toh kasancewar su yan uba da yaa Malam sai basu cika wani shiri sosai ba,dake tun
yana dan karami a kullum yaa malam yazo gidan yagansa da uniform din boko yakance
masa .. "kai tafican ARNE kawai"..shikuwa kalman matukar haushi yake basa,Shekara
goma ne a tsakanin su amma hakan bai hana su kaurewa wajen cece kuce musamman inya
furta ma zayd din hakan ba.

sai dai duk batawar da zasuyi a tsakanin su bada dadewa zakaga sun shirya domin
kuwa akwai wannan soyayyar jinin dake cikin xuciyar su wanda hjy mamar ce take dada
karfafawa Duk dama Sun kasance mutane biyu ne masu mabanbatan ra'ayi game da
rayuwa.

As time goes on zayd sai yayi qarfin ilimi da arxiki shikuma yaa malam ya tara
almajirai yana koyar dasu
Da haka ya sanu yasamu mabiya dayawa har yyi gidan kansa ata bayan gari.

Tun yana da shekara sha bakwai yayi aure matar sa na farko mai suna Tani bata iya
jure halayen sa ba tafice dan ko haihuwa batayi agidan sa ba

Bai daddara ba ya auro wata bazaura mai suna Shafa'atu itace ta haifa masa yarsa ta
farko wato murja..
Itakam baqar azaban yunwa ne ya fiddata.

Sai ya auro wata dillaliya anace mata gambo,itama tazo ta haifar masa ya mace mai
suna ruqayya da bori da hauka itama ta fice a gidansa

Can sannan ya auro hadeiza wacce tsabar haqurin iya zama dashi datakeyi yasa mutane
suke ganin kamar ma itace ya auro a farko
Hadieza marainiyar Allah ce ba uwa ba uba tsohuwar data raineta ne ta bada ita aure
wa yaa malam sakamakon maganin daya mata na ciwon zuciya wanda bata da kudin
biyanshi saita biyashi da auren yar rikonta kwalli daya hadieza..

Hakan yasa bai taba daraja Matarsa hadiza ba,gani yake


Kamar sadaqa aka bashi ita,shiyasa tunda ta auresa bata tabajin dadin rayuwarta a
hannun sa ba,wulkancin yau daban na gobe da daban harta haifa masa yaya uku,wato
Jadwa,suhan da yar autarsu rufaida.

A fadi tashi da kame kame suke tafiyar da rayuwar su,tsakanin ta da Allah ta rike
yayan kishiyoyin ta Duk dama basu taba gode mata ba.

Yaa malam haka yaki sam yabar dan uwansan yaa sheik ya taimake sa koda da sana'a ne
sabida wannan tsinannen girman kan jahilcin jin cewa fa shine ma agabansa a
shekaru.

A Kullum cikin ikirari yake na cewa zai iya rayuwar sa kuma baya bukatr taimakon
kowa bare azo anamasa gori.

Har suka girma sosai suka manyanta hankli ya dan daidaita kansu ba kamar da can ba
Ayanzu dai kowa nayin rayuwar sa ne ayadda halayen sa suke bi dashi.

Tsananin Girman kai yasa Yaa malam yyi ta wahalar gina rayuwar sa acikin baqar
talauci.

shiyasa da yayansa mata suka girma sai kawai ya fara aurar dasu ga masu kudi yana
caskar kudin abunshi,dama can Shida iyalansan suna zama ne a kaskantacen anguwa dan
shi bayason hada kafa da masu ilimin boko ya tsane su har ransa baison muamala
dasu,kawai ya bar yayan san suyi karatu ne sabida bin umarnin uwar san duk da
hakama dakyar suke wuce secndry schull maza saiya kawo namiji yace ya badasu

Shikuma Yaa sheik sanda ya kammala service dinsa ya auri matar sa hajiya jasmine
khalid matori,ita yar gidan wani tsohon govenor ne tana da kaninta kwalli daya
wanda akece masa IMAD,...tunda mahaifin ta ya rasu yaa sheik yake kyaywar dawainiya
da dukan lamuran mahaifiyarta mai suna Hajiya saddika fulani

Hakan yasa suke matukar son junan su, suna gudanar da rayuwarsu ne cikin tsananin
girmama juna da baiwa iyayen su haqqin su sosai..

Yadda mijinta zayd yake qirmama mahaifiyarta haka Itama take mugun girmama nashi
mahaifiyar...

Shiyasa a Duk yadda hajya mama taso ta raba muhallin ta dasu hakan baiyuba saboda
hjya jasmine taki sam haryau su rabu kuma suna zaman su atare cikin lumana da
kwanciyar hanklu

Hjy jasmine Bata wani dade da auren zayd ba ta haifar masa yaya har guda biyar,..

Babban yarta mace wanda tayi karatun law a kasar london anace mata barister
FAREESAH zayd matazu ko anty reesa,sai babban dansu namiji capt MUFRAD zayd matazu
shikuma navy aka turasa a kasar south korea,Inda ya fito da babban matsayin sa na
captain ana yawan cemai capt. muffy,..sai mabiyinsa mai suna KEEYAN zayd matazu
ana yawan ce masa maska cos he is an enginering student in saudi arabian petroleum
engineering stands.

Sai kuma NAZLI zayd matazu


Ita kuma medical student ce tana 2nd year dinta a medical school in india

daga ita sai yar autarsu SHUKRA(khadija zayd matazu) dake karanta fannin
international law anan university of nigeria nsukka.

sunada eldest step sis wacce ake cewa Anty Anu,ita kuma asalin sunanta laila zayd
matazu,saidai ita ba yar sunna bace,qaddara ya fada wa yaa sheik aka sameta,so her
mum is from sokoto state, who uses magic to seduce zayd matazu dan ta cika Wani
burinta na rabashi da matarsa jasmine tun farkon auren su amma bataci nasara akansa
ba,ta haifi Anu and then she died immidietly batare da auren san akanta ba,,

So a hannun iyayen mahaifiyarr Anu ta girma,Anu kusan sa'ar Anty fareesa ne, dake
ma ita ba yar sunna bace so bata cika son zama da su ba hutu kawai take xuwa shima
da kkyar in su hajya mama sun tursasa ta

..hakan yasa kusan rabin yan uwanta basa kaunarta thy dont like her much to be
around them musamman ma nazli da shukra wayanda sukadau kishi da tsanar duniya suka
daura mata..

..tsawon lokaci rayuwar su a hakan yake tafiya yau shiri shiri gobe a araba
gari,evn thou iyayen su basu taba nuna bambamci akan yayan su ba .

At times Anu takanzo gidan ne kawai dan hjy jasmine da kuma kakarsu hajya mama amma
badon tahada kai da yan uwantan ba

She actually prefer to live her life respectfully gudun kar wata rana a cakka mata
baqar magana ko ace mata shegiya..

Anty fareesa kuwa yar ba ruwanta ne last 5years tayi aure daga aikinta sai biyayya
wa iyayenta kuma ita kowa nata ne batajin ko daukar gulma,kowa na bata respect cos
tana da dattako da halin manya not long ta haifi yaranta biyu wato Iman da,jawad.

shikuma capt muffy shine ake daukar sa kamar magajin baban su zayd matazu,every
body loves him sabida halayensa da suka matukar banbanta dana kowa,shi Wani irin
murdaden mutum ne,just last year ya daure ya auro wata office girl ana cemata
Aina'u Abbakar makarfi,wanda ake cewa Ayn makarfi.
So Keeyan is just a friendly normal guy shidai baya iya fada da kowa Kuma ta Wani
fannin Suna masifafiyar kama da yayan sa mufrad

Nazli kuwa yar high standard of living ce tana da mugun ji da kanta duk dama ilimin
addini ya shigeta sosai so tana dan sa tunani aharkan rayuwarta badai jijii da
kaina jahilci ba,she is high temperd and sumtimes very vulnerable tanada saurin
karaya.

"Shukra?she is worst of all she hate evryone nd suspect evryone kullum itake
spreading hateful news nd malicess acikin gidan alhaj zayd matazu.....

Rashin samun kyakkwar hadin kai tsakanin yaa malam da kanin sa yaa sheik yasa
yayansu ma basa zumunta da juna.

For the fact dat level dinsu ma ya bambamta sai kowa yake jajjan baya da kowa,they
are close cousins amma babu bai iya saurin cewa hakan,cos compare to familyn matazu
yaran yaaa malam suna rayuwar kaskanci ne da talauci,sannan kowa yasan ba'a basu
kwararren ilimin kimiyya ba..

Shiyasa suma yaran nasa suka kama kansu sosai,da wuya zakaga su rufaida da adda
murja ko su suhan sunzo bakonta gdan uncle dinsu zaidu matazu.

Dake ko sunzo ziyara ma kallon kauyawa ko marasa ilimi yaransa suke musu Haka yasa
Sai suke yawan kama girman su basa son shiga hidamar su ko hira akeyi bakasafai
suke tsoma bakin su ba

Dama kuma daga sunzo gidan saidai sugama bulayin su a sashen kakarsu Hajiya mama in
sun gama sai su shigo main mansion din suyi ma hjy jasmine sallama sukama gaban
su...

Nazli da shukra sunfi kowa tsanar su aransu sabida ko babu komi yayan yaaa malam
kaffff Allah ya axurta su da masiffafiyar kyaun jiki da kuma kyaun fuska nagani na
fada.

Sukuwa Gudun raini yasa Baifi a kirga zuwan su gidanba ma..they are well acquiented
with each other amma zumuncin dake tsakanin su sama sama suke gudanar dashi dan ko
kadan bai samu daman yin qarfi ba...
08060712446
Surayyahms
♨️
*BUSINESS PROMOTION AND ADVERTS*

SHAHARARRIYAR MARUBUCIYAR LITTAFIN NAN KUDI KUMBAR SUSA Da AHUMAGGAH TANA


FARINCIKIN SANAR DA MASOYANTA MUSAMMAN MA YAN KASUWA DA MASU KANANAN BUSINESS DA
SUKE BUKATAN BUSINESS PROMOTION KO ADVERTS,A SAMAN LITTAFI KO STATUS IN DA ZA'A
TALLATA KUMA BAYYANA SANA'OIN SU GA DUNIYA LUNGU DA SAQO MUTANE SU GANI DOMIN
ASANDA SU DA ABUBUWAN DA SUKE SAYARWA CIKIN FARASHI MAI SAUKI,AM GOING TO MAKE IT
CHEAP SABIDA MASU KANANAN SANA'OI SUNFI MU BUKATAR SAMUN WANNAN DAMA.

Game bukata sai ya tuntubeta kai tsaye 👉🏿@08060712446


Sa'a tafi sammako yar uwa ur customers might be in our timeline💋👌🏿

Part 1 IS FREE,TUKUICI NE GAREKU MASOYA NA U CAN READ IT HAR ZUWA INDA ZAMU
TSAYA,SAIDAI CIGABAN SHI NA KUDI NE,PLS SHOW SOME LOVE AND SUBCRIBE the ACCESS FEE
IS 300 NAIRA ONLY
VIA 0152983148
MOH'D SULE SURAYYA GTB.
OR katin MTN vtu tran via 08060712446

Screenshot ur evidence to SURAYYAHMS 08060712446

OR MAMAN MUBENA
08036651119.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 4
Whipped

Washe gari da safe


Wuraren shida da rabi rufaida ta farka awahale sabida Wani mugun zazzafar zazzabin
daya lullubeta tun jiya cikin dare,da kyar ta iya bude kumburarun idanunta,jikinta
yy lagwas dan har wani kyarman sanyi sanyi takeyi babu abunda take sai maida nishi
qasa qasa alaman zazzabin ya shigeta sosai kuma yagama nakasa mata gabobin jiki....

Addu'an tashi daga bacci tayi kafin ahankali ta sauko daga kan gadon rike da kanta
dake mata Wani irin ciwo,juyawa tayi a hankli ta kalli kofar dakin, ganin ko ina
aakulle yasa tay saurin dauke idonta daga nan ta bude kofan bandakin ta shiga,ruwa
mai sanyi ta deba atafin hannun ta ta watsoshi akan fuskarta da jikinta,bata Wani
dade ba tafito fuskarta da gaban riganta a jike da ruwar da alamar alwala kawai
tayi ta fito,agefen gadonta ta same waje ta zauna tana maida kananan Ajiyan
zuciya,dan tagumi tayi tukun, can anjima kuma ta sauke Wani nannuyar Ajiyan
zuciyar,abubuwan da suka faru jiya ne suka shiga bijiro mata ta fara tunowa,tamkar
wacce aka watsa wa garwashin wuta haka ta dinga ji a cikin zuciyarta,atake fuskarta
yy jaaa ruwan hawayenta suka shiga zubowa yuuu daya nabin daya,lumshe idanun ta
tayi a hankli tanamei diff da numfashinta har nadan Wani lokaci tafi minti talatin
ahaka bata motsa ba,can dai ta sauke Ajiyan zuciya wani irin dauriyar da batasan da
shi bane ya tason mata, jakar kayanta ta jawo ta hau bincikawa can ta cikaro da
Wani black women jallabiyar da ummanta ta fara siyamata arayuwarta,tamkar abaya
haka yake saidai babu kwalliyar komi ajikin shi saidai yana da kauri.

Miqewa tsaye tayi ta sauya pants da bra dinta ta saka wasu wankakku sannan ta zura
rigar ajikinta ta kuma tattara wajen tsaf,gefe ta dawo ta shimfida sallayarta
batare da bata lokaci ba ta gabatar da sallah ra'aka biyu,bayan tayi sallama bata
jira komi ba qur'aninta ta dauka ta fara karanta shi tun daga kan suratul baqara
har izuwa suratul nisa'i batare da hutu ba..which took her almost 3 hrs awajen,tana
idarwa ta ajiye qur'anin tana mai jinjiga bayanta da bango,runtse idanun tayi jin
yadda ko inanta yay sanyi gabobin jikinta Duka suka mutu,hannun ta da kafafunta ma
rawa sukeyi dakansu,taji sam batajin dadi,her heart was soo heavy,tana matukar
bukatar wanda zai saurare ta yaji abinda ke cikin ranta,ji take kmr tana tsananin
bukatar taimako,sai dai tasan ayanzu babu wani wanda zai iya taimaka mata sai
mahaliccin ta,Wani irin kukan ne yaso ya kufce mata tayi sauri takai hannunta kan
labbanta ta rufe bakin nata,yau ko kadan bataso tajefa kanta a cikin yanayin da
bazata iya controlling dinshi ba,dan ita kadai tasan azaban wahalar da tasha jiya
data kasa iya danne zuciyarta,daga hannun ta sama tayi kanta shima na kallon saman
hawayen ta masu tsananin rauni na zirya daga cikin ramin idanunta,muryan ta ne ya
shiga rawa cikin sheshekr kukan Tace
"yah Allah na,ya Allah ka saukakamin"Kafirta dani acikin wannan kuncin, ya Allah
kacika min burina masu kyau arayuwa...kasa na zamto mai haquri da yi maka biyayya.

Just as she want to utter another word taji motsin alaman bude kofa dagata bayanta

A firgice ta juyo ta kalle wajen jin alaman wayanda suke shirin shigowa nan take ta
gane cewa yaa malam ne da hajya mama, kan kace kobo har ya bude musu kofar sun
shigo ciki,suna hade ido kuwa ta miqe tsaye babu shiri ta sadda kanta can
kasa,dukkan su kallon ta sukeyi batare da wanin su ya furta mata uffan ba,Ganin ta
hakan ya bala'in sanyaya musu ransu ba kamar yadda sukayi tsammanin samunta
ba,"cikin sauri hjy mama ta bangaje shi ta karaso gabanta..RUFAI..Allah sarki
rufai,har kin tashi?Allah sarki magajiya ta,yar amana yar albarka,toh ya jikin na
ki?..dada sunkuyar da kanta kasa tayi kawai batace uffan ba,ta shiga shafa kanta a
hankli cikin tausayawa da kulawa "sannu rufaida Allah yy miki albarka,insha Allahu
zakiyi nasara arayuwarki yan baqin ciki zasu sha kallo...karamin tsaki yaa malam ya
sake adaidai lokacin da wayarsa tayi yar kara bai jira ba ya kara a kunne,dan shiru
ne ya biyo baya kafin yace
..toh toh gamu nan fitowa..Jin hakan yasa kirjinta ya kara bada sautin rasss.

Cikin sanyin yanayi da dago ta kalle idanun Hajiya Mama dake kanta,atake idanunta
ya kara cikewa tafff da ruwa tamkar wacce zata sauke korama
,numfashinta ne ya sauya kala da alaman magana take so tayi amma takasa iya bude
bakinta,hannunta taji an riqe cikin tsananin tausayawa hakan ya dada bata kwarin
gwiwar furta abunda ke bakinta a hankli Tace hjya...umma fa?ina umma na..jawota hjy
tayi zuwa jikinta
Batare data amsa ta ba ta shiga share mata hawayen da suka riga suka kufce mata
akan fuskarta,"kiyi shiru hadieza tana nan zata zo..kuyi sallama...itama saita saki
hawaye ayayin da rufaidar ta fashe da Wani rusashen kuka..
Adaidai lokacin yaa malam ya katse wayarsa,.."bani son shashanci"..ya harxuko kansu
da masifa,"mama muje akaita mutane nata jiranta awaje wai meye haka kukeyi?..cike
da hatsala hjy mama ta dakatar dashi cikin muryan kuka Tace "ai saika fita kaje
muna zuwa..ko dole ne saika sani agaba ubana?ai sai kaje can wajen wayanda suka
fini daraja agunka wayanda sukadai ke iya gayama kaji..
Nidai wannan aure Allah yasani bada yawun bakina ba,sabida Allah Duk anbi rikitawa
yarinya hankli,ancutar da ita,Toh Allah ya isa miki rufai...cikin yar kuka
takarashe tabi ta rungume yar jikarta ajikinta sosai suna kan kukan tare,"uffan
baice musu ba tunda dai yasan babu yadda zasuyi iya dashi ayanzun tunda an riga an
daura auren rufaida.

Aransa yace Bana barin nan waje sai naga fitarku dan ba abun mamaki bane hjya ta
bude mata window Tace mata ta gudu..kyam ya tsaya awajen agaban su yanata jin kukan
su,shukam ko ajikinshi gani yake ma kamar ana batamai lokaci..
Banda tsuka da harara babu abunda yake watso musu..

Can hjya ta kwace rufaida ajikinta ta jin kamar numfashinta na shirin daukewa
"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun..rufai?
Ta shiga tattaba ta can ta dube setin kofar ta shiga kwalla kira hadieza,hadieza?
Fuskan Yaa malam kamar zai tarwatse tsaban takaicin su a zafafe yace,toh me zatazo
tayi miki anan bayan angama magana,"batako kulashi ba ta cigaba da tsaga kira da
karfin balai can anjima saiga umma ta shigo adan birkice..."hajy lpya kuwa?..ganin
su tayi a manne da juna sai kuka sukeyi rufaidar ta kasa koda iya bude idanunta
sanda taji muryan umman ta ayanzu..

Suna hade ido ta kwace jikinta a jikin hjy mama da gudu ta taho zata taho
wajenta,wufff taji an capke ta,yaa malam ne a tsakanin su ya ruko hannun rufaidar
tamkar barauniyar datayi satan abinci,"..kada wata mata ta karaso nan...ke wuce
mutafi"..
Ta juyo a rikice ta kallesa,"Baba dan Allah kayahakuri ka yafemin in nay maka
laifi"..baba dan Allah ka saurareni..babaaa..
Wallahi bana son shi bana son auren
Baba kamun adalci kabari banajin zan iya rayuwata ahaka.

Jawota har waje yay kamar baijin metake furtawa baima kula ta ba,atare hajy mama da
umma suka biyo bayan su...babu abunda rufaida takeyi sai kuka tana rokon sa..

Janta yakeyi Bai kuma saurara ba har sanda suka fito kofar gida,dake ma babu yan
shaglin hidimar biki motoci biyu ne rak a fake a kofar gidan sun..

Wasu dattijai maza ne aciki sai wata tsohuwar mata,


wacce ana fitowa da rufaida itama ta fito ta rikota..

Tsananta rawa jikin rufaida yay tana famar hargowa da qarfin da Allah ya bata ko
inan ta yay sanyi sai miqo hannun ta take tanajin kamar da ranta ake shirin
rabata...cikin kuka take cewa
"..baba dan Allah kayi hakuri kayafeni
..ta juya ta kalle mahaifiyartan acan gefe wacce tuni ta jingina da bango ta dafe
bayanta tana zubda hawayenta sosai,"umma bazan iya rabuwa dake ba..umma bana son
wannan auren..dan Allah ku taimakeni..
Cikin haka Hjy mama ta koma cikin gidan da balain gudu kuma a birkice,babu abunda
tsohuwar takeyi sai rusa kuka wayarta ta shiga bincikawa da niyyar kiran danta
zaidu yazo ya taimaka ma rufaida saidai kafin ta dawo har anjefa rufaida a motar
sun kama hanyar tafiya da ita.

Ta kara wayar a kunnenta,alhj zayd yanata helo helo amma babu abunda ta iya cewa
sai kuka
Can da zuciya ya debe ta ta juyo ta kalle yaaa malam
Tace Allah ya isawa rufaida..Allah ya isa..cikin sauri ya nade bujen garden sa ya
bar wajen..
Dan baison ta rinka masa mummunan baki,wucewa yay sashen sa ya kulle kofa,yay maza
ya jawo jakar kudin da aka bashi akan rufaida ya hau kirgawa dan bakaramin kudi aka
basa ayau din ba half of them in naira half in dollars aganin sa wayannan kudi sun
ishe sa ya gudanar da rayuwar sa.

Daga waje babu abunda ke tashi sai sheshekr su,can hjya mama ta zago gaban umma da
niyyar sassaita ta dan sosai hadiexa take bata tausayi Duk dama tasha ganin
laifinta nakin yin yaqi wa kanta,ita kanta tasan hadieza da haquri kawai take zaman
gidan danta bawai dan son ranta ba.

Duk da cewa Yaa malam danta ne amma harga Allah sam batajin dadi da Allah ya bashi
mace mai tsananin haquri da kamala kamar hadieza ba.,kafadun ta ta dafa,alokacin
kukan kawai takeyi,,
"Kiyi haquri hadieza muje ciki kishiga gida kar azo aganki anan ayita gulmacen
gulmacen auren yanki..Bukar ya riga ya cuce rufaida da sauran yayan sa Allah ya
isawa rufaida...bata fasa ba itama ta kara barkewa da kukan
Nan umma hadiexa ta daure ta dago kanta idanun ta sunyi jajur sun kumbura a
tunanin ta ko zata kalle rufaida agaban ta koda tayi mata kallon karshe,Wani jiri
ne ya kwashe ta ganin wajen wayam sai a sannan kwakwlnta a ya shiga tsinkayi
maganganun da hjy mama taketa furtawa na tsinuwa akan an tafi mata da
rufaida,"atake idanunta suka rufe ta soma jin luiiii kamar zata fada kasa,Aikuwa
hjy tana kara tabata sai diffff ta yanke jikinta ta fadi kasa sumammiya.

Ihu hjy ta rinka yi da jikin tsufantan nan ta rikito ta koma cikin gidan,anan taci
bugun duniya a kofar sashen yaa malam amma bai bude kofar ba bare ya amsa ta,a Duk
tunanin sa rashin aikinyi da asara yasa suka daura jarabar masifa maransu akanshi.

Shidai baidamu ba tunda ya cimma burinsa,yau gashi nan a gidan kansa kuma yayi
kudin rufan makansa asiri da jarin aurar da yayan sa ga masu hannu da shuni...
A duniya ji yake babu wanda ya isa ya takasa koya nasa gori yace yay masa Wani abu
na taimako arayuwarsa.

Jin ba kulata zaiyi ba yasata fitowa ta samu daidaikun matan makwabta har sun
firfito ana faman bawa umma taimakon gaggawa,
She went into intense nervous breakdown ko nunfashi batayi bare motsi,anan cikin
haka sai ga dirin wata mota,jeep baka kirin kirar landcruiser x20 na
tunkarasu,daga ganin motar taso da gudu,tun kan ya tsaya ta fara ihu tana kiran
sunan shi
"..Zaidu..zaidu sauko sauko hadiza mutuwa zatayi.na shigga uku ni hasiya wayyo
Allah na,..Wani tsayayen mutum aka budewa kofa cikin sauri
dogo yake fari tass da shi mai kakkarfan yanayin jiki,ya saka hadadden yadin shadda
grey colour wanda yasha aikin kece raini agaban garen sa, kana ganin sa kaga babban
mutum mai martaba kansa dauke yake da nadin malamai wanda aka nannadeshi da hular
ciki,tana dirowa kasa Mahaifiyar sa ya soma rikowa ajikin sa ya shiga rarrashinta
sannan ya bada driver sa umarni aka dauki umma akayi asibiti da ita cikin gaggawa..
Kallon ta yake ganin yadda ta birkice Duk hanklinta a tashe
...yace.."mama ki kwantar da hanklin ki mana.. ita kuwa babu abunda take sai zubda
hawaye
..muryanta a dishe tace zaidu wallh
Bukar ya cuceni
,Allah ya isa tsakani da bukar,..Allah ya wadar naka ya lalace niyau na haifi mugun
iri..zata kara furta Wani kalman yayi saurin toshe mata baki, yace "hjy kidena
furta Hakan,yaa malam da danki ne,ya zakinayi masa baki irin wannan?ai saiya dada
lalacewa ko? muje ki shiga mota akaiki gida.."kanta ta shiga kadawa cikin turjiya
Tace A'a.."ina naga ta tafiya bayan ya raba baiwar Allah da yayan ta,zaidu kar ka
so kaga rashin imanin da yaron nan Ya tafka mana tun jiya yake dukan yarinyar nan
wai dan Tace bata son auren,ta share hawayen ta snn ta cigaba,"in gaya maka yau da
safen nan babu tausayi aransa yajawo rufaida yarsa har waje anan yaxo ya miqata
hannun wasu mugayen mutane suka tafi da ita,shine fa itama hadizar ta yanki jiki ta
fadi,hmmmm,
Allah sarki hadiexa koma mutuwa tayi?naga ko nunfashi bata iya saukewa
Sabon kuka ta fashe da shi..."yoh ba kwanda ma ka mutun ba da a zalunce ka a
arabaka da yayanka a irin wannan yanayin?...nidai ka shiga ciki ka same sa ka masa
magana tunda shi baijin shawarar kowa to yaje marmaza yayi jinyar matarsa asibiti
dan nidashi muka kara hade ido wallhi saina tsine masa albarka dake knsa...mutumin
banza wanda baisan ta inda ke masa ciwo ba.

Tunda tafara maganan yaa sheik baice mata uffan ba banda kallon ta dayakei,she
look stressed out ta yadda zai fitar da ita anan shine babban damuwar sa dan baison
suyita tashin hanklin da zai jawo ayi badaidai ba..

Wayarsa ya fito a aljihu ya dialing wata number,jim kadan saiga driver sa ya


dawo,ya juya yace ina kayanki suke a dauko miki gida zaki tafi yanzu sai ki huta
inyaso da na gama masa maganan sai in taho nima babu musu Tace A'a bari inje in
kwaso su dakaina,in shamata Allahu bana kara taka kafata nan gidan bukar har in
mutu bazan kara taka nan ba..
Runtse idanun sa yy alaman baijin dadin furucinta,within some minute ta tattara
komi nata ta fito,shida kansa ya bude mata motar ta shiga driver ya kama hanyar
cikin gari da ita,suna daf da zasu fita Tace lallai abi da ita taga hadieza so take
taji ya akeciki da jikinta.
Da kyar ma driver ya amince dan basu cika saba umarnin yaa sheik ba..

Bayan tafiyarsu yaa sheik bai motsa ba,Wani almajiri ya kira yace masa ya shiga
cikin gidan yace ma maigidan Wani babban mutum nason ganinshi,dake yasan Duk
almajiran yaa malam sun san shi kudi ya bawa yaron yace karyace shidin ne,Aikuwa ko
minti biyar yaron baiyi da dawowa ba saiga yaa malam ya fito da uwar garen sa da
alaman hanklinsa akwance yake jin ance hjy mama ta riga ta kama gabanta,Wani miqa
wuyar sa yake tana learn gefe da gefe son sanin wanda yake nemansa.

Sai can yaa sheik yy wuf ya bullo abayan sa suna hade idanun su waje guda ya tsime
sannan yaja wata arniyar tsaki

Murmushi yaa sheik yy sanin halin dan uwansan sai yay saurin miko masa hannu yace
Assalamu alaikum
Yaya malam barkanmu da safiya

Wani banzan kallo ya bi hannun nasa dashi sannan ya dora Hannun san acan sama yyi
banga banga ya tokare kofar gidansa dashi,a kasar wuyarsa yace
"Yawwa barkadai"
Yaaa sheik bai damu b ya mayar da hannun sa aljihu
"Yaya bukar nazo wajenka ne..

Yace bagani ba?


Ko sai kamin halinku ne na Arna,zaidu kafa kiyayeni dan ni ba sararka bane kuma
kokadan bana son takadaranci meke tafe dakai?yaa sheik bai kulashi ba dake yau
baida niyyar suyita dashi ya riga yay rantsuwa tun akan auren yarsa rukayya daya
dirka musu tijara, cewa shikam bazai kara shiga tsabgar auren yayan yaa malam
ba,yanzun ma badon umarnin hjya ba da babu abunda zaisa shi ya tsaya agaban
kungurmin jahilin mutum irinsa,dan shima din ba kyalesa yakeyi ba, yaa malam bai
taba kwatanta respecting dinsa ba ko a wasa,daga sun fara tartaunawa sai ya rinka
nuna cewa shi babbane ba a isa agaya masa ba..

Gyara tsayuwa Yaa sheik yyi sannan ya isar masa da sakon hjy mama nacewa Matarsa
hadiza tana can kwance a asibiti saiya san nayi.

.. shiru yyi abunsa kamar ma badashi akayi maganan ba.

Tuno da cewa haqqi ne akansa daya gaya masa gaskiya a matsayin su na yan uwan jini
kuma musulmai yasashi ya dawo ya dubesa cikin girmamawa Yace yaya bukar kaji tsoron
Allah,kayi adalci a rayuwan ka da rayuwan yayanka kasan da cewa yaya amana ne
awajen iyaye,shikuma amana tamkar Alkwari ne,Wani Nauyi ne mai tsananin girma akan
iyayen.

A Duk sanda ka take haqqin yayan ka ko ka zalunce su to ka sani cewa


Allah dakansa zai karba musu haqqin su,a ranar alqiyama,a ranar da baka da abunda
zai ceceka sai halinka da aikin ka mai kyau,kaico naga wanda ya mutu ya koma ga
Allah mahaifiyar sa tana mai yawan kuka dashi,yaya bukar lokaci bai kurewa ma dan
dan adam wajen yin gyaran arayuwarsa face wannan mutumin ya mutu yabar duniya,a
matsayina na dan uwanka ina mai baka shwara da kayi adalci kayi kuma amfani da
ilimin adiininka ka fahimce tsarin yancin da Allah ya bawa yaya mata sannan kaima
ka bawa yayanka wannan yancin koda Allah zai yafe maka.

A Cikin sauri da tsuma yaa malam ya wani hargitso yana mai tsare sa da wata muguwar
kallon fushi yace kai zaidu ka dakata min..naga rainin kan
Ya fara yin yawa..
"Harkai ka isa kafadamin magana akan yanci?yaushe kayi ilimi?kaje ka bibiye tarihi
zakaji shin ni dan gidan waye ne,waye ubana kuma jinin wayake bin jikina,Ni ba dan
gidan Arne bane,Nikaina nan malami ne, dan gidan malami jikan malamai,kuma ilimin
ubana shi yake yawo akaina da jinin jikina,ilimi ne da ya tsaga kasashen da suka
gaji asalin addinin musulunci ba irin naku ba mai tafe da hudubar kafurai,
nida kagannin nan na wuce abun wasarka ,banda lalacewar duniya Harkai ka isa ina
magana kana magana zaidu?waye kai?ko a tarihi ma Allah ya banbanta mu,na fika yin
gadon daraja da falala,yaro karyarka kaja dani,Ai kai gadon dukiya da Arnanci
kayi,nikuwa na wuce raini,dan ilimi na ajinin jiki na yake,kudin banza kudin wofi
kuda kuka butulcewa niiman Allah kukabi tarbiyan Arna kafurai yan uwanku?kai din a
ina kayi karatun?kodama aksashen larabawa kayi amma ai bazai kai na da can falala
ba,wayannan larabawar naku sun riga sun dulmuya da kafurai suna tafka kafurci waisu
yan boko wayayyu,toh Allah tirrrrrr da kafurci Allah wadai naka kuma ya
lalace,Kaiwa nan ya gyara tsayuwar sa cikin mugun izgili yana tsantsane muryansa
cikin tsantsar nuna girman kan sa yy yar dariya Haha haha haha ha
Yace Yoh zaidu ka saurareni kaji,in wa'azi kake sonji saika tsaya nine zan maka
wa'azi bakaine zakamin ba, nina san abunda nake yi,ni inada basirar sanin mene
daidai basai an gayamin ba,inde akan yanci ne ai mune nan muka san tsarin yancin ya
mace A musulunci

"wato Bayan yancin da addinin musulunci ya lullube diya mace dashi sam bata da
buqatar Wani yanci na duniya suba komai suke so ba banda su rabata da Allah da
addinin ta nariga na fadawa wa yayana mata a duk wanda yyi kokrin rabasu da Allah
to suyi kokri iya iyawarsu su guje shi domin zai rabasu ne da jin dadin rayuwarsu
duniya da lahira..

Kuma Duk wanda ya bi Allah babu abunda bazai samar masa ba,bakayi mamaki na ba
zaidu?a kaaf anguwar nan ni sukebi sukejin maganata tamkar ubangijin su,inada
jama'a inada kuma dalibai.. anan yasa hannuwan ya Wani toshe kunnuwan sa ya doka
auzubillahi minashidanirajim da bismilla da sautin muryan sa irinta malaman zaure
yanayi yana Murmushi irinta izgilallun malamai
,,wata aya yanko daga cikin ayoyin da suke a izufi biyar Inda Allah yake
cewa.."wamai yatawakkalu Alallahi fahuwa hasbuu"...bai ma karashe ta ba ya tsime
yace..Zaidu bakinciki shizai hanaka ganin ni'imar da Allah ya lullubeni dashi..

Ina gargadin ka daka sauya wayannan mugayen halayenkan kabini in rabutar da ka,wai
Anata riritaka anacewa kana da dukiya kana bi kana fadi wa mutane,toh ai sai ka
fito mimbarinka ka fada musu cewa ni bukar dan uwanka Ko biyar dinka bantaba ci ba,
a yanzu ka dube ni,da fadi tashi gashi yau nayi Gidan kaina,kuma anaci ana sha
agidan ba a rasa suturar sakawa ba, yau kaf yayana mata na aurar dasu ga mazajen su
na gari TOH SAI ME?"...Fa bi Ayyi ale'e ..i..rabbi kumatukazzibannn..

Wani shirruuuu yaa sheik yayi yana mai Kada kansa cikin tsantsar rasa abun cewa
Can dai ya sauke Ajiyan zuciya kasan wuyarsa yace toh shikenan Allah dai ya
kyauta,juyawa yyi kamar wanda zai bar wajen can kuma sai ya dawo ya juyo ta gaban
sa ya tsaya cikin nitsuwa yanata kallon sa
"..Yace Yaya Nidai nafada maka gaskiya kuma nasan ka fahimce ta amma bari in gaya
maka magana ta ta karshe dakai wala Allah zai maka anfani:

dada kwantar da sautin muryansa yayi cikin aminci yace "...Yaya kai malami ni ban
raina hakan ba,amma dai Ka kiyayi duk abunda zai bata maka aikinka,Abunda zai bata
maka aikinka ka shine riya,idan kuma ba riya ba to jiji dakai har kaji kafi kowa
falala da daraja alhali baka sani ba aikinsa yfi naka koma ya kasance yafika taka
tsantsan akan abunda Allah ya haramta,kuma aikinn sa yafi naka karbuwa awajen
Allah,idan ko ba jiji dakai ba to son mutanesu yaba maka son yabonsu kuma shine
kaso suna girmamaka abisa aikin da kayi suna daukaka ka da baka wani matsayi
axuciyarja na girmamawa suna haba haba a wurinyi maka hidima ko aiwatar da abunda
kakeso,yya kasani aikinka kana neman rabauta da shi ne aranar tashin qiyama ba a
duniya ba,yawaita tina mutuwa ya ishi ya sa mutum yazama mai zuhudu wato mai
kwadayin lahira,dogon buri kuma na gudar da karancin tsari da kwarin gwiwa wurin
sabo,hasara da nadama kuma yana akan wanda yaje lahira da tarin ilimi amma bai aiki
dashi ba.
Wani dariya Yaa malam ya tuntsire dashi yace
"Allahu akbar!!!..toh naji saika tattara Arnayen kafafunka kayi da su can kofar
gidan ka,Kuma in aje afadawa tsofuwa kar Wani yaje shi kan matata nibance ina neman
taimakon kowa ba.

...yaa sheik baice uffan ba ya kama hanyar barin wajen,bai fasa ba yabiyo shi har
bakin motarsa da harara sai magangun yake yana ttsir da yawu suna barin wajen yana
binsu da kallon Allah ya raka taki gona.
Surayyahms contact 08060712446 for Business promotion

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 5
*Aina'u makarfi*

_*F1 expresso:emirate street, new extension.kano state,Nigeria.*_

Anguwa ne na manyan mutane wanda shaharar sa bai tsaya ga kyafaffun ginan ginan
gidajen zamanin dake nan ba harda kasancewar muhallai na muhimman mutane masu
tsantsar daraja,kudi,ilimi,mukami,suna,kai harma da masu mulki da sarauta a kasar.

Anguwa ne wanda aka tsara shi ata can gefe da cikin gari ta Inda kokadan ba a samun
yawan cunkuso ko hayaniyar jama'a.

Anyi tsarin anguwar ne street by street kuma kowani street yana da lanes dinsa,so
gaba daya anguwar yanada mashiga da mafita guda biyar ne kacal,snn akowani mashigar
street akwai manya kuma dogayen dirarrun kofunar karfe wanda zai tabbatr maka da
cewa ana rufe kowata gabar shiganta musammn in dare yayi..

A kofar Kowani gaban shiga wata yar tenti ne na jamian tsaro wanda aka musu horo na
musanman domin lura da masu shige da fice a anguwar.

Emirate street kusan mafarkin kowani dan adam ne, dan acikin masu kudin ma bakowa
yake samun daman zama anan ba,Wa duka anguwar ake cewa "emirate street"saidai lane
din ne kawai yake banbanta su Inda zakaga dark golden signal board a manne a jikin
kofar kowani mashiga
Gate na farko shine f1 expresso, na biyu f2 expresso...har zuwa f5..sannan acikin
ko Wanne gate not less dan 1000 buildings zakagani a jere,a takaice za'ayi iya cewa
Duka Duka anguwar emirate street na dauke ne da 5,000 exclusive buildings including
malls,restaurant,masjids nd churches hospitals and trade fairs..

Saidai kasuwannin su da asibitan su tamkar masu kawai akayi,dan duka mutanen dake
zama awajen are born with silver spoons wanda kullum zakana ganin su cikin swags na
high standard of living styles,talaka ko mai karamin karfi bazai taba iya jure
expenses din zama anan ba.

A first street wato f1 expresso,Anyi Wani kyafaffen gida wanda yake daura da Gidan
Wani shahararren 7starred Army general wanda akai ce masa general murtala kosoko

Wannan gida ya shahara ne sabida tsantsar kyaunsa da yadda aka kawata gaban sa da
shuke shuken fulawowi masu ratsa hasken idanu,sai kuma uban tashen kima da mutunci
damai gidan yakeyi musamman a idon jama'a....

A jikin babban golden gate din shiga ciki aka manna silver bell plate mai bala'in
dauke ido anrubuta 4321 Attor.Zaid D matazu residence.

Yadda tawaje yake a kawace da shuke shuke hakama cikin gidan yake,koina an tsarasa
ne cikin tsafta da kwarewat so One single lane ne zai kaika har cikin harabar gidan
dake dauke da wata madaidaiciyar parking space da dan karamin cool down na zama ko
shakatawa.

So the main mansion stays in d middle,dan sosai ake iya zagaye gidan harta bayansa
batare da kakai bangon sa ba,sai ya kasance filin daketa bayan gidan yafi na gaban
gidan yawa alaman su mutane ne da basason a gifta musu a bazata bare a shiga cikin
harkan personal life dinsu

so Swimming pools dinsu,relaxation outdoor palors da main garage da Duk Wani abu na
shakatawa Duk anan abaya suke bata gaba ba..

Cikin gidan kuwa bangare hudu kacal yake dashi


bangaren farko na dauke da sashen iyayen ne sai na biyu na kakar su hjya hasiya,na
ukun sashen yaran su ne wanda yake da dakuna masu kyau fadi da yelwa guda takwas
dukanin su ajere hudu na kallon hudu,anan nazli da keeyan da shukra suke zama
kowada personal room dinsa,sai sauran rooms din da suka rage aka barsu kamar quest
room musammn ma in baqon na jini ne ko na kusa da su sosai.

Sashe na karshe shine sashin Babban dansu captain Mufrad matazu.

Shi an bashi side dayane sabida familyn sa da kuma dan balain so da girmama sa da
iyayen sa sukeyi..

Banda main palour kowani sashe is fully decorated da 2 bedroom and 2 personal
palours,sai kitchen da Dan karamin backyard.

Main palon su an kerasa ne da set din kujeru uku guda bakwai bakwai given a total
of 21chairs,bangare guda na wasu mahaukatan reddish colour turkish royal chairs ne
masu golden crown,dayan bangaren kuma wasu mahaukatan cozy Asian lush sofas ne
wanda aka kera design dinsu da silk nd velvet sai Italian sofas masu turquise nd
cool orange throw pillows,kujerun sunyi matukar kawata gidan sabida da bold colours
da ornate patterns aka tsarasu Sannan aka hada tsadaddun setin gadgets aka kuma
daidaita marching colours duka handles din furnitures din gidan anyi shi ne da wasu
Tsadaddun brass knobs wanda ya hada da hannun drawers,cabinets da tuff boards ga
kuma duckless airmores mai sanyaya ko ina da uban sanyi.

Muddin dare ya rufa to nan ne zakaga ta wajen gidan na haskawa fiye da na uban kowa
a anguwar,badan komi ba sai dan sabida wasu shegun brass lantern din da aka kawata
bangon ginin gidan da shi

Ata ciki kuwa kowani sashe na dauke ne da copper lanterns wanda in waje ya nitsa
suke Kara haske dakan su,sai madaidaitan crystal chandeliers masu fidda Wani irin
sanyin haske wanda yake kara haskaka coriders din gidan mai gaba daya.

Kowani sashi is decorated base on favourite colourn mammallakin sa


Altho sashen yara falo daya ne kacal bakamar sauran sashunan da suke da personal
sitting rooms ba...

Dayake ma yawancin su bayan zama a kasar bane so the house alwys seems quiet and
cool,face sashen hajya mama dake ita mai mugun son jama'a,she is the founder nd
owner of shahararren gidan marayun nan na "Asiya children foundation"
Inda take amsar marayu da yaran da aka yarda su wanda ba asan iyayen suba

Tun mijinta alhj dikko matazu na raye take iya bakin kokorinta wajen hidima da
wannan wajen,gashi yanzu harta tsufa batama iya zuwa wajen sosai,dalilin haka yasa
ta dora amintatun ma'aikatan ta suna gudanar mata da komi ayadda take tsara musu
shi cikin aminci kuma fisabillahi

Her foundation became one of the best mortheless homes a arewa gaba daya sabida a
harkan ta ita sam bata sako cakwakiyar siyasa ko riya aciki.

So Duk abunda takeyi takance sabida Allah tayi,she spend all her life
feeding,educating and clothing wayannan yaran da basu da galihu time to time haka
danta alhj zayd yakansaka gasar cin jarabawa kuma Duk wanyanda sukaci saiya dauki
nauyinsu zuwa yin karatu a kasar waje..

Ita kuma Hjya jasmine tayi karatun ta sosai hartakai matakain PhD amma tsabar son
datakeyi ma aurenta yasa taki bada himma wajen riqe Wani muqamin gwamnati ko zaman
office Wani Dan boutique kawai ta bude mai girma sosai a anguwarsun tana saida
designer cloths,bags,shoes,jewelries,cosmetics da exclusive spa services wanda tun
daga kasar waje ma akanzo mata Ciniki.

Ita sam babu ruwanta da shirgen kowa,she had few friends,Besides her life fully
depend on her family,wato daga mamanta hjy saddika da kuma kaninta Imad sai mijinta
da yayan ta.

Hjy jasm sam bata da matsalar mugun hali face mutum ya tabota,tana da kyau na gani
na fada tsayayya ce mai diri kuma fara ce sosai saidai ba irin farin dau din nan ba
kuma tana mugun kama da brodanta imad dan badon taba shi shekaru sosai ba da babu
abunda zaihana ace musu tagwaye,saidai Duk yayan ta fuskar ubansu sukabi babban
dansu ne kawai za a iya cewa ya Dan hada kamannin su duka which is why son da suke
masa yayi yawa fiye da na komai a xukatansu.

******
11:30pm

Dauke da white hair towel ya Fito yana goge black and silky smooth hair dinsa
xtrmely gently daga ganin sa kaga shigen mutum mai mugun son jiki

he's 6ft tall,with healthy looking fresh arbs,six packed chest wanda wings dinsa ya
fito sosai ya bashi wata mahaukaciyar sexy model look, Wani irin sheqi fatar
jikinsan yakei hade da damshi damshn ruwan dake manne da fatar jikin san sai yyi
looking sexy,fresh,young and charming.

Captain MUFRAD ZAYD MATAZU is a 29 year old naval captain


wanda acikin gata,tsantsar so da jarumta iyayen sa suka raine shi,tun tasowar sa
ake kiran sa da suna captain MUFFY sabida mugun son profession dinsa dayakeyi na
navy,shiyasa ma shi baiyi wani civilian school,tun yana dan karami aka kaisa asalin
military school yaje yy karatun sa ana masa training da sauran su har ya girma.

Rayuwa Bai taba masa wahala ba saboda he's so vibrant and enthusiastic about his
career yana matukar martaba aikin sa a zuciyarsa

A Lokacin da capt muffy yake wani mission dinsa a south korea anan ne suka soma
haduwa da Matarsa AINA'U ABUBAKAR MAKARFI wacce a yanzu haka take da 25yrs a
duniya,.

Aina'u kyayakkwar mace ce,creme de' la creame,irin yan matan nan ne da ake kira
bugun abuja,Ita da iyayen ta suna da zama ne a garin kaduna anguwan nan na
badarawa.

Babban yace wajen hajiya Jamila umar matar wani retired permanent sec na offishin
gwamnan kaduna,wato Alhj Abubakar MAKARFI

Tana da babban kawarta kuma blood junior sister ta watoh ZAHRA


ABBAKAR MAKARFI wanda tsiran age din su bazaifi shekara biyu ba .

Da shike mahaifinsu Aina'u tunda chan Suna kanana ya rasu sai tarin dukiyar su yay
kasa ya kuma tarwatse anan ne kuma hajiya Jamila ta shiga Wani kungiya na yan HISBA
tana sadaukar da rayuwanta da lokacinta musamman wajen kare haqqi da mutuncin mata.

Saidai babu irin duniyar da yayan ta ba suci don tarbiya irinna girman carpet da
tiles aka basu a dacan,all her girls are so spoilt and addicted to modern
westenisation shiyasa a Duk Inda kudi da kyale kyalen duniya yake anan suma zaka
gansu kai da fata dan sosai suka tsane rayuwar talauci arayuwarsu

Aina'u itace babba kuma itace mai bala'in girman kan dan tasowar su take nuna son
high life dan ita ji take tamkar ita ke da iko da kowa da komi a duniyan nan..

A sanadiyyar wasiyar Wani abokinsa da aka kashe a filin daga capt muffy suka hadu
da Matarsa Aina'u makarfi

Dake abokin san was her far cousin wanda dama can shiyake dan taimaka musu da kudin
da suke rayuwan karyan nasu dashi wanda Bai sani ba,so ranar da zai mutu he got no
option face ya hada Aina'u da abokin sa muffy,all his life ya dauka da kudin nn
dayake basu suke ci suke sha sukuma rufa makansu asiri baisan hatta mahaifiyar su
bata San suna aikata haka ba,sudai daga sunkirashi zai turo musu kudi suje shopping
din kayan duniya da kayan kyale kyale Dan kawai suma suyi kama da yaran masu
kudi,jin kamar in ya mutun zasu tozarta yasa saiya roke alfarman amininsa capt
muffy daya taimaka ya cigaba da tura musu kudin fisabillahi,daga nan ita kuma
Aina'u tagansa sai taji a duniya babu Wani namiji daya mata ta aura sai shi,da
tsiya da drama da kukkusawa wajajen malamai haka ta dinga bibiyarshi har saida
Allah yazo ya cimma mata burinta akansa,1year kenan da auren su Sai dai bata Wani
more auren ba cos a lokacin Auren ne aka nada capt muffy a matsayin sa na youngest
nigerian naval comissioned officer in coast guards na united states da kasar
france..

Manya daga chan sama suna mugun ji da shi sabida jarumtan sa da kwarewan sa wajen
aikin sa, sannan da matsayin mahaifinsa na mai fada aji,shiyasa ma tun tasowar sa
yake da daurin gindi in such a way dat bayama cika xuwa aiki sai in Wani abu
muhimmi ya taso, a kullum shi baida aiki face bada oders daga offishin sa,rarely
yake fita field da kansa cos It's always feel like sun bashi matsayin captain din
ne kawai sabida karancin shekarun sa amma a niyyarsu sunso ace ya fito ne a babban
Rear admiral of the lower half kafun yaje gaba,So now he is superior to a commander
and a junior to a rear admiral of the lower half..

sai dai kuma aduk inda wani abu mai muhimmaci ya taso to tabbas shi din kawai ake
nema hakan yasa baya yawan samun zama bare yayi lokacin matar sa,sabida kaff
superior dinsa sunfi jin dadin wakilcin sa akan harkokin su fiye da sauran yan
uwansa,shiyasa arayuwan sa banda uban meetings da tafiye tafiye babu abunda yafiye
saka kansa akai.

Matar sa Aina'u harta gaji da mita akan rashin bata cikakken kulawarsa da lokacin
sa daya sabayi,tun watan su na farko dayin auren da ya daure yakaita honeymoon a
korea
Sukayi 5 days tare daga nan sai bata kara samun cikakken kulawarsa ba

Infact she can swear dat a shekara dayan nan da sukayi aure baifi sau shida zuwa
takwas ya kwanta da ita kwanciyar aure ba,he is alwys busy travelling,or in a
closed door meeting with his superiors,Wani lokaci saiyayi 2_3month bai dawo
nigeria ba,Wani bin ma koya dawo din in suna tare zai jawota jikinshi yay pamparing
dinta nadan lokaci kadan kamar dagaske but daga zarar wayarsa yayi kara an kirasa
aiki to ko acikin dare ne he won't spare 1 minute saiya shirya ya tafi ya barta.

Tayi borin tayi fadan Wani bin har kuka take masa tsaban fushi,da baqin ciki,but
his career is something he loves more than anything,
In ta fiye damun sa da korafi ma baiya cewa komi saidai taga ya tattara kayansa ya
koma can gidan su na abuja kuma bazai taba dawo mata ba harsai ta dawo dakanta ta
lallabeshi

Mufrad Wani irin miskilin Mutum ne wanda baidamu da komi ba sai abun daya saka
agaba.
Dan haka da wuya kaga fushin Wani ko takurawar Mutum ya dame sa,Mutum ne dake da
Wuyan sha'ani,wanda mutum mai karancin hakuri bazai taba jituwa dashi ba

Her first 4 month agidan sa was hell of challenge aganin ta tasha walakancin da
harta mutu bazata iya mantawa ba,anayin auren soyayya dan aji dadi amma nata kam
was so doom and unromantic,it's feels like shi kwata kwata baiyi dokin auren ba
ma,ainau tasha yin yaji taje gidansu Wani binma batare da sannun sa ba har a dawo
da ita

Kanwar ta zarah wanda ake yawan cewa mimi


Itace uwar gijiyarta,kanwarta ce amma itake kulla mata komi ta kuma dorata akai
musamman na yadda zata tafiyar da rayuwar auren ta akan mijin ta MUFRAD,..

Daga farko ma zarahn itace tayi ummul abaisin samun kan MUFRAD wa sister ta
Aina'u,Inda tayi introducing dinta wajn wata kilalliyar yar iskan kawarta mai suna
ZEE ZEE,wanda ta shahara wajen bin muguyen Malaman tsubbu da arnayen masafan bokaye
.

Duk dama ita Aina'u yar zamani ce asalinta batafiye son harka da sihiri ko bokanci
ba kabarta da son life da jiji da kai tana mugun daukaka kanta saidai data lura
cewa tabbas zata iya rasa MUFRAD a matsayin miji yasa da wurwuri ta saduda ta bada
cikakken hadin kai
Zahra da zee zee suka kai ta aka mata aiki sosai akansa.

An mata aikin ne da zimman zasu rife bakin sa,su toshe tunanin sa harya aureta,Wani
dan powder da turare ya bata ta dinga shafawa and she was extremely happy da
burinta ya cika akansa suka fara son juna batare da Wani jaaa ba shiyasa ma ta
shagala ta dora buri mai girman gaske akan zamntakewar aurensu,she tot he will be
hers,zaina binta yana lashe kafarta tsabar so Ita kuma tana juyashi yadda taga dama
unfortunately da akayi auren abun sai baimata yadda take so ba.
Gashi nan dai Suna bala'in soyewar amma Daga zarar ya fara prioritizing aikin sa
akanta,sai ta soma jin tsananin tashin hankli,a farko ma tayi zaton ko laifin
maganin mata ne,daga baya tagane ba hakan bane,...
Sau babu adadi takan kira zarah ta ce mata lallai akoma mata wajen malami a tambaya
saidai ko anje saidai ya karacin kudinsu yace musu yyi aiki
Amma basa ganin sauyi akan komi

Da kyar da bala'i tazo ta gane cewa ashe basarwa da nuna baidamu da itan dayakeyi
ba habit dinsa ne,kuma babu yadda ta iya dashi musamman akan yadda yake daraja
Aikin sa..

After like six month dayin auren sun itama tafara daukan matakai na tsare gida,Ita
tana da girman kan da yake sa tajin haushin kanta musamman wajen bibiyar mutumin da
bai Wani damu da Ita ba,wai ahaka ma dan mufrad ne, tabbas dawani namijin ne da
tuntuni tacikawa rigarta iska Dan ita mace ce mai xuciya sosai, ,but she loves
mufrad with her soul nd body,irin son da ba a ma iya fadansa,ba a iya iya kayyade
shi..
Ita kadai kawai tasan metakeji akansa,dan tun ranar ta fara ganin sa ta rasa
hanklinta da nitsuwarta gaba daya a duniyan nan.

Saidai sabida yanayin halinsa yasa dole tadau mataki,don ta gama sawa aranta cewa
mazan zamanin nan ba mazajen da za a cimmusu da soyayya kadai bane yan inbaka yine
bani waje,dan haka da wuri ta fara ja makanta layi ta shiga koya makanta yadda
zatayi control din kanta agaban sa,musmn wajen rage zafin son shi dake ciccin a
zuciyarta wanda yake yawan daga mata hankli

Da kyar ta iya cimma burinta na yin hakan,sai kwata kwata ta shiga dauke masa wuta
ta dena ma yawan damunsa da mita da yawan calls da uwa uba son kushe aikinsa data
sabayi,kuma sosai hakan ya temaketa wajen kara makanta martaba a idanunsa

A hankli har ya dawo yana kulata sosai,harma inyaji shirun yay yawa saiya kirata ya
nemeta daknsa sabanin da can dayake guje mata saboda bayason yawan mitarta da
korafi

Aina'u ta takasance mace wayayyiya dan haka tanada wayo sosai,When ever he is
acting lovey dubey with her ita kuma anan saita kama ajinta tajashi can sama ta
rinka xubamai rigima
,arayuwa tana mugun azaban son shi,irin son nan mai ciccin mutum arai amma a hakan
dai take dannewa tayi abinda taga bazai barar mata da martabanta a idanun sa ba.

Tun daga haka ta soma kwace makanta liberty ya zamto kamar ma yana dan jin
shakkarta
Rana daya ta sashi dole akan ya nema mata aikin office a ministry of finance
Bai ki mata ba,he use his connection aka bata senior manager,so every morning
zakaga ta shirya ta fice aiki bazata kuma dawo ba sai can da Yamma..

Saidai Kamar yadda hausawa sukace daga gyaran gira akan rasa ido, hakan ne yakeso
ya faru..

While he was trying to bend his ways ita kuma saita dora girman kai anata sha'anin
sabida dama burinta ne ta ga ta mallake sa yana binta kamar wawa,ita kuma ta zamto
masa Tamkar abun bauta
Tun dataga yana kulawa sai ta dawo Babu ruwanta da duma kanta akan yi masa girki
bare pampering dinsa
So she does that only when she feel like doing it, wai ahakan ji take kamar tana
rama walakncin daya mammata ne a farkon auren su..

Ahakan rayuwar su ya cigaba da kasancewa yau dadi gobe babu dadi...


Shikansa capt ayanzu sam ya dena gane salon soyayyar matar sa akanshi Wani bin inta
soma wuce gona da iri saidai ya tattara kayansa ya bar mata gidan

****
Thurs 11.58pm

Daga wanka ya fito Yana kan goge kan nasa dayake fidda Wani uban sheqi tsabar bakin
dayayi, can yayi karamin scof tare da furzan iska ta cute small lips din sa ya
kalli agogon dake manne a bango ya hangi lokaci,dan dafe kansa yy cikin rashin jin
dadin jin motsin ta
"I know,tunda dare yaja har haka maybe she won't come"..ya Raya hakan aransa. Aje
hair wipes din yay'ya dada kallon kansa ta mirror"..
Wani irin shafo saman kirjinsa ya shigayi yana lullumshe ido cikin dan karamin
numfashi can kadan makoshin sa ya furta im so horny cant just sleep like this.

Daga Nan Marmaza ya nufi wardrobe ya dauko wata silky dark coloured sleeping robe
ya nadeta tsafff ajikinsa ya kuma daure da yar igiyarta ta cikinsa babu komi face
yar boxers dinsa Sai ya cigaba da abunda yake yi,saida ya tattala kansa tsaf ya
kimtsa kansa yana zuba wani mahaukatan qamshin turare sannan ya bude kofan sa zai
fita nan suka ci karo da Aina'u a bakin kofar dakinsan.
Surayyahms 08060712446

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 6
*The Figuratives*

Murmushi mai dauke da yanayin lalaci da shagwaba ya sakar mata yana dada kallon
fuskartan,itakam kallo daya ta masa ta dauke kanta ta wuce shi yna bin bayanta da
ido bata tsayaba sanda ta iske tsakar dakin.

Maida kofar yy ya rufe sannan ya Taho ciki Aransa yanacewa"wai har yaushe matan nan
zata rabu da kele kelen duniya ne?ya tsaya daf da Ita yanata kallon well pampered
baked face dinta wanda yaci ubansa da make up din zamani irin mai shegen tsadan nan
kamar ba dare ba..dis is soo contrary to what he desires in his heart,ya tsaya
shiru yanata kallon ta,arayuwa shidai yana son yaga mace tana kwalliya amma bamai
yawa har haka ba.

Shi dai Yasan Ainau bata rasa dogon gashi akanta ba amma ya gama lura da Ita she
just cant live without her braids caps ita bata son kitso sam sam,daga yau asa wig
cap sai gobe ayi fixing braid,and she loves blonde her bana wasa ba,dan tayi dying
kanta sam bai dame ta ba, as long as she willl look fashioned upto date and classy
toh fa an wuce wajen sabida yadda take mugun daukar kanta da daraja

Dago idanun ta tayi daga kan Wayarta datake latsawa ta katse murmushin sa da kallo
daya,ta kuma dauke kan ta maida kan wayar
"..Bakayi bacci ba?,tafada ciiki ciki ayayin da take shirin neman makanta wajen
zama akan soft couch dinsa dake wajen

Tana zaman ta dora kafafunta daya akan daya idanunta stiff akan phone din Apple
dake hannun ta,Wani irin latsa wayar takeyi tana amsa chats din kawayen ta bata ko
kiftawa..

Ajiyan zuciya ya sauke sannan yayi tsuguno gaban ta calmly yana duban me take yi
awayar yana gama kallo Baice uffan ba yasa hannu ya kwace wayar yayi gefe dashi..

Nan take taji ta hatsala dan ko kadan bata son raini,batare da ta motsa ba ta dan
kwantar da kanta akan couch din ta lumshe idanunta a hankli snn ta kara budewa,
wani tsuke fuskarta tayi Inda ko kallo daya kamata ya isheka kasan cewa a hatsale
take
"Soulmate wai meye haka? ta fada a dan fusace tana dada mika hannu da alamar ya
bata wayarta

Ganin baiko kulata ba yasa ta kara furta masa maganan nata acikin tsananin matsuwa
da nuna jiji dakanta a fili
"Muff...meye haka ne,kabani abuna nikam,look am on a very important business deal
kabani mana,..

Kallo yake binta da shi amma Ko ya kulata,nan ya mike daga tsugunen dayake
agabantan yaja yayi tsayuwar sa akanta tare da cewa not now AIN yanzu lokaci na ne
so lets keep business aside,"
Sai yy leaning kadan dad da fuskarta da niyyar sauke mata peg a gefen kuncinta da
sauri ta tureshi ta dauke fuskartan ta kawar gefe da bacin rai ayanayinta

Dan Tsimewa yyi yana hararta da gefen idonshi,can ya dubi tsakar idanunta Yace
"What? Zata bude baki yy saurin tsareta da heavy eye balls dinsa mai saurin daukar
hankli,..look babe
I'm in need,nd u can't play business mind with me right now..kinaji na?
A mugun yangace ya karashe tsabar nuna ya yarda dakanshi

Nan take ta Mike tsaye tana mai jin haushin kanta dateke mutuwar son shi,wata tsaki
mai dan sauti me ya kufce mata ta juyo ta kallesa upandan tace"ure in need ko?hmm
toh im not in the mood,ko zakayi forcing dina ne?malam kawai kabani wayata in kara
da gaba I've alot to do..

Murmushi mai sauti yasake not paying mind to her attitude


Yace to ban bayarba uwata,ke wai yaushe rabon ki da bani hakki na?bata hankara ba
jinta kawai tayi akan kirjinsa har ya jawo ta ya kanannedeta ajikinshi da duka
hannayen sa
."Haba AYN din mijin ta, ya da haka?..sai ya dan sassauto da muryan sa kasa kasa
yana Wani binta da sassanyar kallo mai ratsa zuciya da kwakwalwa,She had to close
her eyes for a while tsaban bugun da kirjinta yakeyi a lokacin,"..
Harga Allah Eyes dinsa Bakaramin mugun kashe ta yakeyi ba musamman ma inya hada da
sunan "AYN" din nan dayakece mata,
Wow,ji take kamar yar Aljanna yake cewa, Duk dama tasan asalin sunanta ne so he
just short cut it in his stylish phrase
,And that has been his only pet name wanda ya rada mata dakanshi yake kuma kiranta
dashi shikadan sa musamman in yana bukatar cika Wani burinsa na biyan bukata akanta

daga baya Sai taga kamar yakamata ta baza sunan nan nata wa sauran mutanen gari
So all her social media acct and d rest ta juyasu daga MRS MUFFY.. ya dawo.."AYN
MAKARFI"..itaso take duniya suji source din sunan suce WOW what a spoiler,kuma dan
asan da cewa mijinta yana mugun ji da ita But she is being very careful sam bataso
kowa ya ganota,muryansa ne ya kara hargitsa ta yace ayn.."ina tambayarki,yaushe
rabonki da ban haqqina ta murtuke fuska cikin nonnokewa tace
...."i dont know tafada a takaice fuskan ta babu alaman rahma but she don't
actually mean it cos itama mabukaciyar sa ce..
"ni kawai kaba ni wayata ba dama mutum yazo nan it always about sex and you wont
get it from me today gaskiya don ni nagaji kuma bacci zanyi ...

"Hmm kawai yace ya sake baki yana kallon fuskarta dat seems so serious,dan juyowa
yay da Ita suna fuskantar juna yace 'so,Are u tryn to starve me or what? Ban fa
fahimce ki ba,Da rana ure busy with office stuff na barki and now its my time
kinacemin kingajii?u for real?...

Yadda yy Maganan nasa so bold and straight forward shiya tunzira ta Wani haushin sa
taji
So bazai ma iya sauke kansa ya roqe ni ba ko? lokacin sai kawai taji tana jan
tsaki baikara ce mata uffan ba,itama ba tace komai ba Nan ta kwace kanta a jikinsa
looking so pissed off, zata bangaje shi ta wuce ta fita yayi saurin jawota ta kara
fadowa jikin sa..
Tsabar bacin rai She wanted to burst open sai kuma ta kasa tayi shirruuuu

"Wani numfashi mai mugun zafi da rikitarwa ya sauke mata a gefen wuyarta wanda
atake saukarsa ya nakasa mata gabobin jiki tasomajin wani yarrrrrrrrr nabinta tun
daga kasa kan yatsun kafafunta har izuwa tsakar kanta,gaba daya tsigar jikin ta ya
mimmike..

cikin sassanyar muryan sa dayay kama dana lallashi mai mugun kashe jiki yace Ayn
please now..dan Allah kar kimin haka yau din.. kiyi hakuri ki saurare ni kinji? ur
boy is soo horny wallhi kiyii agaji mana yan mata.

Jin shi kawai take don Itakam tasan waye mijinta muffy mugun dan rainin hankline,he
was neva soft with her inba akan abunda zai amfanesa ba,ta dade tana rama da
takaicin hakan,kullum acikin tambayar kanta takeyi meyasa Soyayyar su da muffy
bazai sounding so TRUE and NATURAL ba?why why why abun na mugun mata ciwo,but she
knows yadda capt Muffy ya manne mata ayanzu bazai taba kyale ta ba har sai ta bashi
hakkin sa..

wani murmushin mugunta tamai dauke da alaman" zaka gani while he was still on hold
da neck dinta ta kwace jikinta saita juyo a haukace,Wani hot and sensual french
kiss ta manna masa a lips dinsa kamar wanda zata zuge masa kurwansa nishi mai karfi
ya sake jin yadda abun ke bin kwakwlsa da jijiyisa,

A xauce ya dada jawo ta ya shiga smooching din jikinta yana Wani irin shan bakinta
so hard itama tana mayar masa ya shiga binta da lock lip kisses a zauce.

Ahaka suka fada kan gado after some minute har yayi nasaran zame mata nityn ta ya
barta naked a jikin sa yana shafa ta batare daya bude idanunsa akanta ba

Kallon shi take tayi koda zaima bude idonsa ya kalle surar jikinta while she is
naked for him amma ina,he is alwys taking advantage of. smooches da squexing dinsa
dayakeyi sai ya gumshe idonsa saidai yayita zabga uban nishi da numfashi badai shi
ya kalleta ba bare ajega xchanging sweet sexy words

Wannan ma dabiarsa ne wanda yake mugun cin mata tuwo a kwarya but she just cant
complain sabida gani take kamar zai rainata.

Ita ta roke namiji yay sex da Ita?NO, tufiakwa..incredible abormination..

She just hate to admit dat tabar dadin sex abaya,tunda dai tsaninta da muffy babu
words babu tande tande da lashe lashe babu wani pamperings sai uban sukuwa da sauke
numfashi.

Koda sau dubu ne aka tambayeta cewa zatayi tana mutuwar son mijinta but she can't
deny dat muffy bai cancanci Wani saukin kai daga gareta ba.

Jin ya shagala yana famar debar dadin jikinta da karfinsa


Anan ta soma tada mugun tan ta, itama juya shi tayi ta gaba ta shiga bashi wani
irin erotic dirty romance tana chakumo sa a haukace,tana cicci xon sa,ta jajjja
fatarsa cikin sa,ta gwarzana nonon sa tana murdasu passionatlely amma da uban
karfin mugunta.

So passiionately take yakushin bayan sa sannan hannun ta daya na cuddling dinsa ta


kai tana caccaka masa skull dinsa da farcunta iya son ranta Shi kuma da shike a
matse ma yake baima jin zafin abun datakeyin a haka ya barta tagama kwarzana masa
jiki kaf sannan ya bata iya wahalar da zai bata har sanda yayi nakk ya koshi da
Ita.

Washe gari Koda ya farka very early around 5:am in the morning gani yayi already
Aina'u tafice bata ma nan a dakin,adduar farkawa daga bacci yyi sannan ya mike ya
shiga bathrum dinsa kawai don ya kimtsa kansa kafin ya samu ya fice sallah a masjid
din kofar gidansun

Around 7:00am Ayn ta riga ta gama shirin ta yau kam da alamar sauri takeyi bazata
tsaya Saurarar kowa ba

Wani black givency suits tasa irin mai shape din nan sai ta sauke xpensive straight
hair wig cap dinta side by side wanda ya dada bata wani kalar kyau da kwarjini
sannan ta daura Dan karamin veil akan gashinta data bazoshi yayi baya ya kuma
shimfida akan kafadunta,heel din tasa golden ne dan haka ta dau Wani golden
designer bag Ta Gucci mai zuwa da purse dinsa ta rataya

Yau Ko mayafin ma kasa iya yafashi tayi da kyau, don dama chan ganin idon Hajiya
mama da ammi jasmine yake sa in zata yi irin wannan shigar sai ta rike veil dinta a
hannu wani lokaci kuma sai tayi rolling kawai,tana daya daga cikin matan da basu
amince cewa Aure yana hana Dan adam yin kwalliya da saka ko Wani irin kaya ba,she
really don't buy d idea of mace ta maida kanta kamar wata tsohuwa Dan kawai tanada
aure .

Ita da anbarta ma da babu kalar shigar zamani da bazatayi ba,cos she is a huge fan
of foreign celebrity nd top models,Hakan yasa kayan zamani da nau'ikan dressing
babu wanda bata San da shi ba

A hankali Ayn ta ke saukowa cikin catwalk dinta mai mugun dauke hankali sai dai
cikin ranta a cunkushe yake da haushi ganin Hajiya mama ne a kasa a babban main
falon sun da sassafen nan wai tana kallon labaran kasa a TVC news.
Nan da nan ta hade ranta cikin cigaba da takun ta tana saukowa hanklinta kwance
kamar batasan da mutum anan ba
.. tasan halin hjya mama da mugun son hayaniya so zata daure ta gaishe ta.

Itakam tanajin motsi tuni ta juyo ta maida kallon ta kan Aina'un wacce take
karasowa cikin falon adan gaggauce,kallo daya tayi ma hjyar ta dauke kanta Da kyar
ta daure tace "Antashi lpya?
Ba yabo babu fallasa hjya tace "lpya" ke kuma ina zakije haka da wannan shigar?

Daga sama har kasa Ayn ta kare ma kanta kallo tace "office!! ta soma duban kanta
irin me ya same dressing dina kuma ? hjy tace Hmmm babu komai daga nan batace uffan
ba kau da kai tayi ta cigaba da kallon ta can kuma ta fara magana ciki ciki dama
kowa ya shedeta da iya mita
Tace Ainau kuna sanin cewa dai da aure akanku kuma Allah zai tambaye ku a irin
shigar da kukeyi wanda akasari bawa muharramunku kuke nunawa ba
Sai ta juyo ta Kure ta da idanu tabe baki tayi ganin yadda Aina'un ta mugun hade
ranta
"Uhum... ni Damuwa na ma mutuncin Dana ne zaidu,shifa mai jama'a ne
Yanzu haka in yaganki a wannan shigar shima bazaiji dadi aransa ba

"Kiris ya rage tsaki ya kufce ma Ayn cikin jin haushin wanan comments din,cikin
rashin jin dadi "tace hajiya dan Allah karki fara dani da safen nan,Abeg u..wai Duk
gidan nan ba a tashi yin wa'azi akan kowa saini,ok I'm just gonna change it
shikenan? Gaskiya ni bana son fitina.

a tsime hjy take kallon bakinta harta gama barbaden magananta tace
Hmm Allah shi kyauta ta juyo ta bita da yatsine
Aranta tana shan mamakin mugun iya samun waje awajen wanda bai gaji arziki ba

"Tuni Aina'u ta juya witout wasting time ta haura sama sauya kayan jikinta

girgiza kai Hajiya tayi tana Dan murmushi aranta tace Allah dai ya kyauta.

Bangaren capt muffy kuwa tun dawowar sa a masallaci yaketa famar dannen sa a laptop
dinsa yana yan wasu ayyuka ne wanda basu shafi firm dinsa ba, around 7 ya fito daga
wanka cikin marmaza dan ya fara kimtsa kansa saidai sam ya kasa sa riga Tun tuni
tsaye yayi yana kallon tabon tabon da Aina'u ta masa a kirjin sa wanda yasan da
gayya akai masa wayannan tabon.

ajiyan zuciya ya sauke zai bude perfume scrolls sai


Charaf sai idon sa yasauka a kan wani short writing pad a manne gefen telephone
dinsa,a take ya mike hannu ya dauka yaga an rubuta.."fatan Katashi lpya soulmate...
im off to work...Hakan kawai ta rubuta da dark pen Wani dogon ajiyan zuciya ya
sauke gaba daya ya rasa meyasa Allah yasaka rayuwan auren sa ahakan while ba hakan
zuciyarsa take so ba,he want a caring and understanding wife,soft nd
cultural..aransa ya so yay rayuwar aure ne mai sauki da dadi
...amma aynzu ko shi bazai iya ce laifin waye bane atsakanin su dan shikansa bagane
makansa yakeyi ba

..sumtimes sai yana ganin kamar laifin sa ne dayake bibiyarta shiyasa take
purnishing dinsa ta wannan hanyar.
Shi sam auren ma ba dadinsa yakeji ba Gani yake kamar har yanzu shi bai fara
soyyayar data shigesa har can cikiba bare ta taba masa rai yake kuma jin
muradinta,toh in ma akwai shi ajikin Aina'u to tabbas ba' a kulawa da shi.

Cikin hakan ya tuno da she Yau Yana da tafiya,cos yanada wata Important meeting da
zai halarta a united state,so sai ya jawo cool maroon and black cut sized suit
dinsa na kamfanin giorgio Arman fitted,mai short hand da double jacket ya suturta
kansa da Shi,so damn sexy and hot as usual.

Bayan ya gyara zaman agogon sa ta brick diamonds wata Arniyar white googles ya ciro
ya maka akan fuskar sa,his shoes sai uban dauke ido sukeyi da walkiyar hasken su
tsaban sunji polished

Acikin turarrukan daya fitar zai shafa ya dauke daya kacal mai mugun fidda
sassanyar qamshin tonka da sandal wood,nan ya fetsashi sosai ata gaban suits dinsa
da gefe gefen kunnen sa saura ya mutsuka a hannun sa daga nan shikenan ya mayar ya
ajiye..

Kafin nan har Aina'u ta sake dawo wa da wani sabon shigar fitted blouse tasaka da
straight skirt wanda ya kame jikin ta sosai ya fito da shape dinta amma sai tayi
kokari ta rufe kanta duka tayi rolling dinshi da madaidaici mayafi

babu yabo ba fallasa hjy mama tayi smiling altho bawai wannan din ma ya burgeta
bane
Ta rasa yaran yanzu da basa son saka Abaya,kayan mutunci ya lullube surar jikinka
tsaf,ga ma hijabai nan style style?aranta tace hmm

Aina'u batace uffan ta yun kuro zata wuce uhm uhm hjy tayi gyaran murya...

Ainau ina da fatan inada abun karyawa agidan nan yunwa nakeji ta fada sounding very
noughty kamar da gangan take mata hakan

Da kyar Aina'u ta daure ta juyo cikin ranta tayi tsaki yafi akirga Ohhh tayi
twisting idanunta alaman ta gaji
Hajya aiki fa zanje,kuma ai kinsan bani nake dafa miki abinci ba,kawai kice in kira
masu aiki su awo miki
..cikin yatsine ta karashe murya kasa kasa tace mayyar tsohuwa mai shegen fitina
kawai yaushe na taba bata abincin safiya magulmaciya kawai..

Kau da kai hjya tayi kamar bata ji ta ba


Bayan tajita sarai
Wai ita ahakan tana saka musu ido ne sabida gyara kayanka..
She just want them to be upright women wanda suka san ciwon kansu

daga nan bata sake tankawa ba ta maida hankalin ta kan tv ta cigaba da kallon ta
ita kuma Aina'u tuni sai ta sha jinin jikin ta
"Tou me zaki ci?

Hjy Bata ko juya ba tace"panken qirfa da kunun tsamiya


",...batare da bata lokaci ba ain ta juya tayi hanyar wajen ma'aikata

Tana cikin tahowa adaidai corridor suka ci Karo da shukra,dake yar gulman ta ne
yasa suka tsaya suka gaisa, sai kawai ta bata aikan tace taje ta sa adafa ma hjya
abincin itakam tuni ta kara da gaba

"Danna bell shukra tayi abakin Wani kofa masu girki suka fito su kusan su biyu da
atamfar su iri daya red colour and white sun nannade wata white aphron agaban
rigarsun

Ita tsaban she don't even care abt wani harkan girki a gidan bata ma san me suka
iya dafawa ba bare wanda basu iyaba itadai tasan kalar wanda take ci infact bata
fiye son local dishes ba
"Barka da safiya Hajiya karama Hakan kowa ke cewa a ladabce ita kuma tana binsu da
wulakantaccun kallo na kaskanci da kyama cos shukra is hell of a brat ita Sam bata
da respect arayuwanta

Batama amsa gaisuwar ba cikin wuya Tace "ehen ya isah haka..pls enouugh,yen yen yen
save All greetings to ur ancesstors pleassse..mtsw
Tanayi tana kakkame jikinta sabida kyankyami.

Dada binsu da kallon sama da kasa tayi tamkar da wanda take tsananin gaba da su
alhalin basu taba mata komi ba,infact dukan suma ba sarar ta bane a shekaru nesa ba
kusa ba suka girmeta Dan shukra a shekaru dai bazata fi 17- 18years ba

Tace Acikin ku Wa ya iya dafa cinnamon pancake da kunun tamarind?

Duka Sukayi shiru cos cikin sun yawanci continental


Dishes suka iya dafawa duba da yanayin yaran gidan
Kaf dinsu sun fi sabawa ne da abinci irinna kasar waje dake acan suke fiye ryuwarsu

Dama mutum dayane acikin su ta iya local dishess sosai kuma yau batanan don dama
ba yawan ci ake a gidan often ba,in anyima baifi hjya da danta yaa sheik ba,
shikuma baima fiye yin breakfast agidan ba.

Jin sun mata shiru Ta daka musu Wani uban tsawa


Daku nake magana are u all stupid?
To save d insult Babban cikin su tayi sauri tace na iya hjy karama ayi mana afuwa.

Taja tsaki Iskancin banza kazamai kawai, a hatsale take duban su ,ai kunsan wanda
zata ci abincin ku not me,..and you" ta nuna wanda ta amsa sai ki yi sauri ki hada
ki kai ciki wa hjya mama are we clear now?

kasa tankawa sukayi Tsaban takaici da tsoron yadda karamar yarinya kamar shukra
take bude musu ido

Kawai nodding head su kayi atare kowa cikin yanayin sum Sum suna sunkuyar da kan
su can kasa

. tsaki taja ta bar su wajen ta kama gaban ta cos yau dama hutunta zai Kare gobe
zata wuce school UON NSUKKA.

Da kyar masu aikin suka kammala hada oder da shike ma kawai amsawa sukayi don kar
tasa ayi firing dinsu ko ta musu wani abuna walaknci amma harga Allah basu iya ba.
Da kame kame da shirme haka dai suka hada kwababben panken girfa da kunun tsamiyat
da bata Wani ji ruwan zafi ba tuni ta tsinke tayi tsololo kamar ruwan shayin da
baiji kayan hadi ba

A lokacin har cap muffy fito ya sauko kasa, zaune daf da kakan saa dake kallon sa
cikin tsantsar so da kauna suna yar hiran su gwanin sha'aawa Dan kuwa tana shiri da
mufrad bana wasa ba

... she just can't get enough of her grand child,Dan kuwa kallon mijinta alhj
dikko matazu daya rasu take masa dake shi halayen sa ya banbanta da kannen sa sosai

Musamman da ma bai taba saba umarnin ta ba no matter what inta fada mishi shikenan
to ya zauna

..shiyasa itama take mugun daga masa kafa akan rashin kunyar da Matarsa takeyi
agidan badon komi ba dan bata son abunda zaina hadasu altho shikan sa yasan basu
shiri tsakanin su sosai

Suna zaunen A gaban sa aka kawo kwabbaben abincin wanda idan ba don akwai kayan
hadi agidan kamar abun banza da ba mai iya ma abincin kallo na biyu bare yace zaici

Tana ajiyewa sai ta dan bude, capt muffy ne ya fara sauke idonsa akai babu shiri
sai ya miqe tsaye"... yace what d hell is this mene ne wannan?atake ya yatsine
fuskarsa yana dan daga panken da hannun sa fuskan sa atamke

tsabar shakkar sa da tsoron sa yasa uwantale mai aikin su takasa motsowa Koda kuwa
Jan numfashi

Allah Allah ma take ta bar wajen Dan tasan bazata iya jure mintina biu bata sake
fitsari ajikinta ba,Dan tamkar mutuwar su haka suke jin tsoron mufrad dan shi bai
taba wasa da uban kowa a gidan ba

Hjya mama data lura da hakan sai sai ta salleme masu aikin din taga har wani shure
shuren tsoro suke wa junan sa tasan ganin sa da sukayi awajen me ya hargitsa su

Uban tagumi ta rafka tana kallon sa"..shima kallonta yake da alamar tambaya a
idanunshi
Tace uhmm wai cewa nayi inajin yunwa shine matarka Aina'u ta sa aka min wannan
din...tabe bakin sa kawai yay baice uffan ba ya nemi waje ya zauna can
Yace Ok,.cos shikam baisan meye wannan din ba bare yasan ko abu mai kyau ne ko
marar kyau,it's doesn't look palatable att all.

Amma dai yaji sanyi aransa da tace Aina'u tasa akayi mata cos he knows her sam
basu shiri sosai da hjya

Kamar wata mayya hjya ta soma cin abincin, da kyar take cuccusawa tana daurewa
Allah Allah take ya tashi kar ta cigaba da ci ta taro makanta wani zawo ko ciwon
ciki cos its taste absolutely bad and disguisting,kuma tasani sarai in tayi
complain zai iya mata masifa yace ita taso Dan shima bason local dishes yakeyi ba

Kallonta yake tanacii yayi relaxing back din sa da kujeran dayake zaune...

Can ta dube sa tace


Magaji?wani irin miskilallen numfashi yaja yana mai kankance idanunsa a mugun
kasale"..kajifa wai magaji?shi sam
Baison wann sunan Dan haka ya harde ransa koya dago kai bare ya kalleta...

Fuskar tausayi tasaka da alaman tana son fidda wasu maganganu dake cinta aranta
amma ta rasa ta yadda zata fara kuma wani abu take tunowa ba illa halin da jikarta
rufaida takeciki

Ko Yaya take ma oho?jin wasu hawayen na shirin barke mata yasa tayi saurin kawar da
wannan tunanin

She doesn't want to bother him da family issures din Kawunsa Yaa malam tun safe ma
abunda ya sata baro bangarrnta ta shigo main palour kenan atubanin ta in Yaa sheik
ya fito zata ajiyeshi su Dan tattauna batun rufaida but he Neva showed up da alama
tun asubahin fari ya fice agidan kenan

itadai harga Allah ko bacci mai kyau bata iyawa,daga ta runtsa sai tunanin yar
jikarta ya dulmuye mata Ido,gaba daya zuciyarta da tunanin ya koma kan rufaida
ne,she just deeply hope dat yarinyar nan zata hakura ta kasance cikin lpya da
kwanciyar hankli...
Shikuwa Nan ba da dadewa ba ya lula duniyar tunanin abunda ke gaban sa

Da haka ya mike tare da manna mata kiss a kuncinta ta sa masa albarka sannan ya
kama hanyar site din mum dinsa Dan ya mata sallama

Fitowar sa daga nan driver ya shiga Jan sa zuwa aiport Inda yasa akabi dashi
offishin matar San Dan haka kawai yau yakeso ya mata sallama Dan ji yake kamar
bazai dawo nigeria akan lokaci ba

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 7

8:ooam dot on friday.

Ahankali Drivar yake murza stiring sa driving in so calmly, Wata munafikar mota
kirar GTR formated ta shigo harabar babban offishin ministry of finance dake ta
layin Gidajen gwamnatin dake cikin garin..,"

AYN MAKARFI ne a rubuce in bold italic writing style agaban deck din motarta na
Gtr black colour dayasha wanki yana kyalli.

drivern ta dake sanye cikin uniform daya ya fi kama da na security arm shi ya fito
ya bude mata kofar motan da sauri kuma yabar wajen tunma kafin ta dago idonta da
kyau ta kalle sa..

A lokacin kusan Kowa dake harabar wajen still yayi ana jiran fitowarta Dan kawai
asha kallon kwalliyarta data sabayi mai aji da daukar hankli, so after 3mints ta
aje kafafunta ta a kasa,
kan wata 7 inches stone cold higheel shoes na kamfanin labourtin,kwas kwas ta sauko
ta shiga jera takunta daddaya ana biye da ita da sauran tarkacen ta, her expensive
bag her apple phones,Looking dashing as usual tana jujjuya body structun ta mai
mugun dauke hankali.

Baza a taba cewa Aina'u makarfi mummuna ba musamman sabida tsabar iya daukar wankar
ta da tsaftar ta,as u know when money is around no one seems to look ugly,so tunda
ta auri babban mutum ta kuma shigo babban gida sai outlook dinta ya dada
kayatuwa,ita dai ba sarauniyar kyau bace na har can can amma she can give
everything a duniyan nan just to look attractive tayi kyau sosai,ita mace ce mai
mugun son taga tajanye hanklin mutane da kyaunta and to look extremely classy wajen
iya saka sutura da kwalliya sabida bata son raini da harkan karanta..

Am not sure about how to describe her physique dan tsabar shafe shafen mayukan jiki
datakeyi for now dai bazaka iyacewa ga asalin kalar fatar jikinta ba,let's just say
she is bit fairer than d Nigerian bigender wato bobrisky,tana da murmurarren jiki
wanda kallo daya kamai kawai za kasan yana shan uban tattali,I told u she did give
anything to look good,hakan yasa tundacan tayi ta amfani da buts and hips creams
dazai ciccikota infact anything dazai gyarata mata fasali
Bata wasa dashi

Tana da tsayi amma ba sosai ba,hips and butt dinta full option ne saidai posture
defects dayake yawan sa nonowartan wata rana yafi karfinta,A Duk lkacin da bata
saka bra mai tattara shi kaf ba sai kaga yy mata over har shape din duwawun ta
saiya koma can ciki,for long ta rasa yadda zatayi da Hakan cos yakansa ta tayi kama
da wata buguzuma daga baya kawai ma saita barshi..

A tsarin fasalin fuska ma kominta normal ne dan babu abunda yayi yawa ko ace ya
kasa including her black rubber hair,ayn tana da gashi akanta babu laifi.

**"
Masu aikin sharar wajen ne a tsattsaye cikin brown uniform dinsu sunata faman miko
mata gaisuwa

Ita kam tafiyan ta take As usual ita Sam bata iya amsa gaisuwan kowa heavy maked up
face dinta straight yake kallon gabanta babu abunda kuma ya shalleta, cikin
kwanciyan hankali ta wuce gaba idanunta manne da sharbeben dark shade mai dauke da
tambarin kamfanin dior...

A hankali take takun nata har ta shiga cikin offishin cikin kasaita ta shiga amsa
wayar ta tana gamawa wani wayar ya sake shigowa,anan ma har ta kammala kiraye
kirayenta bata daga ido ta dubi kowa ba..

Shigan ta office ke da wuya ta buga waya cikin muryan ta na gadara tace acewa
seceteryn ta ta shigo ,ba tare da ta jira amsa bama ta katse wayar ta dangwala shi
ta mike tsaye tana kallon windown glass na ofishin ta feeling important as she
desired ..

In not less than 3 minute aka turo kofar, mutane biyu ne suka shigo a tare
kanwarta kuma babban kawarta wato ZAHRA MAKARFI sai sectarynta NAOMI michael sum
sum a bayanta

Dan takaitaccen kallo ta bi su da shi ta dauke kanta fuskanta babu yabo babu
fallasa

Zahran ma bata kula ba wajen zama kawai itama ta samar makanta tana bin Naomi da
mugayen kallo
Dan tsaki taja tace sis whats this thing doing here ta ishi mutane fa da kallon
kauyanci.."Ke dalla back off...ta Wani hantare ta ba shiri Naomi taja baya

Tun kafin Aynau ta juyo taji sautin..."good morning...evening madam"Da barin jiki
cikin kuma daburce wa naomi tace tana Sosa gefen kunne.

Atake Ayn ta hade fuska Tamkar wacce aka gunduma wa ashar "ehn ehhhn .Just seal up
dat your dirty mought,tafada a hatsale, Wani harara ta bita dashi "ai dole zaki ce
evening cos ure stupid bakki banban ce safiya da yamma.
"Am sorry boss" naomi ta fada a ladabce tana dan rusunawa a tsorace
,don tabbas yau ba shi ne karo na farko da ake kiranta Dan aci mata zarafi ba

"Sorry for u self"


Get Out d gabage truck is coming... ta daka mata tsawa tare da wurga mata wani
letter kasa ta koma ta harde hannu sannan tayi kak tana bin naomin da banzayen
kallo

...cikin azzalzalan masifa she continued ....


Ki dauki takardan kiyi gidan uban ki I said URE SUSPENDED...ta watsa mata harara
"U think u can come here and play around with my oders?... don kinga ana yaba ki
kin iya aiki kome?

Naomi tayi shiru sabida tasan tabbas yaukam dama bazasu kwashe ta dadi ba sakamakon
tashin datayi kafin closing hours jiya.

But what can she do?she had to leave work early jiyan sabida mahaifiyarta ne bata
da lpya kuma ga yaranta a makaranta,both of them needed her urgently .

Cike da magiya tasa fuskar tausayi


"madam pls kiyi hakuri dan Allah.. ta tsuguna kan gwiwar ta tana roko
.
tabbas naomi ta fi kowa jajircewa da hakuri wajen bi da clients duk dama wasun su
are rude and arrogant to her in sunzo hooking app sam basu mata da dadi Ga Aina'u
bata yi ma kowa uxuri arayuwa batama tsayawa ta saurare su itadai tasan is alwys
their faults

Wani bin shiyasa in abun ya ishe ta sai ta yi zuciya ta tafi bata kuma kara dawowa
sai ta huce kullum fadan su da Ayn din kenan.

tsaki taja kamar batama ji metake cewa ba kasar wuya tace.. feeling like the boss
hun?wai don ana yaba ki kin iya aiki msww,naomi bata fasa ba tana kan kafarta tana
kan bata hakuri

Bayan cin fuska da banzayen maganganun da kyar zarah tace pls ayn kibarta tace sis
kiba ta last go kawai u may still manage her Tana dai sake maimtawa wa chan wajen
masu wanke public toilet za'a maida ta aikin sai a huta,useless thing,.. c'mon get
out ki bamu waje ta daka mata tsawa wanda har cikin zuciyan Naomi saida tajishi
but abu ne wanda ka saba jin shi don daman tasan Ayn can't do witout her barazana
ne kawai da,Dan Murmushi tayi Tace..."thank u jesus,Nagode madam,I promise not to
repeat dat again,am very sorry ma..basu ma kulata ba Dan kanta tasha jinin jikinta
a sum sum tayi waje da sauri ta basu waje.

"Oh my god
Ayn tayi furzan iska cikin sake wata nannauya sight realive tana defe kanta
lightly
"oh my god im kinda pissed off arggghh nagaji da duniyan nan wallhy

Office ba za'a barka ba gida ma?Zarah tsohuwar nan is so annoying ta karashe


maganan ta feeling so disgusted tana tuno da fuskar hajya mama data tsareta ta kuma
koshe ta daxu

Cike da takune fuska da yatsine Zarah tace wata tsohuwa kuma?

Dan lumshe Ido Ayn tayi tace Hajiya hasiya mana kakan muffy..

"ohhhh..that!!..Zarah tafada tana rau da idanun ta slowly looking side ways cikin
yanayin takaici
' Toh meye kuma naki na cewa kin gaji naga dai ba yau tasaba ba ke dai just live ur
life and karki sake mata ta dame ki ke da mijin ki ta hana ki motsawa a gidan I
know all these old hags da mugun son sakawa mutum Ido..

"Espicially in anga kana zaman lpya da mijinka ma..Ayn ta karashe mgn tana mai
motsawa kadan akan kujerarta cikin yanayin tunani

Cikin ran zarah tace tab dijam uhmm mssw ban da ma lokacin ku duka
Sis mance da su kawai ta fada a bayyane...

sannan ta jawo cup din juice da aka kawo tayi sipping


Tare da aje cup din tana sauke Ajiyan zuciya

ta cigaba da cewa "yawwa sis kudi nazo kibani,I need like 450k, kin gani, yau fa
za'a turo min sabbin collections danayi oder tun daga dubai just cant wait to see
them...

Ayn ta yunkuro cikin mamakin jin kudin data ambta tace "nagani kayan toh" Nan da
nan zarah ta miqa mata wayar dadai kan wasu tsinannun kaya da takalma sa jaka, daga
nan Suka mayar ma juna smiles nan suka waske suka cigaba da hirar duniyan su

Ciki harda tadin rayuwan auren su da mijinta muffy wanda Cikin mintuna kadan ta
gama zayyana ma kanwartan labarin yadda sukayi da shi jiya akan gado,banda uwar
shewa da kyakyata dariyar mugunta bakajin komi anan
She tot wani abun burgewa ne datayi masa hakan,ayanzu har ta saba komai sai ta gaya
ma sister ta Zarah kai harta labarin sex life dinsu da muffy bata boye mata
musamman in sukayi harka to ranan ba'a magana

a kullum labarin wannan sex and romance din shi ya dade yana mugun jefa kanwarta
shiga wani mummunan halin son taga itama tayi aure,she is damn hyper sexual,irin
wanda ko tadin sex akeyi sai sunji yarrrr ajikinsu,ita tunda taji ance capt muffy
Jan namiji ne akan gado ta soma jin mugun sha'awar shigowa familyn su...
Gasu da kudi gashi ance sex game 100% full option wow hala ajinin su yake....

Tun awajen bikin su Tayi ta kokarin ta shigewa kanin captain wato keeyan, he is
nice kam,sai dai he is too unreliable shifa saidai mata suyita binshi suna kiransa
awaya amma shi sam baitaba bin wata budurwa ko ya kirata awaya ba,inkinzo ohonki in
kin kirasa ma is all ur call,zarah har tagaji tazo ma takafarajii girman kan yin
soyayya da shi sanin age mate dinta ne, gani take inta aure sa kamar girmanta ma ya
fadi.

Itama Da biyu take yawan zulma sister ta Aina'u dan kawai tana bata details din
sauran dangin mijintan cos she's already day dreaming about being part of thy
family kota halin qaqa..

Suna cikin hirar suka kara sake wata shewa suka tafa dai dai lokacin sukaji budewar
kofan office din,capt Muffy ne ya shigo fuska babu yabo babu fallasa,duka suka juyo
Suna kallonsa

"Wow look who is here..What a suprise? cewar Ayn data dauke dariyarta chak tana
dada juyi comfortably akan rolling chair din ta tana binsa da ido cikin mamakin
ganin san.

Tuni zarah ta sauke kanta jin yadda kirjinta ya buga da karfi musamman dataga
yadda kwarjini ya mamaye yanayin cpt muffy gayen yayi mugun haduwa,da gefen ido ta
sake kallan sa,ganin wata sassanyar murmushin data kufce akan fuskar sa ga daddadar
Gamshin turaren sa dake buso ramin hancin ta kamar ta tashi ta bingire da hauka
haka take ji.

She just love irin wayyan kasaitattun mazan har cikin ranta takejin captain MUFRAD
spec dinta ne,shiyasa in yana waje ta rinka satar kallonsa kenan,kai she just can
help it he is damnnnnnm.. aranta she was like GOD WHEN?Atlast She cant control the
feeling,tana juyowa ta gaishe sa tace ina kwana "capt muffy?...kallo na biyu bai
mata ba ya amsa ta da "lpya' atakaice,sann yace..u good? Ta gyada kai..daga nan sai
kawai tace musu excuse me sai tayi waje ta basu waje...

karosawa daf da seat din Ayn din yayi ita kam kallon sa kawai takeyi tana so ta
tashi taje jikinshi but no,she can't gaskiya,tana mugun jin tsoron fadawa tarkon
walakncin daya mata a farkon auren su,so now gani take kamar wannan kama ajin
datakeyi take basar dashi shine yasa yake shiga hanklin sa har yake bibiyarta

....kallon ta kawai yakeyi closely


Can Sai ya Dan sake wata dattijiwar Murmushi dat is sooo noughty,irin wanda bazaka
iya sanin meke mind din mutum ba, hakn yasa ta shagala da kallon dimples dinsa dake
lotsawa duka biyu duk da ma bai murmusan sosai ba..

She quiclky moved uncomfortably Dan Kar abun yayi affecting dinta,tasan shi sarai
yau baqi ne gobe jaa,, zata kara matsawa baya da shi ya Dan dafata ta,ji kawai tayi
harya riko habanta da tafin hannun sa,ya dago fuskart sama Suna facing juna,after
like 1scnd ya bata wani hot french kiss mai dumi akan labbanta

Wani irin dadi da sanyi ne ya shiga mamaye ranta 2 minutes tana juya harshen sa
cikin nata tana jin mugun dadin kiss din amma data tuno waye shi sai tayi saurin
katsewa da cewa"ya isa haka ni ya ishe ni zaka goge min lips stick dina na....
Tureshi ajikinta tayi tana yi tana dada duban bakin ta akan screen din computer
taga ko jan bakin ya tabu?

murmushi ya sake cikin sanyin Muryan sa mai dadi yace" Ayn ni zan tafi abuja daga
nan zan wuce united states just tot u shud know, Hala bazan dawo da wuri ba.

Ta kalle sa take rahamr dake kan fuskanta ya dauke chak kamar bata taba dariya
ba,kiss ya kara manna mata akan lips dinta regadless,In a low and sexy tone yace
take care babygirl,u're d best babe.. still tayi Bata ko amsa shi ba,wani Takune
fuska ma tayi kamar She was deeply not impressed da romantic scene din nasa datasan
bata cika samu daga gare sa ba.
Da kyar ta daure batare data kalle idanun shi ba ta furta
"....Allah ya dawo da kai lpya
Dan murmushi yy yace ameen...
Any oda thing ya tambaye ta,don a ranshi yaso ace ta gaya masa wani abun da zaisa
ya ji dadi amma sai tayi shiru ohh well dama bai saka ransa sosai ba,sai yaga ma ta
dada daure fuska..

Tashi yy niyyan yi sai taga kamar zaii sake matsowa kusa ne da sauri taja kadan
tace soul ka tafiyarka ni aiki nake yi,nan office ne fa c'mon...pls
just goooo ta fada cikin Wani nau'in rigima da shagwaba tana dan tura shi.

Zarah dake makale a waje ta kasa tafiya mannuwa tayi da jikin kofa tana jinsu don
kaf maganan da sukeyi a kunnen ta akayi shi she just cant deny it capt shikan sa
yana burgeta.

Kallon Matarsa yayi datake zaune kamar sarauniya aransa yace hmmmm not a even a
good bye kiss?
...
Bata ma bari ya kare maganan ba a gurguje tace mashi...bye..tasa fake smiles bisa
kan fuskanta tana binsa da ido har
Ya sa kai ya fice abunsa.
..
Tafi minti biyar tana bin rufaffen kofar da kallo,Wani Hummmmmm ta sauke wanda ya
fito mata tare da nannuyan ajiyan zuciya..
tace ohh is dat all wat he cares about? toh Allah tura keya,tayi kwafa ta zauna ta
cigaba da aikin ta hankali kwance.

*****
_Murtala Muhammad intenartional Airport_ .
6:00am Sunday morning.

Ita kadai ce a zaune akan waiting chair da alamar ta rasa yadda zatayi ne sai faman
juye juye takeyi tana kallon mutanen dake shige da fice awajen.

Kallo daya zaka mata ga fahimce cewa sam bata cikin hayyacin ta,tamkar ba rufaida
ba,sosai ta jeme tayi Wani fayau kamar wacce babu ruwa ko jini ajikinta,Wani Ajiyar
zuciya mai Nauyi ne ya kufce mata ayayin data juyo tana mai maida kallonta kan
kofar Dan ji take kamar ta tashi ta fice da mugun gudu tabar wajen koda zataji
sanyi,ta dade a haka tanata faman sake sake a cikin ranta,cikin sanyin jiki can ta
dauke kanta a hankli sannan ta sunkuyar dakantan kasa cikin yanayin tsantsar damuwa
da tashin hankli,tun ranar da aka rabata da gidan iyayenta ta kasa samun sukuni
arayuwarta,tun zuwarsu garin nan tamaida kanta tamkar wata kurma,bata tabayin
magana da uban kowa ba,kuma sai anyi dagaske take ci tasha,bacci kuwa tuni tayi
bankwana dashi don duk sanda ta runtsa ummanta kawai take gani a idanunta cikin
Wani mummunan yanayi,sosai jikinta yake bata cewa kamar ummanta ne batada
lpya,gashi an rabata da wayarta barema tace zata kira kowa, not for once taji sauki
ko farinciki a zuciyarta,a Kullum bakomai zuciyartan yakeyi ba banda zugi da azaban
zafi,a kowani safiyar Allah inta farka hanklinta ne ke dada tashi,ta dade tana
planning na yadda za'ayi ta kufce ma wayannan mutanen Amma kuma sai bata iya aikata
hakan ba
Dan Ayanzu ji take kamar ma ta dena jin tsoron Duk Wani hukunci da yaa malam zai
dauka akanta Koda guduwar tayi,Shin Wani ubane ma zai sayar da kwanciyar hanklin
yayan sa yyi musu auren dole,wai har suna rokonsa akan yy musu adalci Amma sai yayi
banza dasu?aranta tuni ta ajiye cewa yaa malam ya tsaneta ne kawai,dama tun
tashinta ta lura,musamman ma ita,kamar dama can ya tsangwameta ne aransa Dan kawai
tafiye son tayi karatu..

Ayanzu Abu dayane kawai yake hanata yanke hukuncin guduwa daga nan,tsoro takeji
sosai inta tuno da irin mummunan halinda ummanta zata shiga ciki,wannan shine
madakatarta ga aikata abunda ta yanke arayuwarta na gudu da kufce wa wannan mugun
auren Dan taje can Inda zata gudanar da rayuwarta a nitse,tagumi ta rafka da alaman
gwiwarta da zuciyarta sun karaye gabadaya Duk ta rasa abunyi..

Cikin zurfin tunani taji an tabo kafadunta ta waigo cikin sauri wannan dattijiwar
matar ta gani a tsaye tana famar mata murmushi

Sunanta LAURA itace matar da aka damka ta awajenta a lokacin da aka kawota gidan
mijin nata.

Since then itace mai zama tare da Ita take mata komi da komi Dan haryau basuyi Ido
hudu da mijin nata da aka aura mata ba.

Dan Murmushi ta sake mata itakuwa bata amsa mata ba ta kau dakanta gefe
Matar tace
"Amarya lokaci yayi
Ke kawai ake jira.."
Jin hakan ya sa gaban rufaida ya kara fadi adan takaice ta dago tana kallon matar
sannan ta mike tsaye ta tsaya still batace komi ba..

Wucewa gaba matar tayi aftr like 2 scnds itama ta shiga biyota abaya nan da nan
suka billo ta Inda jirgi suke tashi

Saidai Gani Tayu kamar basu da yawa awajen duka da mata da maza da yara kanana
wanda basufi uku ba are so few on board,taga kuma karamin Airplane ne abun sai yaso
ya bata mamaki Altho ita wanan ba damuwarta bane infact she don't care inma
karshen duniya za'aikata a ajiyeta,itadai tasan bazata yi magana da kowa ba bare
taso sanin ina za a kaita,Sam bata damu ba,aranta She can recall dat yaa malam yace
wai mijin nata acan kasar waje yake aje familyn sa tasan probably nan kenan itama
za akaita.

Seat dinta shine seat din farko


Laurar ce tayi mata jagora har kan gaban shigarta cikin jirgin,sannan tayi mata
sallama ta juya ta tafi abunta

Barinta wajen keda wuya jirgin nasu ya lula sama basu ko tsayaba sai can da misalin
asubahi dataji anouncement na cewa sun iso hearthrow international Airport U S A

The Flight was soo comfortable for her Dan haka babu alaman Wani gajiya ajikin ta
Dan sosai ma tayi bacci,daga nan Wani kebabben waje akayi da Ita,In less than 20
minute taga wai har anzo daukar ta,wasu mutane ne su biyu daya bakin fata daya kuma
fari,basu ce mata uffan ba itama batace musu ba,nan suka dauketa a mota like 40 min
drive sai gasu sun sauka a gaban Wani hadadden gidan sama mai hawa hawa Inda taji
Suna cewa wai gidan san ne

Itakam Ido kawai take fitarwa tanabin koina da kallo,tsaban shirun anguwar tamkar
da babu kowa saisu haka ta dingaji ga Wani uban sanyin da akeyi mai mugun taba
kwakwalwa

Mutumin ne ya bude mata kofa,suka shige ciki tare suka tsaya acikin wata yar falo
wanda babu hayania acikinta

Haurawa can sama yayi yabarta a tsaye,


Dan dama daga ita sai ita bata da komi ma bare tace zata taho dashi..

She was deeply lost in thoughts


Akace mutumin nan nada mata har biyu toh itadai bataga alaman kowa anan ba,atleast
ai za'ace ya haihu yanada yara ko?but why is evrywher quiet,and neatly arranged
tamkar ba a ma taba zama anan ba
Haka kawai taji kirjinta na tsananta bugun shi Wani abu mai mugun kama da tsoro na
turnuke ta.

Cikin haka saiga wata murdadiyar mata suna saukowa tare da mutumin daya kawotan
Wanda Tun daga sama tajiyo sautin muryanta tana cewa
"Wow..sannunki yan mata..

Dan dago kai Rufaida tayi tana ta kallonta har ta karaso gabanta batace mata uffan
ba
Murmushi matar ta dadayi tace mata.."ure welcome home.."Kamal Ka tafi kace ma
Alhaji yarinyar ta iso..cike da ladabi Mutumin ya amsa da yes ma'am sann ya sauka
da sauri ya fice ya kyalesu su biyu anan.

"Muje ciki ko?


Da sauri rufaida ta dago kanta setin Inda maganar ya fito,tanajin yadda bakinta ya
Budu kamar wacce zatace Wani abu saidai Suna hade ido da matar sai taji gaba daya
ma ta kasa iya furta wani magana.

Riko hannunta matar tayi so calmly sannan suka fara takawa rufaida tana biye da Ita
abaya,can Sam suka haura kan balcony,its 4 step down sai gasu a can can sama Inda
babu kowa kuma babu motsin komi
Wasu dakuna ne a jere har guda biyar sai Wani hanyar databi kasa..
Matar ta kalle ta tace"Ki zauna anan" at same time tanamai bude mata cikin dakin
tamkar bata damu da shirun nata ba
Kara hade ido sukayi rufaida tyi saurin kawar da nata gefe tace
"My dear pls Ki sake jikinki nan fa gidan ki ne,Duk abunda kike bukata za'a kawo
miki Nan bada dadewa ba ma Alhajin zaizo..

Da kamar bazata ce mata uffan ba sai kuma ta gyada kanta a hankli tace
Nagode

Murmushi kawai matar tayi ta juya tayi waje abunta..


Surayyahms/08060712446

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 8
*At d core of my pain.*

_Old maguzawa site:Anguwar bayan gari, kano state._ .

Kwance take akan tabarma bayanta jingine da Wani motsatssen matashin kai tana maida
numfashinta a hankli,daidaikun matar makwabta ne a zagaye da ita ana famar
jajantawa ana bata baki,Matar mai anguwar ne ta kara maimaita maganarta tana
cewa"Lallai Sannu hadieza,Allah ya kara sauki, Allah yasa ciwon nakin nan kaffara
ne.

Da kyar Umman take dago kanta inta dan Kare musu kallo sai tace Ameen sai ta kara
maida kallon ta gefe batare da ta kara furta musu uffan ba

Daga ganinta kaga yanayin wacce kwata kwata batajin dadi aranta
,musammn ma yanayin taruwar matan nan agabanta,ita kanta tasan ba Wani abu bane
yake kawo matan makwabta gidanta face gulma da son jin kwakwaf kowa dai nason yaji
asalin labari game da Auren bazata da akayi ma yarta rufaida..

Duk Dama tasan tunanin rufaidar shine silar ragwabewar jikin ta amma tana matukar
tsoron wanda zata sake ta tattauna damuwarta da shi
Ayanzu Bata da kowa na kusa da ita Dan haka ta qwammaci ta cigaba da danne abubuwan
dake damunta masu Nauyi da kuntatawa acikin xuciya.

mijinta Yaa malam ya riga yahana yayansa Koda yin waya da ita inba Wani abu muhimmi
bane ya taso musu,ko da ya tason ma yafison su kirashi direct amma ba ita
ba,Dalilin sa na cewa ai ana zugasu ne Dan su bar gidan mazajensu suki zaman aure.

Tun da ya rabata da su rufaida take cikin tsananin bakin ciki da damuwa and She
have no one to talk to Bare ma ta amayar da kuncin ta waje Kodama zataji dan sauki
sauki a zuciyartan dake mata nauyi.

Ta gama lura cewa wayannan mutanen anguwar nasu kusan Duk jirgi daya ya debosu
acikin su babu mai isashen karatun arabi bare na boko,su basu San komi ba sai
azaban saka Ido da bibiyar rayuwar mutum in tayi tsami suyi ta tsegumi ana dariya
intayi kyau sununa tsantsar bakin ciki da hassadarsu a fili.

Hasalima badon an shede rufaidar da tsananin kamun kaiba da tuni an karade gari da
cewa cikin SHEGE tayi ko ko ace an kamata tana zina shiyasa akayi mata aure irin
wannan babu hidima babu shela kawai agaggauce batare da sanin uban kowa ba.

As usual Tunda suka shigo gidan babu abunda sukeyi sai raha a tsakanin su da
kwakwale kwakwalen magana
Kowa dai burin sa baifi ya fadi wata kalman da zaisa hadieza ta harxuka ta shiga
bude musu duka sirrikanta ba,burinsu ne su baje kunnuwan su kwasa sirrinta cikin
satin nan sai asamu abun bazawa,Ita kuwa hdiza Sam taki kulasu,Koda ma an tambaye
ta silar ciwontan saidai tace ciwon zuciyarta ne ya motsa kuma ma yanzu tanajin
saukin shi,su Sam ba Hakan suke gani atttre da ita ba,Dan shi magulmacin mutum
kusan yafi
Kowani mahalukin Dan adam iya lura da yanayin mutum

aganin su tabbas akwai abunda yake tafiya game da Auren rufaida wanda su basu gane
ba,kuma koma menene sun san tabbas babu dadinji Dan sun dade basuga hadiza acikin
yanayin tashin hanklin irin wanda take ciki yanzu ba

Ana cikin wannan yanayi saiga sallama a kofar gidan sun,bayan kamar minti uku da
ansa sallamar can saiga almajiri ya shigo Niki Niki da kayan makulashe ya shigo da
su ayar babban leda,wata kyakkwar mata ce ke biye dashi fuskarta babu yabo babu
fallasa,tun daga kasar zaninta har tsakar ka suke kallon ta babu kiftawa,"..sallama
alaikum..umma hadieza tana ciki kuwa?,Duk yawansun Nan ba a samu wacce ta iya
amsawa ba sanda umman ta mike da kyar ta amsa maganan fuskarta dauke da murmushin
jin muryan Barister fareesa matazu a tsakar gidan

Lale marhaba fareesatu ce? Ahh sannu da zuwa...


Shigo mana,Umma ta fadi hakan ayayin data Dan mike zaune fuskarta dauke da murmushi

"Ina wunin ku?


Barister fareesa ta Dan rusuna kai ta gaishe su duka,sai ayanzu suka farga daga
azaban kallon tan da sukeyi,.atare duka suka ce uhmmmm Lapya barkanki da
shigowa,tace yawwa,Daf tana shirin zama kusa da umman knan sautin wani magana ya
dakatar da ita, wata magulmaciyar ce data kasa hakura azauna,tace hadiza
Wannan kuma fa?

Take umma tayi Murmushi tace


Maman abdul kenan,ai Kya bari ta zauna ko?...wannan fa antyn su rufaida
ce,Fareesatu ce babban yar gidan Yaa sheik..Atare Suka washe baki "Awooo Allah
sarki,sannunki da zuwa fa? lale marhaban
..Nan da nan suka kara gaisheta kowa na tambada nasa kalar iyayin,daga bisani da
sukaga batayi kalar wacce zata kula haukarsu ba da daddaya suka zame suka basu
waje.

Sai a sannan umma ta juyo a nitse ta kalle Anty fareesan


Tace "yata kin baro gidan lpya?Yaya Hajiya jasmine da yaa zaidu?Hajiya mama fa?ina
fatan yaranki ma Suna Nan kalau Murmushi mai sanyi anty faressan ta saki tana mai
riko hannayen umman cikin tsananin tausaya ma yanayinta aranta tace"Kowa lpya
umma..toh Yaya jikin naki?..kina samun sauki kuwa?Ni kaina na kasa samun sukuni
tunda hjya ta gayamin halinda kike ciki,yau da naji ance yaa malam bayanan shine
Nace to bari inzo inganki,Umma fatan kina samun sauki daiko?ko Hjya mama ma ta
mugun daga hankalinta da tunanin ku Dan Allah ki kwantar da hanklin ki umma,ki
gayamin damuwarki Inda Wani taimakon da zanyi miki sai inyi mikishi yanzu

A hankli umma ta zame hannun ta anata,ta kuma kau da kanta gefe gudun
Kar hawayen da suka ciko idanunta su gangaro.

Koda ta saurare fareesa sai taji kamar garin barkwano aka kara zuzzubawa akan ciwon
dake ciccin zuciyarta,sai taji zuciyar nata na mata Wani irin quna da zafi,Tafi
minti uku cikin Wani irin yanayin bakinciki da tunanin kuncinta mai azabtarwa kuma
marar misaltuwa wannan murmushin dauriyar shikadai yaki kufcewa akan fuskarta

Dagowa tayi cikin tsananin dauriya ta kalle kwayar idanun fareesan bakinta na
shirin buduwa tamkar wacce zata furta Wani abu sai dai wani maqudan hawayene suka
sauko mata a bazata"muryanta na rawa rawa tace.."lapiya na kalau faressa..tafin
hannun tasa ta goge hawayen nata,still basu dena gangarowa,it feels asif she want
to control her self nd her emotions Amma Ina sai tagama takasa iyawa,hawayene masu
rauni da daci ke gangarowa daga cikin kwarmin idanunta,ta daure iya dauriya anma
daga ta budi baki bata iya furta komi sai tace.."lpyarta kalau...Dan riko hannun ta
da Anty fareesan tayi ne yasata ta barke da Wani marayar kuka mai tsuma da shiga
jiki,tanayi ahankli gwanin ban tausayi,Murya na rawa Anty faressa tace"..umma dan
Allah kiyi hakuri kifadamin abunda yake damunki Koda bazan miki maganin yaa malam
ba na tabbata zakiji sauki a zuciyarki..karki bari tunanin su rufaida ya cutar
dake,in kika bar duniyar Nan wazai tsaya musu umma?anan itama sai ta sauke hawayen
ta tanamai tsananin jin tausayin umman..Rungumar ta tayi tana kukan tace"..Umma dan
Allah Kiyi haquri ki samu lpya dukkan tsanani yana tare da sauki,da kyar umma gyada
kai cikin danne ciwon datakeji aranta ta dauke kukan chak snn da ta dago,Dan kallon
ta shiga yi
Tace fareesatu bani da kowa fa a duniyan nan sai Y'aya na,gashi ya rabani da su
dukan su,.shin Taya hanklin uwa zai kwanta bayan bata San halin da yayanta suke
ciki da rayuwarsu ba? rufaida tana can wajen wanda bamu San shi bamu kuma San
yanayin rayuwar sa ba.
Yau In Wani abu mummuna ma ya faru da Ita ina zan sani?ya hana su kira ya hanani
neman su..ni Sam bansan me nakeyi da rayuwata ba..
Ashe haka maraya yake shan kuncin arayuwarsa?tunda na aure kawunku nake cikin halin
kewar iyayena na tabbas na gwammaci na zauna da iyayen da suka yarda ni a bola da
in zauna da mutum irin yaa malam,wanda Duk Wani farincikan ka sai ya tsinka shi ya
yasar,...Nide Allah na Gani Duk Wani nau'in wahala da mugun halin da yayana zasu
shiga bazan taba yafewa ba kuma Alhakinsu na wuyarsa..Wani zazzafar numfashi taja
alaman takaicin furta maganan ya shigeta sosai..
Wani kalman zata furta kawai saiga hawaye rututu Suna saukowa daga idanun ta kamar
an kunna su Atake Anty faressa ta share hawayen ta ta matso kusa daf da Ita cikin
yanayin rarrashinta tana mai dan shafa mata bayanta a hankli,tace "umma babu abunda
yafi karfin addua,kiyi fatan rayuwa mai kyau wa yayanki a Duk Inda suke,Addua yana
sauya qaddara daga mummuna ya dawo kyakkyawa ina miki fatan samun sauki umma,sannan
kisa aranki ni ina tare dake,insha Allahu Allah bazai barsu rufaida a hannun wani
mugu ba
..Nakasahiyar Murmushin ta mai tafe da hawaye ta sauke tana kallon fareesan"..tace
toh shikenan fareesa na ji shawararki..Allah ya miki albarka Allah ya saka muku da
alheri dake da iyayenki nasan kunyi iya bakin kokarin ku akaina da Yaya na.Yanzu
dai ki zauna kihuta,jikina da Dan sauki bari inshiga ciki in samo miki ruwa..da
sauri antumy reesan ta rikota tace A'a umma kibarshi kawai,saita mata karya tace
inama azumin litinin da alhamis,kedai zauna kici abincin Dana kawo miki

Murmushi kawai tayi Dan rabonta dataji sha'awar cin Wani abinci tun satin daya wuce
Amma sabida damuwar datagani a idanun faresatun yasa tace zata ci "..
Miqewa Anty fareesa tayi ta shiga ciki Jim kadan ta dawo da plates har guda biyu da
serving spoon Dana cin abinci,ajewa tayi sannan ta koma ta debo kofuna ta kawosu,
ledojin data shigo dasu ta bubbude ta fidda Dan madaidaicin cooler abinci da sauran
abubuwan ciye ciye data kawo

Gyara zama umma tayi tanata kallon yadda ta ke saka mata abincin,komin ta a nitse
yake tamkar yarta rufaida,fried chicken stew ne da spagehti,adan roba haka kuma
tayi couslou mai kyau ta hada mata dashi da fruit salad da ruwan gora mai sanyi
Tana kammalawa Mika mata tayi tana Dan murmushi umma ta amshi abincin badon ranta
yaso ba,a hanklli ta shiga ci sai dai Duk hanklinta naga kan yayanta ne musamman ma
rufaida..koma Suna samun abincin suci ko Yaya ma take ciki?shin lpyarta kalau? Duk
dai bata sani ba,kuma ta maidashi abun damuwarta.

Tana kan ci anty fareesa ta shiga yayyanka mata fruits daga cikin wayanda ta kawo
abarba ne da apple da kuma lemo sai kankana da ayaba.

Umma zan aje miki wannan a fridge in anjima saiki sha.


Yanzu kam nafiso inga kinci abincin nan sosai sabida jikinki babu kwari,karamin
Ajiyar zuciya umma ta sauke tace Toh faresatu Allah dai yy miki albarka. .tace
Ameen,"can umma tace "uhm dama zan samu wanda zai tayani ci ne Dan bana jin dadin
cin abinci ni kadai, babu tantama
Anty fareesa ta bar Duk abunda takeyi tawanke hannunta ta taho suka hau ci
tare,mamaki sosai ta bawa umman saidai batace mata uffan ba dake ta fahimce meyasa
da can din tace mata tana azumin
'babu laifi sosai Anty reesa ta ja umma ta cika cikinta da abincin tam,sosai take
nuna mata kulawa da tausayi Duk dama ata Wani fannin Hakan kusan umarnin
mahaifiyarta ne da kuma kakarta hjya mama Dan ako yaushe basada abokiyar tada
damuwarsu sai ita

She is not planning tama gaya musu cewa tazo din,Dan tasan inhar ta fada to tabbas
Hajiya mama zata iya barbada maganan awaje har yaje kunnen yaa malam da ko kadan
bata son yaji cewa tana zuwa bare a kara saka umma acikin Wani matsalar..

Sosai umma ta samu relieve da kasancewar anty fareesa atare da Ita yau,wacce bata
bar gidan ba saida ta gama mata aikin komi ta tsaftace mata gida.

Bayan kwana biyu haka ta kara dawowa each time taxo saita nemi taji damuwarta badon
komi ba danta tayata rage abubuwan datake dannewa a zuciyarta tana fama da azaban
nauyinsu itakadai..

Barister fareesa tayi iya kokarinta a satin har saida umma ta soma dawowa hayyacin
ta..Wani bin inta mata hira harka ga tana dariya sosai

To aranar da yaa malam zai dawo ne sukayi ban kwana kuma aranan ne faressan take
hadasu awaya da su hjya jasmine wacce ta gaya mata cewa sun yi tafiya da mijinta
Yaa sheik suna can Abuja..

Fatan alheri tayi musu sannan tayi godiya,she was bit ok yanzu kam data samu
wayanda suka Dan kwantar mata hankli wajen gaggaya mata maganganu masu sauki wanda
suka kara mata jib karfin gwiwar fuskantar rayuwa..

Abu daya kawai tasaka aranta yanzu kuma shine Allah


..dukkan lamarinta da na yayan ta gaba daya ta mikka masa
Ta kuma saka aranta cewa zai Kare mata yayanta a Duk Inda suke a Duk halin da suke
ciki..

*Bayan kwana biyu*


Agogon _Mariano de veio_ din dake manne jikin bango ne yayi ticking dot 6:30am dai
dai na safiya tare da yin sautin alarm mai karar morning scent wanda tuni ya
gauraye wajen da kara mai cikka kunne.

Tashi yayi tare da mikewa daga kan lallausan katafaren gadon da yake kwance
akai,yana mai karanto adduar tashi daga bacci i.e Alhamdulillahillazi ahyana ba'a
dama amatana wa illaihin nnushur sannan ya kara dayiwa Annabi (SAW) salati

Dagowa yayi sann ya juya ya kalli agogon da ya farkar dashi daga bacci yaga har
6:35am tayi,da sauri ya diro kasa daga nan baijira ba ya fada toilet din dake cikin
dakinshi

cikin hanzari ya saka toothpaste acikin brush dinsa wanda yake fari kal brand din
bojaler senteler,da sauri sauri yayi brushing teeth dinsa ya kunna shower yay wanka
sannan ya fito daga toilet din daure da hadadden white body towel da kuma wani dan
karamin towel din a hannunshi yana famar goge fuskarshi da ita har ya karaso gaban
wani babban mirror da mutum kan iya kallon kanshi gaba daya tun daga kai har kafa
yana kare makansa kallo,..

yana cikin karasa goge kanshin kenan zai shafa mai yaji karar wayarshi na
ringing,Dan daga girarsa sama yy da har yayi kaman bazai dauka ba sai kuma ya juya
ya karasa inda wayar take yana ganin mai kiran da sauri yayi maza ya dauka tare da
neman wajen zama cikin risina kai mai nuna alamar tsantsar girmamawa tamkar mai
Kiran na gabanshi zama yayi kamin ya kara wayar a kunnanshi tare da cewa Hello
mummy kin tashi lpya?Daga daya bangaren aka amsa da cewa lpya Alhamdulillah
sannan aka sake ce mishi harka shirya ka fita ne yace à ah mumy Amma saura kadan
yanzu zan shirya in fita

tace ok,uhm yawwa Dama munyi magana da Aina'u ne tace ta kikkiraka baka dagawa ko
lafiya?

Take walwalar fuskan sa ta dauke tuno da abunda ya afku jiya, Dan shiru yayi sannan
yace lpya kalau mumy bacci nayi dawuri or..or maybe I wasn't aware..

Tace toh saika nemeta pls..it's asif she is tensed ni bangane mata ba,ko Hala bata
San zaka dawo nigeria Ajiyan bane oho?I dint know that she is not back yet Ni tun
ranar da tace min zasuje kadunar ma bamu kara magana awaya ba,but yestade she told
me dat you ain't picking up..nikuma bana gidan ma bare ince a kiraka ka amsa.

Adan gaggauce Yace "No..Karki damu mama,I will call her..bye.

Yana fadan Hakan ya katse wayar sa batare daya jira Wani furucinta ba,da alamar
ranshi ya lalace.

Closet din kayanshi ya bude sannan ya dauko wani sky blue din getzner mai laushi da
tsada ya saka ajikinshi,ya bude wata madaidaicyr transparent visconte safe ya dauko
cuff links dinshi masu azaban kyau na kamfanin Mandarina duck sannan ya sanya su a
hannayen rigartasa tare da dauko hularsa ta Zanna bukar shima sky blue mai ratsin
brownish_black da dot din red ya seta Dede a kanshi kamar da kan akayi hular ta
zauna d'as das,agogon shi na rolex oyster ya makala a hannunshi na dama sannan ya
dauki Turaren paco rabane da Calvin Klein dake gaban mirror dinshin yafesasu a
jikinshi
Duk Inda ya juya kansa qamshin ne ke binshi
... kamin ya koma gaban wata small coffee table,hannu ya Mika ya dauki car key din
motarsa dake ajiye akai da kuma wayarsa daya jefata acikin aljihu sannan ya jawo
takalminshi baqi half cover ya fito daga dakin yana saukowa yana dan kallon agogon
hannun shi yaga wai har bakwai da rabi tayi
Saukowa yake daga kan benen cikin kwanciyar hankali da natsuwa har ya karasa sauka
ya isa katafaren parlourn su, karasowa yayi cikin parlourn ya isa wajen wani
dattijon mutum mai dan haske yana sanye da manyan kaya na alfarma , sanye yake da
farin glasshi à idonshi hannunshi kuma riqe yake da Wani katoton littafin sharia
at same time ya saka tashar Iqra yana jin yadda yaran musulmai ke nuna farin ciki
ga ubangijinsu wajen saukar da karatun qur'anin sa mai girma da sukayi.

gabanshi kuma glass table ne dauke da hadadden royal flask din tea an zuba Kadan a
dan karamin transparent kofi na shayi,Nan ya karasa gaban sa tare da zama dab da
kafan dattijon tare da Ce mishi "fatan ka tashi lpya Abbu?Barka da dawowa,
Sauke lttafin dattijon yay daga idanun sa yadan kallesa kadan yace barka dai mufrad
ka tashi lafiya? yace Alhamdulillah abbu sannan yace mishi Jiya na tura Adamu da
aika wajen ka an sanar maka?yace min ka rufe kofa kuma wayoyinka ma duk a kashe

A hankli yace ehh Abbu na gajine jiyan shiyasa na shiga da wuri na kwanta,Amma
kauyukan da kace aje kai zakka an gayamin wai hanyoyinsu babu kyau amma keeyan ya
kirani ya fadamin
Komi ya tafi daidai

Atakaice dattijon Yace ehh tun jiya ya kirani,daga Nan shima yace okay bari in
shiga inga Hajiya mama dan tun safe ta aika a kirani ban San meye matsalarta ba

murmushinsu na manya kawai alhj zayd yy yace ai Hajiya tun karfe biyar ta tashi
bata koma ba sai da tashi kowa har masu aikin gidan nan,kaga tun sassafe aketa
hidiman dafe dafe.hmmmn

Dan murmushi yay yace ai Hajiya akwai kokari,ya karashe maganan sa Tare da miqewa
tsaye,"na barka lpya Abbu..
gyada kai kawai yay ya Dan kallon sa harya sauka daga kan matakala da basu fi taku
sha biyar ba yabi wata hanya har ya isa bangaren kakarsu tare da yar sallama a
bakin kofar Wani Text ne ya shigo wayarsa adaidai lokacin da yay knocking kofar
palorn sai ya tsaya karantawa,daga ciki kuwa nazli ce a zaune akan dinning table
tana shan corflakes wanda ta tula masa rabin kwalin madarar dano da dan water flask
haka agabanta dake bata ma iya shan shi da ruwan sanyi ba.

Daga cikin palon kuma Wani hadadden matashin saurayi ne wanda kwata kwata bazai
wuce 25 years ba ya nitsu sosai ya maida hankalin sa agaban wani babban tv screen
wanda already ya jona da wayarsa ta iphone yana kan buga video game dinsa mai suna
Assassin's creed da alaman dukka hanklin sa nakai

Daga ta dayan bangaren kuma shukra ce akan cinyar yar tsofuwar sun babu abunda take
sai rabza mata shagwaba,tayi nasha nasha akan cinyarta da system akan cikinta Suna
jin wata waqa tare..
Jin an kara yin sallamar yasa ta harare su duka tace
"To wa zaije ya bude muku kofar..

Cikin su kowa ya turo baki,da alaman keeyan kam ko jinsu bayayi,"da gefen ido
shukra ta bibbisu da kallon kasan Ido sannan ta dada gyara kwanciyarta tana tabe
baki..Nide bazanje ba wallahy
Ai nagaya maki tun jiya na fadi ciwo ma fa kafa na yakeyi
Hjy tace I min shiru waye baisan halinki ba shukra?dagowa ta karayi tana
dubanta ..to ke kitashi kije mana ai Nan falon ki ne,baki bude hjy mama tace
In tashi inje ko?toh saukar min da wannan gingrimin kan naki a jikina ki tafi can
dashi,ai ba kurguwa uwata ta haifeni ba kune dai
Kuka lakawa kanku sakalci,narkewa ajikinta shukra ta karayi,hjy Dan Allah Kar ki je
ni gaskiya bana son in mike zaune,"..a hankli take kallon yayun nata tace baga su
Nan zaune ba?su din me sukeyi,hjy taja kunnen ta,cikin biye mata itama kasa kasa ta
furta maganan ta tace eh lallai kam to bari dai sujiyoki keeyan kadai ya ishe ki
anan, sannan ta juyo ta kalle nazli dake shan cornflake dinta hankli kwance
"Bokan turai ai Kya tashi ki bude mana kofar ko?ko kema kin karya kafan ne inje
dakaina,nazli batace uffan ba ta miqe ta nufi kofar ta bude,gaban ta ne yy mummunan
faduwa ganin yaa muffy ne a tsaye da uban sauri ta bashi hanya ya wuce tana binshi
da gaisuwa,"..good morning yaa muffy".
Muryan ta na Dan rawa ta ce hakan kallon 2 scnds ya mata sannan yace
Morning,me kikeyi a gida?tace hutu aka bamu..shi ne hjya tace wai nadawo
Nigeria,shekaran jiya na dawo..
Wani irin kallon ya wtsa mata ya tabe bakin sa sannan ya furta".Good for you
Now..excuse me.
Matsawa tayi can gefe da shi har ya karaso ciki dawuri ta koma kan dinning din ta
zauna ta cigaba da shan cornflakes dinta

Shima wajen zaman ya samar makan sa kusa daf da su hjiya ganin yadda dukan su suka
sha jinin jikinsu yasa shi hade rai yy tamkar bai ma gansu ba

"Keeyan ne ya juyo ya fara gaishe sa ya amsa masa normally ,baima jira ba ya katse
kallon game din San kawai yay waje,a hankli shukra ta janye jikinta zata miqe saura
kiris ta fadi
"Get out of here ya daka mata tsawa sanda ta kara tsorata,hjy ta riko ta"a'a ya
haka yarinya ta tashi xata gaishe ka zaka Wani hantare ta?.
Kuma fa kafarta ya karye...baima kula mgn da kyau ba ya furta"to meya hanata zuwa
asibiti?ita yarinyace da sai angaya mata..ya furta hakan a hankli yana mai relaxing
kansa akan cushion din,cike da barin Murya shkra tace..ai Hjya ce..yay saurin
dakatar da ita da idanun sa
."Shut ur mouth..ba dake nake magana ba..meit ta nade bakin taja tayi shiru tayi
tsuru tsuru ta rasa meyasa yaa muff baya saurara mata arayuwa,
Hjya ma batace musu uffan ba nazli ta gama ta tattara cups din takai kitchen daga
Nan bata kara saukowa ba,shukra ta zame tabi bayanta a sudade..

"Ke bazaki saka Ido akansu ba.


Islamiyar da kika ce za' ana koya musu fa..one is busy eating rubbish kinbi kin
sakalta wann wawaiyar ta girma bata San ta girma ba,gwara ma maska(keeyan) atleast
hutawa yakeyi..

Ai dole zaka ce haka kabi bayan Dan uwanka namiji dake buga game din banza a wofi
sabida sukam zunubi kaga suke aikatawa ko?

Dan tsaki ya sake kasar wuyar sa


Why did u call me
Meye?ya dage qirar sa sama yana dubanta a tsime.

Ajiyan zuciya ta sauke ta danyi shiruuu kai kace ba ita ta gama masifa ba"..can ta
juyo ta kalle shi ganin ya dauko bootle water yana shirin bude murfin da alaman
zaisha,yasa ta kyale sa harya saida ya gama sha yy hamdala..gyara zamanta tayi
Uhmm magaji?ganin ya shareta yasa ta saka fuskar kuliya tace dama wata magana ne ke
tafe dani,Idanunshi ya wara akanta da alaman yanaji..Dan shiru tayi sannan ta sauke
Wani sasanyar Ajiyan zuciya"...Akan kawun ka ne?
Nace ko zaka iyayin anfani da mutanen ka ka binciko min
Shi Ina son insan halinda jikoki na suke ciki dan Allah magaji kataimaka min bana
bacci inna tuno su..Nan da nan muryan ta ya sauya kalar kuka yace hmm,"tou meyasame
su su kuma,ta fashe da kuka ai dama baka damu ma dasu ba ta ina zaka San damuwarsu?
yan uwanka ne fa mufrad?hr ace baka san halinda yayan kawunka suke ciki ba,kukan ta
karawa sauti kamar wanda aka bugeta,yy shiru yana kallon ta sannan ya dauke kansa
akanta

Har saida ta sasaauta kukan sannan ya juyo,


"Ki fadamin meyene? ni bazama nake ba bare in sani..Sanin kanki ne abhu yace Kar
muje gidan kawu Wani hidima Arne fa yake ce masa
Tace eh Amma ai yan uwan juna ne kuma ni na haifesu duka...hannunka bazai rube
kayanke kayar ba tunda shi yace babu ruwanaa ai kai saika na kulawa da rayuwarsu
ko?

Hmm kawai yace bayan wasu mintina yace toh ni me kike so nayi musu naga dai dukkan
su matan aure ne kowa tana gidan mijinta

Eh nasan da Hakan Amma ai auren bada son ransu bane,yafa hana kowa yaje musu kuma
ya hanasu kawo ziyara gida...

Dan Tsaki ya sake yace"..Kuma suka yarda masa ahakan?it's thy choice den..
Dan daure fuskarta tayi ta shiga mita kasar wuyarta tana ta fade fade kusan anan
yaji Duk abunda ya afko daya baya Nan

Ganin abuntan bana karewa bane yasa shi ya amsa ta amma badon yaso ba,miqewa tsaye
yayi da alamn ficewa zaiyi yace insha Allah Zan sa a duba miki halin da ake
ciki,Amma saina nemi izini daga wajen abbu
Dan share fuskarta tayi da bakin mayafinta tana mai washe baki tace toh
shikenan,Dan Allah dai ataimaka musu magaji,Duk Inda naka yake au naka ne,ya gyada
kansa,dan
Murmushi tasakar masa hade da saka masa albarka
Daga Nan ya sakai ya fice a sashin.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 9
*Destiny At fault.*

_9.30am:ivy cottage U.S.A._

Hasken ranar da ya hudo windown dakintan ne ya sata bude idon ta a hankali..

ranan da ta gani ne ya sa ta wara yan madaidaitan idanuntan ta dubi karamin agogon


dake kan bed side drawer taga har 9:30, da tsalle ta sauko daga kan gadon gashinta
mai tsayi da cika da ya barbaje tana bacci ta kama ta hade su in a messy bun sannan
ta sauko

toilet ta nufa ta kuskure bakinta da mouth wash tayi maza ta tube kayanta sannan ta
kunna shower tana mai sake ma jikintan ruwan sanyi, can ta fito daga wankar bata
tsaya yin wata wata ba ta maida kayan jikinta tsaf kamar yadda tasaba Dan dama
sukadai ne gareta bata da Wani kaya.

Daga Nan fridge din dakin ta bude ta dauko ruwan sanyi ta sha kadan sai ta mayar da
gorar shima ta ajiye,Wani nannauyan Ajiyan zuciya ne ya kufce mata mai alaman
dawowa da Ita cikin hayyacinta,Dan juyowa tayi tana shirin komawa bakin gado caraf
sai idanunta suka ci Karo da Wani faranti a lullube da farar wrap da alamar abincin
ta Aka aje mata kamar dai yadda aka saba yi a kullum

Gaban abincin ta nufa ta bude wrap din a hankli tana kallon abunda ke ciki,normal
chips tagani da omaletes saida wani abu kamar sandwiches a dukunkune Agefe
She is very hungry saidai gaba daya abun duniya ya dame zuciyarta sai taji kwata
kwata ma kamar bata sha'awar cin komi,yau kwananta 7 kenan da zuwa Nan akoyaushe
tana kirgawa Amma Koda sau daya ne ba'a barta tafito ba kuma shima mijin nata baizo
mata ba...

Tunda wancan matar ta kawo mata abinci da toiletries a ranar farkon zuwarta daga
Nan sai bata kara ganin Wani halitta da idanunta ba,ita dai zama kawai takeyi cikin
rasa yadda zatayi da rayuwarta,gashi ita ba son magana takeyi barema tace zata
tambayesu Inda Alhajin yake,but now dataji ta a matse she is really feeling ready
nd eager to ask Dan zaman kadaicin Nan sosai yafara razanata,she is nearly
depressed alone,babu waya babu tv,daga gado sai wardrobe da Dan fridge wanda batama
sanin lokacin da ake kulawa dashi,most time saita farka daga bacci ma take ganin an
sasaaka mata drinks da ruwa an jona mata Duk Wani abun datake bukata.

For the past 7 days bata San wayake kawo mata abinci ba,and she only get to eat
food 2 times a day, da safe da kuma yamma,yanzu haka Da wuya in ba sanda takoma
bacci bane aka shigo aka aje mata wannan abincin,Babu mijin nata babu waccan matar
sannan bata ganin masu kawo mata abinci.

A Yadda tayi tsammanin gidan mijinta shine daga tazo zataga mata biyu da yara da
kuma ango mai dokin amaryan sa
But none of this have happen yet

Abubuwan mamaki ne kawai yaketa faruwa da ita Dan Sam bata gane ina rayuwan ta ya
dosa ba,is bcoming clear to her dat she is being treated like a hostage,kamar wacce
aka Sato ta za'ayi Wani abu da Ita.

Dan daga tazauna tunani babu abunda take juyawa aranta sai yanayin rayuwarta anan
din, komi sounds really odd and strange Abinci sau biyu arana,daki kullum a kulle
and no one is visiting her bare ajega bata waya.
Ayanzu Komai mamaki da tsoro yake bata

Haka kuma rayuwanta ya kasance inta gaji da bacci tayi kuka inta gaji da kuka ta
bude window tayita kallon waje,gashi da akamar anguwar babu kowa Dan takan fi awa
uku tana kallon kasa ta waje Amma bata ganin wulgawar kowa Sai daidaikun motoci...

Idanunta is alwys wet,jikin ta Kullum a nannade yake da hannayenta kamar maijin


sanyi,she look so pale and agitated tamkar wacce ciwon depression yake shirin
kamawa..

A dan dolenta ta zauna ta Dan taba chips din batama wani ci dayawa ba ta miqe tsaye
tayi bathrum ta wanke hannunta da bakinta sann ta fito.

Gadonta ta koma ta dukunkune kanta a gefe guda,addua babu wanda batayi Amma still
ji take kamar ta kashe kanta tsaban batajin dadi rayuwa
She is sooo lonely frustrated and depressed at same time,Kullum takan runtse idanun
ta tayi shiruuu na tsawon lokaci wai Koda zata danji nitsuwa saidai bata iya bude
idon shikansa face zafafan hawaye masu azaban radadi da ciwo sun kassara shi

Babu irin kokarin da batayi danta cimma burinta na ganin mai kawo mata abinci,Wani
bin haka zata hana kanta bacci tana gadi Amma Duk abnza so take lallai ta tambayesu
shin ina mutanen gidan kuma meyasa ake kulleta Amma Ina haryau dai bata taba cin
sa'ar su ba

Bayan kwana biyu da taga abun babu ci saita hakura kawai ta shiga maimaita bitan
karatun qur'ani iya wanda tayi hadda ta maidashi daily routine sabida tana tsananin
bukatar abunda zai daidaita mata tunani ya kuma kubutar da Ita daga haukacewar da
kwakwalta yake so yayi.

Haka Rayuwanta ya kasance harna tsawon sati biyu babu Wani canji,ranar tana bacci
kwasam saita somajin Wani irin motsi motsi da kara kara,cikin sauri ta farka tare
da bude idanunta a mugun razane saidai bata kwatanta kunna wuta ba Jin kamar ba
daga dakinta motsin yakeba saidai tabbas tasan motsin agidan Nan ne..

Wani lumshe idanunta tayi Jin yadda kirjinta yake tsanata bugu,Dada Kasa kunnuwanta
tayi nadan wasu lokuta can ta soma juyo muryan mutane da kuka kuka abun dai gashi
nan gaba daya bata gane meke faruwa ba,ta dade ahakan,cikin yanayin dauke numfashin
ta cak,a hankli ta sauke kafafunta akasa cikin sanda ta iso daf da baqin kofa,
tsaye tayi abakin kofar na Dan wasu mintina tanakan jiyo sautin ihun,sai can kafin
tafarajin shiru daga Nan saita bata kara Jin motsin komi ba..

A haka ta kwana cikin tsananin tsoro da razana baccin ma gaba daya kasa yinshi
tayi,washe gari ma haka ya sake faruwa,haka ta rinka Jin ihun da motsi,hakama next
day,har sanda ta soma jin ihun da akeyi ya Dan matso kusa a daf daf da ita kuma
tabbas tagane cewa ihun mace ce wanda take cikin tsananin bukatar taimako

Tunda take arayuwarta bata taba sanin cewa tsoro da razana kan iya saka mutum
fadawa ciwo ba sai akanta,Dan tunda wannan ihun ihun ya farayin tsanani sai ta
somajin kamar zazzafar zazzabi ne yake ta shiganta, aranta gani take kamar gidan
yankan kai kawai aka kawota za a yankata ne sai ayi kudi da Ita.

Kukan datayi a satin nan Allah ne kawai yasan adadin sa


Addua da neman taimakon gaggawa babu wanda batayi shi ba,and each time she tried to
open d door sai tajishi gam gam da alamn ta waje ma ake kulleta

After 2 days kwance take akan gadon tan ta dunkule jikinta a waje guda da alaman
Wani azaban zazzabine mai tsananin zafi ya shigeta harya yake hanata iya miqewa..

Ga abincin yau da na jiya duk bata samu taci ba,she was soo weak harta sallame
barin duniyar kawai Gani take kamar zata mutu,cikin wannn yanayi after like 2hrs ta
fara bude idanunta da sukayi jaaa tsaban ruwan dake fita aciki,ji tayi kamar ana
taba kofar da alaman motsin mutum cikin axama ta ware idanunta,Jim kadan matar Nan
ta shigo wanda hakan yasa ta miqewa zaune batare da ta kula da yanayin zafin ciwon
bama,Tun kan matar tayi mata magana Wani rusashiyar kuka ne ya kufce mata..kara
fashewa tayi da Wani irin kuka mai tafe da tsantsar razana tace "malama Dan Allah
ki fitar da ni daga nan,na hadaki da Allah ki cece ni,pls ni zan koma gidan iyaye
na...kallonta matar ta cigaba dayi can ta basar tace "magani akace in kawo
miki,"tace waye yasan banda lpya bayan babu nake gani yake shigo min?koke ce kike
kawomin abinci?toh meyasa zakuna kulle ni,am scared...please..where I'm i? ihun me
nake yawan ji da daddre?ina shi mai gidan Dan Allah,
ihun mace fa nake ji kamar ana yankata,pls who are u ppl...
Da sauri matar ta matso kusa daf da ita cikin toshe mata baki da alamar bataso ta
kara furta Wani tambayar
,shhhh ta furta tana kallon cikin kwayar idanun rufaidar da pleading eyes da alaman
tanajin tausayinta sosai,but it's seems like thy are being watch in a control
room,matar tana sana da cewa Duk Wani motsin su ana kallo.
Cikin sigarr rarrashi ta Dan shafa kanta still bata ce mata uffan game da
tambayoyin datayi mata ba,maganin data shigo dashi kawai ta bude ta miqa mata tace
mata tasha,a Babu yadda ta iya ta amsa ta sha din, daga Nan ma amai ta dingaji daya
tsananta mata sai ta mike ta nufi toilet kafin ta dawo tazo ta tarar da dakin babu
kowa alaman har matan ta fice abunta.

cike da sanyin jiki ta karasa zuwa kan gadon,kwanciya tayi a sulale Cikin tsananin
rasa abunda ke mata dadi,Wani lumshe idanunta tayi cikin tsananin rudani tabbas yau
da Ita ba musulma bace da tuni ta yanke hukuncin kashe kanta kodanma ta huta da
azaban rudanin datake ciki

Haka tayi ta zama acikin wannan yanayin,by 7pm ta shiga alwala tazo ta samu har an
aje mata abincin ta,kwata kwata bata iya ci ba haka ta dinga kwaxa amai, da misalin
10pm na dare,tsantsar azaba da gajiya ne yasa bacci mai nauyi ya mata bazata bacci
ya dauketa,Wani irin juyi take cikin baccin daga Gani kasan ba dadinsa take ji
ba,after like 30 mint Wani sabon ihun ya tayar da Ita..
A mugun razane ta farka rike da kirjinta dayaketa bugu kamar zai fita bakinta dauke
da kalmar innalillahi wa inna ilaihi rajiun..

"Wayyo Allah na..


Wayyo Allahna
Sai kuma numfashi da uban nishi mai mugun tada hankli da kada ruwan ciki dayake
biyo baya.

As usual jikinta na rawa rawa ta iso har bakin door din ta kasa kunnunwanta
Tana dada Jin ihun

Zama tayi abakin kofar ta jingine bayanta kadan tana kkrin cusa kanta a tsakankanun
cinyiyonta Jin tsabar yadda zuciyarta yake bugawa da azaban tsoro..

Dan kadan ta motsa jikinta da alamar tana shirin gyara zamanta sai kiiiiiiiiiiii
taji alaman budewar kofar a mugun firgice ta miqe tsaye tamkar wacce zatayi tumbul
taci da kasa Tabi Ta matsa da mugun sauri tayi can da baya

Wani irin bugun balai kirjinta yake sai diffff difff diff numfashinta yake sauka
kamar wanda zai dauke gaba daya,gani tayi kofarta ya Budu kadan Amma har yanzu babu
wanda ya shigo ciki,tafi mintina arbain cikin tsananin tsoro tana tsaye tana ta
kallon kofar,ganin kamar babu motsin kowa anan kusa yasata tayi mastering courage
da kyar ta fara karasowa gaban door din ahankli a hankli...

Tafiya take tanajin yadda bugun kirjinta yake mugun karuwa,tsayuwar cak tayi a
bakin door din dan da kyar take iya motsa hannun ta dake famar rawa Kar Kar kamar
wacca aka zubawa kankara

Lekawa kadan tayi ganin babu kowa yasata taji relieve,sai ta dubi kofar da kyau, da
alamar tun safe da matar Nan tazo fita ne ta manta ta barmata kofar ahaka a
bude,she dnt even notice,sai taji Wani irin haushin rashin sanin Hakan ne
yakamata,ai da tuni ta ficce waje ta nemawa kanta hanyar guduwa agidan saidai Duk
abunda zai faru ya faru...

Kara lekowa tayi ahankli tana famar zaro idanun ta waje Wani zuru zuru tayi da
idanun tamkar wata babban barauniya,cikin dabara ta sulalo jikinta ajikin kofar ta
fice dama ta dade da burin son sanin me ake aikatawa ma mata agidan Nan kuma Nan
din ma ina ne?sai kawai ta yanke hukunci aranta cewa koma menene ma ita guduwa
kawai zatayi..

Tafiya ta somayi a sulale tanamai maida hanklinta ga Inda tafiye Jin waccan
ihun,Wani irin tsorone yake kassara mata gabobin jiki,ko inanta karkarwa yake Amma
Sam bata fasa ba,thank goodness kafafunta babu takalma bare ajiyo Wani motsinta

Kimanin kofuna 5 ta wuce wanda taga dukansu irin nata ne wanda take ciki saidai
harta wucen bataji motsin kowa ba,tsayawa tayi cak a kofa na shida Jin yadda
gabanta yayi mummunan fadi,daf kofar data tsayan taji Wani abu kamar alamar motsi
motsi

Firgita tayi Kamar dai zata je jikin kofar atake sai taji kafafunta sun mata
nauyi,ta dade a Hakan sannan tayi mastering courage ta karasa daf da daf,hannun ta
dake rawa rawa takai jikin kofar sannan ta aje kunnen akai tana jiyo sautinsu haka
ta dinga jiyo me ake cewa

"It's a gang rape"..

"Wayyo Allah, gabanta ne ya wani irin bugawa da tsananin qarfi,take kanta yayi kara
kamar wanda aka dandatsa mata shi da katon guduma..

Dauke numfashinta tayi chak ta kuma yi tsitttt tana kan Jin conversation
dinsu,wanda sukeyinshi cikin izgili da mugunta can ta shiga girgiza kanta a firgice
tuni idanunta suka kawo ruwa cikin ranta tace..."Ciniki?
" siyar da Ita?
Innalillahi Masu siyar da mutane ne

Bata masan lokacin data janye jikinta daga jikin kofar a mugun firgice ba,daga
kafafunta tayi alaman zata bar wajen Wani azaban karane ya razanata mai dauke da
tsananin ciwo da azaba wanda ya fito daga cikin dakin,tunma kafin ta sauke
numfashin ta dake shirin barin jikinta kafartan ta yaja ta da jiri ta fadi tim
akasa,tabi ta tashi agigice,...."kuyi min rai". ...Dan Allah ku kyaleni...wayyo
Allah na..na shiga uku...mutuwa zanyi
Dan Allah kubarni
Wayyo Allah na shiga uku..Allah ka dauke raina in fita daga wannan azabar

A rikice rufaida ta soma ja da baya idanunta sun wanke fuskarta da uban hawayen
tsoro sautin ihun ya gama cike mata kunnenta da kwalwakta,itama ji take kamar ta
kurma ihun saidai bazata iyama bude bakinta ba sakamakon barin dayakeyi karkar,da
kyar ta miqe tsaye
Cikin tsananin sauri ta juya ta cigaba da tafiyarta gaba cikin neman hanyar da zata
tsiratar da kanta gaba daya hayyacinta baya jikinta

Batako yi nisa ba tasoma jin alamar wani motsi,tsayawa tayi cak,zuciyanta na difff
difff ji take kamar kurwanta zai fito waje,Jin kamar mutum ne yake shirin
tunkarota yasa ta Firgita ta deba a guje saidai bata iya tantance inane kofar
dakintan ba,Nan danan ta mannu da bango cikin tsananin razana ta dauke numfashinta
gaba daya,ji kawai tayi an finciko ta daga Nan sai bata karasanin meya faru ba sai
washe gari data farka ta tsinci kanta awani rufaffen daki a shimfedeta akan gado..

A hankli ta shiga wara idanuntan da suka kumbura sukutum sukayi Wani luiii da su
tamkar na wacce take shirin gangarar mutuwa.

Gabobin jikinta da zuciyarta gaba daya sun nakasa da azaban razanar datayi ji take
kamar ta dauke numfashinta ace mata batama duniyar..
Saidai ganin matar Nan akanta datayi ne yake shirin daidaita mata hankli,da kyar ta
iya bude bakinta sautin maganan ta ya shiga fita a karkarye
,"k .u..yi ha..k..uri
Da..n Alla..h kuyi hak...uri,wallhy ban muku komi ba..
Ku kyaleni na tafi gidan mu,wayyo Allah na umma na wayyo umma na shiga uku wallhy
kasheni zasuyi..

Matar batace kala ba saima kallonta datakeyi ganin bama a hayyacinta take ba.

Wani irin kukan azaba da tsananin razana takeyi jikinta na tsananin karkawa,da
dukkan zuciyarta take kukan tana magiya tana mai rokon amata rai..

Can matar ta taho kusa da ita,batare da cewa komi ba ta dagota ta zaunar da


Ita,kallon 2 snds ta mata sann..tace
"..Ke, kiyi shiru...ina rufaida bata ma gane me ake furta mata kukan kawai takeyi
"Ki yi shiru mana
Wai so kike akamaki?
Shirun tayi atake sakamakon tsawar da matar ta daka mata
....
Dan shiru tayi sannan ta kara fashewa da Wani irin razanannen kuka mai tsuma zuciya
da karya garkuwan jiki,ta cigabayi a hankli,
can sama sama numfashinta yake harbawa kamar wanda zata shide, sheashekarta ma da
qarfin sa yake saukowa Dan hatta idanunta bata iya budeshi tsaban yadda ruwan
hawaye ke ambaliya akan fuskartan yana gangarowa
,cikin tsananin rawan Murya da azaban razana ta kalle matar da Wani irin salon
magiya "Please I want to go home ...
Dan Allah ki fitar Dani anan
Ai..ai...ai naji abunda akeyi acan dakin,sanda ta Wani jaaaa nunfashi ta kara
fashewa da kuma sannan ta cigaba wallhy
Bana son ayimin fyade,ni ban taba kwanciya da namiji ba,and
..and..Its asif it's a gang rape,Bayan Nan kuma naji sunce sayar dasu kukeyi Nima
kenan Haka za'ayi min?
Na roke ki da girman Allah ki fitar Dani agidan nan
Inkinsan darajar iyayenki ki taimaka min,Ni Wallhy tsoro nakeji,Hala ma mutuwa
zanyi ko..kukan ta cigaba da yi asif she is crying her last tabi ta rude gaba
daya,kallo daya matar tabita dashi sann ta dauke kanta ta miqe tsaye tana mai
cigaba da kallonta cikin Wani yanayi mai wuyar fassara,A hankli Tace ki saurareni
yarinya ki fahimce cewa Anan babu mai kubutar dake,saidai inkika bani hadin kai zan
iya taimaka miki,Jin Hakan yasa rufaida ta miqe tsaye itama tana bin matar da
kallon rudani
Tace.."babu mai kubutar dani?,hawayen da suka makale a idanunta tuni suka
gangaro,sai tayi sauri ta sulale kasa kan gwiwarta
,"Dan Allah ki tausaya min,kefa mace ce,ya zakiji in akace ni yarki ce ko kanwarki
ko wata yar uwanki?ki duba halin danake ciki,Dan Allah ki fitar Dani a gidan nan na
koma gidanmu,"..kiyi min rai ki taimakeni na koma wajen umma na..
Matar ta taso Adan kufule nace
Bakiji menace miki bane? ta tambayeta sounding pissed Rufaida tana shiru bata
dagoba tukun ta cigaba da kukanta kanta akasa,a hankli ta shiga kakkame jikinta ta
mamaye kanta cikin wani yanayin kunci gwanin ban tausayi,can Matar tace"I'm willing
to help u but you have to cooperate..ki dena wannan kukan naki Dan baida amfani,
kisa aranki cewa Babu yadda zakiyi ki kubuta anan gidan,Kisani Duk Inda kikayi ana
kallonki,ko yanzu ma sunsan Inda muke inma baki sani ba..Kuma yanzu haka ina mai
tunasar dake cewa kin jefa kanki ne acikin babban barazana, meya fitar dake a
dakinki?

Anan Rufaida ta dago kanta da kyar cikin shesheekar kuka tana famar girgiza kai
tace
...NI fa Guduwa zanyi..
Wani Dogon numfashi matar taja tana kan kallon ta very closely...
Ganin yanayin ta da abun tausayi,d girl is absolutly terified ita haka kawai taji
aranta tana son taimaka mata

Kofar fita ta nufa ta dan leka waje kadan,tafi 5 mints awajen abkin kofar sannan ta
kulle kofar da keys sai ta dawo ciki cikin sauri,zama tayi a Inda rufaidar ta kife
kanta da gwiwa babu abunda yake tashi sai sautin kukan ta da saukar numfashin ta
mai qarfi.

A hankli ta shiga shafa mata kai sannan ta soma peting bayanta tanamai rarrashinta
batare da tace mata uffan ba..sunfi minti goma haka Amma babu abunda ya sauya a
bangaren rufaida kuka kawai take zuciyarta cike da ambaton Allah

"Wani Huhhhhhm matar ta sauke Ajiyar zuciya da kamar bazatayi magana ba cen kuma
sai tayi
Tace
Yarinya mai sunanki
Da kyar rufaida ta Dan dago tace
Sunana rufaidah
Idonta taf da ruwa Tace Allah sarki rufaida..
Toh ke Meya ya hadaki da Mutum kamar alhaji bature
Har kika yadda kika aure sa wato Kinga kudi ko?rufaida tace.."A'a...ta dakatar da
ita cikin sauri da iya gaskiyar dake cikin kwyar idanunta,"nifa ban sanshi ba,ko
ganin sa bantabayi ba,wallahy mahaifina ne yayi min auren dole,kuma haka yay ma
sauran yayu na..

Runtse Ido matar tayi sannan ta bude a hankli


"Auren dole?
Kina nufin bada son ranki kika zonan ba?..gyada mata kai Rufaida tayi, da
sauri"..I'm sorry..matar tace muryanta dauke da tsananin tausayin ta

Nan ta gyara zamanta tana duban ta very closely,.."Tace,


Yawancin matan da kikejin ihun su anan gidan mafi akasari kwadayin su Dana iyayensu
ne ya jefo su...To ke maisa iyayenki basuyi bincike akan alhaji ba?kinsan shi waye
kuwa?...cikin karajin mummunan fargaba rufaida ta girgiza kanta tace A'a,ai shi
baba babu ruwansa,baiya bincike,cikin jinjina kai matar tace tabb
"Toh Alhaj bature da kike gani shi asalin tsohon Dan safara ne.,rufaida ta dago a
rude "bangane ba?safarar me,matar tace ina nufin Baida Wani sana'a a rayuwansa daya
wuce saida mata da yara kanana,wanda za'a na sana'ar karuwanci da su Dan ana kawo
masa kudi,Duk wanda ya kawota Nan to sana'ar da zaa dorata kenan,kuma babu mai
kufcewa Hakan,in harma jininku ya hadune ya turaki aikin bauta agidan wasu ko
kasuwa ko kamfani depending on wanda zai siyekin..
A mugun firgice rufaida ta miqe tsaya Jin abunda matar ta furta wanda yake
barazanar buga mata kwakwala
Magana zata furta matar ta miqe tsaye cikin dakatar da ita da Wani irin yanayin
warning a muryanta
Tace" don't even try it,He is very wealthy and well connected,har cikin jamian
tsaron kasar nan yana da ido da kunne,a Duk Inda kika shiga saiya sa an
kamoki,shiyasa ma nake gargadin ki daki kama kanki ki nitsu tun kafin ki jawo ma
rayuwanki kisan wulakanci da axaba
Dafa kafafunta tayi ta juya da Ita Suna fuskantar juna
"Ai kinji irin ihun da sauran matan sukeyi ko?If u dare try to run away,zai saka
kattin maza su dagargaza gindinki till ure numb,inkina da rashin kunya da taurin
kai kuma su kara maki da duka in most cases thy will use electric shock on ur
vagina inbaki iya riqe azabar ba ahaka zaki mutu aje abawa karnuka namanki suyi
bidiri.

So now will u cooperate or no?


*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 10
*The devil serve my breakfast.*

A mugun firgice rufaida take kallon bakin matar ayayin da koinanta ya shiga
karkarwa mai tsanani koinanta ya nuna alaman firgitarwa,bude bakinta tayi da niyyar
bada matar amsa atake sai kuma taji Wani irin nakason zuci ya mamaye ta,firgice ne
ya rinka bin jinin jikintta har izuwa sassan gabobin jikinta sai tayi lagwas
jikinta babu kwari tamkar wata nakasashiya, cikin yanayin rasa me zatayi da
rayuwarta ta sulale kasa rigib ta kifu a kan gwuwarta,Wani irin razanannen kuka mai
tsananin tsuma zuciya da shiga jiki ne ya kufce mata wanda bata shirya masa ba

"Wayyo Allah na...


cikin Wani mayuyaci hali Ta riko kanta tana jujjuya shi cikin tsananin daburcewa da
zaucewa mai haukatar da gangan jiki,da qarfi ta furta
"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun..
Wani irin rawa
Koinanta yakeyi jikinta na shaking tamkar wace aka jonawa electric shock,alamun
karayar zuciya da nakasa ne ya gama bayyana ayanayin ta musamman muryan ta daya
dishe ya kakkarye ya kuma fita daga na mutum mai sauran hankli
,hannun ta da kafafun banda azababben bari babu abunda sukeyi, kamar wata tsohuwar
datayi shekaru dari haka ta nakasa gaba daya ta kasa iya amfani da sassan jikinta
gwanin ban tausayi..

Wani irin runtse idanunta tayi tana kuka mai zafi cikin yanayin tsumayi kanta na
rawa alaman tana cikin yanayin tsananin neman temakon gaggawa daga alkaryar wannan
mummunan qaddara dayake shirin tunkarota...

Matar ne ta matso kanta tana mai cigaba da cewa


"Rufaida,ba kukan fa zakiyi ba
Just get up and hear me out ki tabbata kin saurari abunda zan fada miki da kyau
Har yanzu rufaida bata dago ba tayi mata alaman tana sauraruntan da kai..Tace washe
gari da safe Zamu fita wajen sa tare da ke"..u were being watched daxun da kika
fice so he is suspecting you now.."idan ya tambayeki meyasa kika fito din,karki
amsa masa".
In kuma ya matsa sai kice baki da lpyane ..Ni kuma zan sha bakinki ince masa Kina
neman sane,did u understand?...
Rufaida ta gyada kanta,kamo yatsun hannunta matar tayi cikin nuna damuwarta tace
But u have to remain very calm agabansan in ba haka ba zai tabbatar da cewa guduwa
kike son kiyi kamar yadda suke harsashe daga Nan kuma bazan iya kareki ba

Ahaka suka tsayar da maganan,kowa dai yay shiru after like 4hrs sai gashi har kirar
asubahi ta riske su,fita waje matar tayi na mintina kadan kafun ta dawo tazo ta
samu rufaida harta idar da sallah sai famar kuka takeyi wanda zai tabbakar maka
cewa takai kukanta wa ubanginta ne
Maganganun da sukayi jiya ta kara maimaita mata
So Bata jira rufaidar ta amsa ba tayi saurin dagota tsaye suna fuskantar juna
hannunta ta kawar gefe ta shiga share mata hawayen dake kan bulbuluwa daga
idanunta"...u have to act very well in har kinason rayuwarki..
Ki daure...a tsorace rufaida ta gyada kanta,cikin tsananin sanyin jiki ta shiga
share hawayentan a matukar sanyaye wanda Da kyar suka tsaya,matar tace "muje?...ta
gyada kai...sun fara tafiya kenan taga rufaidar taja ta tsaya Nan da nan matar ta
juyo tana binta da kallon tuhuma?cikin sanyin yanayi tace"..meyasa kikace nayi
Hakan?dame Hakan zai kareni wajen kubutar dakaina daga Nan gida?shin in na amsa
cewa guduwa zanyi kashe ni zaiyi?..matar tadanyi shiru can tace 'a'a..bakashe ki
zaiyi ba,Amma zaki kwashe azaba irin na wayancan matan,da sauri rufaida ta kalleta
sai kuma ta kaudakai gefe bata kara cewa uffan ba

Fita sukayi a dakin matar tana gaba ita tana biyota a baya after like 15 steps
saiga wata stairs agaban su,Nan ma basu dade akai ba suka billa cikin wata
hadaddiyar falo mai kyau da tsari saidai bame girma ba.

Mutum suka gani a zaune,wearing suits top da bakin wando Duk kanshi ya ccinye da
sanko ga Wani uban bald head dayake rabza sheqi tamkar anshafai mangayda,Wani irin
faduwa gabanta ya karayi bata kuma dago kanta sama ba,kasa ta cigaba da kalla har
suka iso gaban mutumin wanda shikadai ne awajen kuma basai an gaya mata ba sosai
jikinta ya bata cewa shine mijin nata wato Alaji BATURE..

Wani hade ransa yayi Cikin harshen yaren da bata tabaji ba ya dakawa matar
tsawa,Nan danan matar ta shigayi masa magana da alaman bayani take kanyi masa
muryanta harna rawa rawa tana cikin hakan sai ya maida hanklin sa gaba daya ya koma
kan rufaidar Juyowa yyi da Wani irin salon kallo mai tafe da tsantsar mugunta...
Still yaren ne a bakinsa,it's actually sound like a local slangs na baqaqen
chadians,meaning
"kinki ki fadamin gaskiya Fatima,Shin meye yarinyar nan tasani game Dani? Guduwa
zatayi ko?
Wat u did u ask her about jiya Dana aike ki wajenta?

Matar wanda itace akecewa Fatimar cikin harshen yaren tace "Na rantse maka alhaj
iya gaskiyar kenan na fada maka"The girl is totally innocent,"
wannan kalman kawai ta fadi a fili cikin harshen turanci kafin ta juya ta cigaba da
yare,"bayanai ta rinka masa cikin kissa irinna mata,tace masa yy duba da yanayin
lamarin Yau kwanan rufaida sha hudu bata gansa ba kuma bata fahimce komi game da su
ba,she guess dats why she is outside jiya tace kuma Ina mai tabbatar maka dacewa ba
abunda kake Zato bane,she can't even run away cos she is helpless zazzabine
ajikinta sosai,kuma da alamu batama San kai waye ba..

Wani shiruu yy alaman yna nazari akan abunda ta furta can dai yace hmmm,Sai ya
maida mata wasu kalamai masu nauyi masu nuna alamar rashin amincewarsa da ita,daga
karshe kawai ya sallameta yace abarsa shikadai da rufaidar.

Matar bata so Hakan ba ta fice tundaga yanayin tafiyarta yy murmushin fahimtar komi
da suke ciki,wani haushi yakeji aransa

"So who is dis girl da har fatuma zata min karya akanta?
Tunda suke da Ita bata taba nuna Jin tausayinta ga wata ba bare ajega ta tsaya mata
but why dis bitch?,a zuciyarsa yaketa raya Hakan ayayin dayake matsowa kusa da Inda
rufaidar take tsaye..

Wani irin rawa jikinta yake tsaban tsoro, ji take kamar zata saki fitsari Wani
kuuuuu hanjin cikinta yake bada sautin curewar da yayi da tsananin fargaba
But she knew she have to calm down a Dan dole ya zama ta nema makanta nitsuwa da
sauki,she just can't imagine herself being totured with gang sex,da Dalilinta na
son sanin me matar Nan zatayi nan gaba wanda zai kubutar da Ita...she is
desprate..tana mutuwar son taga ta gudu tabar gidan.

Wani irin shuumin kallo yake mata har ya iso daf da gabanta,ganin kyaunta da hasken
fatar jikinta masha Allah,tuni ya somajin rudewa da azababben Kwadayi,hakan yasashi
rawar kafa sai famar lashe bakinsa yake kamar tsohon maye..

Wayar sa ya dago ya bude snn ya tura saqo,ya rubuta


"meye sunanta? Ya tura sakon ma fatima Dan shi baima sani ba,ko ince abubuwan
dayawa bazai iya riqe Sunayen su ba,so within some scnd sai gashi har an maido masa
amsa..."Rufaida"..kawai aka rubuta sai yy murmushi,kansa nakan wayar can ya dago
fuskansa dauke da Wani irin munafukin Murmushi da yake marar fasaltuwa
.yace Hajiya rufaida
"AMARSU ta ANGO!..kinyi fushi da ni ko?tsam tayi da jikinta cikinwa yanayin kin
dago kanta bare ta kalleshi,ya kara matsowa kusa daf,Wani Firgita tayi taja da baya
Jin alamar hannun shi daya sauke akanta yana shirin shafamata kai,Hakan yasa ta
dole ta Dan dago ta kalleshi sai sukayi Ido hudu da juna sunfi minti uku ahaka
sannan ta dauke idanunta ta sadda kanta can qasa...yace rufaida?
"U cried ne?..Kukan me kikayi?..da kamar bazata amsa shi ba,but the man himself is
looking like a phsycopath
Gaba dayansa tsoro yake bata,yy mata kama ne da irin mutanen Nan masu ciwon kisa ko
ciwon mugunta, Dan kwata kwata bata gane yanayin sa ba ayanzu,he seems nice,happy
and dangerous at same time,dauriyar da bata San dashi bane ya taso mata ta shigo
sauke Ajiyan zuciya tana fidgeting yatsunta kanta haryanxu na kallon kasa,while
trying to control her breath ta Dan dago
A hankli tace
"Ina kwana na?
Umm dama Bani da lpya ne jiyan saina fitta..Jin ta furta Hakan so confident and
clean yasa shi sake wata yar karamar rudadiiyar dariya Yace wow
"Ayya am sooo sorry.. idanunsa stiff akanta kamar mayen da yake jiran go ahead
domin ya hadiyeta ya cigaba da magana.

"Zo ki zauna muyi Dan hira ko?sai ya jawo hannunta abazata kuma da Dan qarfi ya
turata gaban Wani kujera mai kamar dinning table saidai shi ba babba bane 4 chairs
ne kawai biyu na kallon biyu,Adan dolenta ta zauna he care not about how she is
trembling silently,sanda yaga ta nitsu sannan shima ya zauna ya kuma cigaba da mata
kallon kurilla can Yace .
"Amarya Yakamata ace kinsan waye mijinki ko?bamu haduba tun bayan biki,na barki ne
kidn huta dake mahaifinki yace bai shirya ba ya bada ke...yanzu kin amince Dani a
matsayin mijinki?saiya fashe da wata muguwar dariya,irinta shashanci irin mai cin
rai din nan,cikin yar dariyar yace
"Ai dolenki..
To ya kikace ?ya kamata musan juna ko?She cudnt hide her fear ta dago cikin sauri
da kaduwa,muryanta na Dan rawa rawa
Tace alhaji"..ban ban fahimce ka ba?saita dan kuresa da ido,wani mugun yanayin
razana ayanayinta tana mai maganan xuci"Meyake nufi da yakamata tasan shi?Wani
mugun yawo ne yabita magwaronta wanda ya sauko mata har kan dokin xciyarta
Yay babakere

Lura da Hakan yasa sai bai amsa ta ba miqewa tsaye yayi yana cewa kiyi min afuwa
nidai
"Nasan na tauye maki haqqinki shiyasa ma Nace Fatima ta kawoki da safen yau xanmiki
bayani..,sai yadan juyo,amma
Jiyan wai Ina xakije?

Atake kuma ahnkli tace mai "babu".


Ya yatsina fuskar sa
"C'mon girl Tell me...ko har kin gaji da gidana ne?

Nan ta dago kanta da sauri dan sosai jikinta yake ta bata Wani abu mummuna game
dashi,da kuma irin tambayoyin rainin hankli dayake mata da alaman so yake ya samu
kwakwar dalili ko Wani tabbaci daga bakinta sabanin abunda Fatimar ta gaya masa
dazu..

Fahimtar Hakan datayi yasa ta dade danne zuciyarta ta kuma bisine tsoronta ta kalle
sa da kyau..tace
"Lpya ne bandashi
"I'm stuck.tun ranar aka kawomi nan,akace min kanada wasu matan da yara ya bangansu
ba?Gidan yayi min shiru dayawa kuma banajin dadin jikina shiyasa ma danaga door
dina abunda shine sai nafito..

Harta dasa aya baice mata uffan ba,Wani Irin kallon daya mata ya nuna alamar
rudewrsa akanta he didn't expect this absolute courage from her sabida already ya
riga yasan she is hiding something frm him ita da fatima,it's posble tajiyo Duk
abunda suke ciki..
Tabe bakinsa kawai yayi aransa yana dada lura da Ita

Ganin abunda ta zabar makanta kenan tayi wasa da haklinsa yasa syima ya sake
jikinsa ya shiga shararo mata karya yana cewa ai iyalansa basa Nan ne amma ya mata
alkwarin cewa gobe gobe zasuzo daga Nan kuma zata fara normal rayuwanta a matsayin
amaryan sa,Nan ma ya babbata hakuri
Yace ai yakan sa a killace ta ne sabida akwai maza masu lura masa da komi nashi
anan gida kuma baiyarda dasu sosai musamman akan mace ba

He made this up sabida ko zai sata yarda cewa Hala masu aikin sa ne suke kawo mata
dan Babu yadda za'ayi ya amince musu cewa ta fito har waje Amma bataji labarin meke
faruwa agidan ba

He knew she knows and she is just hidding it kuma ya fahimce cewa kamr Fatima ne ta
gargade ta.

Har ya gama babatun karairayin san rufaida bata dago ta dubesho ba kallon kasa
kawai ta cigaba dayi na tsawon mintina batace dashi uffan ba..

Can da ya gaji sai ya miqe ya karasa gaban wata hadaddiyar microwave nan ya shiga
warming abinci, shinkafa ne da Wani irin miya wanda bata sanshi ba it's seem like a
continental soup
Bayan ya dumu saiya bude fridge dinsa ya dauko Wani abu kamar naman rago a lullube
haka a yar lede ya ajeshi akam table ya yayyanka shi tukuna sann ya gasashi sosai
qamshin dadi tuni ya shiga tashi,Nan da nan ya zuzxuba abincin a plate har wanda ya
jerasu guda biyu,a daya yay serving nata sai yasaka nashi shima da sannan ya Taho
musu dashi kan table din ya ajiye agabanta ya koma fridge din ya kara dauko drinks
da masu sanyi nanma dakanshi yayi serving dinsu kowa ya zuba masa ready to eat.

'Amarya Amarya ya furta Hakan ayayin da wata miskliyar Murmushin take fadada Akan
fuskar sa,kujerar sa na fuskatar setin fuskanta Duk Wani motsinta yana sane
zaman sa keda wuya ya soma cin abincin lightly,ita kuwa tafi minti biyu batama San
yanayi ba,can dataga ya matsa mata akan taci saita dau spoon tare da fork sabida
babban tsokar nama ya saka mata
Out of no choice Ta fara cin shinkafar tukuna,saida suka kusa cin awa baifi spoon
biyar takai cikinta ba,sann bata ko sau daya bata yanka tsokar naman na,drink din
kawai take yawan kurba,dake babu ruwa awajen..
Ya gama lura da Ita da alama cewa zatayi ta koshi da sauri ya dago ya
kalleta"..saiya miqo slice knife dinsa cikin plate din mata ya yayyanka mata naman
yanayi yana tuhumarta akan meyasa bataci ba?
Alkwari ya mata cewa daga taci zai kyaleta taje ta huta tunda batama Jin dadi,Jin
Hakan yasa ta dau fork din babu tantama ta dauki tsoka daya data yanka ta kai
bakinta ta shiga taunawa kanta ne ya shiga mummunan Sarawa sakamakon kasa gane irin
launin namar abakinta
,Bata gama taunawa ba taga alaji har ya yanko mata Wani tsokar daga cikin nashi
plate din ya turo shi gabanta,yace dauka kici,tana famar kkrin hadiyar na bakinta
saita ji ta wabi shake,Wani shaqaqen tari ne ya turnuketa atake tahau yunkurin
amai,So she tot he was gonna help her with some water,sai taga baiyi hakan ba zaune
yay kyam yanata kallon ta da yanayin ko ajikin sa,saita miqe tsaye tace masa
zatasha ruwa,babu tantama ya nuna mata fridge da hannu yana mai cigaba da debar
abincin sa,naman ya yagaaa abakin sa yana taunawa cakwal cakwal babu abunda ya
damesa,wani balain tsoro da haushin sa takeji aranta kamar tasake mai kuka musamman
yadda yake cin abincin mannerlessly altho naman na ita kanta tasan na daban ne ga
zaki ga dadin da bata taba Jin irinsa ba

Gaban fridge din ta nufa ta rusuna tana mai toshe tarin dayaki tsaya mata,
Cikin yanayin Hakan tasaka hannunta ta bude fridge din burinta taga gorar ruwa
Caraf idanunta sukaci Karo da Katon kan mutum wanda ya riga ya daskare yayi
kankara,,ga suma da alaman kan mace ne,a gigice ta kara ware idanunta dantaga ko
mafarki takeyi tagafa ashe abun datake ne,arazane ta sake kofar fridge din bata ma
San lokacin data ja da baya cikin Wani irin mummunan tumbul ba,jinta kawai tai
tafado kasa Tim a mugun hargitse .

Cikin wata muguwar yanayin firgici ta neme bakin yin ihu ta rasa kuma dik yanda
taso ta kulle idanuwanta tayi amma ta kasa daskararen kan mutum din kawai take
kallo acikin idanunta ya mata yawo yana haukata mata tunani

Jin taku a bayanta yasa ta farga, da ƙarfi cikin axama ta walkaɗar da kanta
baya,tuni taji ankara jawota bata dawo hayyacinta ba sai cin karo tayi da wata ƴar
karamar kwalba cikke da giya ana kokarin gungura mata shi abaki Nan take cikin
mugun fita a cikin hayyacinta ta samu nasarar darka masa cizo tuni ya saki
hannayen ta ya damken, ta daddage kunnayen ta biyu sannan ta buga masa wani irin
firgitaccen ihun da sai da ko ina ya a gidan amsa ta safce kanta da qarfi ta ruga
a guje..

Wani irin jawota baya yayi da uban qarfi sanda Ta dawo bayan a hantsale baiyi wata
wata ba ya matse ta a jikin sa wani tsirrrrrrrrrrrr fitsari ya farabin kafafunta ta
shiga fixge fixge tana rusa kukn da bata San yadda zata fassara yanayin sa ba

Gaba daya sai taji kwakwalta ya kunce hauka ne kawai bata faraba a sarari ba, ta
zauce ta dimauce ta fita daga duniyan nan gaba daya ta rasa a inama take

Dariya mai Dan uban qarfi ya sake tamkar dama abunda yake so yagani kenan daga
gareta sannan ya tunkude ta ta fadi a kasa kamar yar kaza ya fara janta a kasan a
walakance
Yana kan dariyar 'yace Meye?
Meya firgitar dake amarya
Kallon shi tayi da alaman gigicewa da rudewa ayanayin ta,hannunta daka reto yabi da
kallo, ganin har yanzu fridge din take nunawa ba acikin hayyacinta ba.

Wani dariyar muguntar ya karayi yace mekika Gani? .numfashinta ne ke sama sama da
alaman bazata iya furta magana ba fridge din ya kalla sannan ya kalle ta".
yace..ohh... my meat?..mmmm yummy,Ya miki dadi ko?

A gigice rufaida tace naman mutum


"n..ama..n n..naman mutane kakeci?
Naman mutum kabani naci???inna..
lilla...hi wa inna i..i.i...ilaihi rajiun Numfashinta ne yke shirin daudaukewa yana
sama sama bai gama sauka ba ma taji an fincikota tsaye a gigice, Wani shakureta yay
tamkar zai rabata da kurwanta,sosai idanunta suka fiffito
,bazama ta iya fasalta tsananin rawan da jikinta yakeyi ba, banda turmusa tan da
yayi ta samu ta tsaya da har abada kafafunta bazasu iya tsayawa dakansu danji take
kamar komi nata ya tsaya mata caakk

Yace eh namar kenan..naman mutum,Yay miki dadi ko?.I have alot of them,Saketa yayi
Tabishi da kallo har isa gaban fridge din ya bubbude container da ledojin sai part
part din mutum take Gani,
Ga nonon mace,ga hannu ga namar cinya,har Wani dandatsa masa qashin ribs din yasa
akayi.

Ita kanta bata San sanda tayi tumbul akasa ta sume a akangare ba,tafi minti talatin
akasa a sumen batako yin motsi bare kuma numfashi,ruwa ya dauko ya dinga kwaza mat
akanta tana farkawa tana kara komawa,saida tayi suman kamar sau uku sannan ta Dan
dawo hayyacin ta,agigice ta soma kwaxa amai tanayi tana cuccusa yatsun hannun can
can cikin mgwaronta tana kwakwalowa yawu ga majina Shane shace a hancinta, harda
kuma tari mai tsananin qarfi Duk ta firgice

Aman take tamkar wacce zata karkare jinin jikinta ga wani razananne kuma gigitaccen
kukan daya kufce mata wanda takeyinsa acikin yanayin razana har iyanzu bata dawo
cikin hayyacinta ba..

Tsaye yayi yanata kallonta...yanxu kam yasan tasan shi din wayene she can't hide it
now..

Ita kuwa sosai ta daure taki nuna masa abunda yake harsashen cewa ta sani game
dashi,a tunanin sa inta razana zata amayar da Duk wata maganan dake ranta Amma
Ina,she just acted kamar ganin kan mutum din ne ya gigitar da Ita,it was too hard
for her to control tho,alokacin Inda akwai karshen rikicewa to tabbas nata rikicewa
zai iya wuce nan, Cikin matsanancin kukan ta shiga magiya tana rokon sa Allah
Annabi akan ya saketa kawai ta koma gidan iyayen ta tace ita batta cin naman mutane
kuma bazatayi zaman auren da maici ba.

Wani fincikota tsaye yay ya kikkkifa mata maruka masu zafi da qarfi sanda ta fadi
kasa a gigice ta ma rasa Inda kwakaktan yake tsaban stars din take gani Wani tsawa
ya daka mata
"Yace kikace in sakeki ki koma gidan ubanki?
"Kinci karya yarinya!
"Ni siyoki nayi
"ubanki,wancan makaryacin malamin tsohon banzan kwadayayye mai azaban son kudi
shiya sayar min dake, kodama can Kun dauka kudina na banza ne da zanta kashe miki
keda iyayenki?

I bought u,I smuggled u, ure like a commodity dat I got with my own money, keba
komi bace face abunda na siyo da kudina dan haka ninan zan tsara miki rayuwarki
sann na gaya miki abunda zakiyi dashi.."I get to decide even on wat u eat"..inna ga
dama daga yau naman mutum zaki naci har iya karshen rayuwanki...ya karashe yana
binta da wata irin muguwar kallo tamkar zai hadiyeta.

Rufaida datake kasa tana rolling a rikice addua kawai take akan Allah ya dauke
ranta Dan bama jinshi take yi ba

Shikuma burinsa baifi ya gigita mata kwakalwa da munanan maganganu ya razanata ba


dan ta gaggaya masa abunda tasani akansa wanda Fatima ta gaya mata dan so yake
itama ya hukuntata.

Babu sirrinsa masu ban tsoro da bai bude ma rufaida ba,cikin rashin mutunci tsawa
da walakanci kuma ya hada harda zagin mahaifinta,zagi ma irinna cin mutunci da cin
zarafi..

Wuyan ta dayake shakurewa inya fincikota sanda yay shati da hannun sa,Gashin kanta
abarbaje fuskanta yay jaajaaa zirrr tsaban kumburan dayayi da shatin tafin hannun
sa daya rinka maka mata yna dukanta..

Is asif he have PhD in toturing girls Dan ko alaman jinkai babu atattare dashi bare
tausayi

Karshe da azaban yay mata yawa kasa yin komi tayi ta tsaya tana jinshi can tajaaaa
zuciyarta can samma ta saki jikinta gaba daya numfashinta dakansa ya hkra ya dauke
kansa,daga Nan sai bata kara sanin meke faruwa da ita ba after like 1hr ta farka
taganta a yashe a Wani daki wanda Is nothing like her fomer room yayi kura yay
datti da alamar ba'a ma tsaftace shi.

Da kyar ta miqe zaune tana maida nunfashi,bata ma iya bude idanunta Dan sukutum
fuskarta ya haura sakamakon duka da marukan datasha idanunta shikan sa a kumbure
yake sunyi manya manya sun fito tamkar eyes ball dinta zai fado waje,her head was
banging hell da azaban ciwo mai gigita hankli
She was practically out of her mind, like she is mad,alamn tabowar kwakwalwa da
zaucewar tunani da kuma gigicewa ya nuna sosai ayanayinta har Wani yawu ne ke sauka
daga cikin bakinta zirrr batare da tasani ba Jingina bayanta tayi ahankli Dan ta
samu ta dago kanta sakamakon jinin dake bulbula daga ramin hancinta

Ta dade a zaune Jin ko inanta yana mata zugi da ciwo,da kyar ta miqe ba acikin
hayyacinta ba ta isa bakin kofar wanda tun kan ta iso gabansa taga Wani paper an
rubuta mata kalar hukuncin da za'a mata a yau da daddare..

Tana kammala karantawa Wani jiri mai tsananin qarfi shi ya kwasheta sai rigib ta
fado kasa sumammiya.

Part 1 IS FREE,TUKUICI NE GAREKU MASOYA NA U CAN READ IT HAR ZUWA INDA ZAMU
TSAYA,SAIDAI CIGABAN SHI NA KUDI NE,PLS SHOW SOME LOVE AND SUBCRIBE the ACCESS FEE
IS 300 NAIRA ONLY
VIA 0152983148
MOH'D SULE SURAYYA GTB.
OR katin MTN vtu tran via 08060712446

Screenshot ur evidence to SURAYYAHMS 08060712446

OR MAMAN MUBENA
08036651119.
SURAYYAHMS

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 11
*Kingsand and queens*

_Kano,nigeria._

Sanye da wata tsohuwar malum malum dinsa ya fito daga turakan sa yana famar waiwaye
kamar marar gaskiya,tafiya yake a sanda kamar wanda baison aji motsin sa agidan,bai
tsaya a ko ina ba sai Inda ake aje masa butarsa daukwa yay ya shiga bayan gida da
sauri kafin ya fito yazo ya tarda matan sa a tsaye tayi banga banga a bakin kofar
da alamar jiransa takeyi

Wani Daure fuskrsa yy tamau ayayin da yabita da Wani irin Kallo, waje y nema
makansa ya zauna ya shiga zuba ruwa mai yawa a hannun sa yana kuskure bakin sa
dashi yana tufarwa.
Batace cemai uffan ba harya kammala alwalan,miqewa yy tamkar bai ganta ba ya zo
kamar zai wuce ta tsaresa
"Malam banfa gane maka ba..tun wancan satin nake tambayarka batun su rufaida
kayimin shiru,toh tunda kace Kar in nemi su ai Kya sanar Dani halin da rufaida take
ciki ko?Amma kayimin shiru gaskiya Hakan ba adalci bane malam, Tayaya zaa rabani da
yayana sannan akasa min bayani akan lpyarsu ai nima inada haqqin akansu kuma
haqqina ne insan halin da suke ciki

A dake ya juyo ya harereta baqin fuskn San nan aturmushe yace


"ke hadiza ki fa kiyayeni..naga rainin kin nan yana so ya zarce matsaya toh wallhy
ba anan gidan ba bada ni ba...nasha gabanki yarinya..
Yo Yaya ai nawa ne
In zaki jira in baki amsa to inkuma takurani zakiyi ga fili gamai Doki saiki matse
bakina in kin isa.. .
Wani wuff tayi ta karaso gaban sa
"Malam dakata min
Ta kara tsare sa ayayin dayake shirin wucewa.

Ransa ne yay matukar baci ayayi da Ita kuma ta saukar da muryanta cikin magiya da
neman alfarma

"Kayiwa Allah ka dubi girman darajan sa Dana iyayenka,ka tuna tun farko nimai
biyayyace agareka ban taba saba maka,Dan Allah ka fada min yadda yata rufaida take
ciki arayuwarta,iya alfarman da zakayimin kenan
Kayimin adalci malam kasan da cewa ni uwace kuma inada haqqi akanka da akansu Ina
tsoron ranar da zan mutu inje gaban mahaliccina da haqqin su rufaida akaina..Shiru
yay sabida yadda tayi magann acikin tsantsanr matsuwa da nuna damuwarta yanayinta
na matsuwa da son sanin Inda yayabta suke ya shigesa shima har zuci.

Saidai shi sam baisan komi akan su rufaida,hasalima tunda akayi auren sau daya yaji
labarinta a lokacin ma ce masa akayi jikinta babu dadi
Daga Nan bai kara samun su ko awaya ba....yadai bari akan in akwai Wani matsala ai
zasu nemeshi su samar dashi,irin tunanin dayakeyi kenan akan sauran yayan
sa,musamman ma dake mijin murja da ruqayya su suke ciyarda shi,mijin Jadwa da suhan
kuma Suna bashi kudi Duk wata Duk sati...aganin sa zaman lpya da kaunar juna ne
yake kawo haka shiyasa ma kwata kwata bai damu ba
Saidai tunda hadiza ta soma tada hanklinta tana farautar sa agidan kamar Dan bera
akan batun lamarin rufaida sai shima ya kasa samun kwanciyar hankli da sukuni a
zuciyarsa..
Alhaji bature bai kira sa ba haryau kuma bai kara turo masa Wani abun hasafi ko
kudi ba
Shikansa wannan shirun nasu ya damesa a zuciyarsa Amma a fili nunawa yake kamar
bai damu ba..

Hawayen dake gangariwa a fuskar matar sa hadieza ya kalla,Ji yyi ransa ya kara baci
ya daka mata tsawa yace wuce min agabana
Tunda ke bakiji shashar mata kawai
Nima ai na kira shi ban same sa ba anjima kadan zan nemi Alaji okene ai babban
aminin sa mwaji daga garesa.
Daga Nan ya wuce ta ya fita a Gidan cikin fushi

Umma dake share hawayenta batace uffan ba bare ta motsa,wnnan karon inhar hataji
labarin rufaida ba alkwari tayi makanta cewa zata fita ta nema makanta Koda Hakan
zai kawo karshen zaman auren ta da yaa malam..

*******_Sunday ..7:am Attor,zayd matazu resident._

For like 30 min tana zaune abakin gadonta tanata famar tuno da daren su na
jiya,tunowa da batayi sallan asubahi ba yasa ta sauko da kafafunta kasa daga kan
gadon ta mike Ahankali ta rinka takawa har ta shiga toilet ta hada ruwan zafi
tashige ciki a like 15 mnt tafito tayi wanka tareda wanke bakinta tafito ta dauko
bathrobe dinta dat is super white ta aje kusa
hijab dogo har kasa tasa sann ta tada kabbara

Tana idarwa ta cire hijabin ta dauko bathrobe dinta ta daura tazauna gaban mirror
tafara tsantsara Wani mayyar makeup akan fuskanta time to time takan juyo ta kalle
capt muffy wanda tunda ya dawo daga masjid yaketa dirjan baccin sa,Wani kalar
Murmushi ne a fuskarta marar fasaltuwa Dan kuwa wanann yanayin sosai yake jefa ta
cikin tsantsan farinciki,eye liner taja a saman idanunta wanda yyi dark yay mata
mugun kyau wani lumshe idanunta tayi cikin Wani irin sassanyar salo har yanzu
murmushin takeyi mai tsansar nuna kalar farincikin da zuciyarta yake ciki

Girman kai da big girl things din Nan nata yasha hana ta cin moriyar rayuwa but
sure her little sis Zarah knows how to influence her to do things..raya Hakan
datayi aranta yasa taja dogon Ajiyan zuciya ta nufi kan bed side table Wayarta ta
dauka tayi dialing number Zarah wanda ba adaga ba sanda ya kusa yankewa Amma bata
damu ba dan tun daga yadda ta dauki wayar da yadda take magana cikin tsantsar nuna
farinciki zaka San abun yayi matikar tasiri aranta tace hello Zarah?tun zaran bata
amsa bama ta soma cewa
"i love u honey I love you ,I love you I love you I love you I love you I love
you I love you I love you I really do l...."
Take fadawa zarahn wacce babu abunda takeyi sai tuntsirewa da dariya.cikin dariyar
tace "Sis are u crazy..? Da Dan qarfi tace yesss I'm crazy zarah I'm going
crazy,miqewa tayi ta shiga bayangida da wayar a hannu da alaman bata son muryanta
ya dagashi a bacci

Tana shiga ta kulle kofar,cikin Wani yayni ta lumshe idanunta ayayin da ta jingina
bayanta da bango ta shiga yin maganan a hnkli
"Zarah I'm so excited maganin matar Nan is the bomb wallhi kamr wani tsafi
Pls wats her name ma?cikin yar dariya zarah Tace "Hjiya buzuwaa"
Mana I told u her things are top notch to ya kikaji shi?were u cooked?...dariya Ayn
tayi tace oh my god I was fried atare
suka fashe da dariya sosai....tace Zarah wallhy onetime muffy ya sauya min,fushi
fushin Sa da Jan ajinsan nan tuni ya kawar, u just need to see how he was
worshiping my pu..sy yestanight
Ashe haka maganin matan nan yake?
Wallhy ni nadauka Duk shirmen ku ne na hauka da son neman kudi irin na mutane,but
now I believe,Ina kammala amfani da magunguna ta komi ya sauya,muffy duniya ne
Zarah yaufa tunda yatashi yakejin sabon desire ajikinshi Daga Nan ban kara hutawa
ba

Zarah dake jinta ata daya bangaren tayi Murmushi


I'm glad u testify
Kece bakiji sis,ai yanzu babu macen datake zama da wulkancin namiji
Bakisan yadda nakejin haushin abun bane shi wao daga Kin Dan masa laifi saiya hau
share ki yana miki Duk abunda yaga dama?

This is getting to 1month fa kawai Dan kinyi tafiya baki sanar dashi ba
Wallahy ya bala'in samun kanki sis..

Dan dafe kai Ayn tayi a gajiye tace


Xarah just forget it .
Bana ma son Ina tunawa Am just happy dat maganin Nan da kika ban ya dawo dashi
cikin hayyacin sa...he is now acting lovey dubey with me,Kinga bari na koma daki
kisameni a office I have sumting for u
Tana kammala fadin Hakan ta murda door ta dawo cikin dakin zama tayi a bakin gadon
daf dashi suka cigaba da magana Amma ba irin wancan hirar ba...tana cikin wayar can
ta Juyo suka hada ido, numfashin shi ne ya dauke na seconds biyu yayi Wani lawgas
kamar wanda baida sauran karfi ajikinshi yanata kallon fuskarta he tot ko zai
sameta kwance kan bed ne dan yasan ta jigatu a hannun sa jiya babu laifi amma he
was suprised dayaganta ahaka kamar ma ba itaba.

Wani kallo ta jefa mishi tana sakar mishi murmushinta mai jan hankali ta katse
wayar dasauri ya jawota ya kara rungumeta a jikinshi yana lumshe idanun sa jin
kamshin turaren Dior me mugun dadi dake fita daga jikinta,Hakan yasa shi kara
rikicewa yakara matseta sosai jikinshi yana Wani irin fidda numfashi..

bakinta takai dede setin kunnenshi in a whisper tace good morning Mr capt
Idanun sa ya lumshe sosai jin yadda tsikar jikinshi suka tattashi gabadaya sai yaji
wani yarrrrr nabinshi akoina har tsakar kansa

Idonshin a lumshen yace morning my bby Ayn,u look awesome kinason


na haukace ko? Kar nakara yin na jiya fa saboda kina rikitani da salonkin Nan
I honestly wish you cud stay like this

Wani rau rau tayi da idanunta Duk dama bataso Jin Hakan ba amma dai tai dariya tana
cigaba da kallonshi can tasa yatsa tana shafa sajenshi da yake matukar bata
sha'awa,cikin sigar shgwaba tace
"u still haven't answer my question muffy we havent talk about lastnite

Kara Wara idanun shi yy wanda har sun sauya kala babu komai cikinsu face
matsananciyar shaawarta dayakeji aransa ,yana bin fuskarta da kallo especially Her
lips da ta shafawa red matte lipstick hannu biyu yasa ya kamo fuskarta,a hankli ya
shafa hannun sa akai sann yafara tsotsar bakinta a dimauce,wani lumshe idonta tayi
tanajin mugun dadin yadda yake tsotsar lips dintan
ya meda hannunshi kan kirjinta a hankli yashiga mammatsa su yana shafawa at the
same time yana rungume da Ita mai makon taji dadi sai Wani uban zafi takeji saboda
sunyi tsami amma duk da haka bata hanashi ba jin yana yin kasa da hannu going to
her throbe yasa tai sauri ta rike hannun ta zare bakinta anashi ta matsa can gefe
gabanta na mugun faduwa...

ido a lumshe ya shiga shafo kanshi ya bude idanun sa da sukayi jjaa ya zubasu
akanta yana mata kallo a maritaccen yanayi, tana kallon shi ta girgiza kai ta turo
baki gaba Abun har yaso yabashi dariya yasaki murmushi yana kara lumshe idanusa
yana budewa ya kara binta da kallo tundaga sama har kasa yanajin dadi duk wadannan
baiwa da ta tara duk nashi ne ya lumshe ido yace "Am so pleased with u baby,naji
dadinki sosai ajiya,u were sooo hot I almost lost myself in u ya furta hakan
afili..
Mikewa tsaye tayi Dan kamar dadi zai kasheta haka takeji juyo kanshi yayi ta gaban
mirror idonsa y sauka akan wani hadadden set din gown data ajiye da alamar shi zata
saka ya kalleta snn ya duba agogon gefen gadon ganin karfe 7 har da rabi
Aransa Yasan fita kawai zatayi zuwa office while ajikinshi yanajin matsanancin
bukatarta,he wish she can secrifice just 1hr for him,gaba daya ya rasa yadda zaiyi
ya gaya mata hakan, right from her face expression yasan bazata taba yarda ta zauna
Mishi yayi yadda yake so da Ita ba Kuma yasan he can't beg her for it bayason ma
sufara Hakan gudun rainin wayonta.
Tana shirin dauko kayanta yay wuf ya sako daga kan gadon da sauri ya Dan kamo
hannunta yace "babe muje nayi feeding dinki kinajin yunwa karki tafi office ahaka

Har yafara tafiya jin bata motsa ba yajuyo yana kallonta ganin tayi narai narai da
ido kamar tana son yin kuka, girar sa na sama ya daga yace "what? "

Ta dan daga kai ta kalli agogo, batace uffan ba yace "bazaki iya ba? "

Ta daga kai tace yes muff cos am late I just have to leave an sorry
Kamar bai damu ba
Yace "OK then.
Daga Nan bai kara ce mata komi ba ya zauna akan couch ya jawo Mac book dinshi Ya
cigaba da abunda yakeyi,ta shiga saka kayanta agaban mirror saidai Wani iri taji
aranta fargaba sai ya shiga turnuke mata xuciya kode ta zauna din ne?da gefen ido
ta kallesa taga he is already neck-deep into his work tamkar babu abunda yake
damun sa She just don't know why but aganinta muffy is hard to please,she expect
too much from him, aganinta girman kai kawai yake ji da shi shiyasa bazai taba iya
sauke kansa ya roketa ba..

Dan karamin smirk tayi sanin cewa aynzu ta samu salon yin maganinshi,and she is
sure of her husband tadan kalar tarbiyan da aka ginashi akai so tana da tabbacin
bazai taba kwana da wata ya mace bayan ita ba dan haka sai yadda tayi dashi..

Sanda ta shirya tsaf sannan ta juyo ta kallesa,kallo daya ya mata ya cigaba da


abunda yakeyi
Matsowa tayi tana tafiyarta cikin wata mayyar catwalk,Dan kadan ta rangwfo ta sauke
masa peck a gefen kuncinsa.
"Tace I love you muff, saina dawo ko?...
Batare daya dago kansa ba
Yace "aittt..kisses.
Bata kara cemai uffan ba ta dau jakarta ta kara da wuta...
Tana fita ya maida hanklinsa kan rufaffen kofar shikansa baisan meyasa yabi bayanta
da kallo ba
Wani Ajiyan zuciyane ya kufce masa,Duk abunda yakeyi ya adana Agefe kawai ya
jingine jikinshi da kujerar yana sauke numfashin sa a hankli,Wani lshe idanun sa
yayi Cikin Wani irin yanayin tunani mai Nauyi alhalin bai San mema yake damun
zuciyarsa ba..

It's always feel like He is not happy with his marriage Dan Duk halin da ake ciki
deep down yakanji bayajin nutsuwa atattare dashi musammn ma inyana tarayya da
Matarsa Aina'u kuma harga Allah ya rasa yadda zaiyi ya fahimce silar faruwar
hakan...

Wayarsa ce tayi kara ganin kamar mahaifinsa yasa ya dauka babu lokaci
Basuyi maganan minti goma ba ya katse wayar ya hau shirya kansa within 1hr sai
gashi a jirgi zaije shi har abuja..

Isar da keda wuya ya samu har ankaiko drivern gidan su yazo ya dauke sa cos since
last week mahaifin sa da mayaifiyarsa suka taho nan akan maganan dawowar su gaba
daya nan musamman da aikin mahaifinsu ya dawo abujan mai gaba daya

After like 40 min sai gasu a gaban wata tamfatsasiyar gida anan cikin anguwar
asokoro, kusan tsarin anguwar su na expresso saidai wannan ba estate bane.

Mai gadin gidan ne ya bude musu gate driver yay parking ya sauko a gurguje ya bude
masa kofa ya fito direct ya shiga cikin gida..

Da sallama ya wuce har cikin dakin mahaifnsa Jin ko ina shiru sai glsses dinsa
dayake kan mirror..zama yay akan kujera a gefe haka yana jiran fitowar sa da alama
toilet ya shiga,yana Nan zaune sai gashi nan ya fito da towel a hannun sa yana goge
ruwan da suka manne ma jikinshi da baqin gemunsa dayake sheki,sallama sukayi ma
juna saida ya zauna tukuna ya rusuna ya fara gaidasa yace mufrad yaa baka fada min
kana zuwa ba ba dazun Nan mukayi waya ba?,.yace eh Abbu dama naga kamar Hakan zaifi
ne naji kanacewa dukanku baku da lokaci shine nace since am free bari nazo na
karbeku..
Dan Kyabe baki yaa sheik yay yace"...I'm glad..dama andameni da kira a chamber then
u take over gida yayi kyau ko?..kara duban dakin yay da gefen idanunsa sann ya
gyada kai yana murmumushi yace eh yayi..
So when are we all coming back?
Yakai sati? Batare daya dubesa yace "zaima iya fi..sabida akwai yan uwana da zasu
zo suma zasu zauna tare damu nadan Wani lokaci
Da sauri muffy ya dago kai yace suwaye kenan?yace daga wajen ta bangaren mahaifina
ne,kanwar mahaifina ne Anty adada da kuma mahaifiyar sa Hajiya Goggo kasan itama ai
tana raye saidai tun kuna kanana rabonku dasu shiyasa ma bazaka wayesu sosai
ba,muff Yace ohh tou ..Allah ya kawo su lpya..yaa sheik ya cigaba da shirin sa
baice mai uffan ba sai Can ya juyo yace kana da lokaci sosai ne?kanshi ya Dan shafo
not so sure ya amsa yace I think so..Ajiyan zuciya yaa sheik ya sauke sannan yace
"mahaifiyarka bata kusa saboda ayyuka sun dan mata yawa,dama itace da take lura da
komi game da karashen ginin gidan nan,toh yanzu dai angama komi bansan ya zaka yi
ka tsara wa kowa sashen sa ba..
Kai kam ai zakayi hakuri yanzu ka koma can gidanka a maitama tunda duka mundawo nan
abujan inaga ai babu wata matsala ko?
Gyada kansa yyi a sanyaye Yace eh Abbu Hakan ma yay sannan ya mike tsaye toh
Barinje inga mai zan iyayi,yace ok Allah ya taimaka yace Ameen daga Nan ya saka Kai
ya fice a dakin.

Fitarsa keda wuya ya bazama cikin gidan yana zagayawa tare da maaikatan ganin
gidan mai girma ne sosai harma ya zarce gidansu na kano,Anan Kusan sashuna shida
aka tsara da alaman wanna Karon kowa zaman kansa zaiyi,Yana cikin tantance girman
kowani sashi saiga fitowar mahaifinshi wanda yayi matukar kyau acikin suturar sa ta
manyan kaya dark brown shadda mai tsada da uban garen ta wanda tasha adon zare mai
aji da burgewa..
Waya ne a kunnen sa Dan haka mufrad yay shiru baice masa komi ba tukun harya
kammala yana katse wayar ya juyo da Dan Murmushi akan fuskar sa ya dube mufrad din
Yace DR MEHRA ne fa ya kirani akan zancen dawowar IMAD Nigeria, so ni zan wuce
office.

Dan dariya muffy yyi yace har yanzu imad baison ya dawo ko?nidai Allah karya hadamu
dashi dan wallhy saiya dawo Dan dolenshi,he is not serious yaza ai mutum yaki zama
a countrynshi ya manne ma na mutane? yaa sheik yace hmm IMAD problem be,nadai
barshi da Dr Mehra zaijo dashi sunfi kusa ai uhmmmm Yawwwa thanks for reminding
kaga wancan side din?...yace eh yabi inda hannun yaa sheik din ke nunawa tacan
gefen dama ne Inda aka dire wata shimfidadfiyar 4 bedroom flat duplex,yace
Nan ne bangaren IMAD...Amma bazai shiga yanzu ba saiya kawomin matar aure, daga
anyi aurensan anan zai zauna..
Dariyar mufrad ne ta fadada yace "what?Abbu shine ni zaa fitar Dani waje sai akawo
mai katon kan Nan cikin gida ko?..hmm mai katon kan ai kawun ka ne,kodan kaga ya
maida ka abokinsa toh kwaji dashi I'm in a hurry saina dawo yace ok safe dad..daga
haka suka rabu yanata kallon ficwwar motar mahaifinsa har aka rufe kofar gate din
gidan sannn ya maida hanklinsa kan abunda yakeyi ya cigaba..

_The Old vincarage hilltop ht34. United state of America_ .

Wani kyakkwar saurayi ne ya fito daga wajen shan iska cikin sauri yana tafiyar sa
mai cike da aji ayayin da body gurds dinsa guda biyu suke binsa abaya,da sauri
dayan body gurd din ya karasa ya bude mai motar
Sannan ya shiga
wani dan wahalallen tsaki yaja ya gyara zama ya rungume hannayenshi,wajen 20min
drive sukayi sukai parking agaban wani hadadden gida bachelor's reserve da sauri
qurds din suka fita kafin ma subude mai kofa har ya bude da kanshi ya watsa musu
harara ya wuce yay cikin gida yabude door dinsa yashiga.

Babu kowa a hadadden palorn San dayaji adon black and white chairs kominshi is
black and white,da alaman kalan dayafi so kenan musamman sabida profession dinsa na
law, dan shi international law ya karanta sannan Allah ya bashi ilimi da daukaka ya
zamto one of the toughest barister wayanda Sam basa failing client dinsu most
espicially incase mai zafi ne, stairs yahau da sauri yana atishawa har ya bude wani
hadadden daki da komi na ciki yakenan white color, zama yayi kan Royal bed dinshi
yanajin sanyi sanyi har cikin kashin shi hannun shi ya mika zaidau remote din AC
dake kusa da pillow atake wayarshi ya hau ringing daukan remote din yayi ya kashe
ACn mai gaba daya kafin yaciro wayan daga aljihunnsa daure fuska yayi ganin sunan
Hajiya jasmine kamar zaiyi kuka ya kara akunne baima jira mai zatace ba yace "ADDA
JAS..I'm on it wallhy yanzu zan kirashi sabida shi fa nabar wajen shan iska na dawo
gida

Daga dayan bangaren hjy jasmine tace "Do that now Imad..Kar ka maida mutane yan
iska..call him now..yace ok
Katse wayar yy yana takune fuska Saiga kiran dr Mehra ya shigo kaman wanda akace
dole yay picking call din ganin wayar na neman katsewa ya kai kunnen shi yay shiru
batare dayace komiba cikin kwantar da murya mutumin yace "yanzu fushi kake da kowa
ko barrister?" shiru yayi baice komi ba ahankali mutumin yace "haba gusar yaki Duk
wanda ya fara dakai bazai Kare lpya ba, yaro dan maman shi toh maza tashi kadau
rigan sanyi kasaka kaji Mr rashinji, dan murmushi yayi dan yasan cikeda tsokana
yafadi hakan. Ya dade harde hannun sa cikin shwagaba kamar yaro mai fushi.doc Mehra
ya kara maimita mai "tashi kasaka right now my friend Ina sane da cewa kaje ka
shiga ruwan pool a sanyin ure insane aren't u?!..da sauri imad yace" enough enough
doc naji" yafadi yana sauka daga kan gadon yakarasa gaban wani vintage wardrobe
dake manne da bangon dakin yana kallon kanshi ata mirror jikin har Wani jajir
hancinshi yay sabida sanyi wani burton ya danna kofar wardrobe din yabude mai gaba
daya ya ijiye wayan akan gadon yaciro wata dark grey sweater mai shegen kauri da
kyau yasaka tamai mugun kyau yakara fito da hasken fatarshi, daukan wayar yayi
yamaida kunenshi doc Mehra baima barsa yaha nunfashi ba yace "kasaka sweater?"
gyadamai kai yayi yace "eh" yace yauwa ko kaifa kaga yanzu sanyin zai ragu ai,and
pls stop acting stubborn kaji ko?I know you kuma nasan bakason iska dayawa abu
kadan mura mura, you need to be taking care of yourself okay..
"kaga saisa ma yaa Sheik ya ke son lallai kadawo Nigeria kawai hankalinsa zai fi
kwanciya"

Imad kaman zaiyi kuka yace "yaa sheik yace in dawo nigeria ko?Doctor... saurin
tsare sa yyi yace "common Imad ,don't Doctor me my friend" why don't y just listen?

cikin muryanshi mai bala'in dadi da taushi yace


"Nigeria weather is super harsh nime zanzo inyi muku a Nigeria?gaskiya I don't
wanna come back...eva,..please nika kyaleni"
Doc Mehra baice mai uffan ba ya cigaba da kukkuni
"Haba doc Dan Allah Ka shawo kan yaa sheik mana, Kai fa babban amininsa ne Kuma
yana jin shawararka,pls tell him I don't wanna move over there . cikin Dan
kakkausar murya doc yace "anki a gaya masa kuma bazamu kkyaleka ba saikuma yay
shiru kafin yadan sassautar da murya yace "haba sarkin yaqi,mai sunan Abba na kafa
gama Duk Wani cases dinka kagama komi thy ve missed you badly baka tunanin Amma?
(hjy sadiqa), kadawo gida let her see you koda itama zataji dadi aranta,
I know well dat jasmine tana da nata familyn she is doing alot kaine ya kamata kazo
kusa kana kulawa da mahaifyarku hjya saddiqa,just lemme arrange everything idan
akwai any available flight gobe gobe kabiyo kadawo gida,I assure I akwai manyan
cases a inda cibiyarka take, kuma kana dawowa kaga saimu nema maka mata kai aure
abinka ko ijiye?"

kwanciya yayi akan gadon yaja bargo ya lulluba kansa tareda lumshe idanun sa
tsammmm sann ya gyara wayan akan kunnenshi yace "nifa kadena min maganan aure,
banaso,wallh idan shizakamin bazan ma dawoba,meye kuma aure?I'm sure wannan hadin
baki ne,hajiya mama ita ta kawo maganan Nan ko?kafada mata nifa ban shirya aure
ba,ni ina zankai wata mace?women dat are soo fake nd lousy, I just want to focus on
my career bana son arika squexing min kwakwalata da shirme....Murmushi kawai doc
Mehra yy Jin shirmen San
Oho Amma dai koba dade ko ba jima za'ayi ko?dukanmu muna mararin muga aurenka imad
zama haka Nan babu dadi,ka dubi mufrad yanzu don't u rhink he has become more
responsible daya aje mata?
Ko kaima baka so arika kimanta ka ne

Wani Shiru yay alaman maganan ma ta ishe sa...


Doc yace kadai dawo goben pls
Yace a'a
Zan dawo Amma ba a gobe ba
Yace to jibi.
Yace a'a kuban Nan da kwana uku...
Yace to shknan Allah ya kaimu

Part 1 IS FREE,TUKUICI NE GAREKU MASOYA NA U CAN READ IT HAR ZUWA INDA ZAMU
TSAYA,SAIDAI CIGABAN SHI NA KUDI NE,PLS SHOW SOME LOVE AND SUBCRIBE.

the ACCESS FEE IS 300 NAIRA ONLY


VIA 0152983148
MOH'D SULE SURAYYA GTB.
OR katin MTN vtu tran via 08060712446

Screenshot ur evidence to SURAYYAHMS 08060712446

OR MAMAN MUBENA
08036651119.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 12
*A Moment in hell.*

_Ivy cottage U.S.A_


_Morning 10:30am_

Cikin mugun firgici rufaida ta farka jin ta kafe waje guda ko musulmin motsi ta
kasayi,Wani dishi dishi take gani a idanunta ayayin da kanta yake juyawa cikin Wani
matsanancin zafi da ciwo ga uwa uba yunwa daya gama nakasata,ganin Inda taken wanda
baiyi kama da Inda aka ajiyeta daxu ba yasa ta tashi zaune a firgice tana kallon
wajen,tamkar bayan gida hake yake babu gado babu kujeru sannan da katako kawai aka
zagayeshi,dafe bangon katakon take Koda zata iya lekawa ta waje

Ɗigowar wani abu a saman goshinta kamar ruwa yasa taɗanyi ƙarfin halin aza
dan'yatsan'ta guda asaman goshin ta dan lakato abun Sai cin karo tayi da wani irin
jiniii da sauri ta ja da baya inda santalelen hannun mutum ya sulalo kasa ya fado
ajikinta,Wani irin kara ne ya sufce mata cikin tsananin razana duban gefe da zatayi
kenan taga fatima kwance nashe-nashe a cikin jini,babu kafa da hannayenta,an
jingene ta a saman katakon har an mata yankan rago

Yankar jiki tayi ta fado kasa Cikin matsanancin tashin hankali ta buga wata irin
kafurar kara mai hade da ihu nan take ta zame ta tafadi kasa kwance sumammiya..
Minti biyar mai kyau batayi ba taji ana janta waje da qarfi acikin sauri,da kyar ma
ta iya finciko kanta daga suman ta bude idanununta Jin maganganun su takeyi a sama
sama da yadda suke ta kwashewa da mahaukciyar dariya suna famar bidiri
Alhaj baturen ne agaba yana Jan rufaidar da kansa yana fadawa thugs dinsa yadda ya
kashe Fatima sabida taci amanar sa,bakin sa harna Tara yawun Kwadayi yace yau
miyan taushe za'ayi masa da naman cinyoynta Wani irin sheke dariyar su kawai sukeyi
tamkar ba mutane ba.

Dayan yace boss


Meyasa ba a cire kanta ba?
Ko anfasa dantsawa ne..
Yace a'a,tare da sake wata muguwar Murmushi ya juyo yana kallon rufaida
"tukuna,Muje backyard zakuga yadda za'ayi da shi we need to teach her some lesson
Wani Ihu suka kaure dashi Suna ce mai sai oga,by then rfaida ta dawo cikin
hanklinta sosai Dan dariya da ihun nasu ma kawai ya isa ya jefa ka cikin Wani
mummunan hali

Har gaban Wani old dumb dake bayan gidan suka jata isar su keda wuya ya jefata kasa
yabi ya kwaso ta ya damke Gashin kanta tana layi ya gurfanar da Ita a rusune.

Hawaye ne kawai suke saukowa daga cikin idanunta dan hatta karfin yin Ihu ko magana
ta kasa samun shi atattare da ita,addua kawai take Allah yay gaggawan daukar ranta
in Hakan shiyafi mata alheri.
Dan kuwa tabbas ta cire rai ga rayuwa.

Wasu manya manyan fatanyoyi da axes taga katten mazajen sun dauko
Kirjinta kamar zai tarwatse da matsanancin tsoro ta gama bari cewa lokacin ta me
itama yaxo Hala tunda ya kashe Fatima itama Hakan za'ayi mata
Wani kukan ta kara barkewa dashi tana jujjuya kayinta cikin baqar dimauta mai nuna
tsantsar rikicewar yanayin da zuciyarta ke ciki
Banda Allah babu abunda zuciyarta yake kira,gaba daya tarasa Inda zata aje kanta
Wani irin matsanacin rawa jikinta yakeyi,kawai tana gurfane ne Amma ita kanta bata
San Wani kalar nau'in gushewa hankalinta yayi ba..

Wani irin gaafffff aka sauke dukan guduma agabanta sanda ta razana tayi tumbul taja
da baya,kara fincikota yayi ya tursasa agaba tana kallon abunda sukeyi da alama
Rami suke hakawa agabanta
Dan karamin ditch haka wanda tabbas kasan binne abu za'ayi,saide bata San me za'a
binne ba shin sauran dead body fatima ne ko ita?cikin wannan tunanin ta kara zautar
da kanta..

Da Dan fadi suka haka ramin dake basuyi shi yy zurfi sosai ba,Suna kammalawa aljai
bature ya juyo ya kalleta yace
"Ki kalla Wannan shine makomar wanda yaci amana ta" Kaiwa nan ya juya yana mai nuni
da gangar jikin fatima..Kinsan wannan matar?
Rufaida dake cikin tsananin dimauta gyada kanta kawai tayi Dan bazata iyama Furta
kalma ko daya ba,"..Wani dariya ya fashe da shi,"..yace..tun tana yar shekara 5 na
samo ta,iyayenta ne suka ban ita da hannun su a kyauta Dan inbasu kudi nikuma nayi
mata adalci namaidata yata shine ita kuma yau zata saka min da cin amana.

U made killed my doughter..


Azaba mai tsanani zan maki sannan in fanshi ladan aurena
Kafin in jefaki a rayuwar datafi dacewa dake.

Wani kakkarfan numfashi ne ya kufce mata a hnkli tana hawaye tace' Dan Allah
kayahakuri kaji tsoron Allah ka kyaleni

Baima kulata ba ya juya kansa sabida tabbas yanayinta akwai ban tausayi
She look too sick,too weak and too scared gaba ki dayanta arikice take babuma
alaman hankli atattare da ita

Ya kallo thugs dinsa fuskan sa a daure yace..."Bring d traitor foward..

Nan da nan suka dauko gawar Fatima wanda take nan daga kafada sai Kai da jiki babu
hannu da kafa jininta ne ako ina
Ya barbaju

Hannunshi yy stretching aka miko masa katoton guduman dake hannun thug dinsa
Ayayin da saura biyun suka je dauko akwatin gawa daya umarce su dauko

Juyowa yy ya kalleta ganin kanta a sunkuye tana ta kuka,irin kukan Nan na na shiga
uku kukan sallamewa da rashin samun mafita.
sawa yy aka baje masa kan Fatima sannan ya dga Rodin sama ya buga guduman akan nata
sanda kan ya faffashe,atake atake rufaida ta yanke jikinta ta fadi Dan ko mutum mai
sauran hankli bazai iya jumre kallon abunda take Gani ba,debarta sukayi suka cusa
ta a
Cikin akwatin gawan,daga Nan ya urmarce su da cewa su barta anan har saiyaje ya
gama sauran deals din sa ya dawo

Musamman yau ya ware ranan ma rufaida ita kadai

Yaune Ranan da zai


Walakanta ta,yayi yadda yake so da jikinta sannan yayi mata azaban da har agaban
Allah saita ji shakka da tsoron nunasa.

Da yayi niyyar kasheta ne Amma saiya fasa ganin yarinyar zata iya jawo masa kasuwa
saboda ya lura tana da zurfin ciki da wayo,ahakan ma bakaramin buri ya dora akanta
ba..
Dan haka daga wannan satin shikadai zaina yin sex da Ita idan yaga ta bude sosai
yadda zata iya daukar kowani namiji zai bada ma'aikatan sa su dad'd'ana ta,in harta
rayu daga nan saiya jefata cikin kasuwancin sa.

Kano state, nigeria.


9:am Saturday morning Zayd matazu residence..

Da misalin 9 na safe Wasu manyan manyan SUV jeep guda biyu bakake kiriin masu fidda
wata uban sheki suka shigo harabar gidan sukayi parking ayayin da driver yay saurin
saukowa kasa ya bubbude musu kofofin su Yana mai rusuna kansa akasa cikin yanayina
tsantsar girmama wa

Wata dattijiwar mata ce wacce bazata wuce 62yrs ba ta sauko kasa cikin shigarta na
alfarma Tasha baqar leshinta exclusive hole lace daba atula mai tarukucen design
ajiki ba,style dinta style din wata arniyar dogon riga ce ta bubu daya mugun amsar
hadadden dirin jikinta na manyan mata wayayyu masu iko da kansu wanda babu wani
alaman rama ko alaman talauci atattare da su,ko inanta a murmure yake fatar jikinta
acike tam da tsoka ga Wani irin sheqin da fatar jikintan yakeyi tsaban yaji wanka
da tsantsar hutu babban mayafin ta na Dubai asalin babba tadada gyara wa zama
akafadunta ayayin da Wuya da hannunta suke fidda wani uban walkiya sanadiyar
hadaddun gwalgwalan saudi gold data kawata su dashi,driver su wanda suke cewa malam
liman ya Taho da gudu ya amshi jakarta da wayoyin ta ya rike mata su yana binta su
abaya

Cikin tafiyarta na kasaita ta karaso har Gaban dayan motan wanda har yanzu mutum ne
aciki Amma bai sauko ba,tana karasowa gaban murfin motar taja ta tsaya tana
kallonta

Wata tsohuwar mata ce fara sol da ita aciki wanda akalla zata haura shekaru tamanin
da takwas zuwa casa'in Dan kuwa ta tsufa sosai bana wasa ba,kafafunta da hannunta
Duk sunyi nauyi idanunta sunyi ciki ciki saboda tsabar tsufa Wani dankareren
medicated glass ne ta toshe kwayar idanun nata dashi
Itama leshin ne ajikinta nata yellow an mata dinkin buba da zani kafarta cikin wata
flat shoe mai kama da Dunlop slippers da kyar ta motsa jikinta sabida tana da Dan
kauri dayan matar ne ta riko hannunta domin ta taimaka mata zuwa kasa,kan kace Wani
abu kusan rabin ma'akatan gidan sun kewaye su da gaisuwa

"Barkan ku da zuwa Hajiya Goggo"


Allah yasa anzo a lpya...kusan kowani ma'aikaci yana Miko gaisuwarsa cikin yanayin
girmamawa da nuna farincikin sa da ganin su

"Sannunku dai"
Sannunku...Ta fada da kyar sabida tsufar dayake shake mata murya tana yi tana Dan
waving dinsu da hannu,
dayan matar data riko su tace An sameku lpya?duka Sukace lpya lau ranki shi dade
hjiya Adada..Nan ta juya tana kallon driver su
"Mallam liman sai ka babbasu na shan ruwa bari na shigar da mama ciki.
Da sauri Ya rusuna kai yace toh hajiya Allah kare ki angode,Duka sauran ma'aikatan
dake washe baki suma suka bibbita da addua,ya bude jakar ya fidda sabbin bunches
din dari biyar biyar ya shiga rarrabamusu 5k a hannun su tuni wajen ya kaure da
godiya da yabo kowa na washe baki

Itakam Bata kara ma kallonsu ba ta riko mahaifiyarta suka nufi ciki A hankli suke
tafiya sabida yanayin jikin tsohuwar sai an bita a hankli musamman ma da bata fiye
son zaman waje daya ba,jirgi suka biyo suka zo kano daga katsina amma still saida
jikinta yayi tsami da kyar take Jan kafarta take takawarta a hankli
Suna daf da bude kofar gidan sukaci Karo dashi yafito fuskarsa dauke da kyakwan
murmushi kallo daya zakamai kasan yana tsananin murna da isowarsun,da sauri sauri
ya karaso da alamn an riga an sanar dashi labarin isowarsun ne Wata iriyar shigace
a jikinsa shiga mai ƙara daraja da kamala farin yadin chairman ne a jikinsa wanda
a ƙalla zaikai Darrikan kudi,ya ɗaura baƙar khufya akansa da wata muguwar
al'kebbarsa baƙa mai faɗi,Hakan yasa Fuskarshi nan ta fito ras sajenshi da gemunsa
mai tsananin kyau yayi lib a fuskarshi sai sheƙi yakeyi..Wajen tsohuwar ya nufa ya
rikota ajikinshi ya rungumeta tsam wacce already tana
Hade idanun ta da nashi ta fara sauke wasu maqudan hawaye, cikin muryanta na tsufa
da bai fitowa sosai"tace'..zaidu?"Wani shafa kansa tayi a lalume tace
"Alhamdullahi,saita juya ta kalli yartan dake famar Murmushi tace Alhamdull Adada
yau gani a gidan zaidu..yaa sheik dake Murmushi yace "Ina matukar farincikin samun
isowar ku
Ta juyo cikin muryan kuka"Ohh zaidu,toh Ina yayan naka ya baka fitomin da suba ?
nima inga jikokin Dana,Ohh Allah yajikan mahaifin ka dikko, Allah yasa dikko yana
cikin inuwar Rahman ubangiji Allah yay ma albarka kaji Dan jikana,da sauri Ya dago
kakar tashi ta cikin tsantsar tausayinta da kaunarta dake mamaya aransa yace "Allah
ya kara miki tsawon rai hajya,in Ina ganinki tamkar Ina ganin Abba na ne,Allah ya
masa rahma matsanancin kukan ta kara fashewa da shi Tace uhmm uhmm karka
tunamin,dama can saida yace min mama insha Allah zan barki da wanda zaina kulawa
Dake,sai ga Nan an haifoka, zaidu Allah ya sa maka albarka Allah ya kau da idon
maqiya akanka ko ayau na bar duniya ai naga baya...cikin kukan take fadan haka
tanayi tana share hawayentan da gefen mayafinta.

Kara rungumeta ajikin sa yayi


Da Murmushi akan fuskar sa suka gaisa da Kanwar mahaifinsan wato Hajiya Adada wanda
tuni idanunta ya cikko da ruwa itama Dan sosai suke kallon yaa sheik da sigar
mahaifinsa alhaji dikko sabida shi ya yakasance mutum ne mai mugun shiga rai da son
kyautatawa nakasa dashi.

Cikin gidan ya musu jagora tareda da yar tsohuwar ajikin shi,ayayin da Ita Aunty
adadan ta juyo da baya ta amshe jakarta da wayoyinta ta kuma umarce malam liman
daya sa ma'aikatan gida sutayashi shigo da kayan su da sauran abubuwan tsaraba da
sukaxo dashi

Daga cikin gidan kuwa kusan kowa shiri yake Dan yaga ya hallaro cikin babban
katafaren falon sun on time,yau babu wanda bai haska yay kyau a shigarsa ba
musamman ma hjya jasmine data sha Wani haddiyar malaysian lafaya dark red in colour
wanda ya amsheta kwarai dagske,cikin wata golden atampa wax nazli da shukra suka
sha dinkin su kowa da kalar nasa style din,shikuma keeyan ya saka light brown
shadda da dark coffee cap,Dan musamman yaa sheik yasa su nazli da keeyan din suka
bar schl suka taho Nigeria da niyyar suyi kwana biyar ma auntyn san sukuma samu
lokacin sanin juna da mahaifiyar mahaifinsa wato hjiya goggo

Hjiya Goggo itace mahaifiyar Alhaji dikko,wanda shine mahaifin alhj zayd mataxu
wanda asalin sunanta shine hajiya Ameena husaini daura.

Itama yar katsinan ce Dan anan aka haifeta ta taso tayi karatu,tayi aure,anan ta
samu yayanta biyu dikko da kanwarsa mai suna fatima bintu wanda ake cewa hjya adada
ko aunty adada..

Dake danta Alhaj dikko matazu shine babban da namiji hkn yasa sa shiya rike arxikin
mahaifin sa ya kuma gaje shi akan harkokin sa daya bari kafin shima yazo ya barma
nasa Dan wato alhj zaidu.

Ita kuma kanwarsa hjy Adada da tun tuni aka mata aure agidan sarauta ta auri Wani
Dan kabilar kanuri acan jahar maiduguri sunan sa prince Shehuri bajama,,shi mutum
ne mai kyau da kima a idanun jama'ar sa,so ita a maidugurin tayi rayuwarta mai gaba
daya,haihuwar ta bakwai da mijinta Shehuri Amma duka yayan basa yin rai sanadiyar
Allah da ya daya jefata a taskon wata muguwar kishiya wanda akecewa "yar buxuwa"
bakaramin azaban wahala hjy adada Tasha a hanun buzuwarnan ba,ita juya ce amma Ko
kadan bata son hjy Adada ta haihu,daga tayi ciki sai ace Dan ya mutu,ga Wani irin
sibbace sibbace da jifan aljanu da salon mugunta kala kala masu wahalar
fahimta,hatta hauka saida tasa hjy Adada tayi,ta rabata da gidan mijinta kusan
shekaru hudu,daga karshe da Allah yazo ya takaita muguntan tan saiya toni asirin ta
alokcin da batayi tsammanin ba har Shehuri ya rubuta mata shika uku aka koreta daga
masarautar batare da taci darajar samun ko asi daga arxikinsa ba,da addua da rokon
Allah sai a sannan hjya Adada ta dawo cikin hayyacinta ta dawo cigaba da rayuwarta
da mijinta Shehuri harta haifi yan biyunta duka mata aka samu su suna Hawwa da
khadija Ana ce musu hassana da husaina,Duk da haka buzuwa bata daddara ba saida
tayi sanadiyyar raba hjya Adada da yaran Nan nata wanda haryau ba aji cikakken
labarin su ba duk dama antaba tabbatar musu cewa hassanan su ta riga ta mutu Amma
ba akarajin labarin husainar ba.

Daga Nan hjy adada ta shiga cikin Wani mummunan hali na tunani,daga bisani bayan an
shafe shekaru sai Allah ya axurta ta da Yaya maza Abuturab Shehuri wanda ayanzu aka
Fi sani da uncle Shakiri da twin bro dinsa Ahmed Shehuri wanda ake cewa uncle
maroon.

Wanda a yanzu haka dukansu basa Nigeria gudun kar akara batar mata dasu yasa tayi
nesa da su tun Suna yara,since den Everyting become normal arayuwanta
dake mijinta Shehuri dayazo rasuwa ya rubuta will dinsa akan ya bar mata ita da
yayanta dukan dumbin qaddarorin sa da dukiyrsa wanda tuni yasa buzurwanan kasa
daurewa kawai ta saka wuta a daki ta kona kanta ta mutu da baqinciki rashin samun
nasararta akan su.

Bayan Nan komi ya dawo daidai cikin rayuwan su kafin yayanta alhj dikko yazo ya
rasu shima
,alokacin sun shiga damuwa sosai saidai dake ya bar musu dansa alhaj zaidu shiyasa
suka maida hanklin su kanshi suka kwallafa shi aransu sosai

Kaf zuriar matazu hjya goggo itace tyi tsawon rai,taga jikokinta gashi yau harda
tattaba kunnenta.

Hjy adada kuwa bata kara yin tunanin yin Wani aure ba cos tunda ta rasa mijinta da
babban wanta alhj dikko,yayan ta sukazo suma basa tare da Ita sai kawai taji komi
ma a duniyan nan ya fita mata arai, a sannu a hankli ta kwashe komi nata daga
maiduguri ta dawo gidan iyayenta a katsina suka cigaba da rayuwan su ita da mamanta
hjya goggo..

Time to time haka alhj zaid shine yake yawan xiyartan su uncle shakiri acan kasar
turkey,Suna matukar girmama juna a matsayin su na cousins dake ma basu Wani girmesa
a shekaru sosai ba,wata rana har shida matarsa hjy jasmine suke Kai musu
ziyara,Uncle shakiri ya karanta fannin politics ne Dan haka already ya riga yay
aure sunan Matarsa nafisah da yarsu kwalli daya Ana ce mata faryal
Shikuma uncle maroon fannin likitanci ya karanta Amma shi bai aje mata ba tukuna..

tun mutuwarta alhj dikko,alhj zaid ya zamto shiyake tsaya musu akan komi yake
kulawa da sha'anin su Duk dama sukam ma ba a taba barinsu sunzo Nigeria ba har
yanzu

Tun jiya gidan ya kasance very busy anata shiryen shiryen tarban su,kowa yana Nan
anayi dashi face Aina'u dake cikin tsananin matsin aiki,yau din ma dakyar mufrad ya
shawo kanta ta zauna a gidan Dan cewa take Wai tana da important meeting datake so
ta halarta a office,masu aiki ne helter skelter anata faman shirya sankaccen
dinning table da varieties na abincin da ababen sha wanda akayi musamman domin su..

Da sallama suka shigo gidan lokcin babu Kowa a main palo sai ma'aikatan dake
shiryen shiryen teburin abinci,babban cikin su wanda ake cewa uwani ita ta fara
karasowa tana famar gaishe su sannan sauran biyun suka biyota wani kallon su hjy
adada takeyi ayayin da hjy goggo tayi kasakai dan batama amsa gaisuwar su ba
Tace"Sukuma wayyanan daga Ina haka zaidu?swasha jajayen kaya haka kamar masu shan
jini?Ko suma yan uwan mahaifiyarkan ne!waima Ina hasiyan take da bataji shigowana
gidan nan ba,tab di jam Lallai kam gidanka ya cika da tarukuce zaidu..Wai babu mata
agidan ne?ni banga kowa ba Adada ko kinga Wani halitta anan
..shiru yy baice uffan ba...uwani dake tana da azarbabin magana tace "A'a hjya mufa
masu aikin gida ne masu gidan suna saukowa bada jimawa ba,..
kananan idanunta ta wara akanta batare da ta jira ta kammala zancen ba..."tace
aiki,?aikin me?dayan mai aiki wacce ake kira maman sani tace aikin dafe dafe da
kula da tsaftar gida
Tuni Hjya goggo ta sake bakin ta galala kamar taji sabon abu"..yo ganda ganda da ku
kuke aikin gidan nan?me nake ji haka zaidu,a'a wannan lalacewa har Ina?still baice
komi ba Dan yasan ta da surutu irinna rikicewar tsufa sumtimes ita kanta bata gane
me take furtawa..juyowa yy ya kalli Antynsa yace ya kamata mu shiga daga ciki,babu
musu tace toh sannan ta wuce gaba ya riko tsofuwar suka kama hanya..a hakn ma da
kyar ta amince suka nufi sashen sa sai nanata maganan masu aikin take har sukayi
sallama akatafaren falon sa

Part 1 IS FREE,TUKUICI NE GAREKU MASOYA NA U CAN READ IT HAR ZUWA INDA ZAMU
TSAYA,SAIDAI CIGABAN SHI NA KUDI NE,PLS SHOW SOME LOVE AND SUBCRIBE

the ACCESS FEE IS 300 NAIRA ONLY


VIA 0152983148
MOH'D SULE SURAYYA GTB.
OR katin MTN vtu tran via 08060712446

Screenshot ur evidence to SURAYYAHMS 08060712446

OR MAMAN MUBENA
08036651119.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 13
*Formalities...*
Bangaren rufaida kuwa tunda suka jefata cikin akwatin gawan Nan jikinta ya kara
sukurkucewa da tsananin zazzabi ko inanta yabi ya nakasa ya mutu bata kara iyayin
Wani musulmin motsi ba, tamkar a muce haka take Jin kanta,Sauran numfashin ta dake
kara diff difff a can can cikin kasar mgwaronta shine shaida gwara daya da zai nuna
cewa ma tana raye

Ta dade ahakan kwarai dagske ga kishin ruwa ga yunwa Dan kuwa zata iyafin 3hrs
acikin wannan yanayi sai can tukuna suka fara lekota time to time haka akan zo a
watsa mata ruwa a fuskarta inta samu ta hadiya ohon mata,sukam ma Suna hakanne
sabida Kar balain warin naman kan Fatima daya babbaju akasa ya kasheta

Bayan hakan Tunda Alaji BATURE ya barsu da Ita awajen basu Wani kulata ba
Ita kuwa rufaida Duk da kasancewar halin datake ciki bai taba hana xuciyarta
ambaton Allah da neman mafita agareshi ba.
Bayan kamar awa daya haka suka zo suka dauketa Duk da akwatin gawar suka kaita Wani
da aka feffetsa Wani irin magani mai bugar da kwkwala suka ajeta daganan ma ta
dauke bata kara gane Inda take ba.

*Kano state Nigeria*


Same day @9:45am

Da sallama sukayi Shigowar su shashen yay sheik Wajen zama ya samar musu ya miqe da
sauri kamar zai fice hjy G ta tsaresa Ina zakaje kuma zaidu kaima tafiya zakayi?
juyowa yy ya kalleta Dan baiyi niyyar fada mata ba yace zan kira mama ne Hala tana
can sama batasan har Kun iso ba,tabe bakinta tayi batace mai uffan ba
Yy excusing dinsu ya fice sashen mahaifyarsan ya nufa Kai tsaye.

Fitarsa ke da wuya hjy adada ta kalli tsohuwar data tsime da alaman Wani abu aranta
na ciccinta Tace mama meyafaru?Dan shiru tayi can ta kalle ta Murya kasa kasa tace
nifa bangane komi ba,dube mu sai kace wasu bare ace babu wanda zai taho tarban mu
sai zaidu?wato wajen sa muka zo shikadai kenan ko?tun jiya nake dokin zuwa inga
yayan zaidu da sauran ahalin gidn nan Amma hmmmm...Wani dogon numfashi hjy adada
taja tace hmm nifa bana cire ran hasiya ce ta rirrikesu kinsanta da iya tsara ma
mutane rayuwarsu
Da shegen son baza mulki uwa wata yar sarki,ni tuntuni banga ma amfanin zamanta
agidan zaidu ba kawai zaman saka Ido da takurawa yara,wani
Kuka Hajiya goggo ta fashe dashi kai kace an kunnata waysan ma ta riga ta rabano da
yayan zaidu?koma ce musu tayi niba jinin su bane?to ai NI Nan nayi sanadiyar zuwan
ubansu duniya tunda Dana dikko shiya haife uban Dan nata.
Weeeeeee weeee fet fet ta cigaba da kuka tana fyace hanci,hjya Adda ta cigaba da
kallonta Dan Inda sabo ta riga ta saba da rikicewar hjya G,
"Mama meye haka so kike azo araina mu?ai tunda munzo gidan nan kowa saiya gane cewa
mune da iko da zaidu ba kowa ba
Hatta uwar zaidun saita koma matsayinta

Assalamu alaikum
Wasu yan dattijiwar Sallama ne ya dakatar dasu daga bakin kofa Jin haka yasa hjy G
saurin share hawayenta tana kimtsawa

Wa'alaikissalam
Shigo daga ciki hjya Adada ta Furta,Duk dama bata kalle wajen ba amma u can tell
dat so take taga suwaye suka zo

Bude kofar akayi a hnkli saiga hjya jasmine wanda ta shigo tare da wata kyakkwar
mace a gefenta Tasha Wani hadadden super wax blue da mayafinta babba wanda yayi
matukar karamata kima da kwarjini,daga ganin ta kasan a kusan sa'ar hjy adadan
take, wanda kamanin su da hjy jasmine din kawai ya isa ya sanar dakai cewa
mahaifiyarta ce hjy saddiqa fulani

Murmushi ne akan fuskarta harta karaso cikin falon banda kallon kurilla Babu
abunda suke mata kasa da sama da alama yanayin ta ne yadan burgesu,cikin tsananin
girmamawa hjya jasmine ta wuce gaban hjy G da hjy adada ta rusuna ta shiga
gaishesu,tana tambayar lpyarsu
Sannan hjya saddiqan ta amshe gaisuwar itama ta rusuna tagaida hajya goggo sannan
ta miqe zaune ta gaida Hajiya Adada cikin fara'a dakanta ta sbar dasu cewa itace
mahaifiyar hiya jasmine
Jiya ta gaya mata cewa Suna hanya shine tace bari tazo dakanta tayi musu barka da
isowa
Sosai hakan yay ma hjya goggo dadi aranta,sai albarka take saka ma hjy saddiqa
fulani tana dada gode ma karamcinta tamkar basu suke kushe kowa daxun ba..

Dan hira suka farayi tsakanin su Jin yadda hjy goggo take korafin rashin
halartowan sauran mutanen gidan yasa
Hjya jasmine tayi xcusing dinsu ta fice,ficewarta keda wuya saiga Wani sallamar,yaa
sheik ne ya shigo tare da yayan sa abayansa anty fareesa Keeyan da nazli da shukra
dake ya bar mufrad can tare da hjya mama akan shi zai taho tare da ita

Duka suka rusuna kasa suka zauna akan carpet kusa da Inda mahaifinsu ya zauna suka
gaggaishe da kowa a falon cikin girmamawa saidai basu iya sake jikinsu ba tsaban
yadda akebin kowannen su da kallo,musamman ma hjy adada dake zaman gidan sarauta ya
gama shiga jinin jikinta yasa take son abu mai kyau da kima da daraja,ita tun daga
yanayin dressing da kyaun fuskar mutum take mutunta shi,sosai taga kamannin jinin
ta ajikinsu duba da yadda suka haske wajen da kyaun su masha Allah abun alfaharine
wajenta sosai,already aranta tun bayauba take matukar kaunar yaran zaidu harcikin
zuciyarta,sukuwa bayan sallama da gaisuwar da sukayi basu kara cewa kowa uffan ba
dukansu kansu na kallon qasa kowa da abunda yake saqawa aransa,cikin nitsuwa ya
sheik ya zauna kasa daf sannan ya kalle hjya G yace grand ma gasu Nan sunzo su
gaisheki"..ya nuna Anty fareesa yace ga fareesa ga keeyan da shukra da nazli..sanda
ta kare musu kallo kallon kurilla sannan ta dauke kanta tayi Kamar batama gansu ba
tana gyara zaman gilashi a idanunta da muryanta na tsufa tace suwa kenan?suwaye
wayannan haka zaidu,ya nagansu Duk wasu kauyawa, Duk a kwanjame ashe ma duk nafisu
kyau,"dariya aka fashe da shi..a hnkli shukra ta dago Kai ta dalla mata kallo.
,keeyan dake Allah yay shi da neman magana Shiya fara yin gyaran murya aransa yace
kajimin tsohuwa dawa take?nazli bata ko iya dago kanta ba dake tana mugun shakkar
mahaifintan bata cika sakewa agaban sa ba,hjy Adada dake famar Murmushi ta amshe
maganan cikin dariyar tace wai da kufa takeyi Wai bata sanku ba Hjya saddiqa ta
amsa tace ahhto wannan ai lefinsu ne sunki zuwa matsugunin mahaifinsu ya za'ayi
agane su?dariya suka karayi atare da hjy adada daga Gani kasan jininsu ne ya Dan
hadu,mamaki hjy goggo tabawa kowa awajen data Wani mugun hade fuskarta ,Anty
fareesa ne ta dago ta kalleta daita sauke kanta kasa,dake tana da saurin fahimtar
yanayin mutum already tasan tsohuwar is just trying to act emotional with dem maybe
tana son tadanyi borin rashin zuwansu wajentan ne da sukayi na shekaru da shekaru
har ya kasance bata San girman su ba sai a hoto,Nan sai ta karaso daf gaban ta
cikin sanyin yanayi ta dafa gwiwonta cikin salon data san dole zai sanyayata tace
our lovely grand ma din Abbun mu,pls a agafarce mu munyi laifi kuma bamu San ta
Inda zamu fara baki hakuri ba.
Da sauri Keeyan ya rikito gabanta fuskar sa a dan shagwabe yace
Amma ai tunda kinzo mana ai shikenan ko?
Harara ta watsa masa shima ya rama,Daga can zaunen shukra ahnkli ta murguda baki
tace"Ya kamata kiyafe..
Wani shirune ya Dan gifta kafin nazli ta karaso daf da Ita itama tace Ai kinsan
karatu mukeyi bama samun lokaci daga mungama ai har can zamu biki,shukra tace toh
yanzu kuma minene kika zubamana Ido kinata kallan mu?
Tsaki hjy G taja
To aiko a yarinyar taku baku fini kyauba yoke meye ma ajikinki da zan kalla sai
dama dama rashin tsayi da kika kwaso daga wajen kakarku gatanan adada nikam dai
nafi karfinku ga zaidu Nan tambayesa yay nake da can?...
Miqewa yaa sheik yyi da sauri ya fice y barsu tare dan shi bai cika son shirme ba

...da sauri shukura ta miqe tsaye kamar dama jiran hakan takeyi, komawa tayi can
kusa da Anty adadan ta xauna daf da Ita cos for the first time aranta taga
isashiyar kasaitaciyar macen da ta gama burgeta Ga aji ga class ga Wani sasaanyar
sigar mulkin dake ratsa yanayinta
wacce har yanzu murmushin farincikin ganin sun kawai takeyi,tunda daga convesartion
dinsu hjy dada ta fahimce cewa da alama hjya goggo ne zata amshe mata matsayin ta
na kakarsun altho dama ita tasan ba iyawa datayi ba saboda wannan jinin sarautar
dayake ratsa jinninta kasancewar tayi kusan dukan rayuwarta ne a matsayin matar dan
sarki kuma sarki.

So she rather act like a mother to them rather Dan being a grand ma,tunda ma ga
kakan mahaifinsu ai saisu karata tacan
Kan shukra daya jingino da jikinta ta shafo ahnkli cikin tsananin kulawa da so Tace
wannan bakin jaraba na karatu Hala shiya lallata ku,"hjya goggo ta dubi anty
faressa tace tashi kinji?adada wannan yaa mai yar uban hankli batayi kama da dikko
ba kuwa?tashi abunki kekam na yafe miki .Anty fareesa tana dariya ta miqe ta zauna
kussa da Ita..
Ta kalli keeyan wanda ya gwalo mata Ido cikin neman tsokanarsa tace Ja'iri wannan
rama da baki da kayi nake gani wannan jaraba ta karatu har Ina haka zaidu zai kashe
yayansa karfi da yaji yara Duk sun lalace.
Keeyan ya tsareta da harara to ke baxaki bar mutane suyi magana ba saidai aganki
agidan mutane kin fado da fushi cewa mukayi bazamu zo ba?saida ta janye tukuna ta
juyo da kyau ta dubesa tace Kai dawisu toh ka bari nazo gidan ka babu izini saika
koreni Nan kam gidan jikana nazo babu wanda zan jira ya ban izinin zuwa kina jina
ko?
Dariya suka fashe da shi nazli tace Duk meyayi zafi haka?aiko namune ma haka zakizo
batare da izinin kowa ba,..

Shkura dake ta samu waje gun hjy adada cikin shagwaba tace barta da son yima mutane
sharri nide ban lalace nayi baqi ba,Inkika kara cewa hakan to ko kinkoma gidanki ni
bazan biyosu inzo ba Fuskan kuka ta saka tana kallon ta baki bude,Hjya saddika dake
ta famar Murmushin Jin fadarsun na shirmen tace shukra tashi ki dubamin mamanki
kice mata ta zo please
Ba bata lokci Shukra tace ok sai ta tashi,tsohuwa tabita da harara
"Inkin tafi karki Kara dawowa da fuskarki kamar na uwarki
Babu komi sai hanci da Dan gashi da kka kwaso nawa Duk anbi an bata ku da
shirme,shukra ta turo baki batace uffan ba ta fice tana kukkuni

Nan hjy saddika Ta juya ta kalle su tace Hajiya goggo nikan inaga zan wuce sai in
nakara zuwa..

Babu yadda basuyi ya zauna ba amma haka taki musu firr dama burinta baifi tazo
danta kara neman ma yarta jasmine wajen zama a zukatan wayannan matan ba
Koma yayane tasan ayanzu kam sune suke da cikakken iko akan yaa sheik ba
mahaifyarsa hjy mama ba,hjy saddika tana mikewa hjy Adada ta tashi tace toh bari
indan taka miki
Bakin kofa Allah ya saka da alheri hajy fulani mungode Allah yabar zumunci
Hjy saddika tace aimune da godiya zumunci masha Allahu Allah ya karfafa wannan
zuria taku mai albarka tabbas Kun cancani yabo da jinjina hjya goggo Allah ya kara
tsawon rai kowa ya amsa da Ameen
Inda Hakan yay daidai da shigowar Hajiya mama.

sanye take da farar hijabi doggo har kasa wanda yasa fuskanta yay haske sosai,
mufrad ne agefen ta sai Aina'u dake biyosa abaya baya Ta Wani sha blue shadda riga
da zani ta cakka daurinta cakwai tayi dashi duka baya ga atachment cap dinan sun
babbazo abayanta babu wani mayafi sai fuskarta da yaci ubansa da kwalliya faudan
Nan ta Mary kay ya fito badau yana sheqi uwa wacce zataje gidan biki,

Direct hjya mama


Ta wuce gaban surkuwanta ta rusuna ta shiga gaishe ta cikin girmamawa da
dattako,ababu yadda ta iya ta amsa da fara'a da raha sannan ta juyo suka gaisa da
kowa

A lokcin ma Duk hanklin su nakan mufrad da Matarsa,shi baida Wani sake fuska Danko
sallamar ma baiyi musu ba yana shiru,Aina'u dake Dan Jin shakkar su saita tsaya
kikam abayan sa bata gaishe su ba Hakan bakaramin haushi ya bawa hjya goggo ba,Wani
kallon kasa da sama hjya Adada ta watsa mata tuni ta sha jinin jikinta ta bar
gefenshi da sauri ta wuce sum sum ta Dan rusuna agefe tace "Sannunku da zuwa Hajiya
fatan anzo lpya?..Kai kawai ta daga ta dago girarta sama muryanta can ciki,a mugun
dakile tace Lpya Alhamdullahi..ta dauke kanta ta kalli hjya mama direct tace hasiya
wannan kuma fa?Tayi maganan kamar batama San waye Aina'un ba,atleast ai Duk Suna
kallon su a hoto sunsan da zaman kowa,..hjy mama tace matar mufrad ne,Ainau ai
itace surkuwan gidan,kallon Tara saura tamawa Aina'un "uhmm kawai tace bata kara
tankawa ba ta miqe tabi bayan hjy saddika suka fice daga falon hjy jasmine na tare
dasu"sunkuyar da Kai Aina'u tayi kirjinta kamar zai fito waje ganin wayannan
mutanen kamar basaran yinta bane...daga can Hjy goggo ta dago Kai ta kalle mufrad
daga Inda yake tsaye ganin Inda yayi matikar kyau gaba daya ya kwashe kamannin
danta da jikarta Kai harma da kowa yafi kowa kyau a falon,shi dai ba Wani kwalliya
yay ba farar kandura yasaka mai Dan sharara da skull cap mai mugun kyau,sai turaren
sa na royal oudi dayacika musu numfashin shi,Jin ance Wai Aina'u ce Matarsa yasa
taja tsakinta afili gani tayi Kamar basu ma dace da juna ba kwata kwata...

Ganin bai sake fuskar sa ba yasa keeyan da nazli suka zame suka bar wajen,Anty
faressa ma ta miqe da cewar zata taya masu aiki shirya wajen cin abinci

Hjya mama ne zanne agefen hjya goggo Suna Dan hirar su ta yaushe rabo,bakace akwai
Wani abu na sabanin fahimta a tsakanin su ba
Dan hjya goggo ta dade da sawa aranta cewa hjy mama ita taso ta rabata da danta
dikko data jawosa daga katsina suka zauna a kano suka barta acan,tun tale tale take
riqe da wannan abun aranta haryau bata fasa ba..

Suna cikin yar hirar tasu ya karaso har wajensu cikin kasaitar sa mai tattare da
nitsuwa da burgewa,babu Wani shirme ko yarinta ayanayinsa ya zauna tare da nade
qafafunsa aksaitance ya shiga gaishe da tsohowar cikin girmamawa da kulawa,dakansa
ya bayyana mata kansa a matsayin sa na babban da namiji agidan yana babbata hqri
akan rashin ziyarar da basaayi...Duk mitar hjy goggon Nan haka tayi shiru tabisa a
yadda yake
Ko wasan jikan ma basuyi ba...
Tunda tasab shi soja ne sai bata Wani damu da murdadden yanayin sa ba banda ma
girmama shi dataji tanayi azuciyarta

Hira suka cigaba dayi yana saka musu baki jefa jefa banda Aina'u data kasance bare
a tsakiyarsu can ta xame jikinta tayi waje

Da misalin karfe sha daya daidai keeyan da nazli suka taho suka kirawo su cin
abinci ita kuma shukura sosai ta manne wa anty adada,11:30 d table was set kowa ya
zauna da plate agaban sa hajya mama dake tafi kowa sanin yanayin yadda diet din
hjya goggo yake Dan haka ita dakanta ta tashi tayi serving dinta,hjya jasmine saita
karbeta ta cigaba da zubawa kowa,still sai kallon kallon suke jefa ma juna,musamman
ma akan wannan matar mufrad din datake basu mamaki,hjjya goggo da harta ce bazata
ma kulata ba,Amma Allah Allah take su kebe ta tambaye mufras Inda ya samo wannan
bakauyiyar mace wacce bata San ciwon kanta ba
Ace kina surkuwan gida kya bar uwar mijinki da serving din abinci,aranta ta tabe
baki tace "waiko makauniya ce da bata ga yadda hasiya ta girmama ni ba?yaran zamani
hmmm,har aka fara cin abincin ana yar hira Amma bashi ya hana su saka Ido akan
Aina'u ba,da alama in mutum ba jinin su bane to tabbas saisun ga damanshi,tsaban
yadda suke babbasar da ainau kota sako baki acikin hirar da sukeyi da yaran gidan
basa cika amsa ta,harta gaji ta sha jinin jikinta tayi shiru daga bisani ta zame ta
bar musu wajen tace musu Wai zataje amsa waya,Aikuwa tana tafiya hjya goggo ta soma
barbade tana masifa Tace waye zai tattara Nan wajen da zata tashi ta tafi anakan
cin abinci Ta Inda take shiga bata Nan take fita ba da kyar yaa sheik da keeyan
suka shawo kanta "keeyan ya Dan kakkare Ainaun yace Hala daga wajen aikinta aka
matsa mata shikam mufrad cin abincin sa kawai yakeyi bai ce musu kala ba,har dai
aka dai kammala aka tashi
Karankaf din su suka nufi sashen ya sheik including mufrad Dan baison ya hadu da
Aina'u yasan definatly she will complain Abt yadda sukayu treating dinta and he
just don't have time for that aganin sa ai maganinta dayake ta riga ta gwada masa
bason zaman gidan take ba aikin office dinta ya zarce haduwarta da familynsa tsaki
yaketa ja aransa ya bata shiru ajikinsu time to time haka yana Jin shirmen su har
mamaki yake yadda su kannen sa suka Wani sake da su onetime kamar da can sunzauna
da juna,Wani irin surutun balai sukeyi anata dariya ana nishadi,dama
Dama ma anty faresaa yasan wannan halinta ne
But he is actually suprise of the quick bonding,tsaraba kala kala aka bude ga
kyautuuka kowa saida aka kawo masa abunda inyagani zaiji dadi.

U can tell thy feel so happy,musamman shukra dataga harkan girma da arxiki ba irin
nasu ba,she is sooo proud to be their own spec,badan zaman mufrad anan ba da babu
kalar barbaden labarin da bazata basu ba.

Anty fareesa ta shiga shirya musu dakin dakma sunce anan sashen YAA sheik din zasu
zauna kafin atafi can abuja sabon gida,so spare room dinsa aka dada kimtsawa nazli
dake da danbanzan kyuwa ahaka dai ta daure ta tayata jera kayansu suka shirya musu
ko ina tsaf..

Kafin su fito falo suka samu yaa sheik ya fice shida keeyan,mufrad ne zaune kusa da
hjy goggon da Dan sister sa jawad a hannunshi yana masa wasa...sai kallon sa take
dan
Sosai take so ta masa gulman Matarsa Ainau saidai har yanzu bataga fuska ba hakan
yasa tayi shiru tana jira ko gobe in yashigo gaisheta da safe tabbas itakam zata
gaya masa Sam basu dace ba...

Bangaren Aina'u kuwa tunda ta shiga dakin tayi zamne durus agaban mirror,tsaki take
ta saukewa uwa dattijiwar tsaka itakai tana kumbura fuska uwa kububuwa tana famar
kadakai kamar kadangaren gobara,Wani huci takeyi itakadanta kamar xakanya data
fito farauta da alamar ta razana ganin sun hjya goggo Kai musamman hjy adada datake
mugun daukar kanta kamar wata sarauniya

Ji tayi komi na gidan ya fita mata akai duba da yadda suka Wani basar da Ita tamkar
wata shara,altho ba laifin su bane aranta tasan ko itace take da irin kudi kyau da
ikon su wallahy da zaitayi abunda yfi haka ma mutane

Gaba daya ma haushi suke bata


Da girman kantan Allah yasani bazata iya jumre halayen su ba,Dan arayuwa bata taba
yarda Wani Dan adam ya taka taba sai muffy shidin ma dan son shi ya mata yawa
ne,sauke idanunta kasa tayi cikin damuwar yadda zata fara dasu,gashi tana tsananin
son zama cikin familyn su,she knew she have to do sumtin to earn her respect batare
datayi dogon tunani ba kawai ta dau jakarta da mayafinta ta sulale agidan taja
motarta ta wuce office yin abunda ya dameta..

Isar ta office keda wuya saiga kanwarta Zara ta iso,bude kofar tayi babu ko sallama
taci uban material da zararan kitson chiko akanta ta kafa daurin ture kaga tsiya
her lips was illuminating evrywhere da zumbuton Sa tsaban Jan janbakin da aka lafta
mai tana shigowa ta ja tayi kak ta tsaya tana bin Aina'un da Wani irin kallon raini
Kallo daya Aina'u ta mata ta kau dakanta dake she is not in d mood also,gaba daya
hanklinta bai jikinta Dan tun zuwarta kwakwalta yakasa samun nitsuwa da yadda
zatayi zama dasu hajya adada
Da can yaya taKare da jarabar hjya mama gashi an Karo mata wasu?Allah Allah take
muffy yazo kawai tayanke hukunci zatace mai su koma gidansa kawai cos she just
can't live with too much family members around gaskiya

raya Hakan datayi yasa ta Dan sake fuskarta wa zarah cos tasan she will be needing
zara's help akan mufrad batun komawar gidan nan.
Bata son yace mata no so she won't mind ta kara bada kudi dan akawo mata Wani
maganin buzuwa da zai mata amfani.

Kai ta dago ta daga girarta sama tana kallon Zarahn


Yanzu kuma meye kika shigo min office kamar wata mahaukaciya

Zarah ta watsa mata harara mai zafi idanunta Nan kamar zasu fado
"Sis kina ban mamaki"..
Banzata ayadda nake buga kaina akanki haka zaki watsar da lamarina ba,meye bana
miki akan damuwarki?
Wani taimako ne bana miki akan mijinki mufrad...
Wato kin maida nu sakarai,asha mangwaro a yarda kwallon ko?Da sauri ayn ta mike
tsaye cikin tsananin mamkin Jin kalaman nata muryanta harna karyewa tace
Hey hey hey stop here,its enough,zarah
Wannan Wani irin magana kikeyi haka?What is it?
Meyakawo wayannan baqaqen maganan?

Cike da tsiwa da harara Zara tace aikin sani


Pls don't even pretend,tayi rau da idanunta ta dauke kanta gefe
Kasa kasa ta furta...mtsw na tsani munafurci wallhy.

Ran Ayn take saiya soma baci danta tsani raini matuka tace nasan me?
Me nasani ?or are here to disrespect me Dan kawai Kinga Ina wasa dake?
Cikin yanayin rainin Zarah tace
"To karkiyi mana ni baqin cikinki ne yake damuna
Aina'u u knew dat IMAD kanin surkuwan kin nan zai dawo nigeria in 2 days time and
you Neva care to tell me sai awani wajen nakeji!Ayn dakeji kamar kanta zai kuNce ta
nade hannayenta cikin dakewa tace
And So what in IMAD zai dawo?
Ina ruwana da Hakan,"cikin tsawa xara ta dakatar da ita Ohhh haka zakice?kituna
alkwari kikamin zaki jona ni da shi inhar ya dawo nigeria don't just tell me U've
forgeten about that..Kamar zatayi kika ta Furta haKan alaman bacin ran ya shigeta
sosai

Ganin Hakan yasa ainau ta Dan saussauto ta dauke kanta slowly dan itakam ma ta
manta da cewa sunyi hakan..a hankli "tace NO now,I haven't. Amma ai kyamin magana a
nitse yadda zan fahimta u were just shouting and insulting me

Zarah Tace ai dole tunda dai baki damu da damuwata kamar yadda ni nake damuwa
akanki ba

Kinsan fa auren Nan nima nake so,and I choose to be in ur husband family kodai
baqin ciki zakiyi min bakiso in mannu daku nima rayuwata tayi kyau irintaki

Lumshe Ido Ain tayi tanajin yadda zuciyanta yake mata zafi,bata ma iya amsa ta
saida ta samu waje ta zauna
Ta dafe kanta
"Inyi miki baqin ciki kamar ya?U're my sister for godsake
..Nifa bansan da zancen dawowar IMAD ba mufrad bai fadamin ba,cos tunda nafara
amfani da maganin Nan all he cares about is to have me day and nite all the time
and I just can't breath wallhy harna soma gajiya da jarabar mufrad,saita danyi
shiru .."yanzu ke A ina kikajin Hakan?
kujera zara ta jawo ta zauna ta harde kafafunta cikin sauke Ajiyan zuciya tace Wani
friend dina ne a states danasa yana dan bibiyarsa,he told everything Wai jibi by
now maybe ma yana Nigeria.
But am suprise da kikace mufrad bai fada maki ba I tot thy are best of friends,Ayn
ta tabe baki kema kinsan muffy he won't talk about dat unless I insist,"so how can
I help u now?wallhy Zara matsala yayimin yawa.
Can u imagine baban muffy ya kara tarkato danginsa na katsina Duk sunzo sun kara
cika mana gida And u need to see how thy treated me like.."TRASH"..ta karashe
maganan da kunan rai Da sauri Zarah ta tabe bakinta tace tabb Aikuwa wayanan zaki
shafa dasu Dan kaf labarinsu nasani sunada arziki da wayewa sosai musamman ma
Kanwar mahaifinsa ita Hajiya bintun shehuri,ai ita matar Dan sarki ne Kuma Kinga
mijintan kan ya mutu ya zama sarki sunyi Mulki sun baza sarauta so haryau Jin kanta
take kamar wata hamshakiyar sarauniya"..Nide babu ta yadda zanyi in temaka miki
akansu wayannan sunfi karfina...
Dama ace kin samo min mafita ne akan imad dasai nayi tunani
Da gudu ainau ta taso cikin magiya
"Ah Ahh no now haba Zarah kawai kice baxaki taimakamin ba,meye kuma na cewa
saikinyi tunani?Ba zancen imad bane?we will know what to do daga ya dawo nigeria
kawai kizo min hutu Koda na sati gudane,kinga yau tun asuba dawowan su muffy
Daga abuja kuma yace min kwanan zamu koma can da zama,including imad din Kenan
ai,Kinga inkinzo hutu frim der sai a San nayi u got me?
Sauke Ajiyan Zarah tayi with quick relieve tace ok naji
Amma kema zakina Dan shihhigar Dani wajen mijinki ai naji ance Suna matukar shiri
da imad tace done deal karki damu So gayamin ya za'ayi batun mutanen nan

Zarah ta mata Wani irin Kallon rainin wayo,can cikin Jan aji tace "kawai ki tashi
muje wajen mama..

Ayn tace mama kuma?me ya kawo wannan maganan.


Kawai kice inje a zazzage ni,mama fa gani take komima laifi nane tariga tasa aranta
cewa ninake cusa kaina wa mufrad

Zarah Tace kyaleta abar wannan maganan u don't just listen, kawai ki biyonin mana
muje kiga yadda zan nema maki wajen zama daram awajen wayannan tsoffi ta hanyar
manipulating dinsu.
Ke barikiji Daga zarar anzo anyi musu fadanci annuna ana mugun daraja su karrama su
toh shikenan.

Da zarar munje gaban mama sai ki gaggaya mata karya da gaskiya akan abunda sukayi
maki kice kina son taje ta gaishe su,Kinga ai yakamata ace akwai dan abun tsaraba
da zamukai ko?to anan nikadai nasan mezan bata takai musu ai akwai sauran barbaden
maganin farinjini da zee zeee ta karba mana kawai sai asaka musu suyita shaka cikin
turare,atleast Koda basa tare dake 100% Amma in basu saka miki ido ba ai kya
huta,Ayn tace hakane kam,jakarta ta dauka tace
To muje gidan Nan da nan suka fice suka dau hanyar gida,samun mahaifyr su sukayi
tana nafila kafin sallahn azahar dake ita mai riko da addini ne sosai,haka suka
zauna suka gaggaya mata karya da gaskiya duk dama bawai ta basu hadin kanta Kai
tsaye bane Amma ta basu tabbacin cewa washe gari sassafe inta karya zata taho din.

Part 1 IS FREE,TUKUICI NE GAREKU MASOYA NA U CAN READ IT HAR ZUWA INDA ZAMU
TSAYA,SAIDAI CIGABAN SHI NA KUDI NE,PLS SHOW SOME LOVE AND SUBCRIBE

the ACCESS FEE IS 300 NAIRA ONLY


VIA 0152983148
MOH'D SULE SURAYYA GTB.
OR katin MTN vtu tran via 08060712446

Screenshot ur evidence to SURAYYAHMS 08060712446

OR MAMAN MUBENA
08036651119.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 14
*Lord's perfect plan.*

Kano state
Anguwan gangare.

Ana kiraye kirayen salla ta shigo gidansu da sallama babu kowa a tsakar gidan,
hijabin ta tacire ta daura kan igiya tadau butan datagani agaban wata tsohuwar
rijiya tai hanyar bayi sanin tsohuwar nata Hala tana salla yasa bata kira sunanta
ba ta shiga bayin tayi tsarki bata jimaba tafito ta tsugunna tai alwala tadau
hijabin da Dan ledarta tayii sallama a kofa ta shiga dakinsun da babu abunda yake
tashi aciki sai warin tsufa da tsamin tsamin talauci..

Agefen tsohuwar dake salla taje ta tsaya ta tada nata sallan bayan ta Sallame zama
tayi tadaura kanta kan kafadar tsohuwar da ake cewa yakumbo data idar da sallanta
tuntuni tana zaune,a mugun gajiye tace "wayyo Allah na yakumbo nagaji wlh, yunwa
nakeji akwai abinci agidanga kuwa? dagota yakumbon tayi tace "sannu hadiza sannu
kinji,fatan kin samo cikakken labari akan yayan naki?shin yaya suke ciki kinji
labarin rufaidar kuwa?..atake yanayin umma hadiza ya sauya idanunta suka cikko ruwa
da alaman bata ma San me zata fara cewa ba,ganin alamar data bayar yasa yakumbo
tayi saurin kawar da maganan tace ke da kikejin yunwa, toh kiy maza ki tashi mana,
nasaka ruwan zafi akan murhu ki dau kofi ki dama kunu ki dumama cikinki, wanka
zakifarayi kokuma abincin zaki ciki?,riko hannunta umma hadiza tayi tace A'a
yakumbo zandai sha kunun Amma bazan iya kara bata Wani lokaci a gidan nan ba kema
kinsan halinsa ai,kuma tunda nayi masa karyan baki da lpya zanzo dubaki hklina
yakasa kwanciya yanzu haka Hala yasan Inda naje karma inje gidan ne ya harxuka ya
fatattako ni,...
Cikin tabe baki Yakumbo tace hadiza ba gwamma ya korokin da irin wannan zalunci
ba,ace miji ya rabaka da yayanka sannan yahanaka yin magana akansu?yo Allah na tuba
inbadan bashin maganin shi danaci ba har shi ya isa inbashi aurenki ne? Ai har
abada malam bukar bazaici darajar samun mace kamar ki ba hadiza saidai a qaddara
jahilin banza jahilin wofi
Ke Jeki ki debo kunun inkinsha saiki bani labarin yadda ake ciki da batun yara shi
zaifi min,Mikewa umma hadiza tayi babu musu ta wuce waje cikin Dan karamin kitchen
din falange dake tsakiyar gidan ta kutsa kai garin kunun geron su ta kamfata ta
dama shi da dan kauri tasa musu zuma ta taho musu dashi daki Adan koko

Samu tayi har yakumbo ta gama kimtsa Inda sukayi sallan tana zaune abakin gadonta
na Tum Tum tana kan jiranta Zama tayi ta zuzzuba musu a kofuna bayan ta kammala ta
miqa ma yakumbo nata sannan itama ta xauna ta fara shan nata a hnkli wani kuuuuuru
ru cikin yake bada sauti alaman abu mai dumi yana ratsa hanjin cikinta yau tun safe
rabonta da abinci banda yawon neman cikakken labari akan yayanta Babu abunda takeyi
Saidai Alhamdullahi hankalinta yadan kwanta yanzu data ta jijjiyo wasu labaran
saidai kokadan yanayin labarin data juyo game da zaman kangin da sukeyi din bai
mata dadi ba...

Musammn ma na yarta suhan da akace sau biyu mijinta yana lakada mata shegen dukka
irin na kawo wuka,murja da rukkya km ma bbu magana dan labarin auren sun Sam babu
Wani dadi aciki, aika ta musu a boye Dan karma akai gulman ta wajen mahaifinsu ya
dawo musu bala'i dukkansu awajen sa ko ya tsine musu.

Suhan da murja dake mijinsu baiya musu kulle sukam sun samu damar mayar mata da
sakon ta hanyar yar aikan da aka aiko wacce itace take kawowa hadiza rohoto akan
dukkan abunda datagani da suke ciki

Rukayya kam kwata kwata mijin nata bai sake mata ba saboda shi mai arxikin dabbobi
ne, daga baqon fuska ya shigo saiyahau bori yana cewa anatara masa barayi agidansan
akan haka ya raba matayen sa da kowa nasu,yana da arxiki kam amma ya shaharawa
wajen yin kyem kyem da abun hannun sa hakama Babu mai ci ko sha agidan sai inyaga
dama,
shikam da almajirin gidan sa ma hadxa tasa aka hada baki sannan takejin halin da
ruqayya take ciki

Duka Yaran Sukanji matukar dadi da sanyi aransu idan akace musu ga umman su acan
waje ta zo dominsu tana bibiyar lamuran rayuwar su Dan kuwa bakaramin kaicon rayuwa
da tsantsar takaici suke kwasa a gidajen mazajen sun ba.

Acikin su wayanda suka maido mata da gaisuwar babu wanda baiyi mata maganan rufaida
ba,Hakan ya dada saka umma hadiza acikin damuwa sosai,waima ya zaayi ace har Yau
babu wanda zai gaya mata Yaya rufaida take?Ina aka kaita ko Wani irin hali take
ciki..
Wasu irin maqudan hawayene suka sauko daga cikin idanunta yuuuuu ayayin da ta sauke
kofn kunnun a bakin ta a hankli Duk jikinta yay salak daganinta kasan tana cikin
tsananin kunci da azaban damuwa.

Baki a wangale yakumbo take kallonta tana tsananin mamakin yadda mutum zaiyi shiru
ya bace cikin tunani shikadansa yayita jimami
Tace oh no A'i
"Yanzu hadiza Hakan d kikeyi adalci ne mkanki?
Dan kunun ma da zakisa acikin ki kiji sauki shine Kya sa shi agaba ki zauna kina
masa kuka?...wannan irin rayuwa ne hka hadixa? ohni A'ishatu jikar shehu
Itama kukan ta barke da shi irin na tsofaffi tana matse idanunta suka hadu dukansu
suna famar kukan,Nan aka rasa wanda zai rarrashi Wani Dan sosai umma hadiza take
kukan da iya qarfin xuciyarta Wai Koda wani abu zai kau daga zafin da takeji a
kirjinta game da rayuwan yayanta da tunanin yarta rufaida dayake cike mata
kwakwalawa..

Can yakumbo ta sauko ta karaso har gabanta cikin yanayin tausaya


Mata jawota ta jikinta tayi cikin lallami tana bata baki tadau kofin a hannunta
tana tura mata a baki wai koda ma zata cigaba da shan kunun taji sauki
sauki,kwanciya kawai tayi a jikin yakumbon tana sauke Ajiyan zuciya idanunta a
lumshe sosai Babu abunda ke sauka acikin su sai hawaye.
Cikin shesaheka a hnkli ta furta
"Yakumbo nikuma haka Allah ya tsara min qaddarar rayuwata.
Na girma bansan iyaye na ba
Ga Yaya na mata kaf anjefasu acikin ukubar rayuwar aure.
Babu abunda yafi daganmin hankli kamar inna tuna da cewa Babu ta Inda zan shiga
inji labarin yar auta ta rufaida.
Yakumbo rufaidai har nawa take?ko 16 batagama cikawa ba meta sani da har za'a
rabata da mu,shikansa malam a dame yake Amma yaki yacemin komi
Nikam ko mutuwa rufaida tayi ne? naga babu randa zan runtse idanuna banga fuskarta
acikin Wani irin mummunan yanayi ba,yakumbo nikadai nasan menake ji araina game da
rashinjin labarin rufaida, bana tsammanin rufaidata tana cikin koshin lpya..tabbas
akwai matsala game da shirun rufaida,jikina yana bani wani abu yakumbo.. Kaico na
da bansan inada zanga yata ba..Wani matsanancin kukan ne ya kara kufce mata wanda
yake fitar da hucin sa mai tsananin quna da ciwon datakeji acan cikin xiciyarta
yana mata zugi da zafi

Ita kanta yakumbon kuka kawai takeyi ga kanta na mata Wani irin ciwo sabida tsufa
da ciwon daji dayake fito mata a makwagoro,Duk Saita ji kamar laifinta ne data
aurar da hadixa wa yaa malam da Duk Hakan bai faru ba.

Ahaka dai ta rinka rarrashinta tana lallabata tsaban batajin dadi ahaka ta miqe ta
shirya ta wuce gidanta batare da Tasha kunun ba
...daga isarta gidan ta samu har ya shiga sallan ishai Dan haka tayi marmarza ta
shige bayi ta doro alwala dakinta ta shiga ta kulle kofa,kamar yadda ta saba ko
bacci bata samun sukuni face ta shimfida sallayarta tayita roqon sauki ma rayuwan
yayanta,Saidai tunda ta idar da sallanta ayau akan rufaidarta kawai takeyi wa Allah
kuka tare da miqa kokon bararta Koda zaisa wata rana taji labarinta.

_*Ivy cottage USA 2:00pm same day*_

Ko minti goma rufaida batayi a sumen ba ta farka cikin fara wani mafalki mai cike
da ban tsoro Gani tayi wasu halittu masu cike da ban tsoro suna biyo ta da wata
karamar yarinya da bata wuce sa'arta ba
Gudu sukeyi a cikin wani mahaukacin jeji dayakenan baqi qirin wanda ko tafin
hannunka baka isa ka gani ba, sai famar gudu take tana ihu sai da tayi nisa sosai
wanda ba lallai bane a iya hangota sannan tadan tsaya tare da juyowa ta bayan ta ta
gani ko har yanzu wadannan mugayen mutanen na biye da ita amma sai taga babu
komai,cikin nishin wahala tare da shashshekar gajiya ta sake juyowa ta gabanta da
niyyar ta dan karasa gaba ko zata samu gurin buya sai kicibus tayi Karo da wadannan
mugayen mutanen sunyi carko-carko a gabanta ko wanne rike yake da zundumemen wuka a
hannunsa da alaman kasheta kawai zasuyi a hanzarce ta sake yunkurawa da niyyar
sake gudun sai ganin tayi ta koina gaba daya sun gewayeta Nan take taga wani
wargajejen mutum kansa baki jikinsa fari wanda gabadai wajen ba wanda yayi
girmanshi da kuma girman katon cikinsa xuciyarta ya riga yabata cewa alhaj baturen
ne,har gabanta ya bayyana cikin takunsa mai cike da kasaita daga bisani kuma taga
ya shiga gewaye wajen da take da Wani magani yana barbadawa..

Daganan ta juya sai taga wannan yarinyar da suka gudo tare ta kafe jini nata
yoyoywa zuwa kasa daga cikin bakinta

waje guda ta tsaya cak Cikin mugun rudewa da ajujuwar dake dibarta ta tattake ta
buga wani mahaukacin ihu sai da ko'ina ya girgiza daga bisani kuma ta zame jiki ta
fadi kasa tana ta ihun,Dan Allah kuyi haquri Dan Allah ku barni karku kasheni
saukar bokintin ruwan da aka kwaroro kanta ya zuba gaba daya ajikinta shaaaa
shyasa ta miqe a gigice ta zauna a wahale tana zazzare idanunta Babu shiri ganin
Wani mugun mutum a tsaye akanta yana huci.

"Meye kikeyi wa mutane ihu ? mutumin ya daka mata Wani hatsalallen tsawa
Wanda tsabar rudewar datayi bata San sanda
Kuka mai cika kunne ya kufce mata ba
"wayyo Allah na zan mutu..cikki na yanamin ciwo
Dan Allah kuban Wani abu insha inji sauki..wayyo mutuwa xanyi
Cikin wahalallen yanayi take kukan Amma ko ajikinsa baice mata uffan ba,can sai ga
Wani mutum shima ya shigo Adan gaggauce,Jan Dan uwansan yayi suka nufi gefe suna
magana sai zufa sukeyi da alaman Wani abu baiyi daidai ba,..Suna kammala maganan ya
juyo cikin sauri ya nuna rufaida da bindiga,fuskar San nan a yamutse cikin tsawa
yace "ke tashi Muje,dayan ya dafa kafadun sa yace a'a,kabarta anan kawai oga yace
karmu kara Koda mintidaya anan zata iya bata mana lokaci..

A gaggauce Wanda yake pointing bindigar akanta ya fara komawa da baya kamar dai
baison ya tafi subarta anan din,danshi irin qurds din nan masu tsananin loyalty ma
ogoginsu aganinsa in suka barnan hala rufaida zata iya kufcewa.

Ahakan dai dayan yajashi suka kulleta a dakin suka bar wajen tare da dukan sauran
masu aikin agaggauce suka bar gidan sukaje wajen boyewarsu kamar yadda aka umarce
su already labari ya riga yazo musu cewa anyi ma Alaji Bature cune FBI sun kama
shi,so in ya fito lpya zasu dawo a cigaba da gashi inbai fito ba dama sunsan me
zasuyi dan ba yau aka fara irin Hakan ba

Rufaida kawai aka bari a gidan tana yashe akasa ciki tsananin Jin ajijiya da
zazzabi ita daya Babu motsin kowa
Har gari ya rufa yafarayin duhu duhu alaman magrib ya gabato amma bata ji motsin
kowa ba Wani azaban baqar yunwa da tsananin kishirwa ke ciccin hanjin cikinta yana
Murda mata ciki
Ga tsinannen duhun da yake shirin mamayarta ji take kamar ta zauce tayi ta kurma
ihu Koda zataji sauki sauki..

_HERMOSA D'LA PUB, las Vegas. 7:40pm_

Parking hadadden motar sa bodyguard dinshi yayi a parking lot din babban pub din
yana zaune a owners coner baima san sun isoba sabida wayarshi dayake ta famar
daddannawa
Casual dressing yay Inda yafito a cikin wata shegiyar unbuttoned shirt na givency
white and black color dayamai kyau banawasaba ya hadeta ne da dawani Black
carmourflage trouser kafafunshi sanye da wani black boot na balenciaga, ya Taho da
jacket duster coat ne sabida muran dayake yi sai wani hadadden kamshin turaren
quilty absolute yakeyi kaman ka lashe shi tsabagen haduwar sa,budemai kofan da
akayi yasa ya dagokai ya kalli bodyguard din dake tsaye agaban sa jiran ya sauko

Karamin Ajiyan zuciya ya sauke baice komi ba ya sauko ahankali tare sa zuba
hanayenshi a aljihu, gaba yayi yana taku daidai kamar Dan sarki

Rufe motar bodyguard din yayi cikin sauri sukabiyo bayanshi suka nufa cikin pub din
juyowa yayi fuskarshi adan daure jin karan takalman su daf daf da shi,wani irin
haushin su yakeji yanda suke binshin nan kaman wani karamin yaro daga yay korafi
ace ai aikin su sukeyi na kareshi,but he already knew dat Babu mai Kare shi a
duniyan nan sai Allah,but wani bin dole ne yakansa
Kabada hadinkai domin akare rayuwarkan gudun Duk abunda ake tsoro din ya faru

Beign a top notch barrister who was well knwn to be in double shits with major
corupt criminals da dangerous terrorist is not easy
,musamman yin cases akan wayanda suke ganin doka bazata taba hawa kansu ba

saidai fa Sosai Allah yakan bawa IMAD sa'a akan irin wayannan mutanen,hakan tamkar
baiwar sa,he is too observant and a dangerous deep thinker,Allah ya riga ya bashi
hikima da fasaha akan harkan aikinsa wuce tunanin mai tunani,
Shiyasa a Duk sanda case ya shigo hannun sa to tamkar anyi angama ne Duk dama shi
bai dade da fara aikinsan ba but atleast a iya shekaru bakwai din nan dayayi ya
taka muhimmiyar rawa a cikin manya manyan cases da suke addabar kasan such as drug
dealers,cyber crimes,terrorism da human trafficking.

Bayan International law daya soma karantawa he had his second certificate in
international criminal law kuma har iyanzu bai dena karatu yana kara iliminsa ba

Saidai shi arayuwan sa Babu ruwan sa da cases din daya shafi mata,most espicially
in akan women abuse ne,ko rape ko Wani domestic violence toh baya taba karban irin
wannan cases,cos he know how vulnerable he is
Yanada matukar tausayin nakasa dashi,in namiji xaiyi convicting baya damun sa,amma
Daga zarar yaga ya mace acikin Wani hali tou qaddara ko bacci mai kyau baya daukar
sa,yakan iya shiga damuwa inyaga ana oppressing din mace ko Dan karamin yaro
musamman ma ace masa dan maraya ne,so he Neva wanna ruin his career bcos of his
vulnerability shiyasa kwata kwata ya gwammaci yay risking life dinsa a gaggan
laifukan da mafi akasari mazane suka fiye aikawata

Ahankali cikin soft voice dinshi ya juyo ya kalle grds dinsa dan baison yamusu ihu
ya janyo attention din mutane yace
you guys should please wait for me outside pls give me a break,Kaiwa nan yawuce yay
ciki cikin daure fuskan sa sosai sukuma babu yanda suka iya suka koma gaban mota
suka zauna

Budemai kofar shiga VIP reservation securityn wurin sukayi ya shiga cikin har cikin
pub falour din da wakar su Rihanna da bryson tiller ft dj khalid.."wild thoughts"
yake tashi mutane na rawa a dance floor kamar zasu karye kwankwason su,wasu na buga
bar games wasu suna caca dauke kansa yayi yana dan cije lips dinshi ya hau kan
stairs din yay sama ya doshi wani waje da aka rubuta men Only.

security dake wajen suna ganin shi suka matsamai ya shige yana shiga wasu mazaje
su hudu ne a zaune dukansu kamar black Americans sai sauran fararen turawa ga
cigarete ga shisha pots kala kala agaban su da manya manyan bottle din hernesy da
wine glasses a hannun su, suna ganin shi sukai ihun nuna Jin dadin ganin isowr sa
daya daga cikin fararen turawa yace we are glad ure here
But you are late zama yayi kusada guy din dayayi maganan Wanda shikadai ne yay kama
da yana cikin hayyacin sa sosai a hankli yace wash, my back" dayan black din ake
cemai Nando ya juyo cikin neman magana yace hey MAD where are your guards? Dan haka
suka saba kiranshi tun Suna college sabida tsaban rikici da gagaransa suka maida
sunan sa ya dawo "MAD"dakema daga jikin sunan sa suka yanke I din suka bar MAD
gashi hartana kkrin binshi, daga yanayin yanda yay maganan zaka gane tsokanar shi
yake nema hakan yasa sauran suka fashe da dariya sosai,"danger zone ba...hararan su
yayi ya hade ransa sosai yace "no fucking qurds,i came alone" "wowwwwww Kai, lemme
just call this a beautiful lie right guys?nando ya tambayi sauran mazan atare
sukace "yeah,suka cigaba da dariya ganin iskanci kawai sukemai yasa ya kalli bar
attendant din wurin mace ce Latino babe kyakkwa yace
"non alcoholic pls" Da sauri ta yajuya dan zuwa dauko mai, juyowa yayi ya kallesu
ganin duk sun tsareshi da idanun sa dayayi ja suna shan shishan su yace so wats up
guys? Nazo ne sabida muyi bankwana am leaving tmrw,
Wani iri sukayi da fuskan su Inda bakace abun bai daga musu hankli ba,but thy are
men already,so thy just have to man up daga Hakan kowa yay masa fatan alheri akan
rayuwarsa na Nan gaba suka cigaba da sharholiyarsu

wanda yake facing dinsa mai Suna yanar ortugru u can tell dat shi Dan kasar turkey
ne, cikin harshen turanci dan duk da turancin suke magana yace "yawwa mad dama hira
mukeyi akan irin matan da
mukeso mu aura,not now but in the future,da sauri dayan black din dayake faman shan
sigari wanda kwata kwata ma baimayi magana ba yace I, officially.. Edwardo jackson
Perez, I want to marry a spoilt brat..Atare dukan su suka juyo Suna kallon sa yace
yesss Yarinya yar gayu mai kyau wacce aka taso ta acikin tsananin gata yar gidan
Wani shegen powerful business man or a multi billionaire wanda zamu lalace
tare,Wani dariya suka fashe masa dashi,cos he is sooi high, yanar yace ma Nando da
imad to ku wasu irin mata kukeso?daidai lokacin bar attendant din ta taho cikin
takunta mai dauke hankli ta ajiye ma imad non alcohlic drink din dayay requesting
karban drink din yayi ya zuba a white glasses ya tuttila ice blocks akai,Nando dake
kusada shi ya kalli wanda yamasu tambayar yace "Yanar,meyasa kake tambayar mu irin
matar dazamu aura, kaima kasan MAD tough girl zai aura am sure yarinyar Wani mayor
zai Auro ko yar wani wrestler this guy is too serious menhn.

Dariya mai hade da ihu suka fashe dashi"..ure fucking right or maybe he will go for
a detective

Tabe baki imad yayi jin maganan da yanar yayi yakai drink dinshi bakinsa yana kara
shigewa cikin kujera da kyau

ganin kamar baida niyyan yin maganan yasa sukayi shiru sun saba dama da iskancin
shi na son sharesu alhalin in shine yake neman tsokanan mutum baka isa ka sharesa
ba,hakan yasa daya daga cikin turawan mai suna emilliano, Suna cemai mills yacigaba
da hirar yace "niko? inaso in auro hamshakiyar matan data girmeni sosai wanda zan
zamo mata tamkar asset at least tabani 17 yrs hakanan" atare dukansu suka juyo
suka kallashi ciki harda imad dake famar sipping drink dinshi .daga musu kafadarsa
yay yace trust me guys,I hate baby sitting I wanna be pamperd by some hot mama de
la hot,bazaiyu nayi bursting ass dina a wajen aiki na dawo gida Babu mai lallabani
kamar kwai ba,my mum is already late hunn..ahh need a sweet mammy ptsss..Yana
karashe maganan ya wani daure fuskar san kamar da gaske
dariya dukansu su kayi banda imad da yadanyi murmushi alaman choice din Mills din
yadan bada citta, kana ganinsu kasan duka suna enjoying hiran da sukeyi ganin yayo
murmushi yasa Nando yce "come on mad tell us yours mana kodan nayi azarbabi?
So how isshe gonna look like?yanar ya zubamai Ido daga can shima yana saurara, dan
bude idanun sa yayi ya kallesu saikuma yay murmushi mai sauti ya daga glass cup din
hanunshi yana kallon sauran kankaran dake ciki Dan shiru yy kaman yana tunanin wani
abu,dan furzar da iska yay tabakinsa ya gyara zaman dayay akan kujeran yyi xama mai
kama da kwanciya daura glasscup din akan kirjinshi yy snn yace "forget it guys,I
dont think i will ever get married, but if Eva I do matar danake so na Aura....???
sai yay shiru yasa hanunshi ya cire glasscup din daga kan kirjinshi ya aje akan
table
Tare da nade hannyen sa akan chest dinshi yy jimmmmm kadan.

yace "I want a criminal dat look like a suspect..


Dukan su suka kureshi da alaman basu gane meyake nufi ba

Yace okay inason na auri mace dat is so innocent on d inside,but kinda bitch on d
outside,cool and uncool,cos I seee rich girls are too stupid I hate the prouds,I
hate them ya yatsine fuskan sa cikin rigimamiyar muryanshi ganin sun kasa cewa komi
banda girgiza kai da
Wasunsu sukai

Yanar yace "I want a smart girl mara son jiki a girl dats sooo vibrant and more
formal smarrt as hell.

Nando yace i need a peaceful obedient and softgirl that love me for who I
am,..simply

Imad ya kallesa yace cheers bro if her heart is beautiful I think am also
okay....yayi dan shiru kafin ahankali yace "a girl that my heart will naturally
fall for cos it's sumting that’s really hard to fake"..

yanayin shiru edwado ya kallesa yace "so u mean u don't want girl that is too
expose? yarinya mai hankali da son taimako ko?"

Dariya sosai suka karayi atare,imad yadanyi shiru kafin ya yatsine fuska ahankali
yace "I just want a girl that will fill my imaginations
,innocent nd fierce kind of dan murmushi yayi ya kara daukar drink dinsa ya kurba
yace "enough guys anyway, nasani such girls doesn't exist on this earth so I ain't
gonna stress myself with marriage talks nifa ba aure nace muku zanyi ba nowadays
girls are too bitchy yasake yatsine fuska agajiye duk dariya suka hau yi masa

Yanar yadan buga kirjinshi yace "u are just talking imad maybe ma duk saika
rigamu yin aure ai muna nan dakai"

Harara ya watsa mai yana hamma at same time yana duba oyster watch din dake
hanunshi ganin kusan 2:30pm na dare ya miqe tsaye Babu bata lokaci yace "gudnight
guys am gonna catch my flight tomorrow" atare duk sukace See you tmorw Yajuya
ahankali yana daga musu hannu yay waje

Wani bacci yakeji bana wasaba da kyar yakai gaban mota aka budemai motar ya shiga
ya kwantar da kanshi jikin kujera ya lumshe idanun sa daganan kuma sai bacci

Murmushi guard dinshi yayi daya juyo bayan yarufe kofan car din kaiwa gida sukayi
yay parking suka fito ya zagayo yabude kofan yadan bubbuga kujeran yace "sir.we are
home can I help u?dan bude idonsa yayi ahankali ya kallesu ahankali yatashi yaziro
kafafunshi kasa guard din zai rikeshi ya harareshi cikin bacci yace excuse me sai
yay gaba

su dai suna biye dashi har sukahaura upstairs yabude dakinshi ya shige yafada kan
babban gadonsa batare daya cire koda takalmin sa ba, ciremai takalmin guard din
sukayi suka lullube shi da duvet sannan suka rage mai karfin AC sabida muran
dayakeyi.

Dayan kuma ya kashe wutan dakin suka juya suka fita dan already tun dazu da
sassafe suka hadamai kayan dazaiyi tafiya dasu gobe.

Bangaren rufaida kuwa cikin Wani irin yanayin firgita ta farka jin kamar motsin
mutum akanta,da kyar take iya motsi tsaban yadda yunwa da kshr ruwa yay mata lahani

Fincikota taji anyi an watso ta waje,


Babu Wani haske awajen Amma Duk da Hakan tagane cewa Alaji Bature ne yazo mata
saidai batagansa da mutanen sa ba shidaya ne dagashi sai yar rigar bacci daya
sakaya

Har gaban Wani famfo yakaita ya gurfanan da Ita akan gwiwarta tare da fincikar pipe
din tamfor yana wataa mata ruwan sanyi daga kanta har izuwa kasarta,Wani numfashi
mai Nauyi take saukewa,can ya umrceta data wanke jikinta rufaida ta rasa yadda zata
farayin hakan agaban sa
Ganin taurin kai kawai zatayi yasa ya fincikota tsaye bata hankara ba kawai ji tayi
jikinta babu kaya daga ota sai brexiya da pant dinta wanda yy dukun dukun Dan datti
Dan tun zuwarta rabonta da samun wani kaya

Batama San kalar kukan datakeyi ba kawai dai tana tsaye ne Jin yadda namiji yake
sassaka hannun sa a sasassan jikinta Wai yana mata wanka.

Sauki daya da bai ce zai mata tsarki ba amma still shiyake zuba mata ruwan tana
wanke private part dinta
Sanda ya tabbata ta wanku ya kashe ruwan,bai jira ta dau kayanta ba ya dauketa cak
ya shiga cikin Wani daki da Ita...

Part 1 IS FREE,TUKUICI NE GAREKU MASOYA NA U CAN READ IT HAR ZUWA INDA ZAMU
TSAYA,SAIDAI CIGABAN SHI NA KUDI NE,PLS SHOW SOME LOVE AND SUBCRIBE

the ACCESS FEE IS 300 NAIRA ONLY


VIA 0152983148
MOH'D SULE SURAYYA GTB.
OR katin MTN vtu tran via 08060712446

Screenshot ur evidence to SURAYYAHMS 08060712446

OR MAMAN MUBENA
08036651119.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 15
*Nice Escape from hell.*

Dakin baida gadon bacci bare kujeran zama Wani carpet ne kawai a shimfide akasa sai
wasu jimammun bend benches wanda basu da fadi da tsayi sosai..

Wani irin Tsananta Karkarwa jikin ta yakeyi tanajin yadda sanyin weather kasar yake
dada shigarta ta ko ina yana mai taba mata kwakwala..

Wani finciko fatar hannunta yayi ya wullata gaban bench din sanda ta kifu a kasa
sann ya wuce ya fita a dakin da sauri rufaida batayi wata wata ba itama ta daddafa
ta miqe tsaye ta shiga maida kayan ta Duk dama ajike suke shataf ga Wani uban
tsamin datti da sukeyi,ahakan dai ta sakasu tanayi tana toshe hancinta, after like
five minute sai gashi ya dawo dakin dauke da Wani roban abinci a hannun sa,kallo
daya tayi ma roban sai taji gabanta ya bada sautin rasss dan babu maraban roban da
container da ake saka ma karnuka abinci, dangwala mata abincin yyi agabanta yana
binta da wasu mugayen kallo a hatsale yace EAT
Ki dauka ki cinye karna tattakai
Babu shiri ta jawo roban abincin Cike da daburcewa ta dauka ta rike da hannunta
wani rawa rawa jikinta yakeyi.

Wasu hawaye ne masu tsananin zafi suka gangaro mata tuno yadda ranar ya sata taci
naman mutum batare da saninta ba..

Ganin kallon dayake mata yasata ta hadiye kukan cikin dauriya ta bude robar a
hankli,ta kallo abunda ke ciki,Dan lumshe idanunta tayi ganin babu nama akan
abincin, normal jollof rice ne wanda bai wuce hannu biyu ba,a lokacin ji take
Tamkar ya shaketa Dan baiso ya bata abinci ba,Hakan dai ya zame masa dole ne amma
badon son ransa ba cos he knows definitely yarinyar bazata iya daukar dick dinsa da
empty stomach ba,baqar azaban yunwa bai kyaleta tayi Wani tunani ba,Atake atake ta
tsoma hannunta dumu dumu ta soma cin abincin ham ham hannu baka hannu kwarya kamar
wacce tayi shekaru goma bata sa Wani abu acikinta ba,a gaggauce take ciki kamar
Allah ne ya aikota ko damuwa da curewar da hanjin cikinta yakeyi batay ba,kallonta
kawai yakeyi yana daga tsaye daga ganin fuskansa kasan bakaramin haushinta yakeji
ba aransa,Musamman ma daya zo ya tarar wai harta maida kayan jikinta so who does
this girl think she is? kada kansa yayi da alaman zai casata,aransa ya raya gwara
kawai ya kashe ta ya huta ma ransa da Wannan uwar wahalan.

Loman karshe data debo zatakai bakinta ya kwace abincin ya watsar a kasa a
wulakance,a mugun tsorace taja da baya tana kallon sa cikin Wani yanayin maraici
mai tsananin bada tausayi..

Waya cemiki kisaka kayanki bayan kinsan zaki kwanta Dani?Get up and undress ur self
bitch"..Da tsananin tsanarta a muryan sa ya Furta mata Hakan yana Wani Kallon cikin
idanunta dayayi ja kamar zai hura wuta

Yi tayi Kamar bataji Shiba ta Dan subkuyar da kanta kasa cos tabbas tasan Yaune
ranar mutuwarta Duk dama tana sane da cewa akwai hakkin sa na cikakken auren sunnan
dake rataye akanta
Amma gani take bazata taba iya kwana da shi ahaka ba bare Kuma tayi sana'ar sa ta
karuwanci..

Wani tsawa ya daka mata sanda ta gigita tayi tsaye a daburce ta dafe jikin
bango,Ganin kamar batamai lokaci kawai zatayi kawai saiya soma tube kayansa within
some minutes har ya zamto dagashi sai halittar da Allah yayishi.

Katon cikinsan Ne agaba ayayin da ya shiga tunkarota wani zulum zulum yake tafiya
baida kyan gani,sai Dan uban hucin dayakeyi tamkar Wani mayunwacin zaki
Itakam a dimauce ma take Dan kwata kwata bata San awani yanayi zuciyarta da
kwakwalta yake ciki ba

Matsanancin kukan daya makale mata a wuya ta sake ganin har ya matso kusa,Wani irin
razana tayi ta birkice cikin yin kukan da ihunta acikin yanayin tsananin firgita

Innalillhi WA Inna ilaihi rajiun


"Pls don't rape me,
I beg u in d name of Allah kayi hakuri
Rawan da jikinta yakeyi is out of this world,Is asif her soul is parting away
slowly from her body.

Jajja da baya takeyi ba acikin hayyacinta ba Wani sarkafaffen numfashi take yi sama
sama wanda tamkar numfashin tan zai dauke daga jikintan ne mai gaba daya,runtse
idanunta tayi sosai Dan Dan bata son ma ta kara kallon tsaraicin sa wanda already
ya gama razanata,with each step yyi sai katoton manhood dinsa ya harxuko gaba yana
wutsil wutsil yana kara tashi da tsawo.

Bango da window ta shiga bubbuguwa a mugun rikice tana kurma azababben ihu cikin
tsananin birkita tana cewa ataimaketa at same time tana tuno irin abunda ta rinkaji
a farkon zuwanta da ake raping wasu matan irinta da aka kawo

Cike da rikicewar ta falla da gudu cikin yanayin shiga uku da tsananin zautuwa,nan
suka shiga zagaye dakin yana matsowa tana xille mishi bata Kuma fasa ihu Da kuka da
rokonsa ba,kamar yadda shima bai fasa tunkarawo kusa da ita yana sauke mugayen huci
ba,sanda ta gama zagaye dakin kaf taga Babu wajen guduwa a lokacin sai ta mannne da
jikin window tana tsananin karkrwa da kuka tamkar zata hadiye ranta ta mutu haka ta
dinga ji, anan har ya cimmata bata iyayin komi ba,Wani hade jikinshi da nata yayi
ya Wani mannu da Ita sosai yana shasshafata yana Wani irin nishi
Mai qarfi da kara ajikintan

Dauke numfashinta
Tayi cak Jin yadda yake fincike kayan jikinta da mugunta yana jawosu kasa harda
fatar skin dinta yana yaqushin ta cikin rashin imani

"U stupid bad luck"


Sai tau ya kifa nata Mari,ya kara fincikta
'Ba haka naso in Sameki ba,kinsa na kashe Fatima.. no one to handle my business
properly
Today I will teach u a lesson u wil Neva forget,yau sainaga gatan ki a duniyar Nan

Wani kukan kura tayi ta cakumo sa a xuciye ta ture sa daga jikinta da iya sauran
karfinta ta kuma fetsa ma fuskarsan yawu,wani tassss ya kara kifeta da Wani
mummunan Mari,baki da hancinta Babu Inda bai fitar da jini ba.

cikin tsananin nuna taurin rai da dafewar xuciya


Tace kacika azzalumi, mugu kawai,Wallahy baka isa kamin komi ba sai abunda Allah ya
qaddara zai faru Dani..u devil..I will rot in hell kuma insha Allah ni zan turaka
acikin wutar mutuwarka ka qone kurmus axxalumi kawai marar Imani
,yadda tayi maganan nata a mugun zafafe ya matukar cikin qunan rai ya riga Kona
masa nashi ran matuka
,fincikota yake shirinyi ta wani buge hannun sa da qarfi kokawa suka shigayi dashi
Inda yay nasaran yayyaga mata kayan jikinta kaf daga ita sai jikakken bra da pants
sai sauran yagggen rigar da bai fado har kasa ba.

She is Almost have naked agaban sa Amma batayi give up ba sai kokartawa take tana
kokrin dambe dashi Dan ta kwaci kanta daga gareshi da iya karfinta ita kanta bata
San daga Ina wannan caurage din yazo mata ba kawai jinta tayi tana aikatawa

Ganin kamar batamai lokaci kawai zatayi sanin cewa yau ana Dan bibiyarsa Dan dama
da kyar contacts dinsa suka fitar dashi daga hannun FBI,so,he is sure zasu iya turo
wasu secret spy dinsu su labe agidan dansu cimma burinsu nakamashi altho ya riga ya
boye thugs dinsa acan dayan gidan,daga shi sai rufaidar ne kawai Sukayi saura,ita
din ma yazo ne yay abunda yaga dama da Ita ya kasheta kawai,Dan daga anfara sakamai
Ido hakan yakan danja baya da cinikayya
So she is just a total waste to him now,amfanin me zata masa inba ya kasheta ba?
Dan dai yasan bazai iya cigaba da ajiyeta yana feeding dinta haka kawai baya
gaining profit akanta ba

Agaggauce yakeyin abunsa cos he ougt to be very fast and very careful Abt it sabida
tsaro yau din ya sauya mind dinsa Dan aynzu burinsa baifi yay raping din rufaidar
yaji dadi snn ya kashe banxiya ba..
Jefar da Ita yayi ya juya da sauri ya nufi Inda ya yasar da kayan baccin sa,tana
tsaye cikin Wani yanayi batama San Meyake shirin yi ba Can saitaga ya tunkarota da
Wani abu a hannunsa ganin bindiga ne yasata ta sulale kasa Cikin matsanancin tsoron
sa tana famar sheka matsanncin kuka

Daidai setin Kanta yake pointing da gun din cikin daka mata wata hargitsasten
tsawa,
'Yace lie down flat bitch,I said lie down flat,ko sai na yagaki? tsaban ta dimauce
kasa motsawa tayi...da hannun shi daya daya riqe bindigan ya jawota kasa kamar wata
yar kaza ya watsata akan carpet,wani tsalle ya daka ya dabu ajikinta yana mai
haurawa saman ruwan cikinta cikin tsananin takuna mata jiki

"...idanunta a runtse suke banda kukan fitar rai Babu abunda takeyi tana ambaton
Allah

Wani irin lashe gefen wuyanta yayi yana Wani irin lashe qashin dayabi magwogronta
yabi zare har xuwa ga kan kirjinta, kusan sumewa rufaida tayi dan bata taba Jin
kalar abunda takeji ayanxu ba dan jitayi kamar anjonata da wutar lantarki

Kafin ta hanakara Taji hannu ata koina ana caccakuda ta,ya soma abusing din jikinta
maniacally yana lashe nonowarta da hannun sa yana matso su kamar wanda zai yaga
mata su, ciccizonta ya yakeyi a Duk Inda yaga dama Kan kace kobo ko ina ajikinta
yayi jajaxir da tabon muguntar sa,baxa ma a iya fasalta yanayin datake ciki na
tsananin dimaucewa ba.

Kafafunta yake kokarin warewa da Ita qarfinshi ayayin da itama take daddagewa wajen
hanashi,ganin kamar zata raina masa hankli gashi wata muguwar jarabbabiyar
sha'awarta ya balbale sa yana cixonsa har brain hakan ya dada sa shi ya harxuka ya
funcuko suman kanta daya barbaju tsaban azaban damka ya watsa ma fuskarta
hadaddiyar Marin da sanda numfashinta gaba daya ya dauke ta sandare,bindigan sa ya
ajiye akasa da sauri Dan gani yake kamar babu amfanin binta da saukin datakeyi Wani
irin matsota yayi inda ko motsin kirki bata iyawa,ya daddage ya cusa cinyoyon sa
atsakanin nata cinyoyon,numfashin sa tuni ya gama cika mata kwalwaa da alaman ya
zautu sosai Allah Allah ma yake ya samu hanyar shiiga jikinta
Dan pant dintan ya finciko da qarfi,cikin firgici ta shiga jujjiya kanta tana Furta
hasbhiyallu was niimal wakeel da tsananin karfi,ji kawai tayi wani abu mai qarfi da
tsawo yana tabo bakin private part dinta atake atake jikinta ya soma mutuwa tanajin
kamar yankata za'ayi
Iya kokarin sa yanayi dan ya samu bakin ramin ta Inda xai tsagata Amma ina Da kyar
da makyarkata dai ya iso,Wani dumi yaji wanda ya kara rikitasa ya buga wani ihun
dadin tunma bai shige ba,sosai da sosai yaja feelings dinta,azababben jaraban
kwadayinta ya gama harxukoshi shidayansa yanata hargowa kamar Wani tsohon maye
yana turmusa mata jiki,yadda take ihu tana firgici cikin dimaucewa shiya yakusa
toshe maiji tana mugun rage masa azaman sa Duk da haka bai fasa ba,kokri yake yi
sosai saidai har yanzu ya kasa shiga
Can ya daddge ya matse ta ya Danna mata fingers dinsa a bakin wajen yana neman
hanya hannun ta riko dam Dam bata barshi ya shiga ciki ba Inda ta sake wata
axababben rikitacciyar karan daya ratsa gidan ya kuma amsa ta ko ta Ina anajin
dirinsa,yana dago hannun sa zai watsa mata Mari saiyaga ya xaro yatsan sa da jini
jini,Wani murmushin mugunta ya karayi zai kara komawa agagguce yasan dai Duk yadda
akayi ya soma kamo hanyar shigarta,ita kuwa zafi tkji irin wanda bata taba Ji
arayuwartaba

Yana kwanciya akanta ya matseta Nan da nan ya shigayin kokarin buga mata babban
jijiyarsa agabanta da qarfin balai sosai gabanta yake fidda dison jini,azaba yasa
tajanye jikinta a gigice ta zame da sauri tayi sama kadan,tun kan ya dawo cikin
hayyacin sa ya dago Ta hankade kansa tayi wuffff sai taji hannunta ya Dan buge Wani
abu tana juyawa taga bindigar ne daf da Ita bata tsaya yin wata wata ba gaggauce
tasa hannnu ta dauka mistakenly hannunta direct akan trigger Dannawa tayi acikin
tsoro sai tau yay kara,tsaban rikicewar da Sukayi shikam baisan lokacin daya tashi
akanta ba da sauri itama ta mike tsaye da bindigar a hannunta tana pointing
direction dinsa

Baya kadan yaja a kangare,Atake atake idanunshi da yanayin siffar jikinshi suka
rikice sabida tsantsar axaban sha'awarta dake ciccinsa .

Cikin zare mata Ido yace...ke?Ina wasa dake ne"Give me back my gun'...
Rufaida dake tsaye ba acikin hayyacin ta ba,dan ba karamin tsananin rawa jikinta da
hannunta dake riqe bindigar yakeyi ba cikin matsancin kuka tace mai
Kar ka matso kusa dani,wallhy karka kuskura ka matso kusa Dani,1 more step I swear
i will shoot you to death
Azzalumi kawai

Dan dariya ya fashe mata dashi Duk dama a tsorace yake matika sanin cewa Lallai
zata iya aikata abunda tace din akansa,Amma baya son yanuna mata yana Jin tsoron
bindigan Dan kartaji karfin gwiwar iya amfani Dashi

Hand over d gun


Inkin bani wallhy zan bude miki kofa ki tafi..i sweear yafada yana dariya.

A tsawace ta dakatar da shi cikin ihu da hatsala Tace


Karya kakeyi munafuki kawai meka maidani?
Marar hankli marar wayo ko?..,ure a monster, BASTARD you better stay back Nida
kaina nasan hanyar da zan fita anan wajen..
Kar ka kuma matso kusa dani

Kamar wanda yakejiyota Ya fara matsawa baya baya Nan itama ta shiga matsowa setin
bakin kofa,Duk a tunanin sa daga sundan matso kusa zaiyo wuf ya cafko ta da
bindigan saiya azabtar da Ita sannan ya kasheta.

She was in terrible pain and shock Amma ko kadan batajin su alokacin tsabar yadda
zuciyarta ya bushe ya kage Gani take zata iya aikata komi ma ayanzu.

Tana Kaiwa daf da inda zata bude kofar Aikuwa yayi wuf ya Taho aguje yayo kanta zai
danneta ya kwato bindigar da qarfi tunda dai yasan ba karfin tafishi ba,yana kuwa
capke hannunta ta rusa mai Wani gigitaccen Ihu kokowa kadan sukayi dukan su
hannunsu nakan bindigar Jim kadan sai tau tau Tau taji karan bindigar a tsakankanin
cikinsu
Kan kace kobo jini ya gama wanke su gaba daya yana sauka kasa xirrrrre kamar an
kunna famfo,a kangare yake kallon cikin idanunta itama tana kallon nashi wanda yayi
balain tsorata ta ganin tsantsar alaman mutuwar axaban dayakei,
Har yanzu bata dawo cikin hayyacinta bare tagane meta aikata ayanxu

Within some scnds sai Kawai Taga mutum ya yanke jikin shi ya fado a kasa timm kamar
wani bishiya,idanunta ta wara tana binshi da kallo,musammn ganin yadda tulun cikin
sa ya fashe ya tarwatse da harbi ukun data Danna mai,jini ne kawai yake bulbula
awajen kamar ruwa,a hankli cikin daburcewar kwakwla ta kalli hannunta da har yanzu
yake riqe da bindigar ga jini ya gama wanke jikinta da hannun ta,yana malala a kasa
Wani daukewar cakkkk kwakwaltan yayi,can data Dan fahimce cewa kashe mutum tayi
bata San sanda jiri ya kwasheta ta fadi akasa awajen sumamiya ba..

farkawa tayi taga kanta ayadda take Babu sutura ajikinta sai yagaggun kayanta dake
jikin ta,an sakayata akan Wani gado a Wani kimtsaten waje kamar asibiti hancinta
Sarkafe da engine din Taya numfashi,kara lumshe idanunta tayi Jin har yanzu da
alaman batama dawo cikin hayyacinta ba tukuna bare ta tuno da abubuwan da suka faru
da Ita.

Wasu mutane ne a tsatsayye a bakin kofar daga ganin su kasan interpol ne da special
FBI agents wanda suka dauko gawar Alaji Bature da rufaida Ajiyan batare da tasan
anyi Hakan ba,gawar tun tuni akayi da Ita wajen forensic services ..

****
Zayd matazu residence kano state Nigeria.

Kusan a gigice ta bude idanuwanta Jin karar Wayarta dake ringing da asubahin fari
yanata kara akai aKai Babu kakkautawa Wani doguwar tsaki taja mai cike da haushi
alaman ranta yakusa Kai kolowa da haushin koma uban waye yake kirar,a fusace tace
"who's calling me this early morning for God sake..?Jan nityn ta tayi ta dada rufe
jikinta da kyar ta zauna ta shiga neman wayar Kara Jan tsakin tayi ta miqe a
yangace dan tagama sawa aranta bazai wuce Mijinta mufrad ba ne"..wat s hell did he
want now?nifa baza a takurani akan wasu tsoffin banza ba,I can't just be rushing
myself eating on d table like a baby,kayita gaishe da mutane suna maka Kallon Dan
iska,gaskiya bada ni ba...I can't take it a zafafe ta dauki wayar da niyyar sauke
buhun masifa caraf sai taga number mahaifiyarta ne akan screen da Wani irin sauri
ta sake wayar ta koma daukawa da sauri ta kata a kunnenta cikin sassauto da
muryanta a ladabce

"Helo Mami?

Daga dayan bangaren akace Assalamu alaikum


Ina kika shiga haka kika bar wayarki ya nata kara?

Tace uhmm uhmmm Mami, dama ina Ina..Ina..

Matar tace dakata min Aina'u


Hala ma ko sallahn fajr bakiyi ba jahilar banza wato har yanzu baxaki dena wannn
mummunar dabiartaki na baccin asarar bako? ...

Xatayi magana matar ta tsareta cikin fada sosai


Ni karki kawomin Wani bayani tunda ba yau aka saba ba.
Mutum in yace bazaiji tsoron Allah ba saiyayi tayi
Nide gani a kofar gidan ku Munxo tare da Zarah ai saiki fito

Cikin sanyin yanayi Aina'u ta kalle agogon banga ganin 6;40am yasa tayi kwafa a
hankli tace toh Mami gani Nan fitowa Cillo tayi da wayar akan gado ta wuce bathrum
ko minti goma batayi ba ta fito daure da towel Sharp ta shasshafa mai ta saka Dan
madaidaicin gown din atamfa,Wani hijabin da tun da can take eye service dashi ta
rarumo ta zura ajikinta ta tada sallan asubahi Nan ma sallama kawai tayi ta mike a
gaggauce bata damu da yin koda istigfari ba

Hijabin dogo ne wanda yaje mata har kasa Dan haka dashi kawai zata fita kodan Gudun
surutun mamin sun, kalar sa ash colour sai ya mata kyau sosai dake ma Babu lokcin
yin Wani shafe shafe sai fuskanta yayi fayau ya fito da innocent dinta a
fili,turaren dake kan mirron ta Dan shafa sama sama ta zura flat shoe dinta cikin
sauri ta hayra takan step tana saukowa falon kasa inda ta same su a tsaye sunyi
cirko cirko cikin shigarsu na brown colour hijabs dogaye sabida normally dama
mahaifiyar sun haka take dressing dinta kasancewarta commisioniyar yan hizba kuma
uztaxiya..

Kallo daya mamin tabita dashi ta dauke kanta

Kaya ne niqi niqi agaban su wanda yasaka Aina'u karayin sauri da alamar sonjin
silar shigowa dasu

Tana karasowa cikin falon ta rusuna har kasa ta gaida mahaifyartan wanda take
amsata ciki ciki Dan jiranta datasa sukayi ya matukar bata haushi Wai ace mace
kamar Aina'u bazata farka tun asubahin fari ta fuskance hidiman dake gabar ba?
Yo metakeyi agidan mijin?Wani uban tsaki taja sanin cewa tun asali laifinta ne da
bata musu tarbiyan haka tun Suna yara kanana ba,cos lokacin da ubansu yakeda kudi
yanada mukamin gwamnati girman gata kawai aka basu,toh yau gashi Babu uban Babu
muqamin kuma yara sun riga sun fandare gaskiyar bahaushe dayake cewa icce tun yana
danye ake tankwarasa.

'Wayannan uban kayan fa?


Xuwa Ina haka?
Trying to play dump
Ain ta maida tambaya direct kan kanwarta Zarah kamar dama ba Susan da abunda suka
shirya ba
Zarah tace
"Kayan sannu da zuwane mana, kefa wawiya ne..
Bayan Kinsan basu taba haduwa da mami ba, ai ya kamata ace andanzo musu da Wani abu
ko?...
Kema fa kinsan halin da ake ciki anan gidan mu ba komi bane fa, Amma ai mai kudi
Duk tsiyarsa baya raina Mai dattako
Inkuma bakison tsarabar ai saina fitar waje na mayar mota ko Mami?
Ta juyo ta bisu da Wani irin harara
Enough both of u... Kunbi kun isheni da shirmen banxa,Kun cika ma mutane gida da
surutu ni kukaini Inda zanje inyi gaisuwa in kama gabana
Ke kuma saiki koma kiyita sharan baccin asarar wawiya kawai

Shiru sukayi Dan sosai suka San halin mamin su da son karkare masifa
Dolen su ne subita a sannu don burin su ya cika inba haka ba sunsan basuda Wani
mafita.

Ganin idanunta yasa basuyi yunkurin kiran masu aiki ba suka dauko kayan Niki Niki a
hannun su,wanda kusan Dukka kayan shirin Zarah ne,2 heavy leader bags ne sai Wani
Dan karamin gift wrap wanda daga ganin sa kasan turaren wuta ne irinna maiduguri
aciki

Malama rabiatu dake takawarta agaban su tana tafiyarta a hnkli cikin tsantsar
nitsuwar dake tattare da yanayinta na mace mai kamala wanda babu shakku ko dar dar
atattare da ita
Wani sasaanyanr qamshin musk ke bibiyarta shi baiyi qamshi sosai bare ya addabe
mutane

Tun a falon farko take buga sallama cikin nutsutsaiyar sauti yaranta na biye da ita
har suka wuce can ciki ta Inda masaukin hajiyoyin yake bata fasa ba...

Alokacin Hjy adada ta idarda sallah kenan tana xaune akan darduma tana famar lazimi
ta jiyo sallamar sun,Hjy goggo dake kwance da jikin tsufa tsabar gulma ta miko
kanta cikin sauri Wani Caraf ta yatsina fuska tace 'ohni Aminatu yau naga takaina
waye kuma haka da sassafe tun bamu karya ba? Kode yayan zaidu ne suka xo dubani am?
adada...a Dan takaice Hjy adada ta jyo amma batace mata uffan ba dake ita muryoyin
mata tajiyo Dan miqewa kadan tayi Jin motsinsu a kusa ta furta"Wa'alaiksalam
kushigo daga ciki..
Gyara zamanta tayi akan daddumar tana dada gyarawa shegiyar cotton lafayar ta
datagaji da haduwa zama akafadunta Wani dan uban qamshin turaren gargajiya na
dutches da sandal wood original already ya gama cikke dakin da azaban qamshin sa
,incent burner dake ci Agefe da Agefe na famar kara masa kaimi...

Jim kadan saiga bullowarsu,hajy rabiatunne agaba gabanta gadi ta bayyana gaban su
fuskarta dauke da Wani dattijuwar Murmushi wanda tun daga yanayin shigarsu ta
Kamala yasa su hjya kara bada hankulansu akansu da Dan sakin fuska suna musu maraba

Waje hjy rabi ta nema ta zauna Adan dofane feeling so uncomfortable da irin kallon
kurilla da suke jefa musu ma rashin gane su zuciyarta ne ya shiga mata Wani irin
zafi ganin yarda yarta take baya baya kamar wata sokuwa kamar ba surkuwa take
agidan ba..
Gaishe su ta somayi
Irin gaisuwan Nan na manya gwanin burgewa tana tambayarsu lpyarsu tanayi tana hada
musu da addua masu karama Inda basai angaya musu ba sunsan tabbas wannan matar ta
karantu musamman a fannin addini.

Zarahn dake tafi kowa fahimatr yanayin mahaiyan su da sauri tayi saurin waskewa
tace "hjya,wannan itace mahaifiyarmu
Hajya rabiatu!..
Atake Dukan su suka bita da Wani irin kallo Banda Hjy Adada datay Murmushi tace
Ayya Allah sarki,Hjy googgo kam Sam bata gane waye ake magana akaiba dan Ita kwata
kwata ainau ta sauya mata kamanni musamman data ganta acikin hijabi ba'a cikin
shigarta irinna jiyaba.

A lokcin hjy rabi kamar zata kashe Aina'u haka takeji a cikin ranta,ganin ko dago
kanta batayi ba bare ta kwatanta yin abunda ya dace dasu

Caraf kuwa hajiya goggo da azarbabin ta yy yawa tace


Kuyi haquri banfa gane suwaye ba ko
Ku ma yan uwan hasiyar ne kam?
Nan Ayn tayi saurin dago kanta tace "a'a Hajiya,nice fa matar...matar mufrad,
mahaifiyata ce dama taxo tayi muku barka da zuwa,, dayake nafada mata cewa tun jiya
kuka iso.

Ko gama rufe bakinta batayi ba hjy goggo ta Wani Kyabe baki cikin Kare mata kallo
Tace ohooo ayya toh barkanki da xuwa dai baiwar Allah,"uhumm uhum Allah mai ikon sa
kenan,gaki da kammala da nitsuwa,sannun ki kinji?Allah yayi albarka,,Mami tadanyi
Murmushi tace Ameen,bata fasa ba tace"Adada kingani ko?ai dama Hakan rayuwa take
yau nake ganin farin tukunya mai fidda baqar tuwo...
Ynxu kyace wannan yarnan taxo nan jiya koba itace ta lafta fauda a fuskanta kamar
zataje gasar mayu ba..saurin yin dariya hjy adada tayi Dan ta kauda maganan ya
zamto kamar acikin wasa, akayishi sabd tabbas taga sauyin yanayi atattare dasu
"..hakan yasa ta dada sake fuskanta cikin dada fuskatar setin hjy rabiatun tana
cewa ai xaku shafa damu kam Dan bamu San kowa anan ba Duk karatu yabi dauke su
yahana mu zumunta Amma ace har matar jikana ban ganeta cikin sauki

Daurewa hjy rabiatu tayi tabita sukayi dariya atare tamkar da babu komi aranta ta
cigaba da murmushinta mai snyi

Haquri ta shiga basu cikin iyabi da harshenta mai taushi da tsantsar iya tsara
kalamai masu kama hnkli da saka nitsuwa ma kwakwla,dake kwarariyar malama ce wacce
ta saba da harkan fadakrwaa sai bataji wahalan bayyana laifukan yartan acikin sauki
ba kaf wajen shiru ya dauka ana Jin nasiharta,Inda a Duk yadda mutum yaqi yaji a
dole ne zai gane Inda ta dosa,ta babbasu haquri sosai wanda tamkar alfarma take
nemawa banzayen dabiun yartan...
Tace Yaran zamani
An haifesu ne ba a haife halayensu ba.
Tuni xuciyar Hajiya Adada yay sanyi da nasihartan tabi ta karaya,Musamman da suka
lura da yadda Aina'un itama ta sadda kanta kasa like she is just realizing her
wrong turns,ita datake neman gindin zama?but it's seems like girman kai da jiji da
kai ajinin jikinta yake
Haka kawai kam yana mata wuya ta miqa ma wasu wuya bare tayi ta musu fadanci
Sai ayanzu take fahimtar cewa sukuma hajiyoyin Nan Babu abunda suka fi aunawa
ayanayin mutum inba Hakan ba
,Itt all appears to her
"Dat she must just be a good girl oh god ,gaba daya sai tanajin Babu dadi
aranta,this whole life with mufrad is changing her life to sumting else..
Kuma tabbas tasan inwayannan mutanen suka tsangwameta to kuwa bazata kara Jin dadin
rayuwarta a gidan ba..

Hjya rabiatu tayi iyakan bakin kokarinta wajen wanke yayanta da burin ja musu
mutuncin su wanda a halin yanzu yay matukar tasiri Musamman a xuciyar hjy adada.

Hjy goggo itakam dama a rikice take anjima kadan ma zata iya sauyawa tace bataji ba

Hira suka taba kadan,Inda suke sanin matsayin zaran abakin Aina'u data dadaddage ta
soma tsoma baki acikin hirar tasu.

Xarah kuwa burinta kenan dama asanta Dan sosai ta kwallafa ranta akan shigowa
familyn su bata damu ba koma wa zata aura muddin dai a familynsu ne

Bayan kamar minti arbain sukayi musu sallama akan zasu tafi,Aina'u ta mike buuut,
hajy rabiatu ta watsa mata Wani irin muguwar kallo,a sadade ta koma ta zauna sanin
cewa ran mahaifyarta a matukar bace yake da ita,har cikin dayan sashen gidan ta
biya tagaida su hjya jasmine sama sama daga Nan ta taso Zarah agaba suka bar gidan
cikin gaggawa.

Dan dolen Aina'u ta sauke Kanta tayi tunanin gaggawa yadda zata gabatar da kyautar
da sukaxo da shi.

A Babu abu dai haka ta jawo gifts din har gabansu wanda tace musu mahaifiyartan ne
ta bayar,sosai hjy adada ta gode banda Hjy goggo dake Dan fetsa baqar maganan ta
Cikin rikici tsufa Dan ita har yanzu jininta Sam bai hadu Dana ainaun ba..

Bayan Nan yau kowa ya farka ne da fara'a a Kan fuskar sa,cikin nishadi da Jin dadi
suka suka gabatar da break fast dukan su akan table ana raha ana jawo kowa cikin
hirar ba kamar jiya ba

She felt a bit relive, uhhgh, all thanks be to Zarah,Dan sanadiyar yar show off
dinsu yau taga sauyin fuska sosai
Musamman ma daga wajen hjy adada dake she looks interested In getting to know more
about hjy rabiatu,wanda zai iya kasancewa kamalarta ne kawai ya matukar burgeta..

Arnd 8 am yaa sheik ya fita aiki keeyan da nazli suka raka hjy goggo check up a
babban asibitin garin zaa duba mata bayan ta dake mata tsami,Aina'u kuwa shap shap
ta sabule ta nufi office Inda isarta keda wuya ta tura ma Zara Tex tace mata maza
maza ta taho ta sameta akwai magana,by 10 haka shukra ta shirya ta biyo bayan hjya
mama datayi jagora ma hjy adada cikin shigarsu na alfarma suka nufi babban fadar
masarautar kano domin kaiwa sarki da matayen sa ziyara dake sunada kyakkwar alaka
ta zumunci tsakanin masaurtar kano da masarautar mijinta Shehuri.

Kan kace kobo gidan ya dau Wani irin shiru face a shashen hajy jasmine datake
famar kammala wasu abubuwan game da komawar su can abuja

Daga dayan side din kuwa mufrad ne kwance akan gadon sa yana ta kwasar minsharin
biyan bashin baccin sa na jiya daddare da baiyi ba ya tsaya yin chat da babban
amininsa kuma uncle dinsa IMAD..

Already sunyi akan daga ya iso Nigeria shizaije dakansa ya daukosa daga
airport,sabida muhimmancin imad din agaresa yasa almost all his appointment nayau
ya kawar Dan baida Wani shakikin amini arayuwansa dayafiyemai shi..

Thy share a stronger bonding Dan most of yan uwansa na jini wanda badon yanayin
career da suka zabar makansu ba da babu wanda zai amince da cewa zasu taba iya
rayuwa batare da juna ba harna tsawon wannan lokaci...

Part 1 IS FREE,TUKUICI NE GAREKU MASOYA NA U CAN READ IT HAR ZUWA INDA ZAMU
TSAYA,SAIDAI CIGABAN SHI NA KUDI NE,PLS SHOW SOME LOVE AND SUBCRIBE the ACCESS FEE
IS 300 NAIRA ONLY
VIA 0152983148
MOH'D SULE SURAYYA GTB.
OR katin MTN vtu tran via 08060712446

Screenshot ur evidence to SURAYYAHMS 08060712446

OR MAMAN MUBENA
08036651119.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 16
*Case 1*

_States public ministry_


_las Vegas._

Security ne tam a ciki da wajen asibitin musamman ma kofar icu na babban asibitin
garin vegas

Shahararun yan jarida da jounalist sune rututu a waje anata fafatawa da su da


polisawa wajen neman cikakken rohoto daga bakin agents gasunan birjik sun taho
runduma guda tamkar ba asubahin Allah ba..

Saidai har yanzu ba a iya ce musu komi game da abunda ke faruwa ba, Duk dama ajiya
jiyan har labarin mutuwar alaji bature ya zagaya gari cos he is one of the most
wanted criminal target da aka dade ana bibiyar lamarin sa na batun child
trafficking,forced prostituion,Agent din basu su ce komi ba sabida yanayin jikin
rufaida,Yanzu haka itace ta rage musu matakalar cin nasarar su akan case din,cos
she is d only witnessed victim alive da Zata iya bada cikakken shaida akan crime
din da Alaji Bature yake aikatawa wanda aynzu take behaving kamr ta samu tabon
hankli da kuma niyyar su na zuwa dayan gidan domin tarkato sauran thugs din alajin
a Inda yake boyesu Kafin ma azo ace za'ayi convicting dinsu abi sauran kan case din
Dan haka komi yy tsayuwar cak

****

6:00am dot imad ya farka daga bacci da kyar shima sabida alarm din gefen gadonshi
ne daya damesa da kara yatadashi tashi yayi ya shiga bathroom dinsa, yadade aciki
kafin yafito cikin wani white bathrobe wanda ta amshe kalar fatar jikinshi dats so
mild nd soft kamar wani baby, zama yayi abakin gadonsa ya shiga shafa moisturixing
cream dinsa mai kamshi,yana bin ko inan aa a tsanake

Can sannan yatashi ya nufi wardrobe dinshi yaje yabude yaciro wani black Gucci
blazer da wata baqar logo print t-shirt na parco rabanne yasaka da damammen wando
dayan bangaren rigunan sanyin shi ya duba yana tunanin wanda zai saka kafin yajawo
wata long chester field coat wanda ya yasaka ta akan rigan cikinshi tazauna
ajikinshin tamai kyau sosai,

designers pefs dinsa ta guilty absolute ya fetsfesa sannan ya shimfida dadduma yay
salla yana sallame wa yaji kamar ana bugamai kofa..

Wani yatsine fuskarsa yayi sanin bazai wuce mayun gurds dinsan Nan banne, da kyar
cikin kasaita yace "come in" bude kofa guard din yayi rikeda wata yar karaman tray
da small mug of hot coffee akai karasowa yayi gabanshi ya ijiye tray din daf dakan
dadduman San sannan ya miqe ya tsaya yace
Ur tea sir,and we are leaving in the next 10min..ur flight is taken off by 7.30am
sir

Wani daure fuska yayi baice Mashi uffan ba as usual yatashi daga kan dadduman yahau
kan gadon yazauna yana mai masa pointing coffee din da yar yatsa alamun ya mikomasa
shikam bai damu ba daukan coffen yayi da sauri ya mikamai ya karba yakai bakinshi
yay sipping dan kadan sann ya zare a bakinshi batare daya kalli gurds din ba yace
"my phone,check it Did anyone call?
Ya fadi ahakan a fili while azuciyarsa yana ta expecting ace ga kiran mufrad Dan
yasan kalar zumudin da sukeyi azukatan su yau da ya kasance zasu sake kasancewa da
juna.

Da sauri gurd ya juya yai kan side table ya dauko wata hadaddiyar Apple phone ya
Taho dashi yana mikamai yace"your phone sir,no miss calls"..Dan already da ya
danna yaga babu komi akai dan kwafa yayi baisake cewa komiba yacigaba dashan dan
coffee dinsa ayangance harya gama yatashi ahankali ya tattare sauran kananan abunda
zai dauka yayi gaba guard din ne ya kashe wutan dakin sannan yabiyoshi waje cikin
sauri,zuwan sa ya samu harya shiga motar ya zauna baiyi wata wata ba ya zagaya ya
zauna a driver seat suka dau hanyar Airport.

Ko barin anguwar basuyi ba wayarsa yahau Kara,ya dauke kansa yana kallon window ta
waje kamar ma bazai bita kan wayar ba sai kuma ya juyo a hankli ya dauka,xai amsa
kenan ta katse saboda ta dade tana ringing,dan smirk yy da mamaki ayanayin fuskar
sa ganin kirar oganniyar sa chief judge lara willfred a 65yr old American
Wanda ta kwarance akan aikinta take kuma yawan bada imad din goyon baya,kamar Dan
cikinta haka ta dauke sa,tun baiya son sakewa da ita har yazo ya fara biye mata
yana mugun daraja ta tamkar jinin sa na asali..

Sau daya take kirar mutum so he knew she won't call back,Wani kyiuwa yake ji Dan
baisan ya kirata ta Kara mai wa'azin cewa karya tafi,can Nigeria an matsa yazo ita
anan bata so yatafi he just don't know what to do or who to listen to,"cikin yar
wannan tunanin ya Kara Jin karar wayarsa tin tin yay tickling alaman Shigowar
saqo,da sauri ya swaping ganin unknown number an rubuta
"A town down,Victim
Still responding,..
Ur attention is needed immiedietly.
Nannauyan Ajiyan zuciya ce ta kufce masa Basai angaya masa yasan ogan sa ta ruboto
sakon
Tana so lallai ya tsaya akai Kar case din ta lafa cikin sauki batare da sun kawo
karshen mugayen sponsors dinba.

Wayar sa ya shiga daddanawa neman inda zai samo spice din labari,Tuni Wani contact
dinsa dake aiki da interpol ya labarta masa komi sai Yanzu ya dada fahimtar Abunda
yasa ake so ayi involving dinsa a case din,ya fahimce cewa Alaji Bature is well
involved with d Bulgarian gorvement kenan case din zai ta allaka ne tsakanin
hukumar kasa da kasa fannin inda yafi kwarancewa,..

Har suka isa airport baima lura ba cos tunda akace Wai victim din mace ce yake
cikin yanayin zullumin tunanin abun a zuciyar sa,shi bai taba fadawa kowa sirrinsa
na gudun karban cases irin wannan ba,he is just wondering how he is gonna face her
right now witou being vulnerable to his emotions,idanun shi ya lumshe Sosai dan bai
tabajin yana sha'awar ganin kansa a Nigeria ba sai yanzu Wani irin dana sanin Kara
kwanakin da yay yakeyi definitely yasan dayatafi da bashi za a dora akan case din
Nan ba,driver sa ne ya sauko cikin katse sa Yace 'sir?Wani kallo yamai,sannan ya
kalle airpot din sai Yace "not today,take me to d public ministry right away,Yace
yes sir a gaggauce ya juya kan motar suka nufi hanyar wajen..

"..Isarsu yay daidai da isowar team din polisawan da sukaje kamo wayancan thugs
din,already 7 of them are shot dead uku Kawai aka ci nasaran daukowa araye..

Cikin sauri ya sauko inda security suka mamaye shi sabida tsaro ayayin da Kofar
public ministryn ya kasance Babu masaka tsinke yan jarida da jounalist sun mamaye
wajen kamar guda ana jiran kwakwaran rahoto daga garesu
Suna ganin imad suka runtomo aguje suka mamaye shi
"Excuse me sir,sir excuse me..sirr
Sirrr Barister imad

Babu kalar kiran dabaiya sha Amma ko kallon su bai iyayi ba har ya samu ya shiga
can ciki,Direct office din chief police officer ya nufa to report himself as the
lawyer of The victim gudun karma akawo Wani corupt lawyar da zai bata musu case din
cos kowa yasani manyan politicians da masu power akasar sukan saka hannun jarinsu
akan irin wannan sha'ani,so in ba'a yi gaggawa wajen daukar mataki ba it's alwys
remain impossible to deliver justice to the victims.

Dake kowa yana danjin shakkar imad din so Babu tantama ko tsananta wasu bayanai
atake aka signing warrants aka bashi daman isaga victim din Kai tsaye,polisawa
dakan su sukai mai jagora aka kaisa har asibitin da rufaida take kwance an tsare
ta,tare da cikakken kulawa da saka idanun hukumomin FBI da interpol agents ta ko ta
ina aciki da wajen asibitin..

Babban likitan dake kula da Ita ne yafara tunkaro sa,sunan sa doctor Amando
karasov.he is a special German neurologist doc, curently having a rough time
treating her sabida case din rufaida ba zallan razana da bruises bane she is neck
deep into Emotional trauma Kwakwlta ya Dan tabu kadan So Dole ne sai an hada da
kwararren mental therapist wanda zai iya dawo da ita cikin hayyacin ta cikin sauri
Dan ba'a bukatan case din ya dade batare da ankai kotu ba...

Bayan ya gama sauraran wayannan bayanai na likita sai ya koma gefe ya zauna yay
relaxing kanshi tukunna ahnkli yana sauke numfashi,Baima je ya kalla yarinyar ba
tukun dake ma doc yace bata farfado ba har yanzu,Can ya saka hannu ya ciro wayarsa
dake makale a aljihunsa dialling number doct Mehra yay bugu daya ya dauka yana
murarin Jin labarin dawowarsa sai kuma yaji kamar muryansa ba ayadda ya saba ji ba
atake murmushin kan fuskar sa ya dauke,"yace hey imad ya dai?A hankli cikin sanyin
yanayi yace hey doc Mehra,..pls I need ur help.,da tsantsar mamaki a muryan Doc
mehra yace imad u need my help?akan me are u ok? Jin ya masa shiru yasa shi cewa
"Meya faru ne ya baka taho din ba?son anything ok? ko inkira alhaji zaidu?

Da sauri yace no no no pls Kar ka kira yaa sheik Dan Allah yana Dan sauke Ajiyan
zuciya cikin sanyin yanayi ya Kara cewa"Doctor pls,Nide ka zo din kawai,Ina ICU na
City hospital Vegas and make sure u don't tell anyone about our meeting pls promise
me,kuma Wannan maganan Ya tsaya a tsakani na dakai Inka iso nayi maka alkwarin zan
sanar dakai komi I swear.
..daga Nan bai jira cewar doc Mehra ba kawai ya katse wayarsa ya mayar da ita
aljihu.

Da balain mamaki doc Mehra ya sauke wayar a kunnen sa shidai har yanzu bai fahimce
komi daga furucin imad ba
Shiri kawai ya dukufa yi cikin gaggawa ya fita a gidan sa kamar office kawai zaije
daga Nan batare da ya sanar ma kowa ba ya wuce aiport yay hording plane ya nufi US.

Wani irin sauke Ajiyan zuciya imad yay yana shafa suman kansa cikin rasa ta inda
zai fara fuskantar case din yarinyar,he read her medical report and it shows dat
anyi abusing dinta sosai She had several infections ga tabon duka da wounds ga
attempted sexual molestion,saukin sa da akace ba'a yi raping dintan ba tukuna but
taji ciwo shima awajen.

Kansa dake masa ciwo ya mayar kan chair ya lumshe idanun sa tunani kala kala Suna
yanko masa musamman akan case dinta dayake hannun hukumar kasa da kasa kuma

Ajiye medical reports din yay ya dauki police statement wanda dokar kasar tasa aka
rubuta akan laifin and All Ballistic investigations sun nuna cewa lallai rufaida
ita ta kashe Alaji Bature babu tantama sabida dukkan finger prints nata sun bayyana
akan bindigar da akayi kisan dashi Along with d prints of d deceased..
Report din ya dada kalla Wani tsaki ya kufce masa
"wayasan ma garin raping dintan ne ta kashe sa?tunanin Hakan kawai yayi tayi aransa
yanata kokrin ya fayyace real picture na yadda abun ya kasance a mind dinsa,ya dade
a haka cikin zurfaffen nazari da tunani.

After like 10hrs hours saiga ga Wani dattijon mutum wanda akalla bazai wuce 53yrs
ba,cikin shigar sa ta matured grey suit irinna manyan likitoti gabansa gadi ya iso
har cikin asibitin dake akwai cikakken ID card dinsa agaban rigarsa wanda ya
bayyana musu shi waye ne cikin sauki sai basu tsare sa na har tsawon lokaci ba,so
40 min da isowar sa aka bashi damar shiga ciki ahakan ma tare da Wani junior
officer aka hadasa yamai jagora har Inda imad din yake....

A tsaye ya sameshi baima lura da isowar sa ba sabida hankalin sa gaba daya yanakan
takardan daya riko a hannun sa yana karantawa.
Gyaran muryan dayaji ata bayansa yasa ya rufe takardan ya juyo cikin sauri yana
waigowa suka hade ido da doc Mehra

Dan lumshe Idanun sa yay ya kuma budewa sannan ya Taho daf dashi,a hnkli ya Furta
thank u doctor..doc Mehra dake binsa da kallo har yanzu cikin harshen hausa
yace"imad ka tsoratar Dani na dauka wani abu ne ya sameka Wai meke faruwa ne ya
naganka anan?imad ya riko hannun doc Mehra baice komi ba Dan Juyawa yay ya kalli
officer din daya tsaya akansu kikam,ba yabo babu fallasa yace "can u excuse me
pls..?
Gyada Kai Officer yay Babu bata lokaci ya basu waje.

Yana barin wajen ya juyo ya kalle doc Mehra tare da sauki ajijjyan numfashi
yace"Believe me har na isa airport zan taho gida aka kira ni..Doc mehra bai jira ya
karasa Jin magann sa ba ya tsaresa da idanun sa yana cewa
Another case ko?
gyada kansa yayi a sanyaye Sannan ya dago kansa cikin kallan kwayar idanun doc
Mehra din shima
"It's about a girl..
Sai ya runtse idanun sa sosai kamar wanda ya Furta azaba a Kan harshen sa,Nan ya
shiga yi ma doc Mehra bayanin halin da ake ciki a tsanake Wanda gaba daya ya sauya
musu yanayin su duba da yadda Murya da hannun imad din yake rawa rawa kamar zaiyi
kuka.

Babu abunda yake tsumashi kamar yadda gwamnatin kasar Bulgaria sukayi chaaa suka
harxuko da hayagaga Suna son su Kare sunan qasarsu takota Wani hali...

"Yace doc wallahy karya sukeyi,nide nasan akwai saka hannun gaggan kusoshin
Gwamnatin kasar ne acikin case din shiyasa suke so a xalunci yarinyar a rufe case
dinta
karshen ta lallabawa zasuyi su kasheta da ita da familynta don Kar axo a tona musu
asiri bafa yau aka soma irin wannan ba,look,All evidences againts d crimes are
valid,ansamu shaida akan komi Harda sauran sauran parts din mutane, kawai a binciko
iyayen yarinya ne fa abasu yarsu akama masu laifi shine kawai ake so aja zancen

yanzu haka danake gaya maka sun juya maganan Suna so suce Wai lallai sai an wanye
ta akan maganan kisan kai datayi, sabida sunsan me suka tanada mata, I'm sure thy
already paid some judges againts her,zasuce da sannunta tazo hannun sa bla bla
karshe a juya case din ya dawo Wani abu,Kuma wallhy bazan barsu sucuce yarinyar Nan
ba,I think thy want to cover up for themselvs then wipe her off completely sabida
Karma akara Nemo su akan case din.

Doc mehra dake cikin yanayin nazari da mamaki yace


Kasan sponsors dinsun ne?
What are u thinking now?..

Da sauri Yace you are my first thought doctor..Ni ban yarda da kowa anan ba,shes
been in ICU for hrs tun jiya nake nan Amma abu daya suke cewa,pls Look at her
medical report,nn ya juya ya dauko file din ya mikamai,doc mehra ya karba ya shiga
dubawa imad yana kara masa cikakkun bayanai akai, yace"doc nasan zaka iya treating
dinta,as her lawyer I already authorise u as her mental therapist zaka danyi aiki
anan asibitin har agama case din saboda tsaro,nasan tunda ka kwarance akan wannan
fannin bazasu ce komi ba,so pls Dan Allah Ka taimaka ka dawomin da yarinyar Nan
hayyacinta cikin gaggawa I want to be the first person to meet her inta bude
idanunta.. Please doc don't say no..atake ya riko hannun doc mehra din Sounding
sooo desprate jikin doc Mehra saida yy sanyi yace Haba imad"..pls relax mana ..Babu
fa abunda bazan maka ba am like a father to u rmber?So kawai ka fada min abunda
zanyi and I will get back to work right away,..da dab Murmushi akan fuskan sa ya
Dan rungume sa yana sauke Ajiyan zuciya baice komi ba sun Fi minti biyu ahakan yana
parting bayansa lura da cewa a hargitse xuciyansa imad yake sosai..

Daga Nan Wani wajje suka nema suka zauna Inda imad din ya samu tataunawa da judge
lara,akan maganan doc mehra wanda basu dau Wani dogon lokci ba suka amince daga can
ma suka tura notice wa chief police officer akan daga zarar yarinyar ta farka za'a
moving dinta zuwa nearest witness protection unit sabida amata jinyan kwkwala mai
inganci.
Hakan ya kasance abu mai sauki awajen su,yanzu haka neman iyayen yarinyar kawai
imad ya saka kansa yanayi sabida sun bincika sunga da fake informations akayi
smuggling dinta daga kasar nigeria,iya kokarin su sunyi amma har yanzu ba agano
wacece ita bama..

Kano state Nigeria


Previous day.

10 am ya ma Zarah a offishin din ainau Inda suka shafi kusan awa suna tattaunawa
akan lamarin su hjya goggo, banda zagin su da kushe lamarin su Babu abunda suka
kwana yi,Ayn harda buga kirji tana cewa
Ina daidai dasu ayanzu...kudi mai yawa ta deba ta bawa zarah ta mata godiya sosai
akan kokarin datake mata ta kuma dada jadadda mata akan lamarin imad.
Yanzu haka Zarah shiri takeyi akan da Ita zasu koma sabon gidan su a abuja...

Rashin samun zuwan imad din jiya ne yaso ya bata musu komi,daga yaa sheik har
mufrad hanklin su atashe yake Dan sun nemesa awaya shiru hakama doc Mehra ba shima
Same shi ba

yau sanye zarah take da wata dammamen black jean da gucci top taci uwar attchement
da glasses ta Wani kile tana shan wine tamkar ba yar musulma kayan mata ta taho
dasu jibgi guda ta aje agaban ainaun

Tace sis mijin kin nan Dan wahala ne wallahy yasan komi akan zuwan imad yake boye
miki,nifa
contacts dina ya gayamin komi yacemin wallhy imad jiya yaga imad ya shirya zai taho
Nigeria,dnt know wats happening da har yanzu bai iso ba Kuma ke yakamata ni fada
min
Cikin rolling eyes Ayn tace Zarah ai nafadamiki,jiya da kusan fada mukayi dashi
inai masa magana ma yana shashantar Dani yana danne dannen laptop dinsa?shine kawai
na tafi,dama can kinsan bana daukar walakanci
Tsaki Zarah taja tana kan cuccusa kayan matan datazo da su acikin wata jaka..,cike
da mita tace"ai matsalar ki kenan Ainau,me Wai bazaki taba lallaba namiji ki kwashi
magana abakinn sa ba,ke Sam babu siyasa a lamarinki

Shiru Aina'u ta mata


Dan Gani take har Yau Zarah batasan waye mufrad bane yasata take mata wannan cika
bakin

tace tashi fa zakiyi mu fita gida u need to work on him gaskiya yakamata ya dena
raina ki dayawa.
Ina wayancan magungunan Dana baki?Juyowa tayi cikin yatsine fuskan tace Nikam Na
zubar dasu
Zarah tace what?
Hmmm kina da kudine shiyasa
Amma ke baki gama samun kan miji ba Kya zubar da magani?aren't u d one so excited
akan aikin da maganin ya miki

Mikewa tsaye Aina'u tayi azafafe tace "Am tired zarah,Inason mufrad har cikin kokon
zuciyata Amma bazan taba yarda in kasance kamar wata sex machine dinsa ba I felt
like he is just after d sex nothing else,can u imgine daga mun fito a daki sai
gabadaya ya sauya min ya fara shashhn min qamshi agaban family,dare nayi saiki sha
mamakin kalar soyayya da tarairayar da yakemin
Fixge kanta sama tayi taja Wani zazzafan numfashi tana mai saita numfashin ta dake
fitar da huci
"Wat I need from mufrad is beyond sex zarah,i need real,pure and sensual love,
Trust,respects,Ina son yana kimanta ni arayuwar sa kamar Inda yake kimanta
aikinsa,ya rika saka ni inajin ni Matarsa ne shikuma mijina ne,I want him to listen
to me,but for God sake this is not happening,why me?I did everything for him,sai
dai har yau bama iya awa biyu awaje daya tare da muffy batare da mun bata ba...

Mufrad cares about nothing,even me!!


Jiya inamai magana akan dawowar imad,hanklina ya tashi Ina son inga na taimaka miki
Zarah,Koda ma imad din yasan dake,but cemin yayi Wai Ina ruwana da zancen familyn
shi?Wai Ina damun sa da unneccary questions,who is his family inba ni ba?
Wani Kukan takaici ne ya kufce mata ta sake hawayenta xirr Suna saukowa akan
kuncinta kamar an kunnata,hakan yasa zarah ta miqe tsaye cikin sauri ta nufe ta
ganin kamar Ayn din is seriously speaking from her heart nd it's hurting her badly
"..ita tuntuni mamakin Ayn take ta sha aranta kwarai,cike da maganan zuci tace
"Wannan Wani irin azaban so takeyi ma gayen Nan haka?Ohhh ni ba damuwa na Wani love
respect ba ooo damuwa ta in sakayu cikin personalityn su
Sabida a duniyan nan in baka da daraja Babu maiyi dakai...

Cike da sigar munafurci ta riko hannun Ayn din suka zauna ta fara lalallshinta
cikin sanyin Muryan

No sis karki daga hanklinki har haka ma,nifa Bawai Ina takuraki bane kawai naga
tawajenkun zanfi shigane cikin sauki..
Ai ba cemiki nayi banda matakin da zan dauka ba,dama so nake mukashe tsuntsu biyu
da dutsi daya,..
Wipe ur tears ehn,ta miqe cikin sauri ta dauko jakar tace tashi ga sabbin shopping
nayi miki
Wannan sirrin mallakan zuciyar muffy ne bana dadin jiki kawai ba,I swear to u daga
Kin dage Kina using dinsu kaf kamar yadda na gaya maki to wallhy karyan sa yace
zaina baki tough time,he wil love and respect you inhakan bai faruba wallhy zan
maido miki da kudinki,Kinga ma sumtimes laifin
Daga kene da baki dagewa kina kawo yar kisinan Nan, u're alwys getting furious at
his behavious,abu kadan yayi miki saiki harxuka, ba a haka wa maza fa?d better u
realized men are like babies the simpler ur life will be.

Aina'u ta cigaba da share hawayenta batace uffan ba Dan ita har yanzu bata gama
amincewa a duniyan nan akwai Wani abu da zai gyara mata hakayen mufrad ba,but since
Zarah has sworn sai kawai zatasa hannu ta amshe magani
Can data gama share hawayen ta dago ta kalle zarahn tace toh yanzu ya ake ciki
kenan?kafadunta ta daga kadan tace
"Ai yanzu kam ba magana tunda bamu ji labarinsa ba tukuna Amma Daga kinji Wani abu
pls kiyi gaggayawa gaya min..
Kinsan anbani wanka da turare da zanna amfani dashi so I have to know evrthing bana
son nayi wasting komi.
Cikin rolling eyes Ayn tace ok I will try for you insha Allah
I'm Soo worried sis dabana iya cika maki burikanka Amma wannan karon insha Allah u
will be happy with me,Zarah tayi Murmushi tace thanks sis,..ki daure ki using
maganin Nan Dan Allah.
Ahnkli any ta gyada kai tace ok daga haka suka rabu

Around 6:45pm na dare imad ya Taho asibitin walking calmy ya jefa dukan hanneyen sa
a aljihu
Yanata faman lailaya tunani a mind dinsa akan rashin farkawan yarinyar aransa he
began to suspect them yace ko akwai Wani abu dake faruwa ata ciki wanda ba a son ya
sani?..

Hakan yasashi yana idar da magrib ya sace jikinsa yazo asbitin shikadai batare da
doc Mehra ba, Dan dama Wani boyayyen hotel suka kama sukayi lodging Suna kwana
batare da sanin mutane ba banda binciken asalin yarinyar Babu abunda sukeyi
Even thou yasan dole ne yakasance interpol sunsan komi akanta amma
Bazasu taba fada masa ba,sai an hada da kwararren shaidar bincike
Isarsa ke da wuya yaga cincirundon likitoti kusan su uku da nurses abayn su Suna
fitowa daga wani office kaf dinsu sun nufi Inda aka killace rufaidar agurguje,shima
a gurgujen ya bi bayansu domin ganin abunda ke faruwa..
Kan kace kobo har sun lume cikin ICU an rufe kofa kirif Wani karar machine ya rinka
ji like something really bad is about to happen..

Kirjinsa ne ya rinka bugawa da karfi ya shiga yin iya bakin kokarin sa danya leka
su ta glass Amma baiya ganin komi.

Wani irin zirya ya rinka yi abakin kofar wajen yana jeka ka dawo cikin tsananin
damuwa da neman wanda sai masa bayanin ya ake ciki yafi awa a tsaye babu wanda ya
wulga ta wajen

Wani irin tashin hankline ya bayyana akan fuskar sa aynzu haka shikan sa baisan
meyasa ya kwallafa case din Nan aransa ba

9:30pm dot yaji motsin da sauri ya dube kofar ganin nurses din ne kawai suka
firfito jikin su a sanyaye basuma saurare shi ba suka wuce abunsu

Within some min saiga doctors biyu sun fito,cikin sauri ya tsaresu yana mai bayyana
kansa agaresu cikin tambayarsu Meyake faruwa?at same time sai wayar sa ya soma
ringing Kuma dama dokar aikin su ne boye all this informations inba ma family ko
police agent din dake kan case din ba...

Imad is already claiming as a family Duk dama basu amince da shi sosai ahakan ba,su
sukan dau matsuwar sa ne a matsayin professionalism tricks danya cimma burinsa na
cin nasara akan case din,...
Dan haka sukayi wula wula basu bashi Wani bayanai ba suka wuce tare da basa
tabbacin doc amando yana ciki..

Ganin behavr dinsu yasa Gaba daya sai yaji hanklin sa ya kara tashi,meye sa aketa
bobboye masa abubuwa?koma yarinyar ta mutu me?Wayarsa daya Kara ringing ya katse
mata tunani baiyi wata wata ba ya kara a kunnen sa
Wani Shiru yy yanajin abunda ake ce masa dam daga dayan bangaren cemai akayi karya
Furta komi gudun CCtv camera or anything,kwakywan
informations ne game da rufaida
Ya fito,bayan ya gama Jin hayanan aransa yace
alhamdullhi atleast yau ya samo asalin sunanta da location din mahaifinta.

Yana juyowa sukayi Ido biyu da Dr Amando wanda yay Wani lagwas yana binsa da Wani
irin kallo wanda sai dayaji kansa ta Sara gaffff Babu abunda kirjinsa yakeyi sai
bugawa da qarfi
,karasowa gaban doc amandon yay a gaggauce yace "doctor, is everything ok?
Is she still alive?
Doc Amando ya masa Wani irin kallo saiya sunkuyar da kansa kasa.....

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 17
*Case1:awaken*

Wani nannauyan Ajiyan zuciya ya sauke jikin sa Duk a sanyaye ya dago kansa sukayi
Ido biyu da imad din dake kallon sa kamar zai hadiyesa

Doc amando Yace I'm so sorry barister but Her condition is critical,the next few
hours is important for her inhar bata dawo ba toh saidai ayi haquri an rasata
knan,shiru imad yy yanajin magangnun san har cikin zuciyar sa bai iya furta komi ba
tukun ya tsaya yanata kallon bakin sa har sanda doc amndi ya dafa kafadun sa
kadan,snn yaja wata numfashi.

wuce shi ya soyi sai caraf ya kuma ruko arm dinsa slighly with pleading eyes ya
kallesa,ahnkli cikin sanyin murya yace doctor please can I atleast see her?..just
for a while, I promise bazan dade aciki ba,dan shiru doc yay can kuma saiya dgo kai
yace masa "ok" sannan ya juya cikin yin masa jagora suka shiga cikin inda taken
atare

U have 10 mints Mr barrister,rmber her condition is critical.

Imad dake kan Karewa rufaida Kallo Bai iya sauke idanunsa akanta ba ya gyada kai
yace ma doc ok wanda har doc ya fice ya barsa anan baima sani ba..

Wani irin kallonta yake aransa yanajin kamar ma yasanta,Kara matsowa kusa da ita
yay a hankli ya tsaya daf ta setin kyakkwar fuskarta daya Gama melting din shi
wanda Duk da kumburi da tabo tabon ciwo bai hana shi ganin tsantsar kyaun halittar
ta ba..

Da alaman She was heavily sedated shuyasa ko motsin kirki batayi,ECG ta is reading
very rapidly ga na'uran Taya numfashi a sakale da bakinta bazakace ma yana mata
amfani ba

She look totally emotionless tamkar gawarta kawai aka ajiye akan gadon aka
kwantar,Wani irin tausayinta ne ya shiga tsuma shi yana mamaye masa zuciya ganin ta
karamar yarinya nd he is sure bazata wuce 16-17rs ba.

Idanunsa gaba daya ya zuba akan fuskarta mai fitinannen kyau da haske yana mai
bada cikakken imanin sa da dukkan hanklin sa akanta batare da yayi aune ba,he just
felt sorry for her,hannun ta dats so fair and slim dake reto ya kalla da alaman
hannun yayi tsamine da tsayuwar waje guda
Dan Sosai hannun ya kumbura musammun ta Inda ake inducing dinta.
Baiyi wata wata ba ya Dan rangwafo kansa daf da ita ya riko hannun ata anashi da
niyyar gyaramata shi Wani irin yanayi ya tsinci kansa da kasa sake hannun nata,riqe
da hannun nata ya ciga da kallon fuskarta a hankli ya shafo kanta cikin kulawa
Yace..."Stay girl,U will be alright,I promise.!a hnkli ya Dan miqe tsaye Jin aransa
kamar time din da aka deba masan ma yayi,tunanin aje mata hannun ta yakeyi da
shirin juyawa sai caraf yaji kamar ankankame masa hannu,he cudnt believe it saida
yaji ta Kara riko hannunsan agaggauce ya juyo yana kallon fuskarta sai yaga eye
brows dinta yana motsi..
Within some scnds tafara fidda words cikin numfashinta dake kufcewa da kyar tana
cewa
U..mmm.a..ummah
Umma kizo ki taimakeni,Wani irin rudewa yay ya rasa mema zaiyi guda daya,karaa riko
hannunta yy ya matso daf alokacin tana famar kkrin bude idanunta,cikin sassanyar
muryansa mai dadi da taushi yace shuhhhh RUFAIDAH karki takura kanki
U need to relax..
Yana fada mata hakan saiyaga ta sauke wasu raunannun hawaye
Cikin yanayin azaba da rauni a hnkli tace
"Umma na...
ka .k..ka kaini waj..jjen umma na,yadda ta karashe maganan gwanin tausayi
sosai ..imad ya rasa abunda yake masa dadi gashi yasan Duk yadda akayi signal zai
nuna musu acan cewa ta farfado,he doesn't wanna bother her right away but it looks
like he have no oda choices,xama yay daf da ita kamar Wani babanta ya hau shafa
kanta yana calming dinta a hnkli"..ki kwantar da hnklinki rufaida ni nayi miki
alkwari har wajen ummanki zan kaiki u hear me?gyada Mai Kai kawai tayi cos she is
still fighting with her breath bama a cikin hayyacinta take ba..
Ajiyan xuciyace ta kufce masa ya juyo yanata kallon cikin idanunta dake ruwan
hawaye yace
Zaki iya tuna abunda ya faru dake?bata amsashi ba ta runtse idanunta da sauri tana
nishi sama sama da kyar "Yace I am barister imad,imad khalid matori, I'm ur lawyer
karkiji tsoron komi nizan taimaka miki akan matsalar rayuwarki kinji?inhar kika
samu sauki gobe goben nan saina kaiki wajen ummanki kinajiko rufaida?Wani tsit ta
kuma yi still dai bata bude idanunta data lumshe su ba wasu maqudan hawayene kawai
suke aikin saukowa daga idanunnata da alamn haryanxu ba a cikin hayyacintan take
ba..
can saita Kara bude idanuntan ta cigaba da kallon sa kawai kallonsa takeyi kamar
zararriya wanda ta bace a hanya she looks so helpless bakaramin tausayi taba shi ba
gaba daya saida yaji tausayintan ya nakasa mai gabobin jikinshi...he wish zai iya
sakata magana mai tsayi Amma Ina bisaga ga dukkan alamu kokorinta ne yasa take iya
maida numfashi

Suna cikin haka saiga bude kofar doc Amando da agent din dake kula da case din
agent Collins Adam.

Jin karar shigowar mutane yasa rufaida zare hannunta dagana imad ta kuma lumshe
idanunta sosaii tamkar wacce bata taba motsi ba,Dan kwaje kwaje doc Amando yay
mata,imad yana dga tsaye yanajin likitan daknsa yana ta mamakin lamarin farfadowan
tan shi dai baice musu komi ba,dake ma rufaidan Sam taki ta Kara bude idanunta
barema tace musu komi sai yaji hanklin sa bai wani tashii ba kawai saiyay musu
sallama yayi sauri ya bar cikin asibiti .

Agent Collin ne akanta shima babu yadda baiyi da Ita ta dan bude Ido koda yadan
samu daman tambayarta ba Amma haka taki firrrrr bacin tanajin komi, she is infact
hearing everything da ake tattaunawa akanta, kuma babu laifi harta soma gane a Inda
take Hakanne kuma ya dada karfafa mata zuciyanta taji tana sha'awar farkawan da
gaggawa danji take kamar ta gaji da sabon duniyar data shiga ta kuma kange kanta
aciki..
Tana cikin wannan mawuyacin yanayin Wani bacci ya kuma daukan ta

Imad yana isa hotel ya tarar da doc Mehra azaune yaba waya da matasa gudun kar
hanklinta ya tashi,ganin imad a birkice yasa ya katse wayar shikuwa Babu bata
lokaci ya shiga sanar dashi komi,doc Mehra Jin kamar case din tabowar hanklin
rufaida baiyi tsauri kamar yadda akayi tunani ba yasa ya goyamai baya akan qudiran
sa na tattaro mahaifin rufaidan dayake so yay Dan ayi case din cikin gaggawa
,acikin daren bai jira komi ba ya tura saqo ma ogoginsa atake take suka sassaka
masa baki within few hours CID beraeu operation na kasar america sukayi locating
yaa malam Nan da na aka sending fleet signal ma hukumar yan sanda ta kano akan
maza aje a taho dashi gobe..

Washe gari tunda asubahin fari suka shirya suka wuce asibiti,just in time suka
tarar har rufaida ta farfado Wani irin bori takeyi tana rabza kuka anata rikici da
Ita akan abarta ta kufce ta gudu taje wajen ummanta.

Iya bakin kkri likitoci sunyi sun kasa akanta,to make it worst agent Collins sai
kokarin razanata yakeyi da tambayoyin sa lallai shidai yana so yaji Wani abu ya
fito daga bakinta..

Suna isowa wajen imad yaji ya harxuka gaba daya ganin yadda rufaidar ta gama
birkicewa da tsoro,Nan da nan ya fara musu da masifa," yana cewa wats all this?ya
shiga tutture kowa ajikinta akan su kyaleta, wanda Hakan ya kusa jawo musu Cece
kuce tsakanin sa da agent Collins wanda shi aikinsa ne kawai damuwarsa ba wata
rufaida ba,nan kowa ya hau gwada ma kowa kwarancewr sa akan aikin sa.

Agent insist on getting her statements while


Imad insist that doka bai bada damar ayi ma mutum tambaya a lokacin da baiya cikin
hayyacin sa ba

Da kyar dai aka sasssauta fada tsakanin su kasancewar doc Mehra is already
authorised to be her mental therapist,da kyar ma aka basu waje,ita kuwa rufaida tun
data ga imad yayi masifa sosai ma agent Collin akanta sai bata kara yin Wani bori
ba,kanta ta sunkuyar kasa daga zaunen da take abakin gadonta tanata kuka sosai
Imad ya karaso jiki a sanyaye ya rusuna agabnta yana ta kallon ta baice komi ba,Doc
mehra dakejin Wani iri aransa ya juyo ya kalle imad din yace she is really
depressed a hnkli zamu bita ni zanje waje ka fara mata magana kaji? Ahnkli
Ya dago ya kallesa da mamaki yace in fara mata magana Kuma?doc ya Dan rusuna daf
kunnen sa yace "it's looks like she trust u,u have to calm her down Ina zuwa.
Gyada kai kawai yay sai doc Mehra ya fita....
Dawowa yay ya zauna kusa da ita har yanzu bata dena kallon kasa cikin kuka ba.

Sunfi minti biyar ahakan banda sheshhekar kukan babu abunda takeyi
A hnkli yay brushing gefen hannunta da nashi,Jin bata Firgita ba ya kamo yatsunta
duka ya rike anashi hannun yana murxawa
A hankli cikin sanyin Muryan sa mai taushi yace
"Malama rufaida?
Wani runtse idanunta tayi kamar bata San sunantan ba,can kuma ta fashe masa da Wani
matsanancin kukan mai tsuma rai da shiga can cikin kololowar xuciya..da qarfi tace
"Ka fitar Dani anan wajen...ni..ni..ni bansan kowa ba
Umma na nakeso
BaKace zaka kaini wajenta gobe gobe ba?Mamaki sosai ta bashi data Furta Hakan
banda Wani Dan uban karkarwan da jikinta yakeyi dan hatta nunfashi ma da kyar take
kwatowa, hannunta ya Kara tamkewa cikin sigar lallasshi yace zan kaiki mana rufaida
kidai kwantar da hanklin ki Dan ki samu karfi ajikin ki...cikin matsancin kukan
tace ka kaini kawai...I'm tired...sai ta kara fashewa da wani kukan sosai tanayi
tana Jan sheshhekar ta awahale sanda yaji nashi idanun sun cikko da zafafan ruwan
hawaye..

Ya rasa gaba daya mezai ce mata she can't even move an inch sabida yadda vaginanta
yake mata zugi,banda firgici da damuwa Babu abunda yake hangowa a ayanayinta.

Wayarsa ne yay kara ya dauka ya shiga amsawa agabanta tanajin sa harya kammala
cikin yanayin layi da jiri jiri dake kwasarta sai tace mai zatayi bacci

Babu shiri ya fita ya kira doc,aka mata allura ta koma bacci


Fitowa yay yana neman doc Mehra Dan su tattauna yaji me zai iya yi akanta

Acan Wani lungu ya same sa yana waya


Ganin kamar bazai Kare da wuri na ya Kara komawa cikin asbitin yanemi waje ya zauna
tare sa kunna wayarsa donjin ya ake ciki da maganan kawo uban yarinya..
Kano state Nigeria

8:am

Kusan kowa ya hallaro xuwa Kan dinning table ana tafka breakfast da pancakes da
sinasir da wainar kawai yaa sheik ne kawai baiyya wajen sanadiyar uban sammakon
daya buga Dan tun jiya dabai samu imad da doc Mehra ba yaji Sam hanklin sa bai
kwanta ba.
Kowa ya nitsu yanacin abincin sa banda Hjy goggo datake famar mitan rashin ganin
jikarnta zaidu...tace samm ba halinsa bane y fita a Gidan batare daya duba lpyarta
ba,ta soma kakale kalen maganganu tanata damun hjy jasmine dats looking abit
worried Duk damuwar rashin jin imad din shiyaketa damunta acikin zuciyarta tama
rasa da wanne zataji,ga hjiya mama batacewa uffan ba saidai ta Kyabe baki tayi
shiru..

Ganin kamar mitar zai mata yawa yasa mufrad yin gyaran murya ya cafe maganan tuni
tsohuwar ta nitsu dake baiya wasa kwata kwata arayunsa,shiya sanar dasu halin da
ake ciki game da batar su imad Aina'u tuno tayi luumui tana sauraran sa

Cikin jajantawa kowa ya fadi albarkacin bakin sa


Baifi da minti goma ba caraf aiyn ta miqe tana rusunawa gaban su hjy goggo aladabce
tace Hajiya ni zan wuce office...hjya tamata kallo daya ta Kyabe baki hjya adada
ce tace toh Allah ya bada sa'a.
Aina'u tace Ameen ta mike kenan ta wuce hjy goggo ta dubi hja mama cikin
sauri...tace
Ke hasiya ai saiki gaya ma Yan gidan Nan kaf su shirya,Dan ko zaidu bai dawo daga
farautar Dan Nan ba zamu wuce can abuja Danni banga amfanin zamun mu anan gidan
ba,yo me akeyi anan din banda gantali,nifa Sam Nan gidan bai burgeni ba,Haba jamaa
bayan ga tsalallen gida mai dadi da yelwa acan abuja yana jiranmu sai a gwamusa mu
da yara awaje daya?
Daga Jin haka sikini Ayn ta sace jikinta tayi waje,da hararar gefen ido ta rakata
sannan ta juyo ta cigaba da mitarta "Haba Dan Allah Kuma kuyiwa kanku adalci mana
jasmina kekam ma bakki cewa komi
Adada Kinga abunda nake gaya maki ba,silar ace har angaji da mutum"..Hjya jasmine
batace uffan ba,su shukra sunata mamakin rikicinta saidai basa iyayin kwararren
motsi musamman in mufrad yana zaune, Hjy mama ne ta dago fuska ba yabo babu fallasa
tace Ayya am kiyi hqri Hajiya goggo,
Har xamu koma kenan ?Cikin kwalo mitsimitsin idanunta Tace au harne?...ke hasiya
inke kinajin dadin zamanki agidan Nan saiki ta zamanki nikam tafiyata zanyi da
yaran Nan suma suje can su huta
Naga dau can din yafi Nan.
Nan hjy adada tayi gyaran murya tace
Mama yakamata kici abinci fa?
Abari man zaidun ya shigo ko aiki ya tafine Kan?tayi directing tambayar Kan hjya
jasmine wanda take Dan dudduna wayarta
Tace wallahy bai sanar Dani ba Kinga inata kirar sa shima bai daukawa..
Hjy mama ta ajiye spoon tace
"Kodai akan imad din ne?
Tunkan hjy jasmine ta bude baki
Mufrad yace pls
Kubar maganan Nan haka ni nasan Inda yaje insha Allahu Babu wani dadewa zai dawo.

Ku kuma saiku fara shirin komawa can din..ya Furta Hakan yana miqewa da alamar zai
bar wajen

Wani dadi sukaji dukansu aransu banda Hjy mama da hjy jasmine da basuji aransu zasu
bar gidan batare da anjiyo kwakwaran labari akan imad ba
Dan haka ana gama
Cin abincin kowa ya nufi sashen sa Suna famar tattare tattare
Dake ma sun dade da saka ransu akan komawarsun can cewarsu can xaifi musu dadn
sha'ani

Bangaren Aina'u kuwa yauko office din bata isaba ta kira Zarah awaya suka hau
tattaunawa ta sanar da Ita komi

Yadda zaran ta dora tsananin damuwa aranta game da lamari har zaka iya rantsewa da
Allah cewa imad din Wani dadadden saurrayin ta ne,while a sau daya ma tal ta taba
ganin sa Ido da Ido a arayuwanta,ko magana basu taba yi ba,dats alokacin auren
Aina'u dakema time din hanklinta nakan keeyan ne bata Wani damu dashi sosai
ba,saidai ayanzu data gama bincikenta ta gane asalin waye imad sai tafarajin a
dudduniya in anyi mata mijin aure to shine kawai..
Cikin yanayin damuwa tace sia
To Yaya ake ciki
Familyn ku sunakan yin wani abu akai
Aiyn tace of course mana,tun jiyan aketa neman su acan but sai cewa ake Wai ya tafi
airpot and kuma aiport sunce bai shiga jirgi ba,infact his apartment is still
locked Amma naga father inlw na ya fita da sasafen Nan let's waits an hear it
Tace ok daga Nan sai basu karayin waya da juna ba.

Kano state
Anguwan bayan gari

Umma hadiza ce a tsaye cikin yanayin damuwa da rasa abunyi ga tulin mutane daga
makwabata Duk an mamayeta anata jefo mata tambayoyin akan meyafaru sukaga an tafi
da mijinta malam?Da kuka ta komo cikin gidanta ta sharesu Dan ita kanta bata San
mezata gaya musu ba,hijabinta ta runtomo ta zura da kwaso Dan abun daya rage mata
ta wuce tabi bayan mijinta,isarta keda wuya ta samu ana jaddada masa case cikin
yanayin daya tsoratashi matuka Dan Kai tsaye hukuma ta tuhume sa da laifin sayar da
yar cikin sa wa Alaji Bature Dan asata aharkan karuwanci
Gaba daya suka rikita yaa malam suka hargitsa masa tunani,shikuwa sai cewa yake
hadiza kije ke da Allah tunda hada baki kikayi da su aka laka min sharrii akan yata
rufaida..
Allah saiya ya laance ki hadixa tunda dai yaqi kika bude da sunnar Manson Allah SAW
Kwata kwata bai tsaya ya saurari abunda ake fada ba,
Duk tunanin sa karya kawai ake masa dake yana saka Ido sosai akan umma hadiza kwana
biyu Nan dama can shibai yarda da yawan fitar tan nan ba,ganin basai taba basu
hadin kai bare ya saurare su ba yasa aka wuce dashi airpot kawai

Dpo dakansu ya zauna yay ma umma cikakken bayanin halin da ake ciki game da case
din rufaida
Shidai bai Wani fayyace mata Amma ya gaya mata cewa yarta ta hannun Yan sanda a can
kasar america sabida ta aikata laifin kisan Kai badagan gan ba..

Sau uku umma hadiza tana yankar jikinta ta fadi,karshen ta a daddafe akayi waje da
Ita,kamar kanta zai tsage haka ta rinka ji sai tafiya kawai take tana kukan ta
abayyane dan bata iya dannewa ba kaf anguwar sai kallonta akeyi a Duk sanda ta
wulga
Har ta iso Kan titi
Batayi wata wata ba ta tsari mai adaidaita tace ayi da Ita gidan yaa zaidu,da kyar
ma ta gane gidan tsaban rudewar datazo dashi,ta samu dai dai anbude babban gate
dinsu motocin jeeps manya manya guda biyu cikke da mutane tagani da alamar fita
zasuyi
"Babu wanda ya fakata acikin su face keeyan daya Dan sauke glass ya dan kalle
fuskar umma shikam baima ganeta bama
Nazli kam ko ajikinta hanklin ta gaba daya alam wayarta yake tana famar tattaunawa
da kawayenta na abuja,daga dayan motar me ma shukra ta rinka sheqa musu bayanai
tana cewa bazai wuce kwashe kwashen hjy mama
Bane.
Dan haka basu ma tsaya jin sauran zancen ba suka wuce shopping din da zasuje.

Tafiya take a gigice kamar ba a cikin hayyacinta ba gaba ta rufe fuskar ta da


hannunta sai Wani layi takeyi tana Jan sheshhekar kuka sosai tanacin Karo da
hardewan kafafunta da suke debarta galau galau tamkar da wacce zataci tuntube da
dutsi ta fadi a kasa

A cikin wannan yanayin ta isa har cikin gidan Hjy jasmine na zaune tayi tagumi hjy
mama na tsaye kanta,sunyi tsuru tsuru suna jiran labari akan lamarin imad,a daidai
lokacin Kuma mufrad yake saukowa daga kan stairs yasaka white jumfa da hula yanata
takowa cikin sauri da alaman zai je amsa kiran mahaifinsa ne daya nemesa ayanzun
cikin gaggawa,..

Assalamu alaikum suka jiyo sallama akansu abazata suka jiyo Jin sautin murya Cikin
Wani barkakken kuka

umma hadiza tace ta rikito cikin falon wanda tunkan Tama bude baki jiri mai
tsanani ya kwasheta ta zube Tim akasa cikin muuman yanayi

Innalillahi WA Inna ilaihi rajiun

Hjy mama ta saka hannu aka ta rabza ihu"..hadiza?


Ke hadiza meyasameki jasmine duba min ita mutuwa tayi?
Hadiza?

Dukan su abirkice sukayo kanta ciki harda mufrad dayayi saukowar bazata ya tsaya
shima,a Wani irin yanayi umma hadiza take time da kanta tana kuka wanda yake fidda
mawuyacin numfashi cikin tsananin damuwa hjy jasmine tace
"Get some water mufrad..Ya juya acikin sauri ya dauko ruwan Duk ihun Hajiya mama ya
cika masu kunne
Ita kuka umma hadiza kuka gaba daya aka rasa waxa a fara Jin nashi...
Hakan yasa mufrad saurin tsugunawa gaban umma da ruwan ahannun sa ya tallafota
ajikin sa yana mai taimaka mata harta samu ta zauna,ya shiga bata ruwan abaki,ganin
tana sha yasa hy jasmine ta janye hajya mama suka danja gefe,"after like 2 sips ta
kwace bakinta daga bakin goran tana mai Kara fashewa da Wani matsanancin kuka
"Wai meye haka hadiza meyasame dana Bukar ko kashemin shi akayi?
Umma hadiza ta miqe a raunane
Cikin bitkitaccen yanayin da bata masan metakecewa tace"..Hajya sunzo sun tafi da
malam sunce Wai rufaida tayi kisan Kai ta kashe mijinta acan Wani kasa an tsareta.

Wanii luiiiiii hjya mama tayi zata Kai kasa mufrad ya tarota ta fado ajikinshi

Cikin birkita da dimaucewa tace rufaida ta kashe mijinta?tun ba a amsata ba


Sai luiii ta Kara sumewa,marmaza mufrad ya dauketa ya wuce sama da Ita aka bar hjya
jasmine cikin tsananin damuwan Jin sauran labari abakin umma hadiza Duk dama ita
kwata kwata bata fahimce Kan zancen ba,Wani irin kuka umma hadiza takeyi tana
rantsuwa da iya imaninta cewa yarta rufaida bazata taba yin kisan Kai ba.

Gaba daya ta kasa samun nitsuwa bare tayi calming kanta banda rokonsu akan sutemake
ta akan lamarin yarta Babu abunda takeyi gaba daya sanda ta basu tausai sosai

Cikin wannan yanayin sukaji sallama akansu


Yaa sheik ne ya shigo,tun daga bakin kofar yake Jin sautin muryyin su
Already ya riga ya san za'ayi Hakan bisa ga sanar dashi komai da doc mehra yay daxu
Saidai alokcin bai San ma yar brodan sa bane victim din
Sanda aka kirasa saga headqtr ana sanar dashi cewa an kama yayansa yaa malam har
antafi dashi..

Yanzu haka daga wajen yake donjin asalin Kan labarin Inda dpo da commisioner of
police sukaa fayyace mai komi

It's all a coincidence daya kasance imad dinsa ne ma akan case din da yanzu haka
baisan yay zai fara tunkarar abun ba

Wani irin Nauyi yakeji a zuciyar sa


Ganin yanayin da umma hadiza take ciki aransa yana Allah ya wadar da mugun uba irin
wanda yaa malam
Abunda aketa guje masa kenan yau
Gashi ya jefa yar cikinsa acikin Wani mummannan hali

Shigowar sa falon yada umma ta daddage ta dawo cikin hayyacinta saida sam batajin
nitsuwa atattare da ita,..baiyi wata wata ba ya shiga fayyace musu Kan zancen Inda
ya sanar dasu cewa da safen Nan yay waya da doc Mehra ashe case din rufaidar ne ya
rikesu da shi imad wanda dukansu basu San ya shafesu ba..

Yace Amma yanzu komi ya wuce tunda ya sanar da doc Mehra cewa rufaida tamkar yarsa
ce ka yana saka ran shizai sanar da imad,...cikin rashin son tsawwala zancen ya
rinka yi musu bayanai burin sa baifi ya rage ma ya hadiza damuwa da gigicewar
dayaga tayi ba
Ita kanta bata San sanda ta zube Kan kafarsa tana godiya ba Dan Tunda ya tabbtar
mata da cewa zasu tsaya mata akan komi Kuma kome zai tafi daidai ta somajin sauki
sauki

Atake atake ya umarce mufrad daya kira imad din danya Kara masa da bayani suma
sunajin yadda case din ake ciki
Daga haka mufrad ya fice,daga bisani hjy jasmine ta tallafawa umma hadiza tayi da
Ita can sashen hajya mama ta kwantar da ita akan gado....

Pls Subcribe, 300 ne kacal 08060712446

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 18
*Case1:she is ours*

Nannauyan Ajiyar zuciya yaa sheik ya sauke tare da baje babban garen sa ayayin da
yake nemawa kansa wajen zama,cikin babban cushion din dake falon ya nitse tare da
jingina kansa a hnkli wani lumshe Idanun sa yay tsamm sannan ya Kara Bude su cikin
maida wata sihirtacen numfashi.

Gani yay mufrad yanata daddana wayar sa da alamar layin imad din yake nema,tare da
sake yar gyaran murya ya kalle sa muryan sa sounding soo unhappy yace"
.."Kabar neman layin sa, dannima har yanzu bamuyi magana dashi ba, dama nafada hakn
agabansu ne Dan kawai hanklin su ya kwanta,yanzu haka kaine zaka kula da gidan Nan
mufrad,nikam inaga i must have to go to Vegas yau yau insha Allahu cikin sauri
mufrad ya juyo ya dube sa..
yace "pls Abbu,
kabari nizanje nariga na tura sako ma pilot dina within 10 min ma ya shirya cikin
dakatar dashi yaa sheik Yace No,Lamarin Daya shafi dan uwana bana son Kuna tsoma
kanku aciki For God sake da tuntuni yana Jin shawara da bazai aurar da yarsa ma
Irin wayannan muguyen mutanen ba,Yanzu wannan lamari da maiyayi kama?ace mutum
shikadan sa yabi ya tayyyara rayuwar mutane harda yar da na yaya cikin sa? kasa
cewa komi mufrad yay ganin yadda mahaifinsan yay maganan cikin kunan rai da
tsantsar takaicin halin dan uwan san

Daga Nan Sallamar hjy jasmine ya tun karosu shigowa tayi jikinta a sanyaye ta
karasa kusa da yaa sheik ta zauna cikin yanayin tagumi

Vibe dayan wayar mufrad ya somayi ya ciro a aljihun sa yana ganin sunan dayake kai
sai ya Danna silent cikin sauri baice musu uffan ba ya sabule jikinshi daga wajen
yayi waje, Sauke Ajiyan zuciya yaa sheik yy yana mai dubar matarsa yace Hajiya Ni
zan wuce
Ta juyo cikin sauri tana kallon sa Tace "bangane zaka wuce ba ?Yace jasmine dole na
inje can din,abune wanda ya shafemu gaba daya,sun tashi sun Dora imad akan case din
da zai iya dawo masa matsala Nan gaba a daya bangaren kuma Dan uwana ne da yarsa
victims,inaga zuwana can shizaifi min alfanu,so In akwai Wani abu da kike bukata ga
dai mufrad zan barki dashi..kekanki kinsan inba an sasanta wannn lamarin ba bazan
iya tunkarar mama ayanzu ba Wani Ajiyan zuciya ta sauke tayi shiru, can cikin
sanyin yanayi tace Toh shikenan,,, Allah ya baka sa'a Allah ya kare min Kai,..pls
in Babu matsala kacewa imad din yanemi Ina son magana dashi mama tun jiya ta daga
hanklinta akansa,kasan jiya an report din Wani aircrash mama kwana tayi fa tana
kuka,kanshi ya girgiza Yace a'a ki kirata ki kwantar mata da hanklinta sannan kibar
maganan magana da imad ayanzu,ku dakata mai shi zai kiraku dakansa,doc Mehra ya
gaya min case din nan is very delicate,har kotu za aje dasu,so kinga kuwa dole imad
sai yayi takatsantsan da irin wayoyin da zaina yi,we are talking Abt power
here,bamu San ya gwamantin kasar Bulgaria zasu dauki case din ba, so u can imagine
why aka nemesa tunma Kan anemo iyayen yarinya,inaga US basa son arufe case din ne
Hala,so In har na isa lpya dai zakuji komi,Dan Allah a kula da ita hadizar Hjy
jasmine tace ok,toh babu matsala Allah ya tsare,yace Ameen ya miqe zai wuce ta
dakatar dashi cikin sauri.."tace yaa sheik dama dazu hjy goggo take magana akan wai
zasu wuce abuja da yara kuma already har mufrad ya basu go ahead da mamaki a fuskan
sa ya juyo yace abuja kuma?tace eh..yace hmm gaggawan me sukeyi haka,batace mai
uffan ba,Dan Tsaki yay yace toh Allah ya kyauta ai sai suje din, tunda everything
is set inyaso mu zamuzo daga baya,cikin sassauto da muryan ta kadan tace Toh Amma
dai zaka mata bayani ko?Kasan dai hjy mama da nikaina bazamu iya tafiya acikin
wannan yanayi ba Kuma kasn hjy goggo sarai da iya mita yanzu saita dau abun nan da
zafi,hmm kawai yace "kiyi abunda ya dace kawai jasmine,insha Allah zan nemesu ma
kafin na wuce yau kwata kwata bamu hadu ba..tace eh Aikuwa hajiya tayita mita,baka
saba fita baka gaya mata ba,murmushin kawai yay baice uffan ba,a hankli tace Allah
dai ya kareka muje in taka maka..Yace A'a na yafe,Ina shi mufrad din?tace Kamar
waje naga yayi,Yace ok to ke saiki koma ciki kisamesu I Wil meet him on my way out
Tace ok Allah ya tsare Murmushin sa mai taushi kawai ya mata sannan ya saka kansa
ya fita,fitar san keda wuya yaga ko ina shiru Babu alaman mufrad a waje sai
daidaikun masu aiki da masu ban ruwa can saiga driver ya leqo ta bayan mota bai
tsaya amsa gaisuwar sa bama yace mufrad yay Ina?yace shugaba ban San Inda yayi
ba,kallon agogon hannun sa yay agaggauce yace duba min shi yanzun nan yana gama
fadan haka driver ya juya,shima dialing number sa yashiga yi jin ance masa user
busy Yasan Hala yana kusa, Bude masa motar akayi ya shiga ya zauna yay shiru a
Gidan baya cikin yanayin nazari time to time yana dialing number mufrad da har
yanzu ba adena cemai user busy ba,
Jikinshi ne ya basa Hala da imad din yake waya Duk dama bawai ya yarda bane cancan
dan ko da sukayi waya da doc Mehra daxu bai samu ya hadasu ba

Ata bayan gidan Inda katoton swimming pool dinsu yake ya tsaya daf da bakin ruwan
Hannun sa daya na cikin aljihun sa daya na riqe da wayar dake makale a kunnen sa
tun tuni bayani yakeyi.

Daga ta dayan bangaren cikin mamaki imad ya rinka sauke Ajiyan zuciya Jin alakar su
da yarinyar bai taba tsammanin ita na gida bane, shi kawai ya dauka tausayi ne yake
sa shin kamar ya Santa arayuwar sa,Jin bayanan mufrad ya sanyaya masa gabobin jiki
sai gaba daya abun ya dada daure mai kai,Aransa yaso ace mufrad ne zai taho ba yaa
sheik ba,sabida yna mugun jin shakkar haduwan su,kwata kwata baison yazo ya tuhume
sa akan Hana doc mehra gaya masa halin da ake ciki tun farko, yasan yaa sheik zaice
ai ansan zai iya taimakawa tunda case din ta shafi citizen din Nigeria Kuma kano
state Inda yake da iko da sharia ga abun ma ya zamto na gida

Yaa sheik ya zame masa Tamkar mahaifi ko ince Wani jigo na rayuwar sa shiyasa
arayuwansa sam baya cika son saka shi acikin wani damuwa,Amma a Kullum kuma yaa
sheik din baya gajiya da son yaga ya kula da shi da damuwarsan, har Yau kulawar sa
da damuwarsa akan su na tun Suna kanana bai sauyaba,yana kaunar imad din sosai
tamkar shiya haifesa haka yakejin sa aransa.

Imad yana juyowa yayi Ido hudu da doc Mehra daga can nesa yana tunkarosa hakan yasa
yay saurin katse maganan sun cikin nuna tsantsar matsuwar sa
Yana cewa muffy promise me dat zaka jirani a kano har mu dawo,akwai abunda nake so
muyi ne pls,muffy yace a kano kuma?I tot a Abuja kawai zamu hadu..imad yace
A'a.,tunda kaga komi ya zo cikin sauki nasan bazaifi 3 days angama case din Nan ba
so zamu dawo duka da yarinyar atare,and I just want to make sure she is being
taken care of..
Mufrad ya dage kafadun sa cikin cewa "ayt babu matsala,yana juyo ya hango driver
dake faman kame kame Duk ya rasa ta Inda xai masa magana"Dan dauke kansa yayi
yace,imad bari na je kawai Abbu yana kirana,Daga Nan sukayi sallama wanda yy daidai
da isowar doc Mehra wajen sa

Mikewa tsaye imad yay cikin katse masa hanzari yace


Doc can u believe dat yarinyar ma namuce,she is from our family,ashe fa cousin
sister su muffy ne,no wonder nayita Jin kamar na Santa,damn,... I felt sumting odd
abt her, murmushin gefen
Baki doc Mehra yay yace kayi waya dashi ne?"gyada kansa yay yace yanzun Nan,doct
yace ok..dats wat am about to tell u sai kuma na tsaya kallon news acan naga wai
kano state division sun bada oder a nemo musu babban aminin mutumin Nan dake can in
person of Alaji okene,yanzu yaa sheik yake fadamin ashe abokin San ne yay
introducing Alaji Bature ma uban yarinyar har akayi auren,yanzu haka hukuma suna
zargin definatley yasan da business din ya hadasu, Dan jinjina kansa yay kafin ya
Kuma cewa hmm ,..Allah sarki,ashe ma cire yarinyar a makarnta yay ya mata auren
dole badan son ranta ba and look at how she is suffering now,A Dan rude Imad ya
juyo da kyau ya kallesa cikin dakewar da bazakace ya ruden ba..Camly yace what?
Auren dole!..what d hell is dat, ni wallhy na dauka an dena irin wannan jahilcin
But atleast koma Yaya ne ai zaiyi bincike ko,ko dama can sun sanshi ne?
Doc yace No,Nace maka fa alhji okene shiya kawo masa shi dake sister yarinyar ta
tana auren sa,dama a aqidar yaa malam Babu ruwan sa da wani bincike,idan har kana
da basic requiremnt dinsa shikenan zai baka yarsa Imad dake kan kallon doc yace
this is ridiculous,
doc ya daga kafadun sa cikin furta.."I'm not suprise in yay wa yarsa haka,elder bro
din yaa sheik ne fa Amma kwata kwata halayen su da dabiun su ya bambamta shifa
baiya Jin shawarar kowa Kuma babu mai saka sa bare hanasa Kaga abunda yasama kwata
kwata ni ban cika Saka kaina a lamarin sa ba kenan dats why I cudnt even recognize
d girl,yadda yake treating din mutane with no regards is out of dis world,,
...Ahnkli imad ya shafe kanshi cikin nazari mai zurfi,can yace wow,but this is
really serious,ya Kara shafa kansa ahnkli ya Kuma maimaita kalaman "Auren dole?..I
need to talk to d girl,,,yana fadin haka
saiya juya cikkn sauri babu jira ya nufi dakin da rufaida take kwance doc Mehra
yana biyo sa abaya saidai shi daga waje ya tsaya dake only one person is allowed in
at a time inba Wai ta kama dole ba,so imad din ne kawai ya shiga ciki,a hnkli ya
turo kofar tare da yar sallama abakin sa yana takawa ahankli kamar mai tsoron Kada
ta tadata a bacci
Samu yay nurse tana tattara tarkacen maganganun data shigo dasu Adan surgical tray
da alaman tagama ne zatayi waje"Gyara kwanciyar suman kanshi yay cikin sexy voice
dinshi mai dadi mai ratsa dodon kunne ya dubeta yace mata "hi pretty"..tuni nurse
ta juyo a dan tsarge tana binsa da kallo Murmushi ne ya kufce mata tace.."hello
sir" Dan batayi tsammanin ma zai kulata ba

Tryn to play cute ya Mika mata hannun shi dats so fair and soft yana cewa am
barister imad,da sauri ta cafke hannun tace I know..I mean everybody knows who u
are...girar sa na sama ya daga cikin salo mai daukar hankli ya sake Dan karamin
smirk baice komi ba ya cigaba da rikita nurse din da Wani irin kallo mai rikita
tunani,he just want to get some personal informations from her Abt rufaida wanda
yasan inbaiyi Hakan ba bazai iya cimma burinsa na taimaka mata ba

Da haka yajanye ra'ayin nurse din Nan ta tsaya a dakin Suna Dan hira,yana hadawa da
flirts yana jefo mata tambayoyin akan yanayin jikintan,within 10 mints ta kwashe
bayanai masu muhimmamci ta gaya masa harda extent din raunin dataji a vaginan ta
Wanda ahalin yanzu shiyake hanata motsa kafafunta sosai,harta kammala basa labari
bai dawo daidai ba Dan Wani iri yadingaji a xuciyarsa duk dama Murmushi ne akan
fuskan nasa sanda ya gama Jin komi sannn ya lallaba nurse ta tafi da karyan cewa
zai nemeta su je shan coffe anjima da daddare.

Tana ficewa ya sauke Ajiyan zuciya,jiki a sanyaye ya karaso gaban gadon da rufaidar
take kwance tayi lufff,ya tsaya daf da Ita yanata kallon fuskarta wanda already yay
fayau yay Wani irin haske bakinta ya bushe kayau har yanzu saukar numfashinta baiyi
daidai ba Dan daga yanayin saukar sa zakagane hakab,gyara ma hannunta zama yay
sannan ya Dan dofano a gefenta ya zauna yana mai cigaba da kallonta sosai kalar
kayan asibitin da aka saka mata yay mata kyau kasencewar sa dark green ne Kuma
sakakke,Babu tantama qashin wuyarta suka bayyano cikin nuna yar ramar datayi
maganganun da nurse tagaya masa yanzun su suka shiga bijiro masa ya lumshe Idanun
sa sosai yana famar imagining yadda abubuwan suka faru da ita,Wani irin zafi ya
rinkaji a saman kirjin sa,kwakwaln sa sai maimaita kalman auren dole Nan yakeyi at
same time yana imagining tayi karama ma sosai,ya dau kusan 20 mint ahaka kafin ya
bude idanun nasa wanda suka cikke da ruwan hawayen tausayinta wanda motsi kadan yay
to tabbas zasu iya kwacewa,a lokacin Babu sauran karfi ajikin sa bare kuma
zuciyarsa wanda zai bayyana maka cewa shidin Jan namiji ne agaban alumma mai
tsananin taurin kai da kokari,when Eva he sees a weaker vessels kamar mace ko
karamin yaro sai gaba daya ya soma imagining insu a matsayin nasa yan uwan, har
cikin kokon zuciyarsa yakejin matukar tausayin su da matukar son yaga ya taimake
su.

Bangaren mufrad kuwa yana kammala wayar ya taho cikin sauri yana mai cin Karo da
motar mahaifin sa dake shirin fita da sauri ya isa wajen ya same yaa sheik cikin
sauri baima samun daman masa tambayar da yakeso yayin ba Adan gaggauce..yace to ni
zan wuce..pls ka kula,in jikin mama bai yi sauki ba kasa keeyan yakaita can asibiti
a dubata.

Sukuma da zasu wuce abuja their flight shud be tomorw,Duk abunda ake ciki do let me
know pls..gyada kai muffy yay batare da yace mai uffan ba yana kallon sa har aka
bude musu gate suka tafi,site din hjy maman ya nufa Kai tsaye,yana yin sallama a
kofar falo ya same su duka biyu Suna kewaye da Ita sunyi jingum jingum kowaccen su
cikin jimami..
Hjy maman ne a kas ta mike fararen sawunta Babu abunda takeyi sai kuka,laifin duka
wa kanta ta dora,sai dai abune da bayau aka saba ba,bukar ya wuce Duk yadda ake
tsammani
musammn inta kalle yadda umma hadiza ta dawo,
gaba daya matar tafice a cikin hayyacinta,da alama gangar jikinta ne akwai a zaune
Amma kwata kwata hanklinta baiya gare su tunanin yarta kawai takeyi tana zullumin
irin halin datake ciki ayanzu,..

Zama yay akan kujera baice musu uffan ba tukun,sai can yay gyaran murya ya shiga
musu bayanin cewa su kwantar da hanklin su Nan da kwana uku insha Allah dukan su
xasu dawo,kowa ya gamsu da bayanan nasa Amma umma hadiza ji take kamar karya ake
mata Dan muddin bata kalle yarta rufaida Ido da Ido ba bazata taba Jin Wani abu ya
ragu mata ba,can mufrad dayaga bazai iyaba ya tashi batare da sake cewa kowa uffan
ba ya fice daga bisani hjy jasmine ta miqe tabi bayansa,can da yamma liss umma
hadieza ta farka daga dan baccin wahalar datayi,tun safe da aka zo aka tattare yaa
malam Wani abu na ci bata iya sakawa abakinta ba,nan ta miqe cikin yanayin jiri da
tsananin mutuwar jiki tace ma hjy mama zata wuce gida,masifa ta soma yi mata akan
Babu Inda zataje ta zauna anan din harsai rufaida ta dawo,ita dai ta yadda cewa
zasu dawo din Nan da kwana uku kamar yadda mufrad yace don tasan shibai cika musu
wasa ba,haka umma hadixa ta dawo ta zauna ta rafka uwar tagumi,yau kusan kwana
zanne sukayi kowa da abunda yake damun xuciyar sa game da lamarin wanda kusan kowa
makan sa yake dorawa laifi.

Writer contact 08060712446

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 19
*Case1:on blind matters*

A bangaren su imad kuwa yau ya dade yana tare da rufaida a asibitin dake yaudin aka
soma bata abinci kadan kadan domin tasaka acikinta dayay kwana biyu baiga Wani abu
ba, saidai da ta fara tabawa saita Firgita ta ajiye ko tayita kwaza amai,kusan wuni
cur sukayi tare da ita yana kulawa da Ita sosai,doc Mehra wanda already shima ya
hado nashi magungunan tare suka hadu Suna lallabata yana Dan bata tana sha dan yana
rage mata tunani da yawan razanar datakeyi Koda zata samu nitsuwa..

10:30pm US

Isowar dare yay sheik yay dan haka direct yasa aka wuce dashi public ministry Inda
aka tsare yaa malam ya samu har an gama masa tambayoyi,but banda izgili da muguwar
girman kai Babu abunda aka tsinta daga garesa Dan har ayanzu shi bai Wani yarda
cewa Alaji Bature ya aikata laifin da ake tuhumar sa akai ba,a tunanin sa an hada
baki ne da matar sa Dan a cucesa a rusa auren yarsa rufaida,daga an masa bayani sai
ya juya Kan zancen yay kyam kamar baijin me ake cewa musamman akan halin da yarsa
take ciki,Dan har ya mutu aransa ya qudira cewa bazai taba amincewa da xancen Wai
yarsa rufaida tayi kisan Kai ba, kawai sai ya aje hakan a matsayin karya kawai ake
sheka masa,isowar yaa sheik wajen yasa yaa malam dada tada rikicin sa,ya fara zage
zage yana cewa "Allah ya isa masa Kuma yafi karfin su"Tunda har hade mai baqi
sukayi aka kawo sa cikin kafurai ana tutsuyesa,da kyar yaa sheik yyi shige da fice
ya zama valid quarantor ma case din Dan uwan sa,Inda ya bada cikakken bayanai akan
yadda abun ya Kullu,by no means dai haka suka bada bailing sa ma yaa sheik ya dauke
sa suka fito,doc Mehra dakan sa shiya taho da mota daga can hotel din da suke ya
dauko su suka wuce can masauki..

Yaa malam Duk a galabaice yake da tsoro amma girman kan Nan ta jahilci Sam taki ta
barsa ya saduda Tamkar da wanda bakin sa baiya gaijya ya rinka fade fade yana
tsinuwa,yaa sheik yana shiru baice masa uffan ba har yanzu Dan a lokacin shikan sa
bayya cikin mood din da zai kulasa dan bakaramin takaici da zafin abun yakeji a
xuciyarsa ba.

Haka suka isa hotel apartment din,inda ko gaisuwar doc mehra bai amsa ba,amma Daga
sun soma magana akan case din rufaida caraf sai yay malam yay shiruuu yana mai
sauraran su in aka Furta Wani abunda bai gamshe sa saiya hau zage zage..

Yau Imad ne kawai asibiti,doc Mehra na tare dasu da niyyar washe gari sassafe zasu
shirya su ukun su taho...

Alhamdullahi rufaida is little bit stable now Dan tunda imad ya kasa ya tsare a
wajenta sai ya zamto bata yawan Firgita tana Ihu tana ture kowa saidai ma tayi
shiruuuu tayi ta kallon irin hidiman da imad din yake mata wanda tanajin sa sarai
amma kwakwalta bazai barta tace Wani abu akan komi ba

Alluran da doc Mehra yay mata kafun ya wuce shiya rinka sakata gyengyadi da kasala
time to time tana maganganu kamar ba acikin hayyacin ta ba daga bisani sai bacci
mai mugun Nauyi ya dauketa,waje ya samu ya makale Adan gefenta yanata latsa wayarsa
Dan kokadan baida bukatar yabar asbitin ayau dan yasan tabbas Inda aka fahimce cewa
tana Dan samun sauki sauki daga gobe ma zasu iya turo agents a takurata da
tambayoyi

Washe gari da sassafe shukra ce ta fito sanye da abayar ta black colour wanda daga
ganin design dinsa kasan yaci uban kudi,Wani tafiyar yanga takeyi tana baza takunta
daidai akan wata golden highheels hannun ta rike da jaka tana shasshn qamshi tamkar
wata hamshakiyar sarauniya,direct ta nufi sashen hjya mama dan already ta gama
shirinta Nan da 30 mint takejin zasu wuce airpot akaisu gidan su na abuja,kasar
wuyarta tayi sallama a sashen bata ma jira an amsa ba ta shigo ciki,ganin babu kowa
anan yasa ta haura tabi ta kan step, har cikin dakin hjy maman ta isa daidai
lokacin umma hadiza ta idar da lazimin ta kenan ta rafka uba tagumi tana zaune
Ajikin gado cikin tsananin yanayin tunani

Babu ko uhm bare sallama ta fado har tsakiyar dakin,ganin umma hadiza bata dago kai
ba yasata Jin haushi Dan ta tsani a raina isowarta wani waje,
umma hadiza kuwa dake tayi nisa cikin tunanin yarta batama San mutum ya shigo ba

Wani irin kaskantacen Kallon sama da kasa tabita dashi ganin kalar kayan data
saka,normal avogan wax ce ta dubu biyar amma Duk ya tsofe ta kife dankwalinta a
sukurkuce Babu marabarta da mabarata Wani dauke kanta tayi cikin yauqi tana gatsine
Can ta nitsa gefe tace"Hajiya mama fa? Umma hadiza ta dago kanta Adan takaice ganin
yar yarinyar data haifeta agabanta tana Wani fadi tana ciccin magani tanai mata
kallon kashi,ba yabo babu fallasa tace "sun fita da keeyan Amma yanzu zasu
dawo..Wani Shiru tayi bata ko irin nuna tajitaba daga bisani taja karamar tsuka ta
fice a dakin cikin sauri,kallo daya umma tayi ma kofar tabi ta dauke idanunta da
suka cikke da ruwa cikin tunanin yarta rufaida..
"...Rufaidar ta yar albarka wanda har abada bazata iya cewa ga laifin data taba yi
mata ba bare tayi ma wani,Amma yau gashi munanan abubuwa sai faruwa sukeyi da Ita
hawayene masu rauni ne suke biyo kuncinta Suka dinga sauka tamkar ruwa ta dade
ahakan sannan ta miqe ta nufi toilet ta wanke idanunta ta dawo ta sake sabuwar
zaman laximi tana Kai kukanta ma Allah cikin addo'in

6am dot imad ya dawo daga masallaci dake a asibitin ya kwana sai Duk jikinsa yake
masa tsami dan bai Wani samu baccin kirki ba Shigarsa dakin keda wuya ko zama baiyi
ba rufaida ta soma bude idanunta wanda a hnkli suke budewa harta sauke su duka
akansa.

Wani irin kallo suka shiga aika ma juna batare da sunce uffan ba,Wani irin kyau
take masa
Aransa saiya dingajin kamar kullum canza ta akeyi zuwa Wani siffa nadaban mai
kayartawa,tabbas tsarki ya tabbata ga ubangijin halittu daya kero wannan kyakkwar
fuskar dat need no make up or adornements,hanklin sa gaba daya ya bayar wajen kare
mata kallo batare dayaji gajiya aransa ba,her skin colour ba irin nashi bane da
zaka iya cewa tsantsar hutu ne da dukiya,her's is naturally fresh and beuttiful Kai
baima San tayaya zai fasalta smoothnes da kyaun kalar fatar jikintan ba,her eyes
are dark and illuminating wanda suke Yan daidai baxakace musu manya manya ba har
sai ta wara su,Gashin girarta a kimtse daga yanayin kwanciyar da suman gaban
goshinta yayi tabbas daga nan zaka fahimce cewa kanta da doguwar gashi Koda ace
bamai tsayin hauka ba..

Cikin rasa wanda zai fara motsi ajikin sa yasa rufaida Lumshe idanunta tayi luumui
saukar numfashinta kawai yake kallo yadda take ajiye numfashin a hankli kamar yana
mata wuya.

Matsowa kusa da ita yay batare da sannun sa ba ya Dan shafa saman goshinta,Kara
bude idanuntan tayi suka Kuma Sarkafe kwayar idanun su a juna sun Dan jinma ahaka
sannan ya Dan ja cikin sake gyaran murya tare da sauke murmushin sa mai tsananin
sanyi da taushi yace..."good morning sweetie"
Tayi shiru,ganin kamar da wasa a muryan sa yay maganan,Duk da haka bai hanasa
cigaba ba ya dube ta yace "ya jikin?
Kanta ta sauke kasa,sai yay murmushi atleast da shejaranjiya ne da saidai yaga ta
barke mai da kuka but it seems she is getting better now,
Matsowa daf da Ita ya karayi cikin yanayin kulawa yana Kan kallon sunkuyayyar
kanta."
Yace"Akwai abunda kike bukat ne?bata amsashi ba,aranta tanajin kamar dai zata amsar
Amma bakinta ya kasa buduwa,she dont even know him but hakka kawai Taga ganta tana
ta mu'amala dashi
Ko shi din wayene oho?ita dai tasan tana bukatar taimako musamman wanda zai kaita
wajen ummanta Amma takasa gane komi she is mixed up gaba daya kwakwalta baiya gaya
mata daidai.
Wani irin murdayawa cikin ta yay wanda yasata tayi Dan Kara tare da damke karfen
dake jikin gado Nan imad ya matso kusa da ita marmaza yace lpya?..cikin bai saketa
ba ta runtse idanun ta sosai tana rike da karfen cikin mayuwacin yanayi,
Yace toh toh
"Bari in kira maki likita,.yana juyawa cikin sauri zai fice ta fashe mai da Wani
irin matsanancin kuka wanda ya dakatar da shi ya hanasa kasa iyayin wani
motsi,dawowa kanta yay Babu shiri yace menene?I need to call ur doctor Yanzu zan
dawo
Cikin sauri ta girgiza Mai Kai alaman bata son haka,cikin nata data danke ya kalla
sannan ya kalli fuskarta yace"
Meyasa baza'a kirashi ba ba cikinki me yake miki ciwo ba? .Nan ma girgiza kanta
tayi hawayenta nakan saukowa bisa kuncinta,zai kara budan baki yaga ta miqa mai
hannunta da alamn tashi tsaye take so tayi,Babu musu ya amshe hannun nata ta Dan
miqe zaune,shima zaman yay a setin fuskarta yana kallon Duk Wani motsin datakeyi
gaba daya hanklin sa da dukkan imanin ya Dora a gareta
Rawa rawa jikinta ya somayi idanunta a Dan lumshe banda uban rawa Babu abunda
Gashin idanunta da suka jikke shataf da hawaye sukeyi,looks like she is Tryn to
stop Amma Ina daga ta farka daga bacci sai kuma taji tsananin damuwa da tashin
hankli yaa mamayeta,kawai ta fashe da kuka
,kukan takeyi tsakanin ta da Allah tana Jan sheshhekar da yake balain wahalar mata
da nunfashi

Atake atake yaji nashi hawayen sun yanko kafin yace zaiyi controlling kansa sai
zirrrr sun soma sauka masa akan kuncinsa saiya tsinci kansa da ce mata "Am sorry"
Am really sorry rufaida,muryan sa sosai yake rawa sabida acikin raunin shima yake
furtawa
Wanda Hakan ya matukar bata mamaki,Dan a tun afarkon ganin ta dashi zuciyarta ya
amince mata da shi
Sosai,But right now bazata ita cewa tasanshi ko ta gane sa ba,tasan dai Meyake
yawan gaya mata nacewa zai kaita wajen ummanta Kuma shi lawyarta ne,but why he is
cryn now?lumshe idanunta ta karayi tana dada bulbulan hawayen daga bisani ta
sassauta Jin yadda ya nitsa yanata bata hakuri Dan motsawa tayi ya Firgita ya miqe
tsaye kamar wanda zata fado akasa ya taro ta,ta kwace hannun ta da sauri tana mai
rage sautin kukan ta bude idanunta ahankli,Wani mamakin ne ya Kara rufeta ganin
yadda ya birkice Duk ya gama daga hanklin sa ya zama abar tausayi kamar ba Shiba,ko
hawayen dake kan fuskarsa bai iya sharewa ba,Wani kakkarfan Ajiyan zuciyane ya
kufce mata ta Kara miqewa zauna,can ta Dan motsa kafafunta Jin yana mata Nauyi
Nauyi yasata ta Dan dago kanta kadan tadan kallesa ayayin da yay saurin goge
hawayen fuskar sa ya karaso kusa da ita,Kallon cikin idanun ta yayi snn yace,"u
need sumtin? Pls talk to me rufaidah I'm ur family, kinsan yaa sheik ko? I'm like
his son kinsan hajiy mama?da uban sauri ta wara idanunta cikin nashi,sai kuma ta
dauke kanta da wuri..a hnkli ya dada furta"u're safe with me okay,pls relax
kifadamin abunda kike so ko yake damunki..I swear I will Neva let you go throu this
again ...kinji?Wani damke hannun ta yay cikin tsananin shauki da bayyana mata
dagsken yakei ya karashe maganan sa da cewa"I PROMISE YOU..Kallon scnd daya tamai
ta Kara dauke kanta,a hnkli ta shiga sauke Ajiyan zuciya,tuno abubuwan daya Furta
kawai takeyi
Yaa sheik,haj mama?a Ina to yasan su,ita dai tasan yayan ya sheik Amma ta dade bata
gansu ba banda Anty fareesa she don't even knw
Them by face right now, Dan itace agidan su kwata kwata bata fiye zuwa ko ina ba
daga islamiya sai schl sai kuma gida..

Shima Yaa sheik din Dan yana yawan zuwa da hj mama ne da zata iya cewa shima bata
Wani sanshi sosai ba.

Aranta tace koma wannan shine yaa mufrad din?but no,ai ance shi soja ne or
navy,aiforce wateva, batama San meye asalin aikin san ba,Koma yaya ne dai but
Tasan dai shine babban Dan kawu zaidu.
Ta dan dade tana ta lailaiya tunani kala kala aranta can taga ya miqe da alamar zai
fita
Cikin sauri ta miqa hannunta kamar mai shirin dakatar dashi Adan takaice ya juyo
Suna Kara hade ido sai kuma ta sauke Kanta can kasa

Bakaramin bugu zuciyanta yakeyi ba,


Saidai a Duk sanda ta kalle sa saitaji Wani abu daban maisa ka nitsuwa sai sa ma
kwata kwata take Jin saukin ganin shi a inda take bakamar sauran ba

Dawowa yay ya tsaya ta dago kanta a hankli batare da ta bari sun kalle juna
ba,kofar toilet ta kalla kafin ta lumshe idanunta tayi pointing masa wajen da
yatsar hannun ta,sanyi yaji aransa tadanyi Hakan atleast ya gane metake bukata Babu
bata lokaci ya taho ya tallafo ta ajikin sa ta mike zaune sosai,Wani Shiru tayi
sanin bazata to taba iya takawa dakanta ba,ga Wani Dan uban damuwar data cusa a
xuciyarta game da Hakan,ta gama sallamewa akan ta riga ta rasa virginity ta,Dan
Babu ma yadda za'ayi ace zafin dataji akasarta kwana biyu bai mata Wani illa ba

Ganin ta kasa dago Kai bare yin motsi yasa shi fahimtar matsalarta na rashin iya
motsa kafafunta, tausayi ta Kara bashi sosai yanayi yana kallonta da gefen idanun
shi,Duk saiyaji bayajin dadi.
He just have to forget everything and take care of her tunda ma dai yar uwansa ce..

Rufaida tamkar amana ce awajen sa,tunda yasan Inda ace shukra ne ko nazli da saiya
musu abunda yafi haka

Da wannan tunanin aransa ya fixge hanklinsa cikin tunanin ya riko hannun ta so


calmy yasa murmushin sa mai taushi "Muje in rakaki? Atake ta girgiza Mai Kai alaman
a a,yace but u can't move..ko ciwon ya warke,da balain karfi kirjinta ya buga Jin
ya Furta mata Hakan,aranta tace "Wani ciwo,
how d hell did he even know? Na shiga uku,maza ta sauke Kanta kasa daga Nan bata
kara dagowa ba ga cikinta na mata Wani irin ciwo wanda she is sure yunwa ne Dan
magangunan da doc Mehra ya babbata jiya akwai nasa cin abinci

Da kyar da fitina imad yay convincing dinta ta barshi ya tarkato a hannun sa suka
miqe tsayen atare,Sam Sam taki ta Kara bude idanunta bare ma su kara hada
Ido,tunda ta fahimce cewa yagane abunda take ciki taji Wani abu na mata mugun Nauyi
aranta kamar ta nitse kasa haka ta dingaji,a kofar toilet din ya ajiyeta tana tsaye
ya shiga ya bude famfon ruwan zafi ya shiga tarawa a bath,sannan ya dauko Wani new
toothbrush ya saka tooth paste ajiki ya ajiye akan table sannan ya karaso batayi
aune ba taji har ya dauketa chak sun shige daga ciki..

Bai rufe kofar ba tsaban rawan dayaga jikinta yanayi,a hnkli sosai ya ajiyeta aksa
ta tsaya still akan kafarta bata motsi kamar wata yar kwai,Nan ya kunna mata ruwa
abakin sink ya umarceta data kurkure bakinta,daga Nan sai bai barta tayi komi ba
banda kuskure bakinta datayin harta brush shiyayi mata dakan sa Dan haryau bakinta
bai dena fidda Wani zarni zarnin jinin datti ba

Yana kammala mata brush din ya ajiye ya fice cikin sauri Jim kadan saigashi ya dawo
da nurse din datake tsaftace ta,"..she was so in a hurry kamar masifa akayi
mata,jikin ta na rawa ta shigo bathrum din ta dau ragamar komi she Neva tot dat
rufaida tafarka da wuri haka sun saba Wani bin har aci akare safiyar bata farfado
ba,fita yay ya barsu Inda nurse din ta harhada maganin da ake xubawa aruwan
wankantan sannan ta umarceta da zama aciki,..

Kukan kawai rufaida takeyi sabida azaban datake sha dacan da bata cikin hayyacin ta
Amma Koda anzo mata wanka takanji balain zafi ajikinta sosai.

Hakan yasa nurse din ta sha wahla da Ita wajen sit bath Duk dama su basayin shi
yadda ya dace komi bisa qa'idar aikin su sukeyi basu damu ba,har aka kammala
tsaftace ta bata dena kuka ba.
A tunanin su imad yana dakin yana jiran su yasaka nurse din lekowa Gani tayi harya
gyara mata kan gadontan tsaf yayi waje,fitowa tayi da rufaidar wacce da kyar da
bala'i take daga kafafunta da taimkon nurse suka karaso har bakin gado,slighly ta
dago kanta ta juyo ganin bayanan sai kuma taji kamar ta damu,

Dafa ta taji anyi wanda hakan yasa ta juyo cikin sauri nurse ce atsaye hannunta
dauke da Wani tray din kaya ta umarce ta data zauna a shiryata Dan da ayi mata
allura,Kai kawai ta gyada tana shirin dafa Kan gadon gaba daya ya koma kan yadda
ya kimtsa mata shi tsaf,da kyar ta zauna slighly sannan nurse ta taimaka mata ta
kwanta a rigingine.

Shasshare mata jikin ta tayi da towel sannan ta goga mata wasu ointment da
magangunan kashe skin infection da diseases espicillay thos dat are caused by micro
organisms
Gaba daya sai batajin dadin warinsu tun da aka fara take kaudakai har aka kammala
bata San ya akayi ba Wani irin hausinawa hanjin cikinta yakeyi shikadan sa yana
kuri,kawai sai ta soma jin Babu dadi
,kwantar da Ita da kyau nurse tayi domin ta duba vaginanta,Nan ma batayi gardama ba
har aka gama mata komi ba,warware wasu sabbin kayan tayi ta sakamata dis time is
sky blue hospital uniform shima bakaramin amsar kalar ta yayi ba,juyawa nurse tayi
tana famar hade haden magani da allurorun da zata mata,"rufaida dake kwance Babu
abunda yake neman hallakata banda azaban ciwon ciki sai taji kamar tana tsananin
bukatar abinci nurse tana juyowa da syringe suka hade ido Wani matsanancin kukan
ta fashe da shi tana kokarin miqewa wanda yasaka nurse din dakatawa
Cikin kuka mai cike da shagwaba tace
"Ki kyale ni nikam"
Nurse kam Bata ma San metace ba sabida da hausa tayi maganan.
,..matsowa ta karayi da niyyar rarrashinta rufaida ta takarkare ta tsala wani
azababben ihun da saida nurse din ta tsorata ta ajiye alluran batare da tasan tayi
hakan ba.

Ni ki kyaleni
Ciki na yanai min ciwo
Ni Wajen umma na zanje

Imad dake manne ajikin kofar Wani bugu kirjinsa yakeyi da sauri sauri cikin
contemplating on weda ya shigo ko ya cigaba da jira su awaje ya kasa samun nitsuwa
cos baisan ko sun gama kimtsawa ba.

Jim kadan saiyji kamar rufaida ta fara rikicewa sosai,hakn yasa shi yankar shahada
aransa kawai ya turo kofar,Gani yay nurse ta koma gefe da alamar razana bazata iya
control dinta ba

Bai tsaya bin Kan nurse ba ya wuce direct gaban rufaida


Zama Yay tare da riko hannunta zuwa nashi,yace shuhhhh rufaida meye faru?cikin
bori da kuka
Ta fauce hannun ta
Anashi"..ni bana so
Ni uumma na nake so...Wani Kukan ta Kara barkewa dashi,bai kara kulata ba ya kalli
nurse yace pls get her sum tea Tace yes sir,Da sauri ta fice rufaida tana ta
kuka,baice mata uffan ba har saida nurse din data dawo,tun kan ya amshe cup din
yaga yadda ta dago kanta tana kallon kopin da alama yunwa take ji Dan haka Baiyi
wata wata ba ya juyo ya miqa mata atake takai bakin ta ta kurba,"da sauri ta kuma
tufarwa wanda ya fettu har ajikin sa,kukan ta Kara fashewa da shi tana shirin Kai
hannun ta kan harshenta ta daya kone,"..I'm so sorry ya Furta yana amsar tea din a
hannun ta,cikin lallai yace "yunwa kikejin ko?..da sauri ta gyada kanta tana kuka
kamar yar karamar yarinya,gyara xaman sa yay ya dauki tea spoon Yana deba kadan
saiya hura da iskan bakin sa sannan ya bata Tasha,haka suka dingayi nurse tana
tsaye tana jiran su danta mata alluran data riga ta hada,ganin kamar zasu bata mata
lokaci yasa ya shiga hura tea din gaba daya da bakin sa yanayi yana girgizawa dan
yy sanyi,...

Ajiyan zuciya kawai rufaida take saukewa tana ta Satan kallon sa,Wani iri iri ta
dingaji aranta ganin yadda ya damu sosai akanta,kode dagaske Dan kawu xaidun ne?but
but...kamar dai wani suna daban fa ya gaya mata And he is not a soldier bataga
alaman ty mata debi da sojiji ba sai can kuma Wani tunani ya yanko mata Data tuna
ashe kawu zaidu yanada Wani Dan sa keeyan,bt no no ance baiya kasarsu,"Where am I?
tuni kwakwalta ya bijiro da wannan tambayar,saima yanzu ta lura da cewa bataga
bakin fata ba tun datazo
Daidai yana shirin saka mata shayin abaki ta riko harda hannun sa"..cikin tsananin
sanyin Muryan tace pls where am I?Kallon ta kawai yy ganin yadda tayi maganan so
innocent,Dan kadan ya sakar mata murmushin sa mai taushi,"take ur tea ai zan gaya
maki inda muke..batayi musu ba ta bude bakinta ta shiga amsar shayin sanda ta
shanye tas ya dauki wiper yana goge mata xufan dake fetsowa a saman goshinta
A hnkli take sauke Ajiyan zuciya,yana kammalawa ya hada harda hawayen fuskarta ya
goge mata shi tas"..dawani sanyayyn murmushin ya dago ya kalleta,"yace Kin
koshi?..,can u eat sumtin inje in kawo miki abinci?..da kamar zatace eh saikuma ta
maida kanta kasa tayi shiru,habarta taji an tattaro cikin maida idanunta acikin
nashi,yace"..hey,I promise you in har kika mike da kyau Babu abunda zai hanani
kaiki wajen umman ki,kefa musulmace yakamata kisan rantsuwa tamkar alkwarine..don't
u think is best for u to eat and be strong,Kuma nasan baki son wajen Nan ko?..gyada
Mai Kai tayi batare da tasan tayi Hakan ba..yace inje in kawo abincin?tayi shiru
can kuma sai ta dago Kai ta kallesa suka hade ido Wani irin kallon sukayi ma juna
Jin yadda kirjinta yake bugawa kamar zai fita daga kirjinta yasa maza ta dauke
kanta akansa,
Aransa yay Dan Murmushi he take dis as her yes,Nan da nan ya miqe tsaye tare da
umartan nurse akan tayo mata Alluran
Ganin harya fice a dakin rufaida bata fashe masa da kuka ba yasa yarda aransa cewa
lallai abincin take bukkata Dan haka Baiyi wata wata ba ya wuce nearby bukataria da
niyyar Nemo mata simple abincin kasarsu wanda baida Nauyi sosai,yana shiga wajen
yayi odern soft chicken paper soup wanda aka dafa shi da romon oysters yay laushi
sosai yasan intaci wnn kam bazai Wani dameta ba dan daga waje daxun yaji tana cewa
nurse cikinta namata ciwo,Wani irin hadin shinkafa da ganye da tumatir wanda aka
anyayyanka ganyen basil akai shima da chicken wings ajiki ya Kara odering
Sai Yace ahada masa harda fresh grape juice a masa packaging dashi zai tafi.
Gefe ya koma yana jiran su kafin Nan ya ciro wayarsa a alijhu yay dialing number
doc Mehra

Yasha mamakin yadda wayar harta katse ba a daga ba.

Daga bangern su yaa malam kuwa tun safiyar Allah da suka farka suketa muhawwara Dan
Duk iya kokrin yaa sheik na kin masa magana saida ya tursasa shi yayi

Samun su yay sunyi jam'i Suna sallahr fahjr tun daga Nan ya soma tsaki yana cewa
sallan su sallan Yan wuta

Haka ya Kare ma doc Mehra tanadi yana zagin sa cikin zamba akan cewa ba musulunci
yakeyi ba dake shi suite ma kawai yake sawa.

Abun daya ishe yaa shiek ne suka haura ma juna,tun asubahin fari basu dena ba
karankatf dinsu saida ransu yay mummunan baci

Anan ne ma yaa malam kejin asalin abunda yay ma yarsa rufaida danshi har aynzu bai
dau abun da tsanani har haka ba,yadai bari a wasa ake masa game da mutuwar alaji
bature.
Sanda yaga tabbas yaa sheik ya bata ransa ya harxuka cikin fushi ya gaggaya masa
bakaken maganganu sanda jikin sa yay sanyi

Ahakan ma a zuciyarsa ne kawai yakejin hakan Amma afili nunawa yake maganan bai
taba shi ba Shi shiyasan komi Kuma basu isa su gaya masa gaskiya ba Dan aganin sa
basuda ilimin da zasu ma fahimce menene gaskiya

Da kyar da bala'i doc Mehra ya sassaita tsakanin su don kowa yahau dokin xuciya
Babu wanda yake shirin saukowa,hatta hawayen yaa sheik yau saida ya zuba.

Gaba daya sai yarasa tayaya uba zaiji wannan lamari game da yar cikinsa ace Kuma
bai damu ba,Wani irin tsananin fushi ne ya turneke sa yy fushi sosai da kyar doc
mehra yake ta famar daddane sa

Yaa malam kuwa ko ajikinsa Wani sabon salon magana dayake cewa "daga zarar mun koma
gaban wanda ta haife mu saika gaya mata Kai ba jinina bane Don banga amfanin hada
jini da jahili kamar ka ba zaidu..

Writers number
08060712446

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 20
*Fear...*

By 7.30am imad ya dawo cikin asibitin hannun sa dauke da ledojin abincin daya siyo
yana famar tafiyar sa cikin sauri batare daya kula kowa ba ya wuce direct har cikin
dakin datake kwancen samu yay bakowa anan face rufaidan datake kwance ita kadai
akan gadonta yau ko respirator ma ba asakaya mata ba da kallo daya yabi lumsashen
idanun ta wanda suka bada alamar cewa yanzun Nan aka kullesu,ajiye ledar abincin
Yayi a saman table sannan ya karaso har Gaban ta ya tsaya Daga gefe haka yana ta
kallon rufaffen Idanuntan dayake famar shaking Duk ta kasa aje hanklinta waje
daya,ko Wani motsin kirki bata son taga tayi hatta numfashinta ma da kyar tabarshi
yake fitowa,Wani irin nauyin sa ta soma ji aranta Sanin cewa bata taba sanin sa
arayuwarta ba she is a bit confused about him, kunyarsa da tsoron halin datake ciki
shiyake bala'in son ya rikita mata hankli da tunaninta ayanzu

Suna Cikin haka wayarsa yay kara Babu jira ya dauka ya sa akunnen sa ya fara
magana, jin ya amsa kamar wasu ne zasu taho yasata Kara Lumshe idonta Dan haka
kawai taji aranta kamar bata son hakan ya afku,she wish dat shikadai ne zaina
kulawa da Ita basai wasu sunzo ba Duk tunanin ta ko wayanncen polisawan ne zasu
Kara dawowa su isheta da tambaya gashi ko kadan bata son jin Sunan Alaji Bature a
kusa da ita bare ma aje ga jefa ta cikin halin tuno da kanta acikin mummunar
rayuwar datayi a kwanakin Nan.

Sosai take kokarin binne damuwarta


Aranta,tadai San bata cikin hayyacinta Sosai Amma Duk da Haka saida ta kasa ta
tsare wajen hana kwakwalnta tuno mata da komi
Gani take kamar inta kuskura ta tuno Alaji Bature to Babu shakka zata farka agaban
sa ace mata gamowarta da su imad mafarki ne.

Itadai Bata San meya afku ba bata San ya akayi taxo nan ba Amma tabbas jikin ta na
bata cewa tsira tayi,Wani lumshe idanunta tayi cikin gode ma Allah daya kawo ta
cikin wannan yanayin da bata taba tsammanin zata ci Karo da shi ba har abada,bata
hankara ba taji kamar ana kokrin dagota,cikin sauri ta bude idanunta wanda suke da
haske,Nan take suka hade ido dashi,saurin sauke nata idanun kasa tayi ganin
murmushi mai mugun sanyi a fuskar sa,sirraran yatsun hannun ta ya riko cikin
tsareta da sautin muryan sa mai taushi yace "hey..I'm back"..a hnkli ta dan dago
kadan ta kalle sa,Kara hade ido sukayi saiya Kara yi mata murmushi yace "bari na
shirya miki abincinkin ki ko sweetie?tun bata amsa shi ya juya ya shiga bubbude
ledojin daya shigo dasu,nan ya hau ciro abincin komi ya shirya mata su in a clean
disposable plates,wanda yasan daga taci zaa iya yarwa hardashi,
awaje daya ya saka mata duka abincin sabida ya fahimce cewa ba lallai ne ta fahimce
abunda tafi sha'awar ci ayanzu ba,Dan haka ya debo shinkafar kadan ya xuba ya
jejjera ganyen ya Dora chicken wings akai yabi ya zagaye jikinsu da namomin cikin
pepper soup din komi daidai misali

Spoon ya Dora akai lokacin harta miqe zaune bayanta jingine da pillow Dan har cikin
ranta take balain mararin qamshin abincin daya cikke iskar dakin da Wani nauin
qamshn Dadi,a lokcin Idanun ta a lumshe suke Dan bata ma San harya kammala zuba
mata abincin ba.

Tahowa yay da abincin har Gaban ta sannan ya zauna,ganin batayi motsi ba yasa shi
yin gyaran murya atake ta bude idanun ta ta kalle sa tagan sa yana Murmushi,yace ur
food is here,Tashi ki taba kiji..Wani kallo tamai sannan ta sauke idanunta kasa kan
abincin ta kalla,ganin namomi ne kaca kaca asaman abincin yasa ta kulle Idanunta
agaggauce,Wani zuttttttt Idanunta sukeyi, kanta ya shiga bugawa atake atake,Nan da
nan kirjinta shima ya amsa da Wani irin bugu mai tsananin karfi, hotunan naman
mutum dataci ranar shine ya soma bijiro mata a cikin kwayar idanuntan,tuni
kwakwalta ya shiga maimaita mata Duk abunda ya afku da Ita,hatta ihu da Marin da
Alaji Bature ya rinka falla mata a lokacin sanda ya shiga dawowa mata sabo
Wani buff buff kirjinta yake bada sauti,ta shiga tuna yadda ta rinka kwaxa amai
tana kwakwale cikin ta tana kuka,gaba daya ta rikice agaban imad akabar sa da binta
da kallo cikin tsantsar mamakin yadda ta rikice ta birkiice a lokaci guda,daf yana
shirin daga abincin zai aje shi gefe rufaida ta razana ta daka Wani uban tsalle ta
bangaje plates din komi ta tarwatse

Wani irin ihu ta fasa ta ja jikinta daga nashi tayi baya sosai...

Raxanar da bai taba ganin tayi ba shiya ya mamayeta atake atake ta sake mai wata
matsancin sautin kuka wanda Ko iya Furta magana batayi baya baya kawai takeja akan
gadon har sanda ta Gamo da karfen gadon ta dukunkune kanta da pillow tana girgiza
kanta cikin rudewar tunani,miqewa tsaye imad yayi kansa a mugun daure yana mai
kallon yadda hannunta yake pointing din abincin
Hannun nata yana rawa sosai,shima wajen yabi da kallo ya Kure abincin da Ido ko da
zai dago wani abunda take nunawa Gaba daya sai yarasa metagani akan abincin da har
yake raxana ta,matsowa kusa da ita yay zai yi magana ta Kara fasa mai ihu wanda
yaji karar sa har cikin xuciyarsa
A mugun rikice Muryan ta yake rawa ta soma rokon sa cikin tsananta kuka da
daburcewa
"Dan Allah kayi hakuri,Ni bana ci,ni bana ci,.. wayyoo Allah na kayi hakuri wallhy
bana cin naman mutum..
Dan Allah karka bani..Tsayuwar chak yay Jin abubuwan datake ta furtawa Wanda
bakaramin daure masa Kai sukayi ba ba Aransa yace"..naman mutum?,saiya tuno da cewa
jiya fa an sasassamu part part din mutane a Gidan da aka tsince ta ranar, matsowa
kusa da ita yay cikin sauri, daf da Ita ya zauna da niyyar janyota jikin sa Koda ma
zata dawo hayyacinta,yana dafa ta ta Kara birkicewa ta tsala ihu ta hantsila ta
diro kasa ta fado Tim kamar wata tababbiya,gaba daya ta manta da dukan ciwon dake
jikin ta da mugun gudu ta miqe a gigice zata falfala da gudu tayi waje,da uban
sauri ya tarota ta fado jikin sa ya kankameta cike da azaban damuwa,
shafo kanta yakeyi da dukkan imanin sa,da kyar ta sake jikinta anashi Duk dama
yasan bata San metakeyi ba,a hnkli cikin taushin murya ya shiga tambayarta yana
cewa meye ne?waye ne?Wani Lumshe Idanun ta karayi tana ta rabza uban kuka a hnkli
Tana famar kiciniyar kwacewa daga garesa,hanklin sa ne yay mummunan tashi,Jin
jikinta na Wani irin rawa rawa kamar wacce zata shide ta dauke ranta da kanta,a
rararrabe take sauke numfashi.tace."Dan Allah kayi hakuri...a hankli saita kuma
kankame sa,shikuwa idanun sa is stiff a kanta yana ta kallon ta yaga dai haryanzu
batama iya bude idanunta bare ta kallesa, da Dan karfi ya shiga girgizata
yace"...rufaida..?rufaida I'm herefor you...Dan Allah kifadamin meyene?
Shiru tayi bata amsa shi ba,ya Kara jawota jikin sa ya matseta da kirjin sa sosai
suka kankame juna tamkar bazasu bambaru ba,kanta ya shiga shafawa ta kwanta asaman
kirjinsa,muryn sa na rawa yace cmon Rufaidah waye ne,pla suwaye ne suke razana ki?
meya faru ne.
Tanajin yadda yake tambayar cikin tsananin damuwa da tashin hankli iya bakin
kokorinta tati ko zata iya amsawa aamma ina Wani sabon kukan ne ma ya Kara barke
mata
,...a lokacin Babu abunda kwakwanta yake baiyana mata face abubuwan da suka afku da
Ita ba,second by second tasoma Jin kasala gabobinta jikinta Suka hau kakkarye wa,in
noo time kwakwalta ya dau zafi yana shirin kuncewa tanajin kanta kamar zai
kunce,Zuciyarta taji kamar zai fashe da tsananin axaban tsoro da rikicewa
,Cikin wannan yanayi ta bude rinannun idanun ta a hnkli ta shiga Kai dubanta kasa
tana leken jikinta memakon idanta yana nuna mata gaskiya sai take ganin kanta a
kewaye da jini jinin Alaji Bature da yadda ya sauko ajikinta yana tsiyaya ayayin
data harbesa ga jini ya sauko yana malala akasa kamar ruwa Wani irin karkarwnn da
jikinta yke yi yasa shikansa imad razana cikin sauri ya sake ta,a mugun gigice ta
tsaya cikin yanayin daburcewar kwakwalwa Duk jikin ta a kakkafe brain dinta yanata
faman mata kwarwa akan abun da ta aikata brain dinta nace mata ta aikta kisan
Kai...

Ba a cikin hayyacin ta ba ta dago kanta ta kalle imad din idanunta tmkr zasu fito
waje dan tsoro,Gani tayi ya kureta da idanun sa da sukayi ja suka sauya kala Dan
bai ma san me yake shirin ji daga gareta ba,.
Bude bakinta tayi kamar wacce zatayi magana sai kuma ta Kara cin Karo da plate din
abincin da wani katon nama akai Wani luiiii jiri ya kwashe ta zatayi kasa imad ya
taho aguje ya tarota ta fado a jikin sa ya damke ta sosai

Tsaban ta gigice sanda bakinta ya karkace yay gefe yana zubda sakakken
yawu,tallafota yay ajikinsa ya manne ta a gaggauce ya soma tofa nata addua,atake
atake ta shiga sake daukaken nishi babu abunda take cewa sai " Dan Allah karka bani
naman mutum,wallhi bana ci..Dan Allah karka bani,ta fadi Hakan yafi sau talatin
,Can imad ya dagata suka koma kan gado tare,Nan ma firr taki ta zauna Dan har yanzu
ganin kanta take acikin jini da azaba
"..badon son ransa ba ya fara tursasa ta yana kkrin zafafa tambayar sa yana
tambayarta da ihu ihu akn waye ne meya faru da ita
Dan Kwata kwata ya lura cewa bazata taba iya saduda akan lokaci harta dawo cikin
hayyacinta ta saurare sa ba,"..
Ganin kamar bazata nitsu ba yasashi ya Kara dauko abincin dagangan ya Kai gabanta
Babu shiri ta wani ture abincin ta mannu da bango matsowa yakeyi tamkar yadda Alaji
Bature yake mata in zaiyi mata mugunta but dis time around ji takeyi kamar ana
tambayarta ne meyafaru da Ita so atake atake ta fara confessing tun daga ranan
auren ta har izuwa sanda ta harbesa da Duk wani digon azaban data kwasa cikin kuka
mai tsananin tsuma

Cikin ikon Allah bata iya boye masa ko tari ba,Kan ta kammala bada labarin already
harta nakasa ta dire kasa kan gwiwonta cikin yanayin tsananin bakin ciki da
dimaucewa,Babu abunda takeyi sai kuka mai bala'in zafi da taba zuciyar mai
saurari..

Yanayin datake ciki is enough ya kassara Duk Wani mai sauran Imani.

Her body is soo weakend, Babu sauran salama ko sanyi acikin ranta face tsananin
ciwo da azaba dayake shirin makantar da Ita.

She kept saying dat ta shiga uku rayuwarta ya lalace

Ita kuka imad ma yahau kuka gaba daya aka rasa wanda zai iya fara motsawa acikin
su, acikin dakin banda different sound of sheshhekar su babu abunda yake sauka,
Imad Yana da rauni sosai Dan haka ya zage yake kukan tsakanin sa da Allah
Har yana Jan shessheka Cos He can't even control himself when he is soo vulnerabl
Hannu take miqa masa cikin ynyin neman taimako
"Tace dan Allah ka taimaka min in cire wannan jinin aciki na,ni wallhy ban kashe
kowa ba,kasa take nunawa tana cewa gashi nan ka tambaye sa,wallhi shine ya kama ni
da kokuwa wai zai kwace bindiga yamin irin abunda yakewa sauran matan,Ni ta ban
kashe shi ba Dan Allah Kar kace musu nayi kisan Kai
Wayyo Na shigga uku ni me zance ma Allah?Acikin rikitaccen kuka take ta Furta
wayannan kalaman yanayinta akwai ban tausayi matuka..
Banda imad daya rufe idanun sa da tafukam hannun sa yanata kuka kamar mahaifyar sa
aka aikata wa lefin ba motsin kowa awajen

Ta Kuma cewa
Wallhy Mahaifina yace Kar in kara dawowa gidan mu,yace in na dawo zai kore umma
na,Kuma ni gida nake so in koma,,Dan Allah ka taimaka min, karku gaya masa komi
kaji?....nide ka taimaka min nabar nan wajen wallahy na gaji dashi,Shirin miqewa
takeyi Dan ta iso kusa dashi Dan Duk abunda takeyi ba a cikin hanklin ta take
ba,tana dafa bango sai taji ta kasa iya motsi kwata kwata
,...hannun ta dake tsananin rawa ta Mika masa daga wajen datake rakube cikin
yanayin daya kara sa shi barkewa da wata sassanyar kukan dayaji koinan sa na masa
ciwo da zafi

Da kyar ma yake iya daga kafafun sa tsaban yadda yakejin koinan sa a muce,daurewa
yayi cikin sauri ya taho zai tallafota jikin shi niyyarsa ya rungumeta sosai koda
zata dawo cikin hayyacinta,sai dai yana riko hannun tan sai kiiii karar bude kofar
ya dakatar dashi..

Juyowa yayi atake ganin wayanda suka shigo dakin ayayin da rufaidah tayi ido
bibbiyu da mahaifinta yaa malam, mamaki ne akan fusknsy ganin yadda dakin ya
birkice ga abinci a kasa ta barbaxu aga fuskan imad shabe shabe da hawaye rufaida
Kuma akan gwiwarta cikin Wani mayuwacin hali..

Doc mehra ne ya taho ya rikosa da sauri yace imad Meyake faruwa?


Bai iya amsawa ba ya shiga kallon fuskar yaa malam,Wani irin numfashi mai mugun
hade da zuciya imad ya sauke Jin yadda yaa sheik da yayi saurin isa gareta ya
dagota jikinsa yana cewa "zo rufaida, meyafaru ne? ya jikin naki?kiyi hakuri ga
mahaifinki Nan yazo ya ganki..
Imad Ya dada juyowa ya kalle yaaa malam Aransa yace And Who cud her father be inba
wannan tsohon da yake Gani agaban sa ba,aransa ya soma jin tamkar ya tarkato wuyar
sa ya hallaka sa Da tunanin haka ya fixge jikinshi a mugun zuciye yay waje yabarsu
anan...
Gaba dayansu sanda suka bi bayan sa da kallo, kowa kansa adaure yake da yanayin da
suka taho suka tsince su Already jikin doc Mehra ya basa Wani abu mai muni ya afku
ya lura Rufaida is totally out of her senses bata ma iya gane yaa sheik din har
yanzu ba kawai dai maganan su takeji kamar yadda tayi ta Jin na imad ayayin da yake
tursasa ta ta gaya masa labarin ta....
Wanda Ita kam haryanzu idanunta bai dena kallon kofar da yabi ba ganin kamar ba
dawowa zaiyi ba yasa ta kara runtse idanun ta,Wani sabon Kuka ta Kara fashewa dashi
tana yi tana mai girgiza kanta tamkar wata tababbiya,Yaa malam daya rasa gane kan
meya ke Gani daga can tsaye yace"..ke rufaidah?..
Wai Meya faru dake ne haka...?Furta Hakan dayay yasa ta dawowa hayyacin ta ta
dubesa a Dan birkice tace baba Dan Allah kayi hakuri,baba kayafemin,wllhy ni ban
kashe kowa ba,shi yace min Wai kasiyar masa Dani,..,baba wallhy kashe mutane
yakeyi,Kullum cikin dare Ina Jin ihun mata ana wani abu dasu,haka ranar ya bani
abinci da naman mutum yace inci,daga Nan muryanta ya Sarkafe bata kara iya cewa
komi ba,sai can da numfashin ta ya dawo ta fashe musu da kuka mai tsanani,baba
wallhy Kullum dukana akeyi,yace zai tura ni sana'ar karuwanci Wai bazaka ci kudinsa
abanza ba,sau dayawa ya kulle ni awani daki basa bani abinci,ko nayi ciwo basa bani
magani,har anty Fatima ma saida ya kasheta agabana
Da shi da wasu mutune,suk..a suka fasa mata kanta
,,shine da daddare dayazo zaimin fyade saina dauke bindigar sa zan gudu,Ni wallhy
ban kashe shi ba,shiya ririkke bindigar dakansa yana ta zagina,nifa jinin sa kawai
nagani ajikina..
Tana Kaiwa nan Dan kanta ta ta kwkwalo nitsuwa makana tayi shiru ganin yadda dukan
su ukun suka daskare suka shiga mummunan yanayin razana da tsananin kaduwar Jin
abubuwan data gama furtawa..

Duk taurin zuciyyar Yaa malam bai hana wannan azaban razana da kaduwar ta bayyana
ayanayin sa ba dan
Tuni idanun sa suka kadu sukayi jajjaxir Sam ya dena ma Jin sanyin Ac Jin yadda ko
inan sa ya dau turiri

Doc mehra Babu abunda yakeyi sai salati,yaa sheik tuni ya sunkuyar da kansa can
kasa sakamakon hawayen sa da suketa zubo masa Babu kakkautawa

Sautin Kukan rufaida ne kawai ya rikita wajen da azaban saukar numfashin ta mai
tattare da tsananin dimaucewar da tayi

Cikin su aka rasa wanda zai iya motsi daga Inda yake, har aka shafi kusan 10 mints
ba asamu wanda ya iya bude bakinsa ba,sai can yaa sheik ya shiga share hawayen sa..
You can tell dat it's hard for him to control it cos yana gogewa ruwa na Kara
taruwa,cikin dauriya da jarumta irinta maza dakyar ya fixge zafin abn dayakeji a
zuciyarsa ya dago idanun sa da sukayi ja ya dube doc Mehra yace "katafi kayi sauri
ka dubo shi,..kabi imad Dan Allah karka kyalesa shi kadai,..Babu shiri doc Mehra ya
fice daga dakin cikin sauri ya shiga dube dube ganin babu alamar imad acikin
asibitin yasa shi ya wuce masaukin su direct, tafiya yake tamkar kafafun sa zasu
karye yana kuwa bude bedroom dinsu ya same sa acan dungun daki ya takune kansa
akasa Yanata kuka

Da balain sauri doc mehra ya taho kansa yanamai rusunawa agaban sa cikin yanayin
damuwa "yace "imad?imad are you alright?shikan sa yasan bazai iya Dora hannu ajikin
sa ba, bai taba cin Karo da imad acikin wannan yanayin ba a hnkli ya cigaba da
kiran sunan sa jin bai amsa ba ya sa shi yin shahada ya dafasa kadan,Kara fashewa
da kuka imad din yayi yanayi acikin tsaddadiyar sautin Muryan sa datake fitowa da
mummunan Jan zuciya,lura da fushin sn ya sa doc Mehra ya jawosa da karfi izuwa
jikinsa ya fado a sanyaye cikin yanayin sacewar gabobi jikin banda kuka mai sanyi
Babu abunda yakeyi...
This is Exactly wat he avoided to hear all his life in his career..

Daga asbiti kuwa yaa sheik ne ya karaso gaban rufaida wacce tuni ta dawo hayyacin
ta sanadiyar fitar da maganganun da suka toshe mata kwakwalarta datayi

Tarwal tunanin ta ya wanye ta shigo cikin hayyacin ta tana Jin kanta a a mtsayin
rufaidarta,Babu bata lokaci Yaa sheik ya zauna agaban ta yana famar lallabata da
kalamai Masu sanyi tare da share mata hawayen ta da suke ta zubowa daga cikin
idanunta wanda tamkar tundosu ake dadayi

Yaa malam gaba daya yaji ya rikice ya rude ya rasa fahimtar komi
,tamkar mafarki haka yake ganin komi"wai har ace rufaida yarsa taci naman mutum?
Aransa yace
Kai innalillhi WA Inna ilaihi rajiun Amma alai Bature ya cuce ni ya haince rayuwar
yata rufaida,kamar zai zubda hawaye haka idanun sa sukayi lufu lufu ya balain
dadewa cikin jimamin jin Hakan,xuciyar sa tana Jin tsananin baqin cikin abunda ya
jijji,Amma Daga bisani daya kyallara Ido ya kallesu yaga yadda yaa sheik yaketa
lallabata yana kwantar mata da hankali yana yagalgalata sai yaji Wani uban girman
kai ya turneke sa

Wani muguwar xuciyar ce ta shigeshi wnda ta shiga kulla masa tunani kala kala
aransa,Aransan ya shiga rayawa cewa an masa jifa ne da mugayen aljanu Masu jifa da
mummunan ukuba

Kuma ai dama baida Wani maqiyi a duniya wanda baison ganin cigaban sa arayuwa face
Dan uwansa zaidu da mahaifiyar sa hjy mama,Hala ma so kawai ake arabasa da yarsa
rufaida shiyasa aka kawo sa cikin arna ana ta shirya masa wasu xantukan da basa ma
kama hankli,yo in har dagaske akeyi toh Ina shi alai baturen?karyan banza karyan
wofi in adalci za'ayi ai sai a kirasa shima ya memeta abunda ya afku ko a nuna masa
gawarsa tunda ance masa ya mutu,shi ma ata Ina rufaida ta iya harba bindiga?Shifa
bazai taba amincewa da xancen kafuran Arna ba.

Yaa sheik ne rungume da rufaida ajikin sa cikin shafo kanta yanata bata haquri yana
lallabata harta samu ta nitsu ta dena kukanta a bayyane,..shikuwa yaa malam bai ko
motsa daga Inda yake ba,anbarsa ne cikin Wani yanayin duhun jahilci dake zugasa da
kuma tsananin tausayin yarsa da baiso ya amsa,..'a hankli ya sheik ya ajiye Kan
rufaida a pillow yana mai cewa bari inje in kira likita ya kara dubaki ko yata?
rufaida cikin yanayin daburcewar ta riko rigarsa tana girgiza kai cikin kukan tace
kawu zaidu Dan Allah karka kirasu, ni gida kawai zan tafi,Dan Allah ka tafi Dani
wajen umma na...

a harzuke yaa malam ya karaso cikin hayagagar masifar da take bayyana halin rudewar
dayake ciki na Jin tausayin halin da yarsa take ciki wanda baison bayyanawa a fili
Bakin sa harna rawa yace
"Ke dalla kima mutane shiru,akace ki kwanta kijira likita,Mutuniyar banza mutuniyar
wofi shashashar yarinyar kawai, ai saiki kashe kanki tunda ke bakki son zaman
aure,ina dai dake za'a hada baki da Arna ana xalunta na?...Rufaida menai Miki da
zaki tsangwame ni arayuwar ki?Toh alhamdullhi yau gashinan dai kinje kin jefa kanki
acikin wata mummunan ukuba,Wai har yar ke din nan kinsan kiyi kisan Kai?
toh dake da Wayanda suke daure miki gindin yau Duk kunga illar bijiremin da kikayi
Wallahy da ke mai biyayyace da Babu mahalukin daya isa ya cutar da ke..
Kin nuna min bakki ji,kin dauko tsana Kin Dora ma mijin Dana zabar maki
Toh wayasan ba asalin gaskiyar kedai kiji tsoron Allah ki Rabu da bin shawarwarin
kafurai
Idan kuwa baki daddara ba dake da wahala arayuwanki yanzu kuka kulla..Shasha shar
ya kawai,Allah ya wadar naka ya lalace,shiruuu Rufaida tayi tana ta kallon bakin sa
kawai Dan bata ma San a wani matsayi zuciyarta ya ajiye sa ba,she wish y'a takan
iya tsine ma mahaifinta, da yau din Nan babu tantama ta tsinewa Duk wata alakar
datake tsakanin ta da mahaifin ta yaa malam,Murmushin takaicine ya shiga kufce ma
yaa sheik yana kallon sa shima yana ta shan azaban mamakin nisar duhun jahilci daya
kange rayuwar dan uwan sa wanda ya bayyana masa a matsayin tabon hankli Dan wannan
ya wuce ace da shi tsantsar jahilci..

.Da Har ya wuce zai fita daga bisani Kuma ya dawo ransa a tsananin bace yace Na
rantse maka da Allah yaa bukar idan na dawo na samu ka matsa kusa da yarinyar Nan
bazaka jita da dadi ba..Mudin da kakecewa arna kafurai da muka jefata cikin wannan
halin mu zamu cireta,Kai sai kaje kayitayi marar Imani kawai...
Yana Furta Hakan ya fixge jikinshi acikin tsananin fushi yay waje dan baida bukatar
Jin mezai ce masa

Wani kallon banza yaa malam yabi kofar dashi,you can tell dat is he is soo worried
Amma Ina tsannanin girman kai da mugun kin gaskiya tafi yin masa dabaibayi

a kangare rufaida ta kwanta ayayin da kunnuwanta sukayi jimmm suka dauke ji Babu
abunda take maimaitawa aranta face kalmomin da mahaifinta ya gama Furta mata wanda
awani bangaren cewa dayay rashin masa biyayyarta ya jawo mata wannan qaddara shiya
shiga damun zuciyarta matuka....

Bangaren IMAD kuwa da kyar doc Mehra ya dauko sa daga kasa yayi dashi zuwa kan
gado,he was so deep into his emotions hatta tempuretun jikin sa saida ya dau dumi

Ruwa mai sanyi doc ya dauko ya Mika masa,Babu tantama ya amsa tare da miqewa kadan
ya zauna yana sauke Ajiyan zuciya,Dan kadan ya kurbi ruwan ya cire a bakin sa jin
yadda ruwan ya tokare sa a kirji,da sauri ya ajiye ruwan yana kokarin cusa kansa
atsakanin cinyoyon sa doc Mehra yay sauri ya hanashi
Cikin yanayin yin masa fada yace
"Wai meye haka ne imad? are u insane..
"Common Control yourself.." hawaye kawai yakeyi,he look so flabbagasted Dan tamkar
ransa aka taba haka yakejin zafin abun a zuciyar sa a hnkli ya dago kansa ya kalle
shi muryan sa a Sarkafe yace doc Ina yarinyar?..pls karkace ka barta a asibiti tare
da wancan mugun mutumin?I swear to u bazan taba kyalesa ba,I don't think shiya
haifeta.
I will sue him and I don't who he is..
A xuciye ya Furta Hakan ganin ma bazai iya banbami haka kawai ya harxuka ya miqe
tsaye agaggauce

Da sauri doc ya sha gabansa cikin yanayin da Babu wasa acikinta


Yace"..And where did u think u're going?...xaka shiga tsakanin ya da mahaifinta ne
bashi ya kawota duniyar ba?
A hatsale yace doc "Wai danshi ya kawota duniyar bafa shi zaisa ya azabtar da
rayuwarta ba
In har Ina numfashi yau din Nan saiya gane kurenshi,I will report him to
international human rights Kuma nazan bari ba saina tabbatar da cewa ya
walakantu..saiya..

bai karasa ba doc yay saurin daga mai hannu cikin dakatar dashi yace Enough Imad,ya
isa haka.
We are talking about family here dakai da alaji zayd bansan Meyake damunku da kuka
kasa yayyafa ruwan sanyi ma xuciyarku ba,hurry is this oder imad,karku manta Duk
hukuncin da aka yanke sa cikin fushi karshen sa nadama ne.

Dukkan ku kunata fushi,Kun dauka Kuna taimakon yarinyar ne?She hate her life
already,this is her stigma,and its need no publicity,babu abunda zai taimaka ma
rayuwarta ayanxu kamar rufin asiri,wallhy she cannot handle any more emotional
pressure,idan kuka birkice da fushi har maganan yaje ya barbaxu kuna ganin bazata
rasa ranta bane? duk Wani abunda zai jawo asirin ta ya bayyana a duniya zai iya
kashe ta sabida abunda ya afku da Ita ba kowa bane sai ita dauka ta cikin sauki

Some ppl might only blame her,zasu iya cewa kwadayin mahaifinta ya jawo mata,wasu
bazama suyarda cewa she is innocent ba,and wat abt in akaji cewa taci naman mutum?
PLEASE THINK ABOUT THE GIRL FIRST...

A duk fushin da zakuyi yakamata rayuwar yarinyar Nan ta Nan gaba ya zamo muku goal
dinku na farko

Shi Kuma saidai muce Allah ya shirye sa,ita kuma qaddararar ta kenan
Allah bai bata mahaifi nagari ba

Doc mehra yana rufe bakin sa imad ya ja tsaki ya bangaje shi yay waje,da sauri ya
biyo bayansa yana ta magana Amma bai kulasa ba tsaban ransa a bace yake bai ma jira
mota ko cap ba da kafa suka dinga takawa har suka isa cikin asibitin.

Oh god😭duk sanda nakaranta wannan shafin sainayi hawaye,ya Allah ka albarkace mu da


iyaye na gari masu jinkanmu..ive witnessed alot of iyayen da kwata kwata basu dauke
rayuwar yayansu wasu aba mai daraja ba,tamkar basu suka haifesu ba,duk abunda ya
afku dasu marr kyau koya musu zafi aransu,toh a fili madalla ne..iyaye aji tsoron
Allah..beign a parent doesnt mean bazakayi kuskure ma yayan ka ba,karka dorawa
kanka girman kai da jahilci,Allah ya dora musu nauyin maka biyayya kaikuma sai kay
adalci,domun yace shida kansa zai karba musu haqqinsu muddin ka tauye musu..Allah
ya kyauta.

To subcribe pay ur 300 via 0152983148 mohd sule surayya


Gtb or contact 08060712446.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 21
*case1:ending*

Da sauri kowannen su yake tafiya suna Kaiwa bakin kofar dakin doc Mehra yay saurin
dakatar da shi da hannu sannan ya janye shi baya, cikin kwayar idanun sa yake kalla
cikin yanka maaa wrning yace Kai ka nitsu Ina gaya maka Ni zan duba lapyar yarinyar
kaikuma Babu ruwanka da mahaifin ta kaji na fada maka ko?
,fuskar imad a murtuke da kyar ya gyada mai Kai yace "naji" daga nn doc Mehra ya
doka sallama cikin turo kofar imad na biye dashi abaya,..

Gani sukayi Babu kowa anan face ma'aikatan asibitin

Cikin sauri imad ya bangaje shi ya karasa gaban gadonta ta ganin Doc Amando yanata
famar mata kwaje kwaje an kara sakaya mata respirator a hancinta tayi shataf cikin
Wani mawuyacin yanayi bata ko iya motsi

A mugun dame Yace Doc is she alright?

Cikin harshen turanci doc ya dafo kafadun sa yace


Nothing to worry sir
She just had a nevours breakdown
She will be fine

Wani sanyi yaji aransa da akace mai haka daga na Nan doc ya musu sallama suka fita
A hankli ya sauke Ajiyan zuciya yana maida numfashin sa a hankli,a sanyaye ya
karaso har Inda kanta ya ke Wani kallon ta yakeyi tanajin azaban tausayin ta na
nakara nakasa masa gabobin jiki

Hannun ta dake shimfide a gefe ya tallafo cikin nasa


Ya rike sannan ya kwantar da fuskan sa akai yana mai sauke Ajiyan zuciya..yakai
minti 5 ahaka cikin saka maganganu aransa wanda shikadai kawai yasan ma'anan su
aransa.

Yakasance masa tamkar dole ne ya Kare martaban Rufaida ta hanyar rufa mata asiri
Amma bayajin zai taba iya hakura ya tursasa ransa yay hkri akan abunda aka aikata
ma rayuwarta..
"I have to get justice for her!!..
Aransa ya Furta Hakan da Wani irin xakewa da dagewa.
Duk yadda sukayi nidai bazan bari maganan Nan ta wuce ahaka ba ya shafo fuskanta a
hnkli yace"U deserve justice sweetie...I'm going to give your justice..I promise
u..wayarsa ce tayi Kara ya sakala hannun sa a aljihun wandon sa ya Ciro ya makala a
kunne,yana gama Jin abunda ake fadamai yace ok sannan ya katse wyar Ya cigaba da
kallon fuskarta,Jin da yy kamar an dafa kafadan sa yasa saiya dago, Ido hudu sukayi
da doc mehra wanda tuntuni yake latsa wayarsa a gefe, ganin yadda yake Kallon sa
yasa ya sunkuyar da kansa kasa a hnkli,Nan doc mehra ya janye sa Daga jikinta suka
koma can gefe har yanxu bai iya dago kansa sun hade ido ba Wani nannauyan Ajiyan
xuciyace ta kufce masa,cikin tattaro nitsuwar sa yace.."Imad...bai amsa shi ba ya
runtse idanun sa
"Imad Dan Allah ka nitsu,sumting is not right about this case dukanmu muna bukatar
nitsuwa,I hate wen u are stubborn.,u need to relax, Kai da kafimu Iko da ita
ayanzu,lumashun idanun sa ya bude yana kallon doc muryan sa kamar Mai shirin yin
kuka yace "doc Dan Allah kadena fadamun haka,ka dena cewa inbar Daga hanklina wat
thy did to her is beyond wat I can forget that easily..
"He tortured and Abused her,he try to raped her..da sauri ya tsare sa da cewa
"I know imad yarinyar dakanta ta gaya mana komi,I feel soo sorry for her,but I
don't want u guys to make a slight mistake,bana so zuciya ta debe ku kuyi abunda
zai hallaka rayuwarta ta gaba daya
..juyawa yay ya kalle fuskarta daga can yace"inaga fa ta dawo cikin hanklin ta,its
a matter of time before the law will come for her
..amma zan Kara bincikar ta ingani Inda akwai bukatar Kara mata lokaci
Imad yay saurin cewa No no no doc bana so aja Wani lokaci,ana kira na a office din
oganmu..
I'm sure yaa sheik yana can so zanje in same su inji me suke tattaunawa I need to
know wat to do first,doc mehra yace that's better yana mai dafa kafadun sa cikin
Kara karfafa sa,Ajiyan xuciya ya Sauke yace ma doc
"See you ltr...yna furta hakan ya juya ya saka Kai ya fice a asibitin mai gaba
daya..

Wani babban gorvenment building ya nufa tana tafiyar sa cikin sauri daga ganin sa
kasan bai bukatar kula kowa
Isar sa keda wuya aka wuce da shi can sama xuwa Wani hamshakiyar office na lawyoyi
wanda ta gaji da haduwa,..
Yana turo kofar ya ci karo da su azazzaune a gaban judge lara,kokadan bai sha
mamaki ba saboda ransa ya riga ya basa Hakan..
Kai tsaye ya karaso cike da mutuntawa ya gaishe da dayan mutumin daya gansu
tare,which infact he is familiar with him,shine mahaifin Wani abokin sa barister
Asad zain wanda sukayi case dinsa na karshe tare a Egypt ba da dadewa ba,sunan
mutumin sheik Xainudeen abdulshakur wanda shima retired attorney ne Kuma malami ne
daga alaxhar university

Saidai ayanzu baisan waya kirasa ba,Amma bata fire tsammanin yaa sheik ne Dan ba
karamin karfaffan alaka suka kulla akan aikin su ba

Tun barin su asibiti yaa sheik ya nemi sheik Xainudeen musamman sabida ataimaka ma
Dan uwan sa yaa malam
Da yarsa rufaida.

Judge lara already tayi musu bayani,


Ta tabbatar musu da cewa Bulgarian gorvenmt zasu iya kashe su,it doesn't matter ko
anyi justice ko ba ayo ba Amma muddin maganan ya jawo aka Tuna musu asiri to Babu
shakka rayuwar rufaida Dana familyn ta zai iya zamtowa acikin mummunan baraza

Duk maganan Nan da akeyi yaa malam baice uffan ba Dan shi bama gane turanci yakeyi
ba,tsananin haushi da tsanar su ma yakeji aransa.

Tun imad bai samu zama ba judge lara ta shiga warware masa bayanai bisaga alfarman
da yaa sheik suka zo nema,tana da tabbacin cewa in har aka kyale imad da case din
to tabbas saiya samo gaskiya Amma it's hard for her to accept it anymore sabida
cewa da akayi abun ya shafi martaba da kiman familyn sa,imad has done alot of
favours to her,wasu cases dayawa yakan yine saboda ita Amma badon son ransa
ba,yaron yanai mata biyayya,Kuma takanyi alfahari dashi, Amma ita bata taba masa
Wani abu muhimmi arayuwar sa da zai nuna itama zata iya barin halak dan shi
ba,ayadda yaa sheik yayi convincing dinta ayau shine lallai Suna so a saukaka case
din rufaida, ayi restricting din imad da ga bincike,su sunfi so abasu yarinyar su
kaita gida can Nigeria,su zasuji da neman mata lpya da sauki,he assured her tare da
saka bakin sheik Xainudeen cewa zasu tsaya akan Duk Wani matsala da zai taso sannan
zasu kiyaye Duk Wani sharadi sosai.

She came to understand that all they want is to protect her life first..

Beside yaa sheik ya warware mata komi tagane cewa ba laifin yarinyar ko kadan it's
was a forced relation out of rashin samun daman kwace yancin kan ta..

Ita kanta ta tausaya ma rufaida bana wasa ba,..


Zaman imad ke da wuya ta shiga fahimtar da shi yadda take so yabi da case din...
She made it clear tace no more digging of more informations kwana biyu kawai zata
bashi ya tattara medical reports zatayi final re aprochment ma case din jibi da
sassafe za a kulle case din rufaida.

Amsata kawai yakeyi da wani irin izgili da fushi a muryan sa itakanta tasan
antabosa har zuci,but Maganan ta It's like an oder,Dan haka babu Yadda ya iya tana
kammala shimfida masa bayanan ta ya kama hanyarsa yay waje ya basu waje.

Daga Nan Asibiti ya nufa direct ya samu doc Mehra da doc Amando sunata aikin su
kafin can saiga su yaa sheik su ukun su sun iso,she is calm and out of danger bacci
ma takeyi tun daxu,.

Waje ya samu ya xauna shikadai a waiting room yana jiran su har suka kammala suka
fito daga dakin tan
Lumsasshun idanun sa da sukayi ja ya bude tare da binne
Duk Wani zafin dayake ji a xuciyar sa yanata kallon su,tuno abunda judge lara ta
umarce sa da yayi akan case din yakan kassara masa zuciyar sa matuka, aransa ji
yake kamar an danne sa ne da Wani katoton dutsi mai Nauyin gaske,yaa sheik ne ya
juya ya kalli sheik Xainudeen yace masa ya fara yin gaba tare da yaa malam suje
public ministry,imad dake kallon su daga can nesa baima motsa ba Dan sai Yanzu yake
tuna cewa all this while baima samu damar ganawa da yaa sheik ba Dan ko gaisawar
kirki ta fatar baki basuyi ba,ganin har an wuce da yaa malam da dayan officer din
zaiyi signing wasu papers yasa imad Jin karfin gwiwar karasowa,jiki a mugun sanyaye
yake tafiya,yana ji ajikin sa yadda yaa sheik din ya Kure sa da idanun sa wanda har
ya iso daf dashi bai iya dago idanun sa sama ya kallesa ba, yana isowa daf dashi ya
rusuna har kasa jikinshi a sanyaye ya shiga gaida sa cikin ladabi da
mutuntawa,kallon sa kawai yakeyi sanin cewa ba a daidai yake ba Wani tausayin shine
ya shiga mamaye shi,baima kammala amsa gaisuwar ba ya saka hannu ya dago sa cikin
mikar da shi tsaye yana ta kallon sa..."Ajiyan xuciya ya Sauke cikin sanyayyar
sautin muryan sa dake fitowa da sigar lallami yace.."Are you alright?..imad ya kasa
daga idon sa,wasu zafafan Hawaye ne suka yanko a idanun san Dan haka bai amsa
ba,yaa sheik ya dada sauke muryar sa can kasa yace...Haba sarkin yaqi, u don't need
to depressed me more..da wanne zanji fisabillahi..
Cikin kulawa ya e "Imad?,ya dada girgiza shi atakaice yace,wai maisa baxaka taba
zamowa namiji agaba na ba ne iye?Aikuwa yana gama Furta Hakan yaji mutum ya fado
ajikin sa ya rungume sa sosai kamar wanda zai yaga shi Babu abunda yakeyi sai
sauke Ajiyan zuciya It's been many years rabowar su da suga juna,infact a family
banda doc Mehra da mufrad Babu wanda ya fiye haduwa da su personally,shikan sa bai
San yana kewar su har haka ba saiyanzu..

A hankli ya sheik ya shiga shafa bayan sa yana calming dinsa, Murmushin sa mai
Nauyi dake shimfide akan fuskar sa tana dada fadada wadda ta riga ta rikice a cikin
yanayin tsantsar tausayi da mugun kaunar imad din daya kama masa xuciya..

Da Murmushin akan fuskan san ya dago sa Suna hade ido yay saurin Ciro hankyn sa ya
shiga share masa idanun sa da suke kokrin fidda hawayen sa da suka makale.
A marairace imad ya dago yana kallon sa yace..."Yaa sheik,toh meyasa bazamu bi ma
rufaida haqqinta ba.?Ya riko hannun sa dam Dam cikin azaban shauki da son nuna
gaskiyar sa yace..
"I promise I will protect her..."

Atake Yaa sheik ya dada riko hannun sa shima,cikin nuna masa tsantsar damuwar sa da
tsoron sa yace masa I know u can
"Nasan zaka iya imad,bantaba Jin kasawar ka akan komi ba..But you have to be
reasonable /considerate sumtimes.

Nine mutum na farko da zanso in tabbatar da justice akan wayanda suka cutar da
rufaida,she is my dougther. Sai ya danyi shiru tare da juya kallon sa cikin dakin
datake kwance,"daya hango ta daga can sai dayaji idanun sa sun Kara cikewa da
hawaye zuciyarsa me ta shiga masa ciwo da zafi a hankli yace"imad,look at her,she
is soo young and vulnerable,
She is full of beutiful dreams and hopes,already Dan uwana bai San Mai yakeyi
arayuwan sa ba duhun jahilci ta mamaye shi ta hallaka sa,Koda ma ace mun nema mata
yanci then There is No one to support her emotionally,he will kill her himself, Dan
tun daxu yaketa cewa Wai maganin ta,can u imagine agabana he went on to blamed her
bai ma damu da yanayin datake ciki ba?,cikin tsantsar mamaki da raxana
Imad yace what?

Yaa sheik ya kada kansa baikara cewa uffan ba,can ya dago idanun sa ya jefasu
acikin na imad da already sun sauya kala..yace gaskiyar mama ne datace bazan iya da
jahilcin yaa bukar,shi mutum ne wanda baiya ganin gaskiya ko ya ganta ma baya
aminta da ita,he choose pride over his own doughters life,bana ganin akwai Wani
amfanin sake maimaita masa abubuwan da yazo nan yasani,ya riga ya cuce yarinya, ya
tarwatsa mata farincikin rayuwarta.
Imad In har ina da cikakken Iko dakai I beg u in the name of Allah,kuyi abunda ya
dace arabu da wayannan mutane. Lpya,let not put her in those muderers cross hairs.
Let's try and make this case as discreet as possible ta yadda ko media bazasu ji
karshen labarin ba...

Wani Shiru imad yayi cikin yanayin tunani Can Kuma ya juya ya kalle rufaidar yafi
minti biyar bai dauke idanun sa akanta ba,Ajiyan xuciya ya sauke sannan ya cusa
hannun sa duka acikin aljahun sa sannan yaja yace "bayan mahaifina bani da Wani
uban sama da Kai,zanso in yi maka dukkan abunda ka ambata
Infact I will try and do just that,Amma fa Kusani,In har ba a dauki kyakkwan mataki
akan Duk wanda yake da hannu akan case din Nan ba,ni zan dauka da kaina ta wani
hanya na daban..a Dan razane yaa sheik ya dago cikin tsawatr masa yace "enough"...I
want you away from this case Nace ka rabu da su ko?yace yaa sheik bazan kyale su ba
alkwari nayi mata..in kuma kace in barsu na saba mata alkwari..
Those bastard have to pay,sannan daga Kanta mahaifinta bazai Kara maimaita abunda
yakeyi ba,Runtse yaa sheik yay yace imad Wai meyasa bakaji?yace yaa sheik wallhy
najika
Kawai Ina fada maka ne Dan Kar wata rana kaga Wani abu ya sauya kasha mamaki,since
our family is more important than justice I will handle them by myself.
A mugun tsawace yya sheik yace stop it imad,don't you dare go againt the law,"U
want to risk ur own life abanza saboda kasabayin Hakan ko?to baka isa ba wallhy!!
Yaaa sheik pls understand me .
Wani kallo yay masa yace not this time
Imad,ni nasan meyasa Nace maka haka,is becos he is my broda...cewa da akayi brodan
saiya harxuka imad sosaii azafafe yace oh my god I can't believe this..ur broda is
responsible for everything,shine.
,bansan meyasa kake so a kyale sa a banxa bafa?Inda anbita nawa da tuni an kulle sa
cos he don't even dersv to be her father...cike da dakatarwa yace I know,..bai
cancanci komi ba Amma banajin Kai ko Wani yana da Iko da zai samar da abunda Allah
ya riga ya batar,...for d sake of the girls life pls respect my decision.
Zai karayi magana ya dakatar dashi yace inkasan zaka karayin Wani abu agaba
kasanar da ni tun wuri,imad..
inada bukatar sanin cewa ban isa dakai ba,...sunkuyar da kansa kasa kawai Yay yana
mai sauke zafin fushin Sa a iska...yaayyan Zu shikenan kawai da angama magana an
tafi gida sai a kyale masu lefin kenan.

Yaa sheik ya juyo yana kallon sa cikin tattaro makamsa nitsuwar yace ni bance maka
haka ba,..
Abunda muke so shine kawai ka saukaka case din tsakanin ka da gorvenments I want
thos Bulgarians out of the box.

Shikuma Yaa bukar zan bar case dinsa ne a hannun sheik zainudeen,maybe ur friend
Asad will take over from him tunda matar sa nadra tana da Babban alaka da kungiyar
Kare haqqin Dan adam a Nigeria,Ina son ka kwantar da hanklin ka,ka kyalesu da shi,a
hankli zasu dinga bibiyar lamuran da har sai ancimma abunda ake so acimma akansa,
ni inna dauki mataki akansa dakaina mahaifiyata bazataji dadi ba karshen ta sai azo
alakar tamu ta lalace,mu Kuma mu cutar da ita.

Kai Kuma bana so inji ko in Gani cewa kana tsoma bakin ka acikin issures irin
wannan,Kuma nayi muku katangar karfe dukanku da shiga shirgin sa,
The moment this case is over you are going home to relax
Ina fatan kaji Duk abunda na gaya maka?bai Wani jaa ba yace naji,juyowar sa keda
wuya sai ya hangeta tana famar maida kanta pillow da alaman tanajin dukan abunda
suke tattaunawa.

Cikin sauri ya dauke kansa daga wajen ya cigaba da sauraran yaa sheik daketa faman
basa dalili, Wani iri ya dingaji aransa game da faruwar komi Dan wannan bukatun
nasu bakaramin takura sa tayi ba,daga nan
Bai kara zuwa kusada Rufaida ba ya fara shirye shiryen shiga court
Ya kyale yaa sheik da doc Mehra da yaa malam tare da Rufaida,tunda taga komi ya
sauya ta fahimce fushi da rashin Shigowar san
Wanda Already aranta ta riga da ta yafeshi,imad shine mutum na farko arayuwa dataji
zuciyarta ya amince da shi Kai tsaye Babu shakku ko tantama akan sabowar alakarsu a
Duk sanda ta zauna banda baqaqen maganganun mahaifinta Babu abunda yake damun
zuciyarta Amma adaga ta tuno da kirkin imad da yadda ya dauke lamarin rayuwarta da
muhimmanci arayuwar sa saitaji sanyi sosai yana mamayeta Wani matsayi na musamman
ta basa aranta tanai masa kallon tamkar Dan uwanta na jini..

Daga bangare guda kuwa imad sai ya zamto shiru shiru baicika son yin magana ba
sabida baison zuciyar sa ta debe sa ya kwafsa Dan ya lura kwata kwata baiya iya
daurewa su zauna inuwa daya da yaa malam wanda haryau bai taba gaishe sa ba..

Shikuwa yaa malam tamkar hoto haka yake Dan baisan Duk abunda yake tafiya ba,Koda
anyi masa bayani saidai rai ya baci,shide ransa a harzuke yake matuka da aka debo
sa aka kawo sa garin arna ana sakashi yana aikata abubuwa kala kala wanda basu
gamshe sa in abun ya harxuka shi haka zaita kwaxa ma rufaida kwarwa yana Dora mata
laifi akan komi..

Wani lokacin har tayi ta kuka Wani bin yaa sheik saiya bata ransa ya dakatar dashi
da baqaqen magangu ahakan ma yakan masa shiru ne sabida shawarwarin da su doc Mehra
suka babbasa akan ya danne xuciyarsa kawai ya dena kulasa wamda Hakan bakaramin
Kona masa rai yakeyi ba.

Bangaren hjy mama kuwa banda rokon Allah da neman taimakon gaggawa ba abunda suketa
yi da Ita da umma hadiza,Yaune ranar da su hjy goggo zasu wuce abuja Dan haka taxo
har side dinsu tare da umma hadixan wacce alraedy hjy jasmine ta tsakura musu
labarin abunda yake afkuwa tun safiyar jiya da basa nan

Saidai a Duk labarin da ta bayar bata iya bude musu komi ba ta dai gaggaya musu
sama sama da main point din case din nacewa ana case da rufaida ne akan cewa ta
kashe mijinta har anzo an tafi can da mahaifinta yaa malam,daga Nan dai bata kara
bude musu wani magana ba sabida warning dinta da yaa sheik Yay yace Kar su baza
xancen acikin gida har ajiyo sa a awaje,A wajen cin dinner jiyan ta fada Dan haka
acikin ahalin gidan babu wanda baiji ba kuma A Cikin su Babu wanda bai tofa
albarkacin bakin sa ba musamman ma hjy adada data rude matuka,sai kakale kakaklen
magana suketayi da Ita da hjy goggo da Aina'u da shukra...
Shukrar ce Kan gaba wajen bayyana musu cewa ai auren dole akayi mata Hala shiyasa
ta kashe Sa..
Dake Babu hjy mama da mufrad a table din yasa suka dinga kakale kakalen zancen su
hjya jasmine tanajin su bata ce musu uffan ba,Duk a tunanin ta in Yaa sheik ya dawo
ai zasu ji Kan komi.

Gulma da barede den tsegumi haka ya cikke gidan,nazli ko haushi takeji da akace
sabida haka ne yasa uncle imad dinta bai dawo ba,Inda anbi nata da tuni an yanke
alakar zumunci da gidan yaa malam Dan anata ra'ayin yaa malam da ahalin sa basuyi
kalar wanda zasu hada xuria da su ba,aganin ta su mutane masu karancin ilimi da
wayewa so Babu abunda zasu Kare su da shi na alheri saidai na zubda mutunci,dake
bata cika son mita ba yasa tana gama fadar raayinta ta kama hanya ta wuce dakinta
ta hau bacci,shukra kuwa da Ita ka karkare xancen,tayi kane Kane acikin manya sai
dada zafafa maganan takeyi da harsashen ta munana,ainau kuwa yar neman gindin zama
ita kawai takan tsoma baki ne Dan su hjy Adada Susan ana yi da ita .

Washe gari da sassafe kowa ya shirya cikin farinciki


Musamman ma ainaun data samu cikakken amincewar Mufrad akan tahowa da Zara gidan su
na can datace zatayi shiysa Duk busyn dayake bai Wani daga mata hankli ba Suna gefe
Suna ta murna da kanwarta Zarah akan plan dinsu da suketa famar shiryawa.

Bayan ficewar shkura daga sashen hjy mama baifi da minti talatin ba suka dawo shine
suka tarkato dukan su shigo main house yin musu bankwana..

Cike da ladabi da mutuntawa umma hadixa ta rusuna ta gaishe su,while acikin yayan
gidan Babu wanda ya gaishe ta bare ma sumata kallon tausayi haka ta daure tanajin
Duk Wani maganan da suke yaba mata game da case din
Hjy mama ne ta shiga fahimtar dasu,tana gaya musu cewa ai ba laifin rufaidar bane
mijin nata ne yake so ya kasheta da bindigar ita Kuma saita Danna acikin sa ba da
sanninta ba...Babu laifi wasu sun Dan fahimce su Amma still wasu basu gamsu ba

Duk dama arashin fahimta ne sukayo ta magangaun Amma tabbas Maganunsun ya taba umma
hadiza a zuciyarta Dan tana komawa sashen hjy mama Babu abunda ta rinka zubdawa sai
hawaye.

Alhalin sukam ma abun bai wani darasu ba,kawai dai sabo da kushe lamarin mutum da
nuna sun San komi shine yasa suke yawan kin sassauta ma wanda yake kasa dasu.

Mufrad ne yasa akayi musu komi har jirgin su ya Lula dasu xuwa abuja.

Hjy goggo da hjy adada sai aina'u da Zara da kuma sauran yaran gidan..

Sai a washe gari hajya jasmine itama ta shirya ta biyosu Jin labarin cewa komi ya
kammalu ya sheik ya tabbatar mata da cewa gobe ma zasu dawo...

Kafin ta wuce sanda ta sanar da su umma hadiza yadda sukayi wanda ya jefa su cikin
farinciki da godiyar Allah,saidai acikin xullumi da fargaban gamowar su da rufaida
suka kwana

Daga ta bangaren su imad Babu bata lokaci aka shiga court aka Sallame komi,aka Dan
rurrufe case din aka debi hukunci aka laka ma Alaji Bature wanda already ansan
baiya duniyar aka Kuma absorbing case din rufaida da cewa kisar datayi self defence
ne..

Shikuma Yaa malam haka aka Mika file din case dinsa ga barrister Asad,daga Nan akan
Dora sabowar bincike akan sa musamman game da lamarin yayan sa..

Sanadiyar case din rufaida auren dadar ta suhan ya tarwatse Dan tun ranar da aka
baza xancen Alaji okene ya sake matayen sa duka ya tsere ya bar kasar ba ama Sam
Inda yake ba.

Babu Wani bata lokaci ana kammala case din suka hau shiri,by 4.30pm da yaa malam da
yaa shiek da rufaida suka bi jirgin da xai bidasu kano

Shikuma imad da doc Mehra suka bita private plane da mufrad ya aiko akayo da su
abuja direct.

08060712446
To subcribe for full
*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 22
*Back to Nigeria*

8pm daidai jirgin su ya sauka a aiport din aminu kano within 40 mins aka gama
clearing dinsu suka dau hanyar fitowa waje su ukun atare,kafin Nan already driver
yazo da wata mahaukaciyar land cruiser jeep tana Parke tana jiran su
Suna isowa driver ya bude musu kofa dan su shisshiga
Rufaida ce abaya tare da kawun ta yaa sheik,wanda tun shigarsu banda nasiha da
wa'azi masu shiga jiki babu abunda yake mata,ahnkli yake bi da ita yana aikin
lallabarta cikin son ya kwantar mata da hankali,shikuwa Yaa malam tsayuwar sa yayi
awaje baima yiwa motar kallo daya ba,anan bakin airpot din ya dakata harsanda ya
same adaidaita sahu snn ya tare shi ya shiga zaune yayi a bayan adaidaita sahun ya
buga Wani uban tagumin takaici da izza ta girman kai fuskar Sa a matkr turmushe,
mita da bambami kawai yakeyi aransa dan tamkar zaiyi hauka ya zauce haka ya rinkaji
acan kasar xuciyarsa,bakin cikin bin umarnin mahaifiyar sa datace masa marmaza ya
biyo zaidu dukan su su sameta agida shiyake so ya hallaka sa, shi Allah ya sawwake
masa ma ya shiga motar zaidun barema ya hada kafa dasu,in banda bacin rai da konan
zuciya Babu abunda yakeji a xuciyarsa,haka
Suka har suka isa kofar gidan yaa malam baice ma kowa uffan ba.
Wani fadi yake yana tsikarar haqwransa da yar tsinke yana takun sa mai cike da nuna
alfahari dakansa dayakei yana hura hancin sa cikin tsantsar yanayin bunkasa.

mai gadi ne ya bude gate suka shigo ciki still bai daga idanun sa ya kalle su ba ya
Sallame mai adedeta,sashen mahaifiyar sa ya wuce direct sanda ya Wani bangaje
labulen ya shigo har tsakar katafaren palon sannan ya doka wata mahaukaciyar
sallama da sautinsa kadai ya isa ya ganar da Kai tsananin jahilcin dayake Kan
wannan halittar daya shigo.

A lokcin hjy mama tana cikin bayi tana fitsari bata fito ba, Umma hadiexa dake
karatun qur'ani akan sallaya ita ta soma tsinkayo sautin muryan san kirjinta ne ya
hau bugu ta miqe tsaye a gaggauce,can ya isa har bakin kofar ta bude a hankli ta
dada kasa kunnuwanta Jin muryan yaa malam din karara yasa ta juyo cikin sauri,kofar
bayi ta je ta dan tsaya cikin rasa abunda zatayi can tace "hajiya mama kamar fa
muryan yaa malam nakeji?maganan kawai tayi a Dan birkice dn batada cikakken sanin
cewa ko ma anjita caraf saiga hajya maman ta fito durus agaban ta kamar wata
fatalwa...
A mugun hargitese ta fito tare da xanin ta a hannunta da alaman ko gama kimtsawa
bata yi ba
Ganin daga ita sai yar underwear yasa umma hadiza sauke Kanta kasa ita kuwa sai
hamdala take tana kokrin daura zanin tan cikin sauri tace wuce muje da sauri
rufaidar mu ta dawo, Alhamdullahi Allah Alhamdullah Allah na gode maka,sai kuma ta
barke da Wani sayayyar kuka Jin Hakan ya saka umma hadixa Jin Wani irin sanyi da
sabon yanayin kwanciyar hankli a xuciyarta hawayen fargaban ganin yarta da suka
cikke mata idanunta already su suka soma gangarowa bisa kuncin ta banda motsi Babu
abunda lebbenta yake na tsananin godewa Allah daya nuna mata wannan awanni masu
matukar muhimmanci acikin shafukar rayuwar ta Yaune ranar da zata sake Dora idanun
ta akan yarta rufaida"..banda hailala da salati Babu abunda take furtawa acikin
xuciyarta da bakin ta,cikin sauri hjy mama ta wawushi hijabin ta ta wuce gaba umma
hadiza na biye da ita abaya a mugun rikice suka nufo falon

Daga waje kuwa tunda suka sauka a mota yaa sheik ya riko hannun rufaida da kirjinta
yake tsananin bugu Dan batasan mezataji aranta inta taji kanta ajikin umman ta ayau
ba,Dan tun a jirgi kawu zaidu ya gaya mata Suna Nan gidan sa Suna jiranta ,da mugun
dokin hakan aranta wanda shi yasa ta yarda tabiyosa gidan sa Dan ita har Yau gani
takeyi kamar kowa yaji abunda ya afku da Ita,za'a ce ta kashe mijin ta ko taci
naman mutum wannan maganan na matukar cusa ma xuciyarta da kwakwalta damuwa bana
wasa ba

Tafiya kawai sukeyi tana tafe a hankli abayan yaa sheik Jin yadda kirjinta ke kara
tsanan ta bugun sa tamkar zai fado waje,kallo daya zakamasa kasan baiso tahowar su
Nan din ayanzu ba,atunanin sa ai yakama abarta ta huta komi sai abisa a hankli,but
ya riga ya san dokin ganin ta bazai taba bari subarta ta Dan huta ba,shikuma
tausayinta yake ji,duba da long journey da suka sha a jirgi,ga ita kanta rufaidar
ba wani karfin kirkine da Ita ba,Sam jikin ta Babu kwari, cikin layi layin ciwon
Kai ma take tafiyar ga Wani uban dingishin datakeyi sosai,

Saukowar su hjy mama keda wuya suka tardashi a tsakar falon yana tsaye kyam yana
famar zare idanun sa waje fuskrsan Nan a turmushe wanda kokadan Babu sauki ko rahma
ayanayin sa..

Da sautin muryan kuka wanda ya taho a birkice Hjya mama ta yi sallama tana cewa
"Bukar Ina jikata rufaida take?Ku nuna min rufaida rufaidata nake son gani,Kara
hade ransa yay tamau musamman ma dayaga umma hadiza cikin shigarta na Kamala Dan
doguwar hijabi ta saka har kasa tadan rufe fuskarta da tafin hannun ta tana hawaye
kallo daya zaka mata ka fahimce irin halin da zuciyarta yake ciki na tsantsar
tsumayin sake haduwa da yarta

Wani tsanar su yake ji aransa yanajin tamkar lefin su ne da komai ya faru,aganin sa


sakacin su da rashin jinsu yasa Duk wannan ukubar ya afko akan yarsa.
Shi sam baiga laifin sa ko daya ba,daman can ya riga ya gane take taken su kawai
basa sone rufaida tayi zaman aure sabida Suna son tayi rayuwar kafurai

Har sanda suka karaso cikin falon sannan ya nemi waje a katon cushion ya zauna ya
wani baje shegiyar Malum Malum dinsa,cikin sauri umma hadixa ta Dan rusuna agaban
sa tace San barka malam,sannu malam Allah ya dada karewa ,An dawo lpya..matukar
tausayi ta bashi data Furta hakan aransa yanajin zafin ganinta a azabar damuwar
data shiga ciki ganin yadda tayi maganan cikin tsantsan dauriya da jarumta irinta
mata Amma ba ason ranta ba shikansa a xuciyarsa yasan bai wani cancancci gaisuwa da
jaje daga gareta ba duba da yadda tayi ta gargadin dinsa akan maganan auren rufaida
wanda ba sanin halin da take ciki ba sukayi ba,ya tuna yadda ta daga hanklinta tun
farko tace ayi rufaida adalci,Sai kuma ya ji Wani girman kai da fushi ya turnuke sa
aransa yace hadixa ita ta soma tsine albarka a auren rufaida ya ukuba da jaraba
bazai fado kansu ba?,aransa saiya somayin tirr da mugun hali irinna hadiza
,wannan ai raini ne,in banda raini mezaisa ya ce zaiyi abu subi suyi masa taurin
kai suce a'a,sai anan ya dago ya kalle mahaifiyarsan datake tsaye akansa cikin kuka
tana tuhumar sa Inda rufaidar take,sallamn da sukaji akansu yasa shi hadiye Wani
mummunan kalamin dayake shirin furtawaa ya dauke kansa ya mayar gefe ya dada
hardewa

Yaa sheik dinne agaba sai rufaida abayansa,ita kanta umma hadiza bata San ya akayi
ta miqe tsaye zumbur ba,jikinta ne ya hau Wani irin karkarwa hannun ta ya shiga
rawa,hjya mama datayi tunanin zata iya debawa a guje da jikin tsufa ta tarbo
rufaida sai gashi ta kasa Koda motsawa Wani irin sabon yanayin azaban tausayi da
karayar xuciyace ya nane mata kafafunta ya Kuma baibaye mata gabobin jiki cikin
tsayuwar dirshan take ta Kallon rufaidar datake Dan bobboye kanta abayan kawunta
tana Dan dingisawa da kyar,a hnkli rufaida ta dago fuskarta ta kalle su dukan su
kallon juna sukeyi cikin Wani irin maraitacen yanayi Wani kuka mai qarfi ne ya
kufce musu gaba daya,a ba cikin hayyacin umma ba ta taho da gudu ta janyeta daga
bayan yaa sheik ta rungume ta gam gam ajikinta da tsananin qarfin shauki tana sheqa
matsanancin kuka
Mai tafe da takaici zafi da ciwo Wanda tsaban karansa yasa ba ama Jin sautin na
rufaidar sosai suka kankame juna da mahaifiyarta Suna kuka mai taba zuciya
atare,hjya mama dake cikin Wani yanayi itama bata San sanda ta karaso kansu ta
rusuna kasa tare da su ta rungume su duka ba,"..Wani irin shafa Kan rufaidai takeyi
cikin muryan ta na kuka tana cewa "Alhamdullahi Allah,rufai?..rufaida Ina kika
shiga kika barni rufai?rufai meya Sameki haka Duk naga ciwo ajikin ki?dukan ki
sukayi ko?,Allah ya isa miki rufai Allah ya isa,ta Kara fashe wa da uban kuka cike
da bacin rai da tsananin takaici tace"Allah ya isa akan Duk Wani mugu, azzalumi
marar Imanin daya tayyara rayuwan ki,Allah ya isa bazan taba yafewa ba...
Duk wanda ya jefaki acikin halin da kika shika shiki saiya ga ba daidaba arayuwar
sa,anje an cuce yarinya kawai,zaidu ka dubi yadda rufaida ta kwanjeme ta zauce nide
Allah ya isa min acikin kuka mai mugun qarfi take furta hakan"..Hakan yasa Yaa
sheik lumshe Idanun sa sosai sam baiji dadin kalamnta ba "Nan ta miqe tsaye a
xuciye tayi gaban yaa malam dayay matikar bata ransa Jin Allah ya isa datajajja
kamar da shi akeyi da yar yatsa ta nuna sa Duk jikinta na rawa tsaban bacin rai
tace..bukar kaga abunda ja jawo mana ko?malami kaji tsoron Allah arayuwarka kasani
ni ko mahaifinka bamu azabtar da Rayuwarka haka ba,rayuwar da kakeyi kaika daura
makanka ka xabar ma xuciyarka
..Amma bazaiyuwa in kara zuba Ido ina kallon ka kana Dora mummunan qaddara Akan
rayuwar yayanka ba in nice na tsuguna na haifeka bukar daga yau Na haramce ka da
wannan mummunan aqidar daurawa yayanka auren dolen Koda Hakan shizai sa ka guje
ni,Wani irin kuka mai tsuma ta fashe dashi
Kan ta Kara furta Wani kalami yaa sheik yayi saurin janyeta kusa dashi ya rufe mata
baki yana girgixa mata Kai alaman hanata Furta Wani kalma akan Dan uwansa wanda
aganin sa cewa hkn babu amfani

Gaba daya Hajiya mama ta rikice cikin fushi ta shiga kallon cikin kwayar idanun
danta Zaidun dake cike tam da hawaye shima,magana zata furta sai taji kuma ta kasa
iya bude bakinta,"..aranta tace Meyasa bukar ya zamto marar Jin kai?meyasa baya
daraja maganata meyasa bukar ya taurare ya zamto tamkar dabban da baida tunani..
Janta yaa sheik yay ya zaunar da Ita akan babban kujera sannan yaje ya bude fridge
ya dauko ruwa mai sanyi a gora ya taho da shi har gabanta ya rusuna ya bude ruwan
ya shiga bata abaki da kyar ta amsa ruwan ta shiga sha tanajin yadda sanyin ruwan
yake ratsa wutar dake ci a tsakiyar kirjin ta,hawaye ne kawai yake xirya akan
fuskarta kamar ba tsohuwa ba,..haka yaa sheik ya kammala da Ita ya sake nufo su
umma hadiza wacce take gurfane akasa tare da yarta data rungume ta gam gam danji
take kamar zaa iya kwace mata ita ,Mika hannu yay kamar wanda yake shirin dafo
kafadun ta, a zumbur yaa malam ya miqe a matukar a hatsale cikin daka mummunan
tsawa da masifa,nuna shi yakeyi yace,"..Ahir dinka da tabamin jikin matata zaidu.

Allah ya tsine ma kafurci Shashasha wawa kawai da can saika dora hannun ka ajikin
matata muharramar kace?

Wani chak wajen ya dauke ganin yadda jikin yaa sheik ya hau rawa da tsantsan bacin
rai
Dan Daga yadda ya dunkule hannun san zakasan maganar ta matukar shigansa Babu
abunda yakeyi sai huci.

Cikin sauri umma


Hadiza ta janye rufaida ta zube daf da kafar yaa sheik tace "Yaa sheik Kayi wa
Allah kayafe masa"Har abada bazan manta da karamcin ka ba,ka rufa mana asiri, inba
kai ka ba bamai ceto rayuwar yarmu rufaida, Allah ya saka maka da alherin sa ya
bika da ladan har kabarin ka,Allah ya rufa maka asirinka duniya da lahira Allah ya
sa alherin ka ya lullube yayanka da zuriar ka...Allah ya huci zuciyar ka...tana
furtawa cikin tsananin nuna gaskiyarta tana sauke Wani irin hawaye masu rikitarwa
da ban tausai

Atake atake ta sanyaya shi saiyaji Duk fushin nasa daya hargitso ya dan sau Ka,duba
da yadda yartan ma ta labe ta mannu ajikinta suka zuba masa ido tamkar wasu
marayu,jiki a muce suka rusuna agaban sa Suna ta gode masa,take ka saiyaji Babu
dadi aransa Sam,gani yake shima bai cancanci wannan yabon ba Dan da tuni yana da
Iko da isa daya raba rufaida da shiga wannan ukubar rayuwa, saida halayyar Dan
uwansa ne komin haqurin ka dole ya girgixa ka...

Hjy mama ce ta soma karasowa gaban su ta rirriko umma hadiza tana cewa ya isa haka
hadiza ku tashi kuxauna,tana miqa hannun ta ta tallafo rufaida cikin yanayin
tausayawa tana cewa taho nan
Ko zauna magajiya ta yar albarka Allah saiya saka miki rufai.."sauke Ajiyan xuciya
yaa sheik yay ya nemi waje kawai ya zauna,at same time suma suka zazzauna Kan
rufaida na Kan cinyar kakanta tana shafo kanta banda hawayen tausayin kanta Dana
mahaifiyarta Babu abunda takeyi

Zaman su keda wuya haj mama ta rinka fada tana mita


Wanda ya janyo aka tusa rufaida agaba tayi bayanin dukan abunda ya afku da Ita da
bakinta agabansu kowa yaji,sabida yaa malam cewa yay Duk abunda xaidu yake fada
karyane,kawai an hade Mai Kai ne ana so a walkantasa anzo anata zaginshi agaban yar
cikinsa sai yayi fushi sosai yanata nuna bacin ransa a fili..

Umma kuwa tun dataji cikakken labarin abunda ya afku abakin rufaida ta tashi tayi
sama a gigice ta haura har cikin dakin surkuwanta ta kulle kofar ta fadi kasa ta
rinka sheka kuka tana birgima cikin tsananin takaici da Dan danasanin sanyin datayi
abaya

As usual yaa sheik din ne ya rirriko rufaida cos Duk sanda ta bada labarin abun da
ya afku da Ita sai ta fita a hayyacinta
Gwara ma na yau da Dan sauki dake ya bata adduaoi tanayi shima yana famar aikin
tofa mata akai yana lallabata ta

Hjiya mama da already ta daskare acikin irin yanayin zama Nan na zaucewar hankli da
tsananin baqinciki Babu abunda take sai sauke hawaye masu tsananin rauni tana kada
kafafunta a gaggauce ta gama zautuwa,wani tamke yatsun hannun ta idanunta duka tayi
kallonta sunaga Kan danta bukar wanda Allah ne kawai yasan metake sakawa aranta
game shi

Yaa sheik bai barta hakanan ba ya rinka musu nasiha da shi da Ita har da rufaidar.

Ganin sukam bazama su saurare shi ba yasa ya janye hannun rufaida yay waje da Ita
suka koma can sashen shi...

Yana fita hjy mama ma ta miqe tsaye,shima Yaa malam din saiya miqe,kallo daya ta
masa ta karance shi tsaf,bakaramin damuwa da azaban tausayin yarsa yakeji ba Amma
duhun jahilcin Nan bazai taba barin sa ya fahimce Hakan ba.."ya Wani daure fuskan
sa yana ta bambamin sa kasa kasa,yau baiso yay magana da qarfi sabida sosai yashaqi
bacin ran mahaifiyar sa akansa wanda har a zuciyarsa ba son ganinta ahaka yakeyi
ba.

Tunda dai zaidu shikadai ne danki ni zan tafi saiki xauna dashi da su hadizar suma
na bar maki su dama can nasan basona kikeyi ba sabida ki haifi danki mai Ido nikuma
ubana bai gaji komi na arxiki ba dole zakina tsine min har akan abunda bai
shafeku,rufaida yata ce,Nina haifeta, Kuma koma miye ya sameta ita tajanyo data
kimin biyayya ta biye muku akan raayin arna da kuke rayuwarki akai.

Allah ya kara ni sam banji tausayinta ba,Duk wanda yaci tuwo da ni miya yasha,daga
yau in na ajiye Kara Nace karta tsallaka ai bazata kara tsallakewa,Yan uwanta da
sukamin biyayya suka zauna agidan nasu mazajen yau meyasamu su?

Baima karashe maganan ba yaji saukar wata makahuwar Mari akan fuskar sa..

A daddagee tsofuwar ta cakumo wuyar rigarsa ta kurma ihun da bata taba yin irinsa
arayuwar sa ba

Cikin tsananin fushi da takaici Tace ka kasheni kawai bukar,ka Doki wuka ka cakka
min acikina na mutu,ka ka Nemo bindigar da surkin ka ya kashe kansa dashi ka
harbeni..bukar
Bukar ..bukar..
Wani mahaukacin ihu da tsawa take daka masa tana zaginsa gashi bata sakeshin ba,sai
jijjiga shi take yi acikin yanayin bacin rai tana kuka yana huci
"Wani ne zakace madalla wa rufaida?
Wani zaka dorawa laifi?zaikara magana ta fallasa masa Wani hatsalallen Mari nau
balain kara.
Kawai Marin ta shiga jefo masa tako ta Ina duk jikinta na rawa tamkar zata yanke
jikin ta fado akasa ta mutu..

Jin hayaniyar yay yawa yasa umma hadiza saukowa da uban gudu Kuma a mugun rikice ta
tarar dasu ahaka,
Wasu irin kalaman da basuda dadi hjy mama take furtawa
"Tace saiya Gani a kwaryan cin tuwon sa,tunda ya jefa yar cikinsa a cikin yanayin
da taci naman mutum tayi kisan Kai ta rasa hanklin ta ta muzanta ta tozarta
Allah ya isan data ja masa a daren ranan baiya kayyaduwa
Dan shi kansa sanda hanklinsa ya tashi xuciyar sa tayi mummunan raunana yana masa
zafi,baice uffan ba sabida bayan kanin shi xaidu Babu wanda yake gaya masa maganan
datake raunana sa kamar mahaifiyar sa hjy mama,kasa ce mata yayi kansa ya mayar
kasa yana huci sai tsaki yakeja, a xuciye ya shiga cewa
"ni ki sakeni"..
Niki sakeni kije na barki da zaidun
Ita kuwa bata fasa ba maganan rufaida kawai take masa tana nunamai illar abunda ya
aikata arayuwarta wanda tamkar muzanta mata rayuwrtan yayi mai gaba daya..

Arikice umma tayi ragwaf agabansu tana ta rokon su da su yayyafa ruwan sanyi aransu

Hajiya mama cikin Jin haushin ta itama ta juyo ta hankade ta da kafa ta shiga
zaginta a zafafe.

Da laifin ki hadiza
Da laifinku rufaida ta muzunta
Allah ya isa tsanina dake kunci amanar da Allah ya baku
Tun farko nake cemiki ki tashi ki karban makanki da yaran ki yanci kin bar jahili
yana abunda yaga dama akanku?da lefin ki hadiza,tun awancan lokacin da kin kawota
kikace min gatanan da koni sai gudu da rufaida,nidai Allah ya isa ma rufaida
kuncuce rayuwarta kunsa ta aikata kisan rai taci naman Dan adam..wayyo Allah ni
hasiya,da Wani irin kukan kura ta dada girgixa yaa malam,shima ya rike hannunta
dake wuyarsan tam,alokacin shikansa yasan badon bazai iya bambamreta bane ya
kyaleta,so kawai yake ta rage zafin abun akansa Hala ko shima zai ji a xuciyarsa
kamar an hukunta sa akan abunda ya aikata akan rayuwar yarsa rufaida tabbas yasan
ya cuce rayuwar yarsa,son zuciyarsa yasa ya jefe rayuwarta da wannan mummunan tabon
da baiyi tsammanin zai fado akansa ba.

Yanzu haka abun yana matukar damunsa Saidai shifa bazai taba karaya ba Dan aganin
sa baiya kuskure baya laifi kuma Babu wanda yakaisa sani da fahimtar gaskiya
Fushin nata aransa saiya shiga danganta shi da cewa Kawai so ake anuna xaidu ya
fishi
Tarbiya da nitsuwa
"Dan kawai nayi kuskure akan yata kwalli daya?..rufaida ce kawai aka samu akasi
akanta amma ba a dube sauran da suke zaune lumuim da majazen su ba anhai tsine masa
ana muzanta sa..

Shima kukan kura. Yayai ya soma maganganu yana cewa ta tsine masa kawai shi gwara
ya bi duniya da ya zauna ganin yadda uwa take nuna banbanci atsakanin yayanta

Furta Hakan datayi yasa hjy mama Kara gaura masa Marin da saida ya kife fuskarsa,
Wani daka tsalle tayi ta banke hijabin dake jikin ta ta yasar a rikice ta kwance
zanin ta ta shiga birgima agaban sa tace masa lallai ya hau dukan ta koya kashe
mai gaba daya

Ganin abunsun yana neman munana yasa umma hadiza yin waje da gudu ta nufi sashen ya
sheik a gigice,samu tayi harya lallaba rufaida tana Dan shan ruwan zafi da short
bread a hannunta wanda ko ciza daya ta kasayi masa.

Kusan A gigice umma ta shigo fadi gabann sa tana haki tana zubda hawaye,gyara zaman
sa yay yana kallon ta.."Yaa sheik kazo Dan Allah hjya mama fa ta birkice Dan Allah
kaxo ka raba su tashin hnklin nan yay yawa,Kar sanadiyar haka Wani abu yaje ya same
ta, Jin haka yasa Yaa shiek mikewa tsaye cikin sauri baima tsaya tambayarta meyake
faruwar ba ya fice agurguje dukan su harda rufaidar suka shiga binsa abaya.

"0152983148
Mohd sule surayya
Gtb...08060712446!

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 23

Isar su sashen ke dawuya yaa sheik ya shigo agaggauce tare da yar sallama Suna hade
ido da mahaifiyarsa ya ya kau da idanunsa bisa abunda ya tarar baiyi wata wata ba
cikin sauri ya dauki zanin mahaifiyar san daga kasa Inda tayi fito dashi cikin
gaggawa ya shiga Dora mata tare da janyeta daga kwanciyar kasan datayi ya kuma
rungumeta ajikin sa yanata famar rarrashinta cikin tsananin tashin hankli ....
Wani irin kukan haushi kawai takeyi tana girgiza kanta cikin tsananin takaici tace
"Zaidu menayi arayuwata da na cancanci haka daga wajen Dan da na tsuguna na haifa?
bukar ya hallaka rayuwar sa,ya hallaka rayuwar yarsa,wallhy ba Dan haihuwar zaure
nayi ba da yau saina ce maka zanja min bukar akayi a Wani waje"...ni ciki na bai
haife mugu ba,wallhy mahaifata baxata taba rike da mai mummunan baqar xuciya ba,Wai
ace abunda ya aikata ma rayuwar yarinyar Nan bai ishesa ishara ba?.
Kace mai ya tafi Duk inda zaije wallhi na yafe sa,bana son in kara ganin sa,in na
kallesa Babu abunda nake tunawa sai rayuwar rufaida,bukar sai kaga sakayya
akanka,bukar bazan yafe maka ba,kaje Duk Inda zakaje kafita kabarmin gidana,'..kaje
duniya ta isheka...cike da razana da kaduwa ya sheik yace Haba Mama, Haba Mama,
mama mezai kaiki Furta irin wannan kalaman akan Dan cikin ki,mama yanzu haka zamuyi
dake ? Mama idan kikace ma Yaya abbbakar yaje duniya ta ishe sa kinyi masa adalci
kenan?wa dukanmu kikayi bakin mama,sabida Duk abunda yagani muma zamu Gani tunda
shi Dan cikinki ne,nikuma Dan uwana ne,mama Hakan ne kawai yasa na danne xuciyata
na tsaya masa Kar su kullesa acan,bawai banajin zafin abunda ya afku da yata
rufaida ba ne Amma Duk Inda bacin rai tayi tsanani karshen sa nadama ne mama
,Kiyi hakuri kiyafe masa,adduanki yake matukar bukata ba bakinki ba,mama kiyi
hakuri ki yafe mai rufin asirinmu ne dukka,dukan mu mudauki ahakan a matsayin
qaddarar rayuwar rufaida,wanda bata cancanci mu rarraba kanmu a lokcin datake
matukar bukatar kulawarmu ba,mama rufaida tayi ciwon da saida ta rasa
hanklinta,yanzu abunda kukeyi Kuna taimakon ta kenan?gata Nan fa acikinmu tana Jin
mu tana Kuma fahimtar dukan abunda mukeyi anan,mama kodan rufaida ki yafe ma yaa
bukar ki dena tsine masa da kalamanki,kiyi haquri mama dan Allah kiyi hakuri Wasu
maqudan Hawaye ne suka shiga saukowa a idanun yaa sheik wanda ya sata yin shiruuu
Amma badon taso ba..
Daga nan Wani uban shirune ya dauke wajen harna tsawon minti goma Babu wanda ya iya
Kara Furta komi,Umma hadixa dake tsaye can ta shiga kallon yarta data rakube akasa
cikin yanayin kife kanta a tsakanin cinyoyinta,Wani irin malaciyar yanayi mai saka
tsantsar tausayi shiya debe xuciyartan ta miqe tsaye cikin sauri ta isa gaban ta
cikin Kara janyota jikinta ta Kara rungumeta tsammm tana shafa ta,sauke Ajiyan
xuciya take tanajin yadda yarta take dada shigar jikinta tana neman Jin dumin ta
tako ta halin Yaya wanda Hakan kadai yana kara rikitata,lumshe Idanun ta tayi ta
shiga shafo kanta tana sauke hawaye Dan Ko kadan bata so tayi kuka tuno magangaun
hjy mama nacewa itama da lefinta hakan yasa kukan ya kufce mata ta shiga neman
gafarar rufaida Idonta a rufe tanayi tana rungumeta gwanin ban tausayi,itama
rufaidar kuka kawai takeyi,ita bataga laifin ummanta anan ba,har cikin ranta tasan
Babu yadda ummanta ta iya ne da tuni ta taemake ta...
Ganin kukan ya tsanan ta yasa rufaidan kwacewa ajikinta ta dago jajayen idanunta ta
kalleta muryan ta na rawa tace
"Umma kituna fa ke kika koyamin yarda da qaddara da yin takawallakli game da
rayuwata,Ki tuna ke kika ce min Duk abunda ya sameni arayuwata qaddara ne bayin
kowa ba,ni na yafe ma kowa umma bana fushi da ku,na dauki Hakan a matsayin qaddara
ta..tun bata karashe maganan ba Umma hadiza ta janyota ta kara rungumeta nan hjy
mama ta shiga share hawayenta Jin wayannan kalamai na rufaida da suka sanyaya mata
xuciya wanda suka kasance tamkar ruwan sanyi a kirjinta dayake ci da wutar fushi da
takaici,To inhar rufaida ta yafe ma kowa Kuma ta karbi qaddarar rayuwar ta to
lallai suma yakamata su amshi qaddarar ayadda tazo musu sannan su kare martaban
familyn su,su hada Kai wajen daidaita rayuwar rufaida,Hakan ya zamto musu jigon
gyara kurakuren da suka tafka abaya.

Saidai shi Yaa malam baiji ba, baigani ba,banda sabuwar shafin tsana dayake shirin
budesa aransa akan Dan uwansa zaidu ba abunda yakeji aransa,Kawai kallon munafuki
yakeyi ma zaidu,wato ya hade Kai da kafurai ya raba sa da yar sa da Matarsa yanzu
haka Yana neman ya raba sa da mahaifiyarsa wanda Ita kadai ta rage masa haske
acikin xuciyarsa ko?
Wani baqin cikin halayyar yaa sheik yakeji yana Jin Wani irin kaxamin kishin
nitsuwa da dattakon sa,har shi za'a nunawa wa iya wa'azi da fadar gaskiya?tab
di..Sam shikam bazai iya zama anai masa wannan raini da tsantsar cin fuska ba,..

Yana daga tsayen ya juyo a raunane


Ya dubesu
Yace"..shikenan mama..zanje din,
Nasan dai ko baki Furta ba ansan Ni Da mai yin biyayya ne agareki komin
rintsi,tunda ke da bakinki yau kika koreni kika zabi danki zaidu shikenan na barki
dashi,ke kuma hadiza saiki zauna anan shi zaidun ya aureki ya hadaki da Matarsa,can
dama ba son zama a gidana kikeyi ba burinki ne kiga bayana,Kin hada Kai da yarki
Kin rabani da albarkan mahaifiyata Allah ya isa min hadiza

A zafafe cikin bacin rai ya nuna rufaida tsaban ransa a bace yake baima iya maganan
ba Sanda yaci minti biyu ya nunata da yar yatsa
Cikin Wani irin yanayi rufaidar ma ta narka masa kwayar idanunta da suke mugun
jefarsa da nannauyan kalamai Masu rauni dake boye aciki wanda tuni ya karanto su
kuma ya fahimce irin kunci da takaicin datakeji aranta game da shi
Duk da haka bai fasa ba yace
"Kije...na barki da su
Tunda akanki xanga tijara arayuwata.. rufaida Allah ya..cikin sauri yaa sheik ya
rufe mai baki ya hanasa Furta koma miye zai Furta akan rufaida a mugun fusace ya
bangaje hannun sa
Masifa ya shiga masa ya juyo a hatsale ya yo kansa tamkar zai bugesa
"Wai shin ni sa'arka ne zaidu?..inai ma yata magana meye hadina dakai da zaka toshe
min baki?..ruwa xaka saka akasa kasha anxabeka a matsayin da nikuma ance canzani
akai...
Amma fa Kusani haryau nine da Iko akan rufaida sabida nine na haifeta sannan bazan
taba tsine mata ba,.
Niba kamar mahaifiyarka bace datake sallama yayanta ga duniya

Da sauri Yaa sheikk ya kallesa hjy mama ta miqe tsaye,'..tace eh aje ahaka, Dan ka
zageni Wani abune?
Rufaida yarka ce Babu wanda ya isa ya canja Hakan shiyasa ma ka samu damar muzanta
rayuwarta aida ni uwace agareka da ko auren ma ba'ayi ba.
Amma yarinya bata so bataso sanda akayi, bukar ashe bakama San mawanda ka lika wa
yarka ba?Kai a naka tunanin wannan abunda ka aikata wa rayuwar yarka adalci ne?
In adalci ne ka fayyace min yanzu inji...Sabida ni ban gane salon jahilcin dake
yawo akan ka ba,wannan ai mugunta ne da rashin sanin darajar Dan adam.
Toh alhamdullhi rufaida da bakinta tace ta yafe maka Amma nidai hasiya bazan sake
daukar rashin hanklin ku ba,rayuwar jikata yafimin dukan abunda kake tunani.
Kuma Daga yau zan soma daukan mataki,karka Kuma saka aranka cewa akwai kalamin da
zaisa na janye fushi na akanka bukar.
Araunane ta juya ta kalle umma tace
"Ke kuma ai saiki bishi ku barmin gidana,kije can kita masa bauta..karki karban ma
yayanki yanci..Daga yau nidai bazan dau nauyin kowa ba duniyar ta ishi kowa riga da
wando
,hadixa na bar ki da yar ki rufaida,..kije kisata agaba ki kashe ta kema...inkin ga
dama karki tsaya mata har abada, nagaji da ke da jahilin mijin ki.
Duk ku futa kubarmin gidana
Cikin wata hargitsiyar bacin rai ta Kara sake musu tsawar da sukaji shi har tsakar
ka tace
Kufita Nace muku ko saina tsine muku albarka ne ? Cikin
Mutuwar jiki da xuciya ya sheik ya gurfana agaban ta,
Tun kan ya fara rokon ta ta hankade sa cikin masifa
"Zaidu ka kiyayeni ko in kaima in faffalaka maka Mari...idan na Kara Jin bakinka
akan zancen rufaida Allah ya isa ban yafe maka...tana Kaiwa nan ta fashe da
matsancin kuka
Tace kabarsu suje da Ita su kashe ta.
Aiba Kai ka haifa masa yarba,tunda ya tsaneta baya kaunarta saiya tafi da Ita can
gidansa ya kashe ta yasha Romo,ke kuma kije can kizauna kita masa kuka bakin cikin
mutuwarta ya kashe ki..
"Ni ku futamin a gidana bana son ganin ku,na sallameku arayuwata duniya kaf su
zageni,Aje afada Duk abunda za'ace akaina, eh din nazabe Dana xaidu na yafeka ka
bukar,Nafada na Kara fada Dan ba tsoronka nakeji ba

A xuciye yaa malam


Yake kallon hjya mama wcce take maganan ta a xuciye Dan ta dade bata tsincin kanta
cikin wannan yanayin fushi da bacin rai ba..

Jiki a sanyaye yaa sheik ya sunkuyar da kansa cikin rasa abunda yake masa dadi,yaa
malam kuwa kada kansa kawai yayi cikin tsananin fushi ya saka Kansa agaba yay waje
baikoyi yunkurin bata hakuri ba..
Da zazzafar fushin hakan ta miqe tsaye cikin masifa ta fatattaki umma hadiza waje
datake famar kuka,"..
Haka ta rufe idanun ta tace rufaida maza tabi uwarta suje can..Rufaida batace uffan
ba yanayinta ya balain nuna halin karayar da xuciyarta yakeciki,a sadade ta juya a
hankli ta bi bayan umman tana takawa a dangale tana goge ruwan hawayenta,Suna fita
a falon Hajiya mama tayi sauri ta haura sama ayayin
Da yaa sheik yabi bayan rufaidar da sauri kuka kawai takeyi,ya janyota baya ya Dan
rarrasheta yana cewa zaizo har gidan gobe dakansa ya duba lpyarta ya mammata nasiha
akan ta kwantar da hanklinta ya Kuma tunashar da Ita adduoin daya kokkoya mata
acikin kwanakin Nan,hannu ya saka a aljihun sa ya debo kudin da baisan ma nawa bane
ya damka mata yace tayi sauri ta iske ummanta da already ta isa bakin gate ta tsaya
Agefe haka tana famar kukan takaici

Yaa mallam kam ko ajikin sa,Koda ya tsare adedeta ce mata yayi karta sake ta biyosa
kota shigo masa gidan sa tare da rufaida

Yace mata ai dama tundacan ya fada musu cewa Duk wacce ta kashe auranta bazai Kara
daukar nauyinta ba,bare ma rufaida data rabashi da albarkan mahaifiyar sa,yace ma
umma ta zaba ko auren ta ko rufaida...

Umma batace mai uffan ba harya gama bambamin sa, ganin har rufaida ta fito tana
tsaye tana jin Duk abunda yake cewa yasata dauke kanta daga kanshi ta shiga kallon
yartan cikin sauke wata nannauyan Ajiyan xuciya batayi wata wata ba ta sakai ta isa
gabanta direct ta rungume ta ajikinta suka tsaya suna ta Kallon sa

Kallon minti biyu ya musu sannan yaja wata arniyar tsaki aransa yana jin tsananin
baqin ciki wato hadiza ta zabi rufaida akansa kenan ko,?Wani tsakin ya dada ja
yanacema mai keken ya kaisa gida
Babu bata lokaci ya tafi ya barsu a wajen a tsaye...

Ko ajikin umma ta jawo hannun yarta suka fara takawa ganin kamar rufaida bazata iya
jure tafiyar ba yasa ta sabata a bayanta har suka isa bakin titi sannan ta sauke
ta,da kyar suka samu abun hawa dake dare ne,rufaida ta Ciro kudin take ta miqawa
ummanta kudin da kawunta ya damka mata wanda a Ido dai zasu iya finn dubu ashirin
sabbin yan dubu dubu,basu tsaya a ko ina ba sai chan anguwar maguzawa inda yakumbo
take,dubu daya ta baiwa mai keken ganin dare yay ya tafi yanata godiya,still ta
Kuma saba yarta abaya suka nufo cikin gidan Kai tsaye wani Lumshe Ido rufaida tayi
abayan uwartan tayi luumui tana sauke numfashi batare da saninta bama har suka iske
Wani daki dake shikadai ne ma a cikin gidan
Suna isa daf bakin kofar ta sauketa a hankli,waje rufaida ta nemi ta zauna ta
jingine kanta da bango Jin yadda zazzabi yake ciccinta ata ciki Sam bata jin dadin
yanayin ta.
Umma hadiza dake tsaye batayi wata wata ba ta shiga buga kofar tanayi tana juyowa
tana lura da rufaida hankalin ta gaba daya yanaga Kan yartan da Dan qarfi take cewa
"Salamu alaikum yakumbo?Dan Allah yakumbo ki taho da sauri ki budemin kofa da ni da
rufaida ce kuma batajin dadi...yakumbo
yakumbo...yakum..
Yakumbo dake tsakar da bacci ta somajin maganan kamar a mafarki can dai ta farka da
bude idanunta a firgice Jin kamar muryan hadixa ne awaje ana kiran sunanta mamaki
ya sata diro kasa Cikin sauri tana famar lalubar dankwaln ta daya salube wajen
bacci Batama iya rufe cinyayyen farin kantan da kyau ba ta iso bakin kofar a
agaggauce harta saka hannu zata bude kofar sai kuma ta soma tunani kode aljanu ne
suka zo mata?inba Hakan ba yo mezai kawo hadiza cikin dare abunda bai taba afkuwa
ba,hakan ya sa ta Kara Jin tsoro da dar dat aranta ta Dan dakata kadan na minti
daya cikin Kara kasa kunnenta waje,Wani irin ciwo cikin rufaida ya hauyi ta riqe
cikin dam cikin sarkafaffen numfashi can da ya murdota ta sake yar Kara tace wayyo
Allah ciki na umma
A hanzarce umma hadiza tayo kanta
Tare da tallabota jikintane ya soma bata Hala yunwa ne yake damun rufaida,sake
kallon kofar tayi da dan karfi ta nude muryanta tace "yakumbo,yakumbo kirufamin
asiri ki bude min kofa Kar yata ta mutu..tun kan ta Kara Furta Wani kalamin sai
butt sukaji dorowar mutum a gaban su kamar wanda aka jefota cikin tsananin razanar
Jin muryan rufaidar datayi harta hankodo kofar tayi waje batare da saninta ba,a
gigice cikin yanayin mamaki ta tsaya akansu tana tafa hannun ta da qarfin shauki
mai cike da mamaki tace
...salawatu sanyi kalau....yau Menake Gani haka?"Menake gani haka hadixa!a Ina kika
samo yarki Rufaida?Sai kuma ta fashe da Wani adadannnen kuka Laluben fuskar
rufaidar ta hauyi Duk dama acikin duhu suke bai hanata kamota jikinta ba,cikin
barkakken kuka mai tafe da rikicewar tsufa da mamaki tace"Rufaida?Allah sarki
rufaida,har Ina kika shigane kika bace mana munta nemanki rufaida hankalin Kowa
saida ya tashi akanki,oh ni yasu na dauka ma an gudu dake ne rufaida
...ashe da rabon kara saka ki a idona,..Inna lillahi wa Inna ilaihi rajiun
Allah yau mun gode maka,ta karashe Hakan cikin kuka sosai,a lokacin rufaidar ma
kuka takeyi sabida ciwon datakeji ajikinta ya fara tsanantawa kanta da cikin ta Duk
sun hadu sunai mata zugi ga Wani uban Nauyin da Zuciyarta yake mata,..lura da
yanayinta yasa suka danne zuciyoyin su daga mararin tausayin ta da sukeji suka
tallafota suka shiga daki da Ita tare,ba su sauke ta a koina sai Kan gadon yakumbo
rufaida ta kwanta a ringingine ta damko cikinta tana Dan murkususu tana sauke
Hawaye
,acikin matikar yanayin damuwa umma hadiza ta juya ta kalle yakumbo tace "yakumbo
cikin ta ne yake mata ciwo ko akwai abunda zata sha taji Dan sauki? Ga dare ya rufa
Duk an kulle shaguna aida sainaje kasuwa in siyo mata magani
..yakumbo bata tsaya Jin ta ba ta juya ta shiga jajjan tsohon ajiyanta na karkashin
gado ta hau binciko mata magani,gaba daya umma hadiza ta kasa samun nitsuwa da
sukuni sai juyowa take tana kallon yarta tanajin inama ta karbe wannan zafin ciwon
da kuncin ta dorawa kanta Koda yarta data huta,can yakumbo ta dago tare da Wani
kullin maganin gargajiya a hannunta tace yi sauri kijika mata Tasha insha Allah
zai mata magani,hannu umma tasa ta karba Amma badon San ranta ba, fita waje tayi ta
debo ruwa a randa kusan rabi dan tsaftaciyar mudansa ta jika maganin sannan ta
miqawa rufaida ta umarceta da sha,a hnkli take hadiyar maganin tana yamutsa
fuskanta warin maganin gaba daya ya hau mata Kai,shanta keda wuya ta rinka kwaxa
musu amai,tamkar hanjinta zata amayar haka taketa aman gaba dayansu saida hanklin
su ya tashi suka yo kanta,sai can aman ya lafa yakumbo ta jawota ta fitar da ita ta
shiga tsaftace ta umma hadiza Kuma ta shiga tattara wajen datayi aman acikin
dakin,zama sukayi a yar dakalin dake waje da dan fitilansu a gefen yakumbo na rike
da rufaidar a jikinta ta rungumeta tsam tana shafa mata bayanta a hankli
Lafewa tayi sosai ajikin yakumbon ta Dora kanta akan kirjinta ta lumshe idanunta
tsam Dan alokacin Babu abunda takeyi sai sauke gajiyayyun Ajiyan xuciya..

Sunfi minti 10 a haka Maganan da yaa malam ya gaya ma umma shiyake dawo mata yana
ta damun zuciyarta
gaba daya saita rasa ita din wacce irin baqar mujiyace duba da yadda sanadiyarta ta
jawo yau uwa da danta sukayi rabuwar Babu dadi,yan uwan juna suka raunana suka gaya
ma juna baqaqen magana,ga mahaifiyata ta jefa kanta a cikin barazanan rasa aurenta
sabida ita..
Ta rasa ita wacce irin halitta ce da bata da albarka Sam,mutane basa samun sauki ko
sassauci atare da ita saidai ayita samun matsala dominta...

Dada runtse idanunta tayi tsammm cikin tsumayin baqincikin kanta datakeji Ita kanta
Kukan daya kufce mata bata San ta Ina ya fito ba
Kawai jitayi yakumbo tana lallashinta da Muryan ta dayake fitowa da mugun tausayi

Itama kukan ta shigayi tana shashhafa fuskarta Koda zata samu ta nitsu Amma Ina
abun yakasa dena cizon Zuciyarta,tana mugun mugun jin zafin abunda suke faruwa
sabida ita,she just can't hold it anymore,it feels as asif she is just a badluck to
anyone's life,a curse to those who loved her,gani take kamar baqin jinintan ne ma
yasa baban ta ya kasa Jin tausayin ta,cikin matsanancin kukan da bata shirya masa
ba tace..Inna lillahi wa Inna ilaihi rajiun, Allah na tuba kayafemin Duk Wani
laifin Dana aikata maka wanda nasani da wanda ban sani ba,Allah ka daidaita
tsakanin yaa malam da mahaifyarshi da Dan uwansa Allah karka bari auren mahaifiyata
ya mutu sanadiyata Allah na tuba kayafeni..sosai take kukan wanda yake fitowa da
dukan qarfinsa daga can kuma kasar xuciyarta dayake mata zugi,jikinta ne ya hau
rawa cikin tashin hankli da kidima ta rasa yadda zata aje kanta taji sanyi, Jin
haka yasa umma barin Duk abunda takeyi ta taho har gabansu ta durkusa a sanyaye
tace "yata rufaida me kike fada ne haka?Wani nakasashen Murmushi mai tafe da
Hawayene ya kufce mata tanayi tana kallon fuskarta tana kuma share mata
hawayen,cikin tsantsar dauriya da jarumtar iya danne ciwo irinta uwa ta cigaba da
lallashinta tana cewa"Haba rufaidata,yar autata Kar ki Kara jefa kanki acikin
damuwa kiyi shiru abunki kinji?nasan na aikata Babban kuskure Dana kasa tsaya maki
akan burikanki,nayu sakaci wajen Kare ki yata,kiyafe ni,nai miki alkwari baxan Kara
maimaita wancan kuskuren danayi ba har Abada.

..dada lumshe ido rufaida tayi ba'a cikin hayyacinta ba ta shiga girgiza kanta
sideways cikin tsananin shehshekar kuka Muryan ta a Sarkafe tace...."Umma Dan Allah
ki koma wajen baba tunda nice kawai bayason Gani,umma mezan cewa Allah innai
sanadiyar mutuwar aurenki?hjy mama ta Sallame shi taci mutunci sa sabida ni wallhy
nasan yana Jin haushi na akan haka,Kuma bazai taba yafemin ba Inna rabashi dake
kema.
Umma kirufamin asiri ki koma wajen sa Koda Wani abu mai kyau zai faru Dani
arayuwata umma rayuwata ta lalace sabida kinbin umarnin sa tun farko..dagaskiyar
baba dayace nice banda gaskiya
Dan Allah karki bari na Kara shiga Wani damuwar a dalilin mutuwar aurenki
..wallah mutuwa zanyi umma, da sauri umma ta rufe mata baki hawayen da bata so ta
sauke su suka shiga bulbulowa da qarfi wani Yuuuu suke zubowa daga cikin kwayar
idanunta tamkar wacce dama ta boye sune awani waje..."yakumbo ta sunkuyar da kanta
kasa bata iya Furta uffan ba tsaban tausayin su,Babu bata lokaci umma ta shiga goge
hawayen ta a Duk sanda ta kallo rufaida agaban ta wani sabuwar Murmushin Jin dadin
hakan zaka Gani yana haskata
Sanda ta Dan nitsu sannan a hankli ta juyo ta kalleta tace
"Rufaida ki kara hakuri kinji?".insha Allahu zaki cinye jarabawar rayuwar
ki,nikaina
Nasan abunda kike tunani,Amma nakasa iya Jin shauqin aikata komi sabida nayi
kewarki yata,ayau bana da wata bukata face inga na kula da ke, inaso matukar so in
kasance a kusa dake har washe garin gobe,Kuma Koda banason komawa ga mahaifinki ni
mai iya aikata Hakan ne saboda ke yata.,kisani
Duk Wani abunda zaisaki farinciki ko Aina yake zanje in Nemo miki shi
,Amma yanzu Ina rokonki da ki kwantar da hanklinki kinji?zanso ace kinci abinci
kinyi bacci ki dan huta"..ta shiga shafo kanta cikin yanayina tausayawa tace tun da
kika dawo baki ko huta bafa rufaida?..
Karki damu kanki ni nasan menakeyi Kuma insha Allah bazan sake yin kuskuren jefa
rayuwarki acikin wata damuwa ba.

Da Hakan suka dinke maganan rufaida taji Dan sauki sauki aranta dake ma maganin da
yakumbon ta bata asalin mai kyaune sai tuni taji dama Dama saidai bata iya cin komi
ba har bacci mai mugun Nauyi da gajiya ya dauketa.

Rungume a kirjin mahaifiyarta take baccin Inda umma hadiza ta kasa runtsawa Sam ita
kadai sai juye juye take tsabagen tunanin dayake yawo a kwakwalnta

Ko kadan bata so ace rufaida ta nemi alfarman ta koma wa yaa malam ba,Dan aranta
tagama qudirawa akan zata tsaya ma rayuwar yarta ne komin rintsi komin wuya,saidai
fa alkwari ta dauka nacewa Duk abunda rufaida take so shizatai mata musamman in ya
shafe farinciki da samun nitsuwarta to koyaya yake tasa aranta kawai shi zatayi..

Can kusan asubahi yakumbo ta farka still taganta azaune ta rafka Wani uban tagumin
ta Kure jikon bango da idanu,a lokacin harta Dan shimfede rufaida akan cinyarta
tana Kuma lura da Duk Wani saukar numfashinra sai aikin shafo kanta takeyi tana
sauke Ajiyan zuciya mai Nauyi wanda tamkar shekaru dari tayi bata kalle yartan ba.
Dan lumshe ido yakumbo tayi ta Kuma budewa Dan gaba daya tausayi hadiza take bata
duba da yadda ta nitse cikin zurfin tunani aganin ta baidace ta kyale ta tana Tara
ciwo da takaicin da namiji acikin zuciyarta ba Hakan yasa ta daure ta fincike Dik
wani baccin dake cikin idanunta ta miqe ta zauna ta shiga yi mata nasiha masu shiga
jiki tana tambayarta labarin yadda sukayi suka samo yarta rufaida?..Duk bazuwar
labarin kama yaa malama da akayi yakumbo bata sani ba dake talauci yariga yay mata
yawa Kullum yawon jeji take tana neman abinci da abunda zata Dan sayar ta rufa
makanta asiri.

Babu Wani boye boye umma hadiza ta zage ta shiga zayyana ma yakumbo Duk abunda ya
afku da rufaida da asalin abunda suke ciki ayanzu da mijinta dayace saidai ta zaba
tsakanin auren ta da rufaida,wanda za'a iya cewa ko kukan datayi a farko baikai
wanda takeyi ayanzu ba sabida sosai abun ya shigeta ya raunana mata ruhi, zuciya,
da gangan jiki tanajin zafin abun aranta matuka bana wasa ba.

Ita kanta tasan dan dauriyar datake yi tana tsayuwa da kafafunta ayau Duk sabida
rufaidarta ne,Dan ayanzu Sam bata da bukatar Kara mata Wani damuwa

Jikin yakumbo sosai yayi sanyi Dan taci kuka ta gode ma Allah har sanda muryanta ya
dauke gaba daya, duk dama aranta taji matukar dadin irin hukuncin da Hajiya mama ta
yanke akansu,saidai sabanin ita hajya mama datake ganin kamar lefin umma ne data
kasa tsaya ma yayanta,ita kuwa yakumbo Gani take komi lefinta ne.

Aganinta Da can bata nemi maganin jeji awajen bukar ba da babu abunda zaisa ta
bashi yar rikon ta hadiza bare har irin wannan mummunan abu ya afku.....surayyahms

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 24

Bangaren yaa malam kuwa ana sauke shi a kofar gidan sa baiyi wata wata ba ya nufi
cikin gidansan ayanayin bacin rai da tsananin fushi wanda tsaban munin sa aransa
yasa hatta kwayar idanunsa sanda suka sauya kala sukayi jaajaxur kamar anhura
garwashin wuta,tafiya yakeyi gaf gaf gaf kamar wani Doki,yana haki yana huci yana
kuma sauri tamkar wanda zai kifu akasa ya ci da bakin sa haka yake jefa kafafun
sa,idon sa a rufe take,bai biya dakinsa ba ya wuce direct zauren rubuce rubucen sa
na lakanin qur'ani daya sabayi,yana hankade kofar zauren ya fada karkashin gado ya
soma fidda wasu Alluna,ruwan tawada na musammn da Wani jimmamen buzu..

Kara lekawa karkashin gadon yayi ya fidda wani abu a lullube da farin kyalle Duk
kura da datti ya hau kanta,baidamu ba ya shiga kakkabewa sanda kuran ya ragu sannan
ya ajiyeta agabansa,cike da nitsuwa ya yaye kyallen,wata yar madaidaiciyar akwatin
gongoro ne ta bayyana agaban sa wanda aka rufe ta kirif da makullin tokos silver
colour,key dinta ya dauko ya budeta atake Daga Nan Bai bata lokaci ba ya shiga
barbaje abubuwan dake ciki Wani irin qur'ani ne wanda yake brownish_red in
colour,anjerasu a falle falle daga Ganin sa kasan jimammen ajiyane wanda bada
fasalin hafs akayi rubutun sa ba,an zayyana ayoyin ne da asalin fasalin rubutun
warash,Asalin irin rubutun nan na ta da can can wayanda suka matikar kwarewa..

Daukar qur'anin yayi ya ajeshi a gefe sannan ya Kara jefa hannun sa cikin akwatin
yana lalube Jim kadan ya fidda Wani sihirtaccen turare,turaren baida wani yawa Dan
kwata kwata bazaifi yayi cikin kwalban fiya fiya ba,budewar sa keda wuya Wani
azaban qamshi mai ratsa jini da jijiya ruhi da kwakwalwa ta mamaye wajen hartana
neman bugar dashi,a kusa da qur'anin ya ajiye turaren ya Kara lalubar akwatin ya
fito da Wani ferarren alkalami mai Dan uban kaifi da tsini,gefe yay dasu duka
sannan ya rufe akwatin.

Acikin allunan daya fitar yasaka hannu ya dauki na karfen cikinsu wanda yake tamkar
takobi,sau daya ma ya taba amfani da Ita arayuwarsa tsaban qarfin sirrinta da
muhibbanta a idanun sa, itakanta tawadar ma saida ya zaba daga nan bai bata lokaci
ba ya hadata da ruwan Wani magani ya Kuma jefa wancan alkalamin aciki Nan danan ta
jike aciki sosai

Miqewa yay ya nufi can sashensa ya bude kofar dakinsa ya shiga ya dauko kwarya da
sauran abubuwan bukata kamar ruwa da buta da wasu lakani wanda bansan su ba...
Bai dawo zauren ba sanda ya shiga bayi ya doro sabuwar alwala yanayi yana wasu irin
maganganu tamkar zararre da alaman har yanzu wutar dake cin zuciyarsa bata matso
kusa da mutuwa ba

Shigarsa zauren keda wuya ya shimfida wata farar buzu ya haukai ya zaune kafafunsa
a dungulme,sann ya dauki qur'anin ya shiga bubbudewa daidai Inda yakeso ya jera su
falle falle, shafukan da zasuyi mai amfani kaf ya ajiyesu agaban sa
Zaman dirshan yay akan buzun Nan tare da nade hannun garensa yana wasu irin tofin
da bansan kansu ba daga Nan Bai kara bata lokaci ba ya dau allon karfen nan da
tawadar ya dorata akan cinyarsa ya hau rubuce rubuce Wanda Ako Wani iyakar rubutun
dayakeyi saiya shaka dafin tawadar ta numfashinsa wanda yake tayashi jefa sirrin
lakanin sa aciki,yanayi yanai ma wasu ayoyin wasali wasu kuma baya saka musu
wasali,wasu yakan daure wasu yakan jaaa,ahakn sanda yaci kusan awa hudu yana abu
daya.

Kafin ya gama Gabadaya jikin sa yayi tsami ga gajiya ga azaban yunwa ga tsananin
fushi da bacin rai daya wuni da shi saidai dukkan wayannan basu hanasa aikata komi
ba...

Ana daf za'a kira fajr ya miqe cikin sauri ya Kara komawa bayan gidan sa alwala ya
Dora sann ya dawo,rubutun dayayi a allon ya shiga wankewa yana tsilalo ruwan a Dan
madaidaicin kwarya,kusan cika kwaryan yay da ruwan rubutu sannan ya ajiyeta Agefe
ya nade buzun sa tsaf ya dauko dayan jimammen buxun mai brownish red colour ya
shimfida ta ya haura Kai ya tsaya a tsaye kyam kamar tsohon soja tare da kwaryan a
hannun sa,daf setin bakin sa ya kawo kwaryan tamkar wanda yake shirin tofa
Bismillah sai ya shaisha,,lumshe idanunsa yay ya shiga ambatar wasu irin tawaludun
sumbatun karatu wanda ba agane komi sai sunan zaidu daya ke tofawa harda numfashin
sa acikin kwarya....

Yana gama tofen tofen sa ya shanye rabin ruwan,sauran ya ajiye acan waje daf setin
inda hasken rana zai billo ya dau turaren Nan ya zuba kadan aciki yabarsa
awajen,komawa dakin yay ya tattara komi nasa ya maidasu one by one wajen ajiyarsu
tamkar da ba ama taba su ba.

Lokacin daya fito ana famar kiraye kirayen sallahn fajr wasu masallatan harma sun
shiga Dan haka yay sauri shima ya fita yaje ya kira nashi sallah yana mai jan
almajiransa, daga nan bayan sun kammala suka bingire da bitan karatu.

Kowa sai mamakin


Ganin yaa malam yakeyi,cos last Thy know was polisawa sunzo sun daukesa sun tafi
dashi Amma Daga Nan ba a Kara Jin sauran zancen ba..

Wato tsabar yadda axaban gulma da makirci da mugun iya saka ido yayi danko yayi
kuma katutu a xuciyoyin Yan anguwar acikin Yan kwanakin Nan har comitee suka hada
akaje har Gaban dpo domin aji Kan labari saidai basuci nasara ba..

All this while Babu abunda ake yayin gulman sa a anguwar face matsalar gidan yaa
malam wanda tun daga auren rufaida basu gane kan komi ba.

Tun ranar da aka kama yaa malam aketa zirya a kofar gidan sun babba da yaro tsoho
da tsofuwa,ahaka ma banda makwafta da Yan nesa wayanda sukayi degree a gulma,Kai
hatta matar mai anguwar su saida tayi sawu goma shabbiyar a kofar gidan yaa malam
Wai Koda ma zataci Karo da umma hadiza taji Kan labari.

Karshenta Acikin duhu suka zauna kowa da yanayin harsashen sa Duk dama dayawan su
cewa sukayi yaci kudin sata ne dama ansan sa handamamme mayen kudi,wasu Sukace
sayar da yarsa rufaida yayi
Abun ya juya masu

Acikin anguwar kaf aka rasa samun wanda zai masa kyakywan zato shiyasa ayanzu da
suka gansa kyam kyam yanai ma almajiransa karatu tamkar wanda Babu abunda ya faru
dashi abun sai ya matukar Kara basu mamaki da tsoro.

Babu bata lokaci maganan dawowar sa ya fara karade kunnen mutanen anguwa,saidai
komin gulman mutum zaka samu yana matukar Jin shakkar yaa malam danshi mutum ne mai
tsananin son girma da daukaka bayason Wani ya dedeta kansa dashi ko yayi abota..

Ya dade yana kallon sa a matsayin Wani katon shehin malami mai kima da tsananin
daraja Dan haka alamarin rayuwarsa baya sarara ma kowa.

Duk zumudin Yan anguwar haka suka binne zuciyoyin su Suna jiran karfe 7.30 na safe
yay by then ansan ya Sallame almajiran sa

Bangaren su yaa sheik kuwa acikin su babu wanda ya kara samun wani nutsuwa acikin
wannan daren,iya bakin kokarin sa yayi dan yaga ya sassaita hjy mama Amma haka
takijin shi, takima ta bude masa kofa, haka tayi fafur ta hanasa tunkarar ta da
wata magana data shafi yaa malam da su rufaida,while acikin ranta gaba daya
hanklinta da tunaninta yana kan jikarta rufaida ne,Wani bin sai taga kamar batayi
ma rufaida adalci ba data korata gida saidai tasan in batayi Hakan ba karshenta
komi zaizo ya rikice musu ne daga karshe ..

Akan bakarta ta kwana Dan kokadan axuciyarta batajin zata ita sauya ra'ayin ta
akansu,zaka kasha mamakin yadda ta raya daren tana Kai ma Allah kukan ta akan
yayanta da ahalinta kamar ba tsofuwa ba...

Shikuwa Yaa sheik da taimakon Matarsa yadan samu nitsuwa don tunda ya rabu da hjy
maman yakirata sukayi magana kusan rabam daren sukayi tare tana famar kwantar mai
hankli da kalamanta masu taushi da tsananin sanyaya zuciya..

Sanadiyar haka yasa bai Wani samu isashen barci ba haka dai ya farka da safe Duk
gabobinsa agajiye,ga kansa daketa masa Wani irin azaban ciwo Wanda tun acikin daren
ya somajin sa saidai bai dauka zaiyi tsananin da zaina jinshi har yanzu ba..

Kusan da kyar yake iya daga Kan tsaban ciwon dayake masa,he tot he is just
stressed,Dan haka kafin yay wanka sanda yaje sasshen motsa jiki Duk da haka baidena
Jin komi ba saima jiri jiri dayake kokarin nakasa masa gabobin jiki Wani irin Dan
uban kyuiwa da kasala ya rinka ji aransa abu kadan saiyaji ya gaji yananemam wajen
lafewa abunda Sam bai saba dashi ba kenan arayuwar sa,Dan tabbas yasan kasala daga
shedan take kuma arayuwarsa baya bukatar abunda zai danganta yanayin sa da shedan
Dan haka ya ficceke kansa daga yanayin dayakejin ya fada bathrum ya doro wanka tare
da alwala,...

Abu kamar wasa haka ya rinka bata lokacin sa a batrum abanza da wofi kwata kwata
baisan saibin meyakeyi ba Kan ya hankara kawai ji yay anata sallan fajr a
masallatai banda shi da sauri ya zura jallabiyar sa ya fita a gurguje, da kyar yau
ya samu raka'ar farko..

A bangaren su rufaida kuwa tun da umma hadiza ta kammala ba ykmbo labari take cikin
yanayn sanyin jiki da jimami sai can dai data samu yar nitsuwa sann ta sata agaba
ta rinka yi mata nasiha akan yanayin rayuwa....

Sosai umma hadiza ta zubda hawaye anan gaban, Saidai wannan karon zafin kukan ta ba
akan matsalar rayuwarta Dana yarta bane kawai,tsantsar tausayin yakumbo ne yake
neman ya nakasa mata zuciya.
Tun tasowarta bata San kowa a rayuwarta ba sai yakumbon datace mata tsintar ta tayi
a bola acan Wani gari,Kuma tun a lokacin yakumbo bata fiye bude mata labari akan
komi ba,takan dai gaya mata gaskiya game da abunda ya shafi rayuwa,saidai gaskiyar
dayau ta bude mata yaso yay ma zuciyarta illa da Nauyi Dan saiyau take ganin
matukar takaici da tsansar halin damuwar da zuciyar yakumbo yakeciki akan
rayuwarta,Wanda tuni ta laka makanta lefin duk wani digon wahalar da take sha
danata rayuwan..

Yakumbo bata taba nuna ma umma cewa aranta tana matukar nadamar ganin irin wahalar
datake sha a hannun yaa malam ba,yawanci ma saidai tayi bambami ta zageshi,Amma yau
saita tsinci kanta cikin bayyana irin tsanar datakeyi masa,babu abunda ta boye ma
umma hadiza game da Hakan Wanda yasa umma matukar Jin tausayin yakumbo a xuciyarta
bana wasa ba..
Wani irin So,so irinna uwa shi ta bayyana ma umma hadiza a fili,sann ta nemi
yafiyarta tana kuka mai ban tausayi,Wanda sanin cewa rufaida zata iya farkawa a ko
Wani lokaci ne kadai yasa suka dakata suka Dan samu nitsuwa da kokrin neman
kyakkwar mafita agaresu...
Amana umma tabar yarta rufaida a hannun yakumbo domin ta samu kulawa da kwanciyar
hankli, ita Hakan ma a fiye mata,rufaida ta zauna anan din sabanin anguwar su data
San dolene ayita cakubarsu da gulmace gulmace, Sallahn asubahi sukayi,batare da
tsayawa bata lokaci ba ta shiga saka himman komawa dakin Mijinta Wanda har acikin
ranta bata son yin hakan,Amma aynzu jitake zata iya aikata komi saboda samun
kwanciyar hanklin yarta rufaida..

Sosai yakumbo ta Kara karfafa mata zuciya da nasihohi masu shiga jiki tace mata
Allah yana kallon hakurin su kuma shikadai ne Kawai zai iya sassauta musu a lamarin
su,tare da mata alkwarin Zata iya bakin kokarinta akan xancen kulawa da lpyar
rufaida.

Acikin Kudin da yaa sheik ya basu ta Zara kusan dubu goma shabiyar ta danka ma
yakumbo da cewar zata tafi da sauran duk abunda ake ciki zasuji shi ta sako...
Har bakin gadon ta isa ta zauna kusa da yarta data dunkule jikinta waje guda tana
Kan bacci,ta dade awajen batare da ta aikata komi ba..
Wani irin kallon ta kawai takeyi da wannan shaukin azaban Nauyi da karayar xuciyar
dayake sokiin ta har kashin bayanta
Wanda ya sata soma sauke wasu maraitattun hawaye masu tahowa da turirin dumbin
Nauyi da kalaman data binne acikin zuciyarta,gyara mata kwanciyar kawai tayi tare
da shafo gefen fuskarta a hankli ta rankwarfo ta sumbace goshinta sannan ta sauke
Ajiyan zuciya tayi Sallama da yakumbo ta dau mayafinta ta nufi gida....

Isarta gidan keda wuya ta hange daidaikun almajirai a kofar zaure da alaman har
angama karatun safiya,dauke kanta tayi cikin sauri batare da saurarar kowa ba ta
shiga cikin gida,it was around 6:59am waje baima gama washewa da maraicen safiya na
Dan haka duk Wani motsi da magana da akkeyi a gidan zaka iya jiyoshi....

Tsayuwar cak umma hadiza tayi Jin sautin sa dayaki yaki karewa,tabbas muryan yaa
malam takeji kamar yana muzahara,Dan da Wani irin zuciya da karfi yake dukan kirjin
sa yana kwada kansa da kwaryan,
atake jikinta ya hau rawa ta somajin tsananin bugun zuciya duk dama nawai fahimtar
Abunda yake faruwa tayi ba,umarnin zuciyarta kawai tabi ta wuce sashen yaa malam
din,cikin balain sauri take tafiyarta tamkar wanda ake kiranta da gaske,bata koyi
Sallama ba sai gata a tsakar filin sashen Inda idanunta suka ci Karo da yaa malam
a tube tumbir haihuwar uwarsa yana faman tsinewa rayuwar Dan uwansa zaidu yana cewa
"zaidu bazai taba mutuwa ba har saiyayi jahilci ya toxarta mahaifiyar sa,duniya sai
sun zagesa sun kirasa azzalumi,uwa uba sai hjy mama ta tsine ma zaidu da bakinta
saita masa korar kare...idanun sa gaba daya ya rufe sai fadan Hakan yakeyi da
tsananin axaban zakuwa da mugunta
Yana fada yana tofawa harda numfashin nishin sa acikin kwaryan,wanda ruwan already
ya riga ya gamutsu da turaren ya dawo Wani irin kalar bakiii
Tamkar duhun dare haka ruwan rubutun nan ya dawo..

Kusan a daskare umma hadiza take tahowa kusa dashi Dan da alamn yayi nisa baima ji
shigowartan ba..

Kallon sa da jinsa kawai takeyi sakaka tamkar wata tababbiyar mahaukaciya wanda ta
rasa hanklinta,tsoro da mamaki ya riga ya dabaibayeta..

Yana ta tofe tsinuwar acikin kwaryan da alamn xai binne kwaryan ne da maganin a
kasa a tsakar gidan Dan saida data matso take ganin ramin daya tuna da yar fatanya
agaban sa,Cikin razana da dimauta da karfin balain ta finceko kanta daga kafewar
datayi,Wani irin kururuwar axaba mai ratsa dodon kunne da dasa tsoro a zuciyar duk
Wani mai sauraro shiya kufce mata,ta tuma a kasa ta wafto da uban gudu tayi kansa
ba acikin hayyacin ta ba,ta bangaje kwaryan ya kifu akasa ta daka tsalle akai sanda
ta farfasa shi kashi biyu,da ihu da tsawa da Firgita da gigita tace "malam?malam?
kasan mekakeyi kuwa?Inna lillahi wa Inna ilaihi rajiun..
Malam kaji tsoron Allah,malam kasan zaka mutu kaje ka gamu da Allah
wa rayuwar Dan uwanka zakayi wa muqun Kulli?
Me yaya zaidu ya taba maka arayuwa?kafada min meya tsare maka?ko yaa zaidu ba Dan
uwanka bane baicanci ka masa wannan Abun ba...kasani Allah zai iya tozarta ka kafin
ka tozarta shi.. wa iya zubillah malam Allah ya kubutar damu,wayyyoo Allah
na ,wayyo Allah na shigga uku wayyo Allah sai rigib ta fado kasa ta sulale a mugun
dimauce tana birgima tana kururuwa tanata maganganu tana rabza uban kuka.

Yaa malam bai iyayin ko motsi na Dan shima A mugun razane yake,tunda ya bude
idanun sa da suka firfito waje sukayi ja yana kallon ta bai motsa ba,a firgice ta
damko kafafun sa tana ta tambayar sa me dam uwan sa yayi masa a duniya dazai saka
masa da wannnan baqar muguntar? kururwan datayi ya isa ya sanar dakai takai
koluluwar halin dimauta da rikita Dan sosai yaa malam ya bata mamaki yakuma kure
mata tunani
Ganin ta rikita tana gagggaya masa maganganu masu tsananin nauyi da raunana zuciya
yasa shima ya kakalo dauriya ma xuciyarsa ya soma zaginta yana daka mata tsawa yana
cewa "itama bai barta ba,acewar sa yana gamawa da rayuwar zaidu zai komo Kan
nata,saiya toxarta su ya muzantu su,suji zafin abunda yaji da suka saka
mahaifiyarsa ta Sallame sa...ya rinka zaginta yana dirin masifa akan zubar mai
maganin datayo wanda tabbas yaji matikar baqin cikin faruwar Hakan,Dan Koda ya sake
Wani baizai to tasiri ba,Dan a shekara sau daya ake amfani da turaren tsabar karfin
sirrinsa,kenan Babu halin ya kara daukar mataki cikin gaggawa dole saiya jira Wani
shekarar ta zago,ji yake tamkar ya shake hadiza yakaita har lahira,a xuciye yake
kallonta yana huci umma bata fasa ba tana ta jefo masa nannauyan kalamai wanda
komin bushewar zuciyarsa sanda suka tsagashi suka shiga sunai masa zugi da
ciwo,...karshen ta zama tayi dirshan akasa agaban sa tsabar ranta ya baci dan
abunda take gudun shiya soma afkuwa dasu..
Ta soma fidda abubuwan dake zuciyarta game dashi,Tana bayyana masa cewa ta tsane
zaman gidan sa tace masa saboda kwanciyar hankli da martaban rayuwan yayanta kawai
take zama dashi bawai dan ya isa ba .
Tace ta gwammaci tayi karuwanci ta biyashi kudin bashin maganin dayake bin yakumbo
akan zaman auren sa..
Ta rinka kuka da zuciyarta tana cewa tana nadama da baqin cikin kasancewar sa uba
ga yayanta,tsantsar tsanan datakemai kawai take bayyana masa a furucin ta wanda
Hakan ya dame xuciyarsa matika domin kuwa bazai taba iya rabuwa da hadiza ba,Dan
kaf cikin matayen daya aura Babu wacce ta taba shiga ransa ta Sami matsiguni da
daraja inba hadiza ba,aransa yana matukar kaunar hadixa,yana matukar matukar sonta
irin sonda baima San ko so bane ko tabin hankli bane,shidai yasan ko mutuwa hadiza
zatayi da tsanar sa saidai ta mutu a dakinsa Amma bazai taba iya rabuwa da hadiza
arayuwarsa ba.

Shiyasa ma ayanzun dayake sauraran munana kalaman tsana datake fetsa masa aransa ya
shiga jn kamar wuta ake watso waa gangan jikin sa ana qona sa.

Umma hadixa kuwa ba a ma cikin hayyacinta take ba sai magnganu kawai take yi
Tana ce masa gata ta dawo masa saiya kasheta,ya rabata da yayan ta,ya rabata da
rufaida alokacin datake bukatar ta matuka
Tace malam ka cuci
Rufaida kamata auren dole ka Dora mata qaddarar kashe mijinta
Ka muzanta rayuwar ta
...malam tsakanina da Kai har mutuwa bazan yafe ba...
Allah ya isa min Allah saiya sakawa rufaida da sauran yayana...

Wani irin damko ta yay ya shakure mata wuya ya shiga dukanta yana kwallo da Ita har
suka shiga daki yabi ya jefata akan gadonsa ya kulle kofar dakin da makulli..

Daga kofar gidan kuwa Yan gulma ne makil wayanda suka jiyo kururuwan ummma hadiza
maza da mata sunkai su goma Duk an kasa kunne anajin abubuwan da suke fada...

Kan kiftawa da bisimilla har labari y karade anguwar kaf sanda akaji labarin cewa
Rufaida yar gidan yaa malam
Ta kashe mijinta...
Wani irin hargitasen gurmi mai tada fence aka bude lungu da sako hirar da aka
sunkuya yi kenan,saidai rufin asiri irinna ubangiji yasa iya maganan kisan kawai
suketa riritawa ba'aje ga sauran abubuwan da sukajin ba,Dan aganinsu mace ta kashe
mijinta ai bakarmin al'amari bane...

A safiyar ranar haka yaa malam ya sauke muguwar azabar jarabar sa datake ciccin sa
ajikin umma,ya mata kaca kaca,ya shiga lungu da sako ajikinta yana mai huce haushin
tsnar datace tanai masa,bbu gajiyawa sanda ya sauke Duk wata niyyarsa wanda tamkar
yau ya soma tarawar aure da Ita,sosai yaci yaji dadi bai sauka akanta ba sanda yaga
bata Wani kwakkwarn motsi,yana rikitowa kasa ya saka hannu ya jawo katon garen sa
ya saba ya rufe tsaraicin sa yay dayan sashen da uban sauri Jin Wani azaban son
hadiza dayake rikita masa tunani da zuciya

Duk da haka ma aransa cewa yake saiya ci uban hadiza saiya sata nadamar rainasa
datayi yau..
Saiya raunana mata xuciya...

Da wannan rudaddiyar yanayin ya shiga bayi ya doro wanka,ya dade yana wankar saboda
Wani sabuwar nitsuwar dayake dirar masa yanajin nitsuwa,tabbas hadixa mace ce Dan
kuwa bai tabajin akwai macen dazatayi masa dadin da hadiza take masa ba har Abada
Babu wacce take da baiwa irinta hadiza Dan ita ta musamman ce a duniyan mataye..

Yana kammala wankan sa bai jira uban kowa ba ya koma sashen Inda ya sameta har
yanzu akwance cikin tsaraici tanata kuka,kallo daya ya mata ya dauke kansa da zafin
hakan aransa Amma saiya basar ya cigaba da abunda yakeyi yana kammala shiryawa ya
saka Kai yana Jan mata tsaki yayi fitarsa waje..

Umma dake Jin kamar ta hadiye ranta ta mutu haka ta daddage ta koma sashen ta ta
nemi ruwan zafi ta shiga ciki,kafun kace Wani zagowar rabin sa'a harta soma jin
daidai ajikinta,cike da dauriya da jarumta irinna mata ta warware cikin tunanin
matakin da zata dauka arayuwarta Nan gaba...

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 25

Daga ta bangaren su yaa sheik kuwa tunda ya idar da sallan fajr daga masallaci sai
bai dawo cikin gidan ba ya tsaya a masjid din yanata karatun qur'ani wanda Duk da
kasala da kwiuwa dayake neman shigarsa ya hanasa komi bai hanasa cigaba ba da
aiwatar da karatun sa ba..

Sanda yay karatun sosai sannan yadan somajin dama dama Duk dama still kanshin bai
dena masa nauyi sosai,anan ma baiyi kuskuren komawa cikin gidansan ba,jikin shi
yanata basa cewa in har ya shiga ciki to tabbas kwanciya kawai zaiyi,da jallabiyar
sa ajikin sa ya wuce direct sashen mahaifiyar sa..

Da kyakkwan sautin Sallamar sa mai cike da nutsuwa da Kamala ya kutso kansa ciki
yanamai kalamshe idanuwan sa da mamakin abunda ya tarar da Ita tanayi..
Dan Murmushin gefen baki ya saki yana mai kada kansa wato haryau hjy bazata dena
basa mamaki ba

Ita kuwa tunda ta daga Ido ta kalle sa bata kara kallon ko ina ba ta cigaba da
abunda takeyi har ya karaso daf da Ita ya rusuna"..kin tashi lpya mama?..lpya kalau
Alhamdullhi tace tana sauke wata nannauyan Ajiyan xuciya fuskarta tamkar Babu
abunda yake damunta,Allon rubutun ta data gama wankewa ta daga tayi dashi can gefe
ta jinginashi da kujera,tawadar da qur'aninta Duk ta Kau da su,u can tell dat ruwan
rubutun ne acikin kwanon shan dake gabanta komai zatayi dashi oho yaa sheik dai
binta da Ido yakeyi
Tana Dan tofe tofen ta,Yasan yanxu haka yana tsoma mata baki acikin lamarin xatace
masa yay mata shiru Dan baisan komi ba,a Kullum acikin alfahari take da ahalinta,da
kuma gidan da ta fito a matsayinta na yar gidan malamai,jikar malamai wanda kusan
kaf zuriar mahaifinta da mahaifyarta malamai ne dan haka Babu Wani abun da bata
iya ko ta sani gameda da malanta ba,duba da Ita kanta malamin zaure ta soma aura
wanda zamanta a gidanshi kawao ya sata iya abubuwa Kuma tasan ta bambace gaskiya
tsakanin malamai masuyi tsakanin su da Allah da masu saka son zuciya da asiri..
Shiyasa ma take ganin kamar a duniya babu wanda zai kaita sanin halin danta bukar
dan kowa kwatankwacin halayyar sa kadan ne Babu acikin na mahaifinsa marigayi malam
Amadu,.

Shiyasa tunda ya fita jiya cikin fushi ita sam hanklinta bai kwanta akansa ba,so
bayan ta idda sallolintane ta fidda tsohon ajiya itama tayi yen rubuce rubucen ta
da niyyar zata sha ta bawa danta zaidu yasha yauko yaki Allah saiya shi Dan yaa
sheik bai yadda da irin abunsu na malantan Nan ba shidai yafi gane asibiti ko
addua,Sam Sam baicika son shan Wani ruwan rubutu....

Bayan gaisawar su take cemai yakamata shima ya wuce can abuja yaga ya ake ciki dasu
hajya goggo Kar suce ta ajiyeshi akan damuwar jikokinta,Murmushi kawai yay yace
insha Allah zai je din,saita kafesa da Ido ganin yadda yake magana yana Dan yatsana
fuska alamn kanshin har yanzu nadan damun sa yace mama ke yaushe kenan zaki taho?na
dauka tare zamu wuce dake..
Tana lura dashi sosai tacce Ina zaidu,ai ku tafi can kawai inkaga nabar garin nan
to komi ya daidata a rayuwar rufaida ne,Dan wayancan kam ban sansu ba..ji jikata ce
damuwata...koya ma suke ciki oho?..tsaki taja cikin mita,tace awo ace mutum tsabar
ya kashe xuciyarsa bazaima iya siyar Dan waya a hannun sa ana kiransa anajin abunda
ke tafiya ba,zaidu ko kataba ganin hannun hadiza da wayar salula?nide ban taba Gani
ba..
Kuma Duk wannan laifintane"abar bukar da jahilci amma ai shi ba matsiyaci bane..

Yaa sheik yace mama kamar tana da waya fa,cikin yar masifa ta juyo tace To daman
kana sane kabarni inata kumfar baki,wayarta ta rarumo ta Mika masa tana miqewa
sakamin lambarta anan,bai mata musu ba ya amsa lalubar aljihun jallabiyar sa yayi
Jin ashe baifito da wayar bama yy fitar sauri gudun kar ya rasa salla atke ya maido
mata wayar yanacewa mamma ki bari in nafito zan kawo miki kamar banfito da wayar
ba,karban wayar tayi tana mita
O o nikam ma mairuwana da hadiza da ake min rowar lambarta
,badon jitakata rufaida bama Ina ruwana da wata hadiza,"..jingina Kai da yaa sheik
yay a raunane yasata katse maganan cikin sauri tabishi da Ido Sam Sam bata fahimce
yanayin sa bafa,sai tayi shiruuuu"can dai tace Kai zaidu?Wai meye haka kake narke
min kamar Mai sabon ciki,ince dai ba sabon matsalar bukar ka dauko zaka yafamun ba?
Zaidu kafa kiyayeni
Kadauka ban fahimce ka bane
Anya zaidu kama runtsa jiya kuwa?
Wai Wai to ya naga idanunka sunyi Wani ciki ciki?
Ka dauko damuwar banza ka dorawa zuciyar ka..to kaima
Saika kashe kanka tunda bajina kakeyi ba,da sauri cikin dauriya yace a'a mama
wallhy ba haka bane..
Tunda kince bakison maganan yaa bukar insha Allah bazan Kara kawo miki ba,ni
damuwata rufaida ce,Wai naga ba lpya take dashi ba shine Nace toh ya za'ayi da Ita
kenan?cike da yar hatsala Tace ohon musu,"..nide na hadata da uwarta,Kun dauka ko
bansan abunda nakeyi bane?

Nayi Hakan ne Dan naga ko hadiza tana da sauran hankli,


Ni nana na haifi bukar,dukkan ku bazaku iya gayamin abunda bukar zai iya
aikatawa,wato shi jahilin mutum yafi kowa gudun abun da zai rage masa kimarsa a
idon mutane nasan bukar bazai taba yarda hadiza ta shiga masa gidansa tare da
rufaida ba..

Nikuma burina kenan,nayi Hakan ne sabida hadiza ta shiga hanklinta ta zabi yarta
rufaida ta rabu da bukar,zaidu Ina matukar tausaywa rayuwar yarnan hadiza,gashi
bata da wani gata,banda azaba Babu abunda bukar yake gana mata a tarayyarsu,ita
tsohuwar nata ma Duk talauci da ciwo ya nakasa ta bamai iya karban ma hadiza
yancinta sai yarta rufaida..

Nayi musu Koran Kare ne sabida ta zuciya ta rabu dashi nahar abada itama ai tacanci
taje ta kula da kanta....
Zaman gidansa zaman aljanna ne?
Inhar tayimin haka Nan ne zan iya kulawa da jikata rufaida acikin sauki batare da
nama hadu da jarabar bukar ba..
Wallhy saida yaji anayi Wai kunu a Wani gida,Nan gaba in hadixa ta samu miji tayi
aure nadan bazata hanani dauko rufaida gabana ba..yarinyar Nan tazo ta huta,dudu
shekatun rufaidar nawa ne? Baifi acemin sha shidda ba fa,shukra anan saida aka
haifeta kafin aka haife rufaida,kaga ai da sauranta,Duk karatun datake so inta dawo
gabana saitayi shi,kamun ta Kara girma kadan sai in aurar da ita,insha Allah saina
bawa bukar mamaki sai yayi nadamar abunda ya aikata min,...
Ajiyar xuciya Yaaa sheik dake kallo bakinta tuntuni ya sauke yace "Allah ya rufa
asiri,Amma mama banso ace kinyi sanadiyar kashe auren yaa bukar ba,aure fa sunnan
ma'aikin mu ne SAW,wanda a ranar karshe shida kansa zai kasance acikin alfahari da
mu,bance shawarwarin ki basuyi kyau ba Amma nide Sam banji dadi daya jawo mutuwar
aure ba,..
Mama kituna fa shaidan yakanyi matukar farinciki akan haka,nasan dai hadiz batajin
dadin aurenta Amma ai qaddarar ta kenan,wanda inhar ta riqesa da Imani Sai kiga
Allah ya dau mata mataki akansa dakansa..
Nide bazanso ace kece sanadiyar rasa auren hadiza ba.
Hjy mama dake harararsa tace eh ai dama nasan Hakan zakace shiyasa ma tun jiya nayi
burus da qudiri ban saurareka ba..
Nima ai cewa nayi inason hakan ya afku bawai cemaka akayi har ya afkun ba,hmm
zaidu?wato zaidu baka tashi yin wa'axinka sai akaina ko?yo ni meye nawa anan Dan
Nace Ina neman wa rayuwar hadza sauki zaka wani fara lakamin tsiya kana hadani da
shedan wai na kashe aure?..oh ni hasiya?karufamin asiri,basaima hadxar tayi wayau
ba,kasanta fa saunace bana cire tsammanin bukar baiyi kwanan buzu akan yarnyar Nan
ba ace mace Sam Sam ba zuciya?

Cikin sanyin Murya Yaa sheik yace insha Allah Duk zaa samu mafita..
Tace toh Ameen tana Satan kallon sa da gefen ido ganin yadda yake layi layin nan
tasan bazai wuce yace mata zai koma can sashen sa ba
Caraf ta miqe tace jirani anan Ina zuwa
Bata jira mai zaice bama ta wuce sama cikin sauri tare da rubutun ta,kitchen ta
nufa direct ta ajiye rubutun akan table,ta isa gaban Wani katoton microve ta dumama
abincin dataci daxun yay saura Dan yau ko bacci bata samu tayi ba,so tuwon amala ne
da miyan ewedu tana kammala xubawa a Dan plate ta debo hadadden miyar stew dinta
dayaji barkwano qamshin atttarugun Duk ya buleta,dake kan gas yake haryanzu shima
da zafinsa,nan ta yayyafa shi akan tuwon tare da namomin kaji daya cike ciki,ta
dauko Wani katoton water flask da mug cup fari ta bude flask din ta juye rabin
kunun daka dayakeci yana fidda uban qamshin kayan yaji,citta masoro,kajiji da
sauran tarkace,ruwan rubutun ta ta dauko ta juye acikin kunun ta dama shi sosai
yasan sake saida daga Gani zaka iya fahimtar Hakan sabida yadda kunun yaso yay
tsololo.

Oho itadai bata damu badai aranta ta qudira cewa lallai zaidu saiyasha kunun na

Adan karamin tray tayi serving dinsa Kan kace kobo har ta sauko abu da bata taba
ganinsa yayi ba takansa yanayi wato tagumi

Dan Kyabe bakinta tayi tana tahowa da mamakin yanayinsa aranta tana isowa gabansa
ta aje tray din tace saika zauna kaci abinci ai tunda bakowa agidan daxai baka
abunci Wayancan masu aikin naku dama ba iyawa sukai ba

Sanda Nace ma Jasmine ta tattarasu kaf suje can abuja Amma dake kunnen kashi ne da
Ita sai ta kwashe su uwani da dayar mai dafa musu jagwlgwlen ta barni da maman
Abdul,gyara zaman sa kawai yayi agabn abincin yanajin shirmentan danyasan bai isa
yace mata bazaici ba,Alhalin ko kadan baijin sha'awar abincin Dan bakaramin ciwon
Kai da bugun zuciya yake fama dashi ba..
Ayanzu Babu abunda yaketa bashi kamar kansa sanin komin kankanta ciwo yakan iya yin
addua ya shafa awajen Amma yau saiyaga yakasa yin Hakan gaba daya,Wani irin muguwar
axaban gajiya da kasala sun gama nakasa masa xuciyarsa taciki wanda kwata kwata
baisan silarsu ba..
Arayuwa yakan going stress din daya ci uban na jiya shiyasa baiga dalilin da za'ace
har jikinshi yana sacewa har haka ba,sosai yanayin sa yaso ya damesa aransa gudun
ma kar ace masa Wani ciwo ne,Dan shi mutum ne wanda baison ciwo,tunda mahaifinsa
alhj dikko yay ciwo agabn sa ya mutu saiya saka abun a ransa shisam baison yaga ana
ciwo ko shikansa takamasa.

A hankli ya dau cup din kunun yay bimillah ya kurba yanata Jin surutan mahaifiyar
sa dabaiya karewa sai hirar rufaida kawai take masa tana ta famar tsara kalar
rayuwar da zata bata in ta dawo zama da ita..
Ayanzu haka burinta da zakuwarta baifi taji ance mata hadiza ta aikta abunda
takeso din ba,inhar kuwa hadiza ta rabu da Auren bukar da ko itanan da zata iya
bata tallafin kudi ta tada rayuwarta itama,,tace du du hadizar nawa take?ai ba Wani
tsufa tayi ba,xaka samu dakadan ma ta girme jasmine in an bincika..Wani cak ta
dauke hirar ganin ko kurba biyu masu kyau baiyi ba ya aje cup,ta juyo a tsime tana
hararsa "waime haka zaidu?
Yace mama wallh banajin dadine
Tace A'a fito dai ka fadi gaskiya Jasmin ta fini iya abinci shisa Inna baka nawa
kake cinshi kamar kana tauna kashi,baice mata uffan ba yay yar dariya,,abincin ya
Kara jawowa gaban sa,yanata kallon abincin..
"kada kafarta ta ta shigayi ba kaga mahaukaciya tana tanata magana ba ai dole ne
kayimin dariya,..cikin sa ne ya soma yin kugi Jin zafin kunun dayake ratsa hanjin
sa,memakon ya rika Jin motsin acikin sa saiya somaji akansa kansan ya soma Wani
irin juyawa yanajin jiri mai tsanani,can ya miqe a zumbur kamar an tsakure shi ya
rike kansa cikin Wani yanayi hjy mama sanda ta razana itama ta mike,hankli tashe
tace,"lpyarka kuwa zaidu?..yana kkrin daga hannun nasa kawai Taga xufa ya feffetso
masa yuuu ata kansan kamar wanda aka watso masa ruwa.."Wani irin ihun ta fasa ta
hau sauke salati tana kallon sa
abunda take ta suspecting aranta ya bayyana mata a filin,'..tace Wayyo Allah ni
hasiya na shiga uku,bukar zai kashemin Dana..
Ta damkosa da uban karfi ta zaunar dashi"..jirani anan zaidu,karka yadda ka barnan
maza jirani,bai ma gama tusa duwawunsa akan kujerar ba ta nufi kitchen da uban
sauri jingina kansa yayi Dan baisan Meyake ji akansa ba alokacin,tsintar kansa
kawai yayi yana fidda wasu ruwan hawaye ga kansa na masa Wani irin juyayi ga halin
rudanin data tasomasa a bazata gaba daya sai yajishi a cikin rudani

A birkice Hjya mama ta isa kitchen din tana daga ruwan maganin ta tafashe da Wani
matsancin kuka,cikin kukan dake fitowa harda sheshhka tace "Wato bukar saida yay
kwanan buzu akan Dan uwansa zaidu ko?..Ashe bukar zai iya hallaka ni nima tunda ya
iya yin Hakan akan Dan uwansa....

Toh bari zaidu yasha ya warke Duk Inda bukar yake a duniyan nan sainaje na same shi
nima ya kashe ni...

Cikin wannan rudaddiyar yanayin ya shigo ta same ya sheik a gurfane a kasa yanata
kakarin amai,da uban sauri ta fado gabansa tana dafa kafadun sa..tana cewa
Sannu zaidu yanzu zaka warke insha Allah,ni Nan da kake Gani nafi karfin bukar,
wallhy karyan malanta yakeyi waye ubansa inba tsohon matsafi ba?
Yo ko ubansan ne ya taso bai isa ya kashe min kaiba.
Bukar bai isa yaymin asrar ranka ba zaidu..bai isa ba.

A sama sama yaa sheik yakejinta Dan bakaramin wahala yakesha da ciwon kansan Nan
ba,a rikice ta dago fuskar sa ya durkusa gabanta yana fuskantar ta Babu jira ta
bude kwanan shan ta soma kamfatar ruwan tana watsa masa tun daga tsakar kansa har
fuskr sa..

Babu abunda yake saukewa sai Ajiyan zuciya,sanda ta jikashi tsaf sannan ta Kai masa
ruwan har bakinsa cikin muryan tashin hankli da rikici tace "zaidu budemin bakin
ka...yana kokrin kau da Kai ta daka masa tsawa a birkice tace wallhy Sai in faffala
maka Mari anan zaidu, kasan dai ba tsoronka nakeji ba ko?,Wani Kukan ta Kuma
fashewa dashi"..banda iskanci anmaidani bagidajiya an raina ilimi na,inba Reni ba
Inhaifeka aciki na sann kace zan baka abunda zai cutar da Kai?dakai da bukar din ma
Duk halinku daya baku mutunta maganata,...zaidu ka bude bakinka ka amshe maganin
Nan...kariya ne zai kareka daga sharrin bukar...ko sai ya kashe ka? Wayyyo Allah na
shigga uku wayyo ni hasiya zaidu zaimin asarar haihuwa,Ihu kawai take,yaa sheik ya
rasa abunda yake masa dadi baima San sanda ya dau maganan ya shanye Dukka
ba,"..Wani cak ta tsayar da ihun ta tayo kansa tanai masa sannu kamar ba ita tagama
masife shi ba..yana gyara zaman sa aksa ta yayumo kofin kunun tazo da shi gabansa
Gaba daya ta rikita shi saida ya shanye,
Tsaban ta rikita shi baima San Meyake ji ajikinsa da xuciyarsa ba kawai ya kwanta
akan cushion ya lumshe Idanun sa yanata surutan datakeyi...
Wanda shi Sam ba so yakeyi ba,baison wannan dabiar nata na zargin mutum musamman
inbataji ba batagani ba..

A lokacin ita kuwa Inda za'a bata qur'ani dafawa zatayi tace bukar ne yake taba
mata da...

Har sanda jikin san ya lafa yay sauki sannan ta dena bambami,jinshi kawai take tana
kwabarta akan ta dena irin haka,ta dena zargin yayan sa da wann sigar,yana cewa
yasan yaa bukar bazai taba masa Wani abu mummuna kamar wannan ba, bama jinshi take
ba banda takaici da jimamin baqar zuciya irinta bukar Babu abunda takeyi,to lallai
ya zame mata tilas ta Kare danta zaidu,Dan tagaji da Jin wa'azukan sa da nasihohi
sa masu kashe jiki,aranta tace ita ba Shashasha bace da har zata zuba ido wa katon
jahili yana tsafe tsafen sa akansu har aje amata asarar da..

Yaa sheik ya gama mata nasiharsa tsaf Amma bata fasa kulla abunda ke zcyrta
ba,Shiru dai ta masa Jin ya Nace da cewa baison ta kawo maganan zargin yaa bukar
akan wannan abun kwata kwata ma ya hanata tunkarar sa dashi,yace mata inma gaskiya
ne saidai ta Kara tunxirashi yay musu wanda yafi Hakan,yace kawai ta kyale
shi..sunfi awa biyu ahaka har bacci mai Nauyi ya safce shi ta dade tana zaune a
kusa dashi tanata kallon sa harsai da baccin nasa yayi nisa sosai

Tare da sauke Ajiyan xuciya ta miqe tsaye a gurguje ta haura sama ta dauko
jakarta,ta sauko yauko jiran driver batayi ba ta rinka lallabawa har bakin titi ta
tare abun hawa ba'a sauketa akoina ba sai gidan Wani boyayyen mutum daga cikin
dangin mahaifinta wanda ya mutu tun shekarar da zaman Auren ta da mahaifin yaa
malam ya kare..
Shima babban Malami ne wanda yasan addini bana wasa ba saidai shi a bilma ya zauna
tare da kanurai yakan bada magani sosai Dan bazara taba mantawa shiya rinka kareta
daga sharrin sihirin mijinta mahaifin yaa malam

Tunda ya rasu yayan sa suka dawo birni,dake a yanzu sune sukayi gadon abun
sosai,gaba dayansu sun shahara sunyi suna sosai wajen bada maganin sihiri
aljanu,jifa,karya kala kalan manakisa na aljanu Babu wanda basu iyaba..
Kawai dai wasu mutanen Sukanji tsoron zuwa wajensu sabida tsoron aljanun dake yawan
mu'amala dasu,Duk dama tasan tun tale tale zuriar gidansu basa sihiri ko aikin
bokanci..

HjyTana shiga gidan ta fashe ma yaran da kuka dakema sun manyanta sosai kuma suna
sonta
Tace musu danta bukar ya haukace yana neman ya hallaka ta,kawai kuka takeyi tasan
inbayi Hakan ba Hala sumadin hakuri kawai zasu bata suce tayi tawakkali,ita Sam
bazata iya ba,so take ayi ma ahalinta
Katangar karfe da muguwar xuciyar irinta bukar,
musamman ma akan xaidu wanda ta bukaci ayi ma zaidun ta saukar qur'ani atayata da
addoi da sadaqa..

Kudi mai uban yawa ta bude jakarta ta dire agaban su tace insun Kare zata Karo
wasu,ita dai kawai atayata kare zuraiarta daga sharrin danta yaa malam..

Babu kalar nasihar da basuyi mata akan karta tsame yaa malam a adduar ba,kuka take
ta tuma tace sammm Babu ruwanta dashi,ma duniya ta Mikasa sabida yaje ya ga Duk
abunda take guje masa wanda shekara da shekaru tasan ta iya baqin kkrinta wajen
jawoshi Amma yanzu jii take kokadan bazata iya ba...
Gudun kar zaidu ya farka yaga bata Nan yasa tayi maza ta sallamesu ta koma
gida,samu kuwa tayi yanakan baccin sa,a sadade ta shiga ciki sannan ta dawo ta hau
tattara wajen ta kimtsa tsaf ,daya daga cikin hayakin da aka bata ta zuba maza maza
a kaskon wuta ta kawo Dede setin kujeran dayake kwancen ta ajiye masa shi yana hawa
kanshi yana shaqa...

Haka ya rinka mafarkai Wai ana binsa da wuka za'a kashe Sa,acikin mafarkin ya rinka
Kare kansa da adua ya shafi almost 2hrs yana baccin,sai can around 9:30am na safiya
ya farka yanamai Jin kansa wasai,da guzarin sa wanda tamkar bashi bane dazu dayake
Jin tsananin kasala da azaban ciwon kai..
Tashi yayi ya zauna Jin ko ina shiru ya saka Kai ya fice a falon ya nufi sashen
sa,bai wata wata ba ya fada wanka
,fitowar sa keda wuya ya tarda tarin miss call of cause na can abuja yafi na ko Ina
yawa,sai na imad guda daya,sauran Duk daga wajen aikinsa ne a gurjuge ya shirya
kansa tsaf
Cikin wata dakakkiyar shadda dark blue colour ita bamai gare bace Dan haka asalin
shape din jikinsa mai dauke hankli da nuna jarumtarsa a fili wanda tuni ta fallasa
kanta wajen kara masa kyau da kima ta fito rass..

Cikin gaggawa ya koma sashen hjy mama ya same ta xaune agaban tv da waya akunnenta
tana magana da hjy jasmine, Jin motsin sa yasa tayi saurin tura kullin magungunan
data karbo yanzun Dan batama son ya San dasu,hayaki ne wanda za arika sakawa a
sashen sa na can,wanda zaina kareshi daga sharrin Duk Wata muguwar halita musamman
ma aljanu da mayu,sauran Kuma na yaransane,jira ma take inta fita ta aika sauran ma
hadiza tsoronta Kar bukar wata rana ya kashe su..
Katse wayar tayi sanda sukayi sallama dashi Dan yace mata yana sauri Amma yau bazai
dade ba zai dawo duba da Ita kadaice agidan sai yar aikin da aka barta dashi maman
Abdul,datake Dan debe mata kewa,yana ficewa ta cigaba da shimfida ma hjy jasmine
dokoki altho bata sanar da Ita komi ba,kawai dai umarni tabata akan tana da bukatar
a tsare mata yayan ta da jikokinta daga sharrin mutum da aljanu...Kuma ta gargade
ta da kyau akam maza ta gaya ma keeyan ya
nemeta awaya dake tasan shidin ya iya karatun qur'ani bana wasa ba,Dan shine yafiye
yin saukar qur'ani agidan dama...but dake basu cika zama a Nigerian ba yasa abun
baiyi Wani qarfi sosai ba..

Bayan sun gama discussing akan haka suka bingire da hirar dawowar imad,tanata bawa
hjy jasmine dariya sabida kowa yasan yadda take da imad tamkar sa'oin juna komi
saiyace ita,ita kuwa bata gajiya dashi ayi fada a shirya,kin dawowar sa Nigerian
yasa tayi fushi tace bazata kara masa magana ba,Amma ayanzu Hakan ji take Inda zata
so abuja da da mararin son ganinsa azuciyarta zata iso..

Sun dade suna hira Inda hjya jasmine ta zayyana mata dukkan abunda yake afkuwa a
bangaren su hjy goggo a sabon gidansun...

Ajiyan xuciya hjy mama ta rinka saukewa Jin Wai harsuna shirya shagalin bikin
murnan dawor su abujan,Duk sun gauraya da yara anata kashe kudade ana siye siyen
banza da wofi,ga Aina'u ga kanwarta zarah data tsani yanayin rayuwarsu, ita sam ba
irin rayuwar datake so ma yayan zaidu bakenan,son ranta ace su shikar kamilallun
yarane maso son kiyaye addini kamar mahaifinsu..
Amma Sam Wai bazakaga sun nitsu Suna abu kamar na masu hankli ba sai in mufrad yana
Nan ko mahaifinsu yana saka musu Ido?
Aranta tace toh lallai zata dau kyakkwan mataki Dan jiya taga illar zuba Ido kabar
yara Suna tabewa awajen wanda baisan darajansu ba,sosai taga illar yin sanya a
wajen hadixa.

Har suka kammala wayar bata dena mita ba,Wani haushin su hjy adadan take ta ji
aranta tace"...Gaba daya sunzo sun dasa ma yayan zaidu kwadayin duniya,Suna cusa
musu ra'ayin da bazai ficce su ba..
Da haushin haka aranta ta karace zamanta,sai can da ta idar da sallan azahar sannan
ta Dan kwanta rama bashin baccin da ake binta wanda tun jiya batayishi ba...

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 26

7:am
Anguwar gangare

Tun bayan ficewar umma hadiza agidan yakumbo take fama da jikin rufaidah wanda
Tunda ta farka laulayi kawai takeyi da kyar ma ta Sami tayi sallah tadan kwanta
bacci mai Nauyi ya Kara daukarta,Banda juye juye da wangale wangalen cinyoyinta
Babu abunda takeyi,har Yau kasarta be dena mata tsami da zugi ba,saidai ata ciki
ciki kawai takejin radadin abun, dan Koda taje tsarki ta leka kasarta bata ga
komiba sai dan kumburin da wajen yayi,daga Nan bada wani dadewa ba yakumbo ta Sabi
mayafin ta itama ta fice ta nufi kasuwa yin musu dan siyayya,dubu sha biyar din da
hadizan ta bata ta rabashi gida biyu mai yawan ta boyeshi a gindin setin samiran ta
kwalli daya dake tsakar dakin wanda tadanyi jere dashi akas,Wajen masu saida
abincin gwari ta nufa direct tadan tarkato musu abunda baza'a rasa ba,yar shinkafar
su wanda baifi kwano hudu ba,wake,surfaffen garin masara,da flour,dake ma tanada
garin gero da tarkacen sauran ragowar hatsi data samo wajen kale a gida,sai Yan
sabulun wanka da wanki da sleepas da Kuma brushi ta hada mata harda man shafawa
wanda tasan dai dole Rufaida ta bukace wayannan..

Bayan ta kammala da Nan ta biya har lambun gangare Inda akecema Gidan arha,anan
shima ta sissintsinta musu kayan miya da sauran tarkacen su Maggi da manja harda
dan kifi da Dan abun sha'awa Abunka da Abincin marar lpya..

Niki Niki ta shigo gidan hannunta dauke da kayan abinci tana tafiya dakyar sabida
Nauyi da gajiyar jikin tsufa a kofar daki ta ajesu tayi sallama tare da leka cikin
dakin tana mai kallon saman gado,sauke ajiyan xuciya tayi ganin Rufaida Takoma
bacci still sai juye juye take da alaman bakin dadin baccin takeyi ba
Kusan minti biyar yakumbo tana tsaye daga wajen cikin rasa ta yadda zata soma
tunkarar lamarin rufaida Dan gaba daya yanayin jikin rufaidar na kashe mata jiki..

Abunka da believe irin na tsofaffi already ta riga ta gama sawa aranta cewa Rufaida
ta riga ta san da namiji by now,ita Sam bata wani gamsu da labrin cewa attempt bane
kawai jinsu takeyi aranta tace Wani irin abu kenan namiji zaiyi da jikin rufaida
ace haryanzu bata dena dingisawa ba?yarinyar da akace tayi kusan sati a Asibiti?
Ance mata wai shigar karfine toh tayaya kenan rufaida zata kufce batare da ta rasa
budurcinta ba?,,ita tun jiya da hadiza ta gaya mata abunda ya afku take saka Idonta
sosai akan yanayin tafiyar rufaidar tana Kuma lura da Duk Wani motsawarta Wanda har
ayanzu bata gamsu da cewa rufaida ta dawo cikin hayyacinta bama bare ajega samun
sauki, Kuma tabbas bata cire tsammanin cewa ba a bawa kasarta da jikinta kulawar
daya dace ba,yo meye ma asibiti suka iya?ita dama can bata yarda da maganin asibiti
ba tafi gane na gida na zallan itatuwa,yo bakaken fatan ma da suka bijire ma na
Allah ai yanzu dawowa sukeyi a Hujajan, inaga Kuma ance turawa dama can sume
sukasani banda neman kudi da Suna bare har ace sunyi ma rifaida magani?mita kawai
take yi aranta Dan Aganinta ko dingishin da Rufaida takeyi aynzu ya isa ya gamsar
da kowa yasan cewa bataji ruwan zafin jinya ba.

Bisaga wannan tunanin data dingayi a xuciyarta ta juya ta shiga debar kayan abincin
tana kaisu cikin dakin,sanda ta shiryasu tsaf sannan ta taho a gjiye ta zauna bakin
gadon kusa daf da rufaida,kallo tabita dashi sannan ta shafa goshin ta daya jike da
zufa jin yadda ko inanta ya dau dumi da alaman zafin zazzabin dake jikin tane yake
neman tsanantawa,.

Minti biyu bata kara xaune awajen ba rufaida ta soma bude gajiyayyun idanunta data
kullesu gam gam suke mata Wani irin Nauyi da duhu kanta na mata Wani irin Azaban
ciwo..

Wani malalaciyar ajiyan xuciya ne ya kufce mata ayayin da taja numfashi me qarfi
cikin yanayin da bazata iya banbancewa ba, a hankli ta shiga furta Allah acikin
zuciyarta tana kokrin samar wakanta nitsuwa
Batayi aune ba taji an dan tallafo kafadun ta,yakumbo tagani tana ta Kallon ta duk
tausayinta ya cike kwayar idanunta na tsufa kallo daya zaka mata kasan ta damu
sosai,a nutse rufaidar ta maida mata kallo itama, Jin jiri na shirin debarta yasa
ta sulale a kasale ta jingina da jikin yakumbo tare da kankameta tana sauke wasu
gajiyayyun numfashi dake saukowa daga can kasar xuciyarta a hankli,sun dade a haka
batare dasun cewa juna uffan ba harsaida rufaida taji kamar ta Dan samu
nitsuwa,idanunta da sukayi Lui sukayi sanyi ta shiga warasu kadan a hankli ta kamo
hannu yakumbo ta hada da nata ta rike, cikin sanyin yanayi ta shiga karema lungu da
sako na dakin kallo wanda ya zamto mata tamkar mafarki kasancewarta a raye Kuma a
Nan kusa da wanda zata taimaketa sabanin kwana biyuncan daya wuce datake kallon
mutuwa da azaba agaban ta karara.

Dan kadan ta motsa jikinta ta Kara lafewa ajikin yakumbo tare da sakar mata jiki
tana dada narkewa ajikintan,kanta
yakumbo ta shafo kadan tace rufaida "ya jikin?..Adan takaice ta dago ta
kalleta,kallo daya ta mata,sann ta sauke kanta can kasa cikin yar siriyar muryanta
dabai Wani fitowa da kyau tace da sauki yakumbo,shiru ne yabiyo baya,can tace
yakumbo umma na fa?..karde ..sai Kuma maganan ya dauke mata difff..
Wani Shiru tayi jin yadda maganan ya tokare mata makwaro..."yakumbo dake lura sosai
da yanayinta tace 'rufaida ki kwantar da hanklinki,hadiza ta riga ta koma dakin
mijinta Amma tace zatayi mana aika daga Nan ma zamuji inkomai ya daidaita
ko?"..silent hawayen daya riga ya sauko mata ta shiga sharewa tace Toh Allah yasa
haka
"..Allah yasa baba ya yafe,ni bana son umma takasance cikin fargaba saboda ni,..
yakumbo dake Dan shafo gadon bayanta tace Ameen rufaida karki damu karki Saka komi
aranki, insha Allah Babu abunda zai same hadixa".Dan shiru tayi snn taja Wani
karamin Ajiyan xuciyar tace fitsari nake ji yakumbo kitemaka min inje inyi,tana
gama Furta Hakan sai ta kuma sauke hawaye,Nan yakumbo ta dago tana kallon fuskarta
canta tallabo habarta tana mai karewa rudaddiyar yanayinta kallo,cike da yanayin
lallashi da saukar da murya tace Rufaida ta,ki fadamin gaskiyar yadda kikeji ajikin
ki Karki boyemin komi kinji?yaji miki ciwo sosai ko?Da uban sauri rufaida ta sauke
kwayar idanun ta kasa tayi shiru,ayayin da kwakwalta ya riga ya fassara mata
manufar tambyar da yakumbo tayi, kusan minti biyu ta dauka ahaka bata iya dagowa ba
Jin wani uban nauyin furta Wani kalma game da hakan daya gama baibayeta yana cusa
mata fargaba
...batare da ta kalleta ba can tace "ummm Anta min jinya a Asibiti fa ykmbo,kawai
dai bana jin dadin jikina nane,sai inrika Jin kafana yana min tsamitsami,musamman
ma innai fitsari Duk sai inji zafi zafi inajin Wani zugi kamar na kaikayi..

Yakmbo dake kan kallon sunkyayyen Kantan tace "yo a'ina ma Bature yasan yadda ake
kulawa da mace dama?kawai sun barki babu isashen jinya,har Wani ciwon ma yaje ya
Kara makale miki a gindin mara..tana kaiwa nan Taja numfashi sama cike da saka wasu
abubuwa dayawa aranta wanda bata furtasu a fili can tace..nide yanzu ki Dan miqe
Muje bayan gida in Gani,tun kafun rufaida ta motsa ta amsa harta dafo kafadunta
yanayin lallabi da lallashi tace,insha Allah zaki warke tass rifaida, kibani Nan da
kwana biyu zakiga har Kin ware kina takawa akan kafafunki,shiru rufaida tayi batace
mata uffan ba ta sunkuyar da kanta Nan yakumbo ta miqe tsaye tabi ta gyara mata
kwanciyar ta fice..
Wani bin kofar da Ido tayi A hankli ta sulale ta Jinginar da kanta akan matashin
Kan sannan ta lumshe idanunta tsammm can sai kuma ta bude idon firgit Jin muryan
yakmbo daga ta bakin kofar tana mata magana
"..tace rifaida kidan jirani kadan bari na zaga Nan baya na dawo,..Ina xuwa..gyada
kai tayi tace toh sannan ykumbo ta fice a Gidan cikin sauri ta fantsama jeji..Kara
Lumshe idanuntan tayi tayi lamo tana sauke Ajiyan xuciya tuni hotunan Duk Abunda
suka afku da Ita ya shiga dawo mata cikin idanun ta,ahnkli ta rinka Jin wanni irin
bakon yanayin da bata San dashi ba yana shigarta yana raunana mata xuciya da gangan
jiki.

Gaba daya takanji duniyar yyi mata fadi da zafi,Babu Wani takamammen kwanciyar
hankli ko Wani digon walwala a zuciyarta da kwakwaltan da already a cike yake da
tunani kala kala har bata San Inda zata ajiye xuciyartan taji Dan dama dama ba..

Tunanin yadda zata soma tattara pieces din rayuwarta ta dawo cikin hayyacin ta
shiyafi damunta wanda aynzu shi yafi rike mata kwkwalwa da zuciya har aranta take
Jin kamar bazata iya sakashi a ranta nan kusa ba..

Tasan nata rayuwar ya riga ya Kare, kimtsatsen rayuwarta data Dorawa kyakkwan buri
ya riga yayi Gamo da Wani mummunan tabon da bazai taba gogewa ba,dafe kirjinta tayi
zuciyanta na mata Nauyi matuqa,sam Sam bata yarda da cewa zata iya sake leqawa
waje bama bare ajega ta soma tunanin leading normal life Irina kowa..

Aranta tariga tasan cewa Komin boye wannan abun da zatayi aranta to tabbas wata
rana saiya fito fili,inaga mutane sunji cewa ta kashe mijinta taci naman Mutum?
Wasu maqudan hawayen da suka makale mata ta shiga saukewa Suna saukowa bisa
kuncinta da uban yawa kamar an kunna ruwan tamfo,kuka mai sanyi ne ya kufce mata
wanda yake saukowa da ciwo bisa makoronta tana fetsar da Wani irin yankakken
numfashi mai tafe da wahallen turirin damuwa da kinci,ko Yaya zata tunkare
rayuwarta na Nan gaba da wannan muguwar qaddarar nata oho?Ita kanta tasan Gina Wani
rayuwar ba abu mai sauki bane musamman ma in xancen abunda ya afku da ita yashiga
kunnen magulmatan mutane,"..hawaye ta rinka saukewa wnda Babu adadin su tanajan
sheshekar kukanta mai saka tausayi, acikin brain dinta kokri take taga ta daure
din,she is alwys trying to put her thoughts behind Amma Ina sai taga kamar bazata
taba mancewa ba,she has being trying so hard tun acan Vegas a Asibiti take kkrin
dannewa Dan harga Allah bata son tana tuna komi,Sam Sam take son tayi nesa da tuno
baqar azaban da ukubar data fuskanta abaya wanda yake azaban tsorota yake rikitata
yake bala'in cusa ma xuciyanta da kwakwanta da ruhinta tsananin damuwa.

Around 8am saiga yakumbo ta dawo hannun ta dauke da tarkacen itatuwa da saiwowi
Suma a kofar kitchen din ta jibge su,batayi wata wata ba ta shiga kitchen din tadan
shashare ta hau hura huta a murhu,dake ma itacen Kara ne bai Wani bata wahala na ya
tashi,ruwan kunu ta soma dorawa yanayi tana gefe tana daka kimba da kanufari da
masoro,ruwan na tafasa ta Debi kadan ta jikasu sauran ta dama garin geron ta yayi
kyau shi baiyi ruwa ba shibaiyi sololo ba Daga nan Cikin Dakin ta nufa dashi ta
ajiye agaban rufaidar tana mai umarta ta data miqe ta sha,da kyar Rufaida ta miqe
ta zauna qamshin kunun daya Gama bule wajen shi yabata karfin gwiwar Jin kamar zata
iya sha,dayawa yakumbo ta zuba a cup ta Mika mata tace mata ta Daure tasha daga Nan
bata fice a Dakin ba har sanda taga hakan ya faru,sanda taga kaiwarta baki na uku
snn ta fice ta koma kitchen abunta,itama Dan sauran kunun daya rage ta shanye tass
sannan ta Kara hada wuta da manyan itatuwar dayake Wajen tuni wutar ya hau ci
babban tukunyar ta doraye ta Dora sannan ta cikashi da ruwa mai tsafta..bayan ta
Gama hakan taja saiwowin data kawo ta shiga tsince su kowanne da irin mahadin shi
ta shiga waresu.

Zama tayi agabann murhun ta rafka uban tagumi Jin Rufaida bata motsa ta ciki
ba,hakan yasa ta jefa kanta cikin tunanin umma hadiza,aranta tace "ko Yaya ma take
ciki oho?..tagumi tayi cikin yanayin dake Saurin fallasa damuwa taja Wani qarfaffan
numfashi,Kan ta Kara nitsawa cikin tunanin can daga cikin daki ta soma jin motsi
alaman kakarin amai miqewa tsaye tayi cikin sauri ta nufi dakin, tun kan ta isa
baqin kofar saiga rufaida ta wawuso a guje bata zube a koina ba sai a tsakar Gidan
rike da cikinta dake Wani irin juyawa,Wani irin zazzafar amai ta shiga fitarwa daga
bakinta wanda tamkar hanjin cikinta ne suke shirin yoyewa ta bakintan suyo waje,
Ta Dade tana aman harsanda ya zamto yawun bakinta kawai ake Gani,cikin sauri
yakumbo ta kawo ruwan sanyi ta hau wanke mata fuska sauran ta bata tana tayata
kurkure bakinta
,wani gagarumin nishi takeja a Duk sanda ruwan ya taba jikinta da alaman zazzabine
mai zafi ya shigeta..

Dagota yakumbo tayi a hnkli Suna takawa Sam babu karfi ajiki rufaida layi kawai
take tana nishi sama sama
Cikin dakin takaita ta zaunar da Ita abakin gado cikin kulawa tana jera mata
sannu,Banda layin Babu abunda takeyi idanunta da jikinta gaba daya sunyi lagwas
sunyi sanyi Tanajin kanta kamar ba ita ba,Kar Kar jikinta yake rawan dari kamar
wata maijin azaban sanyi Amma Daga Nan basai ma kataba fatar jikinta ba Daga nesa
zakai arangama da azaban hucin zafin da jikintan yake fitrwa,a gurguje yakbo ta
fice Daga dakin,ganyen RAI DORE data yanko ta tsintsinka ta murkusa sukayi lukwui
ayar ludayi sannan tajikashi da ruwa ta kawo mata har dakin,samu tayi harta
kwanta,bata Wani tsaya lallabata ba ta tursasa mata shan ruwan wanda tana kammala
shansa baifi da minti goma ba Wani uban zufa ya shiga kewaye ta,a hnkli a hnkli sai
ta soma jin sauki ajikin ta tuni zazzabin yyi kasa sosai aranta hartana ta shan
mamki,itadai tasan ganyen RAI DORE abanza ma zaka gansa a jeji Kai har cikin anguwa
Amma bata taba sanin yana maganin zazzabi har haka ba,

Kwanciya tayi kamr mai Jim bacci yakumbo ta koma


Waje ta cigaba da abubuwan datakeyi..

Karfe 10 saura lokacin tana famar jika saiwar magani acikin ruwan wanka saiga aikan
umma hadiza,Niki Niki almajiri ya shigo da ghana most go na kaya,kayan rufaida ne
acike tam da wasu abubuwan amfani da Karin tarkacen kayan abinci da sauran
magungunan rufaidar da Alhj zaidu ya riga ya bayar akan kawo,acikin kayan harda
Gidan soro da yar leda guda a gefe na kaza anyankashi angyarashi, takuma rubuta
musu wasika akan Duk abunda ake so agaya mata zata kawo,sosai yakumbo taji dadin
ganin Hakan,bata bar al'amajirin ba saida yadan jejje mata aika,yajin tafarnuwa da
garin kunun jar dawa da alkalama,farar shinkafa da busashen dankli wanda yaji kayan
yaji aka Niko mata
Agefe kuwa harta surfe waken suya da garin ridi wanda yyi kyau yana fidda maitar
qamshi tsaban yadda shima aka fece shi aka soyashi..
Aranar kawai abubuwa kala kala ta hada Dan Gani take inbatyi Hakan wa jikin rufaida
ba toh Babu shakka rufaida bazata taba dawowa sharr da jikinta kamar da chan ba..

Bayan ta Gama da nan ta nufi cikin dakin ta sameta agaba ta sawota sukayo waje da
daurin kirji suka nufi bayan gida,already ta riga ta Kai ruwan maganin Adan bahu
Banda wanda ta hada mata da helba da Dan gishiri,umartan tayi akan ta tsuguna gaban
ruwan sanda ta kifeta da Wani zani ruwan yhau turara ta sannan ta umarceta data
zauna aciki,duk jarumtar rufaida haka ta kasa daurewa Ihu ta zage tanayi Jin yadda
rufan zafin ke shigarta yna mata zafi da ciwo,tsaban azaba da tsoro daukawa tayi
Duk ta kone akasarta,taci kuka ba kadan ba.

Da kyar yakumbo ta maishota daki nanma bata barta ba sanda ta shassafeta da


vaseline ta sama mata kaya masu kyau tasaka tuni bacci mai Nauyi ya tafi da Ita...

Nan yakumbo ta fice itama dan watsa ruwar tayi sannan ta Nemi waje tadan huta
gajiyarta,sai can bayan azahar ganin Rufaida nata sharar bacci bata farka ba sannan
ta koma kitchen din ta shiga shriya musu tuwon masara da miyar kubewa danya da Wani
ruwan ganyen maganin wanke hanyoyin jini consisting of tsamiya mai kyau da ganyen
mint data jikashi a kwanon sha tun daxu.

_7:30am ABUJA_ _Mayfair hotel,_ _maitama._

Jiya kusan atare jirginsu rufaida da nasu imad suka iso nigeria saidai su basu
sauka a kano ba direct akayi dasu abuja bisa umarnin da yaa sheik ya riga ya basu
dakema iyalan doc Mehra anan abuja suke da zama ba a kano ba.

Tun kan su sauko already capt muffy yasa mutanen sa Suna jiran sa a filin jirgin,it
was his private plane Dan haka Babu ruwan su da hayaniyar yin clearance bare Kuma
gogaggya ko gamutsa da sauran mutane...

Sojojin sama ne a jere sunkai su goma acikin shigarsu ta perfect tailored naval
uniform dinsu dats so white and clean sunyi matukar kyau bana wasa ba wanda tun ana
saura kamar awa guda su imad din su sauko muffy ya umarce su dasu jira isowarsun
awajen,tun isowar su wajen suka tsaya bisa layi a tsatsaye Suna gadin Hakan tare da
Wasu shegun baqaqen motocin su kirar bentaygas da cullinan Wanda sukenan bakake
Kirin convoy yakai motoci takwas wanda banda sheqi Babu abunda sukeyi.

Ana daf da kiran sallan ishai suka iso, Wani sanyin iskar yammacine yake busawa
imad na tafiyan yangansa a gefe da doc Mehra wanda yaketa famar danne dariyar sa
ganin yadda imad din yasha toka yaketa kallon wajen sama da kasa da Wani irin
harara yanata tsame baki, shi kwata kwata baisan meyasa ya tsane dawowar sa
Nigerian bama,he just don't like da weather, tsaki yayake sakewa time to time duk
dama ayanzu yasan in da xa'ace mai ya koma Vegas da wallhy bazai iya komawa ba,the
breeze alone has brought him back to his senses Dan tun shigarsa jirgi bai huta da
yawan tunanin rufaida dayakeyi aransa ba,har sai yanzu dayaga sun sauka..
As usual Duk wanda ya gaishe sa baya amsawa saidai yabisu da Ido cos
Rashin ganin mufrad awajen akan lokaci ya sashi Jin kamar bazai bisu ba,sanda suka
shafi kusan minti sha biyar tare da Sojojin awajen imad yanata famar kukkukuni
aransa,wato mufrad bazai taba sauyawa ba,he is just Neva serious wayasan ma Wani
aikin yake ya kyalesu,he tot zaizo shidayansa ne yaxo ya dauke su wato shine za'a
hadasa da wasu kurtayen Sojoji ko?shibaice yana son ganin fuskokin kowa ba,yana
cikin Sauke bala'in aransa can saiga wata kafurar jeep wrangler ya iso ganin yadda
gurds din suka Wani tsime atake suka hau sara mishi hakan yasa imad Jan wata
doguwar tsaki doc mehra Banda dariyarsu Babu abunda yake..

Da sauri aka bude ma mufrad kofa ya sakalo kyawawan zaratan kafafunsa waje sanye
yake da wata arniyar pure white colour Gucci write my paper shirt da wandonsa ta
sojoji camouflage green wacce ta mugun axaban karban hadadde Kuma lafiyayyen dirin
jikinsa wanda yake a murde kafafunsa sakale acikin wata camoulage lanvin boot,
tafiyar sa yake a hnkli cikin salon takunsa mai mugun tafiya da aji mai kuma cike
da kasaita da nitsuwar datake masa muguwaar kyau ayanayin sa na cikakke Kuma
gwarzon namiji..

Murdadden fuskan nan Tashi bata sauya ba farinciki ne sosai aransa Amma bazaka taba
iya tantacewa ba..
Har ya iso gaban su baiyi Wani kyakkwaran sake fuskar sa ba harsan da suka hade ido
da imad daya mugun dore fuskansa yana harar sa ciki ciki yace ,"Dan rainin hankli
kawai..Wallhy da baka cika alkwarinka ba da daga Nan wajen komawa garinmu
zanyi,"..Furta hakn yasa mufrad sakin yar tsadaddiyar Murmushin sa data zo mai
bazata can kasar wuyarsa yace"garinku?saiya juyo ya kalle doc mehra Yace doc
kaganshi ko,Wai garin su,shi har yanzu bazai dena yarinta ba?..daga hannun doc
Mehra yay yana murmushi alaman Babu ruwansa,kanma ya Gama Sauke hannun yaga harsun
rungume juna suna kyakyatawa da dariya kamar wasu sabbin mahaukata Suna ta tsokanar
juna,Wani Shiru wajen ya dadayi musamman wajen Sojojin dake tsaye suna kallon ikon
Allah Jin dariyar sa abunda basu sabaji ba...cikin dariyar da batayi Wani nisa ba
mufrad yace iyeyi kawai ai kasan zanzo din..Imad yana murmushi ya shiga nuna mai
agogon sa yana cewa "I mean on time chick...Tunda kabata min lokaci Hakan zaisa ma
bazan bika ba Muje gidan ba..,ni Wallhy a hotel zan kwana mu shiga motarka ka kama
min Doc mehra yace hotel kuma? Ai ba matsala Muje nawa Gidan kawai,da sauri yace no
no doc so nake kaima ka huta,..But u have to tell my small mum cewa awajen ta zan
karya gobe',..doc Mehra yanq murmushi yace hakan ma yayi saina ganku duka suka amsa
da toh sannan suka rabu...

Sojojin da suka xo daukansu su sukakai doc Mehra har gidan sa dake minister qtrs
,sukuma suka nufi wata haddiyar exclusive hotel da ake cewa Mayfair hotel dake
cikin anguwan su ta maitama,it's cost $89.25 us dollars per night,babban daki suka
kama su biyu,Babu maijin hirar Wani tsaban surutu kowa na Haba Haba da juna,Nan da
nan imad ya shiga basa labaran cases dayayi hndling kala kala har wajajen 3am na
dare basuyi bacci ba,sai can bayan sallahn asubah tukunna suka samu suka runtsa..

Basu da farkawa ba sai around 9:30am mufrad yana lullube acikin bargo bai bude
idanunshi ba tukuna imad ya dau wayarsa ya kira yaa sheik ganin tun isowarsu jiya
basuyi waya dashi ba,dakuma Wani makallalen zimman Jin yadda ake ciki da batun
rufaida dayake ta damun zuciyarshi yahanasa sakat.

Ganin yaa sheik baiyi picking call dinba yasa ya aje wayar akan gadon ya nufi
bathrum white towel ya dauka ya Dora a kugunsa sannan ya tsaya agaban sink yy brush

Ruwa yahada mai dan uban dumi a bathtube da kyar sabida gajiya ya zuba shower gel
nanda nan bayin ya cika dawani irin mugun kamshi ya shiga cikin ruwan ya lumshe ido
yanadan tunani, yakai kusan 5min ahaka mufrad yai knocking kofar rike da wayarshi
dake ta haske murya chan kasa yace mad your phone is ringing" dan yatsine fuska
yayi cikin kasalalliyar murya yace"who is calling?" kallon screen din yi ganin "mi
mama" da emojin heart ajiki,a hnkli yace "is grand ma"..imad yace ok talk to her
kaji mezatace..Daga can mufrad ya hararesa"
Yace c'mon am serious muff,dan Allah ka amsamin,i know mum is soo desperate to see
me yaudararta ne banson inyi, Kuma kaga Yaa sheik yace Kar in yarda inzo kano toni
me xance mata?..wayar na daf da tsinkewa muffy ya dauka ya sa a handsfree "gud
morning grand ma..
Wani diff ta yanke surutun Daga Jin yankewar sautin muryan tan kasan mamkin Jin
muryan mufrad din taji,"..tace ikon Allah
Babban Mutum ka tashi lpya?inashi imad din jasmine tace min bai isa can gida ba,a
Ina kenan kuka kwana? Bai Wani amsa ba yadan tsime bayabo Babu fallasa yace grandma
muna tare ne dashi,anjima kadan insha Allh zamu taho gida..
Tace to Allah ya kaimu,yace Ameen daf zai katse wayar tace wen he comes around kace
yanemi ni..tell him I have a surprise for him yy sauri ya dawo gida..
Mufrd yace copy dat grand ma,baijira jin metaza karacewa ya katsae wayar...
"Kaikuma Saikayi sauri ka fito Muje gidan cos I hate too much calls..
wayasan ma jiya basuyi bacci ba..

Imad dake wasa da ruwan wankan sa yana murmushi yace wow I'm a freaking celebrity
can't u feel dat?
Kowa fa so yake yaganni,mufrad Yaja tski baice komi ba ya koma cikin room ya barsa
yanatayi baikuwa Gama wankansa Akan lokaci ba saida Shigowar kira kala kala daga
gidan ya soma daga musu hankli...

A gurguje suka kimtsa suka fito saidai ba gidan suka nufa Kai tsaye ba,ministers
qtrs suka wuce anguwan su doc mehra wanda yakasance musu tamkar God fathern
su..sunfi sakewa dashi even fiye da yaa sheik..hakama shima yakejin su acikin
aransa tamkar Yaya cikinsa daya haifa.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 27

Agaban wata katotuwar gate din wani kimtsatsen gida mai kyau da yelwa sukayi horn
mai gadi ya taho cikin sauri ya bude musu kofar gidan suka shigo har ciki,Kai tsaye
mufrad ya karasa dasu parking lot tun kafin ya kammala parking imad ya hau saka
wayoyinsa a silent dan zuwa yanzu bazai iya kirga yawan miss calls din daya shigo
wayarsan ba, Shiga cikin gidan sukayi kai tsaye Suna baza takunsu a hnkli Mai tafe
da tsantsar nitsuwa da kasaita irinna zaratan maza masu ilimi da aji, Inka gansu
tare gwanin sha'awa,dake ma yanayin dirin jikin su kusan iri daya ne, banbaci baifi
kadan ba,dake shi mufrad yariga yasha Training irin nasu ta sojoji sai yadan fi
imad fasalin kyaun dirin jiki harda Dan tsayi,shikuma imad yanada wani irin
tsiririn fuska ne mai mugun dauke hankli dirin nashi jikin Bai Kai na mufrad fadada
ba dayake gyara nashi dirin yake da gym routine wanda ba a koyaushe yakema iya
kulawa ba.

parlour ne mara tarkace amma yana da kyau, wallpaper ne baqi mai zancen sun flower
fari da grey zagaye da bangon daga tsakiya kuma akwai fararen kujera masu L shape
da throw pillows dinsu wanda suke manya manya saidan karamin round Table da ke
gaaban su da Wani sharbeben tvnsu dayakusa cinye rabin bangon...

Wani kamshi ne mai mugun dadi ke fitowa daga falon na turaren halut da sandal wood
traditional incense hade da iskan Ac mai dadi da sanya nitsuwa,Suna zama yarinyar
data bude musu kofa ta taho da Murmushi a fuskarta a ladabce tace "'Sannunku da
zuwa Yaya acikin hausar ta dabai wani gama kama mata baki ba
Imad ne ya dan murmusa ya kalle ta sai ya amsa da cewa sannunki sweethrt,Murmushi
tayi tana satan kallon mufrad ganin yadda idon mufrad din yake kan wayarsa stiff
yana famar latsawa Baiko kalleta sai dayaba,the girl look exactly like her dad
basai antambya kasan yar doc Mehra ce,She is tall and fair,tana da kyaunta na
asalin baggara kominta daidai misali a shekaru dai bazata wuce irin sha biyar din
nan ba,Karshen ta ita tayi musu jagora suka karasa daga can ciki,Wani bene mai
golden rail suka bi suka sauko daidai setin dinning area mai dauke da dogon dinning
table shima white colour with little touch of grey Wanda Already an kawata kan
dinning table din da manyan kwanuka na alfarma wajen ya karayin haske sabida
crystal chandelier dake sama ta tsakiyar su yana fidda wani uban haske...

Haka kawai atmospher gidan yayi ma imad dadi yakuma samasa Wani sassanyar kwarjini
a xuciyarsa being around family yana kara masa nitsuwa..

Simple break fast akayi musu plaintain chips french fries na patotoes ruwan shayi
mai hade da kayan qamshi da hadadden liver souce,sai tulin deserts an shirya komi a
dining din da alaman su kawai ake ta jira

Cikin nitsuwa yarinyar ta soma jera musu plates da cutleries agaban su da alaman
shirin yin serving dinsu..
Ganin yadda take kominta a nitse haka kawai aransa yasoma tuno da yanayin rufaida.

Wani kyakkwan Murmushi ya sakar mata wanda saida tutsiyar Karen fararen hakoransa
suka bayyana yace
"Hi sweety I'm imad,and you?
Murmushin sanayya ta maisho masa duk dama bawai saninsan tayi ba da Dan karamin
sweet voice dinta tace "Hi,am malak mehra,hannu ya Mika mata suyi musabaha ta maida
hannunta baya ta haura sama da gudu tana boye hannun tan,da murmushi imad ya cigaba
da karewa wajan kallo,sannn ya dawo da kallonsa Kan mufrad looking at his elegant
and alluring look shi Baiko motsa awajen ba,can sai ga yarinyar ta Kara dawowa,nan
da nan imad ya maida hanklinsa kanta yanabinta da Wani irin sassanyar friendly
gesture "yace malak right?ta gyada masa kai har yanzun murmushi takeyi cos farat
daya taji imad ya zauna mata a xciya,cos imad irin mutanen Nan dat are so cool and
jovial,irin masu saurin shiga ran mutunen Nan ne wanda batare da saika shirya
ba,awani bangaren kuwa sosai take kallon mufrad,kallo takeyi masa irin wanda bata
tabayi wawani da namiji ba dan ya hadu matukar haduwa, ganin kamewar sa da ajinsa
takeyi wanda tabbas tasan zai iya saka kowacce irin mace fallen masa Atake batare
da yin shawara da zuciyarta ba..

Yana dago idanunsa kuwa caraf suka hade ido tayi saurin sunkuyar da kanta can kasa,
muryansa ciki ciki yace wato bakya musabaha da maza Amma kin iya Kare musu kallo
ko?
,dada sunkuyar da kanta kasa tayi Jin kamar ta nitse kasa,ga voice dinsa yay mata
dadi.
Aje sauran cutleries dintayi tana shirin juya musu baya saiga sallamar iyayen ta
daga sama Suna saukowa daga matakala, Doc mehra ne agaba fuskarsa dauke da Wata
sassayan Murmushi sai matar sa Anty Ameerah wanda tayi mugun kyau acikin Tsadadden
black dubai abayarta dayaji silver stones yana sheki,jakarta silver colour da
talkamin sa Duk iri daya...

Da Tafiyarsu mai cike da nitsuwa da Kamala suka karaso wajen imad ya miqe tsaye
cikin sakin fuska da murnan ganinsun ayanayin sa cike da zolaya ya shiga cewa Anty
meerah kifadi gaskiya anya wannan babe din yarki ce yanaga girman ku daya?
Take take Anty Mehra ta hau dariya tana kallon yarta malak data kasa motsi Doc
mehra yy murmushi mai sauti "mekake nufi kanason kace bata tsufa ba kenan ko..
Xugata dai...Anty meerah tace yes now,babu Wani zugi nidai ban tsufa ba,kamar yadda
shima baison ya girma nima haka nake, ga mufrad nan ya ajiye mata shi Meyake jira?
cewarta Hakan ysa ya hau Sosa keyar sa baisan meyasa suka dameu sosai da zancen
auren San Nan bafa,Daidai lokacin mufrad din ya miqe yana Dan fidda sakayayen
murmushi,a ladabce yace"Barka da fitowa Abbu...Doc mehra yace mrning captain
katashi lpya?,ya juya Adan kunyace ya amsa da alhamdullhi yace "Ina kwana Anty?dan
hararar sa tayi tace sanadiya dai ya jawoka gidana yau ko mufrad?hmm ka kyauta
ai,..shiru yy baice komi ba,Har suka karaso dinning din kowa ya zazzauna.
Jim kadan Imad ya juya yana Kallon malak data kasa dago kanta yace c'mon Sweety
zoki zauna anan Kar yunwa ya kashe mana ke..

Da kyar ta zauna a kujeran dake tsakiyarsu mum dinta tashiga serving mahaifinta
abinci itama batayi kasa a gwiwa ba ta miqe tsaye ta dau serving spoon ta soma
tayata, wa mufrad ta soma zuba dankalin dake shine a right hand side dinta wanda
Kallon hannuntan kawai yakeyi da wutsiyar idon sa,irin kallon da baza'ama iya
tantance tsawon seconds din dayake batawa akaiba tsaban kankantar sa,mamaki yaketa
sha aransa ganin yadda hannun nata ke bari bari a hnkli take xuba mishi abincin
kamar tanajin mugun tsoron sa,sake spoon din tayi a bazata sakamakon Jin lallausar
fatar hannun sa daya dabo akan nata ya sumar da Ita,wanda batyi aune ba kawai taga
wai har ya kwace spoon a hannunta yana kkrin serving kanshi dakansa,a hnkli sautin
muryansa ya fito yace "bari zanyi dakaina..can ya furta can kasar wuyarsa wanda a
iska ma kawai ta shaqi sautin maganan Dan har yanzu bata farfado daga sumar wucen
gadin datayi ba,uhm uhmm ..gyaran muryan doc mehra ya dawo da ita cikin hayyacin
ta,tana juyowa taci Karo da idanum imad Kar akanta,kunya yasata birkicewa tana
shirin zamewa daga wajen ya riko hannunta yana dariya sosai
"..yace Anty Meera it seems like na samu mata na fa...Kinga tuntuni sai kunyana
takeji,dariya Anty meerah tayi tana kallon Doc mehra da ya soma cin abincin sa
hnkli kwance, cike da zolaya tace inakaga mata anan kanwa dai,malak is just 16,a
tunanin ka sai mu jira harsai ta girma kafin kayi aure?dariya yay sosai tukun yace
Hakan nake nufi Anty,Nan da 8years haka ai yayi?Wani hararar baxata doc mehra ya
watsa masa,a dake yace 'kamaida hanklinka, da sauri ya toshe bakinsa yana komar da
dariyar data kufce masa Jin sautin dariyarsu suma,Malak din ya juyo ya kalla wacce
already ta sunkuyar da kanta can kasa tanajin Duk abunda sukeyi,sanda ya Kare mata
kallo snn yace"Amarya na Toh zoki samun abincin manaa,matsowa kusa da ita yay a
hankli yace mata" Kin saka ma mai mata kinbarni ko?kinga kinjawo ana min gori aida
sai a bari Matarsa tazo ta samai'..mamaki ma ya bata Dan bata San harta turo masa
bakinta gaba ba,Nan mufrad ya harare sa dake shi yaji maganar tasu da sukayi a
tsakanin su su biyun daga nan baice komi ba,babu musu malak ta karaso kusa ta shiga
saka masa komi dake kan table din dan daidai sannan ta zauna a tsakiyar su ta xubo
nata tana ci tanajin su suna dan jefa hirarsu wanda mostly labarin zaman imad a
America ne.

Tagama lura kamar Shi Babu ruwansa da ji da kai haka Nan yake da son sabo da kowa
musamman ma ace family ne,Duk yadda malak take Jin nauyin su haka ya ringa
tambyarta schl,studies da sauran abubuwa Wani bin har ayita kwashewa da
dariya,sosai zuciyar ta ya amshe yanayin shi dats so elegant nd charming batare da
tayi Wani dogon nazari akansa ba..
Tun kan su kammala ciye ciyen nasu kira yabi ya damesu dake ma imad din aketa kira
yana dagawa yana kallo Amma baiya iya dagawa agaban su,"..Hakan yasa suka rushing
din abinci agurguje suka kammala Anty meerah ta umarce malak akan dataje kitchen
ta dauko cooler pounded yam da vegetable soup data dafa musu tace mata saita samesu
dashi a waje,dan da alamn itama binsu can maitaman zatayi shiyasa ma tafito da
shirinta.

Waje suka nufa dukan su sunai ma Anty meera godiya tana ta tsokanarsu
Doc mehra bai Wani jima tare dasu ba ya musu sallama dake shikam wajen aikin sa
direct zai wuce,dan kwana biyu da bayanan yasan ba karamin bukatar sa akeyi ba..

Motar sa tana ficewa a compound din saiga malak ta fito sanye da dan doguwar
riganta irn Turkish jallabiyan Nan masu zanen flower ata gaban sai tayi rolling da
red scarf kalar zanen flower tayi kyau kamar ba yar 16yrs ba,imad yaso ace ta
biyosu a motar su saboda son surutun dayakeji aransa yau,
Har cikin ran malak tana son tabishi, saidai daga Ganin idanun ta kasan tana mugun
jin shakkar mufrad data lura cewa shi kwata kwata bason sake jikinsa yakeyi da su
ba,a hnkli ta girgixa mai Kai kawai tabi bayan mahaifiyarta sikinini ta shiga
motarsu suka nufi new zayd matazu resident dake cikin anguwar maitama..

Tun akan hanya malak ta shiga damun mamanta da tambayoyi game da su,ita a abuja ta
taso takeyin rayuwarta bata waye da fuskokin yayan yaa sheik sosai ba,Nan maman ta
shiga bata amsa daddaya dakema ta lura malak tafiye nuna interest dinta akan
imad,Anty meera kuwa batason wani kulata bare ta bata Wani deceiving impression
game da wasan da imad yake mata dazu na cewa ya samu matan aure,she knows perfectly
well how girls can be cunny,bare yadda yarta take fama da fallin balagan Nan ai sai
a hakli,ita kanta tasan halayyar yarta,
Idanunta a bude suke sosai,irin kanann yaran Nan ne masu lura da Kuma fahimtar
komi,she knew her girl who is already into hausa nd english novels at early stage
altho she really trusted her,saidai Duk da haka yaran zamani Suna bata tsoro
shiyasa har Yau bata dena saka mata Ido ba,malak bata Wani sha mamakin kasancewar
Mufrad sojaba ne,dama can sunan shi take yawanji Amma bata taba ganinsa face to
face ba saiyau dayazo,ita dai imad ne yayi mata Dan harga Allah aranta tana son
taga energetic and handsome men kamarshi..

Suna isowa gaban babban gate din gidan mai gadi ya bude musu suka shigo,mash mash
masha Allahu gida ya balain kayatrwa Dan sosai ya Kere gidan su na kano a girma da
yelwa da tsarin kayan more rayuwa.

Basu kai parking lot ba imad yay parking motar dake shiya amshe driving din,mufrad
yana gefe yana famar latsa waya,yana tsayawa kuwa baijira fitowar mufrad din ba ya
fito cikin sauri ya nufo su Anty meera,a hnkli malak take kallon sa Jin haryanzu
gorin aure kawai ake masa shikuwa Babu kunya yana yarfata Anty meerah ta ce malak
kiyi sauri kitaho masa harda abincin sa Dan anjima kadan yunwa zaiji baida mai dafa
masa.."idanun sa dake waje don mamaki ya tsura mata yace wai Dan Allah dagske
abincin kika biyo mu dashi?tace eh man,Babu yadda banyi abarka ka wuni mana yau ba
doc yace a'a Nan dinma bazasu hakura subarka ba shine kawai Nace to muma baro muzo
Nan din tare akunce jakar tsarabar agabanmu.

Tare sukayi dariya suna kallon mufrad da ya karaso cikin yar sautin muryan sa
dabaison budeta da karfi yace
..."me kuke anan? Anty Muje ciki mana karya cikamiki kunne da surutu..
Yana karasa fadar hakan suka dau hanyar ciki dukansu hudu suka jera suna takawarsu
a nitse,mufrd na gefen anty meerah,malak na gefe da imad tana takawa sai yadan
tayata riko jakarta ita Kuma ta rike cooler abincin a dayan ahnunta..

Suna daf isa bakin kofar,saigashi har an rigasu budewa ta ciki Wani irin Ihu sukaji
sanda suka raxana suka tsaya still ayayin da shukra ta koma cikin gidan da uban
gudu in xciting voice tana cewa kufito kufito,oyoyo, woah woah,mumy mumy uncle Imad
is here,...
Kamar yar zakara haka take cara tana daga tsalle a tsakiyar babban palon su

Keeyan da already tuntuni ya shirya kansa cikin kananan kaya yana zaune a babban
palon yana kallon tv,Nan da nan ya tashi cikin sauri cikin yanayinsa mai saurin
bayyana tsantsar farincikin sa, yana fitowa kuwa suka hade ido da imad,da Wani irin
shauki Suka harxuko suka rungume juna tsam tsam suka dunkule kansu tamkar wanda
zasu balla kafadun juna,a sadade malak taja gefe gudun karsu tureta tanata binsu da
kallon mamaki.

Tun kan su wanye hug din saiga Yan cikin gidan bisa layi daya na bin daya Duk anyi
rubibi an fito ruututu harda su hjy Adada da hjy saddika, dake hjya saddikan ta
kasa hakura tajira shi a kano itama Ajiya jiyan tazo abuja musamman Dan ta tarbeshi
dakanta...

Kan kace Wani abu hjy jasmine da su hjya saddika sun kewayeshi da Ihu da hamdala
jinsu yasa har ya kasa iya danne ruwan hawayen sa wanda already sun nuna cikowarsu
tam a kwayar idanun sa Duk dama basu sauko kasa ba tukuna,..

Daga bakin kofar nazli da shukra ne suka Dan rakube sai rawan dari suke jikin su na
rawa rawa kamar masu Jin fitsari,wani ji suke kamar zasu fige kansu sama su tashi
sann su sauko akan uncle dinsu tsaban murna saidai gaba daya ganin mufrad Agefen
sa ya hanasu matsowa cikin ribibi,..sai uwar surutayya ake ana kyakyata dariya
keeyan ya riko hannunsa dam Dam Suna ta surutu da mutanen gida
..wayar mufrad ne yay kara yaja jikinsa ya koma can gefe yana amsawa,Wani daka
tsalle nazli da shukra sukayi atare tamkar anjefosu kamar wani walkiya haka suka
diro jikin imad wanda ji yay kamar an watsu masa su ne daga can can nesa,wani
kankame sa sukayi subiyun atare suka manne ajikinsa kamar super glue,sautin kiran
sunan sa "uncle mad",uncle mad, kawai kakeji coming in different voices with
different sort of emotion.

"I really miss u...nazli ta fada da uban karfi kamar zata fashe tsabar murnan da
zuciyarta yake ciki har Wani kasa tsayuwa akan kafarta takeyi..

Gaba daya jikinshi saiya mutu,sai kallonsu yakeyi da ruwan dake cike a
idanunsa,gaba daya ya rasa yadda zaiyi da axaban kaunar su dake mamayar ransa,sai
bin kowannen su yake da ido bakinsa ya kasa rufuwa,Wani irin strong feeling yakeji
aransa irin wanda Bai tabajin irinsa ba,he Neva tot abun zai shigesa haka,missing
dinsun dayake yawan dannewa aransa baiyi tsammanin cikin sauki zata iya fitowa
filli ba,kasa iya furta magana yy,saidai duk abunda Sukace ko suka tambayesa saidai
kaga yana gyada kansa yana dariya Dan ji yake kamar inya budi baki zai sauke musu
hawayen tsananin missing dinsu da yayi da kalar dadin dake dawainiya da zuciyar sa
ayanzu daya tsinci kansa acikinsu,..alokacin kusa kowa na rike dashi,wasu hannu
wasu kafada wasu sun tamke rigar sa,barinma shukra da har yanzu bata freeing dinsa
da warm hug dinta ba..

Aikuwa yana janyewa suka hade ido da mahaifiyarsa dake tsaye ita kadai tana kkrin
janye hannun sa ajikinsu sai yaji kamar gwiwonsa ake sassarewa Wani muguwar axaban
kewarta dayayita dannewa tuni ya shiga rikita masa yanayi

A shagwabe ya Dan susuce fusknsa kalar shagwaba yanata kallon fuskarta dayayi
missing tsawon shekaru yana murmushi ya ce mata "mama"..
Mama na dawo nigeria shikenan hanklinki ya kwanta?Hawayen ta data sauke ya sokalo
masa nasa,da Dan shaukinta ta taho ta rungume sa tsammm ajikin ta tana shafa kansa
cikin tsantsar bayyana tsananin Soyayyar datake masa a zuciyarta da
kwakwalta,shima manne ta yay sosai har sanda suka so su ba mutanen wajen
tausayi,cikin haka mufrad ya karaso kallo daya ya bibbisu da shi yaja karamar tsaki
fuskan San Nan a mugun daure Babu ko alaman rahma bare sauki, Ganin mahaifiyar sa
agefe tana goge kwalla ya sa ya Kara jan tsaki aransa yana shan mamakin su shi
aganin sa baiga abun yamadidin kuka anan ba..

As usual ganin sa yasa aka soma raguwa kowa ya nufi cikin gidan da sauri badai
ayadda yaso ba,hjy adada da hjy saddika ne suka shigo tare da imad din,ita kuma
hjya jasmine suna baya tare da Anty meera da malak Suna shan dariyar masu oyoyo
dake hjy jasmine da Anty meerah dama kawayene, tun a secondary school suka hadu
suka San juna,to tunda ma sukazo suka aure majazen su Wanda suka kasance aminan
juna sai aka dawo ana zumunci kamar Wani Yan uwan jini.
.

Fannin su ai'nau kuwa ba'acewa komi Dan tun dawowar su abuja Zarah take mugun bata
mamaki,
,musamman ma wajen matsata datakeyi akan abubuwa,gaba daya tabi ta maida ta jakar
gulma,tamkar wasu magajiyoyin gidan haka suka dawo,Banda aikin shishhigi da neman
gindin zama awajen mutanen gidan Babu abunda sukeyi su biyun.

Haka zarah tasa ai'nau agaba saida taki Sam ta tare gidan mijinta dake can anguwar
asokoro,suma zaman daram sukayi a mansion din ana damawa dasu Ako Wani harka,daga
yau suyi Nan sai gobe suyi can hasalima sune agaba wajen hidiman shirye shiryen
bikin dawowa sabon gida da akayi, da duk Wani hidiman murnan dawowar imad Nigeria
da ake kanyi..

Halayen Zarah masu ban tsoro da mamaki wanda ko Ainaun bata San dasu ba su suka
firfito mata a fili, sosai Zara ta Kure mata tunaninta,dan da alamun zarah tayi
nisa bata Jin kira a fannin makirci da munafurci da kuma karya wanda ya riga yay ma
rayuwarta dabaibayi ya zame mata tamkar rigar ado..

Tun dawowar su gidan zarah take famar fadi tashi wajen shishhigewa manyan matan
gidan da salonta na makirtattun mata wanda sukayi course a munafurci yau itace
aikin dafe dafe,yau itace kimtsa faloka har Yan goge goge saita tsaya akan masu
aiki tana gyara musu,ga Wani dan uban parkaging din karyan ladabi da biyayya data
Ara tana musu mai ban mamaki wanda ba lallai bane mai karamin kwakwalwa ya dago
salonta cikin sauki,wanda ko gaisuwa zatayi saita langwasa murya ta zube kasa tana
Jan aji tana sauke musu makirtaccen fadanci tana riritasu ,in abunma ya cicciyota
takan zagene tayi abunda ainaun ma bata taba tunanin aikata musu a matsayinta na
surkuwan gidan ba,tun zuwan Zarah gidan komi nasu ya sauya gidan ya zamo so busy
and energetic gaba daya sanda ta nemi ta sauya musu tsarin rayuwarsu da biri biri
da rawankai da rawan jiki,a
Komi in za'ayi itane Kan gaba yau aje Nan mall din gobe aje Nan chops din,nuna musu
take ita gogaggiyace tasan harkan kashe kudi ta Kuma waye Dan harga Allah batason
harkan raini,within few days ta shiga juya musu tunani Dan hatta hjy goggo saida ta
soma fadawa acikin trap din makircin Zarah saidai daga baya datazo taga tafara
xakewa dayawa sai ta dan ja jiki ta dena kulasu..

Hjy adada da hjy saddika kam tuni nasu ya dinke suka hade Kansu kamar dama can
sunsan juna Dan kusan halayyar su ma Babu wani bambamci
Cikin Yan kwanakin Nan Babu abunda Zara batayi musu na kyautatawa da biyayya
ba,Wani bin har gulman Aina'un suke suna camparing din halayyar ta da zarahn wacce
bata da aiki sai zulman da zuciyoyin su musamman ma in ana zaune a dinning haka,
aka sako hirar su imad,xarah bata tabayin sanya wajen kkrinta na dasa musu boyayyen
manufarta na son kasancewa dashi datakeyi ba altho bata iya fallasa furucin na ta a
fili cikin manakisa da makirci take buga musu kai da salon game dinta,har wani
sabon salon kunya da respect take bawa hjy saddika fulani abun harna so ya basu
mamaki aransu

Dake ma gidan yana da girma sosai sashen sama can Inda Aina'u ta tare itama take
kwana.
Daga sun kebe su biyun zasu haura ma juna da zagi gau gau Suna fadace fadace sabida
bakasafai ainaun take Jin dadin salon zakewar da Zara takeyi agidan ba,abun haushi
yake bata,wani yarfa Kan da Zarah takeyi in d name of neman suna yana balain
konata..

Itama zarar haka take zagewa ta dage ta duddura ma ainaun ashar tayi ta mata gorin
cewa dabiunta na jan aji da rashin iya bida mutane shiyake kasheta a gidan
mijinta,haka zasuyi ta hargagi ma juna da tsiya da bala'i sanda ta rinka cusa ma
ainau damuwa aranta, ta kuma sata agaba wuta wuta akan shan maganin mata,within dis
short time Aina'u har tashha kusan rabin magungunan mata da zarahn ta sissiyo
mata,dake bata saba ba sai takejin Babu dadi ajikinta kullum sai anyi dagske .

Tun jiya da akace imad ya sauka a nigeria Zara ta haukace da kimtse kimtse,suka hau
shiri,not just normal shiri,babban shagali suka bude a dakin ainau tamkar wanda
zasu tarbi shugaban ksa koma ace mahaifinsu daya riga ya bar duniya,yestades make
up da aka biya zunzurtun kudi har dubu sabain haka ya tafi a banza,bata daddara ba
tun asuba ta sa aka kara Nemo mata make up artist Cynthia oge wanda ta shahara
sosai a fannin iya kwalliya a maitama.
Kusan same amount ta Kara bata ta tsantsara mata make up bamai nauyi ba sabida ita
salon nata makircin da brain take yinshi.

Wani bin zakaga kamar tanaso tana Kaiwa kasuwa ne, but still she is nothing like
her sister Aina'u who is extremely strict nd Nonsensical bata son yarfa kanta at
all cost.

Ko ayanzu ma abunda ya hanata bin zugar oyoyo kenan,cikin ranta Sam babu dadi
bazataje araina ta,beside who is imad inba marar imanin guy dib dayake sauri dauke
hanklin mijinta akanta ba,ita tun Tuni ana murnan dawowarsan nan Amma harga Allah
aranta baqinciki takeji,she secretly hate him sabida kimanta shi da mufrad yakeyi
arayuwarsa,many times arabta saitana ganin kamar mufrad yafi daraja bukatun imad
akan nata ita datake Matarshi,
infact a duniya bayn aikin sa data tsana imad ne yabiyo baya,she just can't hide d
fact,bata son kayan Reni kuma bata son harkan karanta, ko jiya jiya ma sai da ta
shaqi maganan banzan da nazli ta yabawa Zarah acikin wasa datace mata"..Omo local
gang awon busy body"..she was like..akan imad din ne har za'a ce musu busy body?
nazli tana da Wani salon rainin hanklin da kokadan bata so,shiyasa ma atarayyarsu
basu cika dinkewa ba.

Ga shukra data lura kamar tana bibiyar su tana kallon Duk abunda sukeyi,she is sure
yaran nan sukanyi gulman su abayan idanunsu,by now tariga tasan halayyar shukra na
mugun iya saka Ido da dora kahun zuka akan rayuwar wasu,tasan abunda zasuce akan
Zarah na batanci Hala kunne ma bazaijuyu ba..

ficewa tayi daga dakin zaran ta wuce nata dakin direct, gaban mirror ta nufa tadau
marykay oil control powdern ta wanda yake da haske dayake colour 1 take
shafawa,nan ta Dan Kara gogawa sama sama akan fusktarta,ta dada gyara brow line,ta
kikkimtsa Dan ta Kara fito da kyallin kwalliyar datayi ma mijinta Dan da shi kawai
takeji azuciyarta take Kuma gani sabida Duk sauran Yan gidan ba damuwar ta bane..

Ita Harga Allah ma ta tsane su kawai dai yanayin rayuwace data zabar makanta wanda
yakasance mata dole sai ta zauna dasu tabisu a hankli

Miqewa tsaye tayi agaban Mirrorn tana Dan juyi ciki dada gyara ma wata arniyar
fitted gown dinta na atampa lace zama,dark purple colour with touch of gold saiya
fidda farin kalar fatarta ya mata mugun kyau,juyowa tayi cikin sauri kamar zata
fice tana bude kofar kuwa ta soma jin muryan zarah daga can kitchen Wani wahallalen
tsaki ne ya kufce mata feeling d litle litle noise dake tashi a kasa,she despretely
want to end all this games da Zarah ta bude agidan nan,ta kosa takoma gidan
mijinta,inda tasan ita kadai ne dashi Koda ma zata dan huta da hayaniyar wayannan
rubabbun mutanen...

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 28

Daga kitchen zarah ne kace kace a tsaye agaban su uwani ta Dora hannunta a kugu
cikin wani mayyar suturarta dayayi mata mugun kyau ya zauna akan dirin shape din
jikinta ya mata cas cas,riga da siket ne fitted ta wani deep blue colour voile lace
mai Dan karan tsada,infact komi data sanya ajikinta yau mai uban tsada ne,she was
standing tall on an Italian cage pump heels dakema ba Wani tsayi take dashi ba
takalmin ne ya temaka ya Kara mata tsaho,Bakinta yaci uwar sa da matte redish brown
lippo..

Everything on her face is on fleek nd carefully calculated har Wani sauya kamanni
yau tayi..

Masu aiki suyi Nan suyi can sai zagin su takeyi tana hantarar su
"Ke da Allah kiyi Abu da jikinki,ta juya ta kalle uwani ke kuma kiyi sauri ki dauko
dump waiter ku sassaka abincin Nan afarayin kasa dasu..mschewww "waiya kuke wani
Abune kamar dabbobi?I don't want you to waste anymore time,c'mon girls,wani
maiyyar nishi ta sauke, cak ta dakata daga Furta Wani magana tana Wani irin kallon
su kamar taga kashi,Wani kyamataccen numfashi ta ja sannan ta lumshe idanunta at
same time ta budeshi tana wani sissine idanunta, tsaban rigima eye brows dinta har
wani shaking sukeyi Suna gil gil Suna rawa rawa kamar zasu tsinke daga idon su fado
kasa
Cikin wata rigimmmaiyar tune wanda ya fito da kasalliyar sautin muryanta tace,"oh
my gosh..my honey is already here,ta Wani Lumshe idanunta tayi tana sauke kakkarfan
Ajiyan zuciya like yo she is feeling it,a rigime ta dafe goshin ta,wani hade rai ta
karayin tana jinkanta kamar wata hamshakiyar matar gida,tanajin zuciyarta a harzuke
daya kasance su uwani basu kammala komi akan lokaci ba,bata ma lura da Shigowar
ainau ba tana famar sauke mugun kallonta akan su uwanin wanda iya bare baren da
jikinsu keyi kadai ya isa kasan Suna cikin Wani yanayin Jin takaicin ta,biri biri
kawai sukeyi sukansu sun kasa tabuka komi duk tabi ta ruda su da tsawa da tsiwa
summa rasa Wani oderta zasu soma kulawa

Wani uban tsawa ta daka musu ainau ta karaso ciki cikin sauri fuskarta a Dan dore,a
hnkli cikin muryanta mai cike da aji tace pls Enough Zarah please let d girls
be"..ta dada matsowa kusa daf da kunnenta tace haba Dan Allah sai kace kece matar
gidan?nifa bansan kayan Reni Nikam Muje daki,wats wrong with you..Ta karashe mgn
cikin sauri tare da watsa musu uwani kaskantaccen kallo she care less Inba basu
Gama akan lokaci ba ita Ina ruwanta?..ba yabo babu fallasa tace "Bunch of useless
things,tun daxu ace kuna abu daya?da Allah ni Kuyi sauri ku barnan ppl are already
starving..,a hnkli uwani tace Ayi hqri hjya yanzu za'a sauko da sauran abincin,Bata
kara kallon su bama bare ta kulasu,cikin sauri ta janye hannun Zarah suka haura can
sama dayan dakin tan

"Let go off me'


Zarah ta fauce kafadunta data riko a hatsale da alamun ranta ya mugun baci, Adan
zafafe tace wai Meye hakane Aina'u?inai musu magana kin Wani zo kin dakatar Dani
mtsew Nidai Karki Kara min haka,ya zaki jawo har masu aikin gidan nan su renani?

Wani juyi Aina'u tayi Tare da sake yangataccen Rolling eyes ta juyo tana kallon
ta..
"Zarah Raini ya wuce anjima kadan kijisu Suna gulman ki Suna zaginki? A hujajan
Zarah ta juyo zatayi magana Aina'u tayi saurin daga mata hannu fuskarta a matukar
daure tace"Hey hey Ki dakata min please,I hope ure not forgetting yestade nazli
call u local with her full chest tana refring rawan jikinki da Omo busy body
Zarah waime sa hakane?mesa baki son rike mutuncin kanki ne?..how can I make u
understand?

'Zarah dake Jin Wani zafi aranta cikin bacin rai a hnkli ta furta I don't know Kuma
ki kyaleni,daga Nan ta dauke kanta tamayar gefe muryanta a matukar shaqe ta shiga
tambyarta ciki ciki..."Wai mu yaushe zamuje ne..pls let's go down now,I'm eager to
see him..dama abun da ya kawo kenan right? So let me do nd leave dis goddam place
abeg,ta karashe da jan tsaki a zuciyar ain tace ai gara ki tafin Dan ji take kamar
ta shaketa cikin dauke Kai itama tace Indai a shirye kike let's go..zarah batace
mata uffan ba ta wuce fuuu gaban mirror Inda ta aje jakarta ta dauka ta bude ta
dauko Wani mayyar sihirtaccen turarenta mai qamshi irin na turaren prince hamdan of
Dubai wanda zee zee ne ta bata data karbo musu awajen malami,Dan kadan ta afa ta
gogga a jikinta ta mayar ta ajiye sannan suka sauko Suna tafiyar su ta catwalk kowa
da abunda yake sakawa aransa

Wani irin takun aji da kakalo girma suke wanda sautinsa yake a hankli Suna Wani
irin kamewa cikin bayyana tsarin ajinsu, Nan ma saida ain ta rinka bin Zara da
kallon gefe tsabar mamaki ganin yadda lokaci guda zarahn ta Wani dauke wuta ta kuma
binne rawan jikinta ta fuske tana Jin kanta tamkar ba itace All desperate ayanzu
ba...

Saidai Duk baza takun nan da sukeyi har suka sauko daga steps Babu wanda ya daga
Ido ya kallesu,Banda hayaniya da tsaban karfin surutu da aka bude shafinsa a main
palon Babu abunda kakeji Duk ahalin gidan sun mamaye shi.

Uhm uhmm Zarah tayi Wani yangataccen gyaran murya wnda ya fito da Wani Dan uban
sautin rigima da Dan karfi tace
"Assalamu alaikum.

Wani Shiru sukayi gabadaya batare da kowanensu yayi yunkurin furta wani Abu ba duka
suka juyo suka kare mu su kallo,yaken dole ne ya kufce a fuskar ain ta riko hannun
zaran suka karaso ciki da sauri suka hau gaisuwa,wani irin numfashi da ajiyar
zuciya Zarah ta dinga saukewa a hakli ganin yadda imad ya dan bata lokacin sa ya
kalle su..aransa kallon baisan su ba yake Dan shi harya soma mantawa da kamannin
Aina'u dake jinin su bai Wani hadu ba..

Zarah kuwa sai sunkuyar da Kai kasa take tana Wani sake mayyar Murmushi kamar wata
amaryan Doki daga ta Dan dago ta kalle fuskar imad shikenan sai ta Lula duniyar
gajimare,
Aranta ta dauka Duk haduwarta da ladabin Kule a buhunta ne ya tafi dashi har ya dan
kallesu.
Su hjya kuwa tambayar su suke abunda ya tsayar dasu Aina'u take musu bayanin wai
sun tsaya kulawa da abinci ne shiyasa basu sauko da wuri ba,a lokacin Aina'un ne
kawai take magana dan kwata kwata Zarah ta susuce ta rasa nitsuwarta batama San
mezata ce ba sai Wani kirsa take cikin sanyin makirci Tamkar wata budurwan kauye
gata da zakewa ahaka sanda tayi jikin kowa ya shiga bashi cewa Duk wa imad take
wannan uban murmushin da sadda saddan Kai din.

Aina'u batacewa mufrad komi ba ta dauke kanta akanshi shima haka yy kamar bai
ganta ba dakema hanklin sa nakan wayarsa ne tuntuni yanata kallon Wani video da aka
turomai daga can America da wireless earpiece a kunnen sa

Zarah ta dube imad direct tuno da idanunta akwai kwallin sihiri data shafa saita
hau murmushi ta daddage ta sinne murya ta kakalo mai zaki da dadin
Tace mai ya hanya?

A hnkli imad ya juyo Jin yadda malak ta dan tsakureshi a boye,Hakan yasa yaki bada
hanklin sa akan Zarah suna hade ido da malak ta sauke kanta kasa tana turo mai
bakinta a shagwabe
Daga Nan kuma Shikenan ta dauke hanklin sa daga kan su Zarah gida Kuma ya dauka da
tsokanar su"..imad na dariya yake cema mahaifiyar sa ai ya samu matar aure anata
musu dariya,ahakn saida Zarah taji Wani balain kishi acikin zuciyarta,Duk dama
tasan wasa akeyi amma atake atake taji ta tsane malak har makoshi..

Wanda Ko acikin wasan ma Hjy goggo ce kawai take bayansa tace sun dace da
malak,tace ai tunda malak takai 15years aita isa aure,hjy adada da hjy jasmine da
Anty meera sunata musun cewa batakai ba,hjya saddika kam batacewa komi sai yawan
Murmushi Dan ganin fuskar danta ma kawai ya isheta Jin Duk Wani nishadi

Mufrad ne ya tashi ya haura sama da alamn kira zai amsa a hnkli ainau tabi bayansa
da kallo tanajin tsananin kewarsa aranta,ji take kamar tayi xcusing dinsu tabi
bayansa Amma kuma Ina she can't risk leaving Zara anan wajen bata San Wani irin
abun wawanci da zubda mutunci da zata aikata mata ba.

Mufrad yana bacewa nazli ta yunkuro cikin saka baki a maganan tace "uncle mad
kwanan nan fa zakayi aure har yaushe babe din Nan ta girma..kawai kace bakaso muyi
asoebi...ta karashe tana langwabar mai da wuya..

Shukra ta shiga washe baki sabida aranta tana mugun son tayi kawance da malak but
she can't show it yet sabida Ji take kamar tafi karfin sauke kanta ma wani,a
tunaninta malak ce yakamata ta soma mata magana and for the fact dat malak is so
gentle,charming educated and classy,yasa take tunanin nasu tafiyar zaizo
daya,saidai da kamar wuya dataga malak din bamai son surutu kamar ta bace..ita Kuma
bazata taba yadda a raina mata kurwa ba..she love to hate and suspect any one..

Imad ya Dan sake Murmushi was nazli yace.."I wil wait for malak"...hjya jas tace
sai mubari ka cuce yarinya ai lokacin ka tsufe Anty meera tana dariya
tace..gwarama kanemi wacce ta dace da Kai dai..
...zai budi baki yay magana Aina'u tayi saurin dakatar dashi tana yaken da baije
har kasan wuyarta ba tace Kamar irin sa'ar nazli haka,ta dafo kafadun zaran cikin
Kara drawing attention dinsu kanta,tace Zarah I think u're age mates da nazli
ko?..Dan dariya akai,nazli ta Kau da kanta slowly cikin jan wata arniyar tsaki,Dan
aranta ta Gama raina ajin zarahn ita Sam bata fiye son mutumin da baida class
ba,tanajin hjy adada da kininbinta tana ta bayanin cewa ai yafi dacewa da irinsu
zarahn
..komi dai acikin wasa akayi shi,Inda Zara ta shiga Jin dadi aranta musammn ma da
hjy saddika tazo ta tsoma baki da aka kawo hirar dacewar su akan imad tana ce masa
son irinsu nazli sune dai dai Kai ba yar yarinya ba..she knew they were just saying
it Amma sosai Hakan yay tasiri aranta tasomajin kamar ma bata shi akayi mai gaba
daya..
Hjy jasmine tace shukra jeki kirawo yayanki,I want everyone on d table now,Bari na
duba su uwani...Butt Zarah ta miqe tsaye cikin Wani makirtacen salo tana Murmushi
tace no maa,kiyi zamanki kawai bari inje in dubosu ..hjy jasmine dake dan Murmushi
tace thank you yar albarka..da Wani irin salon tafiyar rigima ta wuce ta haura sama
cikin sauri,dai dai lokacin idon nazli da shukra suka ci Karo Wani dariyar raini
suka tuntsire dashi
"Wats wrong with u guys?..Aina'u ta hade ranta sabida ta shaqi da waye
sukeyi,.bakinsu a hade Sukace nothing...shukra ta miqe da rawan jiki ta haura sama
dantaje tayi gulma sannan taga yadda za'a kaya da Zarah da masu aiki a can
kitchen..

Wayar hjy goggo ne yay kara aka miko mata ta Kara a kunnen ta suka hau gaisawa da
Hajiya mama"..imad ya matsa sai anbashi wayar shima Dan sosai hanklin sa ya koma
kano saidai bazaka fahimce Hakan ayanayin sa ba..haka kuwa sukaki su barshi ya amsa
wayar kowa na cemasa Babu Inda zaije har sai yaa sheik ya dawo..

daga kitchen kuwa haka shukra tayi cirko cirko daga bakin kofar tana ta kallon su
Zarah altho har an riga an kammala komi,Abu dayane kawai ya kwafsa ma Zarah ganin
bazata iya musu ihu da ikon data sabayi agaban shukra,itadai har Yau neman gindin
zama take bacin bata san shukra ta Gama fahimtar ta tsaf ba.

Tare da masu aiki zarah ta sauko aka hau karasa jera abinci Banda saka Ido irina
shukra gaba daya hanklin Zarah baiyya jikinta
Ganin yadda imad da malak suketa hira.

Cikin sauri tasa aka kammala shirya table ta dawo tace musu angama anata yabonta
Aina'u kam ko ajikinta duka suka wuce Kan dinning aka zazzauna,ana gama zama saiga
mufrad yana saukowa cikin tafiyar sa mai cike da nitsuwa da daukar hankli harya
sauya suturar jikin sa zuwa wata
Hadaddiyar Italian white t-shirt ta kamfanin renato balestra hade da lallusan
wandonsa Wanda yanayinsa yake kamar sport wear shima fari dogo,kafarsa yay kyau
matuka acikin wata convertible loafer sai takunsa yake a kasaitance tamkar halin da
ake ciki agidan na zumudi da murna Bai darashi ba

Harya karaso ya zauna kallon sa akeyi,wasu a sace wasu a fili as usual kusa da IMAD
ya zauna mahaifyar sa hjiya jasmine tana daga dayan gefen sa kafin Nan ainau da
nazli,ata dayan bangaren kuwa zarace daidai setin kujeran dayake kallon na imad
tare da sauran mutanen gidan kowa da kalar expression dinsa awajen,hjy jasmine ta
miqe tsaye zatayi serving still Zara ta miqe ciki kadadi ta karba Wanda Hakan ya
tursasa Ainau mikewa danta tayata har wani Allah Allah take ita tasawa imad din
bacin hanklin sa baima wajen tunani dayawa su riga sun cikke masa kwakwalwa mufrad
kuwa baice komi ba sanin shi miskiline yasa Babu wanda ya daga hanklin sa akan haka
har aka soma cin abinci.

A hnkli malak take jujjuya spoon dinta acikin abincin at first zaka dauka ta koshi
ne but tunani kawai take akan yadda Zara ta tuttula ma kowa abinci kamar wasu
mayunwata itama sosai tasoma gane kalar zarar sai taga kamar bata mata ba...

Hirar America shiyabi ya dauke musu hankli kowa najin hirar da ake musamman da aka
sako zancen case dinsu da rufaida

Hjy goggo ce ta nace da masa tambaya akan zancen kisar Kan da akace rufaida
tayi,sama Sama yake musu bayani danyariga yay alkwari da zuciyarsa cewa bazai taba
bude asirin rufaida awaje ba bare ma dayasan mata da karamin kwakwalwa da son jin
gulma shidai saice musu yake self defence ne
Kuma mijin nata shine baida gaskiya

Tuni hirar yaa malam ya Kara zafafa awajen hjy adada da hjy goggo sunata barbada
akan halayyar yaa malam da sukaji ance Wai yanayi ma yayan cikinsa auren dole,fade
fade Babu abunda basuce akan haka ba,kawai su fito suce akan kwadayin abun duniyane
yaa malam ya jefa yarsa acikin ukuba basa iyawa sabida yadda sukaga mufrad da hjya
jasmine sun dauke wuta Sam Sam suka ki su bada fuska acikin hirar tuntuni da ake
maganan su suka ja bakinsu sukayi shiru sunki suce komi.

Ba Wani cin abincin sukayi ba imad ya fara cewa ya koshi,


Anan ne ma sukaji cewa ai gidan doc mehra yayi breakfast dinshi

Ana kammala komi Aina'u ce ta soma xamewa ta haura can sama tsabar batason ma Zarah
ta sata yin Wani aiki

Hakan kuwa Zarah ta zama uwar jagora wa masu aiki har sanda aka kammala tsaftace
wajen tas

A Lokacin daidai motar daya kawo kayan imad da Dan tsarabar da yayo musu ya iso,Nan
d nan nazli tabi bayan keeyan suka je da masu aiki aka tattaro trolleys dinsa manya
guda uku da babban travelling bags trolley kawai yace akai masa sama sauran jakunan
haka ya damka ma mahaifiyarsa yace tsaraba ne,daya jakar nata ne ita daya,sauran
kuma yace tasan yadda zatayi dashi araba a tsakanin mutanen gidan,cikin Jin dadi ta
rinka saka masa al'barka.

Mufrad ne ya dauke hanklin sa suka haura sama can dakin da aka Kai kayansan cikin
masa bayanin yadda yaa sheik ya tsara masa nashi sashen a cikin gidan cewa da akayi
saiya kawo mata kafin abashi site din ya rinka sakashi dariya,slowly zakuwarsu akan
zancen auren nasa saiya soma shiga zuciyarsa ya soma jin kamar zaiyi tunani akai
kawai

Daga falo kuwa Tsabar murnan da akeyi a babban falon site din hajya adada aka baje
kaya aka hau rabawa,Bai Wani dauke su lokaci ba sabida kusan komi yasa anyi
packaging dinsa da sunan Duk wani ahalin dake gidan hatta su Anty meera akwai nata
sunan saura sauran da suka rage aka bawa malak da su hjya goggo sannan aka debi
jewwries da turare aka damka ma Zarah akace taje can su raba da Aina'u.

Komi cikin raha da jin dadi aka gabatar,


Anty meera da hjy jasmine suka koma can daki,aka bar hjy adada da su hjy saddika
Wanda har ayanzu hirar case din rufaida kawai sukeyi acikin laluben duhu don kuwa
haryanzu harsashe suke basu fahimce asalin abunda ke tafiya ba.

While acikin zuciyar Hjy goggo harda kyashin jikinta da takeyi tanajin mugun zafin
rashin kasancewar su da Ita aganinta haryau hasiya itace silar rabata da danta
gashi Dan jikarta ma tana shirin janyeshi da jarabar dan tsohon mijinta, Hakan yana
matukar cusa mata baqin ciki aranta,
Yo meye mahadin zaidu da Dan cikin hasiya ai ubansu ba daya ba,meyasa za a saka
mata jikanta agaba da damuwa..

Tunda akace rufaida ta kashe mijinta take ta mamakin yanayin tarbiyan da aka
basu..,anata tunanin aiga mata nan birjik akan musu auren dole Amma bata tabajin
ance ga wata ta kashe mijinta ba sukam ma ada can Duk auren dolen aka rinka musu
Kuma suka zauna da maxajensu lpya suka hayayyafa
Kawai dai baqin zuciya da muguwar zuria irinna hasiya.

Koda can ma ai ta fahimce kamar ba aslin son dikko hasiya takeyi ba kudi kawai
tagani ta biyosa,hira kawai sukeyi hjy goggo tana ta saka wayannan abubuwan aranta
hjya Adada kuwa damuwarta baifi taga anyi gaggawan yaface Duk wani zumuncin dake
tsakanin zaidu da dayan Dan hasiya ba..

Aganinta basu da mutunci ko darajar da zasu hada xuria dasu sabida matsalar su ta
karamcin ilimi da wayewa ga talauci,sosai da sosai hjya siddika take Goya mata
baya itama aranta ko kadan bata son abunda zai hada zuriarta da harkan karanci da
zubda mutunci bare ajega karancin ilimi da wayewa,sun Dade suna hira akan lamarin
su rufaida Duk dama bawani saninsu ko sanin rayuwarsu sukayi ba,haka dai suka tayi
Suna tofe tofensu aranar Babu abunda basu tofa akansu ba...

Daga cikin babban falo malak ita kadaice a zaune da wayarta a hannu ta daddanawa
Duk hanklinta nakan wayar tana famar karanta Wani littafi
Mai taken Ajalin so da surayyahms ta wallafa,daga Ganin yadda take sauke Murmushi
kasan book din ya mugun tafiya da Ita..

Da wannan fara'ar akan fusknta ta dago caraf suka hade ido da shukra data shigo
tana tafiyar rigima malak batayi kasa a gwiwa ba tace mata "Hi..
Kallo Shukra tabita dashi bata amsa ba sanda ta nemi wajen xama ta zauna a
kasaitance ta Wani harde kafafunta Wanda kafin ma ta Gama aikata hakan malak harta
bada banza ajiyanta ta dauke kanta ta mayar kan wayarta tanamai cigaba da abunda
takeyi, tmakar bata San da halitta awajen ba"..ganin hakan yasa shukra ta rude gaba
daya ta rasa yadda zatayi ta soma fidda maganar dake bakinta harga Allah itadai
tana son tayi kawance da malak
Sai can ta daure cikin kadadi tace
"ummm Ya Daddy Mehra?Fatan yana lpya,malak batace komi ba itama har tadanja
lokaci,batare da kulawa ba ta ce
Lpyar sa lau,ya school?cike da rolling eyes da Jin takaicin Jan ajij malak shukra
tace oh dama kinsanni ne?a nitse malak ta juyo ta dasa mata dara daran eye balls
dinta dats speaks confident tace "u're yaa sheik dougher I guess..shukra tace
yeah,malak ta tabe baki,"he is my dad's best friend nothing wrong in knowing u guys
right?..cikin Jin dadin Jin haka shkra tace yeah but har me kenan kika sani akaina?
murmushi malak tayi ta Dan Kai da Kai kasar wuyarta tace Nothing..not even your
names.
Shukra zatayi magana ta Kara tsareta"..I have Neva been to kano,nd i guess you just
moved to abuja right?..cikin rasa kyakkwar amsar da zata bayar tace yes tare da
miqa ma malak din hannu a tsaye ta mike tana kallonta "I am khadija zayd
matazu..pplarly known as shukra and you?..sanda ta Kare mata kallo sannan ta Mika
mata hannun ta sukayi musabaha tace I am malak mehra..da Wani irin salon aji ta
karashe Furta hkan Wanda yasa shukra kwace hannun ta cikin sauri so what are you
planning to study?..Kai tsaye malak tace information technology,and u? Shukra tace
I'm studyn law at nsukka halama gobe na wuce schl daga Nan ta soma zuba tana
bayanan da ba a ma tambayeta ba
"Actually We came to meet our grandma sai kuma ga dawowar uncle mad Hakan yasa mu
dole muka tsaya tarban sa,so dama uncle mad yasanki ne?dnt tell me u're his pet
girlfriend su mama since baki wani girma ba..dariya sukayi atare kowa da yanayin
fassarrar sa a takaice malak ta maida mata amsa tace"yes I'm still young for
marriage so how old are you?saurin shanye mgnan shukra tayi Dan tambayar bemata ba
da kyar ta furta I'm almost 17...malak na shiru batace mata uffan ba,can itama tace
am 16..Ashe kusan daya muke,shukra ta tabe baki kasar wuyarta tace nope,nifa har
yanzu bana kula guys..u know lokacin Abu ayishi yanzu kuma lokacin karatuna ne I
won't spare any minutes Ina cusa kaina wa namiji,Neva,a hnkli malak ta dago Jin
ance"cusa Kai wa namiji?abun ya bata dariya,cikin yar muryanta dabaiyi kama da ta
damu da zancen ba tace hey,Ba acewa Hakan cos Allah zai iya jarabtarki dabin wani
namiji Shukra tace noo noo pls Allah ya sawwake
I can't imagine myself to look like Anty xarah,god forbid,cike da rashin fahimta
malak tace "Who is dat?ban fahimce ki ba who is zarah?Aikuwa Nan aka motsi Inda
yakeyiwa shukra kaikayi,atakaice sanda sunfi awa guda tana tsinka ma malak labarin
Zarah filla filla shafi shafi harsai da takai karshe sannan ta dasa aya..
Mamaki ne ya Gama cikke xuciyar malak tayi shiru tana jinta batace mata uffan
ba,she is just wondering yadda akayi shkra tasan dukan wayannan abubuwa,baki ta
tabe lallai toh saka idon yakai makura,batun Zarah kuwa bai Wani bata mamaki ba Dan
tuni ta soma gane take takenta,wayartane yay kara ganin new number yasata sawa a
handfree batakai kunnen ta ba tanayin sallama muryanshi mai dadi da taushi ya
tsareta
Yace c'mon taho ta waje Ina jiranki,tunkan ta amsa cikin tsananin mamaki shukra
tace uncle mad?atake Malak ta miqe tana mkin yadda akayi ya samo number ta hakan
yasa tafice cikin sauri batare data kula shukra ba.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 29

Malak tana ficewa a falon Shukra ta hau bin bayanta da Wasu muguyen harara daga nan
itama tashi tayi ta fice fuu cikin jin haushinta tayi Sama can ta haura dakinta
Wanda akayi sa da tulin kayan duniya tsarin sa tsarin Yan gata irin Disney princess
din nan yasha ado harta jikin bango tana shiga dakin tayi super ta fado kan
faffadan Italian bed dinta dayasha kwalliyar pink bed sheets da trow
pillows,kwanciya tayi tana famar juye juye aranta feeling so annoyed and ashame dan
kwata kwata Batayi tsammanin zatayi ta zuba farrr kamar ankunna engine agaban malak
ba So Wat will dat girl think of her now?...

Ita kanta tasan Tana da zargi da son hada gurmi a zuciyarta game da mutum shiyasa
gaba daya takejin kanta a matukar dore ynzu

Ita Gani take batayi daidai ba Cike da takaici ta cije labbanta cikin tunanin kalar
fassarar da malak zatayi mata makira Magulmaciya,mai saka Ido ko cheap?Wani tsaki
ne ya kufce mata tuna Wani uban Jan aji da shasshareta da malak keyi alokacin da
Idonta ya rufe akan gulma tana famar xuba mata labarai babu tsayawa, Sosai ta soma
Dan da nasanin tunkarar malak da hirar she tots ko malak zata biye mata ne su hada
Kai yau agidan su kuntatawa Zarah but sanin cewa ta kwafsa yasa atake aranta ya
cunkushe ta soma jin haushi da tsanarta arnta tana cewa halama Duk layinsu daya da
Zarahn, Dan da alamar itama malak din son uncle mad din take,Wani dore fuskanta
tayi aranta tana bambami tana cewa wallhy basu isa ba,mikewa zaune tayi tana huci
"tabdi jam wallhi dukansu bazasu same uncle mad ba uncle imad yafi karfinsu shiba
class dinsu bane wannan nazarin ne ya cigaba da huruwa yana zafafa aranta kusan
shine ma ya dauke mata hankli ya dakatar da ita daga saukowa kasa zuwa waje.

Bangaren Aina'u kuwa tunda ta zame daga wajen cin abinci ta haura sama ta shiga
dube duben dakin ko zataga muffy amma bata gansa ba,atake taji ranta yay mummunan
baci zuciyarta yahau tafarfasa yana mata Kuna Wani irin gajiya da fushi ta soma Ji
aranta game dashi

Cike da takaici take ciza yatsanta tana nazari ita kadai da zuciyarta,All this
while mufrad yana Nan agarin abuja amma banda yawacen yawacen meeting dinsa acikin
abujan Babu abunda yakeyi Kuma haka tayi haqri dashi dakema ta lura kamar dawowar
su da Zaran yasa yake jajjan baya da ita a tunaninshi Hala zarahn tafi dauke mata
hankli,hakan yasa sai yayi banza da ita baiya ma son kwana agidan and sometimes
zaizo din but still acikin sauri zai Kara fita yace mata zaiyi wani abu awani
wajen,abun mamaki sai gashi jiyan nan da imad ya dawo wai har yawaiwaye shi, ai
tanajin hjy saddika da safe tana cewa ai tare ma suka kwana..

Cikin tsananin takaici take jeka ka dawo a coridor zuciyarta a cunkushe tarasa
abunda yake mata dadi can saiga Zarah ta hauro sama cikin tafiyar yanga hannunta
Niki Niki da kayan tsarabar su tare da yar fara'a akan fuskarta,Suna hade ido Zarah
ta tsaya durus ta dan dakata tace "Sis ya naganki haka whats wrong?dada dore fuska
ain tayi tare da sauke karamin Ajiyan zuciya tana kallonta tace Nothing, Muje tacan
dakinki muyi magana banason magulmatan gidan Nan su jimu,atare suka juya suka shiga
dakin Zarah dake ma Duk a waje daya ne,ko zama basuyi ba zarah ta hau nunnamata
kayan tsaraba cikin rawan jiki gaba daya ta rasa nitsuwarta dake Duk designers ne
wanda tabbas tasan da kudi mai yawa aka siyesu, bracelet na mandarina duck dats so
shiny ta dauka ta makale a hannun ta tana murmushi, ita kuwa Aina'u tagumi ta rafka
Dan damuwar ta mijinta ne ayanzu ,ynxu hakama haushin imad din takeji na balbaleta
kamar ta kashe shi haka takeji,Wani tunani tayi saita juyo cikin sauri Tace zarah
Kin lura da wata karamar yarinya datake wani mammakale ma saurayinki kuwa?cikin Jan
aji ta tabe bakinta kamar ba zugi take so tayi ba..tace "Baifa kamata ace kina
barinsu waje daya ba fa,wallh kwanan nan saikijii ana zancen laka masa ita ke
kinsan munafurcin gdan Nan kuwa? tsaye Zarah ta mike a hujajan kamar an tsokanota
tace "Ina yar waccan ficcikar yarinyar Wanda tasaka Wani abaya?tun kan ain ta dago
taja Wani dogon tsaki "Mtchww ai nafiki ganin ta..you know wat sis ni bazanfa tsaya
sanya ba,im so glad ur family are already pressuring him akan batun auren nan so
kawai ya aureni mu huta"....tsaye ain ta miqe tun kan Zarah ta karasa magana ta
tsare ta tace toh wat are you planning to do now?u have to act fast,ke wallhy daga
yaa sheik ya dawo zamu bar gidan nan mukoma asokoro Kuma kema ai can zakibini tunda
kowa yasan dai Waje na kikzo hutu,u have to speed up ur game fast zarah,tun anan
kisamu ki ja hanklin sa or Did u think abubuwa zasu tafi miki daidai harya soma
kulaki inmuna can su Suna Nan da irin wayannan Yan kusuri tsomen?
hmm jiya jiya yazo Amma har anbiyosa gida da yarinya..thy are just fooling us
ingayamiki.

cikin nazari mai kama da rashin hankli Zara tace no way,no way bazai taba yuwa
ba,kinga malam fa cewa yay abun nan zaidan ja lokaci kafin ya shigesa I have to get
myself more close to him yana kallon cikin Ido na yana shaqar qamshi na,maybe in
2_3weeks sai kiga komi ya kammala Amma ai dolene in San nayi kafin Nan, tana gama
Furta Hakan tana sauke Ajiyan zuciya fuuu ta wuce gaban wardrobe ta bude ta fidda
Wani sabbin kaya,golden atamfa ce mai kyau da tsada wanda aka baza mata dinkin bubu
tasha zaren design daga sama har kasa tana Wal wal tana sheqi da haske,ganin haka
yasa Aina'u tayi saurin mikewa tsaye tana kallonta da mamaki"
Zarah wannan kayan Kuma fa?
Batare da kulawa ba zarah tace canza kaya kawai zanyi, Bata hankara ba taji har an
fauce kayan cike da dore fuska ain tace 'whats wrong with kayan jikinki?..Zara
xatayi magana ta tsareta a zafafe c'mon waike so kike kowa yasan kinxo neman namiji
agidan Nan?dazu fa har dariya su nazli suke miki..hade ranta tayi cikin rolling
eyes tace Aina'u pls spare me da maganan su nazlin Nan to in sunyi min dariyar
saime?..damuwa ta batasu bane,hanklin gayen Nan nake bukata and you know kyakwar
sutura itace hasken ya mace I want him to fall for me by simply admiring
me..dariyan takaici ne mai karfi ya kufce ma ain batare da ta shirya masa ba, cikin
dariyar tace ohh ahakan ne zai falling miki?tsaki mai kauri taja,Zara ki bude
idonki ki dube shi da kyau acikin lawyoyin ma shina ajin farko ne gashi
kyakkwan namiji hadadde by now yasha arangama da irinki dubu Banda ma wayanda suka
fiki a komi da komi Wani wawan suturanki ne zai sashi ya fallen Miki?c'mon In zakki
kimtsa kawai ki kimtsa ki Dan kkakara turaren Nan naki kije waje ki same sa u can
start a conversation or talk abt something else Zarah kada ki soma yarfa kanki
agabansa pls know ur limits I beg you,ta karashe tare da hade mata hannun alaman
roko..

Sauke Ajiyan xuciya Zara tayi cikin rashin sanin abincewa Nan dai ta sallame komi
da alaman ta dauki shawarar ainaun altho ba a yadda taso kominta ya tafi ba,iya
abunda ainaun ta kikkitsamatan kawai ta rike sannan ta hau kikkimtsawa can ta kama
hanya tayi waje..

Anguwar bayan gari


Old maguwa site kano.

Karfe 1 da rabi bayan sallan azahar umma hadiza ne a kwance atsakar gidanta Inda ta
baza babban tabarma a baranda kamar mai shan iska tana lura da masu shige da
fice,yau takasa ta tsare ne danta dakatar da magulmatan anguwan su da suketa
kaikawo tun safe a tsakar gidan kowa da kalar salon munafurcin sa suna famar mata
tambayoyi akan kisan kai da sukaji ance yarta rufaida tayi..

Saidai wannan karon sun balain shan mamakin karfin hali irinna hadiza Dan kuwa
bushe idanunta tayi tasss ta shiga bawa kowa amsa daidai da shi batare da nuna
fargaba ko jin tsoro ba..
Hasalima in ga kalleta bazakace tana cikin damuwa ba,na ciki na cinta Amma haka
tabi ta danne dukannin damuwar ta da kuncinta wanda har Yanzu tana jn zafi da
radadin halin da rayuwar yarta rufaida ya shiga ciki

anan ma take dada Jin yadda labarin ya bazu aranta tana mugun shan mamakin yadda
gulma ya karade gari cikin Dan kankanin lokacin da baikai ace har Yan nesa ma sunji
ba..

Saidai ayau da Wanda take magana da shi da Wanda bata taba muamala dasu ba Dik sune
agidanta,kusan kowa a anguwar saida ya shigo gidanta Jin Karin bayani akan zance
"Daga an shigo sai kaji ana sanya muryoyin tausayi na makirci "ayya hadiza Ashe
auren dole akayi ma rufaida wannan mummunan al'amari yaje ya afku?Ai munji ance
auren dole akayi mata shine taje ta kasa zama ta kashe mijinta,kwanaki yansanda aka
zo aka tafi da yaa malam Ashe abun kenan?tou ita Kuma rufaida maiya kaita kisan
Kai,au rayuwa ai yar haquri ce Kuma mai kudi kuka aura mata halan?

Umma Hadiza batacewa uffan saidai tajisu amma bata cika musu burinsu najn gulma
game da abunda ya afku da rufaida,Abu daya kawai ta sani aranta shine ta Kare
martaban yarta,Duk wanda ya kawo mata baqar magana acikin xancen sa itama takan
tsayane ta dubi wani Abu mai muni daya faru dashi shima saita mayar masa da amsar
sa daidai shi Inda zai masa ciwo da zafi wasu har sukan kasa yin haquri atake sai
su nuna ransu ya baci suyita zage zage

Yanzun Nan ma rahamatu yar gidan malam dalhatu mai kantin breadi ta fice a zuciye
tana zage zage tana kumfar baki,Kwata kwata yarinyar bata da mutunci,ubanta ne
dillalin gulma uwar ta ma haka,kowa yasani gulma ne rayuwarsu, gaba daya lokutansu
da karfinsu akan sakawa rayuwar mutane ido ya Kare,Wanda ake xargin tsabagen iya
saka Ido da aibata yayan mutanen dasukeyi dinne ya jawo yarsu rahamatu ta lalace ta
zama karamar karuwa a layi Amma Duk da haka basa gani Kuma basu fasa ba,a shekaru
dai rahamtu bazata wuce ashirin ba Amma ayanzu haka aurenta biyu tana fitowa,ita
tsaban son hada gurminta yau sawunta yafi kafa takwas a kofar gidan yaa malam
tsaban sonjin rahoto but tunda umma hadiza ta gasa mata baqar magana ya mata ciwo
saita ta fice a Gidan a zuciye tana karade anguwar Duk Inda ta zauna saita hau zage
zage

"Ai kwara ni da kanin miji na ake zargina,zargina fa akeyi Wai nayi cikin shege ma
kanin miji na ni ban kashe uban kowa ba
Amma yau har matar yaa malam ne zata cakka min baqar magana akan wata shashar yarta
data dabawa miji wuka a ciki?..

"baqar zuciya da Muguwar tarbiyar data basu shine ya fito fili,yaran Dan sunga Suna
da kyau sun bi sun debo kwadayin duniya sun daba a kokon zuciyansu,iyayen ma
kwadayin abun duniya yasa sun sayar da mutuncin yayansu wa masu hannu da shunu
hahahahaha ayyuriiiiiiii tooh ai sheikenan karyan kyau Kuma ya kare
Daga yau Zamuga uban da zai aura musu yarsu dataje ta kashe mijinta,Kai duniya ace
yar yarinyar Nan har tasan tayi kisan Kai?Dama can ni ban yarda da shiru shirun
rufaidan tan nan ba ai daga Ganin rufaida baqar mugunta da taurin zuciya ne da Ita
irinna uwarta,ga jiji dakai haka zata wuce agaban babba bazata tsuguna tagaishe sa
ba sunajin kansu yayan malami gasu waisu Yan boko,daga sun gama a aura musu masu
kudi..
hehehehe yau munga karshen draman madalla da asirinsu ya Tono ga yarsu ta janyo
musu abun kunya..

Aranar Babu wanda ya huta da wannan hirar musamman ma da umma hadiza taki Sam ta
nuna damuwarta dan iya danne matsalarta tayi fuk danta Kare martaban yarta Wanda
kwata kwata mutanen anguwa basuyi tsammani ba,lungu da sako zancen kenan wasu
Sukace hadizar ce mai dore ma yayanta gindi suke tafka iya shege,ai hadiza shegen
girman kai ne da Ita tanajin kanta matar Wani babban malamin tana so tayi ma mutane
iyeyi da jan aji da walakanci,shirun umma hadiza akan zancen ya balain sosa ma
magulmata rai bana wasa ba,barinma matar mai anguwar dake itace babban jakadar Duk
Wani saka Ido da gulma Dan in anje an debo agidanta ake fara saukewa taji tanaji ta
kushe Wanda Bai gamsheta ba,har karawa mata matsayi take depending on yawan gulman
da kake kawo mata,yau da ba a samo mata cikakken rohoto akan case din rufaida ba
har kukan takaici snda tayi,in aka tambayeta sai tace "hadiza ta rainata ne,bata
darajata a matsayin uwa Kuma matar shugaba,gaba daya ta daga hankli ta da tsaban
baqin cikin rashin samun cikakken rahoto akan batun rufaida,sonjin gurmi yabi ya
hanata sakat,taso ace hadiza tayi magana Dan tabbas tasan lamarin Nan babba me,
almajiri ya riga ya gaya mata cewa yau har fada umma hadiza sukayi da mijinta akan
rufaida
Amma Wai har Yau itace zata sako hadizan agaba tana magiya tana son taji asalin Kan
labari daga bakin matarnan ta rarraina mata hankli
Yo Inde batun kisa ne ai tuni sun riga sunji,dalilin yin kisan da sauran rahoton
shi suke matukar muradin sonji Wanda har iyanzu Babu wanda yaji zancen daga bakin
hadiza,Abun nan yana matukar Sosa musu rai..

Wasu ma gani suke kamar hadiza ba jinsu take ba,Amma inba haka ba wanni irin
makirci da bugun ciki ne yau basu gani ba,mata sai kace dutsi
Daga anyi magana Iya kaci tace musu qaddara ne ya jawo lamarin Nan kuma Babu wanda
yafi karfin qaddara
Daga Nan kuma saitaja bakinta tayi shiru bata kara ce masu komi,komin jidan
makirici da iya shan ciki haka zaka gaji ka barta,Duk kokarinsu haka sukayi abanza
suka kyale ta..

Bangaren rufaida kuwa yau Banda bacci da jinya Babu abunda jikinta yakesha gaba
daya jikintan yayi lagwas Babu sauran karfi Dan ko taci abincin amai kawai takeyi..

Around 5 na yamma Ykmbo ne zaune a Tsakar gidan ta rafka uban tagumi ga tarin wanke
wanke agabanta ta rasa ta Inda zata soma tunkarar yanayin jikin rufaida wanda
haryanxu tausayi kawai yarinyar take bata Gani take ciwon Nan harda damuwa

Ta Dade awajen cikin tunani kafun ta kammala ayyukanta ta tashi takai komi kitchen
ta kimtsa su,dakin ta nufa ganin rufaida nakan bacci yasa ta dau mayafin ta saba
akai ana daf da gabanin magriba tayi ficerwata Dan dama akwai wasu abubuwan bukata
datake so tayi amfani dasu .
Kiraye kirayen sallahn magrib yasa Da kyar rufaida ta bude lumsasshun idanunta da
suka riga sukayi ja duk sun kumbura tsaban kukan datayi

Wani Nauyi idanun suke mata,ahakan dai ta shiga warasu ta shiga sauke su a hankli
akan bugun kwanon dake dakin tana famar kallon sama can can tana sauke nishi mai
zafi kamar wacce zata dauke ranta a take.

Wani kakkarfan Ajiyan zuciya ne ya kufce mata,a hnkli ta runtse idanunta tayi tsam
da shi tana fesar da numfashi cikin dada son karfafa imanin dake cikin xuciyanta
musammn game da hukuncin data soma yankewa ayanzun na dagewa da ibada dakai kukanta
wajen Allah da neman sauki ta wajen sa Dan har yanzu ji take kamar bazata iya
tattara pieces din rayuwanta ba

Ganin qur'ani acikin kayan da ummanta ta aiko mata ya jefa ta cikin shaukin jin
cewa zata iya,da wannan tunanin ta miqe a sanyaye cikin layi Dan duk jikinta babu
karfi,daga tayi Dan tafiya kadan saita tsaya,karshen ta haka ta shiga rirriike
bango gudun kar jirin dake debarta ya zubar da Ita ga kanta dake mata nauyi da
azaban ciwo da kyar take takawa har Allah yasa ta fito waje

dafa bangon kofar tayi sannan ta tsaya cikin karewa ko ina kallo ganin ko ina ya
dau shiru Babu motsin kuwa sai rairayin iskan maraici

Sulalewa tayi a hnkli ta samu waje ta dofana daga jikin kofar tadan lafe jin yadda
jiri da gajiyayyen numfashi ke kashe mata gabobin jiki..

Dan zaman datayi iska na shigarta yasata ta soma jin sanyi sanyi,Kanta hankara sai
taji kamar sanyin yana kkrin shigarta sosai Daga idanuwanta tayi daga can kusurwa
ta hango buta a kusa da randan kasarasu
saidai ayanzu haka Wani uban kasala da kwiyuwar takawa ta isa har wajen takeji..

Tafi minti biyar a haka iskan maraice na busota yana shigar jikinta tana danjin
dadin shi wanda aranta harta yanke hukuncin ta tsaya a haka tana shirin aiyana
Hakan aranta charaf ta soma tsinkayo muryoyinn mata daga can nesa ana ga gidan can
Nan ne gidan,a hujajan ta mika wuyarta kadan sannan ta leka,Gani tayi ashe sune
daga can nesa, muryan Maman Abdul ta soma tsinkayowa sannan na maman Iman da dayar
matan alamn Nan gidan suka nufa

A hujajn ta daddafa isa harta bakin kofa tana leken su gani tayi su ukun sunsha
manyan hijabai har kasa uwa manyan malamai gaba daya hirar da sukeyi ya sha musu
Kai,tana tsaye har sanda ta tabbata Nan gidan suka dosa,gaban ta taji yana faduwa
Sanin halinsu na gulma da son jin kwakwaf,aranta ta soma kawowa bai wuce suce sunzo
ganinta ko suce sunzo jin ta bakin yakumbo akan lamarinta ba,Wanda kowa yasani dama
can sun saba garzayowa tanan din in suka rasa makafa Duk dama basa cin sa'a da
masifar yakumbo Amma haryau basu daddara ba..

Tun daga can nesa suka hau doka sallama asslamu ailakum Assalamu ailakum yakumbo?
Wani shiru rufaida tayi bata amsa ba har suka iso daf

ganin zasu iya lekowa ciki yasata wucewa ciki da sauri ta dauki butar kawai ta
wuce bayin daki..

Tana shiga ta aje butar ta wuce can cikin bayin ta boye kanta a Dan dungu daga Nan
ma tana hangosu tana kumaj in Duk Wani sautin surutunsu,Labewa tayi a kangon karar
tashiga lekewo ta waje ganin yadda sukayi tsege tsege a tsakar gidan da alama
sunajiran suji Wani motsi ko sauti ne daga ciki
"Yakumbo?
Yakumbo bakin kirar su yafi na akirga Amma sai shiru

A haka saida sikaci kusan mintina goma rufaida bata fito ba Kuma bata amsa ba

sai can ta somajin sautin muryan Maman Abdul


Tace kunga banajin akwai mutum a gidan Nan kuzo mutafi kawai,cikin daka yar tsalle
harda tuma maman Iman tace saidai ki leko mana ta cikin daki atake atake maman
Abdul ta wuce har bakin kofar dakinsun bakinta dauke da sunan yakumbo Wanda har
yanzu basuji an amsa su ba,Kai tsaye abunta ta tura kofar ta shiga,Nan ma sanda ta
bata lokaci wajen kare ma koina kallo

Tasan tabbas suna Nan toh Ina kenan sukaje?ganan dai ko ina ba a kimtse ba

..daga Nan tsaye ta juya ta kalle su tace kai inaga fa yakumbo bata Nan kusa musamu
waje kawai mu zauna kawai mujirata
,..daga can dayan matar dake ita tadan manyanta tace A'a kam dare fa yayi gaskiya
tafiya zamuyi inyaso gobe da sassafe mwa taho,maman Abdul tace da safe fa kikace
danke mijinki tsohon sojane baiya gari?toh ni wallhy
Zama daram anan har sai yakumbo ta fito,matar tace kikasan ko yaushe zata dawo
darefa yayi,har yaushe wannan shegiyar magulmaciyar kinibabbiyar tsohuwa mai Dan
uban warin talaucin ta Gama yawon baranta,mamn Abdul tace aikuwa
yanzu haka zaku samu tana can cikin anguwa ta hangame baki tana famar barbaden
magana kwadayayya ce na karshe, ko kanzon abinci kika hadata dashi zaki kwashi
labari,ahujajan maman iman tace to ko muma zamu zaga anguwar ne mu nemota?karde
harta gaggayawa Wasu labarin rufaida mu muna Nan zaune min sake baki,gaskiya kawai
kuzo mu bazama nemanta, ta karashe maganan tana jan tsaki Amma gaskiya bazan ji
dadi ba in akace Wasu sunji labari nidake nake neman gindin zama Wajen matar mai
anguwa?wallhi wannan labarin ne kawai zaisa ta dena raina min hankli tanai min
kallon bitacan, dan dariya sauran matan suka kwashe dashi suka Tafa..maman Iman
kenan ki kwantar da hanklinki ai inhar bamu samu labarin rufaifa ba to wallhy
babumai samu..

Insha Allah Dole ne a bimu gobe Sau da kafa donjin sabon labarin rufaida,wani shiru
rufaida tayi tana famar kallon yadda suketa nishadi suna maganganun su cikin raha
da izgili suna kwashewa da dariya,wani Abu tadinga ji na toshe mata numfashi yana
kkrin hanata Jan iska gaba daya sai taji hanklinta ya balain tashi kirjinta na mata
zafi..

Saukar ruwan hawayen kawai taji akan fuskarta Amma harga Allah bata San lokacin
taruwarsa ba..

Waje ta nema Adan gefe daf da Inda ake mata wanka akan dutsin ta zauna tuni
Idanunta suka hau kallon bangon karan ta kure waje daya da kallo banda ruwan hawaye
Babu abunda ke sauka daga cikin kwayar idanunta....

Muryan yakumbo ne ya dawo da ita,ta miqe tsaye tana tsinkayo shi daga waje ana
rafka uwar masifa wa maman Iman,hakn yasata komawa jikin danga a bazata ta isa Inda
ta lafe dazu ta Kara lafewar tana kan lekensu,ganin mamn Iman din tayi cirko cirko
a hannun yakumbo tana masifa tana cewa "ke safiya Ina zaki shiga awajen Karki sake
ki shigarmin bayan gida da daddaren Nan
"....saida gaban rufaida ya fadi yayi rasss tanajin bugunsa da mugun karfi,sai
aynzu ta lura Ashe badon shigowar yakbo ba da tuni maman Iman ta kamata a bayan
gidan tana ta kuka dan iya abunda suke cewa akanta kawai takeji kokadan bata ji
karar tahowarta ba
Dan Bazata iya kayyade tsahon lokacin data dauka ahaka tanajin abunda suke cewa
ba,duk taji Kuma ta fahimce su kowa dai so yake yaji meya afku da ita,labarin
mumunan qaddarar ta kowa yake so yamaida abun wasa abun nishadi abun kodawa da cin
zarafi Dan kawai a muzanta ta ahi dadi Wanda aganinta ko makiyinta bazata masa
fatan ya shiga irin halin data tsinci Kanta a watannin da suka shude ba,
Aganinta ko mutum bazaice mata sannu ba ai Sam Sam Bata cancanci madallah ba kamar
yadda taga suna dariya suna cewa kwadayin mahaifinta ya jawo mata Kuma uwarta bata
bata tarbiya ba,cewa suke dama sune suka auri mai kudi wallahy da ko cin naman
jikin su yake zasu zauna Dan haka ita rufaida datayi kisan Kai dama can girmai
kaine da rikakken ra'ai ai dama tuntuni batasan maiya kawota duniyar ba ma
Maman Iman tace ai zamuga Wanda zai Kara aurenta
Ba ita Shasha bace kawai Dan an mata auren dole?yo ai mu irin auren da mukeso kenab
in har da kudi Amma munafukar yarinya taje ta yayubo abun kunya ta dawo.
Dayan matar tace nifa mamaki yarinyar tabani
Kar cikin yayan yaa malam itace kamila shiru shiru bata da hayaniya Amma kiga Wai
itace harda kisan Kai?toh gaskiya hadiza tayi mummunan sake ta bar yayanta suna
abunda suka ga dama wannan ai iskanci ne da son zuciya,tabi ta sakalta yara ta
barsu suna iyayi agari Wai gasu kyawawa masu diri matan alhazai hajiyoyin falo
rayuwar carpet da tiles,har ana Wani kada mana duwawu in munje biki ana mana kallon
kashi
Toh yau gata Nan dai mungani karshen alewa ai kasa ce sauran yaran tan ma kaf sai
munga karshen su,muna anguwar Nan da ku wallhy hadixa saita dawo abar tausayi,nifa
haushinta nakeji
Wawiyar mata mai mugun hali tabita ta kore kshiyoyinta kaf tayi babakere a gida ita
kadai,ta dauki uban girman kai ta dorawa rayuwarta tanajin ita ishashiyace mai
ilimi gata matar malami mswcheww
Wani uban shewa Mamn Abdul ta buga tace ihehehee anayi munajin dadi ana bari
munajin haushi yo wani Matar malam?
Wani darene jemage Bai gani ba,kin manta maman Rashida makwabciyar su ne?
To wallhy Harta katanga takan leka cikin gdan taga me afkuea wallhi tallaho summa
tallahi na rantse muku daxu tacemin dambe hadixa sukayi da yllll malam
Tana zaginsa yana zaginsa kaca kaca Wani shewa suka buga,mamn iman tace kice Allah?
maman Abdul tana dariya tace ke dai rabu da makaryatan banza a fili saita rinka
nuna mana kamar Babu komai tsakaninta da malam bayan mu munsan komi azabtar da Ita
yakeyi,bakiga kwanaki yadda tabita kwanjame ba Kullum kafafunta abin layi neman
maganin mata,
Hahahahahahaha

sosai rufaida taji zafi Kuma tasha mamakin wayannan bakaken magangnun su dake
fitowa a tsakar gidan

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Please Ana hanquri da yanayin hausa dialect dina i know sometimes my qarin magana
is upside down inka gane mena ke nufi shikenan👏🏻🤧

Part1:chapter 30
A tsakiyarsu yakumbo ta tsaya tana dokawa kowannen su harara "tace ke safiya yada
haka Kun Wani zo Kun like min agida ashe Dama can hauka kike da har zaki duromin
bandaki batare da izini na ba neman a barni da cutan da bansan kanshi ba wato kawai
ku tafi kubar mutum da kaikayin gaba shine damuwarku ko?waima meya kawo ku gidana
da wannan uban dare Kun wani sha uban dogayen hijabai kamar masu shan jini kun min
tsege tsege a tsakar gida kamar wasu mayu.

Juyowa tayi ta kalle maman Abdul dake famar kan washe mata baki sauran matan Duk
sun hade rai Amma Banda ita takaicin rashin zuciyarta yasa yakumbo dada harxuka da
masifa
Kan Maman Iman ta dawo tace.,"ke hajara yaushe kika soma saka dogon hijabi
arayuwarki?
Baki a bude maman Iman ta harxuko zatayi magana da ihu yakumbo tace ke dakata min
safiya bana wasa dake,Banda rainin wayo Dan anga bana Nan shine za'azo a
jagawalgala min bayan gida?,ai gidan bana ubanku bane, da tsiya na na da arxiki Nan
gidan nawa ne ba gidan majazen ku kona mai gari ba,dayan mata da already maganan ya
cize ta take taji ta mugun harzuka cikin yar masifa tace Kai yakumbo Kai yakumbo
Dan anzo gidankin ne kike haura mana haka kamar wasu Wanda kike so fada ko gaba
dasu,yakumbo bata barta ta karasa bama tace yo meyakawo ku?naga baku saba zuwa bane
cewa kuke gidana gidan bola Gani mai warin talauci haka kurum sai Kuma in ganku a
tsakiyar gidana wata har tana shirin shigemin ban daki da tsakar dare sai in
kyaleku?...kufada
min abunda ya kawo ku kokuwa in sauke muku takaici in rakaku dashi har bakin kofa
da buhun sa..

Da rawan jiki maman Abdul ta karaso ta matso daf da yakumbon tana famar sauke murya
kasa kasa tana narkewa cikin salon lallami Haba yakumbo Haba yakumbo Tsohuwa mai
ran karfe Allah ya huci zuciyarki Banda hade wajje irinna maqiya da yan gulma ke
yakumbo har kin yarda zamu iyacewa Hakan akanki?

Shiru yakumbo tayi batama kulata ba ta shiga gyara ma kayan data shigo dasu zama
tarkacen saiwowi ne da Yan kayan abinci da baza a rasa ba, suna daga tsaye kamar
mayu ahakn ma saida suka shiga lelleka ledojin Wani Kallon kallon suka maidawa
junan su dayar matan ta Dan tabe baki,Tuni Maman Iman ta danne xuciyarta ta hau
murmushi"Cefane kikayi haka ne yakumbo?Haba yakumbo walaknci fa babu kyau Annabi
saw yace ka girmama bakinka ko Yaya suke,yanzu bazaki saurare mu ba kenan?sanda
yakumbo ta kammala abunda yake sannan ta juyo tabisu da kallo daddaya tace ke
safiya bana son tsugudidi Banda kin maida kanki wata Shashasha Ai knsan Nasan
abunda ya ya kawo ku,gulmace sai ku fadeta inji..maganan yay musu zafi Amma dai
haka suka shanye atake suka hau dariyar karfin hali Suna yake hmm su yakumbo kenan
Ashe dama kina da labarin shine ko ki aiko mana mutayaki jaje, kobabu komi ai
hadiza yarki ce duk abunda ya afku da hadiza kema ya Sameki

Da uban yanayin mamaki yakumbo ta kallesu hanklin ta Adan tashe tace Mekenan ya
same hadizar?ciwo tayi?maman Iman tace habawa yakumbo A'a, maganan rufaida fa akeyi
dayar matan tayi saurin cewa eh rufaida yar gidan yaa malam ba?shine mukace toh
bari muzo muyi muku jaje Ashe Kuma abunda ya faru kenan...
Mammn Abdul caraf ta tsoma baki "nasha Mamkin Jin Wai rufaidace ta kashe
mijinta,dama ace murja ce nasan ta akwaita da baqar zuciya Yo Yakumbo mexaisa
yarinya kamar rufaida wanda take shiru shiru ta aikata Abu makamancin Hakan
fisabilla..
gaskiya abunkam baiyi dadi ba..Wani shiru yakumbo tayi tana Jin kowannen su sai
ayanzu ma hankalinta yabi ya koma kan rufaidar data bari a daki kafun ta fice take
take ta shiga tambayar zuciyanta shin Ina take Dan tasan wayyanan munafukai dolene
su leka daki su dubata,Adam atakaice yakumbo ta Dan dakata da sauraran su tanayi
tana yafece mayafinta daga kafadarta datake shirin dorawa akan window sai tayi
kamar sudin take sauraro,daf data Kai wajen ta karkace mitsimitsin idanunta da wayo
ta leka cikin dakin Ganin Babu kowa yasata juyowa garesu cikin sauri ta tsura musu
ido sosai.

maimakon taji Wani sanyi aranta sai taji gaba daya hanklinta ya tashi"..toh Ina
rufaida ta shiga?yarinyar da ko wani karfin kirki Babu ajikinta yau mezatace wa
hadiza in yarinyar Nan guduwa tayi

Cikin wannan tunanin maman Abdul ta katse ta tana cewa..


"Komi na da duniya yar haquri ne inba ana haquri da juna ba haka yaran mu zasu taso
cikin wayanda basada zurfin tunani...
Yanzu abunda rufaida ta aikata dame yayi kama?itama hadiza data kama mijinta da
kokowa Duk sai ace ita take koyarwa yayanta rashin uzuri
Arayuwa

Kisan Kai fa Haba wallahy rufaida ta tafka babban kuskure ma rayuwarta,yanzu da


wuya in za'a sake samun Wanda zai kwasheta a matsayin matar aure, inba haka ba
saidai ta Kare haka a yawo a layi karshenta kiji ance Wani ya danneta ya narka mata
cikin shege..

Cikin jin zafin maganar yakumbo ta karkada kai tace iyyyee maman Abdul toh insha
Allah saidai hakan ya Kare akan yayank,ai ganan yarki hunaisa ta taso,Fatanki ya
sari guntun kashinki,Duk abunda kika Furta akan rufaida saiya Kare akan naki yar
amma ba akan rufaida ba..

Kujin min mata da tsugudidi Dadin Abun dai Qaddara ce wacce take Kan kawo Duk wanda
yace da ikon wayonsa ko dabarar sa yake rayuwa saiyaje can yaji dashi...

Haba ku baku San Kan labari ba zaku ta tsine ma rayuwar yarinya albarka Allah saiya
sakawa rufaida..kuka yakumbo ta fashe da shi,"..munafukai kawai algungumai
Rufaida ta kashe mijin ta saime?
Inadai banaku majazen ta kashe ba .safiya hatke ce zaki dubi tsabar idona kice
rufaida zatayi kwantai ta dau cikin shege a layi?Ai Dama can nasan mutunci na kawai
kukazo ci...
Toh insha Allah rufaida zata dawo cikin hayyacinta kuma zakusha mamakin mazajen da
zasu nan nemanta Inhar muna raye daku bixinillah shekaran Nan bazai Kare ba rufaida
zatayi sabon aure ba Yayanki ne zasu Kare a bin layi

Maman Iman taja tsaki"Yo yakumbo daga fadar gaskiya kin kama kokke koke waike mesa
bakida fahimta ne

Dayan matar da dama haushin yakbon takeji tace


Tayaya kuwa zata
Fahimce mu kinsan ai gaskiya daci gareta,yarinya dai bata kyauta ba,Kuma mu bazamu
dena fadar gaskiya ba..rufaida ta tafka abun kunya Kuma kuskure tayi babba
arayuwarta Dan haka dolene mu fada..

Cikin sautin kukan yakumbo ta harxuko


Tace to sannu baqar makira sarauniyar masu gaskiyan karshen zamani Alhamdullhi
tunda bake kika haifeta ba,abun kunya bama ke ta jawo ba,hakama banga ta inda
kuskurenta ya shafe rayuwarki ba, In zancen kuke so sai kuyi da wanda ya halicceta
Kuma ya Dora mata wannan qaddarar Amma ayanzu kam aikin banza kukeyi Wai malam yaki
noma Dan zakka..

Dariyar takaici maman Abdul tayi to ke Yakmbo dakika dau abun da zafi cewa akayi
Wani abu na cin zarafi kawai fa magana mukeyi na jaje atsakaninmu
Meye amfanin zaman tare in ba'a gaya ma juna gaskiya ba.

Wani gaskiya ne anan safiya?ke kanki kinsani yau


Ko qur'ani na dauko na aje agaban ku akace ku rantse akan abubuwan da kuke furtawa
akan rayuwar rufaida wallhy bazaku iya dafawa ba sabida bakusan asalin abunda ya
afku ba..

Da sauri dayan matar tace


"Toh aje ahakan me mezai Hana ki fayyace mana yanzu?

Mamn iman tace kwarai kuwa gaskiya ne aisaiki fadama na asalin abunda ke faruwa
Wala Allah in mukaji ata Wani waje ana fadar Hakan saimuma mu fahimtar dasu koya
kukace?dukansu suka ce ehh..
Shiru yakumbo tayi sanda ta Dan samu nitsuwa a xuciyarta sannan ta dago ta
kallesu"..in a tunanin ku rufaida tayi kisan Kai saboda anmata auren dole ne kuje
Allah ya hada yayanku da irin tata qaddarar

Yakumbo wannan wata irin magana ne

A masife yakumbo tace bazakuji gulma abakina ba..


Iya zancen kenan rufaida ta kashe mijinta abisa qaddara in Kun dauka oho in baku
dauka ba kune can kuyita kirkiran maganganu Ai Allah ba axxalumin bawansa bane kowa
zai gani a kwaryan cin tuwon sa..

Tsabar takaici maman Iman bata bari ta karasa ba a harzuke tace


Toh Ina kika boye ita rufaidar?inku bazaku fadawa mutane abunda ya faru ba ai ita
yarinyar tana da hankli zata fada.

Wani irin daure fuska yakbo tayi


Toh ban fada ba uwata ta farar gada,
Inji didim kin hau duka na,..Inta gaya maku mezaku mata Banda ku kirata karuwa ko
kuce mata zata Kare abin layi,yafa kamata ku wuce kuban waje inada abubuwan yi
agaba na.

Tuni dayar matan taja hijabinta ranta a mugun bace ta fice,maman Iman tana ta
surutai ta Inda take shiga bata Nan take fita ba,maman Abdul kam waje ta nema ta
zauna Aganinta in aka ja Cece kuce zasu iya Jin Wani abu daga bakin yakumbo Wanda
Banda buhun baqar magana ba abunda take saukewa,tana ko dasa aya ta bawa banza
ajiyarsu ta wuce gaba ta bude kitchen tana tana Dan dube dube Kan su hankara
ganinta sukayi da katoton muciya ta iyo Kansu,aguje suka nade hijabansu suka safce
waje.

Wani irin balbalin masifa yakumbo takeyi ta Inda take shiga bata Nan take fita
ba"..safiya har gidan mijinki zanzo in Sameki in gurje gandan bakinki,ke kuma
hajara saidai inbanga tsohon uban ki ba,Shegu kawai algungumai magulmatan banza
Yaran da ka isa kayi jika dasu swazo gabanka sunai maka iyeyi,..Me kuka sani game
da rayuwa harda zaku gayamin rufaida zata Kare abin layi yan Iskan yara kawai daga
anyi haihuwa daya biyu a gidan miji shikenan saikuna daukar kanku kamar wasu
jakadai..yakumbo tafi minti goma a kofar gidan tana wanke su har Wani rawa rawa
jikinta yakeyi tsaban a harzuka.

Sanda ta tabbata sunyi nisa sann ta jawo kafafun tsufanta ta shigo ciki tana tafiya
tana mita aranta tana tunanin Inda rufaidar ta shiga har ake wannan hayaniyar
bataji duriyarta ba
Da Dan karfi ta bude muryanta da niyar kirar sunanta tana bude bakinta sai caraf
suka hade ido da rufaida,wani irin kallon yakumbo tabita dashi ganin yadda ta
sunkuyar da kanta can kasa,a lokacin daf ta fito daga bayin kenan jikin ta har na
rawa rawa,kallo daya yakumbo tamata tagane Ashe duk tanajin surutun su iya kuka kam
rufaida taci duba da yadda jikinta ya sake yay sanyi ta dawo tamkar wata marainiya
marar uwa da uba banda uban sheshheka da jan zuciya Babu abunda take saukewa da
kyar ma take daga kafafunta tana shirin karasowa dan alokacin ji take kamar ta
runtse Idonta taga bata duniyar mai gaba daya.
.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 31

Ba zallan jiki ba hatta muryan yakumbo rawa ykeyi ayayinda ta karaso kusa da ita
cikin sauri ta rirriike ta "rifaida Ashe kina Nan aketa magana banji duriyarki ba?
dudduba fuskarta ta shigayi a hnkli tace na shigga uku ni A'i Yaya naganki haka?
kukan me kikeyi rifaida Wani abu sukayi miki?kifadin waye acikinsu ya zageki yanzun
Nan inbi sawunsu in sauke musu buhun rashin mutunci..

Wani matsanancin kukane ya kufce wa rufaida Wanda shi yasa yakumbo Jin nakaso itama
sai tabita ta barke da Wani uban kuka kukan kawai sukeyi atare Babu mai kakkautawa
da kyar rufaida ta kufce a hannun yakumbo tayi gefe durkushe akan gwiwanta cikin
sautin wahalallen kukan dake fitowa da hucin nakasashen numfashi Wanda take
kwaceshi da kyar,cikin wannan yanayi tace
,"..Inna lillahi wa Inna ilaihi rajiun yakumbo nashiga uku,rayuwata ya
lalace..yakumbo ya zanyi da rayuwata?
Da sauri yakumbo ta rusuna agabanta tare da dagota daga durgushen ta take Nan take
ta manne ta da jikinta ta rungumeta sosai tana shafa mata Kai da jiki.."Yi hakuri
rifaidata,Ki saka ma zuciyarki dangana ki yayyafawa ranki ruwan sanyi,kuka ba naki
bane rifaida adduan dai shi ya kamata muyi Allah ya fiddake daga cikin wannan
lamarin lpya,kul Kar ki bari maganganun su ya dameki,kowa yasansu sune manyan
algungumai magulmata a anguwan nan Kar halinsu ya dameki,kaf dinsun Nan basu da
alqibla arayuwarsu basuma San abunda yake musu ciwo ba,Dan kuwa da sun sani da
kodan albarkacin y'ay'a matan da suka haifa acikinsu ai bazasu aibata naki qaddarar
ba..

Kiyi shiru abunki rifaida ki daure ki kwantar da hanklinki,namaki alkwari Dani da


Hadiza muna Nan daram tare dake bazamu taba kyale wasu makirai Wanda basusan Kan
magana ba suzo suna cuna ma rayuwarki tashin hankli,Sam Sam bazamu yarda ba, damuwa
banaki bane,samun saukin ki shine a gaban mu kinji auntagale? Kuka kawai rufaida
take tamkar wanda bajin maganan yakumbon takeyi ba Dan ita kadai tasan iya abunda
takeji acikin ranta da xuciyarta,already abubuwa dayawa sun riga sun toshe mata
kwakwalwa da numfashi suna famar nakasata mata gabobin jiki

Acikin xancen su maman Iman in akwai abunda yafi damunta baifi cewa da sukayi
ummanta tayi fada da yaa malam ba,gaba daya sai taji hakan ya daga mata hnklinta
sosai Dan kuwa tasan wacece ummanta,Abunda kuma zaisa ta daga hanklinta har tayi
fada toh lallai babban al'amari ne bana wasa ba..
Maganan zuci kawai take cikin juya tunaninta akan mekenann yake afkuwa a gida Babu
abunda bata shiga kullasa acikin ranta na bakin ciki da damuwa ba..

Banda lallashin ta da kalamai Masu sanyi da karya xuciya Babu abunda yakumbo takeyi
har yakumbo ta gaji ta janyeta suka koma ciki bata wani kula ta dawo hayyacinta ba
ba tsaban damuwa da jimamin kuka daya Gama rudata ya toshe mata madigar yin tunani

Suna barin tsakar gidan saiga bullowar rahamatu yar gidan malam dalhatu mai shayi
Wanda tuntuni take labe ajikin dangar waje tayi luumui acikin duhu tanajin Duk Wani
abun da akeyi ata ciki kuma komai da aka zantar anan din a kunnenta ya kare Danta
riga da Tasha alwashin saita tonawa Umma hadiza da yayanta asiri..

A rakube ta zame ta falfala da uban gudu cikin sanda ta nufi cikin anguwar
agaggauce

Tafiya take sauri sauri Kuma a karkace,wanda tsabar saurin datake yi daganan zaka
iya jiyo sautin bugun zuciyarta gaban ta kawai take kallo damuwarta baifi taje ta
fetsa gurmin data debo yanzu ba,aikuwa kamar wacce zata kife taci da kasa haka
tayita jefa kafafunta galau galau akan hanya bata tsaya ko ina ba sai a dakin matar
mai anguwa rike da cikinta tana yar haki
Assalamu Alaaikum
Sallama alaikum

Dake ma dare ne dakyar ma matar mai anguwa ta fito


Sannan ta kulata .
A tsattsaye ma ta tsaya daga bakin kofar fuskarta a matukar daure murya ciki ciki
tace rahamatu lpya naganki a wannan Lokacin,Ina ita talatun? fatan dai bawani gurmi
kukaje kuka hada ya afka daku ba?

Rahamatu dake kokawa da numfashinta cikin yanayin xakuwa tace A'a Ranki shi Dade
labari da dumi dumin sa na kawo miki,wallhy yanzun nan nabaro kofar gidan yakumbo
inda Naga Rufaida yar gidan yaa malam da idona tanata kuka..
Matar mai anguwa tace mene?Ki kace Kinga rufaida?yanzun Nan fa su maman Iman suka
bar Nan since basu ganta acan ba

Cikin zaro Ido waje irin na magulmata rahamatu tace


Wallhy karya yakumbo ta shera musu,nida idona na ganta ai agidan yakumbon suka
boyeta Ina labe abayan zana naji tana tsige su maman Iman da masifa,toh bayan
tafiyarsu ni ban tafi ba kawai caraf saiga rufaidan ta fito daga Wani waje

A firgit matar mai anguwa ta juyo


Tace Toh Bayan haka Kuma saime kikaji rahamatu?me suke cewa kifadmin komi Karki
boyemin komi.

Wani Shiru rahamatu tayi tana tunanin karyan data dora dan labarin yaji gishiri da
sugar azabure Tace
Naji dai kamar anacewa bata lpya,koma ciki mijin nata yamata oho?Naji dai yakumbo
tanata kodata da Allah ya kara sauki ita Kuma sai cewa take ta shigga uku ta lalace
menen menenta ita ta jawo makanta abun kunya tana ta kururuwa,sai kuka take tana
birgima a Kasa yakumbo tana famar rirriketa,nifa inaganin kamar tsantsar son
zuciyane yasa rufaida tayi kisar Kan Nan, Nan sukuma iyayen nata suke neman su
daure mata gindi..
Yo Naga daga an fara gayasa musu gaskiya saisu hau zage zage su fara lakawa qaddara
laifi su mamn Iman basu baki labri bane?hmm ai korar kare yakmbo tamusu tana
zaginsu Wai su magulmata

Matar mai gari dake cikin yanayin nazari bawani jinta ma take ba kalman
Cikin Nan da aka Furta Duk shiyafi daga mata hankli da shike ita juyace bata taba
haihuwa ba kuma aranta takijinin taga Wani ya samu ciki kawai dai Babu yadda ta
iyane

kada kanta tayi a fili tace hmmm tana mai sauke wata gimammen ajiyar xuciya can
sannan ta juyo tashig bin rahamatun da Wani Dan iskan kallon Reni da kasknci
Tace "Iya abunda Sukace kenan?to kewai bakiji labarin yadda abun ya afku
bane?..sata taso tayi ma mijin?ko fyade yay mata?
...rahamatu ta danyi shiru can tace
"Ranki shi Dade banji komi ba kamar fa daki suka shiga Dan Ina daga waje nadena Jin
motsinsu

Wani doguwar tsaki matar mai aguwa taja a hatsale


"..tace Mtchewww Aikin banza aikin wofi wallhy kekam asalin daqiqiya ce marar
wayo,yo wayasan ma sanda suka shiga dakin suka shiga tattaunawa Aida kindan labe ta
waje kinjiyo mana sauran Kan zancen Duk kinsa nasaka rai.
Toh tashi kawai ki tafi,Allah ya bada ladan gulma..dama Ni ban aike kiba..
Yar diddigi Niki tashi min abinci nakeci kikasa aka dagoni

Tsuliya a xage rahamatu ta miqe tsaye tana Kyabe bakinta Dan tsabar takaici da
kyarma ta iya Furta kalman sai anjimar daya makale mata a bakinta tanajin yadda
matar mai anguwa take cewa ajima dayawa,wani wawan radadin takaicin ne ya gumeta ta
dau hanyar gidansu jikinta a muce dan tagama lura kamar Babu abunda zatayi wa matar
mai anguwa ta soma darajasu gaba daya matar tabi raina ma ita da iyayenta wayo
Dakema in sun jajibo gulman datafi karfinsu yawanci ita take sasantasu Kuma dama
bawani rufin asiri bane dasu.

Ita ko a zuciyarta Gani take kamar yau ba'ayi mata adalci ba aiko Dan gaya mata
Inda rufaida take datayi yaci ace ta yabeta tadan darajata..

Kodashike tasan matar mai anguwa da makirci bata cire tsammanin zata iya nade
garinta taje har gidan yakumbon Ganin kwakwaf a washe gari..

Bangaren su Zarah kuwa tana saukowa daga steps cikin babban palourn gidan ta miqe
Inda taga Babu kowa Dan tsayuwa tayi cikin nazarin Inda zata soma duruwa
Can saiga sautin saukowar keeyan sanye da eye piece a kunnensa yana amsa waya da
uban sauri ta taho tanamai tareshi

Shikuwa sanda ya Gama amsa wayarsa tsaf sann yaji kmr zai saurareta yana saukewa a
kunnen sa zarahn tahau murmushi tana kankance voice tce
"Darling Kay..my lost love keeyan bakada kirki",keeyan ya hade rai,tana dan
murmushi tace toh sorry Maska, pls tmbya nake ko kaga Inda sauran mutanen gidan nan
Sukayi I came down here but no one is available..

Idanunshi nakan wayarsa a hnkli yace "I don't know"..


Kallon sa ta cigaba dayi shikuma baisan yawan kallo,Asali Wai wakike nema ne?bude
baki tayi kamar zata amsa taci Karo da fararen idanunsa masu asalin kyau da daukar
hnkli,wani kafewa tay tsaban yadda taji wani maqudan bugun zuciya na taso mata"ohh
keeyan,ohh keeyan dis guy is damnn hot too mugun kama ykeyi da mufrad inya hade
ransa,too many hot choices aroud her tama rasa wani irin rawan ido zatay"
Itafa duk wani mai kama da mufrad kyau yake mata,gashi ko a mafarki bata taba samun
kan mufrad ba..ga keeyan ma yaqita,toh insha Allah imad kam nata ne..jin ta bace
shiru yasa keeyan dagowa ahnkli yace hey"..in su mum kike nema Suna can daki..And U
can check out the rest in d garden..

Da Dan Murmushin ta tace mai ok thanks,shareta yy kamr badashi tayi ba ya juya


kansa abunsa,ta kyabe baki batama jira ba ta bar wajen tanufi waje Tana takawa Kan
matakalar da zai sadaka da ta waje cikin sauki,Dan madaidacin wajen shan iska ne
mai Dan uban kyau da tsari wanda ba acika mai tarkacen kwalliya ba daga yan flawowi
sai swing chairs da na asalin round table Wanda aka kawata shi da fararen kujeru
masu dauke hankli

Wani salon taku take tana Jin yadda iskan wajen ke famar hudata saidai harta karaso
wajen su fuskrta ba asake ba ganin yadda imad ya sake yana zabga dariya cikin yar
hirarsu da malak..

Tana shigowa wajensu malak din tayi shiru ta yanke hirar da sukeyi har zarahn ta
soma masa magana cikin kayataccen salon data shirya tazo dashi itadai batace musu
uffan ba shima Kuma imad Banda Ido dayake binta dashi bai iyacewa uffan ba
,Zarah dake Kansu tana tsaye cikin yar sautin murmushinta mai tafe da yaudararren
salo tace ma imad can I sit with u guys?a fixge ya juya sai suka hade ido da malak
wacce already ta Kau da kanta gefe yace ok..

Zarah ta karaso cikin tafiyar yanganta mai sanyi ta zauna ata dayan bangaren Agefe
dashi

Da Dan Jin haushin malak aranta musamman nakin basu waje tace
"I hope I'm not interupting anytin?
Basu amsata ba ta cigaba,"..so Mr America,Wani hirar akeyi Banda mu,we missed u Soo
soo much yakamata ace hutawa kakeyi ba surutu ba,right girl?
Ta mayar da tambayar Kan malak Wanda ta dago cikin sauri ta tamata kallo daya..

A hnkli malak ta miqe kamar zata bar wajen ya mata Ido akan karta tashi
Sosai Hakan ya bawa zarah haushi amma a fuska Murmushi kawai take tamkar ba ita
ba,gyaran muryan sa daya fito a hnkli yasata bada hanklinta kanshi zumbur ya miqe
tsaye yana kallon malak "Amarya na i think I'm gonna go inside huhn,inkin Gama Kya
sameni aciki..malak tadan kalleshi fuskarta adan daure tace just now?yace yeah baga
wata antyn tazo tayaki hira ba..
Hade rai malak tayi batace uffan ba

Cikin sauri zarahn ta tsoma musu baki acikin maganan su


Cike da wata matashiyar kisisi na tace No no pls stay, I came speacially to say hi
to you,uhmm yanzun har zakace baka gane ni ba?
Sounding normal yace yeah kindan kwanta min,rolling idanunta tayi Tace but you know
Aina'u right?..Nan ma taga yadan ja..Tace urggggg c'mon
"Muffys wife,.Well I'm her blood sister.
Sai ta Mika mai hannunta tana sake Wasu kyakkwan murmushi tunkan ya amsa ta harta
gaya masa sunanta as Zarah abbakar makarfi,..hannun nata data miko domin suyi
musabaha ya basar normally ya amsa mata da cewa imad daga Nan Bai Dora ba,maida
hannun tayi a kunyace tace..its nice meeting u...Nan ma Murmushi kawai tayi sai
wayarsa yahau Kara,ganin mamansa yasa bai Wani jiraba ya nufi cikin gidan cikin
sauri yana mai basu waje,yana barin wajen malak ta miqe a sadade tabi bayansa
dukansu suka kyaleta awajen..

Aranar haka suka tayi tsakanin da Zarah Duk Inda ya zaga saiya tsince ta drawing
him into one or two conversation Wanda tun baison amsawa harya soma amsawa .

It's seem she is soo interested in his life tana mugun son taji labarin zamansa a
America but he is not much of a talker attitude dinshi na matukar bata wuyar
gudanar da sha'ani.

Tanajin malak take tambayarsa meyasa


Baisha hannu da Ita daxu ba yace aishi baiya shan hannu da mata itadin ma kawai
yayine Dan ya gwadata and he is impressed da ynyin tarbiyanta,zarah taji matikar
baqin cikin haja musmn yadda ya yabe tarbiyan malak sosai awani bangaren sai taga
kamar da Ita yakeyi cos ita nuna masa take ita wayayyi ce mai aji..
Sai Daf ana shirin sallah magrib Anty meera sukayi sallama da kowa suka tafi,as
usual cikin annashuwa da marmarin dawowar imad gidan ya cigaba da kasancewa ranar
anyi raha da hira ababban falon gidan har an gaji

Anan ne ma Zara take dada baza bajinta a Duk hirar da imad zai amsa saita saka masa
baki na dole tana bada opinion dinta,so everyone tot she is just being nice shikuwa
imad haryanzu baima gane metakeyi akansa ba cos he secretly hates girls like her
aransa,shi dai arayuwansa yafison yaga yan mata masu shegen Jan ajin Nan masu fidda
magana daga bakinsu da kyar but Zarah was hell bent in making them look like thyr
friends already bacin baima gama rike sunanta aransa ba.

Aranar tsabar hiran da akasha basu bar falon ba sai wajen 1am na dare,tare duka aka
watse ahakan ma imad din ne ya dame su akan cewa shiyagaji zaije ya kwanta

Ata dayan bangaren kuwa Tun dawowar su Abuja ainau takejin Wani irin abu a jikinta
na matsannacin sha'awar mijinta Wanda tun data sameshi a daki Bai Wani kulata ba
aikin gabansa kawai yayi tayi,itama tayi zuciya ta juyamai baya waiko inyagama zai
nemeta Amma Ina Ta kasa iya dannewa Dan sosai abun yake cutar da ita cikin dauriya
ta dora hannun ta akan kirjiinshi tafara balle mai boturan wandon sa Kallon ta
yakeyi wani iri kamar bai saba ganin tanayin masa hakan ba

saida ta zame wando ta sakeshi a gefen gadon tafara kokarin juyawa domin tana gab
da aikata Abin kunya da zubda aji gani take kamar yana hango Abinda takeji a jikin
nata na tsantsar sha'awarshi dayake cinta ajikinta data kasa iya dannewa

Runguma ya bata wadda saida yayi kusan tafiyar da numfashin ta mai saukowa da qarfi
da huci,Yasan halinta sarai so dolensa ya juyo da ita ya Kuma sakataa jikin shi ko
da zaiji sauki sauki

Hannun shi ya dora ya zagaye kirjin ta ya matsesu gam yana fitar da nishi kasa
kasa,Wani irin lumshe idanunta tayi tana sauke masa zautattun nishi mai tada
hankali,batayi aune ba taji lips dinsa agefen wuyarta muryansa mai Dan uban sanyi
da dadi na ratsa gangan jikinta tana hudata yace"u missed me?Ya fada yana fisgo
maganar da kyar cikin nishi juyowa tayi kamar ana tafarfasa mata ruwan jiki ta afka
masa gaba daya tareda dora kanta saman kirjin shi tana Wani kwarzana masa
jiki,arikice ya dada kankameta tsamm saurin maida hannun shi yayi tareda riketa
atare sukaja baya ya zauna a bakin gadon ta ita kuma fado a kanshi

sarkafe kafafun ta tayi gam a bayanshi cikin wani irin salo mai mugun tada hankli
tareda manne jikin ta da nashi da kyau tana mai goga Mashi albarkatun kirjinta
wani irin feshin numfashi sukewa juna, idanun shi ya sauke akan kirjinta dake sama
da kasa akan nashi yanajin dirin saukar Wani irin azababben jarabbaben feeling
dayake neman haukata sa,hannu yasa yafara tattare dan rigar baccinta da Already ta
cukuikuyeshi ta koma can saman tummy dinta, irin y'anda ya kankameta ta Daga ita
sai yar pant a jikin ta da bra dinta red colour iri daya

Squeexing dinta kawai yakeyi har yayi nasarar cire komi nata ya jefar kalar idanun
shi tuni suka koma jaa saboda jan jarabar data tunkorashi dayaga tana shirin
harxuka shi da salo
A hankli suke jujjuya jikin juna,can kuma saiya dakata ya dagota yana ta kallon
ta,Zubawa kirjin ido yy for the first time kafin ya dora kanshi akai ya lafe yana
sauke wata mayyar numfashi mai qarfi yana kuma tattaro natsuwa wa jikin shi.
Ainau Ta mugun matsu matukar matsuwa Dan kamar zata zauce haka takeji yau y'anda ta
tsinci kanta a hannun shi Abu daya take jira zuwa biyu shine taji hannun shi ko
bakin shi akoina nata sai dai kamar kwale kawai yake mata na mugunta ga abu tana
gani ya tashi amma saidai ata goga mata yaki karasawa ciki ciki

wani irin goga mai breast dinta tafarayi tana wani irin nishin bukatuwa tareda
danna kanshi cikin kirjin nata kamar zata tsagashi da sautin numfashi hannun ta
dake shafa ko ina bayan shi yasa yakejin wani Abu na mai yawo a jikinsa yana mugun
jin salon nata nayau har kokon ransa yana kuma mamakin yanda take kokarin bashi kai
ba Jan ajii ko fada kamar yadda suka saba

lumshe idanunsa yayi cannn Jin yadda take kashe mai jiki da lasar datakai masa daga
kashin wuyarshi har izuwa magworon shi har ta kawo bakin shi ta cafka tanai masa
Wani irin shan da dakyar ma yakejan numfashi..

hannunsa daya cusa har tsagun duwawunta yke shafawa wani irin Abu taji yana tsirga
mata da badon ta rike bakin ta ba da sai anji ihun ta yau dan na zuciya kawai
takeyi ayanzu,tuni ta haukace masa batareda yayi wani kokari ba.

Shikuwa Wani irin mamakin ta yadinga ji yau duk zafin da ya debo yaga Wai nata ya
danne nashi wani irin juyashi takeyi daga zaune tayi hadiye bakin shi yanda take
sakalo halshen ta sako da lungu da sako dan dolenshi ya fita hayyacin shi

jikin shi ya soma rawa kamar anjoma mai electric shock wuta kawai take kunna masa
batayi da wasa ba sun Dade ahaka tana zautar dashi

A hnkli ta zare bakin ta ta dago tana nishi sosai tareda janyo hannun shi ta dora
saman kirjin ta murya kamar na wacce zatayi kuka, "tace muff kai kayi mun mana
Tafada cikeda shagwaba da turirin bukatuwa tanajin kanta kamar ba ita ba,.
Effect din maganin data shassha tasan tabbas sune suka Gama cusa mata damuwa da
axaban jarabar kwadayin sa

Idanun shi kamar wuta ya kalle ta "tarasa meysa yake kallontan? Batareda ya yi
kokarin tabata ba aranta taja tsaki is he punishing me ne ?kodan ya lura ina hannu
shiyasa yake cijewa yana jamin Aji,Gani take kamar da gangan ma yake mata,hakn yasa
tasa mai sassanyar kuka tareda tuno Maganan xara datace yanayi ko sai daya tofa sai
yadda tai dashi,ai tuni ta kawar da kukan ta fara jujjuya bumbs dinta akan kafar
shi tana juyi tana danna duwawun ta kan mararshi dake wani irin tokarin ta da karfi
Wani karar axaban jaraba dayaji ya tunkarosa yasa tareda saurin damke kwankwason
ta cikin sauri,Nan ta saka hannu ta karasa cire mai komi nashi Tareda turamai
kirjin ta wurin bakin shi.

Duk wani jan Aji kauda kai da dauriya haka ta danne su tuni suka kare nan da nan ya
cafki kayan marmarin da suke kokarin zautar da shi yahau shan su

Hannun sa bibbiyu yasaka tareda matse su a bakinsa su da karfi, jikin shi har wani
rawa rawa yakeyi,ya cikke su a bakin shi yana basu wata kalar zukar da bata San da
kalarshi ba tsaban azaban dadi Dan alokacin saida taji wani irin ruwa mai mugun
yawa na zubowa ta kasanta wani jagab take jin pant dinta she feel like shes burning
alive bata San lokacin da bakinta ya subuce tace muff ka shamun ba,kamar zatayi
kuka tace muffy please do it na rokeka Tafada tana kara danna mai jikinta cikin
yanayin da batayi zato ba

Abinda yakeyi da kirjin da ace haka kawai ne sai tayi mai kuka Amma da yake jarabar
ta yanzu tafi karfin
tashi karamai karfi takeyi tareda karamai zafi...
Saurin juyawa yayi da ita ya shinfide ta tareda mirginawa aknta ya danneta cikin ta
Sauri,itama mirginowa tayi tareda hayewa kanshi yanajin yanda kirjin ta ke gogar
nashi tana kara Azabtar da shi

Aranshi Sam Bayaso ya nemeta a wannan yanayin tsoronsa kar tazo daga baya tana
jamai aji tana gudun shi bayason walakanci Sam Sam Amma Yasan dolene kawai ya
shigeta inba haka ba da alama akwai matsala.

Kuka kukan Magiya take mashi dan jitake kamar zata haukace inbaiyi ba

romance din yasa ta somajin kamar yana bata maganin Abinda takeji ne tsawon
kwanakin da suka wuce zuwa yanzu Wanda bata samu tarewa dashi ba,wani irin dad'i
tarinkaji mara misaltuwa

Kawai So take yaci gaba da taba ta da kuma kara tsotse ta da magic touch dinshi mai
gigita ta

Kamkame shi takeyi yanajin y'anda take mai juyi a bayansa mika yayi tareda juyowa
da karfi ta koma gefen shi Kallon ta yay kirjin nan sun tsuke wuri daya Alamar tana
cikin Wani hali na jarababben sha'awa, tsabar mamaki yasashi zuba mata ido yakasa
yin komai sai ganin tsallen da hajiyar shi takeyi ajikinshi yau

Dakyar idanun ta ke budewa ta rike kirjin ta gam gam Alamar suna t'sikarin ta
tana Jin kamar zaucewa zatayi

Kallon da ta aikamai kawai ya isa ya isar mai da sakon sa daga Nan baiyi wata wata
ba ya afka mata suka Lula duniyar ma'aurata..
Surayyahms

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 32

Hasken ranan daya hudo ta labulen dakin yasan Mufrad farkawa daga barci,a hankli
ya bude idanunsa da Sukayi Wani irin ciki ciki tamkar ba baccin yay ba ya budesu
yanajin wata muguwar azaban kasala da gajiya a dukkan gabobin jikinsa ga Wani
azazzaben nauyi da ciwo da kansa yashigayi,agogon dake gefe ya kalla ganin 6.30 am
yasashi mikewa a firgit ya zauna a tsakiyar gadon can sann ya juya ya kalle Aina'u
dake famar sharar baccinta rungume da pillow ta Kuma sake jikinta ayanayin da
baisaba ganinta ahaka ba...

Kansan dake masa Wani irin ciwo da juyayi ya rike cikin kasa iya gane abunda yakeji
aransa Shidai yasan ya Tara da Matarsa jiya Amma ahalin yanzu bazai iya tuna komi
daya faru ba..

Wani wahallalen tsaki ce ta kufce masa ya shiga takune fuskan sa dats so fresh and
fair,cikin rasa nayi ya sakalo kafafun sa kasa yana mai mikewa tsaye tsar namiji
dashi Dan daga shi Babu komi ajikinsan sai zaratan jijiyoyin sa da suka hargitso
suka mimmike tuni ya hau miqa yana langwasa qas qas cikin yanayin son ya warware
kasuwan jikinsan dayake masa tsami tsami Dana kwankwason sa dayakeji Kamar duka
akayi masa awajen yana daddana su da palms dinsa Koda ma zaiji dama dama,bayan Nan
Bai yi wata wata ba ya fada bathrum ya saki cool shower akansa to help him relax
his nerves and muscles shiyasa ma Bai yi amfani da ruwan dumi kwata kwata
ba,agurguje ya fito bayan ya kammala wanka Duk hanklin sa naga kan lokaci, ko mai
Bai iya shafawa ya janyo wata dark blue jallabiya ya zura ajikinsa ya hau biyan
sallan asubahi dabai samu damar yinta akan lokaci Yau ba

Har ya idar da sallansa Aina'u bata farka ba sai faman juye juyen ta takeyi tana
Wani irin harhade kafafunta tana matsewa cikin bacci mai azaban Nauyi,Wani Allah
Allah yake ya kammala axkar dinsa ya miqe
Ya sameta one of the things dayake hadasu fada kenan
Ita bazata tashi akan lokaci ba bare ta tashe shi yy sallah inya makara shi mutum
ne da ya tsani yin salla a kurarren lokaci,...

Yana kammala idarwa ya nannade sallayarsa ya tura cikin drawersa ya rufe yayo Kan
gadon ya sameta fuskan sa Adan dore Babu yadda baiyi da Ita ta farka ba anma haka
taki amsa shi firrr har Sanda ya harzuka cikin masifa..Yace "babe meye haka da
Allah ki tashi ki tafi aiki it's 7:am already"..

Jin Yace 7:am ta hantsala ta miqe zaune firgit tana dube dube u mean har 7 yayi Ina
cikin gidan Nan..?
C'mon muffy meyasa baka tashe ni ba,tsaki taja mai tana mai yatsina fuska,Yau fa
zan soma zuwa new office nd u just ignore it,Wani wawan kallo ya mata wanda sai da
wata jakr tsaki ya kufce masa,bai ko kula ba ya miqe yay waje batare da ya kulata
ba ya wuce ya nufi can kasa aransa yana Furta "I can't believe this."..

Kafada ta daga alaman Bata ko damu da ficewrsan ba ta sauko kasa tana laluben
kayan baccinta datazo masa dashi Ganinsu tayi akasa barbaje ta shiga tsincewa tana
gama kwashe su ta kama hanyarta tayi waje

Dakin Zarah ta shiga ganin Wai har batanan yasata kada kai ta nufi bathroom ta doro
wanka da alwala Duka duka Within 30 mints harta kammala komi ta fito,anan dakin
Zarahn ta cancada makeup dinta,sosai ta fito tayi kyau hodar take shafawa masu
haske ne saitayi lining lips dinta da pink jambki

Room dinta ta wuce feeling Abit relieve a sassan jikinta Duk dama Zuciyarta na mata
bala'in nauyi da zafin abubuwan datayi na zubda aji jiya da daddare, she just can't
believe herself, ji take kamar Zara ta Gama cutar da rayuwarta data jefata halin
sakewa namiji kanta kamar wata jakka,isn't it any oda way apart from sex da zata
iya using danta mallake soyayyar muffy?She honestly believe dat a man is suppose to
be the one worshiping a woman desires bawai mace ba,tana son sex Kuma muffy yana
mata bala'in dadi Amma kwata kwata ba haka ta tsara abun aranta ba,she want a life
with him Wanda zatana Jin komi nasu dashi ma tafiya daidai har cikin zuciyarta da
kwakwalta,but she knew she can't continue like this da sex din Nan,shikansa shan
maganin matan ma is actually bothering and stressing her,gaba daya atakure yake
dakema nasu salon yadan banbanta da yadda ta sabaji mata nayi,a yanzu haka Babu
abunda yafi gajiyar da Ita face irin abubuwan tsibbace tsibbace da Zarah tasata
tanayi inshata hadiye wasu magangunan,Wani bin haka zata sakata ta tube tsirarar da
bottle din maganin a hannu,sai tace ta dubi gabar ta kira sunan sa ta dube arewa ta
kira sunan sa har karshe sannan Tasha ita wayannan abubuwan duk sun Daure mata
kai,Nan gaba ma jitake kmr
harga Allah bazata iya jure neman namiji ba saidai in Ace sha'awa ne zai kasheta..
A hankli ta turo kofar dakinta kallo daya tayi ma koina Ganin yadda ta barsa a
kimtse haka ta dawo ta samesa,bathrobe din dake jikinta ta kwance batayi wata wata
ba ta bude hadadden scrolls dinta na kaya ta soma fidda kasaitattun dresses dinta
na zuwa office Dan tuni tasa muffy yasaka baki aka dawo da ita Aikin a abuja Wani
hadadden milano gown green colour ta dauka ta saka as usual ta hadashi da maching
colour na make up dinta,pink heels da bags dinshi na kamfanin torch berry Dan
karamin multi colour veil tayi rolling kanta sannan ta feffeshe jikinta da
turarruka masu Dan uban qamshi da tsada ta dauki key din babban motarta ta fito.

Cikin yar sauri take takunta tanayi tana duba writswach dinta dayaci wata katuwar
gold watch tsaki ta sake ganin she is soo late aranta ba haka taso ba,taso ne ace
yau ta isa da wuri danta same daman yanka rashin mutunci ma new juniors dinta ita
mace ce dabatta son raini ko kadan.

Isarta kofar Zara keda wuya taga Wai haryanzu Babu kowa aciki juyowa tayi fuskanta
Adan daure, zuciyarta har Wani bugu yake da tunanin Inda zaran zata kasance da
sassafen Nan Wanda ko ahalin gidan ma bawai sun tashi bane

Tsaki taja Jin ydda


Kwakwalnta yaketa famar sakonyo mata abubuwa,atake taji ranta ya hargitsa ya soma
baci da tunanin abunda Zarah zata iya aikatawa na zubda aji agidan da sassafen
Nan..

Where d hell cud she be?cikin zuciyarta take ta Furta Hakan ayayin da ta soma bita
kasan stairs tana saukowa cikin tsananin damuwa da takaicin zuci

A daya bangaren kuwa tuni Zarah ta fice Dan ita ko salla bata yi dake kawarta xee
zee ta riga ta kwabe ta dayin sallah da wankan tsarki cewarta malam yace in
tanayinsu maganin da ake bata bazaiyi mata aiki ba..

Da zee zee da malam sun riga sun cusawa zuciyar Zarah sanin cewa tanada sanyin jini
gaba daya sun rudata da karyan cewa aljanu sun duba sunga cewa asali itace bata da
sa'a a arayuwarta,
Inhar Kuma zasu magance mata matsalar haka to dolene ta dena salla da wankan tsarki
sannan tayi Duk abunda suka umarceta da tayi

Shiyasa arayuwa Babu abunda ya dameta duniyan kawai ta sako agaba,Daga ta farka
abarci sai ta fada ban daki ta ci uban wankanta na yan karya tanabi da kanta a slow
kamar wata sarauniya komi cikin tattali takewa kanta sannan bata sanya wajen neman
cikar burinta

Shiyasa ma tun barinsu falo jiya ita batayi Wani bacci ba,around 4am ta farka ta
hau hada maganin wanka tafi minti ar'abin tana cikin ruwan tana tsuma kanta tana
wasu tsibbace tsibbace,kafun ace an fito Daga sallahr fahjr harta kammala ta fito
da zimman tare shi awajen motsa jiki,cikin shirinta tsaf ta fito cikin wata arniyar
sport wear white colour ta kamfanin puma Wanda ta kwama ajikinta shima bata kyalesa
hakanan ba sanda ta feffetsa masa turaren sihiri, rigar sanyinsa irin mai hular Nan
ne Dan haka bata daura Wani Abu akanta ba ta tufke attachment din ta kamasu sama da
ribbon, saidan wandon ta wanda yadan kama dirin jikinta ya mata cas cas ta saka
white and black canvas booth ma kafafunta Wanda ya mata masiffar kyau,wani balain
son kalar datasa din takeyi har cikin zuciyarta dan komi datakeyi saboda imad
takeyinsa by now Babu abunda bata sani akan yanayin rayuwarsa ba,his favorite
colours his fav food Duk Wani abunda yake so da abunda baiya so hatta abubuwan da
yakeyi da Inda yake zuwa tsaf sanda tanemi masaniya akansu

As part of her plan na samun shakuwa dashi yasa yau din dole ta yi sammakon fitowa
wajen motsa jiki ta sameshi dantasan motsa jikin kusan al'adansa ne,saidai Duk da
haka harta fito waje bata dena Jin fargaba ba sakamakon yadda Wani bangaren
zuciyarta nata yake zargin cin karo da mufrad awajen saidai da abun mamaki yau bata
gansan ba..

Da yar karamar sallama ta shigo ganinsa zaune akan waist mill machine kanshi akasa
daga Ganin irin zamn dayayi kasan hanklinsa ya riga yayi nisa ta Wani wajen Dan
harta karaso daf dashi bai wani lura da sautin takunta ba,tsayuwa tayi na kusan
mintina uku tana famar aikain kallon sa,as expected kayanjikinshin all white ne
Babu surkin Wani kala ajiki wanda hakan ya balain Kara mai kyau da gwajiini a cikin
idanunta tanajin Wani irin sonshi da shaawarsa na mamayarta har cikin kokon
zuciyarta da ruhin ta,dafa kafadunsa dayaji anyi ya sashi katse tunaninsa ya juyo
suka hade ido da Zarah wacce already ta tarbe sa da wasu irin sihirtattatun
Murmushi mai kumshe da tarin manufofi,turaren jikinta Dana shi ya gamutsu ya sauya
ma yanayinta nitsuwa mai rikitar da gangan jiki murya mai sanyi da taushi ta kakalo
ganin yadda ya kafe kwayar Idonta da kallon da shikansa Bai San yanayi ba, tana
murmushin tace mai hi?..ba yabo babu fallasa ya Kau da idonsan yace mrn batare daya
motsa ba koya nuna rudewarsa a fili ba sabida shi mutum ne mai sanyin nitsuwa da
kamun Kai...

Harta zauna gefe da shi bai kara kallon ta ba Nan da nan ta shiga drawing
conversation tanayi tana jan aji cikin nuna masa ita sam batayi tsammanin ganinsa
anan bama.

She was just acting normal tana Kuma balain watching salon kalaman ta Inda tasan
dai bazai taba cewa bibiyarshi takeyi ba
A hankli harta soma drwing attention dinsa kanta da irin hirar game din da ta
dinga yimasa while shikam Bai fiye son tankawa ba all his tot nd worries naga kan
tunanin datazo ta samesa yanayi na rufaida.

"He dream about her yestade,daya farka saiyaji hanklin sa ya bala'in tashi aransa
yanajin mugun sha'awar ganinta da sanin halin datake ciki.
He just can't get over the girl,Duk halin da ake ciki yana makale da Ita
azuciyarsa,shiyasa Duk gargadin da yaa sheik ya masa akan ya mance da ita aransa
sai yanajin kamar bazai taba iya ba,bayajin samun nitsuwa a zuciyarsa daga ya
kwanta shikadai rufaida ce zata shiga fadowa aransa da zuciyarsa saiya rinka Jin
kamar baida Wani babban burin daya wuce sanin halin datake ciki ayanzu.

Har Zarah ta Gama barbadenta tayi waje Bai Wani bata fuska sosai ba altho she is
convince maganinta yana samun kusanci dashi yadda take bukata she just one is a
matter of time kafun shidakansa ya soma bibiyarta
Da soyayyarsa so Duk Wani abunda zai mata ayanzu bawai damunta yakeyi ba tasan dai
dolene ya shigo hannu,he was on call with yaa sheik hakan yasa yyi xcusiing dinta
ya nufi hanyar dakin sa da wayar a kunnen sa,Babu yadda baiyi yaa sheik ya barsa ya
taho kanon ba Amma haka yaki masa fir yace masa yabari kawai shi zaizo abujan jibi
inyaso zasuyi magana cos he is kind of busy now da wasu abubuwan haka imad ya
tsinke wayar badon yaso ba dan Wani irin mugun Nauyi yakeji aransa nason tambayarsa
halin da rufaida ke ciki
Wanda ya kasa iya furta masa a fili.

Daga Nan Bai kara fitowa ba yafada wanka yama Gama mancewa da wata Zara daya bari a
waje,ita kuwa Zara cikin salon makircinta sanda ta jawo hanlin shukra kanta Duk
dama bawani sake musu fuska takeyi yau saita tsinci kanta da bata labari tanata
cewa tuntuni tare da imad take wajen motsa jiki,aranta tasan muddin shukra ta san
da haka toh tamkar da kowa ya sani ne..

She just want ppl to start picturing her real intention akan imad tana so asan da
cewa lallai akwai Wani kulalliyar Ajiyar romance dake shirin tashi da zafin zafinsa
a tsakanin su wanda takeso ta zafafasa banawasa ba.
Nazli is busy da i don't care attitude dinta ta Dade tana sharban baccinta batama
San me akeyi agidan da sassafen Nan ba

Shukra ce dai ranar da kyar ta samu ta nitsu tunda ta tabbata da cewa ba dawowa yaa
sheik zaiyi yau ba take bushasha Duk da bata kwanta da wuri ba Bai hanata farkawa
da wuri ba kaf tabi ta tashe su da gulman Zara da imad data debo mutanen gidan
sunata mamaki wasu kuwa basu dau maganan da Wani muhimmancin ba wani sabuwar
gagarumin shirin aka shigayi kamar na jiya kowa na kille da dokin ganin sa..

Haka kawai xuciyar zara yake bata cewa akwai wani sabuwar abu muhimmi Wanda ya
shafe rayuwata game da haduwarta da IMAD,Wanda by far bazata iya tantance shi
ba,wato haka kawai jikinta da zuciyarta yake bata shidin nata ne wani sabon
al'amari ne mai karfi a zuciyarta dake yawan alakanta su Wanda a wannan lokacin
bazata iya cewa menene shi ba akalla hanklinta dai ya kwanta da kalamn mutanen
gidan koba komi sun tabbatar mata da ta karbu awajen su saura shi Dan tabbas yadda
taga ake kaunarsan Nan baza a taba kin masa auren Wanda ya yace yaso ba,..

Haka Aina'u ta fice agidan batare da sun hadu ba sai ta waya datake gaya mata
komi,zarahn ce still ta dada karfafa mata gwiwa akan magani zaiyi aaiki akan muffy
tunda har ya soma kusantarta is just a matter of time shizai soma bibiyarta harsai
ta gaji dashi.

Duk yadda ai'nau taki cusa Hakan aranta haka Zara ta ladabtar da Ita harsanda tayi
Imani da zancenta ta Kuma yarda da Hakan kwarai da gaske.

Yauma normally akayi breakfast mufrad ne kawai bayanan acikinsu sabida Wani early
morning meeting din daya fita a presidential villa
Bai dawo ba sai wajen 11am Nan ma shiryawa kawai yayi suja fice da imad basu kara
dawowa ba sai can dare...

Daga ta bangaren rufaida kuwa tunda su maman Iman suka bar gidan ta kasa samun
nitsuwa a xuciyarta Duk dama yakumbo tayita rarrashinta da kalamai Masu taushi masu
Kara karfin gwiwa da karafafa zuciya saidai Hakan baiyi Wani tasiri akanta ba, can
bayan ishai datayi sallah tadanyi karatun qur'ani sannan taji nitsuwa ya Dan sauko
mata kwanciyarta kawai tayi batare da ta kula yakumbo ba ta takure kanta waje guda
akan gadon tare tarin tambayoyi da bukata masu dumbin yawa a zuciyarta wanda har
iyanzu takejin nauyin furtasu waje

Haka daren ya Kare yakumbo bata fahimce yanayin rufaida ba,Dan ko cikin dare taji
motsinta sai taji kamar ba baccin takeyi ba inta leka ta gani saikuma taga idanunta
a rife

Washe gari da asubahin fari lokacin iskan asuba ya cilla yakumbo Wani duniyar
rufaida ta zame daga Kan gadon cikin sanda ta sabi doguwar hijabin ta tayi waje.

Duk da yanayin jikinta na yadda take fama da rashin cikakken nitsuwa da lpya Bai
hanata nausawa cikin anguwa ba danjin kanta take kamar wata zautacciya Wanda
xuciyarta yake shirin tsinkewa da damuwa da kunci,a wannan yanayin datakeji bata
bukatar Wani abunda zai karya mata gwiwa,atleast not a shaming party,Duk dama Hakan
kusan dolene Amma bazata iya bowewa aranta jiya ta matikar tsorota da yanayin
fassarrar dataji anmammta ita da iyayenta a abakinsu maman Iman wanda bata da aufi
tasan aduk sanda aka Furta mata Hakan zataji zafi da ciwo axuciyarta bana wasa
ba,jiya har kasa iya runtsawa tayi, cikin zurfin tunanin data yi tayi taga ya dace
taje ta same malamin islamiyar su Wanda ake kira da malam sheik Abdul jabbar mohd
sule,which she is sure zai saurareta batare datayi judging dinta ba,snn da alaman
shine kawai zai iya gaya mata abunda zai iya tallafawa rayuwanta a halin yanzu
datake matukar bukatar kwakwaran mafita..

Agaban masallacin da mallm Abdul jabbar yake jan salla ta nemi lungu ta rakube rike
da kanta dayake mata Wani irin tsananin ciwo kamar ba sanyin safiyar Allah ba

Hanklinta kwance ta cigaba da kallo har aka watse dake tasan malam yakan tsaya ne
harsai ya kammala karatun qur'anin sa sannin ya wuce gida

Sanda wajen yayi shiru bakajin sautin komai sainashi sannan ta tattara sauran
karfin gwiwarta ta shiga takowa a hankli harta iso bakin masallaci.

Sanda ta iso daf sannan taji ta kasa iya daga kafafunta awajen tsayuwa tayi tsam
tanamai lumshe idanunta batare da shirya ma Hakan ba Jin yadda karatunsa yake mugun
ratsa mata cikin kunne yana mai shigan jikinta kamar iska mai tsananin sanyi.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 33

Kara matsowa kusa malam abduljabbar yay cikin Mamkin ganinta yace koba rufaida
bace?kanta dake a can kasa ta dago ahnkli ta dan kallesa ayayin da take kkrin tare
tulin ruwan hawayen dake bulbula daga cikin kwayar idanunta wanda ita kanta tasan
bata isa ta tsare sa ba,cigaba da kallonta yay har saida sautin muryan ta Mai
tsananin sanyi da rauni ya kufce ya fito daga can kasan tantanin makwallonta tare
da sakin wata yar karaman dirin numfashin ta Mai tafe da rawa rawa,cikin yar
sheshekar kukan datake kkrin danne rurinsa ta daure tace Assalamu alaikum malam
katashi lpya?"Lpya" kawai.. yace ynata kallonta duk jikinsa a mugun sanyaye da
yanayinta dayake lura daga Nan Wani karamin shirune ya gifta a tsakanin su,baice
uffan ba itama bata kara iya ce masa komi ba,kallon yanayinta kawai ya dingayi
already jikin sa ya riga ya basa rufaida ba lpya ba,ita kuwa alokcin abubuwa dayawa
ne suka shiga damunta suna ruda mata tunaninta game da zuwanta datayi Nan
saitanajin kamar bai Dace ma ta fito a wannn yanayin ba

Wani irin rudani ne ya gauraye fuskarta da zuciarta wanda yake kokrin kulleta mata
Kai ta hanyar cunkushe mata zuciyarta da karfaffan waswasi

Tunani take aranta tana sakawa tana warwarewa"..shin A Inda mummunan labarin ta ya
baza koina a anguwar su tasan dai da kyar ne in shima baiji labarin cewa tayi kisan
Kai ba so What if he also choose to misunderstood her now?wajen wakenan zataje ya
tallafa mata wajen taso da qarfin imaninta dayake neman gushewa?
tasan dai bazata taba iya komawa ga kawu zaidu aynzi ba,Sam bata son ta Kara jawo
masa Wani matsalar da mahaifinta yaa malam,Wani irin karayar zuci ta dingaji ayayin
datake wannan tunanin Wanda ya haddasa mata Jin mumuman rauni a zuciyarta Wanda
bazatama iya fasalta kalar ciwon dayake tafe dashi ba,Wani irin cunkuso da ciwo ta
dingaji a Kan kirjinta da zuciyarta,sai tay wani jimm Babu wani shiri sai taji
hawaye zirrrrr nabin kuncinta suna saukowa har kasa bisa kumatunta hartana Jan
shessheka sautin kukan nata ne yake fitowa a fili..

Cikin yanayin damuwa malam Abdul jabbar ya hau rarrashinta da kalamn sa masu sanyi
yana mai bata haquri yace:

"Kiyi haquri ki shigo daga ciki malama rufaida, ai Koma menene matsalar taki bai
dace ki tsaya anan kina kuka ba ko?..Dan Allah kiyi haquri ki shigo ki zauna ki
nitsu inbawai har kin yanke ma Allah hukunci ba ne
Jin tayi masa shiru yasa yace malama rufaida kinaji kuwa?
A Babu shiri ta gyada mai kai batare da cewa uffan ba tabi umarnin san ta shigo
daga cikin masallacin tana Dan goge hawayen dake manne akan fuskarta, can nesa da
shi akan tabarma ta nema waje ta zauna,tana zama ta kife kanta akan kafafunta tana
famar sauke nannauyan Ajiyan zuciya..

Malam dake kkrin sauraran damuwrta Bai wani jira Jin ta bakinta bama yahau mata
nasiha da wa'azi masu bala'in shiga jiki da ratsa Imanin mai Imani Wanda acikin
furucin san ne kadai yasa ta fahimce cewa ashe shi baima sanda labarin abunda ya
afku da Ita da aketa bazawa acikin anguwar jiya ba.

Hakn ya Kara bata damar Jin zata iya fayyace masa damuwarta ta fuskar neman kofar
mafita da sauki,tana hawayen ta shiga rero masa kadan daga cikin abunda ya afku da
Ita bata iya boye masa komi ba sabida raunin datakeji da Kuma yarda dashi datayi
ganin shi bamai saurin fassara bane tana Kuma kyautata zaton bazai tona mata asiri
ba.

Malam Abdul jabbar yakasance mutum ne mai rauni da tsananin tausayi,


shima sanda ya zubda hawayen sa sosai agabanta Jin irin ukubar rayuwa da ta
fuskanta a hannun mijinta Wanda har ya jawo tayi sanadiyar daukan ransa a wannan
yanayi

Saidai shi baiyi mamakin jin yadda tace mutanen anguwan sun juya kan maganan ba,Dan
wannan din tamkar da dabiar Dan Adam ne na dindin din,wato ya aibata mummunan
qaddarar Wani sannan shi yana mai kafafa da nasa laifukan.

sosai malam ya tausaya mata duba da karancin shekarunta duka duka rufaida batafi
sa'ar yar kanwarsa maryam dake karkashinsa ba,tunanin yake ta yadda yarinya karama
kamar rufaida zata iya dokar kalubalen dake tattare da irin wannan qaddarar shiyasa
yashiga bi da kalamansa cikin hikima yana saukakawa yanamai dangata ko Wani
matsalarta da ayoyin alqur'ani da kissosi na manzon Allah saw dan ma kartaji kamar
da ra'ayinsa kawai yake furta mata wayannan muhimman shawarwari ko danta ji dadi...

Sunfi minti arbain rufaida tana shiru anajin nasihohin sa wanda Kamar yadda tayi
burin samun karfin gwiwan daga gareshi Hakan yakasance har fiye da yadda take zato
ma, Dan sosai malam ya nuna mata cewa komi arayuwa mai wucewa ne in har ta dage da
addua da karatun qur'ani ta Kuma yarda da Allah tasaka sauki a lumaranta ta mance
da maganganun mutane,shida kansa ya mata alkwari cewa muddin ta samu saukin jikinta
toh koshi zaina zuwa har gidan yakumbo yana koya mata karatu Dan dama baifi surori
kadan ya rage mata ta kammala saukan qur'aninta ta ba.

Sosai rufaida taji sanyi aranta atleast she got sumone else dat totally understand
her pain and is ready to help her regain her strngth,basu wani Dade ba malam yace
tayi marmaza ta tashi ta koma gida tun kafin gari yay haske mutane su fara tsareta
da gulmace gulmace

godiya sosai ta rinka masa Dan har yawan hawayen datakeyi saida taji shaukin yinsa
yadan ragu kyawawan kalaman sa masu mugun sanyayawa Wanda taji dirarsu a zuciyarta
tamkar saukar ruwan sanyi ta mike tsaye tana famar godiya,shikuwa sai bata haquri
yaje yana dadda jadadda mata akan ta dage da kusantar kanta ga Allah.

Cike da godiya tayi masa sallama ta dauki hanya direct ta nufo gida dakema ta Dan
killece dskarta bata bude shi dau awaje ba duk da haka daidaikun mutanen dake wajen
sai kallonta Suke suna gulmanta, basu dai tunkareta ba dake ma kanta a kasa yake
take tafiyarta Kuma cikin sauri da dauke kai bata tsaya kula uban kowa ba harta isa
kofar gida

Sallama tayi Jin koina shiru ta fadi tsakar gidan kirjinta ne ya bugga atake ta
nemi waje ta dakata Jin sautin muryan yakumbo a daki tanata faman masifa saidai
bata San da watakeyi ba.

Kirjinta ne ya buga Duk tunaninta Kar ace mata ummanta tane ta dawo,cikin sanda ta
shiga karasowa tana takawa a sace harta ta dafa kofar dakin,Nan da nan ta gane
sautin muryan Wanda takeciki,daga Nan ta tsaya itama tana saurarinsu..
Daga ciki taji yakumbo tana masifa tana cewa
Ashe mutum bazai huta da maganan rifaida ba?Fisabaillah da sassafen Allah tun gari
Bai Gama waye ba anzo ana tare ka gulmace gulmacen banxa da wofi to wallhi nidai
Babu ruwana Allah na Gani nayi wadar da irin wannan rayuwar taku

Dagata dayan bangaren muryan matar mai anguwane yake tashi cikin isa da iko tana
mai dakatar da kalaman yakumbo cikin salon tsananin raina mata wayo

"Ai ke kam dama haka matsalarki take,gaki Nan dai kin manyanta Amma rikicewar
tsufan Nan yanaso ya zautar dake kina abu kamar karaman yarinya wacce bata mallake
hanklinta ba"Nina ce miki gulma ya kawo ni gidanki?mutanen gari dai da suketa debo
matsalar jikarki suna damun mu dashi shine Nace bari inzo dakaina in magance mana
komai ..Cikin tsareta da sauri yakumbo tace toh sannu Aminatu yar sarkin yaqi,wato
kinxo ki magance mana komi,yat dariya yakumbo tayi da zafin haushin ce mata datayi
wai bata mallakin hanklin kanta ba,tace toh sai kuma akayi Yaya Amina?nikam anya
kanki daya kuwa?yarinya da uwarta da ubanta araye kyace wani andameki da
matsalarta?ko daga cikin iyayen nata akwai Dan uban dayaje gidanki yanemi temakonki
ne inda akwai ai saike fito fili ki fayyacemin dan ni bana aikin yaranta
bana kafa hujja da rade raden mutanen anguwa..

Cike da dacin rai da izza tace


"Abun da rufaida tayi Sam bai dace ba Niso nayi ma inzo in sameta a cikin dakin Nan
shiyasa ma nayi sammako na taho,yakumbo boyeta da kukeyi bashi ne fa mafita
ba,wannn Abu data aikata na kisan Kai ya shafe mu duka,yarinya tabi ta batama suna
Duk garin kano a baredede da damu? Toh wallhy inku bazaku iya sakata agaba ta
amshi kuskurenta ba ta mu zamu iya,ai gamunan muzamu iya ladbtar da kowacce
shegiyar yarinya Dan bazamu taba bari ire iren ta Suna yawo anguwa Suna gurbata wa
sauran yan matan mu tarbiyan su ba..

Shiru yakumbo tayi aranta tana ta mamakin yadda matar mai anguwa take tada jijiyar
wuyarta akan abunda kwata kwata bai shafe ta ba..
Rufaida dake manne da kofar dakin tanajnsu Babu abunda kirjinta yake sai
bugawa,gaba daya ta maida hanklin ta wajen son jin kalar amsr da yakumbo zata
bayar,Kan ta hankara kawai taji an bankade kofar ta ciki,yakbon ce ta fito waje a
harzuke ta debo talkamna matar mai anguwa batare da ta lura da Ita ba ta koma ciki.
Dakin ta watsa agaban ta tace

"Ke Amina Kisaka kafafuwanki anan ki kama hanya kibarmin gidana ko in gurje
mummunan bakinki..
Matar mai anguwa ta mike tsaye zatayi magana yakumbo ta daka mata tsawa a gigice
Wanda yasaka rufaida shigowa cikin dakin a rikice,da sauri ta isa gaban yakumbon
tana mai rirrike ta ganin yadda tsaban bacin ranta yake tafarfasa a fili..yatsun
hannun ta har Wani rawa rawa suke tana nuna su akan fuskar matar mai anguwa
A zafafe cikin tamfatsen masifa tace"Harke Amina kina da bakin zuwa gidana Dan
ubanki kina gaya min baqar magana akan rufaida?yarinya inbaki sani ba da raina aka
haifeki,nasan komi akn rayuwarki in kura na maganin zawo to taiyi maknta mama,
karkiga Wai kin auri mai anguwa kina Wani bunkasa kina hura hancin waike kin
mallake sa,waye baisan cewa uban ki matsafi bane ne kakanki kuma gasurkumin boka..

Ke Amina Daga yau Na haramce ki da shiga tsabgar rayuwar rufaida inyaso kisa
mijinki ya koreni anan anguwar dadin abun harki mutu baxayi gindin haihuwar yar
data Kai rufaida ba..

Da Wani irin kukan kura matar mai anguwa ta mike har jikinta na bari,..

"Wani kike gaya ma wayannan maganganun yakumbo?mani like wa gorin haihuwa?


Wasu maqudan hawayen takaici da tsananin zafin maganan yakumbo take suka yanko mata
cikin rasa kalar xagn daya dace ta sauke akan yakumbo kawai ta shiga tabe bakinta
tana kada kanta araunane...

Can dai ta dauki takalmamta ta riko a hannu tana mai kallon setin rufaida

Tafi minti biyar tana kallon rufaidar da Wani irin mugun Ido a kuma ayanayin daya
jefa rufaidar Jin mummunan tashin hankli da fargaba..
Hawayene suka shiga sauka a idanunta Babu kakkautawa,matar mai anguwa ta tabe baki
cikin tsananin fushi"Uhm yarinya banga laifinki ba,ace barewa tayi gudu yarta Kuma
tayi rarrafe?uwarki ma haka take, mafadaciya makira Wanda tafi kowa salon iya
munafurci,hakama wann tsohuwar Wanda kukayi gadon mugun hali da bakin zuciya
awajenta,kinje kin kashe mijinki kina tunanin mu zamu kyaleki anan anguwar kina
yawo kina abunda kikaga dama ko?toh wallhy bazata sabu ba saidai in bani bace matar
mai anguwa.

Saina saka an ladabtar dake an koya miki tarbiyan da gidanku suka kasa baki,shashar
yarinya kawai,da aihuwar irinki gwara in mutu a juya,Allah ya hanani gindin
haihuwar Indai irinki zan haifi..
Allah ya raba ni da Mai baqar zuciya irinki Allah wadar da tarbiyan da aka
baki,dangin marasa mutunci, kwadayayyu Kuma dolene agaya muku laifinku ko kunaso
koba kwaso..
Da so nayi muyi magana ta fahinta domin ki gaya min mtsalar ki Dana iyayenki Amma
harni ce za'acin mutunci ana min gorin haihuwa akanki?toh wallhy saina nuna muku
iyakarku a anguwan nan zaman anguwar Nan saiya muku daci..
Tana dasa aya yakumbo ta juyo da ita tana kwallon cikin kwayar idanunta da already
a hargitese yake da tsananin bacin rai Dan in akwai abunda ta tsana baifi kamata
gorin haihuwa ba

Yakumbo tace
Inkin isa kije ki aikta Duk abunda kika Furta anan Amina
Tsayuwar rana faduwarsa ga fili gamai Doki saura sukuwa,shiru tayi Jin yadda
rufaida ta rirriketa da zimman sassaita ta,'..kiyi hakuri umma Amina
Allah ya huci zuciyarki laifin danai muku kuyafemin,abunda ya afku Dani qaddara ce
bason raina ba,dan Allah kuyi min adalci kudena zargin iyayena akan Duk abunda ya
afku Dani,laifi nawa ne bana su ba,in zaku aibata no zaku aibata basu yakumbo ba
kiyi hakuri Dan Allah in ranki ya baci

Cike da isa da izza matar mai anguwa ta juyo a hatsale


Bazan yi haqurin ba
Maqirar banza sai Kun kwaso ma mutane tijara sannan kuzo Kuna makale murya Kuna
abun tausayi.

Rufaida kin ban mamaki,to wallhy ki maxa ki kyara halayenki tun wuri Dan kuwa kin
aikata mummunn laifin da bazai taba gogewa atarihin rayuwarki Dana anguwar Nan ba.

Cikin dauriya Rufaida tana tare ruwan hawyenta tace Toh kuyi haquri kuyafemin,caraf
yakumbo tace karma suyafeki.
Su sakaki a wutar jahannama in su suka halicce ki
In masu kikayi wa laifin su kashe ki mugani,dadin abun kowa zai Gani a kwaryan cin
tuwonsa,Kuka ne ya kufce mata tace karya Amina takeyi wallhy dantaga bani da komi
ne tazo har gidana tana zagina tana cimin mutunci,suje suyi wa ubanki wannan
barazan gulman mana in ba tsoro ba?kawai Dan anrainnin wayo kowa saiya kwaso sharar
bakinsa yana watsa min?angani tsohuwa kekuma karamar yarinya toh Duk wanda yake
tunani ko yake ikirarin zai kuntata ma rayuwar wani Dan yanaganin yafisa abun
duniya karshe shi zai zamto abun tausayi Kuma wallhy saikin tozarta kanki da
muguwar halinku Amina.

Abun da ya afko rufaida kwata kwata bai shafeku ba, Yan mata nawa ne a anguwar Nan
wayanda suke aikta mugayen abubuwan Allah wadar? Har Yan mata masu siyar da kwaya
an kama su,ga karuwai ga yan daudo da gwartaye da Yan luwadi,Amma ai ban tabaji
anje har gida ana titsiyesu ba sai Akan nawa da qaddarace ta afka mata tayi kisan
kan,dan tsaban Kun raina min wayo?Allah saiya sakamin ya sakama rifaida,yarinyar
Nan bata taba muku komi ba sai Allah ya mana sharia akan muzanta da kuke faman yi.

Tsaki matar mai anguwa taja ta kama hanyar ta tayi waje,ita kuwa yakumbo sai sauke
hawayen ta take tana jin tsananin zafin abun aranta,
Cike da sanyin jiki rufaida ta juyo tana share kwllar idanunta da suke zubowa
daddaya
Muryanta adan dishe tace"kiyi hakuri yakumbo,
Dan..batama karasa ba yakumbo ta tsareta a fusace da yar masifa tace
Ke dalla rufamin baki wani hakuri zaki ban bayan kin kama kinfice waje sassafen nan
danki jawo mana masifan mutanen anguwa
Ba kallon ki da sukeyi bane a anguwar yasa suke zuwa nan watsa gulma?Wajen malamin
mu naje fa yakumbo?..waye kuma malamin Ku?
Bayan kaf anguwan nan babu mai hankli jahilan banza magulmata wallhy in ba tashi
tsaye mukayi ba sai sun binne mu da ranmu.
Masifa yakumbo ta cigaba da yi,rufaida bata kara ce mata uffan ba har sanda ta
danyi sanyi,sosai ta fahimce cewa damuwa ne da tsoro take son ya fara damun zuciyar
yakumbo,tuno sallan fajr da batayi ba yasata fita waje cikin sauri ta doro alwala
tazo ta aiwatar..
Tana idarwa ta cigaba da zama a wajen ayanayin rafka uban tagumi akan sallayar tana
mai maida kallonta izuwa bangon dakin

A hnkli take sauke ajiyan zuciya dan Wani irin cunkushewar kwakwala da tunani
tarinkaji a zuciyarta hade da tsananin nauyi da bugun da zuciyar Nata yake kanyi
Wanda bazata Iya fasalta shi ba

Saidai ata wani bangaren,iya maganganun da sukayi da malam Abduljabbar shiyake


kkrin dawo mata kanta yana kuma warware mata wasu damuwowin nata yana Dan sassaita
mata yanayinta na daurewar kai da tunani.

Its feel like a waste of time ta zauna tana damuwa da maganan mutanen anguwa,Wanda
gaba daya ta lura basuda cikakken masaniya akan asalin abunda yake afkuwa da ita..
Karamar nishi ne ya kufce mata ayayin data dada gyara zamanta cikin nazarin abunda
ya dace tayi nan gaba.

Aranta tasan Tabbas komi bazai zo mata da sauki nan gaba ba,duk yadda zataso ta
daure akan wasu maganganun tasan bazaiyu ba face sai sun raunanata,in akwai abunda
zai takura mata baifi asako maganan iyayenta,runtse idanunta tayi sannan ta bude
shi a disashe tanajin wani irin shaukin ganin fuskar mahaifiyarta agaban ta kodama
zata danji sauki,kusan minti talatin ta share cikin wannan yanayi sannan ta mike
tsaye ta fito ta same yakumbo da har yanzu ba a Dade take ba,Dan kuwa abun ya soma
isanta kawai gani take kamar Dan bata da galihu ne yasa ake raina mata kurwa har
hakanan.

Iya bakin kkri rufaida tayi dan kawai ta shawo kan yakumbo,wacce itama hakurin
kawai take bata akan ta kara daurewa su fuskanci abunda yake gabansu kawai na samun
saukin jikinta Ahaka suka bar maganan,kowa ya shiga kkrin binne takaicinsa a
zuciyarsa Dan su karfafa ma juna

Da ikon Allah kuwa har yammacin ranan babu Wanda yakara leko su.

Bangaren umma hadiza kuwa fitinan yau daban ta gobe daban,Dan sosai mutanen anguwa
suka dau zafi da ita akan tanayi musu tufkar wawa tana nuna musu girman kai,dayawa
mata sunsha alwashi akan sai sunga bayan taurin kanta da jiji dakan datake musu
Wanda sunsan shiya yakasance musu Katanga dajin mummunan labarin rufaida.

Tsakaninta da yaa malam ma Sam babu dadi,wani irin fushi yakeyi Wanda sam bata
fahimce silarsa ba,Dan har abincinta ya dena ci
Wani bin saitaga kamar laifin komi ma akanta ya Dora,ga takurin mutanen anguwa dan
rana daddayane bata arangama da rikicin magulmata bacin yaaa malam dayayi makasudin
faruwar abun yana rayuwarsa normal tamkar babu ruwansa

Wasu ma tsoron hade ido Sukey dashi bare ajega tunkarar sa da wata gulma,komi akan
umma aka jibga anyo gulman anyi baqar maganan har abun yana Neman ya soma raunana
mata zuciyarta sosai.

But Daurewa dai ta cigaba dayi sabida yarta tana lazimin rufe bakinta akan maganan
lallai zai taimaka awani fannin samun lapyarta da samun cikakken nitsuwarta
By no means bata cire tsammanin rayuwar yarta rufaida zai dawo saiti ba,kaf cikin
yayanta tanajin rufaida ta dabance a zuciyarta,dan kuwa rufaida yarinyace data
balain yarda da kanta ta kuma yarda da Allah tana mai jingina dukan lamuranta
gareshi cikin tsananin yarda dashi,duk da cewa labarin zaman ta A US tare da alhaj
bature ya mugun girgizata ya dama mata kwakwala amma wani bangaren zuciyarta bai
cire ran sake yarda da cewa rayuwar rufaida zai farfado ya dawo yadda yake dacan
ba.

She just cant wait to see dat preety sweet smile on her face filled with enthusiasm
and courage to built a better life for heself,that fierceness and boldness in her
daya banbance ta zubin dukkan sauran yaya mata.

Kullum fargaban umma baifi yadda rufaida zata amshe qaddarar ta axuciyarta ba.

Rufaida yarinyace karama shin har zata Iya mancewa da komi cikin sauki ta rungume
rayuwarta mai cike da burirrika koko hakan zai cigaba da zamtowa wani Katanga ko
silar dazai zanca mata tsarin rayuwarta nahar abada?

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_
_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 34

Wayannan tambayoyin su suka Dade suna rikita ma umma kwakwala suna aikin dagula
mata yanayin tunanin ta shiyasa ma a kullum cikin yanayin damuwa da fargaba zaka
tsince ta ko kaga ta rafka tagumi cikin Nisan tunani mai cike da kunci.

Ayanzu haka gaba daya ta rasa ta yadda zata fara tunkarar matsala guda daya acikin
matsalolinta musamman ma Wanda yafi kunnowa mata kai na tsananin fushin da yaa
malam ya dauka da ita., hargagin gulma da titsiyar mutane Sam bai dara ta harcan
can ba,dan bata taba kai zantukan su har cikin zuciyarta ba,sumtimes in aka fada
mata baqar maganan saidai ya mata zafi hartayi hawayen kunci amma daga zarar ta
kwantar da Hanklinta sai taji komi ma ya wuce mata,she believe ita kadai tasan
gaskiyar lamarin yarta ba mutane ba so why worry?saidai abun na mata wuyar dauka
wani bin cin fuska da rainin wayo yakan shiga ciki,dan akan lamarin rufaida sosai
tagane fuskokin makiyanta, saida ta kara fahimtar yanayin mutanen anguwar bana wasa
ba.

Wato wasu kana zaune da su ne ana dariya ana raha amma dagata cikin zuciyarsu banda
tsananin tsana da kiyayya da dumbin hassada babu abunda suke maka, arayuwa jira
suke kawai suji faduwarka ransu yay sanyi da dadi,harga Allah jira suke ace musu ka
mutu ace baka duniyar gaba daya sai hanklinsu ya kwanta.

Wasu sukan Iya boye tsana da hassada agabanka sununa tamakr basu tsanekan ba amma
abayan idonka sune kan gaba wajen gaftare ka,duk wata kofar cigabanka suna yaqi
dashi,duk wata kofar musiban daa shafeka suna murna dash, amma wasu tsantsar
jahilci ke gindaya musu hakan,a gajeren tunanin su muddin qaddara yasame bawa toh
gani suke kamar shiyaga dama hakan ta faru dashi.

Saidai duk da haka in qaddarar ta same su sukanfi kowa nuna son ayi musu uzuri..ko
sukama dalilin da zasu lakama alhaki.

Umma duk saida ta fahimce wayannan halayyar acikin kwana biyun nan dama shi halin
mutum sai Allah baka isa ka Iya ma Dan Adam ba.

Bisa dogon nazarin datayi kwkwaktan baya bata kakkarfan zugi akan aikata komi face
ta gyarota tsakaninta da yaa malam,koma yaya ne su dawo daidai dan tana matukar
bukatan samun hadin kansu awannan yanayi na yaqin kubutar da rayuwar rufaida daga
mummumn baki da fassarar mutanen anguwa.

Kwana biyun nan haka ta Dora dammaran tunkarar sa akan maganan


Saidai as usual bata ji ta da dadi ba,cewa yake babu ruwansa d maganan rufaida yrda
ta bijire masa ta rabasa da mahaifiyar sa,babu kalar baqar maganan da umma bata
amsa ba amma hakan dai tayi shiru,saida ya kammala ta nemi alfarman sa akan a sati
zata na fita sau daya zuwa gidan yakumbo tana duba lpyar yarta,ahakan ma dakyar ya
amince shikansa cike yake da damuwar yanayin jkin rufaida Wanda a duk sanda ya rufe
idanun sa cikin nitsuwa toh sai ya hango rama da kwamusher da yarsa tayi.

Babu kalar tsine ma alai bature da bayayi a zuciyarsa amma bai taba Barin hakan ya
fito karara a fili ba.

Sosai ya Tara masifa aransa yanata jiran ranan da alhj okene zai fito,already
yanada labarin cewa tub ranar da aka kamasa ya gudu ya bar matayensa
,yanzu haka ita kanta suhan wahala kawai take sha dan survival of the fittest akeyo
agidansa sakamakon labarin da sukajji nacewa hukuma suna farautar mijinsu akan
laifin kisan kai da rufaida ta aikata.

Akan haka aka sako suhan din ita agaba da gore gore,kusan kullum sai matan alhaj
okene sun sauke takaicin su akanta na cewa shegen maitar kwadayin ubanta ya jawo
musu dukan ukubar da suka tsinci Kansu aciki

Ita kuwa suhan haushin yar uwanta rufaida ta somaji a xuciyarta tun abu na wasa
wasa har ya soma rikida yana dawowa tsana da takaici
A duk sanda aka muzanta bata ganin laifin kowa saina rufaida,fisabillah da rufaida
ta hakura kamar yadda su suka hakura suka zauna agidajen mazajensu Aida duk
wayanann abubuwan basu faru ba gashi ta jawo musu abun magana badama su fito cikin
mutane sai an yaba musu baqaqen maganganu.

Day by day suhan tana cikin yanayin nazarin hakan aranta and with each day tayi
tunanin sai taji wani muguwar haushi da tsanar rufaida.

Ata bangaren su yakumbo kuwa tunda ta sunkuya amfani da maganin garjajiya bata
rusuna ba da kuka da bori haka take tursasa ma rufaida yin wanka da surace har
maganin aljanu da mugun baqi saida ta nemo ta Dora ta akai

Wani bin har abun yay ma rufaida yawa sai taji gaba daya jikij nata na
daddaureta,itadai badon tausayin yakumbo datake yawan ji aranta ba da tuni ta
bijire ma dukan abubuwan da ake ma jikinta

Sassafe zatayi wanka da saiwowin tare ciwon sanyi,


Ganyen goga masu da jar kanwa, jijiyar zogale duk an zibgashi a jikinta ya shigeta
ta koina ya ratsata.

Hakama Lime water, qurji, ginger da ppermint leaves


Wanda ake yawan jikasu overnight da sassafe haka zaa bata tashanye shi tas wai zai
magance mata duk wani nauin Vagina odour

Bagaruwa powder kuwa har a pap or ko tea ana juye mata,da daddare haka zaa kwaba
Helba and salt asata zama aciki as 30min sitbath for kanann vaginal infection da
matsewa.

After 1 full week babu Wanda ya kara lekowa face umma da suka balain jin dadin
ganinta ranan datazo,sunsha hira musamman da umma ta nitse cikin farincikin ganin
improvement a lapyar rufaida,ranar kamar Wanda aka Dade ba a hadu ba haka take
tarairayarta tana bata duk wani kulawar datace tana so abata.

Yau Har kusan yamma umma tana tare dasu kafin rufaida ta samu ta dan koma bacci
,hakn yasa suka samu kebewa one in one da ykubmbo inda umma ta shiga gaya mata duk
abunda ake ciki
Daga ta bangaren yaa malam da kaf labarin abunda ranar tagansa yanayi na tsafi akan
dan uwansa yaa sheikh Wanda haryau bata Iya binnewa a kokon ranta ba, yakumbo ce ta
shiga jimami tana famar gargadinta akan tayi takatsantsan dashi,tana dada bata
shawarar akan ta cigaba da sakamasa ido duk wani motsinsa tana lura kuma tace mata
basaima ta Dora ma kanta wahalar zuwa dubasu duk sati ba tunda jikin rufaidar ma da
sauki kardai subawa yaa malam daman samun lokacin da zai cutar da rayuwar wani.

Sosai umma tayi naam da wannan shawarar tabbas yaa malam yana bukatar asaka masa
ido,saidai awani bangaren gani take kamar bazata Iya kyale rayuwar yarta rufaida ya
karkace ba wanda already tasa damurshi a zuciyarta sosai tana so taga ta tallafawa
rufaida ako ta Ina danta dawo daidai.

Saidai kafin ta komo gida tasha mamakin rufaida sosai Da tayi ta mata bayanin
kartadamu zata iya kulawa da kanta harta bata labarin yadda sukayi da malam
abduljabbr nacewa inta samu cikakken karfin jiki zaina zuwa har gida yanai mata
bitar karatu.

Sosai ran umma yay fari da Jin wayannan maganganun albarka tasaka mata tana mai
kara ma zuciyarta karfi da tausasan kalamanta masu mugun sanyi da kara karfin gwiwa
tana mata nasiha masu ratsa zuciya matuka,ranar haka suka rabu kowa da tarin karfin
gwiwa a zuciyarsa Dan sosai suka dau dammaran toshe kunnuwansu daga kan maganganun
mutanen anguwa

Yau safiyar jumu'a hjy mama ta sauko daga stairs tana dan dingisawa da kyar dauke
da tray din abinci a hannunta,bata dire shi ko ina ba sai tsakiyar falon akan
carpet tabi ta zauna a kasa tare da nannade kafafunta da zimman fara cin abincin
wanda yay daidai da shigowar maman Abdul da yaronta a hannu..

"Assalamu Alaikum,
Ta rafka sallama da rawan murya mai Dan qarfi wanda yasa hjy dagowa ta setin inda
take kokarin bullowar tanai mata wani irin kallon mamakin daya kara rikita ta,jiki
na rawa maman abdul ta karaso gabanta ta jibgu a kasa a rusune dake ma bayan yaa
sheik babu wacce suke shayinta kamar hajy mama Dan sosai tasan kalar iyeyinsu
gidan...maman abdl tace"Barka da safiya Hajiya mama an tashi lpya?hjy mama ta mata
kallo daya ta dauke kanta ta mayar gefe,can kasa da murya
Fuskarta kuma babu yabo babu fallasa tace"Lpyata kalau munari sann ta dago
tsofaffin idanunta ta kalleta direct lpya kuwa baki leko nan kwana biyu ba ai in
bazaki na samun daman fitowa aikin ba xakiyo min aika ko?
Cikin rawan murya maman abdul tace ayi hakuri hjiya wallh na shafa'a ne makwafciya
tace..da sauri hjy mama ta dakatar da ita tareda sauke mata wasu harara
Dakata min munari
Kawai kice Dan nabaki daman kina fita waje kinadan hutawa da shirun gidan nan shine
zaki mayar dani kamar wata shashasha,bansan menakeyi ba,kasa mamn abdul ta sunkuyar
da kanta batace komi ba dantasan bata da gaskiya sam sam,Koda ace su hjy jasmine
suna nan garin tasan bata isa ta dau kusan kwanaki dayawa haka batazo aiki ba hjy
mama ta jinjina kai tace to anyi nafarko anyi na karshe daga yau Kar in kara ganin
kafarki awaje inba lokacin hutu da aka debarmuku ba..
Maman abdul tana kkrin amsawa sukaji dirar sallama akansu kusan atare suka juya
suna masu maida kallonsu bakin kofa jin muryan anty fareesa data shigo yanzu tare
da yayanta guda biyu sunsha gayun cikin kannan kaya na knti,Yar yarinyar da guduu
ta taho ta fado jikin hjy mama tana dariya sosai tana cewa this old woman..?hjy ta
shiga tureta cikin wasa tana cewa shikenan wannan mai baqar fuskan tazo zata kashe
ni,
Anty fareesa dake sanye da suturarta na alfarma tayi kyau fuskanta tayi haske
matuka,kwalliyarta das das ya amsheta kamar asaceta,wani kafurar green dogon riga
ne ajikinta itin Dubai abayan nan mai adon golden zare ta gaba to march da
takalminta da jakarta na D/G, ta karaso ciki fuskarta dauke da sassanyar murmushi
ta zauna akasa daf da hajiya mama cikin yar wasan su ta kaka da jika tace
"Tsohuwa mai ran karfe...,kafun hjy ta amsa ta kalle mman abdul data sake baki
galala tsaban gulma tanata kallonta,fuska ba yabo ba fallasa tace "maman abdul ina
gajiya?Da sauri maman abdul din ta sauke idanunta kasa tanajin wani irin kunyar
abunda tayi cos daman tuntuni banda kallonsun tana admiring kalar shigarsu babu
abunda take,da kyar ta iya amsawa dan duk gidan bamai kula su har haka inba anty
fareesan ba,take hjy mama ta hade rai tace"..tashi kiyi wajje kibamu waje..inkinga
dama kiyi kunnen kashi ki ce bakijini ba nan gaba saidai ita jasmine din ta tuhume
ki ko abari inshi zaidun ya dawo saiki masa bayani akan dalikinki nakin zuwa kinai
min aiki..
.bakinta harna bari tace Allah ya huce zuciarki hjy mama.

Hjy bata kulata ba sukahau gaisawa da anty fareesa cikin fara'a da barkwanci, mamn
abdul ta wuce tayi waje,juyowa hjy tayi tana kallon fuskar anty ressa wacce kusan
wata biyu kenan rabonta da kanon suna can garin mijinta sunje hutu tareda yara.

Hjy cikin neman rikici ta hau cewa uhmm fareesatu kenan kinje can kin cinye musu
abinci ina zaki kai wannan teba?anty reesa cikin mamaki ta ce habawa hjy nida ake
ta cewa na rame nayi baki to ke wai
yanaga kin zabge haka?ya baki tafi abujan ba,shima abbu inna kirashi kwana biyu
bama samunyin wani dogon magana mumy kuma tana ta fushi dani wai naki nazo
abuja,hjy mama ta tabe baki ta mike sawun kafafunta tace hmmmm tare da sauke wata
nannuyan ajiyar zuciya"..ke tashi kinema yaranki abunci sannn ki dawo muyi surutun
nasan dai bacin tuwo na zasuyi ba kunriga kun sabar musu da jagwalgwale
Anty reesa tana murmushi ta jawo abincin gabanta tahau sa ma yaranta adan plate
tana cewa zasuci mana hjya nifa agidana anacin tuwo baban su ma ai yana ci.

Hjy tace To daya fi muku kam anan gidan kam inaga sai anyi dagaske,shukra dakike
ganinta da katon goshinta wai kuka takeyi ma tuwo ita kuma dayar shamammiyar inna
Sako musu miyar kuka har amai takeyi dan tsaban iskanci sai kace badashi mukaci
muka girma muka haife iyayensu ba

Anty reesa tace hmm batare data juyo ba ta hau zuba musu abincin tare da hjy mama,
sanda tagama tas ta kawoshi har gabanta aje tace sann tace toh Bismillah batayi
musu ba suka hau cin abincin suna yar hirarsu akan girkee girke kai kace santin
tuwon ke debarsu,sanda suka kusa koshi sannan hjy ta sauya fuska zuwana damuwa dan
dama tasaba wa fareesatu kawai take iya kawo karar duk abunda yake cinta arain yana
damunta, daga nan damin complains da korafe korafe kawai ta rinka zayyanowa game da
familynsu musamman akan zuwan su hjya goggo gidan wanda take ganin kamar akwai
hatsari sosai a cikin yanayin zamantakewar su tare da ahalin zaidu
Musamman ma yayan sa

Nan ta shiga bawa anty faressa labarin duk wani salon rayuwar karya da tabarbarewar
tarbiya da taga alaman ana shirin daura su nazli acan dan sosai take shan cikin hhy
jasmine kwana biyun nan dan taji duk abunda yake afkuwa acan abuja.

Cike da bakin ciki aranta Tace fareesatu gwara kija kunnen dan uwanki mufrad,koda
ma bazai saurari kowa ba amma ai yakamata ya tattara matarsa da shedaniyar yar
uwanta danaji ance ta jajibo ta sunzo daga kanon tare, maza subar gidan zaidu
sukoma can gidansa tunda shi yanzu baida wani amfani aikinsan nan ta shamasa kai
tarbiyan yan uwansan duk ya watsar yana jiran zaidu ya bar jamaarsa ya kula masa
dasu yara duk sun karkace suna rayuwarsu yadda suke so agaban idonsa babu kunya
babu tsoron Allah a lamarinsu ana kuma daure musu gindi?..kinganni nan yana daya
daga cikin abunda yasa nace kawai zanyi zama ma anan kano suje can su karata tinda
bayan dana sukeso sugani,yadda ta karashe maganan yasa jikin anty faressa yay sanyi
muryanta a sace tace hjy dan Allah kar kisa wani abu aranki kema fa kinsan ba
halayyar su bane kuma nasan mumy bata dacewa ne agaban su hjy goggo, ai nima naji
labarin yadda suka maida mana gidan wani sabon rayuwa suka bude nikaina labarin
baimin dadi,hjy mama tace hmm farisa wallhy bakisan yadda abun nan yakemin ciwo a
zuciyata bane,wai Amma har ace yayan zaidune zasu saka kida da rawa su gayyato
mutane ana raye raye ana kiran shedanu wai murnan dawowa sabon gida sai kace wasu
kafurai?a ina addini yace aiyi hakan?ko yar waliman saukar da akeyi na komawa sabon
gida batada makafa a addini bare ace kida da raye raye,anya kuwa in zaidu yaji
wannan abu zai masa dadi?

Jikin Anty reesa a sanyaye tace hajiya ayi haquri..


Wani shiruuu hajiya mama tayi sannan ta soma zubda hawaye,hnklin anty faressa sosai
ya tashi...tace habawa hajiya dan Allah kiyi haquri yanzu akan dan wannan matsalar
kikeyi wa kuka?kirjin hjy mama dake cike da rudani wajen kokontun kota gayama anty
reesa damuwarta akan jikarta rufaida ko tayi shiru shiyake dada tunkudo mata da
kukan,dan sosai ta saka damuwar rufaida aranta wani bin yadda taga dare haka take
ganin rana ga yaa sheik ya tafi qasar sudan shekaranjiya har yanzu bai dawo ba.
Kukan kawai take tana tunanin yadda zata soma tada damuwarta game da rufaida duba
da ko hjy jasmine ba agaya mata komi da komi ba game da abunda ya afku ba,ita kuwa
anty fareesa sai rarrashinta take tana assuring dinta akan cewa zata yi ma mufrad
magana akan yan uwan su insha Allah zaa gyarota alhali bata san abun ba haka bane
a zuciyar hjya mama

Tabbas rayuwan yayan zaidu akan su hyj googo na saka ta jin takaici amma hakan bai
kai yadda take jin tsananin damuwa da tashin hankli akan rayuwar jikarta rufaida
ba.

Nazari ta rinka yi cikin salon kukan nata can sannan ta yanke hukuncon neman
taimakonta tasan faressatu batada da matsala amma still tanajin fargaban kar wani
yajiyo sirrin jikarta
Haka dai ta daure ta soma bawa anty reesa labarin halin da rufaida take ciki saidai
bata iya fallasa mata komi ba cikin dai mita da hargagi itintasu ta tsoffi ta gaya
mata halin da ake ciki

Tace shiyasa take matukar jin nauyi a zuciarta,sanin cewa danta bukar ba na gari
bane ya lalata rayuwar yayansa sannan ace kuma yayan zaidun ma anaso a lalata su

Banda shock din da ant faressa ta shiga najin abunda ya afku da rayuwar rufaida
shikansa Kukan da hjy maman takeyi sosai ya dagawa anty faressan hankli.

Kusan dolene susan nayi,duk dama tayi ta bada hhy laifin akan kyale ratuwar rufaida
datayi a wannan yanayin datafi kowa bukatar taimakon su

Cikin gaggawa ta yanke hukuncin zuwa gidan umma a gobe dan tasan Daga ta inda ya
kamata su gyara saidai data furta hakan fafur hjy mama taki tana mai gaya mata cewa
zaidu zaiyi fushin inyaji cewa angaya ma wani labarin rufaida dan alkwari sunayi na
cewa bazai bari ajijji abunda ya afku da ita a familynsu ba gudun abun da zai iya
tasowa nan gaba

Anty fareesa bataji dadin hakan ba amma haka ta hakura ta rinka lallaba hjya mama
Wacce dama al'adantane ita tayi kukan sai ta yi zuciya ta hau cin alwashi.

Tace inde tana raye familynta bazai taba rugurgujewa a duniya ba,bata tsoron bukar
bata kuma tsoron su hjya goggo,abu dayane kacal zai iya hanata komawa a Abuja
ayanzu danta kafa dokokin tsare tarbiya a gidan zaidu,kuma shine lamarin rayuwar
rufaida qanda already taji labarin inda take da kuma irin rayuwar data keyi wanda
bai gamsheta ba har yanzu...

Hira suka dingayi da anty reesa,suna famar neman ta inda zasu soma bullowa damuwar
datake so ta dabaibaye familynsu sai can da yamma mijinta yaxo itama suka tartara
su suka koma gida,itama sosai abubuwan da suka tattauna da hjy mama ya rinka
damunta musamman akan rufaidar dik dama bakomai aka fallasa mata ba.

A fannin su rufaida kuwa yau take cika wata daya da sati biyu da dawowarta
nigeria,sosai jikinta yayi sauki sakamakon kulawar datake samu daga wajen ummanta
da kuma yakumbo dan kwana biyu haka yaa sheik yakn saka amininsa doc mehra ya aika
ma umma hadiza kudin abincin wa rufaida duk dama haryau bata san shidin bane,dan
kowa yasan shi da mugun kiyaye bakin uwa tunda hjy mama tace mai karya kara shiga
shirgensu yaketa takatsantsan saidai haryau yakasa samun sukuni aransa game da
rayuwar da sukeyi tsakaninsa da dan uwansa yaa malam,umma kuwa sabida tsananin
takurawar azaba da yaa malam yake mata yasa take amsar kudin kawai batare da tayi
fogon nazari akai ba duk ta dauka gwamnati ne take bada tallafin aganinta ai
sukadai ne kawai sukasan da halinda rufaida ta taba shiga ciki

Iya daurewa rufaida tanayi wajen kawar da ciwo da tsananin tunanin abubuwan da suka
afku da ita amma ina wani abun yakan mata nauyin daukawa

Banda satin da yakumbo ta rinka masife magulmatan anguwa daga nan bata sake samun
wani sukuni ba

Alwashin da matar mai anguwa ta dauka nacewa sai zaman anguwar ya gagarrsu shiyake
shirin faruwa,hasalima badon rufaida ta dukufa da karatun qur'ani da sallar dare ba
da babu shakka cutar depression ko cutar ciwon zuciya zai iya kamata

Sosai ta rame ta dishe ta kwanjame damuwa da fargaba kullum shiyake dawainiya da


ita kota sa abincin agabanta batama iyaci

Sosai matar mai anguwa da ayarinta suka saka musu daci,hatta zagayawa waje rufaida
bata isa tayi ba sai anbibbita da mugayen baki da baqaqen magana ana embrassing
dinta duk inda ta shiga duk kawayenta na makarantar gangare tanaji tana gani
iyayensu suka rabasu da ita.

She felt alone and rejected,tun tana iya boyewa har ta kasa iya dannewa alamun
depression duk yabi ya nuna ayanayinta tanajin ta tsane duniyar ma mai gaba daya.

Musamman ma inta tuna da yanayin matsain rayuwar da mahaifyarta take ciki


sanadiyarta a hannun mahaifinta yaa malam,ita kanta ta lura da yanayin walakanci da
muzgunawa da ummanta take shaqa sabida ita wanda shiyake bata karfin gwiwar boye
wasu damowintan bata iya fadansu a fili amma harga Allah a kullum neman mafita take
musamman akan yadda zata sasanta tsakanin yaa malam da familynsa aganinta intayi
masa hakan hala zai dena jin tsananin haushinta ita da ummanta da yake zargin sun
rabasa da albarkan mahaifyarsa..

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 35

Anan abuja kuwa babu abunda ya sauya game da yanayinsu a gidan saima abunda ya karu
dan bakaramin gurmi su hajiya goggo suketa faman shiryawa akan rashin dawowar yaa
sheik Abuja ba wanda ahalin yanxu duk sukabi suka daura ma hjy mama laifin komi
sukace Ai taki dawowa abujan ne dan kawai ta rabasu da zaidu..

Wani Shakuwace taban mamaki ya kullu a tsakanin hjy saddika da hjy Adada,daga ranar
da imad yazo nigeria wani sati biyun hjy saddika tayi a abujan tare dasu suna famar
shagali ana kwamacala wani bin koda hajya jasmine taga wani abu da badaidai ba
agidan ta gwada nuna ranta ya baci ko tana son ta tsawatar haka mahafiyarta zata
mata fada ta hanata tace mata tayi shiru kartayi maganan gudun kartaje tayi baqin
jini a idanun su hjya goggo..

Tsabar Iya nuna bajinta da dukiyarsun da sukeyi da qasaitar su sosai ya shige ma


hjy saddiqa zuciya tanajin su har ranta tamkar wasu hamshakan basarakai, to dake ma
agaban hjy saddikar kullum suke hirarrakin yadda zasuyi dealing da lamarin hajy
mama shiyasa gaba daya itama tabi ta Amince dasu ta kuma saka aranta cewa ai sune
da iko da rayuwar yaa sheik ba mahaifyar sa ba hjy hasiya ba,har wani dan Boyayyen
kishin hajya mama dake boye a kokon ranta saida ya bayyana ma hjy jasmine wanda ya
bata mamaki kwarai dagaske,sai yanxu ta gama lura da nufin mahaifiyarta,tagane cewa
Bawani abu bane kawai so take ta raba yaa sheik da inuwar mahaifiyar sa hjya
mama,she want her doter to rule him in all his affairs ya zamto dai kamar sun kwace
ne shi gaba daya sai yadda akayi dashi.

A tunaninta zaman hjy mama tare dasu shiyake disashe ma yarta haske da karfin iko a
gidan mijinta,ta dade tana boye takaicin hakan aranta saidai bata samu hanya ko
hujjar dazai saka ta bayyana shi a fili ba,shiyasa zuwansu hjy goggo ya zamto mata
tamkar wani nama gasashe daya fado daga sama,tunda ta gane kalar salon su tasan
Dolene ta hada kai dasu dansu yaqi mulkin da hasiya takeyi a rayuwar zaidu..

Zamansu a Abuja sam baima hajy jasmine dadi ba


Dan Banda karya Dokokin da mijinta ya shimfida a gidan sa babu abunda sukeyi,kuma
ta lura kamar da sannun su suke aikta hakan aganinsu ai komi na gidan a tsarin hajy
mama yake tafiya,so tsarin tarbiyan gidan gaba daya suke ta kkrin su sabunta sa da
wani sabon salona daban wanda ita kanta hjy jasmin din bata amince da shi ba.

Gaba daya suka sangarta su shukra da rayuwar kyale kyale,dan karatun qur'ani da
addua da aka sabayi duk dare bayan ishai yana neman ya zama tarihi,barinma shukra
da gaisuwa ma ta denayin shi a ladabce sai dan uban kinibibi da manyancen da ta
dora ma rayuwanta,yaran da fiye barinsu suna fita waje sai gashi suna yawon suu a
abuja aduk sanda sukaga dama,ta dalilin munafurcin zarah shukra sukayi fada kaca
kaca da malak data zargeta akan tana bibiyar imad hardace mata kamar jaka..sosai
malak taji haushin wannan furucin wanda yasa ta dauke kafarta cak bata kara zuwa
gidanba saidai shi imad din inyagaji sai yaje gidansu suyi hira

Sati biyu kacal mahaifyarsa tayi sannan ta koma kano aka barsu a sukadai a abuja
kowa yana yadda yaga dama agaban su hjy goggo,banda imad dat was feeling soo loney
sabida babu mufrad babu keeyan dazasu keeping nashi company sumtimes in bai fita ba
a dakinsa kawai yake zama cikin tsananin tunani da damuwa daya dorama zuciyarsa
game da lamarin rayuwar rufaida.

Ata dayan bangaren kuwa har zarah ta riga ta shige jikin both hjy Adada da hjy
saddika da kinibinta,hidima akan hidima,adan dole saida suka fara sake fuska sosai
da ita,kwata kwata basu gano tashar game din da zarah taketa famar bugawa akan su
ba,da hjy saddika zata wuce kano har Aiport ta biyoshi suka rakata tare,tuni ta
amshe lambar wayar mahaifiyar sa safiyar Allah zata kira ta mata gaisuwar safia
kota cika mata acct dinta da credit koda bashin kudi zataci bai dameta ba,ita uwar
sanin abunda ya dace ne,data samu shigan kuwa har wani irin iko iko take sakawwa
acikin maganarta musamman akan lamarinta da imad tana kuma nuna musu kamar ma itace
surkuwan su a cikin gidan gaba daya.

sanadiyar hakan har suka dena magana sosai da yar uwanta a'inau dake cikin azaban
takaici da damuwar bacewar mufrad agidan har na tsawon sati biyu batare da ya sanar
da ita inda zaije ba...

Su nazli kuwa tuni aka kadasu suka koma schl sai gidan ya dawo shiru daga su,sai
shi imad din sai su hjy adada dan itakanta hjy jasmine bazaman take yi sosai ba
sumtimes takan jejje wajaje harta kwana bisa umarnin mijinta,gidan was quiet for
sometime banda mahaukacin kinibin zarah babu abunda suke shaqa a idanunsu a kullum
adan dole a'inau ta sauko da shirun lallabo zarahr dansu shirya su dawo daidai wai
kodama zatajiyo mata labarin mufrad abakin imad.

Banda takaicinsa datake ji dayan damuwarta baifi subar gidan ba dan harga Allah ta
gaji sosai da lamarin zarah,she feels her sister is more dangerous dan d devil
himself kuma babu yadda ta iya da ita,so tunda ta lura kamar sosaine zarahn ta fiye
cusa kanta wajen imad musamman ma da yanzu gidan yakasance sooo queit babu motsin
kowa saisu kadai babu laifi zata dan lallabeta su koma shiri..
Da kyar hakan ya yuwu cos bata sanin lokutan da zaran take da lokacin kanta komi
domin imad kawai takeyinshi

if he is alone haka zata nanike mai suyi hira a falo,kota jasa tace adan fita gari
tare ayi strolls,ayi spending time da juna duk dama ba kamar yadda take so yake
responding ba

babu kalar shan cikinsa da batayi ba amma koda wasa bai iya bude mata cikinsan
ba,uptil now she knw nothing about his life musamman daga bakinsa,haka ain tayi ta
jin haushin jin cewa wai imad yace baisan inda mufrad yaje ba she knw he is just
lying gaba daya saita ja jikinta dashi sosai,da wasa da wasa zarahn ce take yawan
kai masa korafi akan halayyar mufrad game da zaman aurensu da ainaun wanda yaso
yadan damesa a zuciyarsa dan ita nuna masa takeyi kamar mufrad baiya kyautawa wa
ainau a zamantakewar su na aure sam sam.

Haka rayuwarsu ta kasance na tsawon kwanakin zaman sa abuja,Zarah ba karamin baje


basirarta take wajen samun hanklinsa akanta ba amma har yau gani take kamar akwai
kura kullum zaka ganta da waya a hannu tana neman layin kawarta xee xee dan ta
gama fahimtar kalar taurin kan imad ayanzu,shi Abunda yake so kawai yakeyi ba'a isa
a juya mai ra'ayi ba sai dai inshi yaso,ita kuwa ko kyakwar runtsawa bata iyayi
arayuwarta sabida muguwar kaunar shi daya mata mummunan kamu ga azaban tunanin sa
data kwallafa aranta take kwana take tashi dashi,wani maqudan so take masa irin
mai tsananin zafi da radadin nan wanda bazata iya ma fasalta shi ko ta hadashi da
girman wani abu ba,ayanzu ji take mai rabata da imad sai mutuwa
Arayuwa bata taba tsanmanin abun zai juya mata har haka ba,duk sanda ta kwanta ita
kadai a daki saita tambaye kanta "shin ashe haka so yake?tasan dai adacan burinta
kawai take so ta cika na rayuwa dan itama ta samu kalar rayuwar da yar uwanta ainau
ta samu,wanda ba zallan dukiyar bane akwai daraja da kima wanda duk inda ka shiga
ka nuna alakar ka da familyn zaiyd matazu dole ne kawai a karramaka.

A familyn tasan Inba ayi maka kallon mai ilimi ba dole ne ayi maka kallon mai kudi
kuma hakan kawai take buri

She want a big life not just d normal flashy life Wani irin kakkarfan burin zamowa
wata babba a kasar nan ya dade yana rudarta tanajin she owe herself Alkwarin hakan
a zuciyarta bana wasa ba.

And She belive she is gonna succed,aganinta ai ta bambata da sauran wawayen mata
espicially not like her sister ai'nau wacce batta da wani aiki sai fushi da jiji da
kai da shegen son komi ya tafi akan rules dinta,a duk sanda ta tuna haka sai ta
tuntsire da wata mahaukaciyar dariyar takaici da mugunta,aganinta hakan ba rayuwa
mai dadi bane sam sam,Anyways ayn is just being hysterical, duniyar ma ta canza da
zaka ce kaidan mulki da saka dokoki akan rayuwar namiji ne.

Sumtimes kakkama ajinma cutar da kai ta dauke shi,inda itace da mufrad da duk
wannan korafe korafen banzan da ain takeyi da bazata taba yinshi ba,itadai bazata
taba yin sanya da burikanta na rayuwa ba,she will do wateva it takes ko tsirara ta
kama tayi tafiya agabn da namiji danta pleasing dinsa wallhi sai tayi,can sai kuma
ta soma jin balain tsoron irin son da takeyi ma imad din izuwa yanzu ta fahimce
cewa babu
Abunda ya raba kalar soyayyar datake girkawa aranta game da imad da irin wanda
ai'nau takeyi ma mijinta mufrad,and what did she get at d end? Nothing,Abun saiya
soma damun zuciyar zara sosai cos No matter how she try to diffentiate her
situation with na ain sai taji ta kasa iya yin hakan

Babu tantama aranta tasomajin kamar in batayi dagaske ba zata fada tarkon wani
wawan soyayyar
Wanda baida wani hankalin da zai haifar mata da da mai ido.

Yau asabar da sassafe ta fito daga wanka kirjinta daure da dan karamin towel daya
na hannunta tana daddanawa ajikinta tana shashare fuskarta, tana kammala hakan ta
cilla towel din yy gefe tayi zamnta agaban dressing mirror Tana ta kallon kanta ta
na zuba wasu irin kayatattun mayun murmushi,da alaman wani irin ji da kanta yau
takeyi wani sabon salon rigima takeyi ita kadanta tana yaba kyaun da Allah ya bata
wanda aganinta duk wanda ya sameta ya kure sa'ar samun hadaddiyar mata..

Fair hands dinta ta sakala ta bude dan karamin drawar gaban mirrorn wanda ta
rikeshi da fingers dinta sama sama kamar wacce take kyamar handle din,yana buduwa
ta hau fiddo wasu mahaukatan kayan gyaran fata dana kwalliya gasunan dai birjik
kala kala iri iri daga exclusive har zuwa yan daidai kai harma da local din ba a
barta abaya ba,da alaman sayan products kawai takeyi batare da tunanin wanda zai fi
dacewa da ita ba,just based on yadda ta matsu dataga tayi kyau ta haska ace tafi
uban kowa

Kusan minti ashirin ta dauka a wajen shafa mai kawai,saboda tsilla tsilla take bin
jikinta starting frm body moisturizers, face toners,face hand and feet cream,oil
and face enhancers.

Takanyi kyau kuwa babu laifi,after luke 30 min taa mike ta bude wadrob ta dau
kayanta data shirya already cewa shi zata saka,black material lace gown mai
kwalliyar red flowers dan kadan ata gaba kwalban turarenta na shafawa jiki ta jawo
tsaki ta saki ganin yadda ya rage dan kadan Aciki,ajiyar zuciya mai qarfi tasauke
tana jujjuya kwalban turaren a hannunta,Thinking of yadda zaya kasance mata in har
yau zeezee bata iso abuja ba kamar yadda sukayi ba,dan kadan ta shafa turaren a
gefen wuya da armpit tana kafa kafa dashi dan karya kare,tana kammala shafawa ta
maida shi inda ta ciro takalminta na larboutin dats sooo high tahau kai ta zare
wani katoton mayafi sannan tayi waje..

After 10 mint ta zazzaga gidan bataga kowa ba ta dawo dakin tare da rafka uban
tagumi abakin gadonta thinking of wher the hell they are musammn ma imad da
kokadan bata son tayi nesa da shi.

"To shi inama ya sani a abuja dazai na fita?mchw"..tsaki ta rinka ja a fili aranta
tanajin kamar inyadawo tayi masa shegen dukan hakan dayayi

Wat a waste of everything barin ma turarenta datake kafa kafa dashi she did not
want to waste any of it god damn it..

Wayarta ta rarumo ta hau dialling number ain sai ba a dauka ba,can ta dialing na
hjy Adada
Da kyar ma aka dauki kirarta and it pains her to hear dat wai gaisuwa sukaje gidan
sarkin Abuja batare da ita ba..

Tana sauke wayar a kunnenta ta flinging dashi akan gado ta mike tsaye tana jeka ka
dawo tana sauke hushi mai zafi,.."ayn ne zatamin haka?...
Ai in su zasu ware ni a familynsu ita baikamata tayi min haka this is just d kind
of oppurtunity she feel she dersve dan haka sosai ranta ya dagule ya baci..
Kiran zee zee ta rinkayi yanata ringing amma ba a dauka ba Sai can Around bayan asr
sai gasu sun dawo.

As usual acikin kasaitaccun motarsu ake tuka su convoy ne na hadaddun bakaken


landcruiser daya na bin daya cos da motoci uku kawai sukaje,daya na su hjya goggo
dayan na hjya jasmine imad ake tukawa a dayam shikdai dan ya tsani takura and he
needed privacy to call mufrad dan yaji yaushe zai kammala aikin sa ya dawo,harga
Allah yagaji da zaman waje daya dayakeyi ga azaban damuwar son yaga rufaida dayake
mugun kashe masa kuzari.

Yana zaune cikin nitsuwa a seat din baya yana kallonsu Saida ya bari sun shiga
gidan sannan ya amshe key daga wajen driver ya cikama rigar sa iska
Haka kawai yakeji kamar he is not in d mood yau..

Cikin garin kawai ya shiga zagaywa witou knowing wher to go saida yay nisa sosai
sannan ya nemi waje agaban wani hadadden restaurant sannan ya tsaya.

Zarah was feeling so upset da bataga shigowarsa,duk tabi ta daga hanklinta jin
abunda sukafada yau sama sama ma ta gaishe su ta wuce sama comtemplting on how to
start calling him taji inda yake kodama zata bishi wajen,saidai har ila yau basu
taba yin waya ba she daubt if he has her number rikeda wayar ahannunta take famar
wannan tunanin ayayinda wani bangare na zuciyarta yake xugata akan ta kira din
kawai,harta unlocking wayar zata zakalo numbershi sai aka bude kofar dakin cikin
yanayin bazata wanda yasata razana ta sake wayar akasa ya fado...

Da saurin su suka tsuguna kan wayar kowacce ta miko hannu zata dauka Ai'nau dake
kallon sunan dake kan wayar ta shiga cewa "Am sooo sorry sis bansan zaki razana har
haka ba wani sabon gayen akayi ne?wow i love his name""...mine and only?....kwace
wayar tayi tunma kafin ta amsa ta hade ranta kasa kasa tace Abeg let me be..ahnkli
tace muguwa kawai msweech Allah ya fiki,ta karajan dogon tsaki

Ain cikin mugun jin haushin tsakin tace "mene?...zara ta dauke kai bata amsata ba
ta cigaba da yatsina fuskarta tana turo bakinta gaba wani irin shashhan qamshi
takeyi ta hade ranta sosai inda kasan suna tsananin gaba da juna..ainau ta daure
calmly tace "Im talking to you zarah,a hatsale zarah ta juyo "did i look like am
deaf to u?..Ain dake bata son raini take zuciyarta ya shiga harbawa,cikin fushi
tace "Oh yes...cos ure not answering me,wats wrong with u zara?dada hade rai zarahn
tayi tace "nothing"..ta kuma jan tsakin, wayarta ne ya hau ringing ta daga ganin
sunan wanda yake kira yasata daukawa da uban sauri ta kara a kunne..

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 36

wani uban ajiyan zuciya zarah ta sauke sannan ta furta Hello zee_zeen Amana wher
have u been dan Allah?wani irin kallo Aina'u tabita dashi ganin yadda take maganan
a mugun matse tareda tamke fuskarta dake nuna alamar tsananin damuwa.

Dan shiru ne ya ratsa wajen zarah tana saurarar zee dagata dayan bangaren,can kasa
kasa sautin muryan
Zee Din yake fita ko ba ace ba kasan akwance take cikin yanayin kasala,Tace
"Mimie ki taho kawai ki dauke ni,ina sheraton hotel kinga ai saimu shigo gidan naku
tare ko?..
Tunkan zarah ta amsa Ainau ta mugun hade ranta tanai mata alamar a'a bata amince da
hakan ba wanda yasa zarah dan jan huci tay jimmmm tanata kallon ainau da fuskar
mamaki,tadau lokaci bata amsa zee..zee ba.."mimi kinaji kuwa?Adan dabirce tace yess
yess..Uhmm You knw what? Kawai zanzo mu hadu a hotel din cos zuwan mu nan gida tare
bazaiyu ba..da mamaki zee tace meyasa?kema kinsan inaso inzo inga gidan,Zara ta
kalle ainau da dacin rai ta dauke kai sann tace "i knw babe amma kibari kawai Akwai
dalili saina zo kawai
Zee-zee bataji dadin hakan ba kawai ta amsa da toh ta katse wayar..

Nan take zarah ta sauke ajiyan zuciya sannan ta dau jakarta dake qasa,ta shiga
sauya takalmi zuwa wanda yafishi tsawo Tsabar yadda zuciyarta ke tafarfasa komi a
hatsale takeyinshi tana kammala saka takalmin batama dau mayafinta ba ta juya
agaggauce zatayi waje.."stop..ainau tayi sauri ta sha gabanta,wani irin mugun kallo
suka watsa ma juna cikin yanayin daure fuska Ayn tace.
"Ya ina miki magana zaki kama hanya ki fita are u insane?,zarah ure under my
control here,nan gidan surukai na ne,kuma sabida ni kike gidan nan so u cant alwys
do things ur way bazaki rinka yawo kina jawomin Abun magana fa..yanzu ina kika
nufa?and wats up with d attitude."Zarah dake jin kamar ta fashe da kuka a hatsale
ta dago kai ta dubi ainau cikin wani siga daga hangen kwayar idanunta zaka iya
karanto tsabar takaicin Ain dake ciccin kirjinta ga wani azaban wutar bala'i da
haushi dake famar konata rashin ganin imad ayau,sautin muryanta ta ne ta fito a
mugun azafafe tace hey hey im not under ur control okey?ina dan nazauna agidan ki
danki taimakeni yasa kike neman kici min mutunci har kinai min gorin gidan Aure?to
shikn sannunki matar gida mai cikakken iko da kowa da komi but kiji dakyau baki isa
ki takurawa rayuwata ba"kada Allah yasa ki sake shiga harkata har abada,Sabida niba
yar uwanki bace banga alaman damuwata ce agabanki ba,kanki kawai kika sani
Ainau...nd u knw what?..wannan masifar dakike min baata bakinki kawai kike,inkin
isa ki tattara kayana ki watsar min a kofar gidan naku inna dawo daga inda zanje
din na samesu awaje,tsaki mai zafi da hushi taja zata wuce.

Ainau ta sauke ajiyan zuciya calmly tace i dont mean dat zarah.
All im saying is i dont understand you anymore.
Nadawo inai miki magana kina min tsawa ya kike so na miki?Rai bace zara tace i dont
have ur time,bari inna dawo daga wajen wacce ta damu da rayuwata then u can explain
wat eva rubbish u feel like to who cares..cos im done with ur fruithless help.. "
Tana kammala furta hakan ta wuce cikin fushi sosai tayi waje,tsaki ai'nau taja
sannn tabi bayanta.

Side dinta ta nufa ta bude door ahankli ganin babu kowa yasata zauna abakin gadonta
cikin yanayin wahaltaccen tagumi.

"Yadda zarah take mata yasa takejin kamar bazata iya daurewa da raininta nan gaba
ba,sosai ta tsani raini,its makes her hate dat person kuma harga Allah batason ta
tsani yar uwanta da mijinta cos zuwa wannan lokacin batajin a duniya akwai wayanda
suke raina mata kurwanta sosai kamar su...
Barinma mufrad da gaba daya abunsan sai gaba gaba yakeyi,wani irin tarfatsin hucin
fushi ne mai tsananin zafi ya kufce daga ramin bakinta wanda ta shaqi azaban
radadin dake tafe da zuginsa har cikin makoshi,lumshe idanunta tayi saiga hawaye
suna diga akan hannayenta zirrrr tanajin kamar duniyar ne gaba daya yake shirin
juya mata baya.
Sanda ta sulale akan gadon ma bata sani ba,"she is feeling really disquisted with
everything,..ta rasa da wanne zata fara,zarah ne koko mufrad?..to gwanma gwanma ma
zarar tasan hala da laifinta nakin biye mata akan wasu abubuwan datake so,amma
mufrad fa?me batayi akansa ba?why cant things change,..Tunowa datayi da uban kudin
data kashe na maganin mata da wahalar amfani dasu datakeyi akansa saitaji kamar
wuka aka danna a kohon zuciyarta..

Abun da ta tsanar shi su biyun suke kan mata,aganinta ai zarah tariga ta gama yarfa
su,halama kallonsu kawai akeyi agidan dan ita kam har yau bata yarda da cewa yan
gidan nan basu fahimce manufarsu akan imad ba,dats just a pain in her Ass cos
harcikin zuciyarta ta tsani duk wani abun da zaisa arainata ko ajinta ya zube,koda
zata rasa komi a duniya sam sam bazataso ace tarasa ego, guts da pride dinta
ba,dalilin haka yasa ta hau share hawayenta ta miqe zaune akan gadon,wayarta ta
jawo ta bude tahau dannawa layin zarar kira,yayi ringon sau daya ba a daga ba,gashi
dabiarta ne in aka cire mijinta mufrad to wallh bazata taba kirar mutum har sau
biyu ba,ring beep yana daukewa ta aje wayar a gefe a kasaitance,saidai tunani ne
kam bazai taba kyaleta ba..."where cud zara be right now?wann word din shiyaketa
ringing a mind dinta dan haka kawai takejin kamr hanklinta bai kwanta da fitartan
nan ba,she knows them well duk sanda suka hadu da zezee din nan to akwai babban
matsalar da zai biyo baya"..zeee is actually a turn off for her daurewa kawai
takeyi,cos yarinyar ta wuce yadda ake tsammani a harkan shedananci damuwarta kar
suyi wani abunda zaizo ya hargitsa mata darajan ta a family tasan wallhy bazata
taba haqura ba,after like 30 min ta danne zuciyarta ta sale daukar wayar sau uku
yana ringing ba adaga ba,in akwai makurar bacin rai to alokacin takai.

Fannin zarah kuwa tana fita agidan bata tsaya ko ina ba sai hotel batama san ta iso
ba tsabar yadda ta cike mind dinta da zuciyarta da sake sake,kai tsaye bata jira ba
ta kira zee zee awaya aka aiko qurds yazo ya shigar da ita wani tamfatsatsiyar
luxury suits,kallo daya tayi ma wajen ta dauke kanta ta basar tana naza takunta a
hankli,sanin tsadar wajen yasa zarah ta fahimce cewa hala ba ita kadai bace dan
haka tayi calm ta nitsar da zuciyarta kadan, a hankli ta bude door din sann ta
kutso kanta ciki ganin babu kowa a room din yasa ta sake ranta,tare da cilla yar
jakarta kan gado daf tana shirin daba duwawunta tazauna saitaji sautin bude kofa,da
sauri ta miqe tsaye ganin zee zee dake fitowa daga bayi haihuwr uwarta tana wani
botsare kirji tana nishi nishi cikin yauqi da kasala,zarah ta kalleta a tsatsaye
"babe ashe wanka kike,..?zee bata amsa ba saida ta karaso kusa daf wani irin capko
bakin zarah tayi ta hada da nata tahau tsotsar shi tana zura zagwalar harshenta jan
ciki tamkar zata zuko mata numfashi.

Sanda sukayi mai isarsu sannan zara taja numfashi mai nauyi tadan tureta
gefe ,"babe stop meye haka?..Zee dake rike da kantamemen nononta tana matsawa cikin
wata kisinanniyar murya tace"..mimi wallhy yunwar ki nakeji.."
Tun awaya danaji sautin muryanki naji hanklina ya balain tashi,"..jin kince ke zaki
zo yasa nayi mana oder wani hadadden aristo,
Please make me cum before he arrives,..pls baby...
Asshhh wayyo omagash...zarah abuja ya balain karban ki wallhy
Am gonna do everythg for you danki cika burinki.
Come and give me dat assssghh ashh suck...yanayin yadda take maganar da wani irin
muguwar shedana a yanayinta tanayi tana shahhaafo kantama kantamar nonowarta tana
jan kasalalliyar nishi yasa idanun zara ya kada ya dawo jawur da wata muguwar
jarabbiyar wutar sha'awa duk dama tasha alwashin ta dena fucking jinsin ta,but
right now ita kanta tasan she need a hot coffe sex cos zamanta gidan ainau tana
pretending good girl,decent girl din nan Allah ma yasani ta cutu sosai,she is
already used to men but kwata kwata bata son tayi komi a abuja gudun karma wani abu
ya gifta akan plan dinsu na auren imad data dasa a kokon ranta..
Tuno hakan yasa ta kwaye dankwalin kanta a tsammace ta capko nonowar zeze ta dura
bakin nipples din a bakinta,..tana wani irin sihitaccen murmushi sanin inta rikita
zeee tofa babu kalar bukatar ta da bazata iya biya mata ba,".this is almost the
right time to deal with ainau danta gwada mata itama macen kanta ne mai iya samowa
bada taimakon kowa ba..
Nishi da numfashinsu atake ya cikke wajen wani irin kazantacciyar shan yawun juna
suke kamar zasu komar dakansu cikkn juna,kan kace kobo zeee harta zarge zip din
skirt din zarah ya zube kasa sai kasalliyar sautin washhss Ahhhh ahhh kawai kakeji
cos of yadda takasa dauke hannuwanta daga kan kugun zarar datake shafawa azauce...
"Duk dama dirin jikinsu kusan dayane amma gaba daya zee take rikicewa intaga mala
malan tuwon duwawu,...ohhh babby ohhhhhhhhh zzz...rrra...da ihun jaraba ta hargitsa
ta yaface pants din zarar,ayayin da suka rikito ragwab aknn lallausar gadon suna
sake wasu mahaukatan nishi da rikitattun numfashi.
Ruwan cikin zee zarah tahau tayi zaman diris tana cire rigarta da bra dinta dn
already kasar su ya dau cagi ya gama jikewa jataf,.."wani irin kallon jaraba suke
aikawa juna,nonowar zarah na bullokowa fili zee ta dira akansu ta capke su da
harshenta tahau zizira musu wani uban shaaaaa
,"...wayyo Allah na..
Go...go ..on..ohhh babby na wayyo oh yessssssss my babbbeeee..zarah sai sumbatu
take tana jin yadda kwarewar zeee yake shigarta har cikin kololuwar kwakwaltan
yanai mata uban zugin azaban dadi...
Atake suka haukace ma juna kowa na rike da jarkan nonowar dan uwansa yana
sarrafawa suna shaqar numfashin jarabarsu atare.
Can da abun ya ciciyyo zarah a haukace ta soma lashe jikin zeee zee lungu da sako
bata bar kofa ba,wacce atake jikinta ya shiga shivering tsabar azabar jaraba har
wani vibrating takeyi tana tsuma,tun daga kan zanen makoshin ta ta shiga yin mata
zirya da hannu yabiyo ta kan nonowarta ta kama nipples din da sukayi jaaaazir
tsaban sunji matsa ta wani irin murdasu ta kama da harshenta ta sotsa sosai sanda
zeee ta barke da yoyon ruwan jarabar da bata shirya masa ba,wani dan uban ihu ta
fasa azauce ta kankameta
"Ahhhhhhhhhhhhh
Zara dan Allah ki c**ni...wayyo zarah ure killing me wayoii..da qarfi ta hadiyi
wani munafikin yawu kafin nan zarah ta sauko har mararta da yatsunta,"gaba daya
idanunta ya koma kan damshin gaban zeee dake ambaliyar ruwa"..tsintar kanta tayi da
lumshe ido sosaiiiiiii tana hango irin c*n daya dace tayi ma wajen,tsabar jarabar
bata san sandata cusa yatsunta kasar zee din bama..kawai ihun zee din ne daya so ya
mugun rikitata yasa ta iya bude idanuwanta,
Zee ta rufe idanuwanta gamm sai dago kugunta take sama tana shunawa zarah cikin
wani yanayin azabar jaraba tana sheka ihun dadi mai azaban rikitarwa.
Oushhhh ure d besttt...babe kimin irin wanda baki taba min ba....oh my za....rahhh
ure..oushhhhh washhh,wani irin kwakwluta zarah takeyi cos reactinon dinta na mugun
stimulating dinta,jagwab din jagwaba yatsunta sukayi da ruwa acikin p**sy din zee
har yana diga sannan ta iya zarewa,tana cire yatsar zee ta dago kai tana nishi sama
sama cikin wani haukataccen numfashi suka kara kacame harshensu cikin juna zeee ta
kame harshen zara tanajin kamar zata iya hadiyewa mai gaba daya,after like 5mint ta
saketa ta komo shan gabanta dake kwararriya ce take zarah ta soma bluting kamar an
danne bijimar rago..

Abunda suka rinka yi ma juna kenan har sanda suka galabaita suka kara debar wutar
cagi dan karshen jaraba ita wuce nasu to ta lalace,bayan uban tande tande da lashe
lashen juna da sukayi zeee bata iya hakura ba tayi super ta hau lan zara ta danne
ta tare sa ware kafafun zarar gefe da dan nessa ta jona danata kogon dadin tahau
zillo akai a zauce kamar tasami ingarman doki,dukansu sai gurnanin jaraba
sukeyi,..within fiveteen more minutes saiga ariston da suke jira ya iso...
Da murmushi a fuskar sa ya shigo yana musu wani irin muguwar azabar jarabbaben
kallon sha'awa,cos ganinsu a tube kan juna bakaramin burgesa yayi ba a take yaji
sun dada caza masa jijiyarsa datake harbawa tun daga waje,dan ya riga da yasan
zaqin gaban zeee zeee na kawartan ne dama bai taba danawa ba.

Dake a shirye yake kuma yasan aikin da ya kawosa ai kuwa tuni ya afka musu akan
gadon..

Saidai duk iya karfin jarabarsa saidai ince kusan su suke juyashi yanzu,dan tun bai
gama cakka ma zee ya ishe ta ba zarah zata tunkude ta akansa a zauce take dabuwa
akan mikayyar 11cm d*ck dinsa wanda tsabar karfinta ko langwasa bata yi.

A tsaye take tsar sai shigarsu take zuttt zautar tana tsaga su kamar wuka,nishi da
ihu a dakin babu masaka kunne.
Shikansa bai tabajin dadi irinna yau ba,duba da haukace masa da sukayi atare,daga
zarar ya bar jijiyarsa agaban zarah to da gudu zee zata hauro kansa da kofar
raminta cikin bakinsa dan yana sha mata,..its one of the best feeling in thy lives
barinma zara datakejin azabar yunwar abun,tagaba ta baya duk saida ta bashi..after
like 4 gud hours suka saduda shikansa aristo da bacci mai nauyi ya bingire.

At around bayan azahar suka farka dukansu,wannan ariston yanada kudi sosai,Cos
already ya riga biya zeee kudin komi da sukayi har kudin hotel din shiya biya amma
bata iya fayyace ma zarah komi akansa ba kawai ta bari a cewa najin dadi ne.

Bayan tafiyarsa tare suka yi wanka suka firto dukansu daure da kanann white towels
a kirjinsu,dubar wayar dake kn mirror zara tayi tacikaro da tarin kira da sakonni
daga A'inau,sako guda daya ta bude ta karanta taja wani doguwar tsaki,dan sai aynzu
ma ta tuno da ita,waje ta nema tazauna abakin gadon ta hade ranta, zee tana lura
bata ce mata uffan ba kawai ta dau telephone ta kira recep service akan ataho musu
da abinci..har aka kawo abincin zarah tana daga inda take bata motsa ba,zee data ga
shirinta ta taho cikin kasaitaciyar taku ta zube daf da ita tare da sale mata
hannuwanta akan cinyoyinta sending her shivers din da sanda ta lumshe idonta batare
da tayi aune ba...
Muryanta adan sarkafe tace hana zee Waike bakya gajiya da ci ne?kasalliyar ajiyar
zuciyace ta kufcewa zee din tace "hmmm zara bazaki fahimce ni bane..
Today u have given me the best gift baby,u taste marvelos...ina dai fatan gayen nan
bai ciki ba tukuna?pls dont do this to me yet wallhy i need more nd more and moree
kafin kiyi auren na i want u to nump me,inson kimin wani irin cin da zan kasa
daukar kafafuna i wanna sulk and cum on u..zarah ta juyo a dan daburce cikin
yatsinawa tace "cmn zeee babe..haba waike kullum sai munyi maganan nan..wallhy aure
nake so,...baki ma ji ba?ainau tafara yimin gori sabida kinki kitaimaka min gashi
inata kwasar baqar walakancin ainau,haushin bata samun kulawar mijinta akanta yasa
take son muyi biyu babu,na fahimce ainau bakin ciki take min,dake ma gaye nan yafi
nata mijin haduwa shine takemin baqin ciki,i wish u cud see my mad babe,gayen ya
hadu matukar haduwa,tunanin shi kawai yakansa naji na jike da ruwan jarabbiyar
sha'awar sa jagwab..bana bacci sabida jarabar tunanin sa shi zeee..
Wallhy na kamo da axabar kaunarsa..

I tried evrrything har da wanda kika gaya min,but haryau dai gamunan,tsoro na kar
Tarayyarmu tayi kunnen doki dana A'inau dan wallhy rayuwar ainau da mijinta baya
burgeni.

kema kinsan bazan iya zama da namijin da bazan iya tankwarashi ba,duk dama nasan
inadake amma idan muka gama dashi ai zan iya sakawa ya hadamu biyun yana
Kashe mana wutar gabarmu,i want him to be our dog sai yadda nace mishi...i love u
babe,komi nawa fa nakine,amma inason nawa salon rayuwar ya bambamta sosai dana
a'inau.

Wannan garabasar tamuce tare,bazan miki rowarsa ba..pls my zee do sumtin fast auren
nan kar ya wuce wata mai zuwa please baby.
I swear jijiyar mad zaiyi balin dadi da zaki agado,I just cant wait to taste it.
Plus i love him much much nd much..baby kinaji na kuwa?a mugun disashe ta karashe
maganan cikin wata gaijiyayyar salo ta dago idonta tana kallon cikin kwayar idanun
zee din datayi nitso sosai cikin wata muhimmiyar nazari..

Sai can ta sauke wata ajiyar zuciya cike da tarin kalmomi mai kima balain nauyi da
sa fargaba..."tace shikenan naji baby..
Amma da sharadi,.
Zarah ta juyo tace "name it...dan shiru zee tayi sannan tace Inkin yarda zamu kara
komawa gado anjima..
ma'ana inason ki kwana min dan Allah kinga banda abokin kwana...inde maganan wani
matsalane toh an wuce wajen...inhar kikayimin kokari sassafe zamu wuce wajen malami
na danake mugun alfahari dashi..daga nan ki rubuta ki aje duk wani bukatunki
suncika..xara tasake murshi tace Allah ko?did u mean imad will be soooo
mine...cikin kallon kisiisna ta kasar ido irinta yan iskar karuwai zee tace
"yeah,..a hankli zarah ta juyo suna fuskantar juna tare da tallabo habar zee izuwa
fuskarta suna tahowa daf ta kamo harshen zee ta hau tsosa sosai da kyar suka iya
kyale juna suka hau cin abincin atare.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 37

Around 2pm bayan anfito daga sallan azahar imad ya karyo kwanan M&M international
hospital,wani babban private hospital ne da akeji dashi A garin abuja da kewaye
sabida tsabar haduwarsa da yelwatan kwararrun likitoci da ma'aikta jajirtacu dake
aiki awajen, anan ne doc mehra yafiyeyin Aikin sa,hasalima shiyake rike da komi na
asibitin duk dama asibitin mallakin gwamnatim tarayya ne,daf da kwanar shiga
anguwar wuse ii imad yay parking car dinsa acikin yelwataccen harabar asibitin
daidai inda aka barmusu wajen parking slot,yana zare keys ajikin motar ya koma yay
lumui dakanshi akan seat har nadan wani lokaci,bayajin zai iya saukowa atake sabida
yadda yakejin kansa kamar yagaji sosai dan bakaramin zaga garin yau yayi ba.

Ta windown motar ya karewa asibitin kallon sama da qasa dan gaba daya baiga abu
kwara d'aya daya burgesa a nigeria harynzu ba,wahallalen tsaki ya saki sannn ya dau
wayoyinsa cikin sakalo kafafunsa datsso cute acikin wata arniyar ballenciaga black
booth,cikin nitsuwa da haduwa ya ma motarsa lock snn ya soma tafiyarsa mai aji
wanda take nan not too slow and not too fast dai dai misali,kayan jikinshi dake
kanana ne yasa bazaka masa kallon babban mutum sosai ba,as usual suturarsa na black
and white ne ajikinshi,wanda babu ta inda qualityn kayan take gazawa wajen bayyana
fasalin sa na hadadden guy mai kyaun aji da cikakken nitsuwa.

Yana danna sliding door haddaiyar qamshin turaren sa na "million lucky"..ta


kamfanin paco rabanne, ta tursasa dumbin mutanen dake tsattsaye awajen maida
hankalinsu kansa..
Shikuwa Direct ya wuce gaban counter inda ya same wata beautiful nurse dake ta
famar hadiye yawu tana kallon sa tun daga farkon shigowar sa har izuwa tahowar sa
gabanta,kallo daya yy ma wajen duka ya dauke kansa tamkar ma baisan anayi ba, bold
nd confidently yace excuse me?"kallonshi ta karayi,yace "may i speak with doc Ahmed
mehra?wani daburtaccen sosa gefen kunnenta tayi dan tamkar wanda taji dirin sautin
muryan malaika haka sautin muryanshi mai balain dadinji ya ratsa mata dodon kunne
Adan rude tace"Uhmmmm...uhmm yes..yeah.."you are?Kure ta da ido yay sannan yace
"Imad". dago idanuwanta tayi ta wani kalleshi dan bata san sanda ta maimaita sunan
san ba cos already tasan da wannan appointment din dazu sectaryn ogansu ya bata
wannan sunan akan maishi zaizo,tasaba manyan mutane kadai sukan zo wajen doc mehra
kai tsaye ganin imad so young and charmin abun saiya dan mata mamaki.

Ganin bama kulata zaiyi ba tayi saurin daukar recep caller takai shi kunnenta tace
hello sir?daga ta dayan bangaren aka amsa ta, within few minutes ta aje wayar,sai
gata ta fito daga counter ta na wani irin kirkiro salon rigimamayar murya tace
masa,"right after u please,baice uffan ba ta shiga masa jagora har izuwa benen sama
na biyar kusanma atare suka bude kofar suka shigo har can ciki,wani kayataccen
offis ne na doctors yasha kwalliyar grey and black sofas nurse sai azaban kallonsa
takeyi while she is not sure ko yasan ma tanayi,"
murmushi tayi tace.."he is here sir..tafada tana kallon doc mehra dayake kkrin dago
kansa daga kan file din dayake dubawa
Babu yabo babu fallasa yace mata "thank you"..u can go Tana rife kofar imad ya dan
sake sakaltaccen tsaki..

"Doc haka yan garinku suke da kallon maita?i was nevours trout the walk,damnnn,mehn
mehnn mehn...tot she was gonna kidnap me..Doc mehra baiyi niyyar murmushi ba amma
sanda yayi dan dolensa ganin yadda imad din yake bin kofar da kallon fargaba kamar
da gaske kidnaping dinshin zaayi,kanshi ya mayar kan file cikin nitsaiyar muryan
shi data subuce masa bazata yace
"Sallamar ka kenan ko?hmm..gaba daya zaman states din nan baiyi ba,imad kabata
kanta da rashin iya norms na Al'adarmu..i just wonder how u gonna cope with the
nigerian law proponents in few days time..
"hannunshi ya harde akijirnsa a shagwabe ya takune fuskar sa kamar dan karamin yaro
basai an gaya maka kalar shirmen abunda yake furtawa azuciyarsa ba.

Aransa He was like after dukan gaisawar da muka rinka yi awaya daxu wai saina kara
gaishe sa anan ma,..?oh gosh nigerians da son girma?..da har zai zauna saikuma ya
hankara buuuut ya miqe tsaye batare daya amsa maganan doc mehra ba,nan ya shiga
kallon hadadden hoton golden clock award din da aka bawa doc mehra din mai dauke da
tittle.."best male therapist north_east zone..."
haka kawai ya tsinci kansa da kurewa award din kallo,can kuma saiya juyo ya kalle
doc mehra dake famar tarkata files din gabanshi.
Tun kan yy magana doc yace "malam Ni zan shiga meeting ne fa did U have anything u
wanna tell me?da sauri imad ya matso kusa dashi in a very serious and coodinate
manner yana cewa yess sir!!
Doc mehra dakejin kamar yay dariyar sa yadan kame "yace what?menene...harda dan
gyaran muryansa ya kara matsowa yace
"Doc i have a serious problem.
Amma karka fada ma yaaa sheik dan Allah..Doc mehra yaja ajiyan zuciya yace hmm as
usual, so go ahead,tsaye ya taho kamar marar gaskiya yace 'uhmm doc ko kasan
maganin tunani ina yawan yin tunani..doc mehra dats looking soo calm yace tunani?
like how? ...imad yace like ... I dont knw..wani ajiyar zuciya ce ta kufce masa,doc
mehra yace meyake damunka imad?..dan shiru yay tare da sauke nannauyan ajiyar
xuciya can yace"am soo lonely here,wallhi nagaji da nan garin.."sosai doc mehra ya
zubaa yanayinsa ido cikin lura da yanayin tune din maganan sa yace"But Loneliness
wont make u think..da sauri yace "yes i know..but im alwys thinking..doc yace
okay"..isit ur work?yace No..bana mason yaaa sheik ya dawo sabida kyuwar aikin
nakeji anan kasar,doc yace ok..your family ko?..saida yadan jaaa sann yace
"nop"...daga nan doc bai kara cemai komai ba sanda ya karance kwane kwanen sa shi
tsaff yadan dago halin da yake ciki, ahankli sannan ya furta "is abou the girl
ko?..kirjin imad da qarfi ta buga jin antabo masa abunda yake hanzarin dannewa a
kasar harshensa wanda ya kasa sanin ta inda zaiyi kuri ya amayoshi waje, atake ya
dago ya kalle doc cikin kwayar idonshi kamar bai fahimce meya ambata ba bayan he is
well aware yasan akan wa ake nufi, yace "what girl?Keeping close eye contact with
him doc mehra yace masa "Rufaida mana!!.

Cikin sauri ya dauke kansa, Da har zai gwalo idanunshi waje da zimman zaiyi
denying zancen sai kuma yaji yakasa yin hakan gaba daya,"he is soo desperate about
rufaida and he knows it, deeply yana balain son yaji labarin halin datake ciki
ayanzu kodama hanklinsa zaidan kwanta..

Ajiyar zuciyar data kufce masa ya bawa doc mehra amsar sa..
a nitse yace,..
"imad karka soma kawo wannan maganan tinda angamata..muryansa kalar tausayi yace
doc dan Allah ka sakamin baki mana"..inhar rufaida tana kano nidai acan zanje inyi
aiki,can u pls make him understand ?
Doc har ya budi baki zai furta wani abu yay saurin tsare sa a marairace".i cant
promise not to see her,bawani abu bane nifa kawai so nake insan ya take ciki da
jikinta..ishe alright?

Cikin sauke ajiyar numfashi Doc yace "lpyarta lau'..u knw what imad?kawai kayi
abunda yake gabanka ka bar wannan maganan tunda yace maka bayaso din
..muryansa cike da matsuwa yace"no no pls But i really want to see her, hankli na
ne yaki kwanciya..Kawai inganta da idanuna shine kawai damuwata,inbaka yarda ba sai
muje tare ai kaima ka dade bakaje kanon ba,doc pleaseeeee pls...tun kan yafara
magiya doc mehra yace kaje gida saina dawo zan kiraka..

Ganin yadda doc mehra yake duba wristwach alaman time din meeting dinsa yasa Bai
masa musu ba ya kama hanya ya fice daga nan ma bai tsaya ko ina ba ya dau hanyar
ministers qrts,direct gidan doc ya nufa abunshi,cos he cant wait yafara shirye
shiryen tafiya kano dan harga Allah baiga amfanin zaman sa anan ba, yana danna
horn agaban katoton gate din gidan mai gadin ya taho da sauri ya bude masa gate ya
shigo yay parking,wayarsa ya ciro daga side pocket dinsa ya kira lambar mufrad
tanata ringing amma ba a daga ba tsaki yaja sannan ya sauko ya shiga daga ciki ya
same anty meera a falo ita dayanta,ya jona ta suka tsunduma cikin yar hirarsu da
bata wuce na yaushe zaiyi aure.

Suna cikin hirar har malak ta dawo daga screening din dataje,she wasnt looking
alright duk dama saida yata tursasa ta sann ta fada mashi cewa an hanata course din
datake son karantawa ne anan abuja,der and then ya soma cusa mata ra'ayin trying
karatunta a kano.

Becos he was being too nice nd friendly bai dade da xugata ba aranta sai taji har
ta qamsu..

Fannin a'inau kuwa tsaban fargabar inta sauko wajen su hajya adada tasan za'a iya
tuhumar ta inda zarah taje yasata kasa fitowa tsakar gidan kwata kwata
..yau a daki ta wuni cos alots of hurtful things are going tru her mind.Kamar yadda
ake cewa an idle mind is in d devil workshop haka tadinga sakawa da warware manyan
nazarrarrunka a zuciyarta itama

Ganin har yamma yay zara bata dawo ba Kawai ta yanke hukuncin muddin ta dawo ko
acikin dare ne to tabbas saita kore ta,ta koma kano kawai,gani take bazata iya da
wannnan dramar ba Shikansa mufrad tayi masa mummuman tanadin azaba aranta,jira
kawai take taga ya dawo.
Sex din dayake bibiya ajikinta wanda a takaice take ganin kamar ma shine kawai
alakarsu ta aure ayanzu insha allahu kuwa zaita horasa akai ta hanasa,cos nobody is
gonna convince her now dat amfani da maganin mata da iya sex shine samun nasara da
kwanciyar hanklin aure...aynzu kam jitake kamar tayi ta gani da idonta,no more
blind promises...data bi shawarwarin zarah akan magani bai kareta da komo ba illa
ma durjiwar azaban datake sha a hannun sa idan ya kamata.
And Dis is d opposite of wat she wanted in a marriage wanda haryau bata samu daga
garesa ba...

Yau Ko sha'awar tuna rayuwarta da muffy bata son yi aranta,irinka zauna kana
mersmerizing din nan,cos she cant even rember one beutiful moments da sukayi cikin
tsantsar nunawa juna kulawa da so irinta mata da miji, all its remind her of is
nothing but the hurtful feeling of seeing herself as a closed house wife dats meant
to relieve sexual urges.

Hakan yana taba ta har cikin kokon zuciyarta bana wasa ba gaba daya yau ta bata
lokutan ta na ranar cikin yanayin yin nazarin abubuwa dake kassara jin dadin
rayuwarta sosai.

She concluded wirh bitternesss that she will single handle all of them saidai duk
abunda zai faru ya faru.

*3:am Kurikala island Jamaican hernmain lucifer,cartel..*

Tun jiragen yaqin sojojin basu gama sauka a island din kurikala ba sojojin suke
dirowa kasar a gaggauce da mugayen bindigogin su sakale a hannayensu,wasu da
cikakkun kayan ppe, wasu kuma da zallan camourlage anchorage booths helmets and
jackets,wasu sun kama rope din parachute na sojojin sama suna famar sauka agurgurje
Its a 5 minute operation dan haka komi a gaggauce akeyin sa babu bata lokaci

Wani gum gum kakejin dirar saukar takalamansu kamar ana sauke buhun siminti,with
each drop of thy feets sai kaga yadda tarfatsin kasar qanqara ke darewa game da
tarwatsewa.

Badan sanyi dayayi katutu awajen ba da idanu kadai baxai iya taba iya tantace
gurmustun sautin diran jirgayen saman ba...

"Daga can cikin ribibi na hangosa sanye da whitish black amour unirform rike da
wata mahaukaciyar bindigar chain amourrings irin mai sauke gini din nan.

Gefe da shi wasu jajirtaccun mahaukatan zaratan sojojin ne daya daga rukunin land
army daya daga rukunin marine,tun daga yanayin kayan jikinsu zaka fahimce cewa
manyan comanders din yaqi ne.

Wani irin dandazon


Matasan sojoji ne ke darewa suna fasowa ayayin da su ukun suke takunsu atsakiyarsu
cikin jarkutaccen salo na kwarewa, cikin dan kankanin lokaci kowannensu ya tsaya a
position dinsa,brigadier general na army nan take ya soma bada oder ana aiwatar da
harbe harbe.

Within some 3min sukayi fata fata da qurd din dake lura da babban cartel din dan
banda karar bombs da explosive babu abunda yake hautsina tashi awajen..
Kowa na gwada bajintar tasa a field dinsa,troops din land army suna wuta suna
kwasar miyagun bindigogi da kwayoyi,marine troops da airforce suna famar tsare gida
ta sama da kasa,immidietely is 5 mint har sun kammala komi suna kokrin haurawa
jirginsu agaggauce.

Leaving behind d comanders and captains da suke ta famar musu a tsakanin su akan
taba underground weapon and drugs cartel na DON harmeinn wani shaharrren jamaican
drug lord da ogoginsu sukace basu san location din gininsa na cikin kasar kankarar
ba while su sunsan karya ake musu kawai basa sone a tsokalo yakin batsatsa shikuwa
mufrad mugun haushin hakan yakeji aransa
Mostly Bazaka taba ganin sa a filin daga ba sabida yadda ake ji dashi ana
sakaltashi in ja'aje operatin saidai ya bada oder but,wannan karon kawai sai yaji
aransa dolene Kawai yafito ayi dashi,yau kusan shekaru hudu kenan yana bada odern
cewa arusa wajen amma haryau troops abu daya sukeyi,basa taba rusa main cartel din
dake cikin qasa wanda shiyake kara musu karfin gwiar sake ginawa kuma shikansa
yasanwa mugayen makiyan addinin musulunci kawai suke sayarda kayan yaqinsu dan a
murkushe muslunci da musulmai ,kowa yasanshi da taurin kai,dan haka suka kyalesa
akan qudiransa kawai.

Suna barin arear ya kira zallan mutanen sa,a special team of 7 armies da suka diro
wajencikin wata boyayyir jirgin shiga kasa,shidakansa ya traina su dakansa cikin
yan kwanakin nan aboye.,muddin suka cimma burinsu ayau yasan kobabu komi zai Iya
samun nitsuwa a zuciyarsa da ruhinsa najin cewa ya temaka wa addininsa ta wannan
fannin.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 38

karfe 10:30 na dare doc mehra ya dawo gidansa hannunsa rataye da jacket din suits
dinsa looking bits weary sabida gajiyar meeting dayake tattare da jikinshi,...

sallama yyi tare da bala'in shan mamakin cin karo da imad dake zaune a falo dayayi
har i wannan lokacin,kallo daya ya masa ganin ya wani hakimce kamar Ko ajikinsa
yana zaune akan sofar dake falon shikadai ya jingina kansa da jikin cushion din
yana latsa wayarsa kamar baima lura da shigowar san ba,tun 9:30 malak ta barsa ta
haura sama yin bacci kuma haryanzu bai iya cire wayarsa a flight mood ba shidai
yana zaune kurum sabida kokodan bayason takura kuma baijin can gidansun yanai masa
dadi ayanzu.

Mr mehra yay wata kwafa yana kallonsa aransa yace no wonder yaga miss call din
hajya jasmine,yanzu haka bazai wuce ana nemansa bane agida duk yasa hanklinsu ya
tashi.
Gyaran muryan da yayi ysa Imad ya dago kai cikin sauri suka hade ido atake yace"Ure
welcome back doc!"Doc mehra ya dan hade rai"..yace u are still here wato bakajin
magana ta ko?..koya kula yace "uhmmm ba kai kace inje gida injiraka ba? doc
yace.."but i dont mean here, can gidanku nake nufi yanzu haka nasan baka gaya musu
kazo nan ba..a kasale ya juyo,dan kadan ya kalle doc mehra din,cikin yanayin
sakalcu yace"..am not a child doc..kada kai doc yy yace"not while u are here ka
tashi ka tafi gida u left them worried
..zaiyi magana doc ya tsaresa da hannu agagauce,"toh ka jirani anan bari nazo
muwuce gidan tare...imad baice uffan ba yy shiru har doc ya wuceshi ya haura
sama,sauke wata ajiyar zuciya yy yanajin wani irin relieve aransa cos by now he
feels he has done everthing posible with malak wajen cimma burinsa akan zuwansu
kano tare ganin rufaida.

wani irin dadine yaketa ziyartan zuciyarsa gami da sakamasa nishadi da nitsuwa
musamman ma yau daya same zama mai tsawo tare da tartaunawa mai nisa tsakaninsa da
malak,ba laifi sunyi hira irinta manya mai cike da ababen dubawa wanda basu Taba
yin irinsa atsakanin su ba.

Sosai ya fahimce yarinyar dan haka baiji dar dar din sakewa wajen tartauna damuwar
sa nason komawa kano ba,and Bcos of his sweet and influecing nature cikin sauri
malak ta fahimce damuwar sa,itama bata boye masa komi nata ba,she told him few
things about her life wanda ya jefasa cikin tsananin halin mamakin early maturityn
ta,tabbas yarinyar akwaita da lissafi ta kuma san kan zamantakewar rayuwa duk dama
ya lura kamar karatun novels din datakeyi su suka kara shaping mind dinta har tasan
meye daidai mai ba daidai ba musamman ma game da mu'amala da mutanen duniya da
tarin ababen al'jabi na rayuwa wanda suke boye a tarihin rayuwar wasu mutanen na
daban a duniya wanda tabbas su suka kara bude mata ido suka fahimtar da ita wasu
abubuwa masu nauyi game da wahala da kuncin dake tattare da rayuwar y'aya mata.

Sosai yaji malak ta kara kwanta masa arai,she is more than wat she look like a
fili,doesnt matter how old ure,or how important u feel u are, muddin ka same mutum
nakasa dakai mai kyakkwar zuciya da kaifin tunani toh tabbas zaka iya apreciating
din tarayyarku harka kuma karu da kalar baiwar da Allah yay masa.

"Har cikin ransa yakejin malak ce kawai zata iya tayasa yaqi wajen tallafawa
rayuwar rufaida duk dama har suka kammala tattaunawar su bai iya kawo hirar
rufaidan sosai ba.

He just mention dat he met a girl dat change his life kuma tana daya daga cikin
abunda zaisa shi zuwa kano,tare da cusawa malak din ra'ayin jin son zama can din
tare da shi.

Yana zaune cikin tunani doc ya fito sanye da wani suturar na daban marar nauyi
yacemai ya tashi su tafi ahakan ma imad bai kyalesa ba tun fitarsu yake masa
surutu,haka shima ya rinka cikashi da surutu akan komawarsa kano daya darsa aransa
kamar wuta, shidai damuwar sa baidi doc ya taimakesa ya koma ayanzu ba dan kuwa
babban damuwar sa ne yaga rufaidar sa,sosai yaja hnklin doc basu bar kofar gidan ba
har saida suka kai kusan karfe sha daya na dare awaje har sanda doc ya amince mishi
cewar zaiy wa yaa sheik din magana sannan ya hakura ya barsa

ganin dare ma yay sosai yasa shi dayan kawai ya tafi gida abunsa yabar doc
haryanzu a tsaye abkin kofar gidansa cikin tunani Hanklin doc mehra bai wani kwanta
ba sam,a haka dai ya dawo cikin gidansa a daren, within 20 mints yana zaune a falo
saiga kirar sa nacewa har ya isa gida,bayan sun katse wayar imad ya nufi main falo
bai hadu da kowa ba har ya shiga can ciki ya hau stairs ya nufi dakinsa direct ya
hau rage kayan jikinshi daga nan bathrum ya nufa ya hau wanka ya dade a bathtube
cikin ruwan dumi yanajin yadda nitsuwar samun cikar burinsa yake kan baibayesa.

Ajiyar zuciya game da saukar numfashi yakeyi,hade da wani kakkarfan shauki ya


Lumshe idanunsa sosai cikin son tuno da kyakkwar fuskar rufaida,har kuwa ya soma
hango kamanninta dayake yawan masa gizo, sai kuma fuskar mufrad yasoma masa bayyana
masa yana masa bibbiyu yana gamutsuwa masa da kamanin rufaida

Cikin sauri ya bude lumshahun idanunsa sakamakon wani strange bugun da zuciyarsan
ta shigayi atake wanda tabbas hakan yay saurin barazanar dauke masa sauran nitsuwar
sa data katse masa tunanin sa na rufaida mai sa wa zuciyar sa nishadi da jindadi...

A ransa yace
"Where d hell is dis asshole?har yanzu bazai kirani ba?..
Yana gama furta hakan ya shigayin marmaza dan ya kammala wankan sa,within some
minutes ya fito daure da towel a kugunsa batare da ya tsaya aikata komi ba ya nufi
gaban mirror ya dauka wayarsa dayake kashe har yanzu,kunnawa yay sannan ya koma
bakin gadonsa ya zauna,dialing number mufrad yay shigayi tana ta ringing Ba'a daga
ba,kirjinshi yaji tanai masa wani irin nauyi,tsaki yaja ya mayar da wayar gefe ya
ajiye hanklinsa ba akwance ba,nan ya shiga gogge ruwan dake manne a faffadan
kirjinshi ya bi ya mutsuka manshi ta lor'el moisturizer mai dan uban qamshi da
balain tausasa sassan jiki dasaka jin sanyi a zuciya

White Harmain half handed jallabiya yasaka ta masa damas fuskar shi tayi wani fresh
tana haskawa sosai,gaban mirror ya nufa ya fetsa turaren sa na guilcy absolute sama
sama danma sabida sanyin qamshinsa yakeson fetsawa da dare donshi sam bayason
qamshi mai qarfi ya cika damunsa inyana bacci, Ya fito a nitse,yana saukowa kasa ta
main falo sukayi gamowar kicibis da a'inau wadda ta karyo kwana cikin tafiyarta na
sanda dayy mugun alama da sam bata so ajiyo sautin takunta,
Suna hade ido yayi saurin dauke idanunta anata ya mayar qasa cos babu wani suturar
arziki ajikinta sai uban doguwar sexy piere nity mai sharara pink colour data sanya
shi da jackrt dinshi ta barbaje suman kanta dayasha kitson attachement ya biyo har
ta gadon bayanta ya kwanta luf..

,shikuwa bai iya dauke kansa anata ba tsabar rudewar dayayi sai yaji gaba daya
baiji dadin yanayin daya kalleta ba dan kallo daya zakayi mata kasan bata cikin
hayyacinta hade da yanayin dayaga shigarta wanda bai dace ta fito tsakar gidan haka
ba duk dama yasan zai i ya uzartawa,fuskar ta ba asake yake ba ta dan tsaya agefe
batace mai uffan ba,duk iya daukar kan da tayi mishi saida ya lura da cewa tana
cikin halin damuwa da fushi,he knows bazata soma masa magana ba,dan shiknsa yasan
kalar girman kanta gyran murya yay ya daure cikin sakin fuska yace "mrs muff kece
anan,tayi shiru,yace Is eveything alright?ya karashe furucinsa yana kallon agogon
dake manne a bango

"Uhmm kawai tace Just becos she dont want him to notice her bad mood so zata dan
daure ta amsa Atakaice tace masa a shaqe tace.."Yeah..im just..sai kuma tayi
shiruuu bata kara cemai uffan ba,aranta tanajin wani nauyi da giggiwar yin masa
bayani..karamun murmushi ya saki kasar wuyarsa yace.."its ok.,nan ma
Batace uffan ba ta kama hanya shiru a kuma izzance kamar zata wuce shi yabita da
wani irin rudaddiyar kallo,har ta wuce din sai taji sautin soft voice dinshi ata
bayanta A hankli cikin sanyin murya yace..mufrad bai kiraki bako?..hade da tsananin
baqin cikin tuno mata mufrad din dayayi ta juya ta darsa masa kwayar idanunta dat
speaks ego,cos actually ba don mufrad ta fito waje tana dube dube ba kuma ta tsani
amata kallon hakan,aima inda sabo ta saba da halayyar mufrad,she cud neva waste her
time to come down nd check on him at night as big as she feels about
herself,shikuwa imad yagama daukawa aransa cewa damuwar hakan nema yasa ainau
fitowa tana zaga gidan cikin dare ,While ita ayanzu haushin rashin dawowar zara ne
kadai yake hatsala ma zuciyarta wutar takaici yana mai cinna ma kirjintan gobarar
balai tanajin kamar ta haukace dan fushi.

She cudnt answer him on time sabida batasan me zatace masa ba,she cant lie or
defend her self eida,sabida tana mugun ji dakanta,har ila yau ba ajinta bane tayi
ma wani karya ko bayani,a matsayinta na babban mace mai ji dakanta matuka evrthing
shud just be as it is she just dont care.

Babu yabo babu fallasa ta daure tace "yes,He dint call kai ya kiraka ne?...da dan
sauri imad ya amsata yace "no,me too..but i think he is out of signal ayi haquri
damu dai.

Kwafa tadanyi dan bata so ta amsa shi da kalman da bazai masa dadin jin ba,First
time dayaga tadan sake fuskar ta har ta dan murmussa masa da gefen baki,shima
murmushin ya mayar mata Cos balain tausayinta ya soma ji aransa tuno da gulman da
zarah ta rinka masa akan zamantakewar auren su da mufrad nacewa baya bata lokacin
sa kuma baidamu da ita ba.

Murya a kasa kasa tace"Alright,im going in saida safe..


kafin ma ya dago kai ya amsa har ya hangeta a can gaba ta wuceshi cikin sauri tana
tafiyarta kamar batason ya kara tambayarta wani abu,hade da daga kafadunshi ya
sauka cikin falon yana dan tabe bakinsa ya kunna dispenser ya dau cup ya tari ruwa
yahau sha aranshi sam baiya iya ganin laifin mufrad din shi,its natural ,koda
abunda muffy yakeyi bai masa ba dadi ba dole ne dai ata wani bangaren zuciyarsa sai
yaji da zimman yin masa uzuri.

A'inau kuwa tsaki ta rinka ja data lume daki tare da sauke kakkarfan ajiyan zyciya
tafada cikin gadonta ita daya tana huci,she saw imad,kuma sosai ta shaqi qamshin
turaren sa and it just remind of how much she needed her man emotionally and
passionately...

Wani irin cillo da kafafunta tayi ta makawa pillows dinta duka hade da yin watsi
dasu kasa cikin zafi da kunan zuciya
"To hell with mufrad
mschew,ta mike zaune tanajin tsananin feeling din sha'awa yadda yake tattaso mata,
bai mata ba ta koma ta kwantar da kanta akan pillow ta gumshe idanunta sosai ta
saki wani marataccenr kuka,wai har imad ne zaice mata baisamu mufrad awaya ba?tasan
karya kawai yakeyi dan rainin hankli kawai, cikin wann yanayi bacci mai nauyin
gaske ya kwashe ta,around 7:am qashe gari imad na dakinshi har ya kammala sallah da
karatun qur'anin dayake yi a kowani safiya sai ya dan kwanta a rigingine asaman
gadonsa idanunshi a lumshe sosai kai kace bacci mai nauyi yakeyi,nitsuwa sosai ya
taroma zuciyarshi yana kkrin connecting din nitsuwar da sauran gangan jikinshi
batare da ya motsa ko inansa ba
cikin yanayin sanda sosai yaji kamar an tura kofar dakin,still yana shiru,har wanda
ya shigo din ya bude kofar a hankli ya karaso,mamaki ne ya cika mai kirjinshi jin
bai taba jin kalar qamshin wannan turaren ba hade da mummunan faduwar gaba wani
irin qamshin oud ne mai mugun tada hankli anhadeshi tare da wani abu kamar turaren
aljanu tuni zarninsa ya gauraye dakin da wani irin rudadiyar yanayi,shirin bude
idanunsa yakeyi amma kuma sai yaji ya kasa har sanda yaji sautin takun mutum
adaidai kanshi,daf kusa sosai aka tsayamai akai bai cika jin tsoro ba amma yau
saida yaji tamkar zuciyarsa datayi tsalle ta diro waje..
Zarah dake tsaye akanshi tanata kallon kyakkwar fuskar shi cikin tuno da abunda
sukayi akansa agidan boka yanzu,sosai ta karajin ta aminta da lamarin zee zee ganin
imad ya kasa bude idanunshi duk dama alamu sun nuna yaji shigowarta,cikin tsabar
nishdi ta lumshe idnunta sosai a hnkli ta furta "kare ki zee zeen amana,tuni tajii
wani wasai dukkan wani fargaban datazo dashi ya kawar

hannunta dake dunkule da wani garin magani ta bude ta hau hurawa ata kan setin
fuskar imad tana kammalawa tayi saurin nufar kofardakin tayi waje shikuwa daya
shaqo iskar magnin
Kamar an kwada masa dutse akai haka yadinga jin ciwon kai da tsananin bugun
zuciya,ahaka yana kkrin furta wani addua a saiyaga wai bacci yay awon gaba dashi..

Tun 6am A'inau ta farka a mugun firgice kamar wanda ake biyota da zukeken wuka
acikin mafarki wani kantamemen tsaki ne ya kufce daga bakinta ta sauka kasa durus
tana kkrin gyara zaman jacket din nity dinta dakin zarahn ta nufa direct bata ganta
ba ta xube a kasa jin tsaban takaicin dayafi wanda ta wuni dashi jiya yana cikkar
zuciya"
Awajen akasa ta cigaba da zama tana sake saken yadda zata soma yima mutanen gidan
bayanin inda zarah taje cos tasan babu makawa sai an tuhumeta tunda dai dolene taje
ta gaishe su da safen nan,gashi ita sam batada salon makircin dazata iya ammafani
dashi wajen fidda kanta batare da angane komi ba,dole ne kawai yau din nan zarah
tabar mata gidanta a gaskiya dan bazataba iya ba,tana zaune a kasa cikin zanta
hakan aranta taji kamar an bude kofa
Aikuwa tana dagowa sukayi ido hudu da zarah wacce tasha golden lace ta cakka dori
ganin ainau yasata ta dora hannun ta a kugu kalar masifa tana yatsine,Ainau dake
jin kamar tayi pepper soup dinta a hatsale ta hayayako
"Wher the hell have u been?..kina hauka ne zarah?nace kina hauka?kinsan kuwa a inda
kike wannan haukar?nan fa ba gidana bane gidan surukanai na ne,for god sake mai
zaikaiki kwana awani waje? wani irin abun magana kikeso ki jangwalo mun?..cikin
yangataccen fari da ido zara ta juyo ko ajikinta"..saida ta karasa shigowa cikin
takunta na makirtatun mata step dayan biyu ta wani dakata agaban ainau tahau zuba
mata tuwon harara
Tace uhum"Sannun madam mai gidan surukai,..anyways my mission is done and
completed,im leaving right now..happy?..Atake Ainau ta lumshe idanunta cikin
tsananin takaici tanajin kamar kuka ne mai tsuma zai kufce dagata cikin magwaronta
Ta daure matukar daurewa amma sai taji kamar itace bataiwa zarah daidai ba,she just
know dat she cant do this right now..
Ita kanta tasan takan hada harda haushin frustrtion dinta akan lamarin zarah,.but
still doesnt change d fact dat tana son yau yau din nan zarah ta koma gida,
Amma ba acikin fushi da ita har haka ba,muryn ta harna rawa tace
"Okay,...Zarah im sorry i talked to u dat way,cikin sanyin murya sosai ta fada tana
lura da yanayin zarar data kile matkar kilewa
Bata damu ba ta makalkale murya ta cigaba"Jiya nayi ta jira koda zaki dawo in baki
hakuri,to to i tot ure with zeee sainaga kuma har dare baki dawo ba,i i got upset,u
knw how things are here,is not allow mace tana fita agidan nan tana yawo anyhow,
aynzu akan haka sai kiga magana yaje har kunnen yaa sheik daga nan aure na da
mufrad basai ya fara rawa ba?please am sorry ok.

Ganin yadda take kame kamen yasa zarah tuntsirewa da wata mahaukaciyar
dariya...Tuni ainau taji ta mugun harzuka kirjinta har yana bugu a 360,
Kamar zata fashe tace What d hell is funny?Zara ta cigaba da dariyar tana cewa go
on, fool urself Ayn,ko baki fada ba nasan jira kije in dawo ki koreni agidanki so
can u please stop pretending?and u know what bana bukatar taimakon ki ayanzu,in
imad ne na same shi..wacce tasan mutunci na da kimata ta share min hawaye na.

Cikin dirin takaici aynau tayi saurin tsareta,a fusace tace" me kikawa imad din?
zarah bata kulata ba tace ..alright fine zarah do as u pleased okay,anma kisani
nagaji dake kinaji na ko?and stop camparing me with dat ur dirty devilish,.filthy
friend...kidena.. tunda dan nayi miki laifi nabaki hakuri kike neman ki raina ni to
hell with u and get out of my house this minute..

Kan zarah ta bude baki ta yi magana sukaji wani heavy knock abakin kofar daki,atake
kirjinsu ya hau bugawa kowa ta shiga kkrin binne kalar nata tsoron,"who is it?zarah
ta daure tayi tambayar" sai dai..muryan da sukaji ya sa su gwalo idonsu waje
atare,.."imad?
Da bala'in sauri zarah taje ta bude kofar,ganin ba shikadai bane yasata dan
sassauto "h.ey h..ey...ta furta a rarrabe dan ko a mafarki batayi tsammanin imad
zai taka kafarsa kofar dakinta ba,shima hey din ya mayar mata babu yabo ba fallasa
suka tsaya daga bakin kofar
,mufrad dake tsaye abayanshi yana shiru danko kallo bata ishe sa ba,a sace ta juya
ta kalle ain dake tsaye cikin son taji me ake ciki dagata waje.."zarah ta hau
murmushin mugunta ta kalle mufrad da karfi tace "Gud morning Captain..,duk da
karfin xcitemtn din datasa baisaka shi ya dago kansa ba,just normal ya amsa da
cewa.."how u?saukar diran miskilallen sautin muryan sa yasaka ainau dake ciki
lumshe ido zara ta hau washe hakwara,"in fine kune yau anan?im sure dai anyi batar
hanya haha hmm,uhm mad baby im so glad to see u,tayi sauri ta kwco hannunsa daya
cusa aljihu ta rike,pls ka shigo mana please cmon..tana shirin jawosa ciki idanunsa
sukaci karo dana ainau data juya musu baya cos nity ne ajikinta,"shima cikin saurin
ya kwace hannun sa ya koma waje cikun sauri,a hnkli yacewa mufrad i wll see u down
stairs,bai jira ba ya sauka kasa mufrad yana dago ido da mamki daga bayansa
yasaukesu akan a'inau dake tsaye,kallo daya yayi mata gaba daya yaga yanayin
shigarta sai yanzu ya fahimce abunda yasa imad tafiya ya barshi anan,kallon ta yake
ganin ba marabarta da tsirara,wat d hell zata fito harnan da nity?ransa yaji ya
sosu sosai.harara ma ta banka masa Tace"Ure back?ta daure ta furta kmar an
rogeta...kallo bata ishe sa ba ya kada kansa batare da ya amsata ba ya juya ya
sauka cikin fushi.

Tana kallon inda yabin ta dafe kirjinta


Dake mata wani maqudan zafi tanaji tamkar an cakka mata kibiyar mashi.

Sai kuma ta rasa ta inda zata saka kwayar idanunta da suka rine bayan muffy dayay
banza da gaisuwar ta zata kalla ko annoyin fuskar Zarah?,after all dat happen she
just cant turn to zarah right now..da bango ta jingina ta hau kuka mai sanyi ko
zarah dake shirin yanka mata buhun rashin mutunci saida taji tana mugun jin
tausayinta.
Ganin kamar kukan zaiyi yawa ta dakatar da ita Tace "ehm ehm ehem U gotta go mrs
captain..wanda kiketa jirar gashi nan ya dawo..kije ki sameshi,kinga tunda an
koreni bari na hau tattara kayana masu sona nasan zasu neman wajen zama agarin
abuja,Aure na kuma saidai kiji anayi,but for now im leaving ur house with due
respect my sister.
Da gatse da zafin zuciya ta karashe maganan tana gatsine tana kallon fuskar a'inau
sosai.

Cikin kuka mai rurin azaban rudewa ayn tace "Attitudes like diz was part of my
reasons 4 being skeptic with u zarah...just diz lil ish n u dropped me like someone
holding unto a burning coal...it is well...ba wancan shegiyar kawarkin tazo ba? I'm
not blaming u for anything coz it was all my fault,Am sorry...was just thinking u
would be considerate...
Yadda ta karashe maganan cikin makirtacen kuka sosai ya bawa zarah tausayi duk
dama harta zo ta wuceta batace mata uffan ba,tunani take yadda zata sauya tsarin
wasar data soma,tasan muddin tana son samun cikar burinta dolene ta bukaci kudi
matuka,kuma banda ainau batada wanda zaina bata kudi akai akai,so hala zata iya
sauya tsarinta nabarin gidan hade da qamshin nasara akan imad dataji yau dayayi ma
zuciyarta dadi.

banda dalilin haka taso ne ta wajiga ainau ta walakanta sosai,.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 39

Acikin kunnenshi ta bude kofar dakin duk da tunani mai nauyi da zuciyarshi takeyi
bai hanasa shaqo yanayin shigowartan ba, waje ta nema ta tsaya durus tana kallonsa
dan bazata iya cewa dason ranta ta biyo bayansa awannan lokacin datakeji kamar ba a
cikin hayyacinta take ba.
Rashin iya bude idanunsa dayayi ya sa wajen ya dauka da wani irin shiru sam
Shigowartan bai katse masa tunanin datazo ta iske shi yanayi ba,tun daga ranar
auren sa har izuwa yau inyatuna,wasu sukance sukanji kansu kamar a saman gajimare
tsabar kwanciyar hankli da farincikin auren su amma shi haryau baisoma jin wannan
ba,aure dai yasan yana cikinshi da wacce yake ganin kamar yana so amma bazai iya
cewa zuciyarsa a nitse take da aurensan ba shiyasa ma sam ya kasa gane ma kansa
bare ma ajega y fahimce matar sa Ai'nau,alot of times in his heart yakanji matukar
dana sanin auren ta,saidaii tabbas akwai wani bangare a zuciyarsan datake hanasa
tantance komi saiyaji kamar eh dagasken sonta yake yi kuma bazai taba iya rabuwa da
ita ba,shidai yasan acikin Rudani yake rayuwar sa Ko ainau ta fahimce shi ko bata
fahimshi ba oho,shikadai yasan abunda yake damun sa aransa yanzu.

Ainau dake tsaye kansa bakinta gumm bata iya ko jan numfashi kwararra, kokowa take
da fushinta dan kar zuciyarta tayi bindiga ta fashe ta tarwatse bare ajega ta sauke
masa tulin ruwan balain datayi dako tsawon kwanaki dominsa na musamman.

Tura yakai bango,in akwai makurar karshe to tabbas haqurinta akanshi yakai
yau,yakamata ya fito fili ya gaya mata shin ita mene ne awajen sa dan bata gane
meyake nufi da ita ba.

Karkkarfan ajiyar zuciyar daya kufce mata badon tasoba ya tursasa shi adan dole ya
bude limsashu kuma gajiyayyun idanunshi wanda suka so suyi luhu luhu tsabar nauyin
magananun zuci da zuciyarsan ta dade tanayi ita kadai.

Ainau Tana daf da bude bakinta ya miqe tsaye cikin sauri mai nanike da jarumtar
kasaitar sa dake saurin saka yankewar gaba,a nitse ya karaso har gabanta yana
kallon figaggiyar nityn data sakan up and down fuskan sa adan daure, cikin wata
girmanmen muryansa data fito da yar tashen masifa har yana lullumshe ido yace
"I have had enough of your nonsense A'inau!tunda ke baki da hankali daga yau kar in
kara ganin ki awani waje agidan nan da wannan shigar banxan.
,kaiwa nan ya dakata da maganan yay shiru, sannan yaja numfashi game da sassauto da
muryan sa kasa kasa yanai mata kallo mai dauke da tsantsar comand da nuna ya
isa,araunane ainau ta sadda kanta can kasa,da gefen idonshi ya kara jefo mata wani
kallon aransa yana ta mamakin Yanayin ta yace"ohh ok i think is time for u to go
park ur things ..zamu koma can gida kawai..
Adan hargitse Tace what?bai kulata ba yana kkrin juyawa yace "u heard me"..

Abbu is already back in nigeria bazan so yazo nan ya same mu agidan nan ba..ba
amfanin zamanki anan.

Yunkurin juya mata baya yake bayan ya kammala furta hakn sai caraf ya tsince ta
agabansa a mugun masife, kwayar idanunta ya kalla yaga wai har sun rine sunyi wani
rau rau cike da ruwan hawaye tamkar zasu fashe su watso waje.

Wani irin kallon data watso masa saida yasa gaban sa ta dau sautin bugu ya kara
maida hanklin sa yana kallon ta dan yaji me zatace ,a zafafe amma bada muryan fada
ba tace mishi
"Daga ina kake,Har kadawo ko?yy saurin dauke kansa akanta,ita kuwa kkrinta ta
sarkafe kwayar idanunta anashi maybe in ya kalletan zai iya dawowa hayyacin sa
yagane metake ciki dashi,dirin hucinta yasa shi lumshe idanunsa kadan snn ya kara
budewa ya juyo sai yanzu ma ya tuna cewa ashe bai sanar da ita tafiya mission din
dayaje ba,naw he got why she look dis furious aranshi yay wata malalaciyar kwafa
shi baiga ma dalili ba,meye ne dan ya tafi bai sanar mata ba,yaga dai bayau aka
fara ba,yasan she hates his job so bai wani dara sa da sai ya mata bayani ko yabata
hakuri akan dan yaje ba,
aganin sa ainau tafi kowa fahimtar cewa baya cikin jerin majajen da zasu sanar da
kowa abunda ya shafi hurumin aikin su..its a big mission for god sake,dama can
metake so yagaya mata mtsww,ackin dakika ya gama ayyana wayannan zantukar aransa
shikadai yanai mata kallon batasan meyake mata ciwo ba.

"Ka manta haqqin aure ne a tsakanin mu mufrad?im ur wife, and i dersev to know ur
wher abouts no matter what..tafada tana stressing word din no matter what din,"u
left me for a month ba kira ba sako u think hakan dakayi min adalci ne?wani dauke
kansa dayayi a shashance yasa duk yadda taso tayi dauriyar sanda muryanta ya sarke
mata wuya tanajin zafin wani kulluton wuta yana toshe mata hanyar numfashi,wani
kuka kuka ta soma ji bazata yana shirin kufce mata,a kassare ta furta a
hnkli,.."and all u got to say to me first is banada hankli dan kawai kaganni da
nity a dakin yar uwata?Yawo nakeyi dashi agidan na dazaka cemin banda hankali!?

Hawayen datake dannewa su suka soma saukowa yuuu suna bajewa saman kumatunta suna
gangarowa kasa,wani irin rawa hannunta da muryanta yakeyi at same time ta kafe shi
da jajayen idanunta tana kan kallonshi wai duk da hakama dauriya kawai takeyi,cikin
kunar rai da zafin zuciya ta cigaba da sheqa masa wutar takaicin dake fitowa daga
saman zuciyarta tana yagashi da manyan kalamai.

Tsiwa da Masifar data dade batai masa ba ta rinka kwararowa agabn sa tana karanto
masa babi babi da shafi shafin laifikan daya tara akanta da haqqin ta dayake
dannewa,sosai taji idanunta sun rufe tama kasa control kanta,fushinta ya nuna sosai
duk dama bataso ba,saidai batayi tsammanin har ta tara fushin nata yay nisa hakan
ba, da manyan baqaqen maganganu da tijara ta karemasa
"Kafada min matsayi na wajen Ka mufrad,im tired of beign a nuisance in ur
life,..idan bazaka iya zama dani a matsayin matarka ba ka sawwaka min wallhy bazaka
dake ni kahani kuka ba.

Ta dade tana magana dashi anma baice mata uffan ba,sai ya kau da kansa gefe ya
tsinke cikin wata salon rigima ta kasaita datake masa azaban kyau tana fidda sirrun
jajitacen kwarjiinin sa,take ya turmutsa yanayin sa izuwana wanda maganan nata
baiyi ma'anan da zai ma shigesa ba,while deep down within him yasan akwai abun
dubawa game da fushin nata,harda da kalaman danne haqqin datake furta masa ayanzu..

Ita kuwa yanayin sa da bai nuna damuwar sa akan abunda take cewar yake dada zafafa
mata kai yana hatsala ta.

Itada ta tasha cin alwashin bazatayi masa kuka ba?wani wi wi wi taga kanta tanayin
masa kukan yau,She became soo furious with her self also haushin sosai tabawa kanta
da kyar ta aro qarfin jarumtar sann tadan yi shiru .

Bai kulata ba kuwa saida tagaji dankanta tayi shiru Juyowa yay ya zuba mata
idanunsa da suka jima da sauya launi yanai mata kallon da bazai iya fassarashi ba..

Ayan mintuna da basu wuce Dakika ba ya dauka yana kallonta har cikin kwayar
idanunta baice mata uffan ba ya juya ya tattara phones dinsa ya cusa daya a aljihu
ya rike daya a hannun sa ya a daddanawa, batare da ya kalleta ba ya jefa wayar a
kunnen sa cikin gyaran murya yace"where you at?ta cikin wayar aka ce masa
"Gwarimpa",daga jin haka ya sauke wayar a kunnen sa ya datse kirar,ya juyo da
mamakin ganin wai har yanzu ainau tana tsaye,dan karamin smirk yay sannan ya sauke
ajiyan zuciya,da yayi niyyar cewa wani abu amma harga Allah yasan bazai taba iyawa
ba..he think he is too matured for this mema zai gaya mata,a dokar sa baiya bawa
mace hakuri alokacin datake hargagin raini da fushi.Beside shi baiga ma abunda
yakeyi wa ainau data zafafa batun ba,inde dan haqqinta ne yaji ai zai gyara,amma ko
da wasan wasa bazai dauke raini da cin fuska ba,yana gama ayyana hakn aransa Ya
wani hade ransa tamkar bai taba murmushi a rayywar sa,tahowa yy zai wuce ya nifi
kofar, ainau ta rufe idanunta cikin sauri tayi tsam ji tayi kafafunta sun kasa
daukarta, jiri ne ma yake na neman wainato kasa, dan tamkr ta fasa ihu ta yanke
jiki ta suma dan baqin ciki haka ta dinga ji a cikin zuciyarta.
Kiris take jira ya fita baice mata uffan din ba kuwa da wallhy saita nuna masa
asalin wacece ita.

Yana rike handle din kofar kamar wanda ya tuno da wani abu ya juyo ya kalleta.
A hnkli Yace,can u put urself together and stop being over reactive?,nifa bangane
abunda kike nufi ba,look im tired of u okay?,tafiyar danayi aiki nake tyi ban ma
huta ba,im sick of u being childish Aynau,pls maganan nan Ya kare daga nan,daga
kinfita ki rufemin kofa nizan wuce wani waje..
"U got me?yatsar dayake reto ta kalla sann ta sunkuyar da kanta can kasa

Muryanta na fitar da amo marar dadinji, sai dai babu wani mummunan kalami dayaso
fitowa a bakinta,yanayin kallon datake masa zaka fahimce cewa taji ciwon kalaman sa
har kasan zuciyarta ahaka tana ji tanagani yasaka kai yay waje..

Rasa yadda zatayi taji tayi banda dan uban karkrwan da jikinta yakeyi tsaban bacin
rai,a haukatacen yanayi ta fito fuuuu cikin sauri ta bude kofar dakinta fado a
dakin bata tsaya jiran komi ba tawuce wajen scroll direct ta bude ta hau tattara
kayan sakawarta tana jibgasu akan gadon ta,babban akwatin dake sama ta fitar ta
bude ta hau dura kayan da sauri cikin tsananin fushi kamar da su take fadar,sanda
ta gama shiryawa tsaf snnan ta shiga rabza kuka gaba daya ta rasa yadda akayi ta
lalace har haka,saken datayi wa mufrad yayi yawa,harga Allah bazata iya cigaba da
jumre halayyr sa ba saidai in son datake masan yayi ajalinta amma dole ne ta kwato
kima da mutunci awajen sa wanda take saka ran baisan dashi ba.

Bangaren zarah kuwa tun fitar Ainau bata iya tsinana komi ba ta koma bakin gadonta
ta zauna game da sauke wasu gajiyayyun numfashi mai tafe da sautin makurar kasalar
dake tattare da gabobin jikinta.

tana zama a bakin gadon ta rafka uban tagumi dagata cikin kwakwalta ta hau yin
lissafe lissafen abubuwan da suke gabanta da wanda zata aikata nan gaba,tuno da yau
tun farkawar su da asuba bata samu duwawun zama ba suka nausa kauyen barass wajen
malamin zeee zee datayi mata alkwarin zata kaita ajiya in suka kwama tare,a iya
wahala kam yau taganshi ta kuma jigatu a hannun kowanne. Su dan banda azabar kwana
da jarabar cin da xee tayi ta mata harda yar bulalar da malam yasaka aljanunsa suka
rinka shauda mata wanda tuno da fuskar su kadai datayi yanzu sanda tsigar jikinta
ya tashi jikinta yahau rawa,gashi nan dai malami ne har malami,zaka gansa tsaf da
yar dattijuwar rawanin sa,ga wani nitsatsen fuskar kamala irinta manyar hafizai
daya aro amma kuma hmm har iya yau dai bazata iya cewa ta taba arangama da baqin
arne irinsa ba.
Dan Daga isarsu wajen sa yahau labarta mata komi dake nanike a kasar zuciyarta
harda yaudarar ainau datake yi arayuwarta musamman indata amshi kudade wanda wani
boka ko malami bai taba zamowa soo current kamar wannan malami ba,dan a yadda yake
tsilalo bayanin rayuwarta in details game karamin kwakwla zaka iya cewa babu shakka
shiya rubuta littafin rayuwarta.
"Yace ma zarah tabbas zatayi nasara kan batun imad kuma qaddarar ta bazai taba
zamowa irnna yar uwanta ainau ba,takuwa ji dadin hakan sosai,duk dama ya kukkushe
karfin tauraron nasararta, yace mata batada farinjini da sa'a dole ne saita bi
sharudan sa da dukan imaninta,nan ma bata damu ba dan bashine ya soma furta mata
hakan akaro na farko ba ta sha jin hakan abakin sauran bokaye..

Saidai fa da alamu malamin baras din nan shi nadaban ne koda daga yanayin yadda
taga zee tana mugun tsoron sa tana kafafa dashi tana dabbaka sa komi yace bata
musawa tasan sun iso gaban makura

Tun akan hanyar isowar su zee take ce mata ta nitsu dan alfarman ta kawai zataci,ta
bata labarin yadda takeyin zaman jiran wata biyu kafin layin samun ganin sa yake
zuwa kanta yanzu hakama abunda ya kawota abujan kenan.
Zee ta saba da malam amma itakanta bata cikin samun karfin zuwa wajen sa sai intayi
babban kamu dan akwaishi da cazar kudi
Sharudan daya gindaya ma zarahn ba wasu masu sauki bane,awajenta ma gani taje yay
mata mugun tsauri halama bazai yuwa ba amma ahaka ta amince dan dolenta tace zatayi
ya kuma jadadda mata cewa ta guji abunda zai iya zuwa ya dawo.

Kudin yanka da magani da kamun zuciya dayace zai mata a lissafi saida yaci million
hudu wanda karshenta zee dinne ta biya mata a matsayin bashi,wanda Ayanzu
shikadaine zaisa ta nemi komawa site din ainau amma badon haka ba da sai dai ainau
taga anayi dan mamaki tayi niyar shayar da ita bana wasa ba,yau data zo taga alamar
samun nasara akan imad, duk wani tsoronta saiya kawar..

Tana cikin wannan tunanin saiga karar bude kofa tana daga ido taga ainau na kkrin
shigowa da akwatuna har biyu,
Kirijnta na bugu ta mike tsaye"me hakan yake nufi,ta dafe goshi cikin takaici karde
taje tayi masa rainin dayasa ya saketa ohh god Ainau is just a mess.

Ain tana aje akwatin tace zarah ni zan wuce...pls dont tel anyone dat u knw my
where abouts kawai kice musu baki ganni ba kibarsa shi yaji dasu

Cike da kullewar kai


Zara tace ban fahimceki ba what happen inazaki
No no pls indan abunda nayi ne kizauna abunki wallhy zan bar maki gidanki

Hawaye akan sauka akan fuskar ainau,tace is not about dat zarah..da
Kizauna da karki zauna duk bata shafeni ba nide kawai xan tafi nabarshi.Mufrd ya
rabani da komi nawa,ya rabani da kaina ya maidani wata kaskantacciya,ke ban cika
miki burinki ba nima nawa bai cika ba gara ni na hakura kawai,bazan iyaba
walakancin sa kullum daduwa yake is asif dukan abunda mukeyi akan sa warware wa
yake zarah nasha mamakin yadda kika rufe idanunki baki kallon baqar azabar danake
kurba agidan mijina. mufrad now treats me like a trash,he had the guts..da hakane
kike son aure irin nawa,auren wanda baisan da abunda kakeji aranka ba?i tried so
hard,maiye mace takeyi wa namiji wanda banyi masa ba,and i still mean nothing to
him Wannan rayuwa ce?
I can feel it,zarah i can smell from far dat banada wani kyakwan matsayi a zuciyar
mufrad.

He dont even care About my feelings kamar ni ba komi bace haka ya daukeni im
starting to regret this marriage wallhy na rasa yadda zanyi na ficceki shi araina
ne da tuni na qona soyayyarsa da wuta yayi qurmus kodan na huta ma raina.

Kuka sosai ainau ta fashe dashi

Shiru zarah tayi tsaban yadda jikinta ya dau wani mugun sanyi,gaba daya sai taji
tayi lagwas tana jin sautin kukan yar uwanta dake kokrin sosa mata zuciyarta
matuka,bata iya motsi ba har sanda Ainau ta juya zata fice a dakin cikin sauri ta
kamo hannunta tajata suka zauna abakinan gadon ta hau rarrashinta,duk da son
zuciyar irina zarah harga Allah saida taji tsananin takaicin yanayin yadda dataga
ainau tana kuka cikin axaban damuwa ,da kyar ta lallabeta tayi bacci,tana ta
lallbarta cikin bata baki tamkar kamar basu suka gama fada da juna ba,gefe da ainau
tazauna cikin sauke wata nannuyan ajiyan zuciya,arayuwa ita mace ce mai son kashe
tsuntsu biyu da dutsi daya,take brain dinta ya hau bata cewa lamarin a'inau baya
bukatar wani boka ko maganin mata ayanzu, she must find away to involve imad tasan
in harshi ya fahimce ta dole ne sukaga canji ta wajen captain,saidai ita ba
sulhunta su take so ayi kai tsaye ba,she just want to blackmail mufrad into seeing
things.

Agefe kuma so take taga karfin ikon aikin da akayi mata akan imad Shin izuwa wani
xtent zata iya langwasa shi?dan malam yace mata dole sai ta dage akansa sabida yana
da yawan sonyin ibada musammn sallah da zhakr,daga nan wanka ta fada zuciyarta cike
da tunanin yadda zata tunkare abun

Bangaren mufrad kuwa tun daya fice agidan bai kara dawowa ba Imad yana dakinsa yana
bacci yaji an jijjigo shi da sauri ya bude idanun sa Sai ganin zarah yay ta wani
sha uban ado tana zuba wani maitan qamshin turaren ta kuma kuresa da wani irin
wagaggen murmushi wanda tabbas da a cikin hayyacin sa yake dasai yay iritating
dinsa,mikewa zaune yay cikin ja da baya kadan aransa yana mamakinta jin qamshin
turaren aljanu dayaji dazu yana bacci tukunnama wai yaushe ne har suka soma wasar
shigowa har dakin bacci da wannan yarinyar?yasan dai ko da wasan wasa abun nasu
baiyi nisa har haka ba,iyaka ayi hira a falo aje yawo kadan asha drinks a pub
adawo,sai dai ayanzu baisan meyafaru dashi daya somajin normal da itaba, just today
ya soma ji kamar dama tuntuni yasanta,yawan haushinta dayake ji aransa ma sai yaji
kamar ankawar.

Zama tayi gefen sa tana murmushi kamar wata mayyar datake shirin cinyesa Tace,hey
bby Yaufa Zuwa nayi muyi hira jiya bakaganni bako?
Tokaidin ina kaje baka fadamin ba
Ya rasa ma mezaice mata,ya dan dafe kansa cikin sakaltacen yanayi yy kamar baiji
metace ba can yahau magana kamar dakansa kawai yakeyi yace,dnt knw wts wrong with
me sai bacci naketa yi
"Mufrad fa..?kafadun ta ta dage tace Uh i don't know
Tsaki ne ya kufce mai ya dau wayarsa batace masa uffan ba harsanda ya kira layinsa
ringing daya xuwa biyu raga wai har an dauka
"Kai ya haka kana ina?daga ta dayan bangaren mufrad yace im in urgent meeting zan
kiraka pls,bai ce komi ya ya katse wayar tare da maida kansa jikin gadon yana mai
lumshe idanunsa ahankli
"He knws we are supposed to go out now,jiranshi fa nake amma wai harya fita,..zarah
tace hmmhmmm,sai kuma tayi tsuru tsuru tana bin rufaffen idanunsa da kallo kamar
wata kamilar asali, dacan batayi niyyar amsa shi bama amma hakan tamkar wani hanya
aka bude mata wajen shigar da wasarta zuciyar sa game da Lamarin ainau,cikin wani
makirtaccen salo ta nitsar da muryan ta kamar wata mutuniyar kirki,a nitse sosai
cikin yangataccen sautin murya tace masa"..toh kayi hquri mana,captain will alwys
remain captain,kasan hakan fa halinsa yake..dakai da ainau bansan meyasa kuka kasa
fahimtar sa ba,im sorry but His work is actually his core priority bai cika daukar
zafi akan rayuwar kowa ba...i dont know,but i think is not fair..sai tayi kamar
zata futta wani kalma agaba but data kalle shi taga kamar jintan yakeyi dagske sai
kuma tayi shiruu shima shirun yy yana lura da ita,cos actually bama jin ta yakeyi
har can can din ba,gani yake kamar basu fahimce mufrad dinsa bane shiyasa suke
judging dinsa akan haka,but yanayin yadda yaga ta karashe magananta very dramatic
yasan akwai sauran bayanai boye abakin ta, as a very good observant sosai ya
fahimce wani abu ya auku yau,dan tun daga language din fuskarta ta ya soma
dagowa,yanata jira yaji ta hau barbada masa zance kamar yadda ta saba zuba masa
saiyaga kuma tayi shiru shikuma yasan bazai iya tambyarta dan yaji abu a matsayin
gulma ba bayama son ya soma wannan wasar da ita,gyara zaman shi yy ahankli
yace.."Look don't say it like dat okay,muff is actually a great and a very very
veryyyyy caring person.

Harda dafe kirjinta ta gwalo ido waje Tace carring ke?tab di..i knw he is great
amma Caring fa kace?U sure ure not getting it twisted?
Anywys..dama sallama kawai nazo nayi maka inaga kamar yau zamu wuce kano gashi ko
lambar wayarka baka bani ba so saiyaushe kenan zamuga juna...?

Tunanin abunda tace Bai iya barinshi ya amsata cikin sauri ba,sai ga ta harta matso
kusa daf dashi cikin wani irin kisinniyar salo tanai masa kwarkwasa da ido cikin
salon yauqi sosai,tamkar zata goge fuskar shi haka ta hankado ta karkarya sautin
muryanta akan fuskan shi...
"mad,baby i will like to see you again dan Allah.Zanyi farin cikin in kawance mu ya
zarce sanayya,i hope u knw ure speacial to me?
kirjinshi yaji ta amsa da bugu data frta mai hakan dan
Kwata kwata bai gane mata ba,saurin kwace jikinshi kusa da ita yyi ya dire kasa
daga kan gadon ya tsaya daga tsaye,tun kan ya gyara tsayuwar sa ta kara darsa masa
yan iskan idanunta tanai ma siffar jikinsa wani irin jarabben kallo"..hannun sa ya
cusa duka a aljihun wandonsa dan baiya bukatr ta gane halin dayake ciki,he is
seriously panting from d inside out of fear and confusion saiyanaji kamar ba shi
bane,ga wani uban bugun zuciya data dameshi matuka..yace
"Ina zakije..i mean keda waye?Saida tadn ja sann ta miqe tsaye tana duban sa da
kyau.Tayi mirmushi ayangace
Tace,forget it..in baka ganni ba kawai kasan tafiya mukayi,so Zaka ban numbar taka
ce koko bankai wannan matsayin ba,baice mata uffan ba ya amshi wayarta ya rubuta
mata 11 digits mtn line, a very special number duka five ne karshen sa zero guda
biyu, altho itakam ta dade da haddacewa amma bai hanata nuna masa jin dadinta ba.

Mayar mata wayar yay akan ta saka suna da kanta Batayi kasa a giwa ba ta amsa ta
narka masa flashing
Da sauri ya nufi wayarsa dake kan gado ya dauka duk tunaninsa mufrad ne,daf yana
shirin dagawa sai ta katse
Ya juyo ya kalleta adaidai lokcin ta kashe mai ido tace.."Dats my number.. dan dage
girarsa yy Yace ohhh..To wani suna zan saka maka,hnklin sa nakan wayar yace
"imad'..tace no no,suna mai dadi nakeso zan saka maka anawa wayar
Nima ya kamata ka samin special name pleasee,sai anan ya dago ya dan kalleta
ahankli sai yace ok sai yay saving number nata da letter "Z" kawai
Kamar ta sani kuwa ta kwace wayar a hannun sa ba zata,tana ganin abun dayayi ta
bata ranta tahau bubbuga mai kafa aksa I dont want this name baby dan Allah ka
zanca..adan daburce da mamkinta yace what for?idanun nata dayasha kwallin sihiri ta
kara darsawa acikin nasa babu shiri yace ohh ohk wateva kisaka dakanki kawai
murmushi tayi dan har ranta tanajin shaukin farincinki mai tafiyarwa ko ayanzu
tasan tabbas malam yay mata aiki akan imad dan itakanta tasan imad bai san meyakeyi
sosai ba.

Da capital letter ta hau rubuta suna agaban lambarta tayi masa saving da "Loml' da
emojin heart agaban sunan,data gama saita nuna masa baice uffan ba yadan kyabe
baki,"..
Yana amsar wayar tace To ni zan wuce
Yace Keda waye zaku tafi?tace dani da sister..u know i don't want to interfer but
my sister just came in dazun nan tana ta kuka tace min kawai na shirya wai gida
zamu je,cike da mamaki Imad yace what?kukan me wani abu ya faru a gidan naku shine
bazaku sanar da kowa ba..bakinta ta tabe cikin salon shashantar da zancen tace a'a
bbu abunda ya faru,but i think all is not well tsakaninta da captain shine
kawai..actually tace ma kar na fadawa kowa zamu tafi,sabida in samu lambar wayan da
zamuna gaisawa da kai yasa nace dole nazo nayi maka sallama.Maybe in sun shirya ayn
zata dawo amma nikam inaga rabuwar mu anan kenan,yar dariya yay sann yace meyayi
zafi haka harda wani rabuwa?whats going on u sound really ridiculous pls clear up..

Cikin salon jan aji ta sauke ajiyar zuciya


Tace okay,but hey wannan siirrine tsakani dakai,bai amsa mata ba yace go'on,kamar
da wasa ta nemi waje bakin gadonsa ta zauna,"..within some spec of 10 minutes har
tagama watso masa kanun labarai.

As usual Duk sauran abubuwanda tace akan muffy bai wani shigesa har can can ba but
He was soo shocked to hear dat wai har Ainau ta tattara kayanta zata bar gidan
batare da sannin muffyn ba..

He tried his best danya fahimtar da zarah,but no hnkkinta ma baiya kan bayanan
sa,cos dats not her mission dama can zuwa tayi ta baqanta mufrad a idon sa da
sauran yan uwansa,she was strongly going againts d fact dat ai yana dannewa yar
uwanta haqqinta na aure,sai nanata maganan take tana karawa da cewa yana walakanta
ainau sosai wasu kalamn nata ya tsaya ma imad aransa fiye da yadda tayi zato.

"Can u imagine ace mijinta ya dau wata guda wajen aiki bai sanar da ita ba,ya dawo
kuma yahau ta da masifa waidan ta fito da nity,no explanations no apologies gaskiya
haka ba daidai bane..

..akan wannan batun babu abunda bata gayama imad akan yadda mata sukeji in akayi
sex starving dinsu ba,har saida ta cimma burinta wajen convincing dinsa, ya somaji
aransa kamar yes tanan fannin kam mufrad dinsa bai kyautawa.

Hade da rokonsa data dingayi akan karya fadawa kowa maganan yasashi karajin
tausayin Ainau aransa,tace pls baby dont tell anyone abot this She wil get upset
with me"..kasan halin Ainau she alwys wanna keep her things private konima bazanso
ace kowa agidan nan Yagane cewa batajin dadin zama da mijinta ba..ahaka ya amince
mata but
...he got no choice face ya roketa alfarma shima,yace tadan bashi kwana biyu zai
gwada tunkarar matsalar dakansa takuma masa alkwarin zata langwasa Ainau ta janye
kudirinta na tafiya ta bashi time taga mai zai faru nan da kwana biyu
..and he asurred her da komi zaizo karshe...xarah taji mugun dadin wannan game din
data buga duk dama bata nuna masa komi ba har suka rabu.

Ranar kasa samun nitsuwa yay,duk dama ya lura da zarah,har aka fito cikin family
membrs yin gaisuwa bata nuna alamun komi agaban kowa ba,ganin harda ainau wajen da
suka sauka yin breakfast
Yasa imad yay tsammanin hala zarah ce tayi convincing dinta

Normal aka kare break kowa ya shirya ya fita aka bar hjya adada da hjy goggo wacce
acike famm take da fushi da komi na gidan,gani take kmr duk karya kawai ake mata
tin tunin nan zaidu yana kano bawani tafiyar dayay,hala uwarsa hasiyace kawai ta
rabasa dasu.

Yau zarah bata damu da ficewar da imad yay ba dan dakyar ma tayi convincing din
Ainau suka bar gidn sukaje Har office tare dan tasa anan ne kawai a zasuyi maganan
su a nitse basai wani yajiyo su ba.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 40

Kano state nigeria.

Dagata dayan bangaren kuwa sosai abubuwa suka dan daidaitu wa hajya mama dan
bakaramin kokori Anty fareesa takeyi akan damuwan dake addabar familynsun ba.

kusan kowani sati saita kawo wa hajya mama ziyara sau uku ko fiye da haka wani
binma a wajenta sukeyin weekend tare da y'ay'anta harda mijinta,haka zasu kwana
suna debe ma tsohuwar kewa kwana biyun nan ma su suke ciyar da hjyr dan tuni ta
sallame maman Abdul datake mata aiki badon halyyarta na son abun duniya ba saidai
dan hakan yana daga cikin sabuwar tsarin datake so ta shimfida a rayuwar
Ahalinta,aganinta saken da sukeyi akan tarbiyan yayan su shiyake jawowa suke shiga
wasu irin matsaloli.

Dakema mijin anty reesan baya da matsalar ra'ayi ko tsanani cikin kwanciyar hnkli
suke gudanar da shawarwari tsakanin su,he is just a simple cool human being daya
balain sanin ciwon kanshi,rayuwarsa sam babu hayaniya
Wani bin in suna hirarsu ta rayuwa tare da hajiya bazaka taba yarda cewa shi
kabilar yoruba bane dan acan ile ifen ma yataso,iyayen sa kuma haryau suna da zama
a cikin garin ibadan asalin wayayyun mutane ne ma bota karamci dan haka ita bataci
karo da wani marital challenge mai tsauri ba.

Jajircewan anty reesa da mijinta akan batunsu rufaida da umma kawai ya isa ya kara
Ma wani dan adam din imani da karfin gwiwa wajen son taimakon su.

Abinci,magani sutura duk suna aikowa Saidai fa har yau basa da ikon isaga rufaidar
ido da ido sai dai subayar a matsayin sako, sakon ma basu isa su bayyana kansu ba
tukuna,ko umma ma yanzu ba'a samun ganinta badon komi ba sai dan tsananin saka ido
da dora mummunan kahun xuka da yaa malam ya tsiro mata dashi.
Gaba daya ya hanata sakat wani bin har dukanta yakeyi in ta matsa masa akan batun
su rufaida,Daga karshe sai yace duk sanda ta kara taka kafarta a gidan yakumbo da
sunan duba wata rufaida bai yafe mata ba har abadan Abada.

Sosai hakan ya muzgunawa wa rayuwar umma musamman ma ayanzu da ake yawan tsangamar
yarta,tasan dole ne rufaida ta bukace ta a kusa kodan ta rinka kwantar mata da
hankli,da batun suhan dayake ci mata tuwo a kwarya,haryau itama yaa malam bai amshe
ta ba,zama kawai take agidan mijinta amma bada auren sa akanta sabida tuni alhj
okene ya aiko da sakon cewa ya sakesu har yau kuma bai bayyana agarin kano ba,wasu
daga cikin matansa har sun gaji sun kama gaban su,aka bar suhan itakadai da uwar
gidan sa saratu acikin agidan suna zaman dindin dan suhan ko ta fito batada wajen
zuwa doka ne bata isa ta dawo gaban yaa malam ba,da axaba da dadi take zaune cikin
tulin yayan Alhaj okene wanda akalla baza'a iya tantace yawansu ba tsabar yawan
aure auren dayayi, wasu matansan ma da gatse suke dawowa da yaran su jibga su
agidan agaban uwargidan sa hajya saratu,sai suce tunda ubansu ya gudu suma bazasu
iya ciyarda su ba,hajiy saratu ita ta dau ragamar komi sauran qaddori da ababen
daya rage duk ita ta handame ta siyar, daga anyi magana saita tuma tace anbarta da
tulin y'ay'a dole ne ta sissiyar da abubuwan da suka rage ta ciyardasu.

A Cikin tsananin matsatsin tsangawama suhan take rayuwarta, hjy saratu bata kulata
bareta sammata abinci,banda baqin cikin azaban fadace fadace da baqaqen maganganu
da kishiyoyinta suka rinka jibgawa akanta suna kuma yawo da sunan ta kwarokwaro
babu abunda take kwasa,
Kowa gani yake laifin ta ne tunda yar uwanta rufaida ce silar jawo musu duk
jarabawar rayuwa da suka fada ciki,baqar maganan safe daban na rana daban suhan
bata isa ta wuce a hanya ba..duk wayannan abubuwan da suke faruwa su sukasa ta
bala'in tsanar yar uwanta rufaida.

Daga cikin sauran yan uwanta wata rana haka sukan nemi suji labarin halinda
rufaidar take ciki amma suhan kam pure hatred ne a zuciyrta game da rufaida
ayanzu,kuma abun kullum daduwa yake.
A kullum cikin kai kuka wa Allah umma take kwana tana tsayuwar dare tana azumi
tanakai kokon baranta can sama game da lamarin dukan yayanta.
Duk da karfin yaqininta game da samun saukakawa da taimkon ubangiji ata wani
bangaren zuciyarta kuma sai tanaji kamar tana cikin tsananin bukatar taimakon su
hajya mama akan lamarin rufaida,kullum cikin mamakin dauke kafarsu take ta rasa
meyay zafi shi ba wuta ba da zasu wanke hannunsu duk dama tasan laifinsu ne kacokam
amma batayi tsammanin kowa zai jingine lamarin su ba,ko ina yaa sheik yake oho?
tasan dai da wuya ace su dau tsawon lokaci haka basu so asasanta kan familyn su ba
saidai in akwai wata boyayyir matsala, tasan yaa sheik shikadai ma bazai taba kyale
faruwar hakan ba,danshi mutum ne hakimi mai zurfin ilimi da sauki,saidai tasha
mamaki yau rufaida zata cika wata biyu da dawowa kano amma bataji duriyar kowa daga
cikinsu ba..

Har ila yau ta dauka gwamnati ne kawai suke taimakon su bata san gwamanti batama
sanda wannan batun ba don tuno yaa sheik yasaka aka goge historyn case din rufaida
aka cireta a jerin wayanda sukayi gamo da wannan case din na human traficking and
forced prostituion,koba komai rufaida yarsa ce baxai taba son yaga anbar mata
tarihin wannan mummunan record din araywarta ba

Tun tafiyar sa sudan bai hutaba saboda har acikin zuciyar sa baida kyakwan
kwanciyar hankalii bare ma ajega samun nitsuwa
,tunanin sa yakan kasu kashi kashi,ga matsin mahaifiyar sa akan ya dawo a sasanta
komi kodan a karbo mata rufaida,ga matsin su hajy Adada duk sunyi fushi dashi akan
ya sharesu ne shiyasa yaki dawowa Abuja,Ita kanta hjya jasmine saida taji tazo har
wuya da kalar rikicinsu,duk safiya intaje gaidasu sai sunta mita suna cika mata
ciki da zamba da kananan maganganu,izuwa yanzu sosai ta fahimce su,boyayyr gaban da
sukeyi da hajya mama sosai yake fitowa sarari ta lura jira kawai suke yaa sheik ya
daqo dan komai na gidan ya dawo hannun su.

Shikansa yaa sheik baya samun kunnen jin sakat Allah Allah yake ya dawo cikin
familyn sa sabida ya gama fahimta tamkar komi a tsaye yake cak shikawai ake jira a
tada wani ruguntsimi

Hatta imad ma jiransa yakei batun komawa kan aikin sa,Anty fareesa ma daga ta
kirasa awaya zata soma kawo masa korafi akan saken da akeyi acan gida da wayo,duk
dama hjya maman ne take yawan tursasa ta..

Yaa sheik ya rasa ta inda zai fara dora tunanin sa,jiya da misalin karfe 10 ya
kammala aikinsa amma bai iya jiran kowa ba by 4pm na yamma har ya tarkace komi nasa
ya diro kasarsa nigeria,yana sauka a jirgi baiko isaga ofishinsa ba aka aiko mai
sakon gaggayawa da cewar ana son ganinsaa babban jibiyar Aviation Administration na
nigeria,ministern tsaro ta kasa dakansa yake bukatar ganinsa da gaggawa dan haka
bai samu daman kirar kowa ba ya nufi federal ministry Cikin gaggawa ya isa sectery
ne ya masa jagora har ciki inda ya same sa a zaune offishinsa tare da chief
security of federation da manya manyan majors daga kafafe daban daban na military
su biyu,sai shikansa ogansu mufrad din wato Admiral general na navyn gaba daya,ido
suka zuba masa gaba daya saiyaji gaban sa ya fadi duk dama bai saka komi aransa
ba,dama can dayaga kirar jikin shi yayita basa akwai wani abu,ransa ne yaketa gaya
masa ba lafiya ba kuma dansa mufrad ne yaketa masa yawo akai ayanzu.

Waje aka samar masa ma musamman ya zauna suka gaggaisa da kowa a mutunce, babban
ogan navy gaba daya, shi yahau masa bayanai batare da wani bata lokaci ba.Yace
masa..ba wata matsala bane yasa suke nemasa ama Akwai wata lamarin datake kunnowa a
kasa wanda za'a iya cema sa matsala ce kuma ba matsala ba..ta fuskar matsalar shine
tsoron su gameda hatsarin datake cikin lamarin
Ata fuskar rashin mtsalar kuma shine dukan su sunada yaqinin cewa dansa mufrad ne
kawai zai iya kaisu wannan babban matakin nasara a tarihin rayuwarsu dana aikisu
gaba daya.

Dan haka suke mika kokon bararsu garesa daya basu cikakken yarda da goyon baya,bai
wani fahimce su ba sabida sau tari sukanyi abubuwnsu da mufrad basai an shawarce
shi ba,karshe dai saida minister tsaro daknsa ya kara masa da bayanai kafin ya gane
inda aka dosa,bayani sosai ya masa akan last mission din da mufrad yayi dashi da
team dinsa which was infact very succesful and clean.

Matukar Abun farinciki da Alfahari ne agaresa dayaji hakan,harda cewa matattarar


tsaro na duniya da kungiyoyin kare haqqin dan adam sunji dadi kuma sun karrama
jajircewan dan sa mufrad abun alfaharin sa.

Shi baima san mufrad yay underground mission akan lord hermain ba,the great
jamaican cartel mutumin ya tsaya wa kowa a wuya dan tsaban muguntar sa,danwa
mugayen kasashen da suke turnuke musulmai da innocent non muslims civilians kawai
sukafi saidawa miyagun makamai da kwayoyi,tabbas da yasan za'ayi haka da wallhy
bazai bar dansa ba,as an eminent judge and beurocrat, he knows it has a deadly life
long consequences but Alhamdullhi tunda har anyi an kuma samu nasara ayanzu
fargaban sa bai wuce nan Gaba ba,duk dama ba ya shakku yasan Allah zai kare masa
dansa.

Ahaka sukayita convincing dinsa da maganganu,har saida suka sakashi ya biye musu
akan wata sabuwar mission din da ake so mufrad din yay jagora nan Gaba da alama
akwai hatsari aciki wanda ba a bayyana masa na menene ba..

Babu yadda ya iya musamman dayaga yadda suka nuna makurar yardan su akan dansa
haka ya bada amincewar sa ya musu fatan alheri da samun nasara,ranar sai 10 na dare
ya dawo gida.
fannin umma hadiza babu yadda batayi da yaa malam akan ya bar suhan ta dawo gida ba
amma haka yaki mata firrrr kaf abunda take ciki na matsatsin takurawar yan unguwa
yana sane amma ko ajikin sa.

sau tari anty faressar ce takanso taje har gidan yakumbo domin ta dauko rufaida
dan sosai ta fahimce cewa yarinyar ta shiga wani halina damuwa dan sosai rufaida ta
jeme ta rame ta fita a hayyacin ta

Duk iya dauriyar datake kkrinyi wani bin bata iyawa da tulin mugayen baki da
baqaqen maganganun mutanen anguwa

izuwa yanzu kusan kowa ne ya tsangwameta a anguwar gangare an kuma hada harda
tsanan da akeyi ma ummanta ana muzguna ma rayuwarta matuka.

Abu daya ne kawai yakan dakatar da Anty fareesa in ta tuna Fadan da Abbunta zaiyi
inyaji anma sanar da ita labarin abunda ya afku,badon haka ba itakam ta riga ta
yanke hukunci babu abunda zai hanata raba rufaida da cikin jahilcin mutanen
nan,sumtimes she imagine her own self or even doughter in dat kind of situation
gaba daya saitaji abun yana mugun mata ciwo har cikin kokon xuciyarta takejin
tausayin rufaida,kusan zance ita da hjy mama bansan wayafi zakuwa wajen jiran
dawowar yaa sheik dansu samar ma rufaida mafita arayuwarta ba.

Washe gari da sassafe yaa sheik ya farka daga bacci dauke da sallati abakinshi
bayan ya kammala karanto adduar sa dayajima yanayi.."subhanAllah wal hamdullahi
wallahu Akbar kafa goma,yau yayi addua mai dumbin yawa wa y'ayan shi da iyayen sa
da dukkan sauran Ahalin sa musamman ma yayan shi yaa malam,ako wani adduarsa ta
farkawa a bacci musamman ma irin wnan data kasance mustajaba baya iya mantawa da
kowa.

Daddan Qamshin turaren humra daya tadasa a gajiyayyen baccin dayayi yasaka shi
sakin wata kayatciyar murmushi,saukowa yayi a gadon yahau lekawa ta windown sanin
cewa bazai wuce matar sa bace ta biyosa har kano har acikin ransa kewarta shima
yakeyi sosai
Daga nan bayan yabar wajen ya nufa bathrum dinsa ya fada wanka within 40 minute har
ya fito ya shirya kansa tsaf cikin wata lallausar yadi da ake kirar sa da Gorvenor
wanda ko makaho ne ya ratsa ta gaban sa t tabbas yasan ansaka abu mai kyau da
tsada,sky blue colour ne kalar kayan an masa dinkin manyan kaya da garershi
ishahhiya gaban garen san sosai yasha adon kece raini na asalin zaren hannun
baggara,ya dora da hular sa ta tandoran duk sanda yay dressing babu marabarsa da
wani angon,sai sanyin nitsuwar dake tafiyar dashi,turaren sa ta creed by Ck ya
shafa kadan qamshinta mai tsananin sanyi ta biye har jikinshi da numfashin sa inya
shaka dantana da kama jiki sosai

Direct sashen hjya mama ya nufa dan jiya daya dawo late basu samun daman ganawa da
ita sosai ba,da nitsataiyar sallamar sa ya kawo har bakin falon sau uku yana
nanatawa baiji an amsa sa ba saiya dan leko kansa taciki,gani da yy babu kowa a
falon ya sashi karasowa har ciki ya tsaya,karar sautin takunta yasaka shi saurin
dagowa kai izuwa kan matkalar da ake takawa a kasaitance tuni kirjinshi ta buga
yasan wnn yakun ta muradin zuciyarshi ce,daya hango ta dauke da tray din Abinci
saida yaji wani mqudan sanyi hatta yunwar datake makale acikinshi ta
hargitso,kanta ta sauke kasa tana dan murmushi tsabar farincikin ganin sa ne
shimfide akan fuskar sa shikuwa sai kallonta yake bai dauke kwayar idanun sa aknta
ba,maroon colour lafayar data saka ajikintan bakaramin dauke masa hankli yayi ba
dan kalar bakaramar amsar kalar fatar jikkn yayi ba,har cikin falon ta karaso ta
rasa meyasa yau takejin kunyar sa,kodan ta saka shi araine duk sanda yay tafiya mai
nisa haka takanji duniyar gaba daya tayi mata zafi kamar yadda dawowar sa yakan
saka taji sanyi da sauki,aranta bata da tantama tasan duk sanda mijinta yabar
duniyar hala itama bazata iya daurewa ba zata bishi..

Wuce shi tayi ta wuce har gaban wata kayatacciyn dinning table shi kuwa Kallonta ya
cigaba dayi yana bibiyar duk wani kyakkwar motsin ta dayake yawan rudashi haryau
ita kominta a nitse takeyinshi tamkar wacce bata da wani damuwa, sanda ta kammala
sauke manyan manyan warmers din akan table sannan ta dawo inda yake ta sameshi,
acikin ladabtaciyar yanayi ta rusuna har kasa batare da ta kalle fuskarshi ba ta
hau gaishe sa cikin sanyin murya daga tsayen idanunshi kurr akanta yana amsata
cikin nitsuwa da jin sanyi ajikinshi mai ratsa gangan jiki,babban garen shi ya nade
da dayan hannunsa sannan ya nemi waje akan 3 seater dake kusa ya zauna a kasaitance
fuskar sa dauke da miskilallen murmushi yace
Ranki shi dade wai yaushe kika taho ne?murmushin itama ta saki acikin numfashi
tadago ta dube sa."rankashi dade jiya na taho bayan na tashi a aiki saina biyo
jirgi, private plane din mufrad ya kawoni around 11pm ma ina gidan nan, naga kanata
bacci ne shiyasa ma ban dameka ba,zaman sa ya gyara yana saurarnta har sanda ta
kmmala hajiya saikace wanda zaa sace miki ni bakya bari in dawo miki
dakaina..tace"A'a,umarnin Hajiya mama nabi fa..yace ohh badon ni ba kenan akazo?
tayi murmushi mai sanyi sosai,tun kan ta furta wani kalma ya tabe bakinsa yace nayi
kewarki jasmine,wannan karon sai naji daban, hanklina gaba daya yana gida,mikewa
tayi ta dawo kusa da shi ta zauna daf dashi tana dan kallon annurin fuskarshi
dayake sanyaya mata zuciya
"..yaa sheik,kabi komi a hankli please..wallh,bana son kana dga hanklin ka
evrything will be fine,da sauri ya riko hannunta ya hade danashi yana murxawa
sabida yadda tayi maganan cikin lallami da rarrashi ya bala'in narkan dashi.yace
"nagode gimbiyata,toh yaya zanyi ne? matsala goma da ashirin yana jirana hanklin
bazai taba kwanciya ba,ina fatan su anty acan basu takura ki ba ko?wani ajiyan
zuciyane ya kufce mata bazata,da sauri ta dauke kanta ta mayar gefe dan bataso su
hade ido barema ya fahimce wani abu da sakin fuska tace,"wani irin takura kuma?even
the kids are very much enjoying their company, kawai dai kasan yadda zakayi ka
wanke kanka wajen su sai naga kamar hajiya goggo tana fushi dakai,kuma bazai wuce
dan ka dade baka dawo gidan ba ne,ta karshe da cewa uhmm saikuma tayi shiru,kansa
ya kada ya riko yatsun hannunta ya shiga murxawa anashi yana murmushi"Kekuma saiki
kasa wanke mijinki ko? yar dariya ce ta kufce mata.."wallhi nayi iya bakin kokari
kullum saitace laifin hajy mama nibansan mezance mata ba.. hmm kawai yace,sannan ya
sauke kanshi akan kafadarta ya dan jingina da ita wanda yasaka dan dole itama ta
mannu dashi sosai atare suka sauke wata ajiyar zuciya yace,"..insha Allah komi zai
wuce i trust u..Tsintar kanta tayi a saman kirjinshi a hnkli ta furta Allah ya dafa
mana Abbansu
kyakkwar sumba ya sauke mata a saman goshinta ita kuwa ta kara kakkameshi tanajin
wani sabon kwanciyar hankli..

"Jasmina haryanzu baki gama jeren ba ko kamaki akayi wajen?ohh ni hasiya naga ikon
Allah,da uban sauri hjy jasmine ta yakice jikinta anashi ta mike tsaye tama kasa
furta wani kalma sabida tsallen da kirjinta yayi,ganin hjya mama dake kkrin isowa
har kasa wajensu yasata jin nauyi da kunya,a hnkli take tahowada kyar da jikin
tsufa,tayi kamar bata san dasu ba,Alhalin duk hirar da sukeyi a bakin kunnenta ya
kare..yaa sheik ya zame a hankli ya koma kasa kan carpet ya sunkuyar da kansa can
kasa,a sadade mahaifiyar shi ta dubeshi ta kuma duban hajiy jasmine din datake
kauda idanun ta itama,kwafa tay ta kyabe baki "a'a kice abunda ya shanya ki kenan
mana, wato kinga mijinki kin jibga min aiki a kitchen kin fito ko?..hjy jasmine
tace yi hakuri mama yanzufa zan wuce saikuma ta wucen din da sauri ta nufi kitchen
ta kulle kanta aciki
,tsohuwar ta kada kai aranta tace"hmm Lallai wai ita yar tsohuwar zuma,su wai basu
girma ne? Ga yara gandama gandama agabansu anma jasmina tazo ta wani nanike ma dana
tana matsemin shi?"A'a wallhy zaidu kam tuni ya gama aihuwarsa in ita bata gama ba
saitaje can tayi wani sabon aure, tarbiyan wayannan jarabbun yaransan ma kadai sun
ishe shi bare wata jarabar"..
"Ya dago kansa a nitse tamkar bai fahimce metake ciki ba,"mama na barka da
fitowa,Da mamaki a muryanta tace ohh zaidu kaine anan?aina dauka baka ganni bane
dakema yau matarka kawai kake kallo,adan dolen sa yay murmushi mai sauti,wnnan
karon saiyaji ya kasa iya dago idanunsa sabida shi mutum ne mai alkunya sosai..yana
dan murmushi yace
"Anan nayi sallama har sau uku baki fito ba,saiga ta ta fito shine muka dan
zauna.."ita wadin?
Sai ya dan gyara zaman hularsa,
Wani dariya ta fashe da shi mai tattare da son ganin nashi daryar shima, tace ohni
hasiya jikar malamai yau naga ikon Allah jasmine dinne yau ka mance da sunanta
zaidu?Hmm Abun naku kamar dai na tababbu,shiru yy yaki yace mata komi danyasan ta
da kakilar maganganu,aikuwa bata fasa ba tunda ta nemi waje ta zauna tahau masa
tadin haihuwa,saiya yarasa mema zai furta sabida yasan dasu kawai take son ta kafa
misali,
"Ka duba yayan faresatu yadda suka girma yanzu kaimafa ka dawo kaka,haka su nazali
da keeyan zasu jajibo maka nasu shikuma mufrad dama ubanka dikko ya gado,oh allah
sarki dikko allah yajikan maza shibaima cika samun lokacin haihuwar ba,dansa bai
dauko halinsa ba aiga jikarsa nan ya gadoshi,anya mufrad yana ma samun lokacin
wncan matarsan can kuwa"?uhmm can musu aiko a iya haka aka tsaya nabar baya.

...ni menawa aciki ma?,rabonsa fa da gidan nan tinda ya koma abuja dama bason
kirana awaya yakeyi ba har gwara gwara ma imad yaron kirki toh gashi shima naga
sai gantalin yke, ..yaa sheika baice mata uffan ba tasake kawo masa hirar su
rufaida wanda haryau ta rasa fahimtar dalilin dayasa haryau Allah bai bawa sauran
yayun rufaida haihuwa ba All of the sudden tanakan maganan then she became sudenly
emotional fuskanta take ya dawo abar tausayi sosai..

Shigowar hjy jasmine da sauran tarkacen abincin ya katse musu hirarsu


Ta zuba mata ido ta gama lura jasmine ba sabawa tayi da aikacen aikacen gida ba
harara ta wurga mata daga wajen"Tattaro abincin ki dawo dasu nan kasa, agaba na za
kuci ni karku dattar min da waje,dama can farisatu da yayanta suke zuwa su goge min
kinga ma yau basu lekoni ba,hjy jasmine tahau tattara kayan saman dinning data riga
ta jera tana dawowa dasu kasa tana jerawa agaban su da saibi saibi duk saita janye
hanklin mijinta dake zaune awajen,lura dasu yasa tshuwar mikewa tsaye tace bari
inje in dawo ina zuwa.Tana barin wajen ya dan duka kasa ya shiga taya matarsa yin
aikin yana mai ce mata sannu cikin lallabawa da lallashi,hannushi ta rike dam
dam..yaa sheik kabari dan Allah bana so tazo ta kara ganinmu ahaka"baikula
shagwabrtan ba har sanda ya aje two spoons a kan plate din dake agaban sa
Yace"hjy Tare dake zamuci abincin nan.
confidently ya furta wanda hakan yasata tayi lamo da fuska tana kallonsa
Cikin wata irin kasalliyar yanayi tace"Ya sheik agaban maman kuma?kabari dai sai
mun koma gida acan zan maka duk yadda kake so kaji?girarsa na sama ya daga yace
haramun ne in kula da matata anan ko?ni toh anan nakeso can ai duk yarane ko
kinfiso muyi agaban su..batace uffan ba,saiga hjy ta sauko dada janye jikinta
anashi tayi
Ta koma can gefe
Hjya da dan masifar ta da baiya karewa ta iso"ke Jasmina yada haka ya naga baki
tattara wajen ba toh wallhy muna gamawa ki koma kitchen nide babu ruwana zuwanki
dai gidan nan fesss yake ko yayan faresatu da suke zuwamin basamin ta'adi kamar
nak.
Hjy jasmine ta dan turo bakinta gaba aranta tana dan kukkuni,shikam ma daria suke
basa,haka ta gama serving dinsu yana shiru yanajin dramarsu.

Haka fir kuwa taki taci abincin dashi sukaci nata tare da hajya mama,a nitse
sukecin abincin har suka kammala babu wanda yay wani kwakwarn magana..
Gudun mitar hjya maman yasa hjy jasmine mikewa cikin sauri ta hau tattare tattare
ta wuce dasu in hnyar kitchen,tanajin mitar hjy kasa kasa"Zaki dawo kisame ni kuwa
inbaki kimtsa min waje ba,haba da Allah jasmine ta gama lalacewa da saibin jiki
kamar ba ita ba, kuma duk laifin kane zaidu
Ka sakalta matar ka abin baimaka ba ka dawo ka sakalta ya'yan ka,gashi duk saundau
hanyar lalacewa, aynzu ma bana tsammanin nazli ta iya kwakran girki na abinci bare
ajega ita shukra,kuma fa duk sun girma nan danan sai kaji sun kyalloro namiji sun
turo mana shi ana zancen kwaba musu aure, oh ni hasiya ina zankai kaina da abun
kunya gurbatacen tarbiyar ku ta zamanin nan shiyake famar tona mana asiri,to nide
asiri na a rufe yake Allah dai yasani niba a haka na raineka ba,shima bukar ai
bayinsa bane tayu a ruwan rubutun ubansa ya shayo baqin hali.

Dan haka itama jasmine din ta taho ayi maganar gaskiya da gaskiya tsakani da
Allah,yaran nan Kaf adawo dasu kasar nan su kuyi tarbiyan mu na hausa,inma karatu
ne ai akwai makaruntu,ga jamiar ahamadu bello gana tafawa balewa gana awowolo?inna
kudi kake so ai akwai su birjiki aksar nan
Nide sam tarbiyan da kuka tsiro agidan ka baimin ba,idan bazaku sauya ba saina
cigaba da zaman anan na tsame hannu na kaje can kaida matar ka aidama kanada sabbin
iyaye acan,ace yara mata bazasuyi girki su kula da gida ba saidai suyita tsalle
tsalle suna kwalliya irinta aljanu ana sakaltasu da kudi baza'a kuma kwabe su ba.
Dadai nasan Jasmine da shegen kkri amma yanzu duk tsoron bintun shehuri ya nakasata
tana kallo suna gigita mata tabiyan yayanta tayi musu shiru matsoraciyar banza to
wallh ni bana tsoron kowa a doron duniyar nan
In karya ne kaje ka tambaye bukar shi ai yasan halina,kaga shima din daya tafi bai
kara waiwayata ba kuma ban damu ba ...

Adaidai nan ta fashe da wani rusashiyar kuka

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_
_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 41

Juyowa yay ya zuba mata idanunsa da suka jima da sauya launi yanai mata kallon
dabazai iya fassarashi ba dan har cikin kokon zuciyarshi yakejin ciwon kukan
datakeyin,tambaya yay ma kansa a rude kode wani abu ya farune bayan tafiyarsa?
yanzun suka gama wasa da dariya within next minute ace tsohuwa ta birkice haka?
saidai abun bai wani fito masa a dunkule ba dan Sosai ya soma fahimtar inda ta dosa
da maganganun tan duk akansu hajiya Adada ne, ya kuma yadda ya amince sunyi sakaci
ata fannin tarbiyan cikin gida,saida bai wani yadda cewa laifin daga matarsa bane
danko shi ya shaida iya bakin kkri tanayi akan tarbiyan yayan su saidai dan abunda
baza'ara sa ba.

Tuni ya sauke muryanshi kasa kasa yahau rarrashin ta da dukkan imanin sa


Yana kalallame ta ta kowani hanya amma duk abanza, Borin data barke masa dashi
yajanyo hjya jasmine dake can sama saukowa cikin sauri tazo ta samesu,zama tayi
tana tambayar su meyafaru bata samu wanda ya amsa mata ba, ganin yadda hjyr ta
birkice tana ta rikirkito da manyan maganganun da basusan farawar sa da gamawarsa
ba yasa tuni itama jikinta yay sanyi.

"Ni za'a mayardani mutumiyar banza?

"Ace Kaf dinku dana haifa bamai jin magana na,baku dauke ni komi sabida kunga bana
da gata a duniya bani da kowa saiku sai Allah,bukar anan ya kada rigarsa yayi
tafiyarsa yace min ya fita a harkata kaima Zaidu danake alfahari dakai kana neman
watsamin kasa a ido,sam ban isa dakaiba saboda kana ikirarin kanada wasu iyayen
atawani waje Toh insha Allah nima zakuga gata na, kuma rana na zuwa da zaku nemi ku
rasa kaida dan uwanka bukar tunda banzame muku komi a duniya ba sai gwandon
shara,tana ta surutai..yaa sheik yay wani irin shiru tuno mishi da xancen
illegitimate doghter sa lailaa zayd matazu datayi yasajin asalin jin karayar zuciya
,hajiy jasmine ta fashe da kuka dan sosai take ganin harzuka a yanayin hajy mama
"mama dan Allah kiyi hakuri in wani laifin mukayi miki kifada mana wallhy zamu
gyara,mama dan Allah kiyi hakri,ko ajikin hjy mama dan so take yau din nan ta fitar
da dukann abunda yake cikin ranta inyaso kowa yaji ita bazai dameta ba, danta gama
lura saken da sukeyi suna kau da ido akan abubuwan dake faruwa dasu bazai taba
ficcesu ba...
Cikin kukan tace
"Bukar yafi karfina ya lalata rayuwar sa harda na yayan sa,kaima kadau hanyar hakan
zaidu..wayyo Allah na,ni menayi muku ne?ina zan saka kaina da wannan tijara ba
gwamma na mutu da in zauna ina kallon tabarar nan ba ! Yaa sheik ya kasa iya dago
idanunshi da suka sauya kala ya koma zallan ja,tunani masu nauyi ne suka cikke
birnin fadar zuciyarshi,Kallo daya zakai masa kasan shi irin mutanen nan ne da
suka tsane ganin fushin iyayen su musamman ma hawayen mahaifyar shi daya mugun
tsana dayake gani ayanzu.

Sai ayanzu ya yadda ya amince da cewa tabbas akwai sabanin fahimta mai nauyi
tsakanin iyayen nasa harda kakn kan sa hjya goggo

Tuno da yadda kowannen su yake behaving kwana biyu daya wuce inya kirasu a waya
don yaji lpyar su,wani binma hjy goggo shareshi takeyi sam bata amsa masa gaisuwar
sa saidai tayi ta jefa masa maganganu marasa dadi,suma acan cewa suke bayaji dasu
sabida yabiye wa uwarsa,toh gashi anan ma uwartasa cewa take yabi hudubar wayancan
ya kyaleta.

Gaba daya sai yaji ya rasa meyake masa dadi,aransa ya rasa menene mafarin matsalar
su da basa cika samun fahimtar juna,ko da can ma yasan mahaifyrsa itace mai yawan
kauda kai da ido waidon kawai azauna lpya,amma birkicewan ta ayau ya balain tsorata
shi.Does dat mean dat she cannot tolerate anyone anymore?,ta yaya mahaifyarshi zata
furta masa kalman cire hannunta akansa da familyn sa gatsau babu wani shakku ko
tantama,tsoron hakan sosai ya nuna anayin sa har rawa rawa hannun sa da jikin sa
yakeyi shikadai,tayaya shi zai iya jure irin wannan rayuwar, itakadaice hasken
rayuwan sa,itace mabudin aljannar sa,Abun yanai masa ciwo aransa matuka.dama can
bai taba yin tsammanin zata kyale yaa bukar ba,duba da yadda take matukar kaunarsa
take kuma masa uzuri arayuwa,amma kuma saiyaga ta aikata komi kamar yadda ta furta
musu,da alama soyayyarta agare su bazai taba yin tasiri wajen aikata abunda take so
ko daukar wani tsatsauran hukunci akansa shima ba,shikuma harga Allah baijin akwai
abunda zai rabasa da ita har abada,yaa bukar din ma dolene yau yaje duk inda yake
ya samesa su sasanta kansu koda hakan bazai samu cikin sauki ,dan tun bayau ba yake
cikin damuwar rabuwarsu baiyarda da zaman da sukeyi ahakan ba yasan nan gaba wannan
zaman nasu bazai taba amfanar su ba .

Cikin zurfin tunanin sa yaje jiyo yadda hjy jasmine take faman aikin lallami da
rarrashinta da magiya da komi harda jan shesheka wai koda hjy mama zata sauko amma
ina abun sai gaba gaba yake,duk wani complain dinta game dasu saida ta amayar
dashi.

Kama daga sake kan tarbiyan yayansu,Izuwa rashin girmama zumuncin da sukeyi a
tsakanin su dayake so yay qarfi.

Hjya bata dena kafa musu sharuda da dokoki da wayo ba har saida suka jiyo sallamar
Anty fareesa da yayan ta sa suka shigo musu bazata,nan ma dai kamar an kunnata ta
cigaba da azarbaba zance tana kwakwalo magana akan lallai tana son akwaco mata
rufaida ta zauna agaban ta.

Anan nema yaa sheik ya samu daman shiga zuciyarta,tuni ya kalallemeta da cewan yau
din nan shi zaije har anguwar gangare dakansa ya samu yaa malam su tattauna kodan
acika mata burinta na dauko rufaida

Haka ta rinka basar dashi,ta nuna bata damu da a sulhunta ta da bukar ba itawa
rufaida kawai take kkri,while azahiri kowa ya fahimce ta abunda take matikar bukata
kenan taga cikakken hadin kan atsakanin yayanta da jikokinta.

Bayan fitar yaa sheik awajen aka barsu su uku agidan suna shirye shiryen tafiya
Abuja nan duka suka hau hirararrakin yadda abubuwan gidan zata kasance.
Sosai hjy mama ta rinka ingixa zuciyar hjy jasmine akan ta dage ta tsaya akan
tarbiyansu na nazli tanata kafa mata misalai masu mugun kashe jiki.

Tace in aka koro yarki agidan miji akan bata iya girki ko kulawa da gida ba abun
kunyar akanki zai kare ke kadai,su wayanda suka lalata miki su suka sangarta su
suna can daga gefe saidaima su zageki suce kece baki iya tarbiya ba ,dan haka tun
wuri ki raba gidanki da masu aiki, ki bar yaranki sunayi suna sabawa dashi,ki zamto
kece mai saka doka akan tarbiyan yaranki ba wasu nadaban ba.
Gata kam ai mun nuna musu oya gata amma kukan kurciya fa jawabi ce

Hjy jasmine tasan hakan duk gaskiyane amma amsawa kawai take don tasan akwai babban
cwakiyar agaba,tayaya ma za'ace ma nazli datake daukar kanta so high ta dawo da
karatunta na medicine nigeria?toh gwamma ma keeyan baifi wasu tsirarrun watanni ya
rage masa ya kammala komi nashi acan ba.
Shukra kuwa tasan zaa debe yan kallo da ita wjen koyan aikin gida musamman ma
girki...
Aranta sosai take harsasho yuwar babban ruguntsimi dan tabbas a rubuce yake,bazai
taba yuwa a kwashe lpya dasu hajya Adada acan abuja da wayannan sabbin tsarrukkan
da hjya mama take so din ba.
Haka dai tayi shiru bata furta harsashen ta wa kowa ba,hakama anty fareesa bata
nuna musu tasan wani abu game da abunda ya afku da rufaida ba.

Dagata dayan bangaren kuwa Zarah da kyar tayi convincing din a'inau akan ta zauna
agidan,ahakn ma bayan ta amshi kudade masu yawa na kusan kimanin milliyan daya
harda rabi a kyauta dan su sasanta,wannan karon Bakaramin zulmar da zuciyar Ainau
tayi ba,ko irin kushenta nan data saba yau batayi ba,zallan zugi da gammon ingaza
mai kantu ta rinka nada mata akanta tana kuma dora ta akan hanyar mugunta mafi
tsauri.

Ita kuwa A'inau dake zuciyarta a matukar harzuke yake dashi sai bai dauketa wani
lokaci ba ta yanke hukunci karban hakan,tuni tayi na'am ta kuma amince da dukkan
shawarwarin da zarah ta tsiro mata dashi na daukar tsatsauran matakin rama
walakanci da mijin ta mufrad yake mata

Zara kuwa Duk wata hanyar dazata bi ta nuna wa ainau cewa ta gama da zuciyar imad
saida tabi
Haka ta bar Ainau da jin tausayin kanta da cizon yatsa,hakan yasa ta kuma mugun
saka ranta akan tabbas hala zarahn ce data raina zata iya saita matashi,bata damu
ba tunda ance blackmailing dinshi kawai zasuyi basai ankaiga zuwa wajen bokan zee
ba.

Cikin kwana biyu kacal zarah ta maidata wata shasha dan akwai wani turaren datake
bata akan tanayin hayaki dashi zai cire mata tsoro,alhali bata sani ba shine
tasirin plan dinsun lakani ne da boka ya basu na asirin mallaka,dan ita kanta
zarahn tasan ba lallai bane imad ya aikata zak zak iya abunda suke so din ba boka
ya riga ya gaya musu cewa muddin imad yana sallah kuma yana kiyaye addua ba dole
bane Aljanun su suna cin galaba akanshi akowani lokaci.

Bangaren yaa sheik kuwa sosai hanklin sa yaso ya kasu kashi biyu akan lamarin shi
da dan uwan sa,dan ko da ya isa kofar gidan ranan almajirai kawai aka hadasa dashi
wai acemasa yaa malam baya nan,sawun sa uku yana zuwa daga bisani sukace mai wai
tafiya yaa malam din yayi,ahaka harya gaji yabar anguwar bai samu daman ganawa ko
da da umma hadiza ba.

Ata fannin Hjya goggo ma abun babu sauki dan sosai suka daga hanklin su suka
birkice fushi da sukaga har anci kwana biyu da dawowarsa zaidu amma baizo musu
Abuja ba,tsaban fushi hajya goggo harda yin barazanan tattara kayanta zata bar masa
gidan sa, hakan yasa dan dole hajya jasmine tabiyo jirgin dare tun awashe garin
ranan ta dawo Abuja.

Mufrad kam babu abunda ya dame sa da borin su agidan hasalima batasu yake ba,haka
zasu nemesa yazo suyita surutun su harsu gama tass yana jinsu saidai ya kada kansa
ya fice amma bai taba ce musu uffan ba,Ainau dayake matukar bukatarta ajikinsa na
daya lura wai tana fushi dashi share kashin ta yayi yay banza da ita bai kara neman
ta ba bare su.

Imad ma babu abunda yakeyi kwana biyun nan face yan nazarce nazarce akan tuggun da
zarah ta dora sa akai na batun yar uwanta A'inau,Abune wanda yake gannin zai fi
masa komi sauki n wrwarewa amma saiyaga wai haryau bai iya furtawa ma mufrad
ba,gaba daya ya rasa ta inda zaiyi ya soma tunkarar shi da wannan maganan Har yau
tunanin rufaida bai kyaleshi ba,ata dayan fannin zuciyarshi kuma malak ce datake
matukar bukatar taimakon sa akan komawarta kano,kusan kowani lokaci sukanyi waya
dashi mai tsaho, inba su hadu a wayar ba to a gidansu ranar zai wuni suna hirar
rufaida itama sosai hanklinta ya kwanta ta samu nitsuwar fahimtarsa musamman data
soma gane cewa rufaidar nan ta musamman ce a cikin zuciyarshi.
After 3 days

10am malak ta sauko cikin black abayar al-layl yasha kwalliyar stones ya mata
matukar kyau fuskanta ba komai daga powder sai kwalli ta tarar da kowa na falo,doc
mehra me ya som dago kansa yanata kallonta a fakaice batare da ta lura da hakn ba,
tana isowa gabansu ta rusuna har kasa cikin sanyi murya tace" _ndwattu baba?_
Da faffadan murmushin sa ya amsa ta da cewa "lpya Alhamdullhi" cikin jin dadin
yaren data mishi duk dama yasan bason yi takeyi ba, haka ta juyo ta gaida
mahaifyarta cikin ladabi sannan ta nemi waje ta zauna kusa daf da shi dake ita dama
can yar lelenshi ce
Doc mehra ya kalleta yace
"Mama na yau zakuje ayi changing course din ko?adan shagwabe tace aaa
baba,..nifa ..na Anty meera tayi saurin tsareta da wani muguwar ido,cike da
hantara tace "kefa me bayan har an gama shirya komi naki? shiru malak tayi batace
uffan ba banda hade ranta datayi
Doc mehra ya ce
"..kan naki ya dena ciwon?da sauri tace eh baaa danayi bacci aiya warware.

Straight Antu merah tace toh tashi kije kitchen ki dauko abincinki,"toh tace sannan
ta nufi sama tana takawa ahankli harta isa sama ta bude kitchen dinsun ta
shiga,warmers din dake kan kitchen tables ta hau bubbudewa,wani white colour plate
ta dauka ta hau saka almond berry pancakes da hadadden syrup na oranges ta dawo
falon ta zauna a babban dining ita daya tana ci a hnkli har ta gama ci ta dawo
cikin main palon basu gama tattaunawa ba

Tana zama doc mehra ya juyo ya kalleta yace.."malak mai nakeji wajen mahaifiyar ki
wai bazakiy school din anan ba?..tace baa,
Thats wat am just about to say mama ta tsareni"..baaba nace tunda bansamu anan ba
why not amun change of institution kawai ni zan koma wani wajje,a hnkli tace ga
kano na abbui, nafa duba buk su ai basu kare screening dinsu bama..da mugun mamaki
a yanayinsa yace kano kuma? but why kano?anty meera dake hararar su duka tace
shirme mana, ai nafada maka she just want to be there sabida imad ma yace zaije
kano..toh wallhy ki maida hanklinki inagaya maki karatu ke zakiyi ba saurayi ba ke
mema kikasani? hade rai sosai malak tayi dan ta tsani a rinka gwada mata hakan akan
imad hakan yana lalata mata zuciya,ta lura kowa dai so yake yace tana ma imad biri
biri ne dan kawai angansa kyakkwa mai aji hala zatace tana sonshi and all dar stuff
while its pains her really.
Aranta tasan imad yana matukar burgeta amma bata taba sako zancen soyayya dashi a
zuciyarta ba,ita koda zatayi soyayya ma saidai ace ta fallen ma wancan Yayansun
captain din dan harga Allah tafison military stuff cos yawancin novels din datake
bibiyar na stars sojoji yana balain burgeta
..doc mehra yay shiru yanajinsu suka hau musu akan imad tare da mahaifyarta,dan sam
taki amincewa da akan imad take son zuwa kano kararu maman ta kuma tace saammm ba
haka ba,da hawaye sharbe sharbe a idanunta ta tashi ta nufi dakinta cikin
fushi,tare da sauke ajiyan numfashi doc mehra ya juyo kadan yace ma anty meera meke
faruwa ne kike takurawa yarinyar nan?bayani ta hau mishi akan hirarrkin data ji
sunatayi da imad din kwana biyun nan, sai ya lura kamar hanklinta ne bai kwanta
akan alakarsu da malak ba, duk tsoronta kar yarta datake karama ta fada tarkon son
da bazai amfaneta da komi ba sai radadin zuciya,kwafa yy aransa yace"hmm women can
be silly..,saiya saki guntun smirk mai tafe da murmushi fahimtar kowaccen su,yana
dan murmushi ya mike tsaye yacewa matrsa ,hmmm stop over_thinking it Ameerah,abata
lokaci zatay tunani nidai adena batawa mama na rai atoh..
Anty meera tanajin sa ta kadakanta kawai,yace
anyways zandan fita,i wll get back to you okay?..anty ameera batace mai urfan ba
dan tasan halinshi na mugun son abunda yarsa take so..bayan tafiyar sa ta haura
sama taje hardakin ta sameta da waya a hannunta sai sintiri take tana neman layin
imad dayaki shiga.
Anan ma wani sabuwar masifar tasha awajen maminta,za'acewa basu taba samun sabanin
fahimta akan namiji ba sai wannan karon,sosai malak tayi fushi tayi kuka sai dai
daga bisani data nitsu sosai sai taji ta soma tsintar zallan nasiha da soyayya
acikin fadan mahaifyr tan sosai,
But she have to find a way to make her understand dat zata iya rike mutuncin kanta
sann bazata taba yaudararsu akan kowa ba.

Karfe 8 na safe yau rufaida ta farka da zafin jiki da zazzabi sabida period dinta
dayazo,a dukunkune take tana bari akan katifar yakumbo wacce itama ba wani dadin
jikintan takeji ba amma haka take daurewa tayi mata komi.

Ruwan magani da kunun daka mai dan uban qamshin citta da masoro ta dama ta kawo
mata har cikin dakin da kyar rufaida ta iya daddafawa ta mike daga kwance ta zauna
da duwawunta tana kallon waje daya kamar wata zararreiya, duk damuwa da tunanin
duniya ya janye mata dan haibarta sai wani uban kashin wuya daya bulloko.

Cikin lallami yakumbo ta tursasa ta ta shanye maganin sannan ta mika mata kunun
tace mata maza ta shanye dan intana period bata cika iya saka wani abu
acikinta,Batace uffan ba Tayi kkrin amsar kofin kunun daga hannun ykmbo saidai bata
iya kaiwa ko kusa da bakinta ba sabida mummunn tashin zuciya dayake maklkleta,take
ta soma jin amai amai hanjin cikinta yana hautsinawa da zafi zafi,aman dakan sa ya
soma tunkuduwa daga makoronta xuwa kasa a dakin,sai da tadanyi kafin nan ta samu
karfin mikewa tsaye ta fita tsakar gidan da uban gudu ta zube akasa ta soma gwaza
amai mai kara da gigitarwa kamar hanjin cikinta ne zai yu waje,rike da hargagin
murdewan ciki ta fashe da kuka sosai,inda sabo yakumbo ta kusa sabawa da laulayi
irinna rufaida abu kadan ya sameta yanzun saikaga ta birkice sosai tanata amai ko
kuka,tun da aka raba rufaida da jin dadin rayuwanta ta sauya,ummanta da kawayenta
duk bamai lekowa,ya zamto babu mai taya yakumbo lallashin ta daga rikicin tsangwama
da fitanar gulma na yan anguwar datake fusknta matuka face malamin su Abdul
jabbar,shima din basu kyaleshi ba suka saka rayuwar sa agaba har aka lakamai
sharrin cewa jikin rufaidar kawai yake nema yy lalata da ita,hakan ya jawo dan
dolenta ta hakura da zuwa wajen sa daukar wani karatu saidai tayi kominta acikin
gida..

A dunkule ta durkushe kafafunta awajen cikin wani irin jigataccen yanayi

Ga murdawan ciki ga azaban ciwon kirji da kai amma babu abunda yake yawo a
kwakwalnta takejin ciwon sa fiye da tsananin damuwa da tashin hanklin dayake
bibiyar rayuwata na kunci.

Sau tarin yawa takanji kamar ta kashe kanta da kanta,sai dai inta tuna yin hakan
babban asarace saita hakura ta kuma lazamci tuba.

Atakaice gani take kamar babu wanda zai taba iya fahimtar Abunda take ji aranta
sosai ta cire rai akan rayuwa,tayi dan dana sanin zuwanta duniya bana wasa ba..

Tuno da shafin iyayen ta dayay kama da sun mance da ita a doron duniya yasata kara
ragwabewa cikin kuka ta zube ragwaf har kasa,tari mai karfin data somayi babu
kakwatawa ya saka yakumbo yin ihu ta hankado waje a rikice ta tsaya a
Kanta tana dube duben bakinta koda zata ga aman jini danta gama sawa aranta cewa
rufaida ta riga ta kamu da ciwon zuciya"..
Ganin aman ne kawai yake fita saita ji zuciyarta yay sanyi,sannu rifaida bari inje
in dauko hijabi muyi asibiti
Hala zasuyi miki Alluran cin abinci da yunwa sosai acikinki bari inzo kinji auta
na, cikin wahalalleyar yanayi ta gyada mata kai
Yakumbo tana qusa kanta cikin dakin aka wani bankado kofar gidan da uban karfi aka
shigo har ciki babu sallamu

aman bai barta tajiyo sautin kowa ba kawai ganin mutum turus akanta a tsaye tayi
Koda bata dago kanta ba tasan wani walkancten kallo ake aika mata daga sama
"Ke!!! Ke kuma aman me kikeyi haka?Cikin wata gigitaciyar tsawa suhan ta daka mata
tsawa amma bata damu ba jikinta na rawa rawa ta dago kanta da sauri cikin mugun jin
farincikin jin muryan yar uwan ta.da murynta na kuka hawaye na saukowa yuuu a cikkn
kwayar idanunta at same time tana kkrin yin murmushi tace "Adda..Adda suhan,wani
kuka kuka mai tsuma ne ya kufce mata tundaga kirjinta tana kkrin toshhe wata
mummunan tari,tace yakumbo ki fito ga Adda na ta zo..Adda suhan sannu da zuwa suhan
dakeji kamar ta zuba wuta ta qona rufaida atake ta hankade da kafa ta fado taci da
bakin ta cikin aman
"Zan mangahe miki baki Inai miki magana kina share ni..nace aman me kikeyi?wani
abun kunyar kika sake jajibo mana ciki kika je kika kwaso ko?
Allah ya isa tsakani na dake rufaida taurin kan ki ya jawomin duk ukubar danake
fiskanta arayuwata,miji na sabidake ya gudu ya sake ni,duk kinsaka an tsangwame ni.
Dan gidan san danake zama ma matarsa ta siyar Har niyau za'a ci ma mutunci a watso
ni waje.?Allah ya isa tsakanina dake rufaida wallhy bazan taba yafe miki ba muguwa
kawai mai arnen taurin kai ai saiki gayamin abunda kika tsinta da kikyiwa baba
taurin kai akan auren naki duk gari kinsa an tsangame mu halama wanann laifin da
kka aikaa har yayanmu da basuzo duniya ba sai yashafa..
Kin cuce kanki kin cuce mu,anan saitay shiru ganin yadda rufaidar ta sunkyar
dakanta can kasa a mugun daskare tana zubda magudan hawaye acikin kokawa da
numfashin ta dake shirin daukewa,tausayin yar uwanta sosai ya balbale mata xuciya
sai kuma ta fashe da wani zazzafan kuka

Yakumbo tuni ta fito waje bayan ta gama jiyo abunda suhan take fada tuni zuciyan ta
ya hau bugawa tashiga kallon yanayin su duka

Saurin rage tafiyarta tayi tana cewa hasbinallahu wa neemal wakeel


Juyowa tayi ta dibe rufaida taga kamar bata motsi..
Hannun ta ta daga sama cikin yin mata fada tace Toh Alhamdullhi tunda kin kasheta
saiki san nayi da gawarta

Suhan Zatai magana yakumbo ta watsa mata wata makahuwar mari.


Wanda yayi daidai da tsinkayor wata bakuwar sallamar da aka doka dagata bayan
su,atake dukan su suka juyo banda rufaida data kulle idanunta gamm gamm cikin
juyayin jiri jiri da duniyarta yake mata tanajin tsananin zafin abunda yar uwanta
tagama furtawa akanta har cikin zuciyarta wanda dafinsa yafi na kowa yin mata
zugi,sake baki yakumbo tayi tanai ma Anty fareesa kallon bakunta suhan kam sarai ta
gane ta amma duk da haka bai hanata durkushewa kasa da gunjin kukanta ba,bude baki
ykumb tayi da niyar yima Anty reesa sannu da zuwa,Caraf idanun Anty fareesa ya fada
kan rufaida datake kwance cikin ruwan amai lifelessly tamkar wacce bata taba
numfashi arayuwan ta ba,"da sauri ta isa wajen ta durkushe gaban ta cikin yanayin
nuna makurar damuwa da tashin hankli,a sukwane ta tallabo jikinta tana cewa
subhanallh rufaida meya sameki haka?
Jin shiru yasata ta dago kai ta kalle yakumbo tace"Kaka meya sameta ko batada da
lpya ne?.
Cikin matse murya ykmbo ta juya ta kalle suhan tace gata nan ai saiki budi baki
kiyi mata bayani,Nide wallhy babu ruwana daga shiga daki in dauko mayafi naji
wannan babban bazan tana hankada mata munanan zagi
Har cewa take bazata taba yafe mata,yanzu fisabillahi in wani zaiyi wa rufaida
wannan abun sai kema kiyi mata?yar uwanki dakika sha nono kika bar mata
Ubanwa ya jefata cikin wannan ukubar inba Mugun mijinki ba,ai daba dan shi ba da ba
haka rayuwar rifaida yake ba,..Allah ya isanki ya koma kanki katuwar banza marar
wayo,..
Kuka yakumbo ta fashe dashi wiwiwi ta juya a rikice ta shiga daki ta dauko ruwa da
tabarma ta shimfada akasa wa anty fareesa, anty fareesan datake kan kallon suhan
cikin kankanin lokci gama fahimtar komi shiru tayi batace musu uffan ba tahau
tattaro rufaida dake kasa suka dawo kan tabarman ta shimfideta akan kirjinta,sai
data zauna ta rungume ta ajikinta tsammm sannan ta san da cewa ma tana jan
numfashi..
Tattara nitsuwarta tayi ta hau gaishe da yakumbo at same time tana lallashin
rufaida,har iyanzu suhan kuka kawai takeyi batace ma kowa uffan ba suma basu kulata
ba.

Anty fareesa dakan ta ta shiga gabatar da kanta wa yakumbo har sanda ta ganeta
sosai

Wani sabuwar gaisuwan ta sake mata tun daga farko tana tanbayarta mutanen gidan su
bayan sun kammala gaisuwa,nan ta fara labarta ma Anty fareesa duk wani halin da Ake
ciki wanda dukansu awajen baimusu dadin ji ba,a daddafe suhan ta miqe ta bar gidan
ta nufi can gidansu da niyyar koma yayane saita kai kukanta wa umman su,dan haryau
gani take rufaidace kawai ta cuce rayuwarta ba wani ba.

Duk surutun nan Da akeyi rufaida na manne da kirjin anty fareesa,sanda yakumbo ta
gama surutan ta sannan Anty reesa ta janye ta daga jikinta ta kamo hannayenta tana
kallonta har suka mike tsaye,juyawa tay tace kaka zan kaita asibiti a dubata ta,
yakumbo cikin tabe baki tace asibiti kuma?wani abune ya same rifaidar?
kinga,al'adarta ne fa yaxo sai wannan shashar dadanta datazo ta qumsa mata
bakinciki banda haka rifida kalau take babu wani ciwo ajikinta
Anty fareesa tace karki damu kaka shima al'adar ai za'a iya dubawa,zip din jakarta
ta bude ta debi kudi mai uban yawa ta damkawa yakumbon a hannu tace mata takula da
gidan yanzu zasuje su dawo.

.*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 42

Da kyar yakumbo ta amshe kudin ta rike a hannunta tanajin kamar itama ta shirya ta
bisu asibitiin sai dai tasan bazata iyaba itama jikintan sam babu wani dadi.

Har bakin kofar gidan ta rakosu, mayafinta data dauko dazu akan zata saka shita
warware ta yafawa rufaida ta lullubeta dashi, suna isa ta bakin hanyar fita suka
iske wata hadaddiyar mota kirar CLS baka kirin tasha tsadadiyar tinted an parke ta
ta bakin hanyar yana jiran su,gani tai babu kowa aciki da alamar ita ta tuko kanta
ta zo batare da sanin kowa ba..

Bude musu gaban motar tayi yakumbo ta zaunar da rufaida aciki tanai mata sannu sann
ta maida murfin motar ta kulle ta koma tayi sakakau abar tausayi aranta tanajin
kamar rabata da rufaidar za'ayi na har abada,cikin sanyin yanayi tace"toh me za'a
dafa muku in kun dawo kinga yanzu sai inje kasuwa inyo cefane.

janyo hannunta anty fareesa tayi suka danja gefe cikin langwamr da wuya kamar wata
mei neman wani babban alfarma
"Tace Kaka dan Allah kiyi hakuri kibari na dan kula da rufaida na kwana biyu ba
ciwo bane ajikin rufaida,batajin dadin rayuwarta ne tana da bukatar zanjin muhalli
danta samu cikakken nitsuwa,kema kanki kinga abunda ya faru yau,inta iya daure
bakin mutane ba lallai ta iya daure na yan uwanta ba,in bamuyi hakan ba wata rana
tunani zai iya sata ta kashe kanta da haka nake rokon kibani ita inta samu nitsuwa
dakaina zan dawo miki da ita,hawaye cike falll da idanu yakmbo ta juyo.
.."au yanzu ba asibitin zakuje ba tafiya da rufaidar kikazo yi?kai amma wannan yar
kin shammace ni,toh wallhy nikam babu ruwana,banci ba ban sha ba Kar hadieza ta zo
ta lakamin laifi tace nayi kyauta da yarta databarmin amana.

Anty fareesa tace insha Allahu Bazama akaiga haka ba,nan dai cigaba da lallashin ta
da kyar dai ta sauko har suka fahimce juna,wasu nakasashun hawaye ykmbo ta rinka
saukewa dagata cikin idanunta na tsantsar tausayi da kewar rufaidar saida ta
makurar bawa anty fareesa tausayi,murfin motar da rufaidar ta kwanta ta ciki tayi
lamo tahau shafawa ta waje kamar wata tababbiya...tace" dan Allah ki kula da ita
kinji?insha Allah nikam bazan gayawa kowa ba,ni?sai kuma infada musu rifaida ta
tafi gidanki?hmm ai munafikan anguwar nan har gidankin kuwa zasuje suna tsangwamar
ta dan haka in kunje kema karki na barinta tana fitowa tsakar gida..inba haka ba
wallhy sai kingan su algungumai.
Anty fareesa dake murmushin karfin hali tausayin su sosai ya cikke kwayar idanunta,
tace karki damu kaka inama zasu san gidana,bare ma akwai karnuka da masu gadi bamai
iya isowa ciki bare su tabata kedai kawai kicigaba da yi mana addu'a kece uwar tamu
ayanzu Adduar ki ce kan gaba muna barar adduarki..da wuri ykumbo ta hau share
fuskan ta tana cewa karki damu at same time tana saka mata Albarka nan ta juya ta
kalle cikin motar taga kan rufaida a kwance akan seat tayi shiru idanunta a lumshe
sosai kamar wanda tayi nisa a cikin barci wani maqudan ajiyan zuciya ta sauke..
Tace ma anty Reesa Toh Allah ya tsare ai saiku wuce ko kafin azo a ganku akaimu
gaba,Anty fareesa tace toh snn ta mata godiya ta zaga ta shiga motar itama cikin
sauri,seat belt ta kwance ta sakaya wa jikin rufaidar sannan ta tada motar tayi
winning duka glasses din ta rufesu kirif har sama,nn ta kunna musu Ac a slow sanyi
mai dadi ya gauraye cikin motar, babu abunda yake ratsa su fiyeda sassanyar qamshin
turaren jikinta na victor and rolf,"flowerbomb" hade dana motar ta shima mai
qamshin tonka da vanilla dayake gauraye da niimar sanyi mai mugun kwantar da
hankli.

'Har suka bar wajen yakumbo bata dena daga musu hannu ba donji take kamar har abada
bazasu sake haduwa da rifaidarta ba da kuka ta koma cikin gidan ta tana dan goge
hawayenta da bakin zaninta,bata iya shiga cikin daki ba,zama tayi akan tabarman da
suka bari a tsakar gida ta rafka wani uban tagumi dake tafe da damuwar kewar
rufaida dazatayi.

Cikin wannan yanayi taji an diro mata cikin gidan babu sallama
Weee wee take kuka hannunta makale akan fuskarta ta rufe idanunta da bakin
mayafinta tana jan sheshheka
,Wni wawan tsaki ykbmbo taja tana famar kare mata kallo da kamar ma bazata kulata
ba ganin ta dabu a kasa kamar mahaukaciya yasata cewa waimeye aka miki da zakizo
kina tsaga min kunne da ihu,Suhan ta dago jajayen idanunta da muryanta na kuka
kamar zata fashe "
"Yaa malam ne ya koro ni yace wai kar na kara taka masa kofar gida..tun kan ta
karasa yakumbo ta miqe tsaye cikin masifa tace "Toh madallanki,ai anan kika gama
zagin yar uwanki da mummunan qaddara ya afka mata,akan namiji kikace bazaki taba
yafe mata ba,itama da ta shiga mummunan hali na rai da mutuwa ubanku bai amsheta ba
saike yar kanzagin asara?

Suhan tace wallhy laifin rufaidace badon itaba da baba bazai taba korata ba..ykmbo
bakiga tsangamata da akeyi bane shiyasa kike kare rufaida..akanta rayuwa na ya
lalace koni yanzu wazai aure ni aikowa ma cewa yake dangin shekakku masu kashe
miji..kuma duk laifinta ne ai dataki biyewa umarnin baba
Yakumbo dakejin kamar ta hankadeta da qarfi cikin hatsala tace
"Ke Da Allah ki rufa min baki wawiya kawai mai tosheshiyar kwakwla,kowa yasan halin
ubanku kasurmin malamin jahilai ne wanda baisan haqqin dake rataye a wuyar sa ba,da
laifin rifaida da babu laifinta kema kinsan ba amsarki a gidanshi zaiyi ba,toh uban
waye ma ya kawowa rifaida mijin dayaje zai kasheta y cinye namar ta inba mijin na
ki ba?Kema aida laifinki suhane tunda kinsan yar uwanki batason auren amma haka
kikayi burus ki kasa gayawa mijinki.Toh wayasan ma sana'ar mijikin kenan dayake ta
boyewa jama'a,sana'ar saida mutane da kai mata waje yin karuwanci yo inba haka ba
ina mai hankali zaiyi abota da mugun mutum irin mijin daya auri rifaida?

Cewa fa akayi har naman mutane yanaci kema saiki binciki kanki suhane halama ana
hada muku dashi acikin kayan jefane kuna dafawa kuna ci,ke ba abun murna bane ma
da Allah ya rabaki da shi?
Galala Suhan tayi da baki tana kallon yakumbo cikin tsananin mamaki da fiskar
razana
"tace..naman mutum fa kikace yakumbo?yakmbo ya za'ay kihada mijina da sana'ar
karuwanci,yakumbo tace iyii mana..ba haka muka ji ba? ai jamaiar tsaro bazasu mana
karya ba..suhan ta fashe da wani sabon kuka
"Nikam na shiga uku na lalace,amma ai mu ba haka akace mana cewa fa akayi rufaida
ta dabawa mijinta wuka aciki don kawai bata son sa.
Da gatse Yakumbo tace ehh sannan kuma mijinki ya arci na kare ya sakeku a walaknce
baikara dawowa ba tsaban gaskiyar sa ba?,shin kin taba tambayar kanki meyasa
mijinki yake wasan boye boye da hukuma,toh da walakin goro a miya..gwara ma ki
nitsu kisan inda dare yay miki nikinga tafiyata cikin daka,da kallo suhan tabi
yakumbo kirjinta na balain bugawa can anjima ta tashi itama tabi bayanta.

Bangaren rufaida kuwa bacci ta rinka shara musamman ma dataji ta acikin sanyi da
qamshi.

Karfe 9:30 na safe Dot anty fareesa tayi horn agaban wani hadadden gida
Ginin zamani ne mai kyau modern scandanavian design komi na gidan Ash da light
brown colour ga yelwataccen furanni masu dauke ofo da bishiyoyin umberalla da palm
trees yn dagwal dagwal gwanin ban sha'awa..

Mai gadin su da ake cewa yaa liman da gudu yazo ya bude musu gate ta shigo ciki
tayi parking motar ta a inuwa bata sauko ba harsanda ya kulle gate din gidan
kirif,..barka da dawowa hajy, Anty fareesa tace yawwa malam liman please bayan
likita na dazai shigo yanzu kada ka bari wani yashigo,duk wanda yaxo kace mai bana
nan, strict oder.

Malam liman yace toh angama hjya..


Yana barin wajen ta bude kofar motar ganin har yanzu rufaida bacci take kanyi
yasata sauke ajiyan zuciyaa a daddafe ta tallabota jikinta tana dan shafa fuskarta
ahnkli harta dan farka saidai kallo daya zaka mata kasan ba a cikin hayyacinta take
sosai ba,cikin wannan yanayin ta sauko kasa anty fareesa ta tarbota ajikinta suka
wuce can cikin gidan tare.

Bata ajeta a koina ba sai dakinta dake can saman bene banda kalle kalle babu abunda
rufaida takeyi a cikin nitsuwa ta shimfideta akan wani makeken italian bed wanda
yagaji da haduwa an kawata shi da kwalliyar jan zanin gado,zama tayi abakin gadon
tana kallon fuskarta da yay fayau,,a hnkli ta furta mata kalman sannu..sai sannan
hawayen ta suka kara gangarowa ta gyada ma antyn kai

Tausayi sosai take bata shiyasa batajin aranta yadace ta takurata tun aynzu tayi
wani magana dan gani take kamar itama zata iya barkewa da kukan tausayi agaban
yarinyar alhalin alkwari sukayi da mijinta nacewa bazasu bari rufaida taji aranta
ita abar tausayi bace awajen su

Jiya cikin dare suka yanke wannan hukuncin tsakanin su su uku itada mijinta da
hajya mama,acewar hjy mama tunda ance musu yaa malam baya gari kawai fareesatu taje
ta dauko mata rufaida ta riketa wajen ta nadan wani lokaci kafin suje abuja da yaa
sheik su dawo,Alkwari sukayi dacewar babu wanda zaiji hakan atsakanin su harsai an
sasanta komi.

Mijin anty fareesa ne ya kara karfafa ma hjy mama gwiwa akan haka,aganin sa Anata
jan lokacine wajen neman sulhu kar kuma azo ayi dan dana sanin hukuncin da aka
yanke akan ita yarinyar dan har yau babu wanda zaice ya san asalin metake ji a
zuciyarta na damuwa.

Anty fareesa Tana zaune awajen tana ta tunanin yadda zasu taimakawa rufaida har
likitan ta yazo,sunan shi doctor kabeer mathur Speacial physchologist ne dayayi
karatunsa a kasar india ya balain kwarewa a fannin harkan psychology da social
human neuro therapy,he can deal with trauma and stress at all levels akanyi aiki
dashi har a asibitan dabbobi dana mahaukata infact he do work for security agency
for intelligence jamian tsaro sukan daukesa in ana neman wani taimko akan gane
yanayin mutum musammn inshi murdadde ne ko physcopth ko narcisst,nan da nan ya hau
duba yanayin rufaida ya mata wasu allurai masu zafi wanda atake atake suka kashe
mata jiki tahau wani sabon bacci nan ma ya ja jininta a syringe ya musu sallama
dacewa sai can dare zai kara dawowa ya dubata.

Around 2pm rufaida ta farka,Zama tai ta dukunkume kanta cikin cinyoyinta kafafunta
na rawa rawa ga wani irin zufa dake keto mata ta koina sabida azaban ciwon cikin
dake murdata, tun tana zaune har saida takai kwance awajen tana juye juye,tsahon
lokacin data dauka ahaka yasa ta jin kamar anyashe mata hanjin cikinta ne,tuni ta
soma harsahen hala ba ciwon bane kadai harda yunwa dan rabonta da abincin kirki tun
jiya da daddare,tashi tayi zaune a hankli tana waige waige ganin babu motsin
kowa,gashi bata son shhiru yayi yawa ba waje yakan tuna mata wasu mugayen abubuwan
data riga ta binne akasar zuciyarta

A hnkli ta koma ta kwanta ta rufe idanunta gam gam zuciyarta ta na kkrin karanto
Addua, cikin ikon Allah kuwa saiga wani baccin mai mugun dadi ya kwasheta da alaman
hakan nada nasaba ne da wahalar datake sha na rashin samun cikakken nitsuwa ta
zuciya..

Fannin Ainau kuwa basa ko ga maciji da mufrad dan har wani tsanar sa matakeji
aranta iyanzu,ganin tun ranar baibi takanta ba yake kara hatsala ta

Sosai idanunta suka rufe wajen son ta aje duk wani digon son sa dayake mata
dabaibay aranta danta hukunta shi.

Duk dramar da akeyi agidan baiya kulawa,yauma daya kammala aikin dayakeyi ya sauko
yaci abinci,bai wani ci dayawa ba ya tashi ya shiga toilet don dayake kasa yay
alwala ya wuce masallacin farfajiyan gida,anan yakai har 4:30pm yana tashi awajen
ya dawo gidan ya haura sama yacigaba da ayyukan shi bai neme kuwa sai kuma sallah
dayake tadashi,haka yake rayuwar shi har dare after 12pm normally yake shutting
eyes dinsa ya kwanta bacci,washe gari 6 zaka nemesa ka rasa agidan sai kuma inya
dawo..

Ba Ainau ba hatta imad bai wani gane kansa kwana biyu nan ba,ga fitinar zarah data
mugun makalake masa a wuya aynzu sam sam bata barinshi ya shaki iska a kullum tana
nanike dashi kamar wata jela.

Fannin malak kuwa tunda mahaifyarta ta nuna rashin gamsuwarta da zuwa kano sai
jikinta yay sanyi ta soma cire abun aranta kawai..
Yawan waya da sukeyi da imad ma tuni ta dan tsagaita duk dama haryau ta kasa iya
furta masa asalin dalilinta.

Hjya mama dake shirin biyo yaa sheik Abuja wanna karon wani zazzafar zazzabi ne ya
hanata,karshen ta shikadai din ya taho yazo ya tarar da gidan babu dadi dan sosai
sukayi fushi dashi kusan kwana yay yana lallamin su
Yana musu bayani
Ahakan ba sonda suke masa ne kawai yasaka suka dan sassauto sukayi hakuri amma
bawai har ransu suka yafe mashi ba...

Tun zuwarsa suke kayyado masa nasu dokokin daya saba na hjy mamah
,wanda akalla yasan bazai taba yuiwa ya dauki nasu ba sabida uwarsa ta wuce abun
wasa.

Kawai amsa musu yakeyi,amma agefe tuni ya umarce matar sa akan ta soma nazarce
nazarce da shirye shiryen dawowa da yaransu gaban sun kawai....

Haka suke ta abubuwan su a boye batare da sannin kowa a gidan ba,imad gaba daya ya
daukewa yaa sheik hnkli kusan duk fitarsu tare sukeyi akan maganan kawa kan aikin
sa.

Bayan kwana biyu.

Kamar kiftawar ido da bismilla Rayuwa ya fara sauyawa rufaida,kulawa na musamman


ake bata ta kowani bangare,doc shima yana balain taimakwa wajen engaging dinta da
deep converstion session irinasu na depressant professionals ahankli yanayi yana
jin ra'ayoyinta tana kuma fitar da abubuwa da yawa wanda suke toshe mata tunani da
jin dadi,ga wasu allurai da ake mata ajijiya suna da mugun zafi kam amma cikin
kankanin lokaci ta somaji kamar kwacota kwaklta akeyi daga halin data shiga na
tsananin damuwa, sosai ta soma fahimtar kanta ta soma jin sauki sosai a zuciyarta
sabida samin nitsaten bacci da kwanciyar hankli,no one to scold or hurt her babu
kadaici ko lokacin tunani yaran anty reesa ma kadai basa barinta da kalar suruntun
su thy are alwys in her company,safe rana dare suna sakata dariya da magana dan
dole,kuma sama docton cewa yay abashi sati guda da ita zai iya bakin kkrinsa wajen
rage mata tunnani da damuwa sauran kuma su dasu dora daga nan...

Dan haka Anty reesa da mijinta suka hau shirya abubuwan da zasu na dorata akai
kamar kara rike addini ,karatu,girki Kallo da wasa da yara da duk wni abunda zai
sauya mata yanayin ta zuwa normal mutum kamar kowa.

Burin su baifi suga rufaida ta dawo cikin hayyacin ta akan lokaci ba.
They all belive she have a better future ahead of her dan sosai hjy mama take so
tacika mata burinta nayin zurfin karatu,haryau kokadan bata karaya da rayuwar
rufaida ba

Ataikace dai zaman rufaida agidan anty fareesa kusan wani babban cigaba ne a
rayuwarta,anan ne ta samu sukuni har take iya kawo tunanin wayanda suka soma taka
muhimmiyar rawa a rayuwarta musamman lokacin datake matukar bukatr taimako
Hakan ya jefata cikin tuno da fuskar imad,koma ina yake oho?but wani abu can kasar
xuciyrta yana gaya mata cewa a duk inda yke he wll remain special to her and she
owe him alot,tabbas nan gaba zataso ta kara ganin shi da idanunta koba dan komi ba
gayen yana daya daga cikin mutanen da har abada bazata taba iya mancewa dasu a
duniyarta ba.

Thursday morning.
Karfe 10:30 aka danna door bell mai aiki ta taho ta bude kofar,imad ne ya shigo
sanye da wata half jumfa yadin yoloyolo white colour data mugun amshar dirin
jikinshi hannunshi dake kyallei yasha agongon dave martins dayan hannun sa sakaye
da awarwaron maza germ d'ela parisà masu mugun kyau bakake kirin,turaren shi na
guilty absolute sai binshi take da sanyin qamshi cikin salon takunshi mai tafe da
aji da nitsuwa ya nemi waje ya zauna acikin kayattacen falon inda baiyi wani minti
biyar bama saiga shi ya sauko Mikewa tsaye yay baima barsa ya karaso ba yace good
mrgning pa doctor,..
doc mehra dayake kan kallonshi tundaga can nesa ya saki wata mischievious smile
Batare da ya sake fuskan sa sosai ba,Har gaban imad din ya karaso ya aje wani file
akan table fuskn sa adan daure gyara tsayuwar sa yy tukun kafin yace
"Imad What is d meaning of this,wai na fara wasa dakai ne?Wani Shiru imad yy dan
baisan me zai soma cewa He neva wanted it like this,duk shirun malak ce ya
tunxirasa.

Doc yce Dakai nake magana are u daft?


Numfashin sa yaja har can sama snn ya dago idanunsa da sukayi mici mici
Kasar wuyar sa yace.."Doc please im sorry..nasan nayi maka shishhigi but just
wanted to be der for malak as my litle sis fa shikenan,

Doc yace karka karayimin haka cos i dint ask u to take any additonal
responsibility,infact inkayi wasa dani harkaima bazaka je kanon ba,da har yy shiru
sai kuma ya dago kansa da alamun Zaiyi wata magana,cikin dakatrwa doc yace
"A'a Ban yarda da tsarin kan nan ba
Kuma aydda ka fara komi kai kadai haka zaka warware shi.

Masifa yahau masa "Ni nataba ce maka kayi wa malak registration?infact who d hell
admited her in dat university batare da taje tayi screening ba?u havent even thoug
of it..itama ai zata gamo da ni..im sure she is aware, u two are acomplices.

Ahnkli Imad yace


"No she is not..
Doc please..ya fada a marairace sosai.
Doc mehra ya kureshi da idanu, iska ya furxar ta bakinshi yadan shafe gashin kansa
yace.."Okay i w tell u d actual truth,well is true nina fara kawowa malak tayin
zuwa kano yin karatu but aganina hakan zaifi mata sauki tinda canma gida ne,and All
of a sudden sai naga ta sauya ra'ayin ta wai tafasa zuwa karatun wai zatayi anan
din kawai and i know malak,she neva wanted to give up on her dreams, saidafa na
takurata sosai sannan nagane cewa ashe ma kune dai baku bata support ba...nd i
wonder why wll you do that to her?soo unfair..
Shine Kawai dana samu oppurtunity jiya saina nema mata makarntar kawai..and

..da sauri doc yace and da permission din waye?

Nan ma shafa kansa yay ahnkli yace,babu, am sorry sir..kallonsa doc mehra yy har
cikin kwayar ido,..taje ya susutar da fuska yahau bayani
"Doc malak is like my blood sister,i just wanted to fulfil her dreams inna mutu
wata rana ai bazatace banmata kkari akan abunda take so ba ko,toni meyasa zaace
banda iko akanta uve been more than evrything to me,a father a friend a mentor,my
evrything ,i also wanna know how intense it feels to love and care for sumone dat
ure not bloodly related to,dan Allah kabani damar kulawa da rayuwar malak kamar na
yar kanwata da bani dashi,.Hararshi doc mehra yay cikin jan shaukin da yay maganan
dashi wanda babu alamar wasa aciki sai tulin shagwaba,a hnkli yace toh ban amince
ba,..imad yy shiru.Shima shirun yay sai can yace ka nemi waje kazauna toh sai nayi
tunani na yanke shawara
Bai masa musu ba ya nemi waje ya zauna yana binsa da ido harya haura sama yakoma
dagata ciki,jim kadan saigashi ya dawo da Anty meera da malak din dukan su atare.

Ita batama sanda cewa malak ta yanke hukuncin hakura da karatun ta a kano sabida
ita ba,koda doc mehra yay mata bayani sosai taji dadi aranta kuma tasha mamkin da
ya gaya mata cewa imad ya dauke musu nauyin komi da komi na karatun malak daga nan
har karewarta unirvsaty duk na rubuce acikin file din.

Haka suka sauko suka kara sakosu gaba suna titsiye su da tambayoyi,anan ma malak ta
kara tabbatar musu da cewa itamai hanklice,jin tace ra'ayi da farincikin iyayen ta
na gaba mata da komii

Murmushi doc ya yi,


Wato yar tana son Babanta irin sosai-sosai ko?Murmushi tayi Kafin tace.Yes, Daddy
sosai-sosai take matukar son dadynta yace toh shikenan tell me 10 good reasons why
u want to study dat course "information tech,Yadda suke maganar tactically with
nodding head sai da suka baiwa su imad dariya sosai karshe haka suka kyaleta Doc ya
barsu a nan ya wuce upstairs yana dariya shima yana cewa kansa "i just cnt belive
this dan shikansa baitaba tsammanin yarsa tana da nitsuwa har hakaba..

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 43

Yau safiyar Asabar gidan yadau wani irinshiru sakamakon yan ziyarce ziyarce na sada
zumunci da
hajiya Adada take jagorantar su suje wanda Already tamaida shi tamkar wani sabon
al'ada agidan

Kowani ran asabar din karshen wata haka kowa zai shirya,yau ma tun karfe 9:30am na
safe duka suka fito kowaccen su tasha kyau acikin dressing na mutunci kalar su
makurar daukar hankli,komin su na Alfarma ne kama daga manyan kaya da mayafai na
zamani da lafayoyi wuya da hannunsu yaci ubansa da tsadadun gwal na kece raini,kaf
cikin gidan hajya goggo ne kawai bata yawan zuwa koina, akan barta ne a daki sabida
jikin tsufa da kuma tana yawan rama bacci dake mata yawo akai kisan kullum, ciwo da
tsufar jikintan sam baiya barinta tana samun cikakken nitsuwa bare barcin dare.

Ayau Zarah kamar zata mutu haka takeji dan murna dan yaune kawai A'inau ta yadda ta
jawota cikin su har aka tafi tare da ita,wani irin hade kansu sukayi da yar uwanta
akwana biyun nan bamai jin kansu,yau rawan kai wajen zarah wane wane,tunda Ainau ta
sakata ta shirya bakinta yakasa rufuwa,yadda kasan itace ma hajya jasmine din
hakata rinka azarbabi tana shishhigewa a duk inda akaje gaisuwa.
,gidan sarki, gidan gwamna,gidan manyan masu kudin garin Abuja duk anje dasu,tamkar
wata zararriya haka zara ta dinga musu murmushi wani binma har bata iya boye
zakewarta da kauyancita duk inda akaje saitasan yadda za'ayi a sanda ita.
manyan abokan su na arziki da yan uwa da dangin su na Alfarma kowa yakanji dadin
zuwansu dan ba karamin karfafa zumunci hakan yake jawowa ba haka za'a cika su da
goma na arziki banda wanda suma suke kaiwa,a lalace dai zarah saida ta damke dubu
dari biyar a hannun ta na zallan kyautar da ta samu.
Bayan sun kammala da ziyara suka wuce super market irin window shoping din nan, duk
wani abunda suke da bukata na rayuwar su dana gidan dayajajja baya shi suka tsaya
tsinta,Ainau ce kawai bata wani tsinci kayan kirki ba dakema yanzu kusan komi da
zata saka ajikinta har ya iya birge mufrad ma haushi yake bata.
Zaune yake a babban falon sashen sa dayagaji da haduwa jikin sa sanye da wata
alkyabba kirar velor black colour mai ratsin fararen duwatsu,wani irin qamshin
lime basil nd mandarin mai sanyin dadi ke tashi a falon,hannun sa dake rike da tea
cup mai kyau ya mika gefe ya hau tuntuda wani hadadden pink harbiscus tea dayaji
hadin kayan qamshi citta da danyen qirfa da wani ganye mai dibi da ganyen na'ana
mai dan uban qamshi,yana matukar son shan wannan tea din musamman dayagane
amfaninta wajen kara lapyar hanta(liver) ,kusan rabi ya zuba tea din a cup sannan
yakai bakinsa idanun sa a lumshe ya shaqa qamshin ta ramin hancisa sanna ya bude
idon tare da furta bismilla ,a nitse yakai kan labbansa sann yadan kurba harya masa
kyakwan kurbi biyu,bayan nan ya mayar da cup din ya ajeshi agefe acikin tray dinsa
tare da wasu hadaddun royal tea set da babban flask na zallan ruwan zafi
Tsohon jarida yagani agaban sa zai dauka Sautin takun daya jiyo tun daga bakin
kofar ya dakatar dashi,kansa ya dago yanamai gyara zaman sa mai cike da nitsatsen
izza,ido ya kafawa kofar yana jiran ganin mai shigowa aranshi ya bari kawai dansa
Mufrad ne dan tunda yazo garin Abuja basu wani samu kyakkwan zama dashi ba
sometimes he wonder if he eva have a break in his life,he is alwys busy and ocupied
da wasu abubuwan.

Haka kawai kuma sai yaji hanklin sa na tashi akan lamarin mufrad,tuno da abubuwan
da mahaifyar sa take famar cewa na anya mufrad yanama samun lokacin kulawa da auren
sa kuwa?shikansa dayayi duba acikin nazarin wann tambayar nata sai dayaga kamar
Akwai nasaba mai girma dayakamata shima nan ya hankara da shi.

Duba da yanayin dansa wani bin har sai an mance dashi agidan ma in aikin sa ya
taso,No one in his right senses zaice mufrad yanada lokacin kulawa da family bare
kulawa da gidan gaba daya ba.

Koda shike haryau shidai bai taba jin ankawo wata matsala ko korafi dagata bangaren
auren sa ba,hala zai iya yuwa hakan alamuce na nuna sun samu kyakkwar fahimta da
matar sa
Saidai duk da haka shidai yanada ja akan yawan dauke kansa akan tsabgar
rayuwarsu,shine masa namiji babba shin in tun ayanzu bai nitsu ya zamo wani jigo da
jagora wa yan uwansa da familynsa ba nan gaba insuka barsu a duniyar da wuyane
rayuwa yay musu sauki da armashi.

Shidai Yana mugun alfahari da jakircewa d kuma gwazon dansa mufrad, amma harga
Allah cikin zuciyarshi zaiso ace rayuwar mufrad ba hakan take ba,he thinks there is
more to life than seeking justice.
Kwafa yay jikin tunani "Shikenan rayuwar mutum ba hutu?dada leka bakin kofar ya
dadayi kirjinshi har na bugawa dan har Allah Allah yakeyi ace shidin ne ya shigo
saboda akwai tarin maganganun da zai so yaji amsar su daga bakinsa..

"Assalamu Alaikum"
..yace wa'alaikum sallam warahmatullahi wabarkatuh.

Kai tsaye Imad ya bayyana acikin falon jikinshi sanye da wata tsadadiyar black
voile ya kafa hula itama baka half shoes dinsa ya riga ya cireta tundaga bakin
kofa,daga sama har kasan shi is all black fuskn sa yay makutar kyau da haske wni
dan uban gamshin tom ford F fabolous ne yake binshi kamar na maita,straight ya nufo
inda yake yana tafiya kansa na kasa,a kasa kusa da kafafun yaa sheik yanemawa kansa
wajen zama cukin yanayi nade kafafun shi dayake bayyana ladabinshi da boyayyiyar
sanyin halinsa,yaa sheik ya kasa daga idanunsa akansa,Allah ne kadai yasan yay
yakeji ransa game da imad haka kawai yakan ji farinciki inya gansa ata wannin
fannin kuma yakanji kamar yana takurashi ne yana rage mai freedon din sa nayi
rayuwa duba da babu wata kakkarfam alaka ta jini a tsakaninsu face auren yar uwan
sa daya hadasu.

But honestly he is more than just that to him,arayuwar sa yakanji kamr yafiye ma
imad kallon dan cikinsa daya haifa fiyeda alakar kanin matar sa dayake
tsakaninsu,kamr yadda ya lura shima imad din matsayin uba kawai ya ajeshi
ajiyan zuciya ya sauke Imad yay gyaran murya
Yace"..katashi lpya?..Yaa sheik ya amsa da lpya kaifa?
Yace alhamdullhi,
nan ya hau tambayar sa akan abubuwan da suke famar tsarawa game da aikinsa
"..dan imad ne zai rike tsohon office dinsa na kano doc mehra ya riga yay masa
bayani akan hakan imad din yace yake so saidai bai bayyana masa cewa akan rufaida
bane ya matsu daya tafi,saidai yakan sakaya magana ne da zancen zaifi kyau imad
yana zuwa kanon kodan yarinka kusantar mahaifyar sa dake can,shiysa yaa sheik ma
baiyi musu musu ba ya kyaleshi,da sharadin anan din zai zauna har yay aure,badan
shirye shiryen da zasuyi ba da baifi kwana kadan yau ya rage masa ya fara
zuwaba,his working days are just few days a week,dats monday,thurs,friday sauran
ranukun he is much expected to be in Abuja.

Hirar aikin suka taba kadan yanayi yana hada masa da nasiha sosai,shi sam baiya iya
zama da mutum walau nashi ne walau bana shi ba, face ya tsinci kansa cikin tunatar
dashi kalmar Allah da manzon sa.
Yau ma Wa'azin auren kawai ake masa.

Shikuwa imad har acikin ransa baifi ace mai yau yaje kanon ba,duk nasihar da yy
sheik ya masa akan yay kkri ya fidda matar aure nan kusa babu abunda hakan yake
tuno masa face fuskar rufaida,har wani ji yake kamr yana dago idanunsa sama hala
yaa sheik zai karance abin da ke cikin idanunsa tsaf..

Tunda ga shi yanata kokarin karanto rudanin da ke tattare da muryarsa akan furta
sunantan dayayi masa dazu, Shi kuma ba zai so kowa yasan da sirrukan zurciyar sa
har hakan ba har sai ya ganta ido ido saboda shi kansa bai yarda da kansa ba. Bai
yarda da cewa feelings dinsa are far beyond vulnerbiltyn shi ba.

Har iyau Bai yarda zuciyarsa ta kamu da mugun son rufaida ba,don a ganinsa babu
wani kwakwarn dalilin hakan.

Abin da ya yarda da shi shine there are some certain characteristics about her da
za su iya rikita kowanne lafiyayyan da namiji mai cikakken hankali bawai shi kadai
ba.

Her well-shaped body lineage,her plain pointed nose with those thick thick brows
nd eye-lashes this pinkish red soft lips da kallo daya kamai saikace bugun xuciya
all of her personal outlook are actualy breath taking Kowanne lafiyayyen namiji zai
yi mafarkin samunta matsayin matar aurensa na har abada

Shirun imad ya yi yawa,sannan ya ki dago kansa ya kalle yaa sheik.shima shiru yy ya


ba shi mintoci masu kyau don ya gama duk tunanin da zai yi, amma ganin ba shi da
niyyar magana kuma ya kasa dubansa sannan yana cinye masa lokaci,sai ya kira
sunansa cikin nutsuyar murya For all he know imad dinsa bazai taba bashi kunya ba..

Ya dago bakinsa yanai masa mugun nauyi"..Yaa sheik Alfarma daya nake nema awajenka.
Ya kure shi da ido alaman ya fadi kawai,"kirjinshi kamar zai fito a kirjinshi
saidai baza'a gane hakan cikin sauki ba ahnkli yace ,"..yaa sheik pls so nake ka
janye maganan ka dani akanta.. sai yy shiru..can sai yace "ru..fa.ida.."Muddin ina
kano,nasan zan nemi insan halin da take ciki kuma bana so in sama wa umarnin ka
inka bani dama zan kiyaye sosai na maka alkwari bazan saba ma sharudan ka,i swear
it.

I just want to help her like my own sister nan gaba bamu san wanda zai rike namu
yan uwan ba..yaa sheik ya dauke kansa yay gefe yanakan jinsa"..da alama yaron nan
fa baisan meyake yi ba,badar da maganan ma yayi yace "inashi mufrad din?a sanyaye
yace yana ciki batare da ya kallesa ba yace.."call him" kaje ka kirasa kawai
Babu musu ya tashi ya fita a falon yaa dheik yanata kallon sa, dakin mufrad din ya
wuce direct.

Kwankwasa kofar dakinsa yake yi, tun ana yi a hankali har aka soma yi da dan
karfi.shower ya kashe ya janyo soft white tawul ya hau goge suman kansa da jikinsa
a dan gaggauce. A gurguje ya nannade kansa da wata sexy black bathrobe ya dore
igiyan a kunguminshi yana jiyo muryar imad a kofar dakin nasa yana ambaton sunansa
a tausashe
Baiyi magana a bayin ba har sanda ya fito yana cewa
"Coming"sannan ya bude mai kofar..

Suna hade ido ya dauke kai Wucewa yay ya zauna abakin gado yahau kallon mufrad din
dake faman mutsuka la mer rejunavting hand serum yana mutsukwa yatsun hannun sa dan
uban qamshin plant extract duk ya cika musu hanshi with all the afalfa,sun flower
and barley extract wanda yake taimakwa kwarai da gaske wa fatar hannu againts tear
wear and any foam of wahalhalun da akeyi da hannu.
No wonder babu wani tabo ko alamun da zai nuna cewa yana rike bindiga da miyagun
makamai bcos of how he take care of his skin very well,bakaramin pamparing kanshi
yakeyi ba sosai yake tattala duk wani abunda ya shafi kyau da lpyar fatar jikinshi
kamar wani baby dan wata biyu haka yake bi dashi.

All his body products are strictly from la mer kamar yadda ake cewa no beauty
products is ever complet witout la mer,mini facial device dinsa dake kamar remote
ya dauka ya danna a fuskar sa duk dama ba wrinkls din zaka gani ba,kawai dai sabo
dayi yasa dole yake kunnawa.
Bayan nn wardrobe dinsa ya bude bai tsaya dubawa ba ya jawo iya abunda hannun sa
yakai kai ya mayar ya rufe ya shiga closet, Agurguje yay sauri ya kammala saka
kayansa sann ya fito wani dark blue jeans ya saka data dan dameshi ta kafa dake
booth dinsu na military zai hadata dashi sai bai damu ba,jacket mai kyau fara ya
hada ta da wata hadadiyar marks and spencer tshirt ta ciki, yahau daura farin chain
rolex watch ya feefesa dfrenr brand na turare designers da suke qamshi ajikinsa
sunkai kala hudu,dagowa yy suka hade ido da imad wanda ya sauke yar karaman ajiyar
zuciyar datazo mai a bazata.."yace "Thougt ure out..
bai amsa shi saida ya dau wani file din dake aje a kan table ya rike a hannu yana
shirin budeta a nitse yace not yet, wasu aiyuka ne suka tsareni tun jiya ban huta
ba sai yanzun nan dakaga na fito daga wanka,
Ya karashe maganan hanklin sa nakan file din da already ya budeta,imad Yadan yi
shiru,can yace toh muje yaa sheik na kira,hadeda takune fuska alaman baida lokaci
isashe na amsa wani kira,can kasar wiyarsa ya firta damnnn,sai ya ya juyo da fuskar
sa kadab".. Mad Can you please cover up for me?..imad ya kawar da idanun sa gefe
kamar badashi yay ba "pls kace kazo baka ganni ba i really need to catch a meeting
with d defence minister righ now .

Imad yace sai ince mishi kace meeting dinka da minister ya fi muhimmanci than kirar
mahaifinka.

Wani Hade ransa yay atake yace


"Kaima kasan ba haka bane..u just dont get it,i cant miss dis meeting,in bamu hadu
yau ba nasan bazan samu damar yin tafiyar danake so inyi ba ne harsaiya dawo..and
dat shud be in 2_3weeks time bana so a batamin lokaci na har haka

Imad ya miqe tsaye


Cikin yanayi shan qamshi aransa ya gama kilewa yanata kunkini,...malam zaka wuce
mujene ko sai naje nafada mishi gaskiya?,tsaki mufrad yaja yana mai niyyar share sa
kawai, sai kuma yaji muryan imad din ya fito feettt cikin sauri kuma a mugun
tausahe.yace"Muffy kenan ni bansan ya zanyi harka fahimce ni ba..dont you think ur
family also need ur attention right now?gaskiya fa akwai matsala agidan nan kuma
abunda fa kakeyi baida kyau.
Cikin tsare sa muffy yace hey hey hey wani matsala ne agidan na ? ina dai cewa
zakayi banda lokacin kaina but i do have they time okay?Imad ya tabe baki irin hmm
A dunkule yace mashi"toh kaji dashi dan nidai ban gani ba,and There is more to life
dan All this stuff da kafiye damuwa akai,yy maganan idanunsa nakan file din yana
hararsu..nide bazan masa karya ba inkaga hakan shine daidai awajnka ai saika tafi
saika dawo... daga nan bai kara cemasa uffan ba ya kama hanyar sa ya fice,bayansa
yabi da kallo cikin dakikar da baifi a kayyade ba ya fahimce komi"..toh shi me?ya
rasa mezaina musu a gidan inya zauna,tunanin mai yay oho sai ya dauke kansa, gaban
bedside drawr ya nifa ya tattaro wayoyinsa dake table din ya dura su a aljihu ya
dau key din car dinsa yay gaba.

Daidai isowar imad kofar palon kenan saiga sallamar doc mehra shima ya
shigo ,binshi yy da fara'ar sa suka shiga harciki suka gaisa agaban sa yaa sheik
suka hau tattaunawa game da tafiyar malak makaranta dake a tarayyarsu kwata kwata
basa banbata abunda ya shafi familyn su yadda yake iko da yayanshi hakan yaa sheik
ma yakeda wannan daman dan bakaramin yarda da wani iri shakuwar fitina sukayi da
juna ba,inda yaa sheik ya rinka turje musu akan lallai malak day kawai zatayi
bazatay boarding ba tunda akwai fareeesa da hjy mama a kano dole ne tazauna agaban
daya daga cikinsu..

Karshen ta a haka suka tsaida magana,su biyun suka fita aka bar imad agidan
shikadai tsammanin shi inya koma daki zai ga mufrad ganin wayam babu kowa yasa
yaji ransa ya sosu,har wani ziriya yakeyi shikadai yakasa samun nitsuwa He cant
just believe it,wato abunda yake son kawai shiyakeyi
Which is soo wrong toh inde tarayyarsu ta gaskiyace yau saiya hankarar dashi akan
aikinsa
Ya zaiyi yace masa mahaifinsa na kirarasa ya share kirar akan ganin wani wawan
meeting dinsa da minister

Shidai yasan Duk wannan muhimman abubuwan dayake kin basu muhimmaci arayuwa tabbas
sune nan gaba zasu zo su rufa masa asiri ba aikin san nan ba,gaba daya yarasa yadda
akayi mufrad dinshi ya dawo haka,yea he is obsessd with his work amma bahar haka
ba,sabon salon taurin kai da walakancin shi sosai yake nunawa kuma ya gama lura
dashi kamar ma kowa yakei..

Mufrad care very less about anyone

Dayan Wayarshi ya dauka ya kira wata private lambar mtn


In few min aka turamai number sectaryn minister
Baiyi wata wata ba ya hada fake urgent appointment da higher ranking officers wanda
yasan definately bazai bari mufrad ya samu cikar burin shi ayau din ba

7:30am

Kwance take tsakiyar gado tayi lub ayanayin ruf da ciki idanunwanta duka biyu a
lumshe
Wani mayattacen qamshin turaren wuta ne ya tada ta,
Jin sautin sallamar anty fareesa yasata mikewa zaune cikin sauri kunya yasa ta hau
mutsike idanunta"..Tun kan tayi gaisuwa Anty fareesa tarigata yin magana cikin
sanyin murya tace rufaida kin tashi lpya?har kasa ta zamo daga kan gadon tana dan
jajjan wuyar vest din dake jikinta cikin sanyin murya tace "lpya lau anty..'
Zama anty fareesa a bakin gadon daf da ita ta kara da cewa.."yay jikin toh? akwai
inda yake miki ciwo ne?shiru tadanyi kafin ta girgixa kai alaman a'a anty tace
Alhamdullhi..
Toh Yanzu za'a kawo miki sauran kayanki dana siya miki saikiyi sauri ki shirya ki
same ni a kasa,ba musu tace toh sannan anty ta miqe ta fice,ajiyar zuciya ta sauke
tana bin rufaffen door din da kallo can ta juya karaf idanunta suka cikaro da
madubi. Wani irin kallo tayi makanta ganin yadda ta dawo babu marabarta da gwarngal
tamkar ba ita ba Ta kusa minti 10 a tsaye tana kallon kanta kawai,
ji tayi ta burme dan yatsun hannunta acikin kashin wuya dan batama san sanda tahau
shafa jejjemewar da wuyarta yayin ba.

Hawaye ne taji suna shirin sauko mata amma data tuno da maganan dr kabeer sai tayi
saurin shanye hawayen
,ajiyan xuciya ta sauke har sau uku kamar yadda doctor yake umartan tayi in ta
cikaro da wani abunda ya tokare mata kirji,cike da dauriya ta kau da idanunta a
sadaf sadaf ta wuce bathrum ta tube kayanta karankaf bata tsaya kula xuciyarta
dayake ta son zugata ta damu da yanayin zubewar jikinta ba, ta kunna shower ruwan
dumi mai yawa ya soma sauka akanta shaaaaaaa,sosai takejin dadin saukar ruwan
sabida hnklinta dayake dada kwnciya.

Sabulan wanka na alveeno ultra da hydrating shower gel ta gogga ajikinta dats so
soft and silky tuni yadau qamshi da qyalli
Fuskanta ma sosai ta wanke sa da scrub din neutrogena tayi brush tayi marmaza ta
kashe shower ta dora towel ta dawo cikin dakin tahau shafa man Alveeno da wasu
rejunevating creams dakema yana farfado da yamishewar skin fata tayi sumul tayi
laushi,dadin sa ya saka sanda ko inan ajikknta yaji man sosai ko wani powder bata
shafa ba tahau saka dogon rigar abaya baka dataga an ajiye mata awajen

Ita duk batasan yaushe aka siya mata su ba dukansu jallabiya ne na mata sunkai
kala biyar da inners da pad tampoons da panty liners,dan haryau bata taba fitowa ba
a kuma basu taba barinta ta tsinana komi agidan ba,toh ko gaisuwa ne saidai taga
anzo an mata a daki, face yau da akace mata ta sauko kirjinta nata bugawa ta
lillibe kanta da mayafin abayar ta sauko.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 44

Flat shoe ne mai kyau marar kara daya kara haskaka tsabar hasken da fatar
kafafunta yay,a hnkli take taka matakalar tana saukowa cikin saibin jiki da kasala
dan tamkar wacce kwai ya fashe mata aciki haka take sauke kafafunta akan kowani
step tare da saukar numfashi jin jikinta yanayi mata wani irin dadin da bata
sabajin irinsa ba,wani wasai takeji acikin zuciyarta ga kaucewar jiri da yawan jin
gajiya da dacan su suke bala'in addabarta sukesa ta jin tagaji da komi kamar
rayuwan ne kwata kwata baiya mata dadi,jin yadda waje yy shiru yasata kara ware
Fararen idanunta tana mai zubasu cikin falon tana dan waige waige koda zataji
motsin su yaran gidan,ganin shiru yay yawa yasa ta kara kutsowa cikin falon aikuwa
tana kaiwa tsakiya taji kyat an dauke wuta nan da nan waje ya gauraye da uban duhu
sosai taji kirjinta ya buga.

Wani strange shaukin tsoro ne ya hau balbaleta babu abunda brain dinta yahau tunawa
face randa aka soma kaita gidan mijinta.

Cikin sauri da azama ta juya zata bar wajen sai taji ta katsa motsi kamar dai an
rike mata kafafu dago idanunta sama da zatayi kawai ta cikaro wasu bunny scoopy doo
dolly dogs sunayi mata yake mai ban dariya da manya manyan hakwarar su farare tasss

Maimaikon abun yabata dariya sai kuma taji ta balain tsorata takai makura,rawa
jikinta yahau yi ta tsaya cak bata iya yin wani motsi ba,jin dolls din sun mamaye
jikinta sun rungumeta suna mata wani abu dayayi kama da wasa ya kara rikita mata
yanayi,its really funny amma ta kasa jin hakan a ranta,ita kanta tasan duk wanda
ake tickling dinsa da sigar nishadi ai dolene ya tsinci kansa cikin dariya itakanta
taso tayi hakan amma kuma hawayen tsoro ne yake zubowa daga cikin idanunta ta ma
rasa metakeji aranta dan wani abu daban kwakwalta yake qudurtawa wanda yakesa
zuciyar tunzirata dataji tsoro,".Sautin muryan iman dake fitowa cikin duhun yake
dan karfafata gwiwa amma duk da haka ta kasa iya daurewa kokrinta kawai ta yafacesu
ajikinta ta bar wajen,tana kuwa kufce musu suka hau lalumenta cikin duhun da uban
gudu
Suka hau zagaye falon suna ihun sunan ta suna dariya nai qarfi suna cewa "yeeyyy
aunt rufeda"..,sau daya zakaji sautin muryoyin su kasan murnan fitowarta zuwa kasar
yau kawai sukeyi,rufaida ta kasa cewa komi hawayen ta baidena saukowa ba, sosai
takan rude harma takan rasa yadda akeyin wasa da dariya arayuwarta haryau cikin
koya ma kanta yon wasu abubuwan takeyi musamman ma wayanda sukayi ban kwana da ita
tun tuni na farinciki jin dadi, walwala, da kwanciyar hankali,yunkuri tay tana
shirin bude baki tayi magana sukaga har an kunna wuta wajen ya dauka da haske wanda
yyi daidai da sauke hannun abban su akan switch,da alaman yajiyo muryoyin su ne tun
daga falonsa.

Da gudu suka gudu suka koma bayanta suka wani kankameta ta rasa yadda zatayi itama
tsuru tsuru tayi tana kallon yadda ya bada hankalinsa akanta yake kallon ta..

Saukowar Hawaye da tsorata dayaga tayi yasa shi kafeta da idanunsa cikin mamaki da
tausayi
"Good mrning s..ir
Ta fada a hnkli cikin rawan murya da tsoro dan haryau bata gama sakewa da shi ba Da
mugun tausayin ta a muryan sa,ya murmusa yace
'Rufeida?why are u..sai baice crying dinba ya tsallake kalman yace "ah'a..what is
wrong with u,yara suna damun ki ko?jin yaran sun kara kankameta yasa tayi saurin
girgiza mai kai tahau share idanunta,can cikin dauriya tace "A'a fa uncle wasa
suke..
yi..muk..keyi..

Dariya yahau yi da dan karfi wanda ya jefata cikin tsananin mamakinsa inda salonsan
yayi saurin deviating mind dinta daga yanayin tsoro ya dawo na zallan mamaki.
Hannun sa akan kugun sa yace
"Come out you silly champs Waya kashe musu wuta ya nunata da yatsa yace ko kece?
tsabar mamki yasa rufaida yin shuru ta kasa cewaa uffan ganin Yana kan maganan ne
yana kuma kyalkyatawa da dariya sosai

Tuni Yaran suma suka fito daga bayanta stealthly kamar wasu munafukai suna hade ido
da ubansu suma suka hau kyakyatawa da dariyar su atare suna tsalle, ganin baban su
ayanayin da basu saba ganin shi ba iman dats so little dan batama iya fidda magana
sosai ba"tace daddy my fairy montana did turn off the light yeeyyy,jawad ya daka
wani tsalle cikin bori "nooo dad she is blackmailing me.. my scoopy did off the
light ai ni nace muyi wasa da anty rufeda,haka suka hau musu tare da baban su kowa
naso aji nashi but
Hanklin sa rabi yanaga kan rufaida
Dadi sosai yaji aransa dayaga yar draman dayay pulling yayi saurin deviating mind
dinta daga yanayin tsoro ya dawo na mmakin su da ynyin farinciki a fuskarta,right
from her eyes zakaga yadda dariyarsun yay affecting mind dinta yasakata jin sanyi
da sakewa sosai Duban yaran yay yace "Toh Kuje daki kucire wannan abun ai angama
wasan ko?eveyone look ugly in halloweens Da gudu suka wuce sama suna gyada mai kai
cikin dariya,zasu koma site dinsu har sunyi nisa jawad ya dawo da uban gudu a
bazata ya damko hannun rufaida "aunt aunty rufeda im glad u come out today pls
karki koma dakinki kinji,u will eat breakfast with us right?..ai zan nuna miki
assasin creed dina i also have ps2021 baba na ne yasiyamin sabo..zan sanmaki kema
kina bugawa.."yadda yy maganan yana kankame hannun ta cikin jin dadi yasata shafo
kansa itama dan batasan sanda tahau yin murmushi ba Ahankli tace 'dont worry will
do anything u want"
Da murna ya sake hannun ta yana cewa "yess" yabi bayan yar uwansa ya wuce daki
cikin jin dadi.

Kanta ta sauke kasa tana boye sautin ajiyar zuciyar daya kufce mata abazata
Mijin anty reesa ya sauke boyayyr ajiyar numfashi baice mata uffan ba sanda yanemi
waje a babban kujerar falon ya zauna sann yace mata"sit down my dear..duk da
nauyinsa datakeji batayi musu ba ta zauna adan rakube
Ya kara dagata daga kasar data rakube yace ta zauna akan kujera
Nan ma a dofane ta tashi ta zauna,
..wani shirun minti biyu ne ya gifta a tsakanin su alokacin ya dau remote a
hannunsa yana kkrin kunna musu tv,bayan ya kunna channel din news ne dan haka bai
wani dauke mata hanklinta sosai ba nan yay gyaran murya ya juyo ya soma mata magana
cikin tausahiyar muryan sa wanda yy kama dana lallami, kaifin nasihar sa tuni ya
hau shigar zuciyarta ta yanai mata debi da soyayya irinn na uba zuwaga yarsa dayake
matukar kauna da kum tausayi..

Maganganun sa sosai yasata tuno da nata mahaifin

hawayene suka kwace da qarfi acikin idanunta sukahau zubowa,ta tuna tunda tazo
duniya tsakaninta da yaa malam dai bai taba nuna mata yanayin tausayi ko soyayyar
uba a agareta ba..

saurin share hawayen da sukekin dena zubowa tayi dan ta saurari mijin anty fareesan
da kyau

A hankli harta dan samu nitsuwa,sosai ta gane cewa Bama bayarbe ba yawanci kabilun
da sukagaji ilimi kuma sukeyin amfani da ilimin zaka samu basada matsala wajen
muamala dana kasa dasu sam sam.

"Maganganun dayake mata a fayyace suke babu boye boye da irin feeling din nan na
inferiority ko superiority irin kace bazaka gayawa mutum gaskiya ba sabida aganinka
bai girma ba ko baikai yaji hakan ba ko saboda kar kai girman ka ya fado kasa
agabnsa

Tabbas Da a akwai babbanci sosai wajen yin magana a tsakanin iyaye da


y'ay'a,musamman ma tsakanin familyn bahaushe dana ainihin kabilar da ba hausa ba

Shi bahaushe yanada wannan dabiar kamewar sabida ansan shi da alkunya amma kabila
ko da maganan tayi masa nauyi zai fadeta ne a dunkule.

Hakan yasa mijin anty fareesa yahau gayawa rufaida gaskiyar rayuwarta a
tsirarsa,Babu wani boye boye ko sakayawa straight to point yake fayyacewa,in yay
mata waazi sai yace toh ga abunda ya dace dake ga abunda bai dace ba
And above all ya cusa mata jin cewa sun daukota ne donsu tayata yaki da rayuwarta
amma badon su tallafa mata kadai ba,hakan zaisa ta dena kallon kanta a matsayin
weak and unintrested with life,da haka ya rinka karfafa mata jin cewa zatafa iya
yin rayuwa mai dadi fiye da wanda tayi adacan,he stressed dat she must try and put
her fear behind kuma a shirye suke da su tayata mancewa da komi..

Godiya ta rinka masa har tana sake kyawawan murmushi cikin hawayen da suke kan
sauko mata da alaman ta jijji dadin abunda ya gama shawarta akai kuma zuciyarta a
shirye yake daya bita wannan salon don itakanta ta gaji da rayuwar kunci aranta
harso take taga ta dawo kamar da yadda take da kuzarinta da buriirkan ta na rayuwa
da komi.
Alokaci kalililan taji xuciyarta ya wani cikke shaukin dawowa da kanta kamar da can
koma fiye

Suna cikin tattaunawar Anty fareesa ta tashigo tahau jera musu breakfast akan
dinning ta debo yaranta suka sauko kasa duka suka hadu a dinning suna ci ana dan
hira tare.

Bawani sha'awar cin abincin takeji ba dakema bata wani shiri da faten wake,gizdodon
ma kawai ta tula acikin plates dinta cos she kinda love plaintain soo much yanai
mata dadi,hade da maganin cin abinci da aka dorata akai da yanayin sakewar su da
ita yasa ta daure ta ci abincin fiye da na kullum.
Sai tsokanarta yaran sukeyi suko iyayen suna famar baza soyayyarsu mai mugun sanyi
a duk yadda take kau da ido take kuna bada hnklinta akan yaran sanda yanayin iyayen
ya mugun bata sha'awa da mamaki dan harga Allah bata san ana irin wannan soyewar
tsakanin miji da mata ba,duba da yadda suka taso mahaifin su is alwys feeling
tyrannical and superior da mahaifiyarsu basu taba ganin soyayya atsakanin su ba
saidai suga tsantsar biyayya da bauta, haka suma ba'a taba sake musu fuska bare
ajega wasa dasu a mtsayin y'aya ba,Kafin su kammala cin abincin Mijin Anty faressa
yay hamdala yace Alhamdullhi ya kamata rufaida ta soma shiga kitchen din nan itama
ta koyi Abinci da kyau it wll be better for now sabida girma takeyi she wll soon
become an iyawo,anty fareesa tana murmushi tace "yes ooo good idea my darling..Ko
yaya kikagani rufaida?kanta ta sunkuyar kasa ta gyada kanta a hankli tana
murmushi,anty ta riko hannun mijinta "katashi muje karkayi latti,leave evrything to
me honey,beside i knw she can cook umma aibazata ma kyaleta ba kawai dai zan koya
mata ne irin na garinku,yadda tayi giggile yasa dukan su sukahau dariya.

Suna mugun jin dadi aransu sukaga rufaida tana kkrin yin dariyar duk dama alamar
dariyar kawai zaka gani ayanayinta bawai takan sake tayishi bane har can can..

Tsaye ya mike ya doddora wa yaransa kiss ya rungume su ajikinsa sosai yahau musu
addua yana lallabarsu da suyi karatu sosai kamar zasuyi kuka suke ansawa dan
sunsashi da yawan tafiya wkends ba lallai sugansa anjima ba,itama rufaida sallamar
yy mata, sannan ya fice Matarsa ta bi bayansa sukayi waje a tare.

Kafin Anty fareesa ta dawo ta samu har yaranta sun saka rufaida tattara empty
dishess din dake dining wajen yayi fesss da mamaki ta shiga kitchen ta bude kofar a
hankli ta shigo basu lura ba, samu tayi sun makalkale rufaida da surutai agaban
sink suna jiran wai ayi wanke wanke dasu,sai dai kayan datasa din ne she doubt in
bazata jike da ruwa ba sabida sakakken jallabiya ne mai oversized fadi musamman ma
ta hannu band kafarta bata barin koinanta a waje Kallo daya zaka mata ka gane cewa
she is becoming so ashamed of her once upon a time beutiful body daya zube ya
yamutse.

Da gyaran murya anty reesa ta karaso


Cikin jin kunya da tsantsar yanayin girmamata rufaida ta ja baya.

Yaranta ta duba fuskan ta ba asake ba tace oya to ur study room now,


sadaf sadaf suka fice jawad yana janye da hanun yaruwan shi datake kkrin tirjewa
kuma shi bazai sake tan ba,kawai shidai duk inda zaije saiya tafi da ita haka ya
saba.
Bayan ficewarsu maza anty fareesa ta amshe aikin kitchen din dakanta tanayi,yau
saturday tamkar house sanitation ne cikin haka ta soma jan rufaida da hirarra
ki,tana dan sakata kanann aiki miko min kaza aje min kaza goge nan share nan har ta
sake jikinta da haka da haka taci nasar jefa kanta cikin aikin kitchen din
sosai,anan ne ma anty reesa tasoma fahimtar me ta iyada dame bata iya ba fannin
abinci
Babu laifi ta iya dayawa musamman wanda suke ci agidan su,wasu kuma ta iya amma
bata taba gwadawa ba.

Bayan sun kammala da kitchen suka fito cikin gidan nan ma anty ta hau gwada mata
yadda ake yibin za'a tsaftace manyan faloka da sauran wajaje har suyi kyalli suna
qamshi.

Dake bawai sabawa tayi ba tuni hartaji ta gaji,kallo ta kunna musu da yaran ita
kuma ta shiga daki tana dan wasu ayyukan basu bar falon ba saida lokcin lunch yay
sukayi sallah bacci mai nauyi ne yay awon gaba da ita.

Yau Kwata kwata rufaida bata samun tunanin kowa ba,da dare taga wai har book club
sukeyi acikin dayan falon su,da ita da mijinta da yaranta kowa da kalar book din
dayake karantawa and yet they discuss soo much among themselves.

Koda itama ta zauna cikinsu recomending original educative novels kawai mijin anty
reeesa ya rinka mata,kamar su "the heart reawakening".
"Something about you","my delusion","forever and a day after","bitter heart" ."as
long as she live".kai knovels sunkai goma wanda ya bata wai tana karantawa.
Wanda yasan it wll defintelly help her mind develop a positive thougt game da
rayuwarta

Abuja..

Around 1pm na rana suka dawo daga ziyarce ziyarcen su kowa ya nufi site dinsa
yahau aikata abunda ke gabansa
Ainau da zarah suna makalkale da juna banda hudubar shedan na yadda Ainau zatabi
danta wajiga zuciyar mijin ta babu abunda zarah ta wuni tana dora kwakwalan Ainau
akai.

Don ta lura da ainau kamr haryanzu zallan son mijin tane yake kan wahalar da ita
bawai fushi akan walakncinsa ba.

"Mutumin da baiko nemeki dan ya sauke muku jarabar sha'awar dake jikin kuba ne zaki
wani damu dashi koki ragar masa?"..ai kawai ki haukace masa ki nuna masa ke ma jar
kanwa ce,kin san kanki

Tsakani da Allah abunda capt din nan yakeyi baida kyau,inda nice dashi da wallhy
saina kai karar sa wajwn ubansa,ko da wayo ne kuwa sai mutanen gidan nan kaff sunji
cewa baya kulawa da auren sa.

Laifinkine ainau Ke kike nuna masa kinajin tsoronsa inda nice da har kunnen ubansa
sai anji cewa baiya bani haqqina ina koshi kuma wallh wallhy ba abunda ya isa yay
ince dai tsoron karyace zai sakeki kawai kikeyi?ai ta hakane ma zaki dake sa kihana
sa kuka..
Ai'nau batace uhmm ba zarah ta cigaba..."Koda shike u be big girl bakison aga ta
inda kika fado kasa ko?kar ace baki iya riqe comn namiji ba hehehe,.."if na me
errrrh i for don useee this oppurtunity tireeee ai kodan insaka mahaifin shi mai
shegen sonyiwa jamaa wa'azin nan ya saka
Masa ido da kahun zuka zan bar kowa yaji komi kya zauna kina wahal da kanki

Tagumi kawai Ainau ta rafka dan wasu ababen da zarah take furtawa kwata shirme ta
daukesu dan basubi tsarinta bama, tasan hala bazata taba iya aikatwa ba,ita harta
mutu gani take baza ta taba iya yarfa kanta agaban kowa ba.

Cikin hirarsun zarah ta kikkira imad awaya sau ba adadi yana kin dagawa,koda yazo
ya dauka bata tsaya da makircinta ba tahau zance tana aikin hada makirce makirce
akan auren aiyn agaban ta, har abun ma ya soma ba ain din haushi.

Takaicin zarah ta rinkaji a zcyrta Musamman yadda take barbaza manyan sirrikan ta a
kunnen shi da sunan tana cusa masa wani ra'ayi game da muffy.

Kwata kwata wannan tsarin baiyi ma Ainau ba but ta qudurta aranta kawai zata daure
sabida cikar burinta
Akansa,dole ne mufrad yasan ita wata macen kanta tace..she owe him a big
blow,..burin ta baifi taga ya dandana walaknci a hannun ta ba.
Suna zaune ahaka wayar daya daga cikinsu yy kara
Tex aka tura ma zarah ta dauka ta karanta Taga Zee ne take bukatar ganinta urgently
zuciyarta sanda ya buga dataga haka atunaninta ai zee bata cikin garin abuja,..

Tayi kkrin tura mata da cewa bazata samu daman fitowa ba amma sai taga amsawar zee
kamar da fushi aciki har cewa take in bata fito sun hadu ba to tabbas itama zata
dawo gidan AINAU zama.

Cikin rasa nayi ta bar Ainau a daki taje kasa ta hau kalallame matan gidan da cewa
zataje gidan kawar maman su ne karbo aika..hjy Adada kuwa harda bata permission din
daukar motan gidan Orange Juice mai sanyi ta tuttula kwayar bacci ta kawowa ainau a
daki,Ainau tana sha kuwa ta bingere da bacci mai nauyi awajen ita kuma tahau shiri
shap shap tana kammalawa ta kara da gaba.

10:40pm

Ziriya yake shikadai acikin dakinsa yanayi yana kallon agogon dake manne da jikin
bango ganin karfe 11 saura amma har yanzu babu wanda ya dawo daga cikin su mufrad
bare ajega yaa sheik din shikansa.

Wani Gajiyayyen Tsaki ce ta kufce masa ya juyo yana shirin daukar car keys dinsa
dake kan bedside drwr,yana dauka yaji kamar ana kwankwasa masa kofarsa da dan
qarfi,bin kofar yay da wani irin kallon fargaba sannan ya dafe kanshi a mugun
gajiye duk tunanin sa zarah ce,dan sosai ta soma isar sa da nanikewar datake mashi.

Yafi minti uku cikin nazarin ya bude ne ko kawai ya basar ai in itace ma zatagaji
tabar wajen, wani zuciyar kuma yace masa yaje bude kawai tunda ma fita zzaiyi
yanzu,a haka ya isa gaban kofar ya kama handle din a hankli ya murda.

Qamshin turaren sa ne ya soma sakashi sauke ajiyan zuciya Aransa yace ohh thank god
its you.
A fili kuma ya wani hade rai yana hararsa sosai
,mufrad da baiko kulasa ba wuce yi yy ya shigo har ciki shima tsayuwar durus din yy
a tsakar dakin yana kallon waje guda da alaman ransa adan bace yake dan sosai
fuskars yke saurin nuna bacin rai da fushi,can ya koma ya zauna abakin gadon yy
wani shiru, Maida kofar imad yy rufe snn ya dawo shima yazauna abakin gadon kusa
dashi batare da yyi wata ba,sun fi mintu biyar ahaka Kafin yace"Tot U will neva be
back..

a hnkli muff ya lumshe idanunsa cikin sauke ajiyan zuciya ya furta..


"I lost him..sannan ya bude idonsa a disashe ayanayin son sauke takaicin sa ya hau
bambami shikadai "mad bakaji yadda raina ya mugun baci bane yau,mutumin nan fa
shikadai ne zaisaka hannu in fuskance abunda ke gaba na but he just ditched
me..yes,i think he ditched me.

karshe ma cemin akayi wai harya bar kasan,yana wani sawa wai aban hakuri.."damnnnnn
him bazan yi hqrin ba,imad daya dade yanata kallon sa ya tabe baki yanayi da fuskar
sa kamar baidamu da zancen ba,.

Aransa hamdala kawai yake da plan dinsa taci batare da angane ba,dan shiyasaka aka
gayawa minister cewa ai mahaifin mufrad ne yake da bukatar abashi hutun sati biyu
ko fiye da haka yasan dai bazasu taba cewa yya sheik a'a ba.

Mufrad bai san da hakaba acan ma basu gayamai dalili b kawai cemasa akyi ya jira
dawowar minister..

Bambami ya rinka yi yana tsaki karin takaici dayaga imad yaki ma ya kulasa kamar ma
badashi yake maganan ba.

Aransa ya hau cewa ya maidani mahaukaci wani


Tsaki ya karaja ya tashi ya fada bathrum din imad din ya cancada wanka aftr like 30
mint ya fito daure da towel sai mayataccen qamshin sabulan wanka yake

Gani yay haryanzu imad na zaune awajen daya barsa bai motsa ba har kuwa ya kammala
goge jikinshi ya bude closet ya dau pjamas yasaka imad yana zaune shiru,tuni jikin
shi ta soma bashi hala ba lapya ba,sai dai baiyajin zai tuhume sa dan shi baicika
son shishigewa cikin damuwar kowa ba.

Haka ya gama kimtsa kansa tsaf ya hau gadon imad ya kade yay banga banga rungume da
pillow a chest dinshi yana sauke ajiyan zuciya shikadai..

Still yaga imad bai wani kulasa ba,shima tashi yy ya fada bathrum din ,wayar sa ya
dauka ya hau latsawa aransa yana jin kamar fa fushi imad yakeyi dashi amma still
dai ya basar,imad kuwa sanda ya dade a bathrum din bai fito ba yy kusan awa guda ba
komi yakeyi aciki ba kuwa sai aikin tunanin haduwarsa da rufaida.

Dadewar sa acikin bathrum yakara tadawa mufrad hankli,agogon wayar sa ya kalla yaga
har karfe daya na neman yi
Ya tuna ko wani kwakwaran magana bai masa..whats wrong with him?..ya mike zaune
atskiyar gadon yahau tunani
"Ko dai yaa sheik ya masa fada ne dan banje ba..,but i told him to cover for me
koma yaje ya fadi gaskiyane aka balbale shi..ohh ai yanzu kam ma ina gidan trout
sai su cinye ni...yana kammala furta hakan aransa sai ga shi kuwa ya fito da guntun
wando,slihglty ya rufe ta gaban sa da thick towel dan kar aga erection dinsa,
Aikuwa yana juyi suka hade ido da muffy ganin tsikar jikinshi ya tattashi yasaka
shi jannn dogon tsaki yana kkrin fashewa da dariya"Ba ance kayi aure kaki ba?ai
baka ga komi ba.

Wirgo masa towel din imad yay a fuska yce


"Anki ayi auren malam ka barmin daki na kaje can ga matarka can tana jiranka,uhum
mai aure...

Bai gama rufe bakin sa ba yaji am maido masa da wurgin muf yce"Mad Ass kawai,ai
daukawa nayi baka ganni ba harynzu, mahaukaci ne yake ta maka magana tuntuni a
dakin daka wani share ni.

Daga tsaye Imad yace What eva nide katashi ka barmin daki na kalli time fa ure a
married man

Wani Gyara kwanciya ma ya dadayi sann yace


And So what?
Kawai dai kace korata zakai sabida wata babe din zata kira ta kwantar maka da
hankli

Take Imad ya dafe goshin sa ayanyin kasala ya juyo yana kallon mufrad
"Ni nace maka inada wacce take kwantar min da hankli..mtsw wuce nan yaro..da Allah
ka taahi ka tafi

"HaHahahaha muff yay dan dariya mai sauti,.baima furta abunda yake shri ba kawai
wayar imad yahau kara

Imad yce pass over my phone

Mufrad ya kalle wayar dake kusa da shi sanda ya kalle sunan dake kai da kyau sannan
ya miqa masa yana tabe bakin sa yna kada kai

Fauce wayar yy kallo daya yay ma sunan zarahn yaji ransa ya mugun baci katse kirar
yakai wayar off mai gaba daya..ya jefar da ita gefe yana mai sake tsaki atake
yanayin mood dinsa ya sauya.

Aransa shidai yanason irin wann takurawar a soyayya amma kuma da rufaidar sa kawai
yake son yaga yanayin soyayya mai tsananin zafi bada wata na daban ba

Mufrad ya mike tsaye tare da dirowa daga kan gadon yana gyara zaman wandon
sa,shikan sa he is horny amma baiso agane hakan cos abune da yasaba boyewa makanshi
gudun rainin matarsa Ainau, yace uhum uhm"A'a barin kara da gaba indan nine za a
kashe mata waya.

Imad ya runtse idanun sa a hnkli yace ita wa fa?


body Lotion dinsa y dauka zai shafa Muff yagani ya matso kusa dashi cikin yar sauri
yasaka hannu ya amshe body lotion din,dan kadan ya matse a soft hands dinsa sann ya
koma baya da niyyar tayashi gogawa abayansan dan sosai yaga sosai tsigar jjikinshin
suka kara mimmikewa

Jin saukar lallausar fatar hannun muffy agodon bayansa yana shafa mashi man
abayansa so soft nd calmly yasashi jan wani uban nishi yana kara narkewa cikin wani
irin shaukakiyar yanayi

"Wha the fuck are u saying...

Yanayin tabe baki muffy yace.."Loml mana.."

Cikin sauke wata fitinnaar nishi imad yace"Whats d meanng of dat?

Cikin rolling eye muff ya bar shafa mai bayan ya juyo yana kallon sa da
mamki.."Xcuse me..kar ka raina min hankli sunan da kasaka dakanka zaka tambyeni
meaning

Daukar wayar imad yy ya kunna ya kara kallan sunan da kyau sai yau ya tsaya sosai
ya saka hanklinsa akai ya kalla,da tsaki ya dauke idonsa akai
..i dint save it like dat...she did

Cigaba da shafa masa man muffy yy can yace


"So...Who is she?

Atke yace Zaaaara...her name is zarah,she is Ur wifes ssiser i ques..

Mufrad yace
Ohhh good..good
Naga ai har kun saba..so ishe d one?
Imad Baisan sanda
Ransa ya hargitsa ya kara baci ba da haushi a murynsa yace"the one asin?

Muff ya hade rai


Yace Our wife mana...Wai Kaima kanwan ainau zaka aura tabb Allah sa dai halinsu ba
iri daya bane Cos mehnn u gonna need a hell of chemist just for panadol for ur
future headchess.

Imad ya dago kai cikin saurin fuskntar sa kansa adaure dan bai tabajin sa yana
maganar matarsa ta sigar kushe ta har hakaba

Yace akan me zakace haka,halin ain baya da kyau ne?! A'ina is just egoistical amma
ai tanada hakuri..
Amma ka ga wannan babe din wai ita zarah fitinarta yy yawa wallhy.

She said she likes me amma harga Allah tunanin ta araina ma banfarayi ba but d way
she behaves with me menhn,..soo disgusting...its soo strange dat im alwys with her
Amma ba a son raina bane i swear

Mufrad yana famar gyara tsayuwar sa yace hmmm


Toh ai baka da wani matsala inde haka ne,u wont get me sai randa ka auro mace Mai
tsinannen raini ,so disrepectful wanda bata iya saukar da kanta ma kowa.

Cike da yanayin rashin fahimta imad


Yace What do u mean by dat

Muffy yace I mean dats how my wife is imad..Look I dont mean to bother you with a
these stuffs but im serious mehn,Right from d start Ainau ce ta lalata zaman auren
mu,she extremly hates my job witout any genuine reason.

Ace ina zama da macen da bata kaunar abunda nakeso wai aikin dana fi kauna
arayuwata shizata nuna min ta tsana?,ita dai damuwarta in zauna mata agida kamar
wani soko muyita banzan soyayya irinta yaranta ina yagalgala ta ina fadawa kasa
dominta

She just love to nag me down on evey little thing,nd i hate her naggings,mufff ina
kaje?inna shigo Ba wani sannu ba madalla "wher d hell are u from? Haka za'a kirani
awaya with comand and disrespect.."in baka bar aikin nan Ka dawo ba wallhy tafiya
gidanmu zanyi..wallhy nagaji da kai...kanaji na?
Looks dos are her words..
Kuma Duk sanda nayi tafiya na dawo haka zata sani agaba ta rinka sheka mun masifa
da balai kamar ita ta kawoni duniya even my parent are not scolding me d way she
did.
Tayaya ne bazan kyaleta inyi tsabgar rayuwa na ba,who d hell did she think she is?

Da sauri Imad ya riko hannun suka zauna abakin bed sabida yadda yaga rawar da
hannun shi yakeyi da alamu abun yana masa zafi aransa,im so sorry muffy but
sumtimes is all ur fault u know .muff ya kalle sa yace really?mtsw don bakasan
yanake ji bane araina ai dolene zakace min haka

Imad yace noo,look zuwa na gidan nan ma kawai i tend to get dat u neva have time
for anything sai na aikin ka.

"Dada mikewa tsaye mufrad yay yace yes. "i know Dat,ina mata laifi ahakan
But I try to understand her pain da can nakan bata haquri saita fara reina ni kawai
saina dena,amma ynzu nakan bata kudi mai yawa duk abunda take so a duniya nakan
bata,but still sainaga kamar yar rainin hankli ce ita.

She just want me to fucking beg her for eveything,for love for respect for sex and
for evrything shiyasa ma kaga nake daurewa na sharetan kawai,i aint dat stupid
nizata maiyar shashsha?, if i got somene dat really care for me nd respect me
wallhy aure zankarayi in aje matar awani waje
Inbarta da jiji da kanta inga ko hakan zai fidda mata d'a mai ido agida na.
You know,who cares. Ita zataji wajen.

Imad ya mike tsaye ahnklin sa a mugun tashe yace


"Mufrad..pls calm down,Please understand her..U need to understand her more..nide
gani nake kamar tana shan wahala sosai in baka nan din nan..

"Pls dont tell me dat, wani wahala ainau take sha pls?

Imad ya sauke ajiyan zuciya, Okay dont u think she wll be sex starved alokutan
dakake tafiya tsabgogin ka?
And u see cemin ma akayi baka gaya mata in zakayi tafiya saidai ta nemika ta
rasa,dats soo unfair.

Da mugun mamaki muff yace


She told u all dat?

Imad yace
No no kasan bama irin wannan shirin da ita,her sister do talk ci ci ci no control
ahaka naji komi,..ahnkli saiya kamo hannun sa yana cewa toh muzauna tukun kaji
sauran...abakin gado haka suka zauna Bayan sun dan nitsu a mugun tausahshe imad
yace "muffy i swear ur wife needs u..she is kinda depressed bcos of ur absence with
her da wnn attitude dinka na sharetan nan da kakeyi...so can u please go and be
with her right now?

Mamaki ya hana mufrad cewa uffan yanata kallon bakin imad daje fidda magana

akwai abubuwa dayawa danake in sanar dakai amma kayi hakuri kaje yanzu ka kwantar
mata da hankli...im sorry but her sister told me evrything.
Wallhy baka kyautawa.

So forget about her faults for now just man up and accept the fact that ure wrong
too,kuma gyaran nan daga kanka zai fara...i wil alwys be with u, insha Allah zamu
warware komi na maka alkwari.

Wani Ajiyan zuciya mufrad ya sauke baice masa uffan ba ya mike tsaye yana qyara
rigar baccin shi,he was shocked really,mamaki sosai yaketa sha aransa wai har Ainau
ce zata barbaza shi har haka?so how many more ppl knows of this kuma suwaye zasu
karaji nan gaba,"shafa kanshi yy a hnkli ya furta damnnn it,a nitse ya bude kofar
dakin ya kama hanya kawai yayi waje.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 45

Kofar imad yabi da kallo wani irin kasalliyar ajiyar zuciya ce ta kufce masa,ya
dade yana zaune abkin gadon cikin tunanin kalaman da muffy ya furta masa
yanzu,wani bin saiyaga kamar babu laifin muffyn sa wani bin kuma sai yaga kmr fa
akwai,tunanin sun ne yahau saukar mashi da damin tashin hankalin dake nanike a
cikin rudewar dayayi akan rayuwar sa shima ayanzu...

tambayar kansa ya shigayi "what is he feeling for that zarah of a girl?so yake ya
fayyace makan sa gaskiya tun yanzu domin kar shima yazo ya shiga rudani, babu
shakka yasan Mace dayace kawai a kwance acikin kokon zuciyarsa wato rufaidarsa
dayake matukar muradi da kaunar ya sake cin karo da ita.
Ahaka ya zauna cikin naxari bacci barawo shiyay awon gaba dashi.

Fannin mufrad kuwa tun fitarsa yake nanata zantukan da imad yace angaya masa akan
lamarin aurensu,he kind of feel soo embrassed
.. wato Ainau ce ke baxashi awajen yar uwanta danta raina mai wayo ko?no wonder ya
lura kmar zarahn nan bata da respect yarinyar sam bata da kunya.
"Dammmn it,sosai ya tsani abunda zaisaka araina shi ko anai masa kallon shashahsa.

Kofar dakinsa yay niyyar budewa sai kuma ya fasa ya nufi kitchen ya bude fridge ya
sha ruwa dan kadan snn ya fito

Rabonsa dayabi wata mace har dakinta har ya mance Direct ya isa kofar dakin Ainau
yayi knock sau daya baijira an amsa ba ya shigo ciki abunsa,jin karar mutum yasa ta
dago kai Sanda zuciyar ta ya daka wani irin karkataccen tsalle dataga shine wai ya
shigo,cike da karfin halin ta danne zuciyar ta ta zabga masa wani fitinanyar harara
mai sanyi,kallon kasar ido tayi masa snn tamaida hanklinta kan wayarta dake kan
wani music video datake kalla a you tube zuciyanta na angizo ta data yanka mai
rashin mutunci wani na hanata yanace mata tayi hqri taji dame yazo mata dashi,
hakanan ta miqe ta zauna tana dan kimtse kimtsen ta snn tajuya mai baya shirin
kwnciya

haka kuwa hartayi baccin baice da ita uffan ba ya bude kofar ya fita,ranta a mugun
dagule ta kulle idanunta can cikin baccin ta ji an bude mata kofa an shigo again,a
hankli tanaji aka mayar da door din aka rufe mutum ne yazo gefen ta ya kwanta kusa
da ita ya janyota jikinsa yana shirin janye nityn datasaka da sauri ta buge masa
hannu cikin juyi mai tafe da hargagi

kumatunta ya dan ja cikin sigar yaudara yace ke


What is it?tunda ke baki iya nema na ba aini nazo,takasa daurewa ta bude idanunta
akansa "im not in need of you..da fushi a muryanta ta furta hakan..cos evrytime ta
kalleshi its makes it even harder to breath, she fucking love him soo much irun
wanda bazata iya kayyade yawanshi ba.,cikin basarwa yace "baki bukata na?bata amsa
shi ba yace okay good for you,bt i am in need and i need it now..ta mugun hade
ranta jin yadda maganan san ya tokare mata kirji dan da cikakken iko ya futar
"tace toh a daga min kafa dan Allah ni ka rabu dani.
..jitayi kawai ya rufe mata bakinsa da kirjinsa bai jira ba ya hau lugiguita mata
sassan jiki abataso bataso haryaci galaba akanta haukata kawai yakeyi da wasu
sabbin salo a dan dole ta bari bori ya hau dan ita kanta mabukaciya ce sosai hka ta
barshi ya rage mata zafi,saidai izuwa yanzun ita bajin dadin yin komi dashi takey
ba saboda haushi da tsanar halinsa dayake cusa ma zuciyarta wani kunci duk dama
tana mutuwar sonsa but right now all she want is to revenge and make him pay, da
safe kafin ta gama abunda takeyi harya fita,wanka tayi ta nufi sashen iyayen tabi
kowa har dakinsa tayi gaisuwa daganan tayi musu sallama ta wuce wajen aikinta.
Fannin zarah kuwa tunda ta isa hotel a jiyan Zee zee take sumulmukarta tana kwasar
dadin jikinta yauma kusan kwana sukayi suna abu daya,tun abun na yar dadi tsakanin
su har ya dawo na bacin rai sabida gardawan maza uku da zee ta kawo musu suka kwana
dasu nan danan zarah tahau bori tana bambami tana nuna rashin qamsuwarta akan
Jarabbaben cin da akamata jiya dan kusanna uwaka ubanka suka tashiyi da zee zee din
datalura kamar ita karshen hajirace wacce batagajiya da maza ko ince sex dan tamkar
ma shine abincin rayuwarta,tamkar wani numfashi haka ta maidashi,abune wanda sam
sam bata gajiya ko koshi dashi kullum damuwarta ayi exploring dinta acita kowa ma
yacita namiji na mace dabba da mai hankli,she have this maniacal sexual syndrome da
ake suspecting ko amfani da wasu kazaman maganin mata ne ya jawo mata su,dan kuwa
namiji guda daya baya isarta takoshi saidai inxata hada da kwakwalar mace dan bayan
karuwanci sosai zee tayi kaurin suna a harkan lesbianisms kuma sun balain buga
kazamin rayuwa da zarah adacann tun suna yara,sai dai ayanzu damuwar zarahn baifi
taga tayi aure ba auren ma ta auri imad dan soyayyar shi yana bala'in damunta a
kokon zuciyarta fiyeda yadda take bayyanawa a fili ita asalin kaunarsa takeyi bawai
zallan dan buktr ta na cika burinta na rayuwa ba..

Da mugun fushi ayanayinta ta miqe tsaye tana maida zip din kayanta,zee itama ta
mike tsaye cikin magiya "haba darling nace kiyi haquri ko?..c'mon yakike wani abune
kamar wata yarinya karama wacce batasan ciwon kanta ba..yakamata kisan soyayyar
danake miki ne ya jawo haka and dont forget u owe me alot of money tahaka ne kawai
zamu biya boka kudin aikinsa cikin sauri..he is damn dangerous,zarah kece kawai
baki san hatsarin dake cikin yin hulda da malamin baras ba dagani harke zamuyi iya
shigan musibar da batada matsaya in bamu tarkata mai kudin aikinsa akan lokaci
ba...ko ajikin zarah data juya mata baya kamar ma bada ita takeyi ba...zee tace
darling are u listning to me?..ganin kamar zarahn tayi nisa yasa ta sauke murya
kasa kasa
"cmon zarah fushin nan ya isa haka tun jiyafa muke abu guda dake wannan taurin kan
fa?

Cikin sauri zarah ta juyo cikin juya idanunta a mugun rigime" please its Enough
zee..haba dan Allah da wanne zanji fisabillahi magana daya fa aketa maimaitawa
..ni da nasan hakane wallhy dabanzo ba ma.Muna abunmu lami lapya dani dake meyena
kawo kattin maza?,i know u owe me alot of money shiyasa ma nabiye miki jiyan nazo
amma fa maza uku kikakawo suka cimu habawa zee,Am not happy gaskiya wannan
jarabarkin ta isheni kalar ayi aure imad yaje taba ni yagane cewa ni yar iskace ya
fara raina ni..dan wallhy da wannan dan uban cin da akemn ko uban maganin meye
zanyi using bana mata ba wallhi ima saiyagane ni yar iskace haba banda tsabar
mugunta ai kya debo yan daidai amma dick din gayun nan na jiya Kamar na giwa fa,abu
ga uban tsayi ga kauri, kina gani sai cakka ni sukeyi uwa sun samu wata doki kusan
su biyu arami daya,a lokaci daya wallhy jinayi kamar zasu yagamin duwawu da tsaban
jarabar su,jiya saida nayi regrting zuwana duniya sabida irin ciwuwar azaban
danayi..For what sake dan Allah?Am realy tired gaskiya abar wannan salon
kawai,badani ba bazan iyaba, in akan batun kudine Aina fada miki mun shirya da
Ainau kiban lokaci kadan kawai ni zan karba miki sauran kudadenki awajenta amma
bata wannan hanyar ba..nifa Aure nace miki zanyi kwanan nan ba biye ma sabuwar
rayuwar iskanci dakike kibude kwanan nan ba,kinsan baqar wahalar da nake sha da
Mitar ainau in natafi wani waje na kwana bada izinin surakunan ta ba?last time dana
biye miki ai kiris ya rage inga kayana a bakin kofar gidansu harcewafa tayi in bar
mata gidan ta zan kashe mata aure she treated me horibly, look im soo uncomfortable
a abuja yakamata kina dagamin kafa kema, inna cika burina na auren imad din nan
daga nan zamu iya bude dukkan kalar rayuwar da mukeso muyi nidake amma bayanzu
danake a mugun matse ba.
Nide bazan kara zuwa miki ba sabida aureni nake so kuma shine kawai agabana

Wani durus zee ta ja baya a sakake tazauna abakin gadon ta hau sauke wasu irin
ajiyan zuciya cikin yanayin mugun kunan rai da tsantsar kishin jin maganganun zarah
tsaban fushi bata iya furta komi ba sanda ta dau mintuna tana kokowa da numfashinta
dayje fidda hushi can tace.."isso right.
Kije din..zarah harni kikecewa Aure kawai zakiyi?tsaye ta mike cikin zafin zuciya
da masifa"..mekike tunanin gayen nan zaimiki na bukatar jikinki da ni bazan iya
miki ba?humm koda shike kije din kawai bakomai,i see,.. cos i mean nothing to u
now,ai akwai Ainau akwai waye ma sunan shi fuck himmmm..ta furta hakan a mugun
zafafe,"toh bariki ji nide gobe gobe nake son cikon kudi na 3.5million naira cash
kokuma intada miki jarabar haukar da baki taba gani arayuwanki ba.
Malama get out of my room right now
Kona kona miki wannan kazamin fuskar taki..

Da bala'in tashin hankli zarah ta juyo ta kalleta muryanta harna rawa a sukwane
tace "zee zeeeee me yyay zafi haka?..what d fuck is this.. meye haka zee zeen amana
mani yau kike cewa haka?..

tsaye Zee ta kara miqewa a hatsale kwayar idanunta cike da wutar kishin zarar dake
neman haukata mata yanayi..ai kinji abunda nafada miki marar mutunci kawai
tsinanniya
Yar asara, baqar karuwa yar iska
,bakin samu biyar bukata na ba ai dolene yauki botsare kice min bakisan ni ba, All
u care now is Aurenki da wancan yaron ko!..toh mu zuba mu gani zarah yar halak
kafasa tsakani da ke.

Wani jimmmm zarah tayi ta tsaya tanata kallon borin zee,tana kuma karantar yanayin
masifarta da kyau wadda bakomai bane yake hatsala shi face wutar kishin imad
datakeyi aranta yake kuma konata dan sosai takeson zarar da son aure aranta
itama,inda ta itace ma da ko auren jinsin suyi yau yau da bazata ki mata ba...wani
Yanke ajiyar zuciya zarahn tayi ta sassauto kasa da muryanta cikin mugun yanayin
lallami ta rusuna har kasa tana saka gwiwonta akasa agaban zeeee tana
marairaicewa..

A hankli cikin tone din lallami da sanyin jiki tace


"Zee zeen Amana look at me?ki dgo kanki ki hada idanunnki dani
zeee yau mani kikacewa dan halak kafasa!!Comn What happen to our love?.what happen
to all the promises dats between us,nd the convenant dat we shall neva be enermies
or apart from each oda forever and eva har sai mutuwa ta rabamu?wani irin jan
zuciyata sama tayi tamkar zata shidar da ranta ta mutu can ta fashe da wani
makirtaccen kuka mai tafe da gawurtacen salon raki.."wayyo Allah na na shiga uku ni
zarah ,"zainab bello ashe akwai abunda zai iya shiga tsakanina dake d harki gayamin
haka harkice zaki qonamun fuska ni?
But U know i love you right?zee harfa cewa nayi zamuyi sharing imad dina..my own
imad..
namijin dana fi kauna araina nake kuma tsananin kishinsa amma banji kyashin mana
burin samunsa mu biyun ba zeee zee tahaka ke zaki sakamun?pls tell me dat you neva
have feelings for me kawai insani dan banyarda cewa akan dan nace kiban dama nayi
aure kawai shine dalilin da zaisa ki harzuka ki dau mummunan gaba dani ba..pls Tell
me d real truth zee,say u neva have feelings for me...cikin kuka sosai takarashe
maganan har tana jan sheskheka

Miqewa tsaye zee tayi cikkn tashin hankali tashiga ziriya a dakin tana wani huci
harga Allah zarah ta mugun shigewa ranta,dan ita asalin son so takeyiwa
zarah,kokadan bata son taganta ahakan dan kukan zara ma kawai yana balain konata
azuci.

Gaban drwar tayi a birkice ta bude ta fiddo da wrap din kwayar LSD ta bude shi
kadan ta zuki powder ta ramin hancinta take kanta ya dau wani irin cagi,sauran wine
da aka rage a glass agefen gwado ta dauka ta kurkure bakinta dashi..

Ta joyo a haukace tanayi ma zaranh wani irin rikitaciyyar kallo,adan dole zarah ta
fasa kukan ta dago tana kallon zee datake famar ciccijewa tana seizing kamar an
jona mata shock ajikinta,da alama kwayar ne kawai yake rikitata.

Zarah taja tsaki tahau shirin miqewa zatayi waje,da sauri ta kamo ta ta baya suka
zuba tare akan gado,wani mahaukacin kisses tafara sauke mata zarah tana kkrin
kaucewa da dukkan karfinta sabida tasan ba a hayyacinta take a yanzu ba besides so
take ta barnan wajen cikin gaggawa kafin ainau ta gane bata nan ta kira,saidai fa
kafin ta ankara har xee ta rabata da kayan jikinta ababu yadda ta iya jaraba yasata
suka shafi kusan awa suna kwakalar jikin juna
Ganin zee ta dawo hayyacinta yasa zarah ta kwace kanta da karfi tare da daka mata
tsawa tana cewa"Stop it..
Kusan atare suka miqe tsaye,zarah tace is enough Ni gida kawai zan tafi.

"Zee tayi saurin shan gaban ta tace ke babu inda zakije..."u will stay with
me..indan da gaske kikeyi kinaso na kuma inada wannan matsayin a zuciyarta to muje
nasan inda zankaiki adaura mana aure.

"Zarah pleassse marry me".


A sukwane ta zuba gwiwonta akasa tana kallon kwayar idanun zarah

Cikin kaduwa da tsantsan mamaki zarah tace whatttttttt are u crazy?Zee tace yess i
am crzy and
U heard me right,tunda kina sona ina sonki toh Muyi auren mu kawai zarah.
Kizama mata ta in zama matarki bance zan hanaki auren sa ba amma kisoma kulla
alakar aure dani tukuna kafinshi,ta haka ne kawai zan yarda dake sosai zarah...dan
nikam nasan soyayyar danake miki gskiyace kuma tazarce yadda kike tunani plseee
say yesss masoyiyita...

Zarah dakejin kamar kanta ne zai kunce cikin rudewar yanayi da hatsala tace NO
I said no zeee are u crazy..auren jinsi fa kikeso muyi?oh my god wallhy infidelity
na baikai nan ba.

Zee ashe ke kasurgumiyar Shedaniya ce bansani ba?ni namiji nake burin aure ba mace
ba so i cant marry you neva eva neva neva neva, eeeevvvvar..
Tirrrrr Allah ya tsare ni.

Zee ta miqe tsaye a zafafe"Mani kke cewa haka zarah?


Dan ubanki U turning my proposal down,toh wllhy saina kashe ki yau..
Wani irin mari ta sauke a fuskr zara

Wani irin damben asarane ya kaure atsakaninsu ana dambatuwa amma bashi yake hana su
shan nonon juna ko su shafa gaban juna ajikin damben ba..

Anan ma kusan wani minti talatin suka shafa sannan sukayo rabuwar baram baram
kowacce ta shirya kanta ta fice a hotel din da tsananin fushi.

Direct zarah ta tare adaidata ta bashi sabbin dubu dubu har guda biyar batare da
ta sanar dashi inda zataje ba tacemai yayi ta tafiya da ita kawai amma karya tsaya
ya dauke kowa..
Nan da nan Ta bude bayan karamin wayar nokia dake hannunta ta fidda wani sim card
ta kunna ta shiga contacts ta tsamo wani speacial zain number mai 7 dayawa aciki ta
hau kirar lambr,sun shafi kusan minti ashirin suna tafiya da kyar
Aka dau kirar tana karawa akunne ta fashe da wani irin rikataccen kuka sanda mai
keken ya juyo cikin rudewa yana kallon ta tace
"Master dan Allah ka fadamin inda kake inzo yanzu
Master na roke ka dan darajan shegiyar data kawoka duniya ka saurareni kaji abunda
nake tafe dashi, inakan titi ne kawai kabani location,batama kyalesa yay magana ba
tace mai " akan waccan shegiyar karuwarka ce,master yau zee ta gama quremin tunani
kuma kai kadai ne kawai zaka warwaremin wannan maganan dan hka kaban location ina
zuwa yanzu.. katse wayar yay batare da ma tasani ba sanda taji shirun yay yawa ta
daga akan kunnenta
Kuka sosai ta fashe dashi tunanin halama baiji meta rinka cewa ba.

Tasan ta shiga uku awajen zeee hala ma taje gidan yaa sheik yau ta tona mata
asiri..wayyo Allah tasan in hakan ya faru to wallhy har ainau yau sai aurenta ya
mutu murussss..gaba daya ta kasa zama waje guda jitayi ma kamar ta matsu a keke
napep din sai zufa take yi tarasa meke mata dadai a duniya,tunani kawai tahau yi
kalala aranta tana sakawa tana warwarewa

Daf Tana shirin gayawa mai keke ya juya da ita kawai sai ga shigowar tex,
Da sauri ta dau wayar ta bude gani tayi master ya tura mata adress din wani gida a
can kusan hanyar fita gari..luckly mai napep yasan wajen wata sabuwar estate ne dan
karami da wani dan siyasa ya gina na musamman yana bada gayunsa masu masa aikin
mugunta matsuguni

Abakin wani katafaren gate aka


Ajiye zarah ta sauko cikin sauri tare da sallamar mai adaidaita,dan uban ynwar safe
dake cin cikinta yasa ta wani ragwabe tayi salam kamar bakauyiya tana famar
yatsina fuskarta,isarta bakin gate din keda wuya saigashi ya fito..wani sauke
ajiyan zuciya tahau yi data ga eh lallai shidin ne,cos bayau aka saba ba,saiya mata
karya ya kuma saka gayunsa su farmata su mata kaca kaca harsai ta gudu tana bada
hakuri.

Gif gif yake tahowa da ginannen jikinsa da babu marabarsa da dan dambe,ko inan sa
amurde take damtsen Sa sun wani fito a murmurde dan bakar armelss kawai yasaka da
dan guntun wando

shidai master ba Wani tsayine dashi ba amma kakkarfa ne kwarai dagaske kuma baida
kyaun siffa sai kyaun siffar sa na mugunta Tun daga can dayaga zarah ya kureta da
ido daga can din yace"Yar shegiya shigo ciki mana dan ubanki kinwani tsayawa mutane
atsakr gida kamar wata muminar kariya"..ba musu ta taho wajensa da saurinta mai
kama da gudu, wani fincikota yayi suka shige wani hadadden apartment duk datti da
alaman ma party akayi aciki ba atattara kwalaben giyar akasa ba.

Suna shiga ciki ya hau tube rigarsa da wandonsa,kallon tsoro ta mishi cikin
tsananin rawar murya da fargaba tace Master nan kuma gidan ubanwaye?Ko shegen daya
haifoka ne ya taso a cikin jahannama ya bakashi?..Allah ya tsine ma iyayenka shege
dan shegu, bakin ta ya kama ya murda da karfin tsiya sannan yaja wani ihu ta fasa
mai qarfi...cire ranta tayi dan tasan dolene sai ya kwasheta kafinma ya saurareta
dan wannan kusan dokarsa ne koda da zee din sukazo kuwa baiya hanasa hadasu biyu
yay sharholiya dasu..

Wani irin cafka yakaiwa duwawunta da qarfin mugunta sanda xara ta tsala wani dan
uban ihun jaraba ta ragwabe tana kyarma

"Master kabini ahankli wallahy kwana zeee tayi tana shanye ni kamun ahankli a
galabaice nake master..ga xeee zata tona min asiri..
Wayyooo Allah na

Bai tsaya ma jin sauran xancen ba ya cakumo ta ya makata akan gado ya fiffikece
kayan jikinta ya hau dura mata dick dinsa ka'in da na'in babu huta zarah tun tana
ihun wahala harta dawo na dadi cewa ma take ya kara sokuwa Ababu ababu sosai ta
wage masa kafa ta bude shagali sosai yana shigarta yana fidda wani irin zufa
ajiknsa Ba karya master yana balain mata dadi atleast shi bakamar wayancen mugayen
da zee take kawowa bane dick dinsa baikai nasu girman mugunta ba saidai akwaisa da
jarabar ruwan sperm she can feel it dan dayawa yake juyewa a mararta.

Kusan sumewa ta tashiyi tsabar yunwa tahau kuka tana rokonsa da ya kyaleta haka
nan, da kyar sannan ya sauka akanta yafita ya nema mata abunci kafin ya dawo harta
shasha pills ta watsa ruwa ajikinta,kan abincin Tahau ta fara ci ham ham kamar
wacce tayi shekara biyar bataci komi ba...

Sanda ta koshi tayi nak sann tahau bawa master labarin kafff abunda ya afku
tsakanin ta da zee Zee wanda kokadan bai basa mamaki ba yasan zee zata iya aikata
fiye da haka..

Saidai aransa yaji mugun kishin jun zancen auren da zarah ta gaya masa zee tana
nemanta dashi.
Sabida a duk duniya baida wacce yake burin aure face zeee kuma itadin kawai yakeso
ya aura tun tana karama yake cinta harta girma kusan ince shiya budewa zee zee ido
a harkan karuwaci da biye biyen maza
Babu kalar kazamar rayuwar da basuyi dashi ba,har tura ta wajen maza hamshakai yan
siyasa yakanyi dantana kawowa masa kudi Wato yau ta girma shine zataci amanarsa
tace zarah zata aura bashi bako?duk dama bai nuna a fuska ba amma abun yay matukar
tabashi aransa

Zarah sai zugasa takeyi akan ya shiga tsakaninsu ita tanada wanda zata aura,har
kwatancen ahalin gidan yaa sheik saida ta masa,kuma sosai ya ganesu infact bayan
imad acikin su babu wanda baimasa farar sani a familyn ba.

Daukar wayarsa yay ya danqarawa zee din sako akan yana son ganinta yanzu batare da
bata lokaci ba,niyyar sa yaci uban zee yau tunda har amanarsa zataci..bayan yay
wannan tunanin ya juyo kan zarahr itama ya yanka mata warning sann ya gindaya mata
sharuda"..sharadin sa na farko kuwa shine in har zai taimaka mata akan zee to
tabbas saita dawo zama dashi agidan nan suna iskancin su tare da cewar yamata
alkwarin shi dakansa zaina bata kudi mai yawa ta na biyan zee bashinta dataci.

Duk magiya da rokon duniya da zarah tamishi akan bazata iyaba haka yaki mata firrrr
cewa yake dama can yanada bukatar mace mai zaqi kamarta a kusa dashi ya mata
alkwari yace tana gama biyan zeee bashinta zata iya kama gabanta shi bazai hanata
aurenta ba.

Rai babu dadi adan dole zarah ta amince mishi da zimman zataje gida ta tattaro
kayanta sann ta musu bayanan karya akan tahowartan wajensa..

Sosai zarah ta bashi hadinkai suka hada Plan mai kyau tsakaninsu akan cewa intayi
masa aiki maikyau zaina hadata cikin yan volunteer siyasa masu kaiwa kaya kauyukan
da suka zabe uban gidansa dan kayan masarufi sabida a dada yadda da ita a gida.

Da murna aranta ta dawo gidan atleast tasan an rabata da gagarumin musibar zeee
zeee ko ainau bazata ji wannan zancen ba,kuma alhamdullhi no more risk na zuwa
hotel kwanciya da katten mazajen da bata sansu ba,inde dan ta bawa master gindinta
ne tana ga babu matsala,tunda tasan shi ba hariji bane kawai dai wahala daya tasan
zatasha da master shine na yawanshan pills din hana daukar ciki dana uwa zubda
cikin san inya shiga
Tasan abu mai wuyane master ya zauna da ita adaki daya batare da an samu rabo ba.
... But just hope it wont go that..
Bayan rabuwar su gida kawai ta taho
Dai dai kwanan anguwar ta sauka ta karaso gidan da kafafunta da niki nikin kayan
mufler da stickers na volunter workers data kwaso a dakin master sabida eye service
,she already look weary and tired
Duk da wankan datayi so babu wanda zai ganta yace ba wajen aikin dagaske ta fito
ba.

Aikuwa tana shiga ta wuce site dinsu hjy adada da sallama ta nemi waje aksa ta
zauna tahau zuba musu fadanci..sosai ta zulma zuciyar su akan maganan volunteer
nan,
Tana ta basu labarin karya da gaskiya tasan cewa duk ansan aikin na taimakone
dawuri tayi sauri wajen maida kanta kamar wata salihar mace mai kyakkwar
zuciyar temako

Saida ta gama zulma su tass tabarsu da hirar abun abakinsu sannan ta sullube ta
wuce ta haura can dakinta ta hau jinyar kanta da jikinta daga nan bacci mai uban
nauyi ne yay awon gaba da ita.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 46

Wajajen shida saura na yamma zarah ta farka a wahalallen baccin dayayi awon gaba da
ita jitayi duk jikinta baya mata dadi,ga wani irin axaban tsamin da gabobin
jikintan ta suke mata ta ciki ciki tanajin wani irin gajiya har cikin kasusuwan
bayanta da cinyoyinta, bata iya yin komi ba wankan kawai ta sake fadawa ta dade a
bathrum tana gasa jikinta cikin ruwan zafi wanda hatta wata nai jegon ma bata samu
irinshi ajikinta ba..

rurin wayarta dayaki ci yaki karewa daga daki shi ya dameta wanda yasata fitowar
dole daga bathrum din daure da karamin towel a kirjinta,gaban mirror tawuce direct
ta dau wayar tahau dubawa as expected miscal din master kawai tacikaro dashi kwafa
tayi dan tasan bazai wuce akan maganan su ba kiransa itama tahau yi ba a daga ba
saita hakura.

Wani tafkeken ajiyar xuciya ne ya kwace mata cikin sanyin jiki batako yi yunkurin
nemo man shafawar bama ta nemi waje agefen gado ta zauna ta kuma rabza uban tagumi
acikin tsananin nisan tunani ta jefa kanta wani ajiyan zuciyar ta sauke sannan
hummmmm kanaji kasan tayi nitso mai zurfi haka kawai ta soma sumbatu ita kadai tana
cewa"Shegiya duniya, garin nemanki dole ne asha baqar azaba,Yo Mezai hanna in
akasameki ayi yadda akaga dama dake..?gani take in Allah ya bata duniya kamar irin
na Ainau toh wallhy sai dai ayi kallo dan ita kanta batasan kalar tsiya da tijarar
da zata shinfida a doron qasa ba.

bataba kanta ansar tambyar ba ta miqe tsaye,kan screen din wayarta ta kalla a
hnkli,snn taja wani kasalliyar tsaki wai mutumin da kake hauka akansa kenan shiru
bai nemeka Ba?tsaki ta kumaja tuna yau ko nemanta ma imad baiyi ba bayn ko jiya
cikin dare ma saida ta kirashi amma ya kashe mata waya.

Maida wayar gefe tayi kamar zata ajiye sai caraf ta kuma daukar waya tayi scrolling
cikin contact cikin sauri har tazo dede kan number imad datayi serving da LOML.
dialing ta shigayi kamar zaiyi ringing sai kuma ta katse cikin sauri ta aje wayar
acan gefe,
Ajiyar zuciya ta sauke cikin tunani tace wakanta yau bazata ma fita ba dan bataso
taje ta same imad adaidai lokacin da master zai iya kiranta agabansa cos she dont
eva want to look suspicious gaban sa.

Bayan nan ta miqe tsaye ta isa gaban madubi mai kawai tashafa ta dan kikmtsa kanta
xuwa shigar bacci dama can bata damu dayin wani ibada ba bokayen zee da suke bi
kaf sun hanata yin sallah da azumi.

An riga an dasa mata aranta cewa yin ibada shi yake kara mata baqin jini da rashin
sa'a a rayuwa kuma ta amince da hakan kwarai da gaske dan haka tana kammala
kwaliyyarta tayi keys ma kofar dakinta batayi wata wata ba ta fada kan gadonta ta
kwanta tayi lumui da wayarta a hannu dantasan dole ne master ya kira

Sai can around 12 kirar master ya shigo ta farka a gigice sukahau durama juna ashar
nan take tagaya masa cewa ita sai gobe zata iya zuwan masa,tamasa alkwari da
sassafe
Abu daya yafada yasata yin murna sosai, da yace ya riga ya kada zee a abuja harta
kwashe kayanta kaf ta koma Kano jiya cikin dare.
Tun da suka katse wayar take cikin jin dadi tabbas tasan yau da master bai bata
hadin kai ba toh wallhy da tuni kashinsu ya bushe ba ita kadai ba harda Ainau dan
babu abunda zai hana zee tayi watsi da sirrukansu waje,dan abu mai mugun saukine
awajen xee musammn in ta debo kwaya har gidan nan zata iya zuwa ta tona musu
asirinsu tas tass.

Yau Wani irin shiru gidan ya dauka da alamun kowa nata can sashen sa dan bakajin
motsin kowa a sararin gidan kafafu ma duk sun dauke

Yau kwata kwata imad bai dawo gidan ba yana kammala tsabgar gabansa ya wuce wajen
yaa sheik a cikin federal court Abuja

yawancin ayyukan documentation dinsa ne da sukaso su sha musu kai yasa basu samu
sun kammala komi akan lokaci ba

mufrad ne kawai acikin gidan amma bazaka taba sanin hakan ba dan tun shigowar sa ya
nufi dakinsa ya zauna akan couch dinsa yahau yar danne dannen sa a laptop as usual
feeling so helpless and lonely sabida wani irin mugun shiru da koina ya dauka

Yau ko sanin inda matarsa Ainau take baiyi ba dan tun safe ta wuce office itama
bata dawo ba,duk dama ya riga da yasaba da irin wannan rayuwar but he was nearly
choke up today sabida baida wani aikinyi sosai agabansa da zaina dauke masa
hankli,haka kawai saiya soma jin wani irin mutuwar jiki da kasala,yana jin haushin
rashin tafiyarsan nan da baiyi ba dama kuma can tafiyar ne ke dan debe masa kewa da
kaucar masa da tunani masu nauyi da kassara zuciya wanda ya tsane yinsu arayuwarsa
wanda aganinsa babu amfanin ma yinsu tunda baiga alaman da akwai wani mafita ma
rayuwar sa ba

...tun arond four oclk ya gama komi nashai ya zauna shiru shikadai a mugun takure
dan baisan mema zaiyi ba,gashi inba aikin sa ko wani meeting ba shi bai iya zuwa
koina arayuwansa ba, he is a chronic home addict,zan iya cewa arayuwar sa shi bai
taba daukar kansa da kansa zuwa wani club ko wajen games ko wani wajje na
shakatawar rayuwa ba,he neva care for that,tunanin hakan ma baiya yawan zuwa masa a
duniyar sa sumtimes koyay tunanin zuwa ma ma baifi a kirga ba

Tashi zaune yy ya zauna da fillo rungume a kirjinsa kenan haka zaita zaman kadaici
yau agidan?ders is No one to keep him company infact babu mai lekowa ta sashin ya
dubasa bare aje ga kawo masa wani abun tabawa abaki shikansa yasan kowa ma
shakkarsa yakeji,inbawai shine dakanshi zai kira a waya yace akawo masa abu to
bamai lekowa nan har abada,abun haushi ma yake basa aransa cos baiga dalilin dan
iskar tsoron sa da kowa yakeji ba.
Hours passs by
Yau a dakinshin kawai ya wuni trout bai leka koina ba banda sallah dayake saukowa
yaje masallaci yayi,
Can dare Yana idar da sallahn ishai ya shigo gidan again ya rasa abunyi kuma yasan
ba bacci zaiyi nan kusa ba,ba ama maganan zuwa wajen matarsa Aina'u yasan yadda
yakejin ba dadin nan aransa hala inyaje ma bazasu kare ta dadiba.

Adakinsa ya shimfida sallaya ya hau sauke wasu dogayen nafilfilu raka'a sha biyu
kamilallu yayi acikin kowani raka'a saiya karanta full surah mai tsayi daga farko
har karshe cikin kyakywar nitsuwa,bayan nan zama yay kawai akan sallayarsa yahau
bitar karatun qur'ani tun daga suratl nass danya dade baiyi karatun qur'ani mai
tsaho da dadi kamar nayau ba,gaba daya shauqin karatun ta maimaiye fuskar sa da
gangan jikin sa,shikadai ma kawai saikaga yana dan murmushi, sosai idanun sa suka
cikke da ruwan hawaye saika rasa meke guduna acikin zuciyarsa,yau tun beyi wani
nisa ba yahau jin fayau acikin zuciyarsa duk wani nauyin dayakeji aransa dayake
saka masa yawan tunani da fushi sai yaji yadan ragu masa sosai

..,bayan ya kammala karatun zama yay yana studyng tafser din wasu ayoyi daga cikin
suratul ali imran kamar yadda da can mahaifinsu ya dorasu akai.
Bayan ya gama hakan a nitse sosai ya maida qur'anin ya ajeshi a gefen gadonsa
sannan ya zauna yana mai daga hannunsa duka biyu sama
addu'oi yahau yi kala kala yaname neman gafara akan tulin lokacin dayake daukawa
awani wajen wanda yasan su suke datse masa saka himma akan harkokin addinin sa dana
rayuwar sa,yay addua ma iyayensa da shikansa yaname rokon Allah daya basa y'ay'a na
gari dan Harga Allah acikin ransa yana mutuwar son haihuwa abun na cikin ransa
fiye da yadda ake tsammani,yana kammala adduar ya mike tsaye daga nan ya fada
bathrum ya sakar makansa warm shower yay wanka
Within 20 mints ya dawo ya shirya kansa bai wani dade ba bacci yay awon gaba dashi.

Sassafe bayan ya dawo daga masjid bai wuce dakinsa ba ya nufi dakin Aina'u straight
ya hau kwankwasa mata kofa amma sai shiru komawa cikin gidan yay ya gaida manyan
gidan gani yay kusan kowa ya farka ana zazzaune a babban sitting rooms ana dan hira
masu yin ibada har an gaggama ana shan coffe besides kusan al'adar gidan ne in har
yaa sheik yana nan tofa tun asuba waje zaiyi lively da karance karancen littafai
musamman na addini,ganin imad ne kawai ya dauke musu hankli anan yasa shi barin
wajen ya koma sama direct dakin tan ya kara nufa yana buga kofar yana lura da
agogonsa dake nuna 7:00am.
Kwata kwata baison yau ransa ya baci amma saiyaga kamar duk sanda yy kkrin danne
fushin sa dmin yin hakqri to sai annemi a tunzura shi

Murda kofar yay da qarfi ji yay haryanzu a kulle yake da alama ma bata farka
ba,kuma yasa muddin bata farka ba dawuyane inma ta farka tayi sallahn fajr,what d
hell is this ya fadacikin jan tsaki,bai kara buga mata kofar ba ya bar wajen a
kufule dakin sa kawai ya nufa yahau yin abubuwan da suke gabansa batare da
yakarayin tunanin ta ba.

7.10am dot ainau ta farka daga bacci ta zauna turus akan gadon ta tana wani irin
hamman gajiya dan jiya bakaramin gajiya tayi awajen aiki ba ko ayanzu bata ki ace
mata ta koma bacci ba dan tamkar wacce tayi dambe a baccin haka bacin rai ya nuna
boro boro ayanayinta ko salati bata yi ba ta sauko kasa ta rinka sheka tsaki ita
kadai tana ball da duk abunda ya zo gabanta.

As usual Wanka ta fada within 10 min ta fito ta zauna agaban madubi dan yau by 9
takeso ta wuce office sanda ta gama kwalliyarta tsaf ta kyafu kafin ta tuno da cewa
batayi sallah ba

Dogon hijabin data saba amfani dashi in zatayi sallahn ta bude wardrobe ta jawo ta
kwama within 2mint ta idar without knowing what she did sabida tun farawarta take
tunanin abubuwa dayawa aranta ciki harda kanwarta zarah dan jiya aiki ya sha mata
kai basu hadu ba.

Sharp sharp ta kimtsa kanta cikin wata dan ubansun holland atamfa, red nd white
colour mai bala'in tsada an mata dikin riga da skirt fitted wanda ya balain yin
mata kyau ya haska tsayayyen dirinta,kwalliyar ma yau batayi wani na hauka ba,yau
yaa sheik yana nan so zata iya yafa babban mayafi.

Ahaka ta futo tana takunta kwaras kwaras direct ta


Wuce dakin zarah ta turo kofar jin abude yasata shigo da kwanciyar hankli saidai
abunda ta hango zarahn tanayi ne yaso ya katse mata hanzarinta.

Cikin sauri ta karaso ciki tana cewa"Mimi How far


Jiya da baki ganni agidan nan ba shine bazaki nemi ni ko awaya ba.

Da Wani irin munafikin Murmushin mugunta zarah ta juyo ayayin da ta dago kanta daga
kan akwatin data gama cikawa da kayanta,tace hmm sis kenan kema kinsan in haukar
aikin kin nan yana gabanki bana cika son takuraki

Zama ainau tayi idanunta da hanklinta gaba daya nakan kayayyakin zarah,sai dai
aranta wani jin nauyin tambayar zarahn takeyi sabida tsabar girman kai dake damun
zuciyarta.

Murmushi zarah tayi tace,yanzu kuwa nake shirin nemanki tun kan zarah ta karasa
magana ainau tace yess yes meke faruwa zarah Tace hmmm babu sann ta riko hannun
A'inau tana kallon ta cikin ido da ido"Sis im leaving.I have to leave right now,A
Tsaye Ainau ta mike..tace mene? ina zakije akanme
To where nd why?
Mikewa zarah tayi Ainau ta hade rai ta mugun dakatar da ita da ido,tace
Ehm ehm zarah bana son wani case da safen nan,are u aware dat father inlaw na ya
dawo ko?if u leave like this thy will definately ask questions.

Zarah tana murmushi tajawo hannunta ta zaunar da ita"..tace i know calm down ki
saurareni nima bada son raina nace hakan ba,wani doguwar ajiyan zucya ta sauke dan
already dama ta riga ta harhada maganganun da zata fada a zuciyarta zaunawa tayi ta
soma fiddo su waje sosai ta tsara Ainau da cewar zamanta tare da su bazaiyu ba
sabida tayi nazari da kasancewar zee a garin zai iya jawo musu mummunan matsala
dukansu
Within no time ta hahhada karerayi ta tsara a'inau sosai ta kuma tsorata ta game da
lamarin shedancin zee wanda ita kanta tasan ainau ta tsani harkoki da zee aganinta
duk sanda aka gansu da zee hala shikenan kuma.

Gaskiya daya kawai ta fadawa ainau na maganan volunter out reach da zatayi,
Tacewa ainau duk wannan shirinta ne danta kore zee zee
Shiyasa ma bazata bar abuja ba,duk wayon ainau yau saida makircin zahara ya wuce
mata yadda zatama yi tunanin komi.thy talk down with ain a daki sosai kafin nan
zarah ta shirya tsaf cikin doguwar riga suka sauko atare hanunsu dauke da jakka da
akwatina riki riki hakan ya jawo difernt sort of reactions inda kowa ya xuba musu
ido a
A falon da sukayi sallama suka shigo

Gaban manyan gidan suka nufa direct suka rusuna har kasa mammane da junansu suna
sadda kai kamar muminan kwarai,a ladabce sosai suka hau gaishe da kowa

imad ne sanye cikin suturarsa ta wata dakakkiyar brown colour shadda mai kyalli
data mugun amshar shi tamasa kyau sosai,shima gaba daya ya maida hanklinsa kansu
cikin nazari cos he tot wani abu ne ya faru irina wancan karon da ainau ta nemi
guduwa bada sannin muff ba hka kawai saiyaji hanklinsa bai wani kwanta ba.
Qamshin turarukan jiki da girki kala kala na abinci d'adada su suka cike iskar
wajen daga ganin yanayin su kasan zuwan su kenan kan dinning din hjy jasmine ce a
tsaye ta sha purpl colour bubu gown kanta zagaye da wani hadadden silver veil tana
ta kkrin dudduba abubuwan karyawa da aka jero!tun bayan amsa gaisuwa hajya adada
bata kara maida hnklinta kansu ba tana aikin latsa wayarta,kallo daya hjy goggo ta
musu snn ta mugun hade rainta dan harga Allah bawani son tarin jama'a takeyi ba
musamman in yaa sheik yana kusa.

Ana zamnawa zarah tahau yin musu bayanin cewa ita zata wuce aiki,akan motar da zai
kaisu kauyen ita kadai yake jira.

Yaa sheik na xaune a kujerar tsakiya baice mata uffan ba,he is unaware of anything
dats going on acikin gidan musammn ma da shi ba mutum bane mai saka ido sosai.

sukan su hjya sunta mamakin sudden tafiyar da zarahn zatayi dan basuyi tsanmani da
sassafen yau bane hidimar nata

Hjy jasmine ne tahau su da tuhuma tana cewa zarar "..meyasa baki gayamana zaki tafi
sassafe ba?but sabida presence din yaa sheik zarah taki yin magana awajen dan gani
take kamar zai iya ganesu,A'inau tahau kame kame banda titsiye su babu abunda hjy
goggo takeyi da questions kamar wacce ta kama marasa gaskiya,hjy adada batace uffan
ba sabida kwata kwata aranta bata kawo wani abu game da tafiyar zarah ba aganinta
zarah mace ce mai son temako da tausayi ,mikewa tayi ta wuce daki ta dawo da wasu
gifts bags harda cash ta debo tabawa zarah

Yaa sheik da baisan komi game da tafiyarba duk da haka saida ya dan mummusu nasiha
sunata godiya

Mufrad da imad suna shiru basucei uffan ba har aka gama sallamar zarah, dakema
driver gidan ne zai aje zarahn so Ainu ce kawai tafito har waje domin rakata

Suna ficewa a falon imad ya miqe a sadade yabiyo bayansu,a tsakar gidan ya cimma su
zarah taja ta tsaya Ainau tayi saurin barin wajen ta koma ciki..
Kallonta yakeyi closely bcos he is soo inquisitive game da tafiyar da zatayi aransa
kamar bai yarda da su ba.

Daga cikin falon kuwa yana barin wajen hjy adada tahau sauke wani makirtaccen
murmushi tana qoda zarahr wa hjy jasmine,tana yabon halayenta azaton ta ficewa da
imad yy yabi bayansu ko soyayyace ta riga ta kullu.

One time matan gidan suka hau yar zunde zunde ana hirar alakarsu da imad din kasa
kasa burin su baifi yaa sheik ya dago kan zancen ba dan kowa ya matsu ayi biki a
gidan,badon komi ba sabida hajy adada tanada mugun son nuna bajinta wajen biki
musmmn ma ynzu da wani zumunci mai qarfin gaske ya kullu tsakaninta da hjy fulani,
mufrad cud not stand it,sosai hirar tasu ya soma qona masa ransa sosai,shidai in
za'a bude zuciyarshi baya sha'awar imad ya auri wannan marar kunyar
yarinyar..tsanar da yyiwa halayen ainau gaba daya yasa yakejin aransa kamar zarahn
ma bazata making good wife ma imad ba

dawowar Ainau kenan daga rakiyar zarah,tun kan ta ja kujera ta zauna mufrad ya mike
tsaye suddenly ya droping spoon dinsa ahnkli ya juya bai kula kowa ba ya haura sama
abunsa.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*
_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 47

Dakinsa straight ya nufa baiko kulle kofar ba ya nemi waje ya zauna abunsa,kallo
daya zakamai kasan cewa ransa a mugun hargitse take,he look soo irritated and
annoyed,aransa sai ya soma jin tsananin zafin da Ainau bata iya sanar da shi cewa
zarah zata bar gidan yau ba,he took it soo personall da zarahn bata kulashi ba,dan
yau ko gaishe sa batayi ba bare ajega tamasa sallama..
Hanklin sa yaji ya balain tashi,tabbas wani abu aranda yana gaya masa cewa zancen
da Ainau ta barbaza akansa yafi haka muni inba haka ba ta ina zarah zata samu
karfin gwiwar raina shi?aganin sa aiko ba komi dan shi suke zama agidan dole ne
yasan duk wani abunda suke ciki
kuma Dama acike tam yake da su biyun da suka barbaza sirrin auren sa awani waje now
dat zarah is gone zaifi kyau ya dakatar wa matar sa A'inau,aransa yanaji ko kadan
bazai iya daukar wannan abun ba.
.

Har aka kammala cin abincin hanklin ayn ba ajikinta yake ba cos she notices sumtin
about her man tana ganin kamar barinsa wajen haka kawai ba lpya ba da akwai kura

As usual matayen gidan kowa ta bar wajen ta nufi sashenta,imad ma tuntuni yabi
bayan yaa sheik suka fito waje suna yar tattaunawa

Suna barin wajen Ainau data kasa yanke hukuncin wucewa offfice ta mike tsaye tabiyo
mijinta dakinsa,tana tura kofar kadan sai taga ya budu,sallama tayi ta same shi a
zaune yana shan very cold drink Ya mugun hade ransa,yanayin sa na matukar bata rai
har yana kar karda kafafunsa daya nannade su akan juna.

Tafi minti biyu a tsaye batare da sunce ma juna uffan ba She just cudnt understand
his mood today,ta dan basar dai tahau yar dube duben karya a dakin kamar wacce take
neman pin din dan kunnen ta..
Tana lura dashi taga baiko kulata ba
Wayarsa ce tayi kara atake taga ya dauka ya saka a kunnen sa baice uffan ba,imad ne
ata daya bangaren bayabo ba fallasa yace"..muffy if u done eating am outside
waiting for you..a hnkli mufrad yace ..outside kuma? sabida me zanzo waje, ka shigo
ciki mana nifa bazanfito waje ba.
Imad yace oh god pls Nima bazan shigo ciki ba kuma akwai abunda nake so ingaya maka
dan Allah ka fito

Duk ya dauka zancen su zarah ne ransa sosai yake tafarfasa..har wuya yakejin kansa
"Whats dat,say it now im hearing you"

Imad yace
"No i cant..
Wani hatsallalen tsaki mufrad yaja

"muff Whats wrong...ur voice, are u high or sumthing?


Wani irin shiru yay ya mugun hade ranshi

"Meyake faruwa ne fushin me kakeyi

Ajiyar xuciya ya sauke da kyar kafin ma ya iya cewa


Nothing din..ya dan runtse ido trying to control himseld
Yace "Forget it.
Saika dawo kawai.
Zai katse wayar cikin yanayin fushi mistakely ya danna speaker muryan imad ne ya
fito sarari,it was loud nd audible "muf please now, baka ma tsaya kaji mezance ba
fa?..okay its about ur..wani kyat mufrad ya offfing wayar gaba daya..dan baisan me
zuciyar sa zai jasa ya Aikata musu in ya karajin sunan Ainau da yar uwanta a kunnen
sa ba

Ain dake famar kame kame tama rasa abunda tazo dakinyi dan tunda ya fara wayar
take satan kallon yanayin sa she was half_minded with him oll this while dataji
Abunda imad yace da Kamar zata sharesu amma guilty conciense yana na ciccinta
Aranta,tabe baki tayi ta dau jakarta data shigo dashi
Tana wani taku a yangace kamar zuciyarta ba a hargitse yake ba
Sanda ta iso daf ta kalleshi cikin wani tsinannen jan aji tace mishi."hey ni na
wuce Zan tafi aiki.

Wani shiru yy, sanda ta juyo ta kalle shi da kyau ma bata sani ba,wani irin
tsimammen tsaki na reni shiya kufe daga bakinsa ya juya kansa gefe cikin wata
iriyar basarwa,tsakin ma kadai ya mugun qona ma Ainau rai.

Hadiyewa tyi da saurin gudun bacin rai da sauri ta nufi kofa zata wuce ta
fita,kakkausan muryansa da ya fito da gadara da izza ne ya dakatar da ita

"Park u things we are leaving this house right now.

A mugun mamake Ta juyo"right now?

Take Ya mike tsaye amma bai kulata ba


Dawowa ta gabansa tayi tace to where?

Ya shareta still saima kkrin daukar wasu files yake akan mirror da alamar zai duro
su ne acikin yar jakar sa,kusan minti 10 bawanda ya kara cewa komi she stood der
hovering with soo much ego
Ko irin ta sauke kai ta karya murya taji shin menene damuwar san nan batayi
yunkurin yiba

shima haka nan ya shareta karshe ma ya nemi waje ya zauna idanunsa stiff akan files
dinsa

"Da kyar ta furta


Muffy im asking u, ina zamuje wai?

Rufe file din hannunsa yy mike tsaye a dan fusace "Are u daft?..so slow and stern
yafada
Hakan wanda ya Kara hatsala mata yanayinta sai taji kawai ta mugun harxuka.

Bai jira jin mexatace bama ya dau car key ya kama hanya zaiyi waje

Wani dan uban dakewa tayi cikin dakamai karamar tsawa.


"See Mufrad Dont you dare walk out on me, Am not done talking with u..

Nan ne fa ransa yay asalin bacin ya juyo ya tsura mata wani irin gawurtaccen idanu
dan ji yake kamar ya murda bakinta na rainin har saiya kumbura mata shi ta inda
dakanta zata nemi bakinta ya bar gangan jikinta.

Cikin bude ido ta matso tana magana


"Ka fadi magana a dunkule inata tambayarka bakace min komi ba..ina zamuje?i aint
leaving anywhere.

Baisan sanda Murmushi mai aji da saurin darsa fargaba a zuciya ya safce masa ba.

"Hmm Park ur things we are leaving today,so a dunkule yake...


"wow so whats smelling isit u?
Oh no i can Smell ur brain farrrrt..

A mugun hatsale ta hayayyako shi cikin birkita da tsananin jin haushin wannan baqar
maganar daya furta wnda ke nuni da mananoni guda uku, na daya nufinsa shine ita
jaka ce,na biyu ita dakikiya ce na uku ita doluwa ce.

Azafafe Tace "How dare you talk to me like dat..Da zafin rai Ta watso maganan waje

Ganin ya qona ta alokcin saiyaji wani irin muradin son ya kwantar da


hanklinsa,atake ya sake fuskar sa yahau sake wata miskiliyar murmushi irin na ko in
kula da sha'anin mutum dan kamar ma maganan da sukeyi ayanzu bai daukesa wani abun
fushi ba haka ya dawo da fadar a fuskarta
Yana murmushin a mugun kame yace
"So How did u want me to talk to u?

Ranta a mugun hatsale yake da ihu tace mai


"With respect..

Muffy am tired of u disrecpecting me.


Wani ce zaka fadawa baqar magana?akan simple tambay zaka wani maidashi abun bacin
rai harkana neman kayi insulting dina?
Its ur brain dat fart not mine,tunda dai simple tambaya ce dan tsabar girman kai
bazaka iya amsani ba saika hadamin da walakanci da muzgunawa?

Juyowa yy cikin sauri ya kalleta cikin wani irin yanayi Asif he was waiting for
this very moment da zata furta mai hakan

ita ma shiru tayi kamar ba ita ta furta wani magana awajen ba sabida tsoron sa
dataji ya balbale ta, har gabanta ya karaso daf ya tsaya yana ta kalon cikin kwayar
idanunta da suke cike da jin shakkar yanayin sa wani girmammen dariyar rainin
hankli na son ya kufce masa saidai baya jin zai kyale dariyar ta fito

yanayin dariyarce kawai ta haske sosai a kan fuskar sa kalarsa kalar ban haushi da
saka karayar zuciya sosai.

Wani irin tabe bakinsa yay a miskilance yana kkrin gyada kansa can yace okay naji
ga girmankai am soo disrespectfl,so can you answear dis question?

a mugun tsorace ta dago ta masa wani irin kallo,but koma yaya ne tasan zata
amsashi kodan ta banbamta kanta dashi kuma ta nuna masa cewa ita ba jaka bace..
yace Aina'u A hnkli Tace yess.

"Have you eva respected anyone in your life,for exmple in this house?

"Yes..ta mayarda da amsa atake,cikin sauke ajiyar zuciya.. i respect ur parents ur


whole family,i respectes evrything about you..i practically worship ur mum and...

"Shut the hell up..ya daka mata irin razanannen tsawa wanda yasata firgita atake ta
dafe kirjinta dake cirin fasowa waje dan tsoro yana wani irin dukan dif difff diff
Kamar zai ballo waje

"U respected who?


How dare u drag my family into this..
How dare u talk abot my mother
Zata bude baki tay magana ya kara dakata mata wani tsawar daya kara hautsina ta ya
cusa ma zuciyarta mummunan tsoro

"Su suke aurenki ko ninake aurenki?

Zata kara magana ya kara daka mata wani gawurtacen tsawar"Ive had enough of u
Ainau.
Rainin ki yy yawa kuma ni bazan dauki raini ba

Kuka ta fashe dashi a firgice,cos no one can stand his furiosity .. not soo easily

"U have the nerve to talk about respect?


Who did u think u are to lecture me on respect..cmon girl ki dube kanki mana gaba
dayanki bakisan ma'anar aure ba.

Abunda kikeso kawai kikeyi,nd u alwys want to eat ur cake and have it.

Inkina tunanin ni shashasha ne kije ki kara tunani u got it all wrong,most of what
u feel obliged to tell me nasan kinayi ne dan gabar kanki amma bawai dan kinsan da
cewa haqqi bane akanki da kisanar dani komi a matsayi na na mijinki..

Aina'u ,I get u wanna be an independant housewife..But i dont get why u most sell
out our own marriage issures somehwr else"....

Jin hakan daya furta yasata runtse idanunta sosai

"Ashe baki da hankli Aina'u..kina hauka ne?..what d fuck are u telling evryone dat
bana miki adalci ina muzguna miki? sabida kawai bana yawan gaya miki inda zanje?u
hated my job shud i start telling u what u hate?

.Aina'u, ure also sex starved and u neva for once care to let me know sai dai inji
awaje kinje kina yatatani ata wani waje har kanwarki ce zatanamin kallon wani wawa
shashasha.? Bcos of u she thinks am irresponsible..how dare u talk about respect
while all u do is to disprect me..

Sosai zuciyar ainau ya karye da jin hakan batayi tsamnin mufrad zaiji sirrinsu da
suke kullawa da zarah har hakan ba, hawayen dake saukowa a idanunta ne suka kasa
dena tuluwa,bakinta sai bari yaketayi ta rasa mema zata soma furtawa danta wanke
kanta,a hargitse tace

"Mufrad wallhy karya ne..ni ban

"ENOUGH!!!!
Da Ya furta hakan da karfin tsawa tsabar razanar datayi saida nunfashinta ya yakice
daga kirjinta na wasu yan mintoci

"Yanzu ne kike bakin da zakimin wani magana?ure stupid woman, next time nakarajin
wani abu makamncin haka daga wani waje wallhy karkisha mamakin duk hukuncin da zan
dauka akanki..

Shiru yayi na dan wani lokaci sannan ya kalleta da kakkausar muryan sa na bacin rai
yace
"Ki tattara kayanki yanzu yanzu driver zai maidake can gida na nd u will be under
my comand cos we done living with family".

Kaiwa nan ya juya mata baya yana mai jan wata hatsalallen tsaki,kofar fita daga
dakin ya tunkara zai fice cikin dakikan lokacin da baifi kiftawar saukar
numfashinta ba ta tsaresa da mugun tsaurin ido da karfin hali "mufrad kar ka
fita,ka tsaya kadau duk wani matakin da zaka dauka akaina yanzu.

..ince dai sake ni kawai zakace zakayi?toh Ka sake ni!!

Ya tsaya durus yana kallon bakinta,harga Allah sha mamakin karancin nitsuwa da
ilimin addini irina ainau...ya rasa mema zai mayar mata a matsayin amsar da xai
gurbata mata zuciya,ya mata ciwo sannan yasata tayi kuka mai mugun radadi.

Cikin yanayin Lumshe ido da kara budewa ya sake wata karamar ajiyar xuciya bai kara
bin ta inda take da kallo ba kawai yasaka kansa ya fita waje.

Atake tayi kukan kira tahau biyo bayansa cikin yanayin Makurar hatsala da rawan
jiki wani irin fushi ne ya rufe mata idanu har bata kallon inda take takawa tsaban
duhun daya dulmuyeta.

Shikuwa Tafiyarsa kawai yake calmy akan step yana dadajin dan dana sanin auren su
aransa,step din da zai sadasu da babban falo ya hau zuciyarsa a mugun tafarfashe
amma fuskarn san nan shaketa take da wani irin sigar kwanciyar hankali kuma cikin
wata muguwar sassanyar nitsuwa yake tafiyarsa tamkar da baisan da ita abayansa
bama.

Daf suna shirin iske kasa akan coridorn da yafi kowani gaba na matakalar gidan fadi
ta cimmasa

nanma ji kawai yay an wani capke bayan rigar sa an masa wani irin shakurarren kamu
mai cike da hatsalallen fushi.

Idanunshi da sukayi luhu luhu da bacin rai ya sauke akan hannunta bata hnkra ba ya
sako nashi hannun bugu daya ya wafce nata hannun daga jikinsa ya wani turata da
karfi sanda ta kife a jikin bango ta bugu sosai.

Kuka mai dan sauti ne ya kufce mata


Yaji babu dadi aransa daya mata hakan amma Bai kulata ba,rigar jikin sa data
cukuikuya yahau shassharewa yana dada gyara layin gugarsa da inda ta cukuikuya masa
data damkesa sosai

"He was feeling bad about himself yanajin kamar bai kyautawa makansa ba musamman
ynzu daya kasa danne zuciyarsa har ta debesa yay fada da a'inau ayau..
Damn Abun nan ya ishe sa shi bai taba ganin mace sakarya kamar Ainau ba

Comn he just told her how he feel dataje ta barbaza sirrin auren su awaje,dats
hurts him really bad,its doesnt matter how close yake da imad dole ne akwai abunda
ya shafi auren su dazai kasance sirrin su ne sukadai..yau ya fadawa ainau laifinta
kaf amma
ko haquri bazata iya bashi na minti daya ba saidai ma tace mishi wai ya saketa?

Da mugun takaicin halinta aransa ahnkli yace


"Go and do wat i ask u to do right now ..

Cikin kuka sosai harda shesheka hawaye shartaf akan fuskanta ta dago zatayi magana
ya daka mata hannu a dan hatsale
"..nace kije ki tarkata kayanki ko?Ainau karki sake ki kara furta min wani kalman
da zai jawo miki dan da nasani ..u don't knw what im capable of Doing to u..Go
now!!!Ya mata nuni da sama,alkcin saura kiris ya rage Ainau ta yanke jiki ta fadi
kasa sabida yadda kafafuwarta suke kin daukarta tsabar fushi,kasa furta komi tayi
sakamkon cinkaro da idanunta sukayi da wayanda suke tsatsaye abayansu wanda
ganinsun ne kawai yasa ta iya yin jarumtar hadiye kukanta mukud ta kuma saurin
danne zuciyarta ta tsaya da kyau tana kallonsa.

Shikam da alama har yanzu bai farga da isowar sun ba,


Dokoki kawai ya ke zuba mata yana kuma yanka mata warning akan dolene su bar gidan
nan yau.

sautin muryan hjy jasmine dake kan isowa wajen ya sashi waigowa baya a mamakance
saidai ba itan yagani ba, ido hudu yay da mahaifinsa da imad dake tsaye a kasar
step ata gefenshi,wani dauke kansa yayi cikin sauri y shiga kokawa da bugun
zuciyarsa data cike da abun bata saba ji ba na fargaba da tsananin tsoro,sho sam
baisan da mutane abayansu ba,sai ya farajin nadama sosai aransa.

God knows daya hankara da wuri da bai firta wa ainau wasu abubuwn anan ba yanzu duk
xa'aga laifin sa,daf yana shirin juyowa ya fuskance su saiga karasowar hjy jasmine
wajen

itama tsayuwar durus tayi ganin yadda dukan su sukayi tsamo tsamo atare cikinsu
babu wanda yakecewa komi, da wani irin sauri Ainau ta hau share sauran hawayenta at
same time tana kkrin juyawa danta haura sama

Cikin kullewar kai Hajiya jasmine ta dakatar da ita tace


"Ke Ai'nau dawo nan,dawowa kasa Ayn tayi idanunta na kallon can kasa kasa tama kasa
iya dagowa sabida kukan dataci sosai ..cikin yanayin karantar yanayinta hnkli tashe
hajya jasmine tace Meyake faruwa ne?..shiri Ayn tayi bata amsa ba,hjy jaome saita
dubi mijinta a hankli tace"Yaa sheik,
Sai Taga baiyi motsi ba,Sai kuma ta kalle imad tace imad wani abu ya faru ne?daf
imad zai bude baki Ainau ta dago kanta cikin sauri tace
"Mumy ba Abunda ya faru..kawai kawai..dama dama..mufrad ne

Alokacin Wani Lumshe idanun sa yay yanajiran jinta furta worst abot him

Mamki ya gumesa sanda yaji ta kasa iya furta komi


Muryanta na rawa..tace "mumy bakomi"

Ahnkli ya bude lumshun idanunsa with realive jin mahaifiyarsa tana cewa..

Shine kuma kike kuka..i saw u wipe ur tears danazo nan wajen comn speak up...

"mufrad..ta kirashi with brass tone, kafinma ta karasa maganan ain ta cabe
numfashinta cikin rawan murya cos presence din yaa sheik awajen bakaramin ruda ta
yayi ba tsoronta karta bude laifukan mufrad agabansu auren ta dashi yazo ya kare na
har abada

And she cant afford to loose him ever,dan har wani jitake kamar mutuwa xatayi in
ya rabu da ita,duba da daxu yay warning dinta sosai yace kuma zaidau mummunan
mataki akanta inta kara bazashi,acikin ranta tace shirun ne kawai zai yafiye mata
alkhairi anan wajen..cikin sauri ta soma maido da yanayin ta na kuka da fushi ya
soma dawowa na sauki da kwanciyar hankli
Tahau bayanai "Ammi ba wani abu bane fa,shine haka kawai yace wai mukoma can gidan
while i was tryn to explain to him dat am not ready for it now..yaki fahimtata.

Tare da sauke ajiyar zuciya hhy jasmine tace ohh god shine kuketa son daurawa
mutane hawan Jini
Kaikuma kamana shiru kamar qunki
U neva tel us anything,kasan dai kakarka ma bazataji dadin kuyi fita irin wannan ba
sai kace ana korarku,ana zaune kalau saikace ku tattara kutafi lokaci daya no no
pls give her bit of space tayi komi ahankli,is not easy yaushe aka dawo daga kano
kuma yanzu zata kara komawa wani waje.

Beside dat house must be dusty and oll dat..kabari mana su uwani suje su dan
kikktmsa aikin ai zaiwa ainau yawa.

Ainau ta sunkuyar dakai tanajinsu


Da kyar cikin mugun hade fuska yace
Its okay..ya juyo zai wuce idanun babanshi yasake dawowa dashi kan Ainau,aransa sam
bai gane irin kallon da su biyun suke masa ba,kuma ya lura uffan basu ce awajen ba
sosai yasha jinin jikinshi saiya dan sake fuska..da idanun sa yake kkrin korata dan
ta bar wajen saiyaga hjy jasmine har ta jata sunhau saman tare.

Juyawa yaa sheik yay ya nufi kofar fita batare dayace musu komi ba..

Imad yay saurin janye hannunsa cikin sauri suka karasa sauka daga step Masifar
kafin hali ya haura masa dashi kaikuma saika jawosa harnan meye haka?
Imad yave"..ai da baka katse min wayaba da suk hakan bai faruba
Maganan da zan gaya maka kenan
Daxu "Yaa shiek ne yace zamu rakasa wani waje yamin bayani yace bison kowa agidan
nan yasan da hakan sabida baison asan baije aiki yau ba adamea da kira kaikuma
katashi ka katsemin wayar..
Fada kakeyi da mace kome?
Cikin sauke ajiyar zuciya da dafe kai yace ai kaji abinda tace cewa nayi ta la gida
can shine take ta koke koke...kunnen sa imad yaja in disbelief dan ko makaho yasan
ba gaskiya ainau ta fada ba..baidance komi ba yace yanzu dai bar wannan magana muyi
sauri mu iske shi..cikin sauri suka wuce atare suka fito.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 48

Fitowarsu waje suka samu har drivern yaa sheik ya tada motar harma sun bar bakin
gate suna neman shan kwanan anguwar
,da sauri imad ya ciro key din dayar suv din dake parke a tsakar gidan atake batare
da bata lokci ba ya budeta suka shiga ciki su biyu,key yy ma stater motar ya wina
stiring da karfi suka fice suma suka hau binsu abaya.

Wani irin shiru ne ya gifta tsakaninsu kowa da kalar abunda yake sakawa aransa Imad
was looking soo calm tuki yake da jinin jikinsa tamkar ma babu abunda yake gudana
acikin ransa bacin ya lura sarai da cewa hanklin mufrad a mugun tashe yake musammn
yadda yaga ya kasa samun cikakken nitsuwa,bai taba ganin sa yana yawan motsi awajen
zamansa kamar na yau ba,gaba daya hanklinsa baiya cikin motar a hnklce yake ta
satan kallon bayan motar yaa sheik dayake gaban su ana tukashi.

Murmushi imad ya sake aransa yace hmm zakaji ta yau awajensa kuwa,saida na ce maka
kayi hqri da ita ka fahimce ta amma ka kasa hmm...i rest my case Ahaka har suka isa
inda zasuje din basu iya cewa juna uffan ba,20min drive yakaisu babban confernce
hall inda yaa sheik yake yawan gabatar da islamic gatherings dinsa da wasu harkokin
fadakrwa daya shafi addini

Yawancin wajen acike take da jama'a malamai da dalibai hardaga kasashen waje amma
yau sai basuga wulgawar kowa ba,a karkashin parking space suka aje motarsu,imad was
looking much better da kalar suturar dayasa shi bai wani damu dame zasu tarar aciki
ba anan ma kirjin mufrad bakaramin bugawa yakeyi shikadai ba dan yau shikadai yasan
meke gudana a cikin zuciyarsa dan sosai yasan kalar rigimar mutanen abbun
sa,yawancin su yan kokkfi da qa'ida ne yanzu haka saisun nemi su yi magana akan
kananan kaya daya ke yawan sakawa

Wani babban kofa aka bude musu suka shigo banda masu aiki babu wanda ya gaishe
su,direct suka bi bayan sheik din harcikin hall din
Da mamakin su ganin babu kowa aciki sai daliban da suke shirin zuwa gasar qur'ani
ta qasa da qasa.

"Assalamu alaikum, daga cikin dalibar wajen kowa yazo ya hau musu sallama suka amsa
da sakin fuska suna kallo daliban sukayi wajje
Bayan wajen ya zame empty Gani sukayi ya sheik acan gaba har ya nemi waje ya zauna
ata layin seat din gaba idanun sa na kallon electric lecture board wanda babu komi
akai sai hasken wuta

Kamar wasu munafukai suka karaso wajen sa suka dan tsaya


Kanma susan me zasuce saiga daya daga cikin daliban ya dawo da tulin littafai a
hannu da farar takarda plain guda daya ya diresu agaban sa..
Yaa sheik yana sallamar sa ya juya yana kallon su saiya kira sunan imad yace mai ya
taho gaba,ba musu ya taho kirjinsa anan ta yanke ta fara bugu
Yaa sheik bai kula su ba tukun ya bude takardun dake gaban sa yadan dudduba su sama
sama zamar eye glass dinsa ya gyara sann yaja wata krmr numfashi..yace yes pls"Go
to the board"
Ka karanta mana wannan kamana bayani,imad ya amshi littafin ba shiri ya wuce gaban
board ya fara delivering lectures
Kitabul tauyid mafi akasari zallan tafkin tauhidi ne aciki,Alhamdullhi his lectures
was impresive..shikan sa saida yaji wani abu daban aransa daya tunatar da kansa
wasu abubuwan yau

After 40 mint yaa sheik ya umarce sa da ya zauna,baice ma mufrad komi ba sanda yaja
lokci yana kan karantar yanayin firgitan da yake ciki.

Bakinsa ya tabe sannan ya kira sunan sa ya amsa umartan sa yayi da yaje gaban board
amma shi bai bashi wani littafi ba

Tsayuwarsa a wajen keda wuya yaa sheik ya fara kokarin zautar dashi da kala kalan
questions Cikin ikon Allah bai bata a amsar ko wanne ba kuwa.Sai tambaya daya
dayaso ya rikitar masa da tunani,kuma bawai dan bai san amsar sa bane, amsar ce
tamasa mugun nauyi a bakinsa musamman da ayanzu da zuciyarsa take cike tam dan dana
sanin yadda yay treating din a'inau agaban su dazu,..

Yaa sheik ya gyara zaman sa,idanun sa kurr akan dansa dayay tsuru tsuru cikin rasa
yadda zai fara bayani akan matsayin aure,yafi minti biyar yana inda inda yaa sheik
yace ina tambayarka wani irin vows ake dauka a ranar aure?Wani irin shiru wajen ya
dauka dashi,Da kyar mufrad yay kuru ya bude bakin sa ya soma jero dukka haqqin
matar sa dake kansa wanda aka karanta agaban kowa cewa zai dauka daga ranar auren
su..

Sanin cewa da biyu aka kawosu nan Yasa shi barin gaban board din da sauri ya taho
gaban mahaifinsa danyay bayanin abunda sukaji yana gaya ma matarsa dazu.

Isowar sa yay daidai da mikewar yaa sheik,cikin masa masifa yace..im highly
disapointed in u..."Both of u..ya juya ya kalli imad daya sunkuyar da kansa sosai
agefe.

In ita ta zabe tayi ma kowa karya ai idanunmu bazai mana karya ba


How dare u treat a woman like that?
Yarka ce?ko mai aikin ka?inde matar daka auro ne bani na koya maka hakan ba.
Juyowa yy kan imad shima ya haura masa da fada sosai
Kai imad kaiba kawunsa bane ashe bazaka nitsar dashi ka fada mai gaskiya ba?dake
shi baida juriya take ya juyi zaiyi magana yaa sheik ya daga mai hannu cikin fushi

"Ilimin ku na banza ce tunda bai amfaneku da komi ba.

I cant belive Yau Ina kallo yadda mufrad yake dakawa mace tsawa kamar wata
sa'arshi,baka da kunya ka ture hannun matarka ajikin ka har saida ta kife da bango
what is more worst can u do?yaaa subhanallah..mufrad ka haukace ne?nace ka haukace
ne..?

A hnkli yace Abbu dan Allah kayi haquri akan abunda ka gani its totally a
minderstanding.

Saukar wata karamar mari yaji a kumatunsa,..


I neva raise u like dis..Ka tambaye kawunka nayita tunanin yadda kake tafiyar da
rayuwar aurenka,na dauja kaime hikima ne,na kiraku nan ne sabida mu rabauci
juna,tsakanina da ku mun dade bamu zauna tsakanin mu mun tunatar da juna ba,Then i
saw u acting like a beast to ur wife,treating her harshly like an animal..Dat
compel me to taste ur brains here dan wallh dazun dana ganka agaban mace kana
walaknta ta sainaga kamar ba dan dana haifa bane aciki na kamar ba mufrad din dana
sani na tarbiyantar na kuma ilimantar da hannuna ba...Ashe da sanninka zaka iya
take sani?im higly dispointed in you

Mufrad Kamar zaiyi kuka yace abbui pls listen to me, i have my xplanations wallhy
ba laifi bane

"I don't wanna hear it,.Yaaa sheik ya dakamai tsawa a hatsale..Wani irin masifa ya
haura masa dashi Tun imad yanajin su daga zaune harya tsorata ya miqe tsaye
shima,kan mufrad na kallon can kasa yay shiru kamar wani qunki dan ko motsi baiya
iyayi Sun balain dadewa basu bata har haka da mahaifinsa ba.

Yadda yay critizising din sa ya dora laifin komi aknsa yake sashi jin kmar ya fashe
musu da kuka koya fito sarari ya bayyana musu asalin abunda ke cikin ransa game da
auren sa.

He wish dat zai iya furta musu afili cewa aransa kwata kwata baiya kaunar zaman
Aure da Ai'anau baisan ma ya akayi ya aureta ba.. evrything abt his marriage is
frustrating him.

Baban sa yay masa diri sosai,da kyarma imad ya sassauta shi yay shiru,anan
Ma dan ya fice waje ne ya kyalesu su biyun awajen

Jiki babu kwari mufrad ya nemi waje ya zauna tareda dafe kansa dake can akasa
Kusan minti ashirin basuce ma juna komi ba,sai can da imad ya dago cikin sigar
lallami ya dan dafo kafadunshi sann ya hkra da tunanin ya juyo suka hade idanun su
Irin kallon tausayi da fahimta da imad yay masa yasaka shi jin wani irin karayn
zuciya yama rasa me zai fara gayamasa.

Kansa kawai ya dauke ya mayar da kallon sa gefe bai iya cewa komi ba,wani irin
lumshe idanunsa yayi sosai,a hnkli cikin sauke nanauyan numfashi yace

"Imad Dan Allah kaje ka bashi hakuri im wrong Wallhy bazan kara ba..I dont knw what
has gone over me Yarinyar ta balain raina ni ne but
I know i shudnt have treated her like dis
Kaima kasan ba son raina bane ko?

Gyada kai imad yay yana ta kallon yanayin yadda yake maganan he is so distubed and
quilty.

"Baba bazai taba fahimtata ba sabida yazo a dai dai lokacin da Ainau ta gama
harzukani,she was holding my god damn shirt kamar wani barawo what kind of a wife
does dat?...gosh, im just messed up..ynzu duk abunda nayi abbu laifina kawai zaina
gani..nd im honestly tired I wish i can have a break from dis marriage ni wallhy
nagaji da aure.

Da sauri imad ya miqe tsaya yana mai rufe masa baki


"Baka da hankli ne? Wato bazakayi shiru ba bakasan ko yanajinka har yanzu bafa?Will
he love to hear dat aurenkan ne ma kakeson ka karar?

Da kyar ya mufrad ya danne zuciysa datake amon wuta ya juyo,cikin sanyin murya yace
"Imad ba haka bane
Ni bance zan saketa ba,altho she asked me to..but i dint do it okay,rabuwa da auren
nan fa shine abunda nake matukr so azcyta amma wllh nakasa yin shi sabida nasan
hakan bashine solution ba

Kai kanka kasan ainau is freaking annoying,she is frustrating me,zata iya kashe ni
lokaci na baiyi ba...i hate evrything she does with my life she is depressing me.

Imad ya mike zaune har jikinsa na tsuma ransa a mugun harde yace "Mufrad stop it
kadena cwa hakan so easily please,dama ai kowacce mace tana da tata
matsalar..kafadun sa yay hitting sann ya sunkuyar dakansa suka hade ido a hnkli
yace"..Be a man mehn..ai dama sai da na fada maka ranar ka tsaya ka fahimce damuwar
matarka amma kakiji.

Da sauri muffy ya taresa da idanun sa yana cewa"Ni banki jinka ba,i swear i went
back to her dat very day tunani na we talk it down in d morning amma safiya na yi
kawai naga wai har tay wucewarta office batare da sanni na bama

Imad i tried hard to control myself kwana biyun nan musmmn akan abunda kace yar
uwnta ta fada maka game dani,to be frank with u am not cool with dat,a duk sanda na
tuna sainaji raina ya matukar baci bansan iyakar abunda Ainau take bazawa akaina ba
To whom to who?
Im no longer conformtable with my life.

Wallhy daba dan naji zancenka ba da akan wann maganan ainau bazata taba kwana min a
gida ranar ba i hate somene who cant even respect my secrets.
Haba da Allah dis is too much

Wani doguwar Ajiyan zuciya imad ya sauke dukansu sukayi shiruu na dan wani lokaci

..sai can imad ya kallesa da gefen ido yace 'so what are u going to do now?

Dan Lumshe ido muff yay yana kallon kasa.after like a min ya mugun hade ransa yace
I dont know.
Kawai nide ka bawa baba hakuri,inta kama ni Zanje na nemi gafarar a'inau kodan
baba.
And from today I wll try soo hard to understand her,I wanna fiqure out if am really
wrong .

"Imad yanata kallon bakinsa dayake furta maganan a gajiye,a hankli cikin yanayin
sassaita shi ya dafo kafadunsa a hnkli yace "okay good idea"Yana fadar hakan ya
mike tsaye yace Barinje in duba shi toh banfa san ina yayi ba..gyada mai kai kawai
mufrad yay baice uffan ba saiya fice ya barsa anan.

Yana fita mufrad ya sunkuyar da kansa can kasa cikin jan wata ajiyar zuciya mai
cike da tashin hankli,he felt dat no one will ever get him,bawanda zai iyajin kalar
ciwon da yakeji aransa, kansa ya rungume da hannenya sa yay wani irin tsamm da
ransa bai hankara ba saiyaji idanunsa na neman tara ruwa sosai komar da kansa jikin
seat yy ya lumshe idanun sa yay tsam da shi shikan sa yasha mamakin hawayen data
zubo masa masu balain zafi da ciwo wanda shikadai kawai yasan ma'anarsu acikin
ransa.

Share hawayen yay cikin hanzari ya mike zaune aransa yanata maimaita fadar da
mahaifinsa ya mammasa musmmn game da sauke haqqin aure.
Ya dade cikin wannan tunanin atake acikkn ransa sai ya soma fahimtar cewa hala
laifin rashin haqurin shi ne da rashin nitsuwar da kwata kwata baya dashi acikin
zuciyarsa bawai tsaban laifin matar sa ainau ita kadai ba

Imad yana fitowa yahau neman layin yaa sheik kodama zai gansa a farfajiyan wajen,
,Samun sa yay a can cikin harabar waje yana tsaye zagaye da wasu manyan
shaharrrrunn malamai sunata hira cikin nishadi da annushuwa kamar ma bashi ya gama
wanke su tasss aciki ba,..

Da mamakin sa ayanayin imad ya iso wajen,suna hade ido ya masa hannu akan ya
karaso.
Ba musu ya taho cikinsun yana mai musu sallama a ladabce,yau har kasa ya rusuna ya
gaida kowannen su su kusan su bakwai Duk idanunsu nakansa Kusan kowa awajen ya
dauka ma dansa ne,saida ya fayyace musu cewa kanin matar sa ce snn suka lura..suma
anan suke sanin ya dawo nan Kasar da Aikin sa dan akalla imad yay suna ya shahara
ba laifi sabida kwarewar sa akan Aikinsa sosai

Shidai bai iya hira da manya ba,haka ya tsaya agefen yaa sheik yana jin hirar su
har ya fahimce ashe ma taro zasuyi anan Mata da maza from 10-12 da yamma za'ayi
gathering na zallan maza arnd 4-7pm, atakaice dai yau sai bayan ishai zasu bar
wajen da mutanen sa.

Bayan baqin sun bar wajen yaa sheik yake sanar masa shima baisan da program din ba
amma tunda ya iske su anan kawai insha Allahu shi zai halarta Adan dolen su suka
yanke hakan kawai aransu suka jira.

Ranar Gaba daya hnklin mufrad baiyajikin sa sabida yadda yaga kamar kowa na
rayuwarsa cikin walwala duk ya banbanta dana shi.

Gani yake kamar shikadai ne acikin maza baida wnn nitsuwar ko ince sa'ar,irin
feeling din nan na weather im wrong or right sosai ya saka zuciyarshi acikin wani
irin wahaltaccen yanayi

Banda azaban fargaban da Fadar da mahaifinshi ya kara ma zuciyarshi


Kowa awajen yana cikin walwala da sauki amma shi bai sanda wannan ba ma tukuna.

Bangaren a'inau ma kusan hakane ba kalar tambayar da hjy jasmine bata mata akan
zamansu da mufrad ba amma fargaban rasa shi arayuwanta ma kadai ya isa ya hanata
cewa komi

Koda ta fita office aikinma kwata kwata bata iyayin shi ba,gashi ta kira zarah
layukanta bamai tafiya.
Tunanin yadda zata kara fuskantar muff shiyafi daga mata hanklinta a yanzu.

Sosai tayi dandana sanin gayama zarah wasu sirrikan aurenta,duk dama tana mugun jin
haushin muffy amma ata wani bangaren tasan bata kyauta masa data barbaza zancen
auren su a inda har zai dawo kunnen sa ba

Tun tana jin tsoro sosai aranta hartaxo ta haqra ta sallamar da komi

Ata fannin su kuwa haka suka jajirce akayi program dasu aka gama dasu
Har karshe.

Wajajen 11 na dare suka dawo gidan lkcin kusan kowa na sashen sa,washe gari sassafe
mufrad yana idar da sallahn fajr ya nufi sashen mahaifin sa ya same sa yanata
karatun qur'ani jona sa yy suka karasa karatun tare.
Hakan bakaramin tasiri tayi wajen saurin kau da sauran fushin da mahaifinsa yake ji
akansa ba, bayan sun kammala karatun baiyi kasa a gwiwa ba yahau bawa mahaifin sa
haquri,yanayi yana baiwa kansa laifin komi,har ya gama yaa sheik baice masa uffan
ba banda nauyi dayaji kirjinsa tanayi.

Kallo daya zakay ma mufrad kasan give up kawai yay don ya faranta musu rai amma
bawai don ya amince da cewa hakan shine zallan adalcima ma lamarin auren sa ba.
Ko ma mene yake tafiya tsakaninsu sam sam bai dace ace dansa yana treatin mace as
harsh as hakan ba.

Annabi muhammad s.a.w.ya nuna mana siffofi dayawa masu sauki da saukakawa musnman
wajen bi da matayen mu in sunai mana ba daidai ba.

Allah yasaka hakan shine mafi alheri arayuwarsu,,koma da laifin matarsa,yau hankli
zaifi kwanciya idan yaga dansa yana kwantanta haquri da shaanin rayuwa da juriya
akan shaanin zamntakewar auren.

Sabida yana son hakan yayi karfi a raywar dansa yasa ya fasa tambayar sa asalin
gaskiya kodan yaji asalin kan matsalarsu da matrsan

Wani sabin babin waazi ya masa mai mugun shiga jiki yanai mai tunasar dashi cewa
lallai fa Aure bautar Allah ne.
Inkayi mai kyau zaka ga sakamako mai kyau,hakama in kayi son ranka zakaga ba daidai
ba.
Yace mai baida cikakken hurimin tsawwala matarsa yana mai basa misalin yanayin
karancin qarfin tunanin su da wautar su musmn akan abunda suke matikar so arayuwar
su.

Abun yakan dame sa musmmn Inyana magana yaga mufrad ya bata shiru baiya kuma musawa
akan dukan wani abu,da akwai bambanci da in mutum yana jinka, da kuma in kawai
nauyi mai cutarwa yake shirin dorama xuciyarshi danya tsira da mutuncin sa da kuma
kimarsa agaban mahalilccin sa.
Karfe bakwai da rabi saura imad ya shigo wajen ya same su sanadiyar tsayawar
maganan kenan.

Wani maganan ta daban ya bijiro musu dashi,akan zai tura imad saudi arabia gobe
akan zai wakilce shi a wani taron sharia mai mugun muhimmci tare da mutanen
sa,cewar sa daga ya dawo daga saudin ko basu hadu ba zai iya wucewa kanon abunsa.
Kusan dolen sa ne yaje sabida kusan da duk wayanda zaiyi aiki dasu a kano din suma
zasu halarci taron.
****
Bayan kwana biyu
Mufrad ne kawai a gidan,tunda abun nan ya faru for two days baiyi yunkurin nemar
matarsa ba
A kullum yana cikin dakinsa,saidai wannan karon ba tunanin aikinsa yakeyi
ba,wa'azin da abbunsa ya masa kawai yakeda muradin yaga shigar cikin kwakwalwnsa da
zuciyarsa,ko ba dan komi bama shiknsa yana son ya samu nitsuwar da zai iya farfado
da farinciki acikin rayuwar sa mai gaba daya.

Cikin kwana biyun nan sosai ya maida hanklinsa kan sallar dare yana nemar Allah ya
dafa masa wajen yaqin kwato hanklin Ainau da maidata kalar macen da zuciyarsa zata
iya samun nitsuwa da ita na har abada.

Ata bangaren Ainau kuwa bakaramin gabaituwa da tsoro


Tayi ba,kawai zama take agidan amma hanklinta gaba daya baiya jikinta musamman kan
karyan data shiryawa hj jasmine cewa komi na tfiya lami lpya a tsakaninta da
mijinta muffy

Despite the fact dat tanaji dakanta amma inta tuna da fushi,taurin kai da bacin
ransa sai taga kamar maganan iyayen ma bazai wani tasiri akansa ba,kwana biyun nan
Da bata gansa ba kamar zuciyarta zai fashe haka ta dingaji tsabar ta rasa inda zata
aje tunaninta akan abunda zai biyo tsakaninsu nan gaba.

Abu daya Kawai tasani aranta shine bazata taba bashi wani haquri ba,aganinta babu
dalilin da zata taba bashi,he step on her ego,ya saka ma zuciyarta da rayuwarta
mummn fargaban rasa shi,itace zata bashi haquri ko shi zai bata?ita kam tasan har
abada bazata bayarba saidai duk abunda zai faru ya faru.

*™✓SHADE OF RUFAIDAH*

_BY_
_SURAYYAHMS_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Part1:chapter 49

Yau safiyar lahadi kusan kowa agidan ya halarta akan babban dinning table da aka
mugun kawatashi da kayan motsa baki masu armashi dadi da qamshi.

Kusan kowa ya halarta as usual sunyi matukar kyau kowa cikin shigarsa ta kece raini
yana zaune, jim kadan wani azababben qamshin turaren ck da tonka mai ratsa jini da
jijiya ya soma dabaibaye su yana neman toshe musu mafitar numfashi kusan dukansu
atare suka dago kawukansu suka bi hanyar da qamshin ke tafe da idanunsu.

Tafe yake cikin wata yololon yadi marar nauyi sosai tasha qarin guga tana kyalli
gata soo clean,dan daga nan na kana iya hangar tsabar tsaftar inner wear din
jikinshi musamman mana vest dinshi data manne ta ciki da faffadan kirjinsa mai
mugun daukar hankli,kalar kaynsa kalar ruwan madara ne irin mai mugun dauke ido din
nan,ba wani aiki akayi ma gaban rigarsa ba amma sosai ta haskashi tay masa azaban
kyau fuskn shi tayi wani irin haske sosai bakinshi kuma tayi pink color kamar ya
shafa mai so soft kamr a sace shi,brown color zare da aka bi wuya da hannun sa
itace zak zak kalar hularsa wacce take plain brown cap daya saita akansa ta zauna
tsaf bisa tsari
Takalmin sa half shoes ta snake skin itama brown ce sosai.

Ko inansa tsaf tsaf yake gwaninsa ban sha'awa, takawarsa yake ahnkli cikin tsananin
nitsuwa da kwanciyar hnkli bazaka kalle sa kace yanada wata matsala arayuwar sa ba

God knws he had already make up his mind,daga yau dai zaii somayin kkri, wannan
karon yana so ya gwada bawa familynshi hanklinsa yagani cos yana so ne yaga ko
matsalar tashi ce din dagske koko?

Da muryansa mai tsananin taushi da dadi yay sallama kusan dukan su suna rigeye
wajen amsashi tareda maida mai murmushi mai kyartawa shidai bawai ya kula bane amma
dai bai hade ransa kamar yadda ya saba yi musu ako wani lokaci ba dan lunshe ido
yay cos ji yy kamar an riko hannunsa

Tabbas wani hannun ne mai dan uban taushi da laushi ya rikesa Idanunshi ya wara a
hnkli sannan ya sauke su akan hannun wanda ya gama qatatuwa da hadaddun awarwaron
gwal sai dan uban sun za'anen jan kumshi mai mugun dauke idanu da aka kawata shi
dashi

Kiris ya rage ya lumshe idanunsa sabida a duniya yana mugun son yaga mace ta
kasance kasaitaciya musamman wajen bada kulawa wa kanta da jikinta.

Sai yaji Ya kasa kwace hannun sa daga nata sabida yadda rikon nata yake barxanar
jefasa cikin tunanin irin kalar macen dayake mugun buri wa rayuwarsa tun da can.

"Zauna anan..

Hajya adada ta umarce shi idanunta da hanklinta yanaga tsabar kyaun Da Allah ya
zuba masa wanda yake sakata jin wani maqudan madaran alfahari da ahalin zaidu..

Kujerar dake gefenta ta nuna mai tana maimaita Tubarkallah da sauran addu oin tsari
daga mummunan baki da muguyen ido.

Shikuwa bai mata musu ba ya nemi waje daf da ita ya zauna yana mai sake dan karamin
ajiyar zuciya ya rasa wama zai fara maida hanklinsa akai sabida yadda ya lura da
idanun kowa kamar akansa yake.

A tunanin su sabida rashin imad kwana biyu agidan shiyasa basu ganinsa wajen
karyawan safe.

Kowa na kallonsa amma Hjya goggo ainau take kalla

Wani azaban baqinciki takan ji aranta inta kalle ainau,sumtimes takance sam sam
qaddara batayi musu adalci ba,inba qaddarar ba meye zaisa ahada jininta da muniyar
mace kamar ainau ba,har yau itade takijinin yarinyar a matsayin matar mufrad sabida
a kullum rashin dacewarsu kawai take kallo a fili,Ainau kuwa batama san me takeyi
ba sabida yadda shigowar mijinta ya jefa kirjinta cikin luguden tsalle.

Wani sabuwar azaban sonshi ne yake narkan da ita awajen,duk dama ta hana kanta
sonshi.
Amma gani take halama bazata taba iya denawa ba,sai dai in hala zanca sa kawai
zaayi ya kaura daga kamannin sa ya dawo wani siffar na daban.
He is her spec,ta ko ta ina mufrad yay ne arayuwa.A zuciyarta gani take kamar Shine
kawai sa'ar mace mai irin ajinta a duniya,inbata kasance mace agefen sa toh babu
wacce zata dace dashi har abada.

Baqin cikinta dayane daya kasance batada da tabbas akansa haryau nannauyan ajiyan
zucya ta dire tana mai dauke ido akansa yayin da hajy goggo ta tabe bakinta a
fili,da can kamr zatay magana saita fasa, taja tayi shiru dan tasan bata isa ta
furta abunda ke xcyarta a fili ba,amma daga ganinta kasan dai ba haka rai ya so ba.

As usual anata serving abinci Ainau na kime a zaune

Hjy goggo tana ta hararta cikin ranta cewa take Inama ace da lpyarta da karfinta
kamar da can,inama ace itace jasmine ko hasiya aida anga aiki da cikawa anan
Wajen,tace wallhy auren mufrad da sai yar sarki ko yar shugaban qasa.

Koda ta bincika taji asalin waye mahaifin ainau gaba daya saitaga kamar cutarsu
kawai akayi
Da asiri...

Hjy adada harta zo ta gaji da jin labarin dan a koyaushe inzata bada labarin su
Ainau toh saita faffadi yadda ubansu ya rinka almubazarranci da dukiyar jama'a dake
karkashin gwamnati tace taji labari ance sam sam al'uma basuji dadin tenuren su ba.

Yau cikin kwanciyar rai akayi hira Har aka kammala cin abincin basu cewa juna uffan
ba.

Bayan an watse awajen ainau tay saurin komawa dakinta ta nemi waje tazauna cikin
tunanin abun yi.

Takanji kishi sosai aranta intagan sa ya fito haka musamman sigar daya dauke
hanklin kowa duk tsoron ta karya fita waje wata ma ta kyallara idanunta akansa tace
saita shigo gidan

Randa akace muff yana neman wata ko zai mata kishiya ita kam dai batasan ya zaa
kare da ita ba amma aganinta tabbas kuwa baza a taba samun kwanciyar rai ba har sai
an warware.

Wani maqodan Ajiyan zuciya ta sauke sannan ta dan miqe tsaye tana shirin barin
dakin ji tayi kamar an tabo kafadunta ta juyo baya a harzarce suka hade Ido.

Murmushi mai taushi ya sakar mata sannan yanemi waje bakin gadon tana ta kallon shi
batare da tay wani motsin sisi ba,yana kallonta tana kallonshi canya kara sauke
ajiyan zuciya yace
"Uhum Ayn..pls can we talk?..ko zaki fita ne?mmkin yanayin sa yasa tace a'a cikin
mummunan yanayin fargaba..
After all that hapen
Batayi tsammanin ganinsa a saukaken yanayi kamar haka ba,she thougt he wll be
furious kamar na ranar data zo ta same shi anan...a hnkli ta zame ta zauna akan
couch idanuwanta na kan kallon sa bata kiftawa.
Batare da bata lokaci ba yahau fidda abubuwan dake ranshi cikin tausashen kalami da
fahimtar juna harya cimma burinsa na ganar da ita sadudar da yayi
Shi mutun ne,don haka tilas akwai ajizanci a tare da shi,lokci guda kuma atake
zuxiyarsa da ajizancin sa suka sauya masa,bai taba jin fargaba mai tukuki kamar na
wann lokcin ba,aransa tsoron gamowar sa da ubangijin sa kawai yakeyi,ko me zaice
masa game da auren sa da ainau daya kasa iya danne zuciyar sa akai oho?,marriage is
an institute of two imperfct persons,he neva try to tolerate his woman duk dama
yasan ba akoyaushe yake da laifi ba,duk da haka inyay duba da halayyar sa da
abubuwan da ta baza akansan yanai mata na rashin adalci saiyaga da kamar da akwai
cutarwa ajiki yau sau gashi a tsaye yana kwanma numfashi ya zuba mata idanuwanshi
da suke a hargitse

Saida ta dauki dakika tana kallon kwayar idanunshi ko zata ga karya aciki amma bata
qamsu ba cos yanayin shi ya makurar bata mamaki

Shima Juyowa yay ya zuba mata idanunsa da suka jima da sauya launi yanai maya
kallon dabazai iya fassarashi ba atare suka mike tsaye,ta rasa mema zata furta
masa.

Alkcin ji take tmkr Zuciyarta zai fashe, wani ajijiyan rudani ke debarta,indai
muffy zai amshi kuskure,why not itama ta saukar da kanta kasa ta bashi haquri
yanzu,ai tasan akwai laifinta itama.

Wani zuciyar yace mata sam,karkiyi hakan..mufrad ne fa?inhar kika nuna mai kin
amshi kuskure nan gaba zakiyi dan danasani inya fara alakanta ki da su...besides
she wll neva believe he is changed so easily
Aranta tasan daga zarar Aikin sa ya dawo to komi zai iya lalacewa harma yafina
yanzu.

"Im not stupid"


ta fadawa kanta.

"Ji tayi an kamo hannayenta da sauri ta kai hannu zata safce ya dada jawota
jikinshi ya manneta sosai..
Muryansa mai sanyi ya toshe ramin kunnen ta da shi
"Baby Bakice min komi ba?..i said am sorry..wani irin kallo tamai wanda ya jefata
duniyar gajimare sabida tsantsar yadda ya kafeta da wasu mahaukatan desire look
dake makale a kwayar idanunshi wanda atake ya narkan mata da komi na jikinta taji
koinanta na sacewa kamar bata da sauran karfi..wani rudaddeiyar i i ne ya kufce
mata ta hau cew "Im.. i am..am
Wani irin juyowa da ita yay ta gabansa bata hankara ba tajishi cikin bakinta.

A dan gaggauce yay kissing din lips dinta sannan ya zare harshensa idanun sa cikin
nata suka kalle juna ta irin sigar da basu saba ba,hannun shi ya sakala akan
fuskarta ya shafa gefen kumatunta zuwa kan habarta slowly trailing down har ya isa
wuyarta yana shafa mata jikinta a hankli sosai,wani iri ta rinkaji ajikinta kamar
wani abu mai tayar da hnkli namata yawo tun daga tsakiyar kanta izuwa kafafunta na
tsikararta ahnkli numfashinta ya soma sauya salo.
Tanajin yadda hannun sa yake yawo a mugun nitse
Yana dawowa kan habarta ya dago fuskarta so gently ya mayar da bakinshi cikin nata
yana juya harshen sa a salon daya kusa zautar da ita.

Gaba daya ta kasa gane kanshi da wani iriyar salon romance yaja ra'ayinta wanda
akalla bata san lokacin data amince da hakan ba.
Yanayi ne data saba shiga mai mugun dadi da gamsarwa mai tafiyar da dukkanin wani
abu dake toshe kwakwala da kassara lpyar gangan jiki

Nitsuwa kulawa da bata cikakken atttention shine ya sabunta salon yau da na


koyaushe
Tsala tsala yahau bin sassan jikinta sumba yana wani irn zautartun nishi yana
narkewa ajikinta tamkar anjkashi da ruwa

A hankli har saida ya zame kayan jikinta kaf ya hau tande ta evry part of her body
saida ya tabbata is awaken nd calling for more
Bata taba samun wannan salon agareshi ba shiyasa yau ta sake masa ragamar kodan
taga kwarewarshi mai rikitarwa

Tunda yajata suka dawo kan gadon yahau luguiguta sassan jikinta yana
shigarta,mummunan shaukinsa yanai mata wani irin yawo ajikinta da kwakwalta, bai
kyaleta ba kuwa saida sukaja karfe sha biyun rana,lokcin ta mugun jikata jikinta
yay laushi bana wasaba

wani irin Rungume kirjinsa tay tsamm tana shako saukar numfashin sa,a take aranta
ta hau kukan kada Allah yasa mafarki takeyi
,inama ace haka zasu kasance dashi arayuwa...
da dar dar aranta har suka kammala kimtsawa bathrum dinma yau tare sukaje ya tayata
yon tsarki sukayi alwala snnn ya barta ya wuce masallaci

Mamaki yasa tayin sime sime zama kawai tayi cikin zillumi bata iyayin komi har
saida taji alamar dawowarsa
Still taga bai bata ransa ko yaja mata tsaki ba,yau a nitse tayi sallah ta taho ta
iskeshi ya kishingide yana kwance,tana zamnawa kusa dashi ya jawota jikin shi sosai
ya lumshe idanun sa..
Wani irin shiru ne ya dauke wajen sai can dataji saukar numfashin sa ta tabbatar da
cewa bacci ne ya dauke shi,yay ranar ta dabance bazata taba mantawa ba Bugu daya
taga wai harya sauya mata koda ya farka a komi zai mata cikin nitsuwa da shaukin
soyayya yakeyinshi kuma dan ya bata haquri sau goma a lokci daya yanzu ba komi
bane.

Haka ranar ya kare bata gane kanshi ba,gashidai ta samu abunda take so daga
wajensan amma har iyanzu acikin mugun zullumi take tana kaikawon son sanin
musababbin canzawar muffy a dare daya.

Haka abubuwa suka cigaba da kasancewa tsakanin su kwana biyu wani irin soyayya yake
nuna mata nakin karawa koda bata zo masa shiya daukar makansa zaije inda
take,tagane ynzu baya sako gadara acikin yanayin kalaman shi, nd the sex is soo
wonderful, with so much romance daga wajenshi abunshin ma sosai ya ke neman ya
tsorata ta.

She was taken by suprise shisa bata iyacemai komi, Babu kuma akalla kalar tunanin
da batayi akaii ba amma batagane komi ba tukuna musamman dataga yanzu har yana
yunkurin son jin damuwarta da janta da hirarkin office in ta dawo..

She lived in a moment of awed kafin zuciyarta ya murda ya soma ingizata yanagaya
mata cewa badon Allah muffy ya sauko ba saidan dan babanshi daya kamasu acikin wani
yanayi ranar.

Wannan tunanin shiya dinka addabar zuciyarta har yasata ta hau kkrin nemo layin
zarah wacce da wuya dama ake samunta a wayar ynzu...da kyar netwk yay conecting
dinsu inda ko gaisawar arziki basuyi ba zarah tahau tambayar ainau Imad,itade
labarin imad kawai take sonji har kamar zatayi fiffike take numfashi,ta dade tana
neman sonjin muryanshi anma kasancewarta da master bazaiyu ta kira imad ba,kamar
akan qaya hala take rayuwarta da master,cin safe daban na rana daban na dare daban
hatta zee zee da suka bata sukayi kaca kaca ma juna saida tayi mata madallah,cikke
da takaici A'inau ta sanar da ita cewa imad baya kasarma mai gaba daya.duk da haka
zarah bata qamsuba tay ta bambami tana kumfar baki duk tsoronta kar ace mata imad
states yakoma ya barta Ita datake shirin auren sa cikin watan nan dazai
kama?..being away from him ita kadai tasan metake ji na wahalar dakon soyayyarshi
aranta bare ace kuma sunyi nisa..evry moments waste make it harder nd more eager to
make it happen..

Da kyar Ainau ta raba bakin Zara da magann imad kafin ta saurare nata damuwar.

Aikuwa tana furta mata abunda take harsashe akn sauyawar muffy zarah ta hau ta
zauna akai daram ta hau zugata tana azzaa ma zuciyarta wutar zugi,tace dama can
saida na baki shawarar yin hakan amma kinkiji
Yanzu mistakely gashi kingani, baban shi ne kawai ya gani da idonsa,a dare daya
kawai sai ga captain dinki ya shiryu..A'inau started feeling foolish da batayi
hakan ba tun farko a tunanin ta hakan bazai taimaka ba saidai ya lalata,
She was queit dan kuwa zarar tana da kaifin harshe,a duk sanda take magana sai ta
shigarmata da wani abu na mummunan ra'ayi acikin zuciyarta da kwakwalnta.

Maganan da sukayi da zarah ayanzu shi yasatajin kamar ma gaskiyane hakan ne kawai
ya faru tsakanin muffy da yaa sheik shiyasa taga sauyi mai kyau daga gareshi yau
Har suka kammala wayar bata dena tabe baki cikin mamakin sa ba,tasan shi da mugun
taurin kai batayi tsammanin akwai mai langwasa shi to stupor cikin kiftawar ido
kamar hakan ba.
Dariya ta hauyi aranta tana cewa hmmm Wow all i have to do now is to take
Advantage...
Dama ance oppurtunity comes but once,sannan babu abunda zai hanata bibiyar
shawrwarin zarah daga yanzu.
Its feels like sai yanzu ta kamo bakin zaren,lokacin tane,in har batayi amfani
dashi da kyau ba tasan daga baya zata zo tayi dandana sani arayuwarta

Kwana biyu saita tsira salon sake jiki dashi sosai,duk dama halayayyar girman
kantan nan na makale da ita,shikuwa bai damu ba dan so yake yay kkrin danne duk
abunda yakeji aransa dan ya mata adalci a zamantakewr auren su,he wants to listen
to her,pamper her and fill her emotions yau ko yay tunanin mutuwa hnklinsa bazai
tashi akanta ba, atake mood dinsu yay binding cikin sauri data fara biye mashi cos
he was more than willing to obliged with her ita kuma a zahiri gwada shi ma takeyi
danta tabbatar wa kanta komi,da bataga sabanin hakan bane ta hau sakawa da
warwarewa acikin zuciyarta.

Cikin zurfin tunani mai tsanani wanda babu abunda yake zuzutawa acikin kiirjinta
sai rudin duniya,atake tunanin ya cikke mata zuciyarta da damin burririka da 'kawa
zuci yana kulla mata hanya da salo salo na yarda zata rabauto da sabon salon
rayuwar da mijinta ya bude musu ayanzu
Tsaban abun yay tasiri a zuciyarta koda taje office aikin tunani kawai ta darsa
acikin zucyarta,ba boka ba malami,aganinta alhaqinta ne ya kamashi
She took this as a great oppurtunity amma ko sau daya bata taba yin burin tayi
amfani da wannan damar danta fahimce shi waye ba,shin meyake so meye baya so?meye
ke hatsala shi meyake saka shi farinciki
Yaya rayuwar sa take,ita duk wannan basa gaban ta.

Rayuwar datake matukar burin samu kuma taci alwashi, su kawai take hange and she
cant waste any scond dan haryau gani take mufrad zaizo ya koma ruwa,so she want to
make the best of it.
Babban burinta na farko shine taga ta se shi,yakasance itace queen dinsa suna
kominsu atare

Babban burinta na biyu kuwa shine taga ya zulmama cikin dan uban walakncin data
dade tana shiryawa dominsa danata nuna masa itama watace ita mace ce wanda ba a
tabawa a kwan lpya,akwai ounce of fear datake so lallai ta darsa masa acikin
kirjinsa..nan gaba ya kasance bako wani lokaci zaiga fuskar budan bakin sa ya gaya
mata wani maganan ba.
Tana so taga tana da wannan kakkarfan kwarjinin acikin idanunshi

Mata dayawa wanda basa bari namiji ya langwasa su suna balain burgeta,she have this
feelings aranta na cewa da miji da mata duk matsayin girma daya suke.
If she dare fears to be insulted by him he should also feared to be castrated by
her.

Jan wuya,mace mai girmammen aji wanda tasan kanta haka take son ganin futuren ta.

Very soon now muffynta zai dawo wani babba a qasa harsashen yadda rayuwar zata
kasance kawai takeyi.
A kwance take amma ta gama barbaza kan gadon da birgima dan tunanin datayi yau ya
balain trigering dinta ya kara hatsala ma zucyarta wuta da karfin gwiwar tada
rayuwarta
.
Awani bangaren zuciyarta takan ga kamar zumudi kawai takeyi duk hakan bazaiyu ba
maybe daga ganin sarkin fawa ne sai miyarta ya hau yin zaki,but still wani zuciyar
ya tiqe ta da tunanin yiyuwar samun nasararta

washe gari Da misalin K’arfe hud’u da rabi yaa Sheikh ya fara wa’azi wanda ake
kallo Live a gidan television d’in Abuja wanda wa’azi ne game da hukunce-hukuncen
sallah da azumi yana had’awa da misalai. K’arfe shida na yamma tana cika wa ya
dakata akan cewa wata sati insha Allahu zai k’arisa sannan a shiga wani babin.

Hajiy mama ne zaune a babban falon ta cikin wata zulumamiyar doguwar rigar leshi ja
da fari ya mata kyau sabida hasken fatarta,remote ne a hannun ta kama tashar tana
kallon tambayoyin da alammarsa yake karanto masa shikuma yake amsawa,banda kabbara
babu abunda yake tashi,ita kanta tasan Allah ya albarkace ta matukar rahama daya
bata zaidu a matsayin danta haifa,wani karamin ajiyar zuciya ta sauke tanata kallon
fuskar sa ta talabijin din,a memakon taji wani kyakwar Alfahari ya gumeta sai taji
gaba daya hankli ya balain tashi,babban danta Bukar ne ya fado mata aranta tuni
taji har idanuwanta sun ciko da ruwan hawaye sosai dukkanin tijararsa ne ya shiga
yin mata wani razanannen bidio akan fuskarta wanda duk wata uwa bazata so ace mata
dan cikinta ne keda irin wanna halayayr ba

Kokari ta shigay dan


Ta goge hawayenta amma takasa,ta kuma rasa meyasa haryau take mutuwar son danta
bukar,ta so ta tsane shi akan abunda yay ma yarsa rufaida..ko da yau ta waye gari
tafarajin cewa rufaida ta dau hanyar farfadowa duk dama haryau basu ga juna ba amma
a kullum farisa ta kira ta saita kwantar mata da hankli da labarin rufaida.

Dataga babu wani matsala sai kuma hanklinta ya soma daburcewa zuwaga kan danta
bukar.

Ta dade tana zaune agaban talabijin cikin nisan tunani har aka kammala waazin
zaidun batama lura ba
Jimami ta rinka yi akan yadda zuciya ya debe ta ta dinga tsinewa bukar,ta gyara
zama ta rafka uban tagumi,taji tsananin kaico aranta ta hau cewa da ba haka tayi
ba.

Abunda yay ma rufaidar ma kadai inta tuna a kwakwrta haryau takanji kamar
numfashinta zai gitta ajikinta
Sai dai uwa uwa ce
A duk sanda ta tuna shi a qasar ranta takanji tausayinshi matuka,don tasan tabbas
bukar ya mutu a haka iya haqqin yaynnsa ma kawai ya isa ya jefashi cikin wuta

Bata iya saka komi a bkinta ba ta shiga daki ta dau hijabinta ta drivernta ne ya
kaita har gidan malamai,hannu bibbiyu suka amsheta cikin sake jiki dasu harta ta
wuni musu suka sha hira.

Da zata bar wajen ta umarce su da ayi ma danta saukar qur'ani,ta debo uban kudi
tasaka aka siyo abinci mai kyau da yelwa aka rarrabawa almajirai da niyyar suma
sutayata da addua akan danta bukar a duk inda yake tana son Allah ya taba zuciyarsa
ya dawo gida garesu suganshi da idanun su dan bata wani qamsu da tafiyar da akace
mata yayi ba

Bayan dawowarta gida saitaji kuma gaba daya ta kasa samun nitsuwar zuci, sosai ta
darsa tunanin shi aranta hatta bacci na neman yi mata wuya,washe gari alhamis da
azumi ta farka abakinta.
Jikin tsufa da gajiyar gabobin jiki bai sakata jin yunwar azumin ba sabida tsabar
cusa damuwar bukar ta dorama kanta yanzu
Fannin umma hadiza ciwon zuciya ne mai tsanani ya addabeta kull tana cikin jigilar
asibiti magulmtan anguwa har sun dauka ko cikine,tabbas ta rame ta fayau tana kuma
yawan laulayin zazzabi badon komi ba sai sabida yadda damuwar yayanta mata yay ma
zcyrta yawa har bata san da wanne zataji ba.

Bacin matsalar rufaida da suhan ga na rukayya ma ya taso,mijinta da kishiyoynta duk


sun hade mata kai sabida bata haihuwa, sanadiyar rashin yaa malam a gari umma ta
taka kafarta har gidan rukayya saida zuwanta bai kareta da komi ba face
baqinciki,dake rukayyar ba asalin yar cikinta bane duk laifin wa ita aka
dorama,mamn rukayya harda dan sanda ta taho ta amshe takardan yarta..tana mei
ajyewa umma hadizr sako akn tacewa yaa malam ita ta kwace yarta kenan na har abada.
Harya mutu bazai kara ganin yarsa rukayya ba.

Tijarar da maman rukayya ta mata ranar ya mugun shiga jikinta sosai,ita ta rene su
duka tankar yayan cikinta haka take jinsu aranta,tana son su matuka kamar yadda
take son su rufaida
,dangana ta shiga cusawa ranta da sanin cewa dama can rike yayan kishiya azaban
wahalace dashi,in tayi kyau tasuce intayi muni nakane,duk daren dadewa sai an nuna
maka ba agode ba,in har zaka rike dan kishiya saidai kayi tsakaininka da Allah,koda
can ma yaa malam yakan nuna mata banbaci akan yayansa duk kkrinta akan yayn kishiya
baya taba gani,ynzu haka murja ce da jadwa kadai a dakin mijinsu,tunanin su yakn
dansa taji sanyi aranta,da ikon Allah kuwa kwana biyu tafarajin jikintan da sauki
sosai...
Sai taji gaba daya ayanzu Rufaidarta kawai take da burin kallo.

_SHADE OF RUFAIDAH_

Page 50:
Karshen Part 1.

Assalamu Alaikum mabiya labarin shade of rufaida Anan na kawo muku karshen 'kashi
daya na labarin,ina mika dumbin gaisuwa da godiya wa mutanen kirki,ma'abota hankali
da nitsuwa, masoya na,wanda suka amshe labarin hannu bibbiyu suka kuma dabbaka
darusan dake kunshe aciki acikin zuciyiyonsu.jazakallahu khairan Ahsani.

Kashi na biyu zai cigaba da zuwa muku amma shi na KUDI ne kamar yadda na sanar daku
tun farko.
Idan kanada bukatar bibiyar labarin kayi Subscribing asaki a Group naira 300 ne ta
acct 0152983148
Mohd sule surayya GTB saiki turo shedar biyanki ta nan 08060712446
In bakida acct kiy using POS ko kuma kisayi katin MTN na dari uku sai ki turo.
Nagode muku kwarai dagaske.

#Barister fareesa zayd matazu residence.

Har ila yau, Rayuwa sosai ta sauyin bazata wa rufaida. wanda ya santa a satikai uku
da suka shude bazai taba yarda da cewa ita din bace yanzu cikin sauki dan kuwa
jinyar da akayi mata anan ya bala'in amsar tsarin garkuwan jikinta ya saka mata
nitsuwa da kwanciyar hankali,ko fatar jikinta ma daya so ya yamushe dayaji isashhen
kulawa, hutu,da ingantaccun Abinci tuni jikinta ya warware ya dau wani irin haske
da kyalli kibane kawai batayi ba tukuna amma tun ba aje koina ba rufaida ta fara
wankuwa sosai
Wani irin tsabar kyaunta na tun usuli shiya soma hargowan fallasa kansa a fili
kamar wanda dama a matse yake daya fito sarari,ba aufi rufaida ta soma dawo cikin
cikakkiyar hanklinta .Dadin karawa da yanzu ta cire tunanin komi da kowa aranta ta
kuma dora dammaran kai rayuwarta gaba,bayan tallafawar su anty fareesa da mijinta
kai harma da yaransu,karatun novels din da sukeyi kullum shima ya balai'n taka rawa
sosai wajen cire ma zuciyarta tsoron tunkarar rayuwarta na nan gaba.

Labarin novels baicika zamtowa labarin gaskiya ba, amma tabbas yana kkri wajen
taimakawa phsychologyn dan adam ta hanyar uplifting din mental awareness dinsa, da
consiousness dinsa game da wani rudaddiyar matsalar dake addabarsa koma na wani
daban na kusa dashi,yau Hatta anty farisa saida ta komo baya tana shan mamakin irin
tarin ilimin rufaida,yarinyar a mugun nitse take,kuma tana kkrin perceving
knowledge dinta in a very sensible and matured manner sam sam batada ragon
azanci,wanda za'a iya alakanta yiyuwar hakan,a sababin challenges din da tacikaro
dasu masu nauyi da ciwo arayuwa,bahaushe yace bazaka taba fahimtar azaban zafin
kunan wuta da tukunyar girkinka yake daukawa ajikinsa ba,har sai ranan da kai kanka
kafada acikin wutar ko shi tukunyar ya hantsalo ya fado ajikinka.

Tabbas Wanda yasan zafin ciwo,shiyake ma wa mai ciwo sannu..

Har iyau rufaida Bata tunanin da akwai wani mahalukin mutum a duniya wanda zai iya
fitowa ya buga kirjinsa yace ya fahimce asalin abunda taji zak zak acikin zuciyarta
da arayuwarta akwanakin baya.

Buts she is all putting them behind now,ynxu harji take tamkar bazata kara ta'buwa
kojin wani rauni a zuciyarta ba.

Ganin alaman hakan ayanyinta shi ya karawa anty farisa karfin gwiwar cigaba da
taimaka mata,tamkar ciki daya suka fito haka take daukar lamarin rufaida,aynzu duk
wani rayuwa mai kyau shitake ta kkrin taga ta dorata akai, saidai duk abunda takeyi
har ilayau da dar dar aranta domin kuwa tasan basu sanar da iyayensu cewa rufaida
tana wajensu ba,hala yaa sheik bazai zame musu matsala in yaji hakan,da akwai
harsashen cewa hj mama zata iya ta sha bakinsu, amma yaa malam fa?a kullum inta
tunashi sai taji mummunan fargaba da faduwar gaba,ita kanta tasan da akwai hatsari
a zaman su tare da rufaida.

G.R.A
kano state.nigeria
**
Hajiya fulani ce zaune acikin wani katafaren falonta daya hakimtu da kayan alatu
yana fidda wani azaban qamshin turaren wuta na yan sudan mai dan karan qamshi da
sanyi,wayarta dark maroon colour kirar iphone ta ajin karshe shine a sakale a
kunnenta dayaji dan kunnen saudi gold bamai tsayi sosai ba kamar dai manne

hadadden fuskarta ta kwabe kamar karamin yarinya,tana da kyaunta na usuli dan itama
asalin bafulatana ce wayayyaiya,duk da girma da tsahon shekaru fuskar nan nata a
tattale yake tsaf da hadadiyar kwaliyya irinta zamani mai balain kyau da tsari,a
hnkli take sake sautin muryanta wanda yake fidda amonsa kasa kasa cikin kasaitaccen
yanayi tana famar narkewa dan cikinta IMAD acikin yanayin salon shagwaba da lallami
yanayinta kamar bataja wani shekaru ba..

Dagata dayan bangaren kuwa shine a kwance mashak yasha farar jallabiya yana famar
wutsila kafafunshi da sukaji sabuwa fill din canvas na lanvin akan fankaccen royal
bed dinshi a kasar saudi arabia.

Ya wani lumshe idonshi can cikin sautinshi mai balain dadin sauraro
,muryan shi a mugun kasale yace
"Mummy Yanzu meye damuwarki?
Budar baki tayi zatayi magana ya tsareta da dattijuwar numfashinsa mai
rikitarwa,nan da nan yahau maimaita mata maganan da suke ta maimaita tun dazu wanda
akalla tun farawarsu wayan shikadai kawai suketa discussing

Kusan abu dayane take mai zagaye gaba daya ya rasa inama zaisaka kansa yaji sauki

Shagwabe muryansa yay


Waishi dan autan mama"Yace,Maaa kince in dawo nigeria.Tace eh ..yace Kince inzo ki
ganni,Tayi shiru .
yace Maaa kince in taho miki da matar Aure...da sauri ta gyada kanta duk da bai
gani ba amma sanda ya saki wani karamin murmushi.
"Maaa kince ke yarana kike son gani,maa kece da maganar In jajirce akan aikina,kece
mai son in shiga politics in zamo miki kamar abba na,Kece mai son inyi business
irin naki,toh Mummy mekenan zan fara yi acikinsu guda daya?
im confused ki zabar min abu daya kawai..
Ajiyan zuciya kawai ta dire it feels like batama san da cewa duk ita kadai ta rinka
kirgo masa wayannan abubuwan ba,well,all she wants in life is to choose the best of
life for her son.

a mugun kasale cikin muryanshi mai taushi da laushi yace but maaa i cannot be a
jack of all trade master of none..kiyi magana..,cikin katseshi da sauri tace Toh
Auren fa?take ya sake dan karamin nunfashi "yace maa am working on it..ta kara hade
rai akaro na babu adadi tace ive had enough of this..wani irin shiru ya kuma yi
baice mata uffan ba,itama din shiru tay..cos ta gama lura cewa yana ta kkrin
kaucewa maganan zarah ce wacce azahirin gaskiya ita hirar datake bukatar ji daga
bakinsa kenan duba da yadda hajiya Adada ta sakota agaba da zancen alakarsa da
zarahn wani bin har in tana bata labari akai saitaga kamar karyane cos takan kara
mata sugar ne sosai yay zam zam tana kuma cikke shi da harsashe.

Ayanzu haka su biyun sun gama gamsar da kansu cewa zarah da imad masoya ne suna
dating,shisa koda wasa basason suja abun yayi nisa batare da an daura musu Aure
ba,zarah ta riga ta nuna mata alamomi dayawa nacewa tana mutuwar son danta,ynzu
yardan dantan kawai take nema dan haryau bata gane meyake nufi da lamarin ba,sosai
ta darsa ranta akan ranar aurensa,ko auren yarta na farko wato jasmine, bai samu
kyakyawan matsuguni acikin kokon zuciyarta kamar yadda ta dora tsattsauran buri
akan auren dan autarn ta IMAD ba.

Inda akwai ranan da take tunanin dumbin Arziki da kasaitar ta zasu karre to tabbas
wannan ranar,ranan auren danta imad ne,azaban soyayyar datakeyi ma imad ya rigada
ya baci ya rikede ya koma zautacciya.

matsayin data dorashi a ranta yayi nisan da baijin kira dan a duniya bata da wani
mahalukin daya zauna mata a kokon xuciyarta take kuma jin sonsa kullum kamar sabo
dal kamarshi,
tsananin son datayi wa mahaifinsa daya rasu irinshi ta dauko take masa,hakama son
datakey wa mahaifinta datayi masa takwara da sunan shi shima haka ta kara dorawa
akanshi,Ga azaban kaunarda datakeyi masa a matsayinshi na danta namiji kwalli
daya,tana mugun Alfahari dashi, matukar Alfahari.a kullum wayewar gari da tunanin
shi takan uni ta kwana ta kuma farkawa.

Haka kuwa Har suka karaci wayar bai bata fuskar sako xancen zarah acikin hirarsu
ba,duk wayonta da kwane kwanenta haka ya shashantar da kan zancen,daga karshe
lallabarta yay yace mata daga sun gama aikin daya kawosu anan saudi zai dawo kuma
ko kwana daya bazai yi a Abuja ba zai taho kano musamman danya dagata can sama ya
cillata yay mata lilo mai dadi,haka ya ja ra'ayinta da farinciki yanamai tuno mata
da kalar daddadan moments da sukayi sharing cikin tsananin shakuwar uwa da d'a tun
yana yaro dan karami,ita kuwa inta tuna guje guje da tafa tafa da sukei saita hau
zubda masa kwalla,cike da dariyar barkwancin sa dayake cika ta dashi ya mata wayo
ya kashe wayarsa mai gaba daya yana mai juyi da kanshi akan lallausan filonsa tare
da jan wata yasashiyar shauki sanyayya mai balain shiga jiki

a hnkli cikin nitsuwa ya lumshe idanuwan sa jim kadan ya fada cikin tafkin tunanin
rufaidar sa,yanayi ne fuskansa tana fidda wani maraitaccen murmushi

Ya jima ahaka can ya rashi zaune akan gadon yana mai shafe sajensa mai mugun
kyau"Oh he cant wait to see dat girl"..Shidai Data so shi da karta so shi shidai
yasan yana balain kaunarta ayanzu and he cant deny it anymore,this is more than
what he felt about his vulnerablity,feeling din dayakeji akanta yay balain yin ma
zuciyarsa nauyi,he feel he is no longer confused about his feelings for her
anymore.
Sosai yakejin sonta aransa kamar ana diga masa shi kullum da karfashin dalman dake
diga daga alkamin wuta.

With each drop sai yaji dede wajen ya soye yy wani choiii, azaban radadin wutar
soyayyarta har yana neman zautar dashi

Baisan da cewa kwana biyu da bayajin zarah a kusa dashi shiya kara taimaka masa
wajen dawowa cikin hayyacinsa ba,normal sense din sa ta da can ne ta dawo mai,tund
yazo saudi bayajin saikasalar yin ibada hakama baiya iya tuna wata zarah aransa
face sai ansakota cikin tadi in ana hirartan ma baijin wani dadi aransa sabanin
yadda ya rinkajin wani abu akanta dayake abuja

Zamansa Anan saudi Arabia tare da mutanen yaa sheik suna jagorantar su akan yawon
neman ilimin alkalanci da ibada ya so ya sauyamai tsarin rayuwarsa sosai.

Shikadaine acikinsu yaro,sauran kaf sunhaura shekaru akalla hamsin,dan haka yasa
baya ma son cika fita yawo a cikin su,ya zamto queit bayason cikoa leka koina,
banda dan aikin lawyancin su daya kawo su daga sun dawo masauki ya dan sha shayi ya
huta zai wuce masallacin kasar ya zamansa yana rayuwar shi,dama shi baicika son cin
abinci ba,most time sai gaka har yana azumi,he only enjoy reading, learning getting
closer to Allah at sacred of all times,wani bin aransa yknji da ya zauna yin
tunanin duniya ya gwammaci yaje cikin masallacin ya zauna koda baya aikata komi,
haka zaka ganshi zaune shiruu har na tsawon lokaci kafin dan anjima ya tashi fita
ya wuce bacci.

Dagata bangaren umma hadiza kuwa tunda ta same karfin jikinta take kkrin lallai ta
zame agidan yau koma yayane tana so tje taga lapyan yayanta.

Bacewar yaa malam a gari kwana biyu tasan bazai wuce yin kykaywar nasaba Da tsofin
malaman da akace sunzo daga can garin mahaifinsa ba.

Babu shakku hala shina yana can yana neman wani lakanin awajen su,danshi mutum me
mai mugun son buga kirji da yin alfahari da abunda yaje ya samo nadaban fiyye da
uban kowa musamman ma na ilimi ko waraka ko sirrin sihiri..
A kullum adduarta bai wuce Allah ya kawo musu mafita ba

Washe gari asabar da sassafe ta farka da ayyuka,ta tande cementin gidanta tass da
shara ta sharesa tsaf da lallausan tsinsiyar laushi ko ina a tsakar gidan ya dau
kyalli,hakama dika shashunan gidan tabi ta tsaftace,ta dade a tsaye cikin yanayin
tunani da kokonta can kuma ta sauke wani nannauyan ajiyan zuciya kamar ana tunkuda
ta shiga cikkn dakinta da mugun sauri,nan ta dauko babban hijabinta black colour ta
sakaya ajikinta wanda ya rufeta har can kasa, kofar kitchen ta nufa ta bude dan
karamin dorowa ta yayumo wani ajiyayyen poly bags.

Duka Kayan abinci ne da dan guziri datake yawan tarawa domin wata rana inta samu
chance takaiwa yaranta duk da haka kirjinta yana balain bugu harta fito sarari
Kan kurho ta wuce cancak ta dauke tukunyar dake kai ta juye abunda yake ciki a yar
cooler cikin sauri ta nannadeshi tayo waje..tafiya take jin yadda krijinta yake
bugu,ita kanta tasan bata da bukatar kowa yagane cewa ga inda ta dosa

Hanyar baya tabi duk da nisarsa bata damu ba jim kadan saigata a cikin gidan
yakumbo bakinta dauke da yar sallama

Dukansu biyunne suka amsa sallamar ta atare da fara'a a muryoyinsu Kkrin mikewa
suhan take daga kwance duk jikinta ya sake,dan tun zuwanta gidan ta lalace gaba
daya bata tabuka ma yakumbo aikin komi face ta kwanta mashak akan tabarma tayi
shiru tana cusawa kanta kunci.

Wani kallo umma hadiza tabi ta dashi


Ayayin datazo har gabanta amsar ledojin data riko a hannu jin wani dadaddan qamshin
pepper soup din kaza ta hadiye miyau tana faman washe baki

"Laaa Umma na sannu da zuwa..


Umma hadiza ta amsata da yawwa ciki ciki tana me naiman wajen zama kusa da ykmbo
dake kokowa da daurin zaninta dayake shirin kunce wa,ykmbo Tace Hadiza yaukece
agidan namu?lale marhaban

Kallo daya umma tayi ma wajen taga Ga tarin wanke wanke ga shara komi ma ba ayi ba
Umma sai taji ta kasayin haquri,cike da tuhuma ta juyo ta kalli suhan murya ashake
tace"Ke kuma Ya naga gidan kaca kaca haka?.aikin me kikeyi da kikabarta tana fama
da ruwan sanyi ga kufar jiki kin wani shimfida tabarma kina kwance kamar gawar
sababi shin baki da lpya ne komiye?

Adan razane Suhan ta bude baki zatayi magana,caraf yakmbo ta amsa tareda fashewa da
wani rikitccen kuka,aikuwa tuni tahau tona ma suhan asiri agaban ummanta, bata rage
komai daga cikin labarin dan uban lalaci da tunani data saka agaba ba

Tace..."o..o oni A'shatu,yo baga irinta nan ba wllhy dik ni na jawo makaina,ina
zaman zamana da yarinyar nan rifaida yarinyar kirki,ranar kawai matar nan tazo da
baqar mota tayi min wayo wai zaaje a duba ta,daga haka aka rabani da rifaidata
yarinya mai tausayi da taushin hali.
Wayyo rifaidata inakike shige oni yasu...hadiza dan Allah ki gafarce ni..wallh dana
san matar nan bazata dawomin da rifaida a baqar motarta ba ta da bazan taba yarda
ta dauketa ba.

Wani zumbur umma hadiza tamike tsaye cikin tsananin kaduwa da fargaba da dan kar fi
tace bangane ba Yakumbo kikace mene?wata mata ce kuma?wai inama it rufaidar take
ne?
Wata matace tazo ta dauketa?daga ina?ykumbo wai meye kk cewa ne?adan rude ta kwalla
kirar sunan rufaida da bataji an amsata ba tuni idanunta suka cicciko da ruwa

Suhan daga gefe tana kallonsu tana tsaye ta cuna baki batace musu uffan ba Yakumbo
tace
"Yoh ai duk laifin wannan mayyar ce data sakota da gori da baqar magana wai ta
kashe mata aure..shine fa..nan ta bawa umma kaf labarin abunda ya faru tsakaninta
da anty fareesa tamkar ma jiya abun ya afku

Bugun zuciya shiya turneke wa umma mafitar numfashi Daga nan bata kara iyajin
karfin gwuwar kara bata wani lkci agidan ba,rudanin daya cike mata kai da kwalkwa
ta sauke hucinsa akan yarta suhan dan kiris ya rage tayi mata shegen duka.

Ykumbo kuwa sosai ta damu ta daga hanklinta tayi tsuru tsuru agefe a tsomare ganin
hadiza batace mata uffan ba">..ta dade bataga hadiza tana mita mai yawa kamar nayau
ba duk ta rikita yarta da masifa tuni suhan ta daburce ta dau tsintsiya da bokiti
tahau share share ta kama aikin gida
Cikin bambamin masifa tace"Yanzun nan Zan dawo dan wallhy ban gama dake ba.Tana
gama fadar haka ta dauke ledojinta datazo musu dashi a takaice tacewa ykumbo tana
zuwa..kafun ma ta amsa ta harta bace a farfajiyan gidan ta nufi titi tana neman
adaidata sahu.
Jim kadan Wani dan saurayi yay parking agabanta ta shiga ta zauna "yaro ka kaini
anguwan manya"..amma ina sauri ne..mai napep dake mata kallon wata yar aiki ko
kwaram yace ba matsala, "kudinki dubu..yaga batace mai uffan ba tsanani baifi akai
mutum dari uku ba,duk dama batay masa dibi da talaka futuk ba,amma yasan bazata
taba kasancewa yar wannan anguwar ba ba har sukayi nisa umma bata kulashi tunaninta
naga abunda zataje ta tarar"ko miye ya same rufaidar farisa tazo ta dauketa?amma
meyasa ba a gaya mata ba.

Inde a radin kai fareesa tazo ta dauke rufaida toh tabbas batayi mata adalci ba dan
kuwa ita kadai tasan kalar gagarumun matsalar da zaije ya dawo kuma mafi akasari
laifin akanta zai sauka.

Tunani kala kala ta tsundamayi har sanda mai napep ya kashe keken sannan ta
farga,saukowa tayi cikin sauri ta yayumo ledojinta a hannu, dan dubun tata kenan
dama ta rikoshi ne danta damkawa yakumbo..

Haka ta fiddashi dallin dal ta mikawa mai keke napep wanda tuni ya shagala wajen
kallon makeken gidan data dosa zata shige cike

Tana kwankwasa get a Daidai kuwa yaa liman mai gadin su yana bude gate din,suna
hade ido suka sake ma juna murmushi tace sannu da aiki wajen farisatu nazo tana nan
kuwa?jinta kira sunan ogarsa gatsau gata da sanyin salon manyanta har kasa ya dan
gurfana kansa cikin girmamawa Yanai mata sannu da zuwa..yana mai bude mata kofar

Sai a sannn mai keken nan ya farga yabar wajen a mugun tsorace tunanin shi wata
babbace kar tasa akamashi,tuno da irin izgilin magana dayay ta yaba mata acikin
kekensa wanda bamajinshi tayi ba kawai dai aransa batama masa kalar da zasuyi
mu'amala da wannan kyafaffen anguwar ba.

Ko su masu kabo kabo bakasafai suke samun damar shigowa Anguwar ba

Direct umma ta shigo har cikin fankacecen falon dake gidan,ta dan tsaya daga bakin
kofa tana kare ma wajen kallo falon gwanin ban sha'awa ya gaji da haduwa ga wani
sassnyar qamshi da ac ke busowa mai ratsa jinin jiki.

Yayan Anty fareesa ne a xaune agaban tv da alama basu ma farga da shigowarta ba sun
bada hanklinsu ne sosai suna kallon fav tv program dinsu na nickledeon
Henry danger da jaspher anata fafatawa

Gyaran muryn datayi yasa jawad juyowa cikin sauri atunanin sa anty rufedarsa ce ta
kawo musu abun dadi

A gidan kowani rana musamman da safe akeyi ma rufaida kitchen classes,anty fareesa
dakanta take shiga kitchen tana koyama rufaida varieties na kalolin abinci na
zamani, small chops with evry delicious recipes na daidai da ajinsu na masu shi har
a internet takan bibiye shafukan da suke sarrafa abunci just to learn sumtin new
Sai abawa malm liman yaje shoprite ko wani bbn super market ya tarkato haryau basu
taba bari rufaida ta taka kafarta koda nan da bakin gate ba

Wasu abubuwan girkin ma anan kawai ta soma sanin cewa akwaisu kuma suna existing a
duniya

In anty fareesa tana da aiki wani bin rubuta mata yadda akeyin abu kawai takeyi ta
fita ta kyaleta dashi,to kafin ta dawo zata samu ta dage hartayishi zak koma
fiye,sumtimes kuma aci gyaranta

Yau Tun Karfe bakwai na safe rufaida ta fito kitchen din tana famar aikace aikace
Daga ita sai anty fareesa dan tahana yaranta damunta da surutu intana girki karsu
dauke mata hnkli,shisa aduk sanda suke kitchen to a falo kawai zaka tsince yaran
suna kallon tv,sun san duk abunda akyi masu dadi antynsu rufaida zata kawo musu suy
testing

Hijabin ta cire kanta babu dankwali gashinta mai cika da tsahon gaske ya bayyana
yololo kamar na sadaka yalla ta nannade shi acikin yar robbering,
Satan kallonta anty takeyi ganin yadda suman ya wani kwanta agaban goshinta
musamman sabida hamamin turirin ruwan shayi datake kkrin hadawa
Tana kashe last tea pots ta juyo a takaice tace
"Anty na gama"

Caffeine spectrum
Tea,Green tea,black tea,matcha,espresso,hot coffe,milk coffe,cold brew,and
nitro..kowannen su da kalar sa,da kuma cup din datayi using da kuma irin yadda ake
serving dinsu misali shi expresso ana shan shine a coffe cup dan dogo bamai hannu
ba sannan ba acikashi kamar saura dan kadan sosai ake zubawa akasan kofi,..

Nan anty ta matso kusa tahau testing kowanne spectrum one after the other harta
kammalasu tsaf

Har iyanzu kirjinta bugu yake tana ta tsamamnin jin coments din antyn ta

Jiya mijin anty shiya judging dinta he was tough though kalolin smoothie ne aka
koya mata hada su jiyan including the six healthiest recipes under 250 calories.

Avocado spinach cocumber which is green in colour,blueberry+ kiwi shima


darkpupl,Straw berry,mango da banana, ya bata peach colour,water melon +orange,
mango + pineapl,sai banana +avocado.
Tayi kkri sosai amma Bai bata marking dayawa ba sabida bata san cikakken amfaninsu
ga jikin dan adam ba saida ya ilimantar da ita

Yace mata yin abinci da iyashi bashine nasara ba,sanin fa'idar kowanne girkinku
ajikin dan adam shine asalin kwarancewa da kuma nasarar ya mace a fannin abinci

As a wife, When you are aware of the dangers or importance of what ure cooking wasu
mugayen cuttuka kamar stroke, diabetes(ciwon sugar)hawan jini,(hypertension)ciwon
hanta(hepatitis),ulcer,inflamtions,cancers(daji),tumors(kumburi) da sudden death da
ake fama dashi ynzu bazasu samu mafaka ba

Sosai ta gamsu da bayaninsa shisa yauma tayi browising tasan amfanin shayin da aka
koya mata
Hibiscus tea is for liver,Orange tea for anti inflamation
Blueberyy tea for immune system
Charminille tea for sleep and relaxation
Pepr mint for relive of migraine,strnthen neuro system..

Habiscus tea din anty faressa ta dauka ta kara kurba


Cikin gamsuwa da dadinshi tace my dear congratulations,infact Ure the best tea cook
ive ever seen..

Wani Washe bakin bazata rufaida tayi kamar tayi cillo can sama dan dadi

Tace nagode sosai anty


Dama wannan ajin shine karshe ko?gyada kai tayi tana murmushi sosai

Anty Tayi dan jimm kamar mai shirin tuno wani abu,idanunta tayi rolling ta saki
karamr humm
"Next week zamuje spa din mama kuma ko..shiknan Na cika alkwari?

Da tsallen farinciki rufaida ta amsa da "yes anty" cos she is dying to comeback to
her real skin,she really want her confident back.

Acikin wannan yanayin murnan sukaji an bude kofa


Caraf rufaida ta hade idanuwanta cikin na ummanta wanda atake tayi suman tsaye
duniya ya dauke mata cak tsabar wani sanyin dataji yana shigarta
Ganin yarta rufaida acikin tsananin yanayin farinciki da walwala,tabi ta sauya gaba
daya ta murmure.

Umma?
Da qarfi rufaida ta tsala ihun tsananin murna da mamaki,arazane su jawad da suka
jajibo umma xuwa kitchen din suka koma suka makale jikin maman su dake basu tabajin
rufaida ta bude muryanta da qarfi haka ba.

Kafin umma ta dawo cikin hayyacinta har rufaida ta fado jikinta ta kankame ta
sosai,lumshe ido umma tayi dan
Tamkar an watsa ma zuciyar ta ruwan kankara haka ta dingaji.anty fareesa ce tayi
musu jagora suka koma falo da kyar har aka dan gaggaisa

Da kyar umma ta yadda tasaka ruwa abakinta tsaban rudani,tabbas taxo da niyyar
daukar rufaidace ta maidata gidan ykumbo ta kuma sanar dasu bataji dadi amma kuma
dataga rufaidar ta garau da lpyarta cikin farinciki kuma taji gamsashun bayanan
anty sai jikinta gaba daya yay sanyi.

Abatayi niyyar zama ba sai gashi taja lokaci agidan tare da yar autan ta datake
mutuwar so take kuma jin matikar tausayi

Sun dade suna hira mai cikke da shakuwa da soyayya irinta ya da uwa umma ta hau
bata labarai kala kala tana feeding dinta ppr soup din datazo mata dashi abaki
itama takan yanka ta bata taci umma ta dade batayi hawaye mai tafe da farinciki ba
face yau da lamarin rufaida ya tsammace ta

Allah yasha godiya dan tabbas tasan wnn niimar daya jefasu aciki ynzu
yinshine,saidai bata san me zatace ma fareesa yayi dede da kalman godiya ba, yauda
farisan tayi musu da ita akan zaman rufaida cikin depression umma ta gane wani
wautarsu da sukayi da suka barta haka kawai da yakumbo

Koda shike tsoron mijinta yaa malam shiyake damunta. kuma tasani,Amma banda haka
normally ita kanta ta sani cewa ba damuwa ne yake yawan kashe mutane ba,mugun baqi
irinta magulmata da jahilai shikadaima ya isheka kaji kana son mutuwa.

Bata iya yanke wani hukunci akan zaman rufaida anan ba,amma kuma tasan zcyrta bazai
taba barinta ta datse ma yarta yanayin sauki da niimar da ta tarar da ita aciki ba
Dan haka tayi shiru akan maganan itadai batace musu uffan ba amma daga yanayin
wasan jika datakeyi wa yayan anty fareesa anan suka fahimce cewa ba daukar rufaida
zatayi ba.

Anty farisa kuwa dama sosai ta daga hanklinta,ta razana sosai ko kwyar idanunta
sanda suka nuna alamar batason arabasu da rufaida, ayanzu ta dai bari aranta cewa
abarta kawai izuwa wani lokaci. ta dade tana neman kalamn da zata furta danta
gamsar da umma akan ta bar musu rufaidar.

Saigashi umman ma ta kasa taro karfin gwiwar dubar kwayar idanunta ayau,wani tsabar
kunyarta takeji,bata san metayi wa faresatu a duniya take daraja ta har haka ba.
Cikin yanayin wannan tunanin kawai sukaga ta sauke hawaye.
Rufaidace ta tattara yaran suka barsu awajen,sai sannan umma ta furta kalma ta
mikawa anty godiya tasaka mata albarka da addoi masu kaifi wanda sukafi mata komi
dadi.
Cike da bada kansu karfin gwiwa suka lazimtu da zimman cewa rufaida zata zauna anan
kafin aga yadda hali zaiyi"dama umma ta riga ta cusa hakan aranta cewa koma mezai
biyo baya ta hqra asauke buhun balain kawai akanta,ta yarda zata dauke laifin komi
muddin rufaida xata cigaba da zama ayanayin dataganta ayau,duk kin rufaida yau
saida tayi kuka sosai dataga ummanta tay ma anty sallama zata tafi,har get suka
rakota da sauran tarkacen ledojinta nasiha da qarfin gwiwa babu kalar wanda bata
kara mata ba,ta kuma gargadeta akan tayi ma antynta biyayya sosai.

Abuja.
Zayd matazu resident

Yau asabar da Sassafe karfe Aina'u ta farka tayi ibada sabida kasancewar mufrad
atare da ita dayake yawanyi ynzu,Ta cancada wanka tay kyau tana zaune a bakin gado
tana famar tunaninsa ashe har yagama amsar wayar dayakeyi har yazo kusa daita yana
zama ya busa mata iska a fuskarta ya kuma kamo yatsun hannuwanta yana dan wasa dasu

"Murmushinta mai aji ta saki batace mai uffan ba tabishi da kallo irinna kamammun
mata
Da murmushi a fuskansa Yace tunanin mekeyi, banson tunanin nan fa ki fada min idan
kina da wani damuwa zan miki maganinta muddin bata fi karfina ba .
dan kinsan tunanin yana jawo matsala.
Babe, mema yasaki tunani ,na rokeki kada ki boye min wani damuwarki since we talked
over this kisanar dani komi kinsan fa amanarki iyayenki sukabani .

Atake Tayi murmushi mai fadi sosai dan bata sabajin kalar kalaman nan daga bakinsa
ba,koda can data saba jin makamancin su suna fitowa daga bakinsa itakanta Asan
zallan na yaudare ne dats in desiren shi ya taso zai kwashe jikinta yaji
sauqi,..saidai komi ya sauya tsakanin su a yanzu,he is more softer nd kindier to
her,kallon yanaynin sa take a sace tana sake jin wani azaban kaunar mijin nata har
cikin kokon zuciyarta yana mata yawo

Ahnkli ta sumbuci hannushi cikin ynyin basarwa tana cewa karka damu Allah bbu
abinda ke damuna...yace sure?ta gyada mai kai,aranta tana son tace kawai Ina
tunaninka ne amma sai taji kamar kalaman is too much of a privilage for him,itade
bazata taba koda namiji ba sam batason ta raina kanta agbansa
,basarwa tayi ta dan jingina ajikinsa tayi lamo yayi murmushi yace kin tabbata ko?
ta daga masa girarta daya to yace ya tsaya iya tunanina kadai yana dan shafa gefen
kumatunta

He is trying his best yanata kkrin ya ga ya bude mata zuciyarsa da qarfin tsiya dan
yaga ko lallai rashin adalcin daga wajensa ne da yasa tuntuni aransa baijin dadin
zaman aurensa

Yasan dai inhar ya daure sosai ya sauke duk wani hkkin kyautatawa na aure
tsakaninsa da matrsa ainau maybe, hala itama zata saduda ta sauko da halayyarta na
banza ta fahince shi,hala har suyi rayuwa mai inganci da juna.

Daga jikinshi ya mikar daita tsaye yace tashi mutafi in rakaki kasuwar yau
shikennan hankali Sai ya kwanta?suna hade ido ta turomai baki irin abun bai darata
ba ta, Wani narke mishi ta karayi ,can kuma yayi shar yanata kallonta, amman fa kmr
kwalliyarkin tayi yawa fa Gsky kayan ma kamar sunyi shara shara dayawa..xaki
zanzasu ko?

Take ta dan bata fuska dan tasan halinsa na rainin hnkli...dressing kam ai yasan ta
kure iyashi..meye zaiga hadadden jumpsuits dinta ajikinta daya mata cass cass snn
yace mata haka?ta kalli kanta kasa da sama a sace...all she thoug of her self is
being classy right Now..and uptill date..gaskiya bazata sauya wani wanka ba.

Ganin yanayinta kamr bata aminta da maganansa ba yasashi yakara cewa muje ki canza
wasu kayan nace

taja ta tsaya tana dubansa a rainance dan Allah ni kabar min kayana muffy

ya hade fuska cikin wasa,duk dan yakasance miji mai sauki agareta amma taki ganewa
yace Ina wasa dake ne dazaki tsaya kina min musu ?

Ta shareshi, hannuta yaja kawai ta kwace hannun ta sake turjewa Yace wallahil azim
bada wasa nake ba saifa kin canza kayan nan
Haka ya tasota gaba har gaban wardrobe dinta .

Ya dauko mata rigar black abaya mai swarosvki stones yana shinning da takalkmin da
jaka mai dan karan kyau yace tasa dakyar tasaka sai yaga yafi ta farkonyin mata
kyau,sai dai fa sosai ta hade ranta a ba yadda Ta iya da maseefar sa dan Allah
Allah take subar gidan kar Yace anfasa zuwa da ita kasuwar dan tasan zai aikata .

Kwaliyar fuskarta ma kaf ya goge tare da kai bakinsa kan lips dinta ya tsotse
lips din tas ..sai dayaga bbu komai
Tukun hankalinsa ya kwanta ya sake zuba mata ido yaga kamar ma kyau takara yi da
aka rage kwalliyar haukar,a cikin tsokana yace anya kuwa tafiyar nan bazamu fasa ba
kuwa...wani tsaki ne ya subuce mata"
After all what u did to me?come on..ta fada a mugun izzance.."gaskiya ni saika
kaini and i want eveything u promised me..ya juyo a hnkli ya mata wani irin
kallo,batare dayace mata uffan ba ya dan dauke kansa akanta dan har cikin ranshi ya
tsani ma aja mai tsaki,but zai shanye.he had already decided in his hrt to make his
marriage work dis Time,baban shi da imad bazasu masa karya ba,his heart is bleeding
wrongly aftr all ciwon dake cin zucyrsa da alama har abada bata da Wani
magani,maybe he should forget abt His heart dayake kin sakewa da Ainau And make
things right with her no matter what,she is His Wife and she deserv better

Haka suka bar gidan yanata wayannan tunanin aranshi suna tafy a hnkli,jim kadanya
wuce da ita babban super market din dake cikin garin,anything she wants take
daukawa tamkar wacce zatayi hadin sabuwar akwatin aure,one thing about her is bata
iya malejin kudi ba,duk wani abunda taga yay mata kyau ranta ya biya to tabbas
extravagantly zata sayi,kuma ita sam bata tayi,girman kan dake nanike ajiinin
jikinta yakn sata taji kamar tafi karfin sayan abu dan daidai,shikuwa ko ajikinsa
dan bai wani damu da kashe kudin ba.
He knws she can take as much as she wants kayan sayawa dai dana kyakyalin kwalliya
yasan bazai tabayi ma arzikinsa illaba ba..

Bayan sun kammala siyayya haka ta rinka janshi yawace yawacen da babu ma'ana
harsanda taga sauyin fuska daga gareshi dan shibai saba yawo ba, itakuwa a tunanin
ta ai yanzu same level suke,inhar zai iya hanata saka kayan datake so ko ya goge
mata make up toh dole ne shima yanayin abubuwan datake so inhar zaman lapyar yakeso
dagaske

Can dare suka dawo cikin gidan Yana parking din motar sa a tsakiyar gidan ya
sunkuceta a hnnunsa cak sai tsakiyar bed dinsu

A mugun hargitse yasoma cicire mata kayan jikinta yana shafata arikice neman ya
sauke dan uban gajiyar data taramasa ajikinshi,a hnkli sanda daya rabata da komai
na jikinta ,a zabure yake kallon boobs dinta da suka taso soo freshh nd fair sunji
man bleaching sunyi laushi sosai yana jin wani irin feeling na sake kawowa jikinsa
farmaki dagske a hankali sosai yakai hannushi yana mamatsa dukiyar fulaninta atare
suka dinga jin wani yrrrrrrrrrrrrr ta rungume wuyarsa da hannayenta ta sakalo shi
da kafafunta tana mannewa dashi sosai

cikin sanyin jiki yakai hannushi kasan mararta ya hau shafawa dan yaji wajen yayi
tudu kadan ya kara matsawa dan yaji wani abu tuni tasa kara tana kokarin mikewa
zaune ahnkli ya maidaita tare zuba mata rikitattun idanunsa.
Ta mugun hade ranta sanin meyake nufi da ita,waike nan haihuwa yakeso kome?,cike da
fargaban harsasho hakan aranta tace masa What? muryansa a sanyaye tamkar ta
mashaya yace
Yace wannan kullin dake kwance a mararki fa babe ?
Ta hade rai tace nima bansan komeye ba i Think i over fed Ya tabe bakinsa Yace
"zaki sani inna tabbatar miki da ajiyar dazan yi.
Batace mai uffan ba tsaban takaici ta koma ta kwanta tayi shiru A hankali yasoma
shashafata yana aika mata da sakwanninsa masu wuyar mantawa.
mimikewa tasoma yi yayinda taji yakamo boobs dinta yana murzawa tare da kife
hannushi akan bakin nononta yana musu wani irin murza Atake kuma yakai dayan bakin
nonon cikin bakinsa yashiga tsotsa a hnkli daya kuma yana murza mata shi a xauce
tuni ta fita haiyacinnta saboda wani irin salo yake mata wanda yake sake siyar
zuciyarta .

' Sosai ya dinga murzata yadda yake so kusan daren ranar basu samu rintsawa ba suna
jiyar dakansu dadi .
Saidai aduk sanda ta tuno da cewa ayanzu fa burinsa haihuwa ne,sai taji komi yana
neman tsane mata ba

Yes, ita dai batace bazata haihu ba amma why in a rush

A tunaninta yadda ynzu suka koro dadin sabuwar rayuwarsu mai tsafta da dadi toh
kawai amance da komi acigaba da holewa inyaso daga baya zasuyi shawara akan
haihuwa.

Saidai fa Gaba daya ta rasa ta yadda zata fara fito da wannan maganar,washe gari
tun bai farka a bacci ba ta nemi zarah a waya ta fetsa mata bayanai,zarah ta mugun
dadewa aranta tana ta kwkonton kalar sauyawar da akace wai muffy yy,abun ya asalin
bata mamaki

Dataji abun azimun Ne yasata yin tunanin kode maganin datayi ma imad ne yake
bibiyar muffy cos if she can rmmber ta sammata kayan tayi anfani dashi.

She was so desprate To figure Out,babu bata lokaci ta fara sabon tsara ma ainau
rayuwa, saidai wannn karo ainau bata wani so salon shawarar ba,sam bataso ace ta
amshe zancen cikinsa ynzu.
Zara kuma ta turje mata akan lallai tayi haka,bataji wani dadi ba Inkuma ta tuno da
cewa the whole idear blackmail shawarar zarace gashi har yasa ta same mijinta a
saukake yanzu sai kuma taji wani qarfin gwiwan yin hkn ya turneketa.

Zarah tace mata muddin tayi ciki toh abunshin saiya fi haka.inde hakane to tabbas
Tasan daga nan Zata fara sheke ayarta akansa iya son ranta.

Bayan kwana biyu.

International Airport Abuja..

Dr mehra ne rikeda hannun yarsa yana famar janta da dayan hannunsa cikin hanxari
zasuyi wajen entrance at same time yana mai amsa wayar hjy mama..
Masifa kawai take falla masa kamar shiya sakasu yin lattin,Kkrin kwantar mata da
hmkli yke yace "mama kiy hqri ki kwantar da hnklinki nan da minti ashirin zata iso
kano bazata rasa interview din ba i promise,kamr wadda batajin shi
ta turje tayi fafur cikin mita.Tun jiyafa na kiraka nace maka za'ayi jarabawr nan
da safe amma baka tashi aiko yrnyr nan ba sai yanzu?,yanzu inbata iso akn lkci ba
nikenan zanji maka kunya a wajen wanda ya bani wnn damar,wato tsabar kunraina ni
muhimmancin program din nan yasa sloti biyu kacal alaji mahmud kurfa ya iya
bani,dama nace innasamu daya na yarka ce daya kuma na shukra amma tunda shukrar
bata nan zan bawa rufaida suje can ana fafatawa dasu

Ina ita mai katon kayin kagaya mata saura kartaje tayi kkri sati gudane jarabawar,
Alaji kurfa yacemin in sukaci da kyau har kyautar kudi ta dubu hamsin zasu basu in
sun gama program din kuma za'a sallemesu tare da certificate mai kyau daga kasar
waje.

Kwata kwata program din na wata shida ne,amma sai ka ci exams din zaka fara zuwa,is
a non govemntl sumting dama anyishi ne domin taimakawa marayu da marasa galihu.

Anty fareesa ta riga ta cika foam din rufaida harta sanar da ita komi game da
jarabawar.

Saidai bata sanar da ita cewa da akwai wacce zatazo musu bakuntar kwana biyu dan
sunayin karatun tare ba,duba da yadda hjy ta jadadda musu cewa duk sanda malak ta
dawo kano karatunta mai gaba daya agabnta kawai ita zata zauna tunda tasan aynxu
bata isa ta rike rufaida ba tukuna harsai tasan metake ciki da danta yaa malam

Malak dakejin masifar hjyr harta waje dariyarsu kawai takeyi qasa qasa ita da baban
ta.
9:am jirgin daya debota yabar abuja arnd 9;39 suka iso kano,ita dayace dan haka
drivern anty fareesa ne ya daukota daga airport zuwa gida

Yau nitsuwa rufaida tay tana karatu, daga bisani taje ta yi freshen up ta sanya
daga cikin kayan da suka sayo a Primitive Modern dsigner shop.hadadden gown din
Bubu ne na swiss lace dark purple mai stones. Ta kame gashin kanta a tsakiyar
kanta, ta fesa turarenta data zaba ta rikesa shikadai "Black opium na yves saint
laurents" Ta sauko falo ta zauna da sabuwar book dinta(before you tie the knot)by
salma elkadi abugeidir da mohammed hag magig,the two licenced mental health
professionals tana mai ci gaba da nazari.
The book comprises of everything concerning couples counselling nd marriage

Lesson teacher jawad ce ta fito ta yi mata sallama ta tafi gida.


Mintuna kadan da fitar ta aka shiga danna door bell ta ajiye littafin a zatonta su
anty ne suka dawo. Ta mike tsaye ta bude kofar da sauri, amma maimakon su Anty
datayi tsammaani wata kyakwan yarinya ta gani a tsaye goye da jakar baya.Bazata iya
kintata shekarun ta ba. Wani kyakkyawan murmushi yarinyr ta sakar mata ta ce,

Hi Pretty, Im MALAK MEHRA..

Tsayawa rufaida tayi a bakin kofar ta harde hannayenta a kirjinta tana kallon malak
da murmushi irinta sanayya,ta mika mata hannu daga nan suka kalle kwayar idanun
juna kowa yanai ma dan uwansa kallon kurilla,tace pls come in please oh am
RUFAIDAH Abubakar.

Malak tace nice name harta gyada kai zasuyi cikin gidan atare sai wani abu yy
hittin mind dinta ta juyo tabi bayan rufaidar da wani irin kallo

Ja baya kadan tayi ta zare sun shades tana mustika idanunta can tace"hey wait.

Da mamaki rufaida ta juyo ganin ydda yarinyar tabi ta rude atake


Tace "pls Kece Rufaida?sai kuma ta runtse ido.. "oh yes u told me dat was ur
name .i mean kece rufaidar uncle mad?a..rr..re yo..u?..cikiin daurewar kai rufaida
tace uncle mad?who is uncle mad?no no i dnt think i knw him.
Malak tace okay im sorry,im just obsess he is my gurdian angel akwai babe din daya
sani mai irin sunanki.. i think she is his best client.
Anyways lets forget about barister imad ahmed matori muje ciki kar in cikaki da
surutu

Har malak tazo ta wuce rufaida tana tsaye cak kamar wata mutum mutumi banda
maimaita sunan a kwakwalanta babu abunda takeyi ga wani dan uban bugun zuciya daya
gaurayeta ta atake,gaba daya taji ta kasa koda iya yin wani motsi.
Barister imad ahmed matori?tabbas wann suna bazata taba gogewa acikin zucyrta da
kwakwtnta ba
Daf malak tana shirin bude kofar ta biyota abaya tace excuse me?malak tana juyowa
tace
"Did u mean barister imad of the .U.S? A shashance Malak tace oh yes kinsan sunan
shi ko?kwanan nan ma fa ya dawo nigeria.
A hnkli tace toh yana inane yanzu?
Malak tace he traveld amma nasan zai dawo soon zai zoshi wajen rufaidarsa "

Daga nan rufaida Bata san sanda ta somajin kanta arikice ba,take idanunta suka ciko
da ruwan hawaye ba,kafin ta tsare su sai tajisu yuu suna saukar mata bisa kuncinta
Muryanta yana rawa sosai tace "u mean he still remember me?
A mugun mamaknce malak tace i dnt knw, who are you?rufaida bata amsata ba sai
kuka,atake zcyr malak ya bata amsa tace oh my god kece rufadarsan ko?da harta budi
baki zata amsata sai kuma taji ta kasa iya furta koda kalma daya da uban sauri ta
wuce cikin gidan ta haura dakinta ta bude kofar batay wata wata ba tafada akan
gado,wani irin zazzafar kukan Da bata san dalilin yinsa ba shiya kufce mata.
ALHAMDULLAHI.
NAN NE KARSHEN PART 1.ZAKU CIGABA DA SAMUN LABARIN TA HANYAR SUBSCRIBTION
300 NE VIA ACCT 0152983148 MOHD SULE SURAYYA GTB
OR MTN PIN MA 08060712446

TURO SHEDAR BIYATA 08060712446

AKWAI SPECIAL GROUP PAY 1K TO SUBCRIBE

AKWAI PRIVATE POST INBAKA BUKATAR GROUP

KUSKUREN DAKE CIKI ALLAH YA MUSANYA MANA DA MAI KYAU YA SHIRYEMU NAGODE KWARAI
DAGASKE.
#surayyahms

5️⃣1️⃣

Kuka sosai tayi na tunanin wata cutar kwakwalwar ce ta same ta, Yo in ba haka babu
wanda ta tabajin yana kukan da baisan dalilin yinsa ba,koda ace zata alakantashi da
wani Abu saidai akirashi da sunan rudewa dan tabbas shine abun da taji azucyrta da
aka kira sunan wancan mutumin.

Bugu daya data fahimce cewa hrynzu imad yana makale da ita arayuwarshi saitaji wani
mugun sanyi, hkn dataji ya mugun saka zuciyrta acikin wani rudaddiyar ynyin fargaba
da kuma tsananin mamakinsa,wanda a iya ranta bazata Iya tantance shi a matsayin
farinciki ko tsananin firgita ba,yo mene ne wannan? Hayaniyar su jawad ta ji suna
hawowa benen da alaman harsu Anty sun dawo. Da gudu ta mike daga kan gadon ta yi
toilet ta shige ta rufe kanta.

Tsaida kukan ta yi agaban sink ta wanke fuskarta da sabulu,sannan ta fito.abakin


gadon ta ta zauna ta kife kanta da cinyoyinta jin yadda bugun zuciyarta yake
qaruwa,tsawon lokaci tana Neman saita kanta amma ta kasa,amon sunan shi ne kawai
yaketa maimutuwa a kwakwalarta da zuciyarta shaf taji ta kasa iyayin komi.
Bata San wacece yarinyar can ba amma batajin zata so su kara haduwa.

Ta tuna kwana biu tana cikin kwancyar hnkli,cikin zuciyarta babu tunanin kowa.
Yau yau yarinyar tazo sai gashi ta furta mata sunan daya rikirkita mata lissafi da
tunani har yana Neman ya sheke mata hanyar fitar numfashi, dadin karawa da bata san
dalilin rikicewantan ba.

Jin alarm clock yay tiktok agefenta yasata farga ta mike tsaye ta hau shiri cikin
gaggawa tana lura da lokcin jarabawrsun wanda baifi saura minti ashirin ba

Dr.barbara sturm hyaluronic creams and serum ta shafawa sulbabben fatar


jikinta,tana binshi a hankli,ta dauki oil perfume best scent,long lasting, na
baccarat rouge 540 ta zuba shi dan kadan a tafin hannunta ta mutsuka sann ta shafa
oil din a sassan jikinta lungu da sako,ta dauko powder mai kyau ta shafawa farar
fuskarta ta saka kwalli,ta goga man baki,kayanta already a shirye suke daukosu
kawai tayi ta zurasu ta shirya tsaf sannan ta feshe jikinta dukka da turarenta na
yves saint laurent.."black opium"..jakarta ta dauka ta fito koina numfashinta ya
dire saiyaci karo da sassanyar qamshin dake tashi a jikinta mai balain tada hankli
da saka shaukakkiyar mamaya.

A sannu take bin jerin benen tana saukowa,doguwar rigarta da veil dinta kirar
tetsur turkish
Grey colour,kalar ya balain amsarta ta zagaye fuskarta da veil din rigar,
takalmin kafarta bakine mahadin jakarta marar tsayin dunduniya.

A sanyaye ta karaso falon tana kirkiran murmushi,ganin anty da yaranta da kuma


wancan yarinyar wanda tsabar rudata datayi dazu ko ayanzu ma bazata iya tuno da
cikakkiyar sunan ta ba,ita dai ta barshi a sumting dat start with letter M,anty
tace yawwa dama ke muke jira bari inzo,sama ta haura tare da iman atunanin ta har
sun gaisa tsakaninsu tunda malak tace da ita suka soma haduwa,ta karaso tana satan
kallon malak,wanda itama alkcin kkrin kaucewa kallontan takeyi da alamar bata
kaunar ta sake yin wani doguwar magana da ita sabida fargaban dataji dazu dataga ta
sakata yin kuka, mikewa tayi lkci daya fuskanta babu yabo ba fallasa tace
"muje'.jawad da baiji dadin badashi za'aje ba yace Anty mumy fa tace ajira ta ta
sakko,murmushi kawai malak tayi ta fice abunta,shiru rufaida tayi ganin anty
fareesa ta sakko rike da wata katuwar jakka tana juyawa taga malak bata wajen, mika
ma tay ta risina ta karba,"kibata wann a hannunta,tace toh ,horn sukaji ana dannawa
anty faresa tace,to maza kije karki bata musu lkci, gudluck..A hnkli tace nagode
anty murda kofar tayi ta fita yaran suna daga mata hannu,itama hannu ta daga musu
tare da yin murmushi.horn din ta karaji an danna da sauri ta karasa gaban motocin
dake tsakar gidan ta rasa wanne motan suke ciki,saida taga an kunna dirin motar a
daidai inda take tsaye tukkuna ta karasa wajen tana contamplting gabane zata shiga
ko baya,a hnkli taga kofar ya budu ta bude seat din baya ganin babu kowa anan
yasata shiga ta zauna batace ma kowa uffan ba.

Take ta sauke ajiyar zucya ganin malak ce a seat din gaba,itakadai tayi zamanta
abaya hakan ya fiye mata sosai, tafiya sukeyi babu wanda kece wa kowa komai sai
qira'ar sheik raad muhammad kud da sanyin acn daya gamutsa da turaren jikinsu
acikin motar,gaba daya hanklin malak naga kan tukin da drvr yakeyi awani bangaren
kuma tanajin tsinannen fargaban kara yin wani magana da rufaida,rufaida kam bakin
veil din jikinta ta rike ta dunkuleshi har hannunta yanayin gumi saboda kwata kwata
she is not comfortable,Allah Allah take a sauke su kowa yabi hanyanshi.
Saura minti biyar a shiga exams hall motar su ta bakar jeep wanda tasha bakin
tinted kirar suv ta iso cikin babban harabar maaikatar orphans and the vulnerable
Agency straight agaban block din da zasuyi jarabawar driver ya saukesu

malak ce ta fara saukowa kasa rungume da folder takardunsu da anty ta bata,tabi


tayi ma driver magana akan ya wuce mata da kayanta gidan hjy mama,haka driver ya
wuce da kayan batare da rufaida ta iya budan baki tace mata uffan ba akai,face wani
irin nauyi data rinkaji aranta da rudanin yin shirunta dayawa yau wanda harga Allah
bata gane dalilin yinsa ba.

Tsayuwa suka cigaba dayi awajen kamar an dasasu dan ratar da ke tsakanin su baida
wani yawa hakan ne kawai zaisa ka fahimce cewa atare suke ,Dauke kai malak tayi,ta
mayar da idanunta can gefe tanata kallon yanayin wajen haka kawai taji komi na
wajen ya burgeta
,yaune ranar ta na farko a garin kanon dabo,tun datake arayuwa bata taba zuwa garin
ba,atleast it gives her sense of relieve daga companyn wann yarinyar da kwata kwata
bata fahimce yanayinta ba..she just hope she is not dis annoying,But Mesa zata ki
mata magana, after all meye aciki inma itace rufaidar san!

Data furta hakan azafafe sai kuma ta lumshe idanunta a mugun karsashe tanajin
maganan da ta furta akantan yanai mata wani irin ciwo mai radadi kamar dai zucyrta
na hargagin sake wani al'amari marar dadi game da sanin matsayin wnn yarinyar a
duniyar imad dinta..But why?sai kuma ta tambaye kanta dakanta,asaninta bata tabajin
digon sonshi aranta ba, bataga dalilin dazai saka taji dar dar aranta dan ta gamu
da rufaidarsa ba,
Amma kuma maisa yarinyar take acting strange,jan nunfashi tayi ta fetsar da niyyar
juyowa tay mata magana sai kuma ta hangeta acan gaba hartay nisa, Kunkuminta ta
rike Cike da gwalo ido tace"What the heck?tana turo baki

Agaban wani mutum ta tardata tana tsaye suna magana da alama already ta sanar dashi
atare suke,malak tana isowa wajen ko uffan batace musu ba Instructor Ya kalleta ya
ce,bani file din,a take Ta mika masa babu ko russunawa kamar ta mikawa
sa'anta,rufaida ta ji wani iri a ranta.

Budewa yayi ya fiddo wasu takardu daga pasport din kai daya kalla ya mika wa malak
nata ya kuma mika wa rufaidan wasu irinsu
Ya bawa kowaccen su biro ya ce ta sanya hannu karkashin dokokin jarabawar da za su
yi.Sai a lokacin ne malak ta ga siganatoryn admission letter dinta da course din da
ta zaba makanta cos da details din new admissinon dinta aka cika mata komi

Zukar numfashi ta yi ta fesar, tana rokon Allah ya fidda ita kunyar iyayen ta,da
kunyar wanda yay sanadiyar samun cikar burinta anan,tasha ji a bakin sec schl mates
dinta how complicated info.tech is musamman ga mata,shi ilimin na'ura mai kwakwala
kusan wata baiwace ta musamman mai zaman kanta,inta tuna lokacin da babanta ya
amince ta karanta,sai yace mata wann fannin shine abinda Kakanta Prof.hayat ya
karanta ya kuma zauna akai har mutuwar sa,yau ko don ta farantawa baban ta rai
tanajin xata iyayin course din itama har karshe.

Around 1 suka gama jarabawar yau suka fito, kusan atare suka tsaya abakin hall din
still basu wani kula juna ba,lokcin kowa naji da guntun yunwar daya debo acikinsa
ga tsaurin da jarabawar tayi musu kowannen su aranta tasan tana da bukatar kara
zage damtse wajen karatu.
Driver yana isowa malak ta bude motar ta shiga ta zauna,sann itama ta biyo
baya.isarsu keda wuya yaran anty suka firfito da murna sunai ma rufaida oyoyo yaune
ranar fitan ta na farko a gidan tun datazu,presnce din malak yasa batawani sake
jikinta ba Bayan sun gaisa da anty ta sabule ta wuce dakinta ta fada wanka.
Karshe malak ce yau tayi hirar da anty,ta sanar da ita kalar wahalar exams din da
bukatar su na kara zage damtse,sai dai duk motsin da akayi a step saita gifta ido
wai ko zataga saukowar rufaida amma sai shiru har can yamma driver gidan su na can
yazo ya dauketa yy da ita gidan haj mama,can dare rufaida ta sako ta shiga daki
Canza kaya taga su jawad suke zuwa na barci, sai ita ma ta bi layinsu. Suna ta
karadinsu irin wanda suka saba kafin su kwanta barci. Babu wadda hankalinta ya kai
ga idanunta balle su yi noticing canjin yanayi a tare da ita.

Kuma dama sun sani ba ta cika surutu ba,sannan ba duka hirarrakinsu ta ke ganewa
ba.so ba wanda yy noticing wani abu a tsakaninta da malak.
Wani sabon dare ga rufaida wanda bazata taba mance shi arayuwarta ba.
Yau har Karfe 3 na dare idanuwanta abushe tass tunani kala kala sun cikke mind
dinta wanda adaya bangaren tunanin imad ne karara,awanni fannin kuma kunyar yanayin
su da malak takeji aranta matuka.

A fannin malak kuwa Hannu bibbiyu hajiya mama ta amshe bakuntar ta da dumbin murnan
ganinta,tunda suka zauna Sukahau surutun barkwanci irinta kaka da jika tanata janta
da labarai na ababen dariya,shaf ta mance da lamarin wata rufaida,sai dai ta
dalilin hakan bata iya farkawa akan lokaci ba,agurguje ta fito sabida dan lattin
datayi,hade da strange attitde din rufaida sai taji hanklinta ya tashi.

Yau Kusan kwana uku kenan basu cewa juna uffan ba kowa najin nauyin kowa,kuma abun
na mugun daga musu hankli,hjy mama ce mai kaucar ma malak tunanin abun inta koma
gida,ita kuwa rufaida kullum acikin cin alwashi take nacewa ita zata soma yiwa
malak din sallama kodan ta bata haqrin behvrs dinta a tunaninta itace matsalar
tunda wancan bakuwace
Gashi duk sanda sukaje exams din sai angasa musu aya a hannu
musamman ma malak da hjya mama take daukewa hankli duk dare da hirarrki sam bata
tsayawa ta dubi littafinta da kyau

Abun na damunta matuka,a duk yadda suka kwarance wjn jin nauyin kansu a karshe
rufaida ce takeyin jarumtar budewa malak calculus a exams hall tana kwafa.
Daga haka kuma abun sun sai yy worst,wancan ta soma tunanin kare martaban ta kar
ayi mata kallon doluwa,
Rufaida kuma ta shiga kauce wa duk wani hanyar da zaisa tay mata godiya aganinta
yi makaine.anty ta riga ta gaya mata matsayin malak awajen su saidai har yau bata
dago fuskan babantan ba

saida malak ta samu nitsuwar zuci sannan ta soma korafin dawowa gidan anty farees
da zama sabida itama ta samu tayi karatu sosai,nan da nan kuwa suka dukufa akan
littafan su kowa da irin baiwarta masha Allah
.itadai malak kallonta take tana mamakinta.Ta zame mata kamar wata mai Multi
personality disorder yanzu ta ke daidai anjima za ta koma wata majanuniya.

A daki daya anty ta hadasu kwana,a cikin dakin da rufaida take zama ita dayanta
ada, but Rashin son zamansu a inuwa daya yasaka anty ta soma lura dasu sosai,ta
lura dakyar suke ce ma juna sannu,yau bayan sun dawo gida Kafin malak ta yi komai,
wanka ta shiga don ji ta ke jikinta har wani danko-danko yake mata. Ga ta da son
wanka dama kamar agwagwa komai sanyi, balle kuma a lokacin zafi yau Hatta gashin
kanta ji ta yi yana mata kaikayi kaikayi, duk da yau kwananta uku da wanke shi.

Mikewa zaune tayi Ta warware gashin data dunkuleshi ta shiga toilet din da ke cikin
dakin.

Ta tsaya na dan lokaci sai yau tahau nazarin bandakin data lura kamr mai dakin
gudunta ma takey.Ba ta taba zuwa nan garin ba amma kuma hakan bai maida ita
bakauyiya ba.

Nazarin bandakin ta shiga yi wanda ke dauke da bathtube na jacuzzis, kalarsa light


pink komai da ke cikin bandakin kalarsa kenan. Ta mika hannu ta zare ribbon din da
ta daure tulin gashinta da ya riga ya wargaje ya zubo a kafadunta,baki sidik mai
tsayi da salki na baggarawan usli.
A cikin toilet din har da hand dryer tagani makale a gefen hanger. Ba karamin jin
dadin hakan ta yi ba. Ga shampoos nan kala-kala masu tsada a jere,wannan na da
nasaba da kasancewar mai dakin hala gashin kai take dashi kamar ita. A lokacin ta
manta da komai ta tara ruwan dumi cikin bahon ta shiga ta soma abin da ta fi so a
rayuwarta wato wanka

Ta jima tana kalkale sassalkar fatar jikinta kafin ta soma wanke sumar kanta tana
cudawa da kumfar Ta fito ta gama ta busar da shi da hand dryer, ta dauro alwala ta
fito.

Doguwar rigar atamfa ta sanya ta dauko hijabin sallarta ta tada sallah.

Sai da ta rama sallolin da ake binta sannan ta samu nutsuwa tazauna ta soma cin
abincin.

Sphagetti jolof ne da aka yi da zallar tsokar naman kaza. A gefe kuma gasasshiyar
hanta ce a cikin bowl na tangaran ta sanya fork tana cin hantar a hankali bayan ta
gama da jolof din. Da ta gama, ta kora da ruwa mai sanyi, sannan ta kishingida a
sofa tana hutawa bazata bacci mai nauyi ya sunkuce ta.

Can cikin baccinta mai nauyi tajita cikin wani irin dumi mai dadi,wani irin
lalatacciyar juyi tay a hnkli ta farka taga an lullube da duvet sabida sanyin Ac
daya karu cikin dare, can ta dago ido ta hange rufaida ita kadai akan gado manne da
hannayenta akan kirjinta kamar wata yar jarirya,a gefe guda ta kishigida arakube ta
rungume jikinta,kayan baccin data saka white colour ne,riga da wando na disney
princess sai hular saka data makalkake akan suman kanta kalar bakaramin haske fatar
jikinta sukayi ba.

Ajiyar zuciya malak ta sauke thinking of something can cikin lumshe idanuwanta
datayi abaxata, can kuma ta bude idon ta kara kallon fasalin yarinyar da kyau snn
ta koma ta kwanta,koma miye ne atsakanin su itadai gobe zata ending dinshi.
Part2 Page 1

*Shade of rufaida part 2 is not free lovely sisters pls dont read it if u dint
pay,to subcribe, ku biya Naira dari uku "300" ta wannan acct 0152983148 mohd sule
surayya Gtb or MTN pin ta wannan layin 08060712446 saiku turo shedar biya a same
phone number.*

I Dedicated this part daga farkonsa har karshen sa ma lovely sisters dina
Maman mubeena da maman bappa Allah ya Albarkace rayuwarku my lovely sisters Ameen.

5️⃣2️⃣
2️⃣
5️⃣

karfe 5 saura rufaida ta farka bakinta dauke da adduar tashi daga bacci,mika tayi
snn ta mika hannu ta dauki ribbon din data daure tulin suman kanta daya wargaje a
sakamakon baccin datayi duk ya kwance akafadun ta baki sidik dashi mai salki da
cika.lokcin har ta mance da komai bata lura da rashin kasancewar malak a wajen ba
bathrum kawai ta sauko ta nufa direct dantayi alwala ta samu ta shirya akan
lokaci,isarta bakin kofar bthrum din keda wuya taji kamar karar saukar ruwar shower
atake taja ta tsaya kirjinta na bugu sanin cewa da mutum aciki

komawa tayi ta zauna bakin gadon cikin tuno da fuskar yarinyar,ytsun hannunta cikin
juna ta shiga murdasu a hnkli tana kulawa da kowani giftawar lokaci,rashin sauke
sallan fajr aynzu shiyafi komi daga mata hankli,malak ta jima sosai acikin bthtrum
tana faman kalkale sassalkar fatar jikinta kafin ta gama ta soma busar da suman
kanta da handryer,lkcin rufaida har ta gaji da zaman jira mikewa tayi kawai ta fice
a dakin ta nufi nasu jawad ahnkli ta bude kofarsu ta shigo ciki ganin su tay kwance
akan gadajen su peacefully irin up and down bunk din nan ne har ynzu suna kan tikan
bacci, bathrum din dake dakinsu ta shiga tare da aje hijabinta agefe agaban sink
tayi brush ta wanke fuskarta snn ta doro alwala bayan ta kammala alwalan tayi
sallah ta kara komawa dakinta,
ahnkli ta bude kofar ta shigo tare da sallamar da ba lallai nakusa da itama yaji
ba,wani irin azaban qamshin turaren jiki dana kaya na uslin kanurai mai balain
qamshi ne ya soma tarbanta,take taji dadinshi har cikin wuya cikin kame numfashinta
ta dauke kanta cikin sauri ta dade tana mamakin yadda wasu mata zaka gansu
akoyaushe jikinsu tana fidda wani irin dadda kuma mannannen qamshi,ita bata taba
ganin yadda akeyi ba,malak ce zaune agaban kayanta data bude tana famar shiri
As usual sannu ne kawai ya gifta a tsakaninsu,duk iya kawaicin rufaida yau ta kasa
dauke idanunta akan yanayin data tsince malak tana bi wajen shiryawa,wanda ya nuna
tabbas ita wayayyace arziki da iya wanka ya riga ya ratsata kominta a cikin aji da
kwarewa gwanin ban sha'awa
Doguwar riga fitted malak ta saka ta dauko hijabinta zata tada sallah can kuma
tahau murmushi,itade Allah Allah take yarinyar ta shiga gidan wanka danta samu wani
dalilin da zaisa yau yau din nan sufara magana dan bata san meyasa suke acting
strange ma juna ba.

Bata idda tunaninta ba taga wai rufaida ta tura kofar Bathrum ta shiga da uban
sauri tana shiga ta yi key ma kofar ta hau cire kayan jikinta jim kadan ta kara
step biyu ta mike hannu da alaman kunna shower wani sulbi da tsantsi ne ya jata
kiris ya rage ta fado kasa warwarsan har dan karamin karar tsoro saida tay,hannu
takai saman famfon cikin sauri zata kunna ruwa taga wai ruwa ya dauke,runtse idonta
tayi da muryanta mai dadi tace".oh no..hakan bai taba yuywa ba,sai a sann data bude
ido da kyau tagane ashe kulle caps din akayi da karfi yadda bazata iya budewa ba,ta
juya tana duban bakin kofar fita aranta already tasan wanda ya kulle kan famfon,
furta sunan wanda take tsammanin ta rufe mata ruwan ne zai iya zame mata
matsala,wait did she even got her name?intaje gabanta ma da wani suna zata kirata
..m..mal..malik.."malika?a hnki tay juyi da idanunta cikin yarfa hanñu a gajiye
oohhhhh..she is Not sure if dats d name..
murda kan caps din ta shigayi da dukan wayonta amma ina akoina ruwa yake ya
dauke,takai kusan minti biyar ahaka tana gwadawa amma shiru,kasa ta kalla tanamai
kurawa tiles din ido,bath gels ne kaca kaca akasa da alaman zubewa yay,tasan garaje
daya zatayi anan ta zame ta fado ta karya kafafunta ko kunguminta,dan guntun tsaki
ne ya kufce mata ta dafe goshinta a kufule cikin ynyin rasa nayi
,zucyrta nata son ya ambato sunan yarinyar cos a mugun matse take datayi wanka amma
afili kuma ta kasa iya furtawa,.. da rarrafe da dabara ta daga kafafunta cikin
tsantsin ta bar wajen kawai,taul dinta ta mayar kirjinta ta dora,daga waje kuwa
malak ce daf bakin kofar ta kasa kunnenta a hnlkli tana kan tsammanin jiyo sautin
kirar rufaida daga ciki,tanajin alamar bude kofar a bazata ta sulale ta bar wajen
ta koma jikin kayanta ta zauna tana cusawa a jakka kamar bata san komi ba.

Ko kallon inda take Rufaida batayi ba hijabinta ta zura ta fice a dakin,ta nufi
dakin su jawad ta cigaba da yin abunda ke gabanta
,nannuyan ajiyan zcy malak ta saije tabi bayan kofar da kallo tare da zamewa durus
abakin gadon,yatsun ta ta cusa cikin suman kanta ahnkli cikin wani irin yanayi mai
nuni da fargaba,ta rasa meye ne matsalar ta da wnn yarinyar abun na mugun daure
mata kai,data zuba gel a bth a tunanin ta yau yau rufaida zatayi mata magana ko dan
neman taimkonta a wajen kunna ruwa,dataga batayi hakan ba atake taji kirjinta yahau
bugawa da wani irin kakkarfan fargaba da tsoro game da lamarin.

Jiki a mugun sanyaye ta koma bathrum din sharp sharp ta wanke koina ta kimtsa
Kafin ta gama ta samu har su jawad sun shigo,da alamar zasu schl jikinsu sanye da
nursery schll unifom fannin yara kanana sosai wato kindergatten,
jawad na balain kama da baban sa ta wajen tsayi yana tsaye kyam acikin black and
white shot data sha guga tamasa kyau, yace good mrning Anty malak,iman ta fado
jikinta da ihun wasa atake suka cikke dakin da surutu,as usual tun hirar tasu
batayi nisa ba ta rikide ta koma na anty rufaida,hirar anty rufedar su kawai suke
ta zuba mata wanda akalla hirar tasu yasha bambam da yanayin yadda take kallon
yanayinta azahiran ce,ta gama yarda da cewa rufaida tana da yanayin mata ne
miskilai marar son yin magana,ga dauke kai da murdadden hali.

Jawad dake manne ajikinta yana lilo ganin ta tsaf tsaf gwanin ban sha'awa arànshi
har ya fara kkrin musu kallon abu daya,abunka da yara in zaiyi hira akullum yakan
so yay comapring yanayin halayyarsu,a tunanin sa kusan komin su iri dayane da
antynshi excpt for one thing daya kasance malak ta matsu cikin mararin jin sa a
fili,arayuwa bata taba jin kishi ko kyashin siffar wata yar uwanta mace ba amma
kwana biyun nan takan tsinci kanta da yawan maimaita fasalin siffar rufaida a
kwayar idanunta, sai taga kamar yarinyar ta kereta a komi da komi musnman na kyaun
fuska da hasken fatan jiki,har yau acikin ranta tana mutuwar son taji wani abun na
daban wanda rudaifa ta kuma finta dashi..
She had mentally assumed that imad is also crazy about this girl.

Zamewa daga jikinta jawad yay ya nuna mata book shelves wanda akalla idanunta bai
taba kaiwa wajen ba,da murmushi mai sanyi a shinfide akan fuskanta ta isa wajen ta
bude libryn tahau duba littafan dake jere neatly a wajen,tagan littafan addini a
ajere with lot of mixed genre of good novels,wow she cant belive they love the same
thng..
itama hub dinta kenan karance karance littafai and she loves anyone that has dat
same mindset saboda tasan dole ne akwai exposur,zama tayi agaban wajen tare da nade
kafafunta da azamarta tahau bin kowa ni book tana karanta shi sama sama inta gama
raga maiya kumsa saita aje agefe,ta dauki wani.Wasu littafan ta riga ta karance
wasu kuwa anan ta soma ganin irinsu arayuwanta,tuni taji tsuminta ya balain tashi
rabonta datayi karatun novel tun a abuja..ta juyo ta kalle yaran tayi rau rau da
idanunta da suke cikke da tambayoyi...take ta kara tambayarsu akan abunda rufaida
take so kuma bayan wannan,wann karon iman ce ta bata labari masu matukar ban dariya
akan kwarewar rufaida a fannin abinci,..tsintar kanta tayi acikin wani irin yanayin
nishidin da bata san daga ina yake tsatsafowa mata ba,she is not much of a kitchen
girl amma dai baza ace bata iya qirki ba,dariya suka rinka yi da yaran kamar wasu
tababbu tun daga bakin door zaka iya shakar muryoyinsu dake iman sosai take son
girkin rufaida ko bata da niyyar magana muddin in an ana hirar girkin rufaida to
muryanta saiyafi na kowa tashi awajen

Daga ta can bangaren kuwa rufaida ce a kitchen sanye da hijabi tana famar aikin
taya anty fareesa kammala breakfast
Duk dama sabida exams din nan kwana biyu bata barinta tanayin komi,karfin hali irin
nata saita turje da guntun fargaban ta nakin son komawa dakin saboda fargaban sake
cin karo da wancan yarinyar da bata san meyake shiga tsakanin su ba,koda ace bazata
taba yarjewa kowa ya iya fahimtar sirrin dake makale a zuciyarta ba,she is mentally
aware dat babban matsalarta da malak bawani abu bane face lamarin imad,acikin sauki
sarai tasan zata iya mata magana mai tsawo, amma aynzu batajin hakan zai taba
yuwa,sabida har iyanzu tanajin zucyrta da nauyi kamar akwai wannn fargaban datakeji
a kwakwalta na duk sanda ta kalle yarinyar,saita tuno da fuskar da bata son
tunawa,da sunan da bata son yawan ji ana maimaita mata,sunan barister imad Ahmed
matori.

Ajiyar zuciya mai nauyi ta dire cikin tunaninta mai cike da sassarfa tasan bawai
dan butulci ko rudewa ba ne batason taji sunan shi ko tana tunawa da shi,a'a,..sai
dan wani abu na musamman na girmamawa da tsantsar kawaici irinta girmammen matsayi
data riga ta dora shi akai,aranta akwai wann kyaun muhimmancin datake baiwa mai
wnna sunan a rayuwarta,imad wani jigo ne arayuwarta wanda akalla inta tunashi abu
biyu ne tasan zasu addabe kwanciyar hanklinta su kuma dagula mata tunanii,imad
shine mutum na farko a duniya dataji zuciyarta ya mugun aminta dashi,she feel safe
with him,even at her worst moment of fear and agony,a lokacin data zabi mutuwa sau
dari akan rayuwa shine mutumin dake zaune a wajen agefenta yana bata kafadanshi
danta aje kanta koda za taji sauki,alokacin da mahaifinta ya juya mata baya
mahaifyrta kuma tay nesa da ita,imad shine ya maye mata gurbin tausayi da kulawar
uwa da uba da halayensa na tsantsar nuna tausayi da kuma bata tabbatacen kulawa,

Shine Mutum na farko a duniya wanda bata sanshi ba baisanta ba amma ta sha ganin
maqudan hawayen zafin damuwarta da zafin ciworta karara a cikin kwayar idanunshi
yana bulayi..batajin ko da acikin mutuwarta ne aka kira mata wannan sunan xata iya
mancewa koma ace gangan jikinta bazai motsa ba,snn zuciyarta sai ya amsa da dukkan
shaukin son sake dorashi acikin idanuwnta da suka neman haukacewa cikin mararin son
sake hadewa da nashi idanun mai dadin kallo da saka nitsuwa ma xuciya.

Boyayyiyar ajiyar xucyart ta sauke lura da kamar anty nason lura da ita a duk snda
tayi nitso cikin nisan tunani,anty ta dauke kai akanta tana kkrin juye wata
shegiyar noodles jollof din dayaji garlic yana fidda qamshin sardine fish manya
manya a wamers,a fakaici ta mika hannu kan drainer ta kwaso clean spoons ta aje
akan server ta amshi wamer daga hannun anty tayi waje dasu cikin sauri,da kallo
kawai anty tabi bayanta..

Duk fargaban ta ko sun same matsala ne da malak ko ma basu samu daidaituwa da juna
ba,kitchen din ta hau kimtsawa da tunanin su su biyun aranta,kafin ta fito ta samu
har rufaida ta gama shirya kan dinning table perfctly yay kyau
,sama ta wuce dakinta danta kammala shiryawa fuskarta dauke da karamin murmushi.
Malak kam tayi nisa da yara sunata famar hirarsu mai dadi A sanadiyar bude libryn
yasa dakin yay kaca kaca da littafan data baje su a kasa...
kwankwasa kofar da akayi yasa duka sukayi shiru har rufaidan ta shigo dukansu suka
bita da ido yuu da kyar murmushin dake kan fuskarta ya bayyana mussu duka,malak ta
gama daukawa zatace mata wani abu sai kuma taga ta kalli su jawad a takaice tana
murmushi tace"..hey come on, kusauko muje muci abinci..,malak tana lura da ita
sosai taga bata ko kalle yadda suka zubar mata da littafanta aksa ba,iman ta jawo
ta saba a jikinta suka fice suka bar dakin
Jawad ne ya jawo hannun malak suka sauko tare jikinta a mugun sanyaye,rufaida kuwa
tana aje yaran a dinning tay marmaza ta dawo cikin dakinta,malak na zaune shiru har
anty ta sauko kasa cikin shigar ta na fita office ta saka atamfarta milk colour na
babban senior gold dinkin bubu an masa aiki da dark brown zare har kasa, tayi
lullubi da brown veil irin kalar design din mai dan kauri,tunda suka gaisa malak
bata kara cewa uffan awajen ba.

Rufaida kuwa tana komawa dakin tayi marmaxa ta hau tattara littafanta akasa ta
kintsa dakin sama sam yay tsaf ta shimfida gado,sannan ta zura kayanta riga da
skirt ta atamfa snn ta sauko ta jona su wajen cin abincin.

Yau Da alaman anty sauri takeyi,aranta taso tay musu magana sosai akan yanayinsu
data fahimce kamar basu wani sake jiki da juna ba, anma hakan baiyu ba,tun zamanta
wayarta yake ruri, ko karasa cin abincin bata iyay dasu ba ta sallame agurguje ta
taba abincin sama sama tay musu sallama ta fice cikin gaggawa..malam liman ne yau
ya wuce dasu jawad makarnta.

Haka su biyun sukay zaman kurmaye a gidan cikinsu anrasa wacce zatay jarumtar fara
yin ma wata magana har sanda Ya dawo ya dauke su ya ajesu a agency kowacce a cikin
zuciyarta tamkar zai fashe da tsananin fargaba da nauyi.

Tsawon kwana biyu suna nanike da dakon nauyin junan su acikin ransu,
kawaici da kirki irin na malak ya fi ruwan sha saukin sha.

Babban abin da ke burge malak da rufaida rashin kiwa,ta lura rufaida ba ta da son
jikinta ko kankani, ga nutsuwa da rashin rawar kai, ga tsafta da kula da tsaftar
jikinta. Ko fensir jawad ta yasar ba za ta barshi ba sai ta dauke ta adana mai shi
acikin jakar makarantarsa.

Sannan ba ta da rayuwa mai zafi irin ta ta, ita kam malak komai nata tana so ya
zama na musamman ne kama daga kan Kayayyakinta na sakawa, abubuwan amfaninta sai ta
tabbatar fitacce ne mai kyau designers ne ko kuma latest fashion.Zamanta da rufaida
yasa taga banbanci sosai.
She kept imagining inda ace rufaida ma kamarta ce da kuwa bakaramar mace za'ayi a
wajen ba.

Haka rayuwarsu ta kasance kowa na kutse cikin zuciyar kowa,duknsu sun lura kamar da
akwai wani natural bonds dake tsattsafowa dakanshi a tsakanin su, ranar kammala
jarabawar su aranar anty ta aiko rufaida da kaya akan tayi ma malak bayani akan shi
zata wuce musu dashi gidan hjy mama agaban anty bata nuna alaman komai ba ta amshe
kayan sanda ta isa bakin kofar dakin sannan taji gaba daya ta rude,tafi minti goma
a tsaye tana tuno kalar kalman da zatama fara tunkarar yarinyar dashi,Daga ciki
malak ce zaune akan kujera ta gama shirya kayanta tsaf sabida rikicin hajya mama
kwana biyu tayi kewar mai tayata hira so tun kan babanta yace ta dawo abuja tace
malak din ta dawo gidanta ta mata kwana biyu daga yau kafin ace zaa ta koma..tuno
da cewa zata amshi wasu kayan awajen anty yasata mikewa ta nufi kofar da sauri
,adaidai lokcin rufaida ta yanki shahadar turo kofar ciki,sai gashi sunyo gamowan
kicibis ayadda ta turo kofar da garaje ya koma baya ya bugi goshin rufeda ita kuwa
malak razanar datayi yasata fadawa har kasa kirjinta na bugawa da mummunan fargaba.

ACikin sauri rufaida ta shigo ciki ta aje kayan agefe tana fidda idanu tana kallon
ta cikin nuna damuwar ta a fili,ta rasa mema zatace A hnkli cikin rawar murya tace
"pls am sorry..ban san kina bakin kofa ba...ajiyar zcy malak ta sauke batace komi
ba ta fara kkrin mikewa tsaye kiris ya rage ta kara komawa kasa tayi tumbul sabida
higheel shoes ne akafarta irin sandals din nan.
Jin hannunta kawai tayi acikin na mutum har anjawo ta da karfi ta mike tsye,tana
daga idanunta ta ga rufaida a tsaye tana kallon ta da wani irin shagwabben fuska at
same time tana kaukauce idanunta cikin jin nauyinta sosai,bazata tayi murmushi mai
dan banzan sanyi snn tabi ta dake,"let go of me!..is not like am ur boyfriend..da
sauri rufaida ta dago ido suna hade idon tayi saurin kau da nata tayi kasa
dashi..".Waike kunyata kikeji ne?..rufaida ta kanne ido daya ta kalleta da mamaki
Itama ta dake.."tace a'a..faduwa kika tashiyi shine..cikin tsareta..malak tace yes
i know...and dats soo kind of u da baki bari na fadin ba...sai kuma ta danyi
shiru..cikin sanyin yanayi mai tafe da sanyin murya tace.."Thanks babe i really
apreciate..murmushi mai sanyi suka sakar ma juna.
Rufaida ta mika mata kayan tace Anty tace inkawo miki su..amsar kayan malak tayi
tace ohh,dama su zanje na amsa...
Nagode sosai malama rufai...
aranta tace what sunan da hjy mama take ambatonta dashi kuma?wani abu taji ya doke
magwornta kamar zata fashe da dariyar tuno da hjy mama,amma sharetan da hjya maman
tay ya balain bata haushi sai Tayi shiruuuu abunta batace uffan ba,malak harta juya
xata bar wajen a can sama ta shako sautin muryanta mai fita da sanyin dadi da
nitsuwa ,tace..excuse me?..malika"..mal.
."what kikace mene?malak ta juyo ta kalleta da fuskar tuhuma mai ban dariya sosai
kamar zata shaketa.
,who is malika?gefen kunnenta ta sosa..im..im sorry
I dint got ur name earlier ..ah tot ure malika..harda dora hannu a kunkumi malak ta
shiga kar kada kafafunta tsigar masifa amma acikin yanayin wasa da tsokana
sosai"..wato bakima ma san suna ba ko? Lallai yarinyan nan.
Kune yan matan novels miskilai masu auran manyan sojoji ki prince charmings masu
karfi ko? Rufaida Bata san sanda Dariya mai dan kara ya subuce mata ba,"ta wuce
malak ta yi gaba cikin taku mai dauke hnkli,waya fada maki ina ma karanta novels?
,malak tayi rau rau da idanunta tace
"Oh im blind
I tot all these are urs,tamata nuni da libry,"tace yes nawa ne,but reading novels
is not my thing inayi ne kawai dan na karu.Gyada kai malak tayi a hnkli tace "and u
love cooking too..atake tace yes..malak tace "i dont..gaskiya inada kwuyar girki

Towa zaina dafa maki inkinyi aure?


Dariya malak tayi ta dawo kusa da ita suka zauna abakin gadon atare alokcin inka
gansu tamkar wanda suka balain shakuwa da juna.

Shi zaina mana girki


Malak ta fada a kunyace tana sadda kanta kasa..rufaida tana murmushi tace..Shiwa
kenan?u mean yr man wll cook nd u wll just sleep!

No..ai zan haihu mashi.Thats too much of a work for me..rufyda tana murmushi tace
hmm i seee..
shikuma zaije nemowa ..dats also too much of a work for him malak tace oh Haka
kikace?to abar ma hirar kawai i dont even have a boyfriend for now..what about you?
tayi directing tambayar wa rufaida xpecting her to bring in imad acikin hirar tasu
kodama zataji dalilin yin kukanta na ranar..take rufaida ta dauke idonta ta mayar
can kasa wani irin hadiye fargabanta tayi da wani salo na sauke kakkarfan ajiyan
zuciya a hnkl tace me too,i dont have a boyfriend...
mamki sosai ya cikka kirjin malak amma bata iya nuna shi a fili ba,
Tasan dai akwai wani dalili daya saka bazasuyi hirar imad a tsakanin su ba wanda
akalla tasan rufaidarce kawai ta san wannan dalili.

If thats so then So be it,atleast she felt soo happy da suka fara sakewa da junar
su ayau har suka dan tattauna,its actuallly
Feel great ata kowanni bangaren zuciyoynsu atake sukaji wani abu game da yarda,
shakuwa da soyayya ta daban dake shirin ninkuwa a tsakaninsu,

Fahimtar hakan daga ta bangaren malak yasa ta qudiri niyyar aje hirar imad agefe,ta
maida hankli wajen kara shigewa cikin zuciyar rufaida.

Kamar kiftawa ido da bismillah wata natural bond na shakuwar dake tsakanin zuciyar
su ta kullo tayi karfin bazata,gidan kaf saida aka sha matikar mamakin su..daga
ranan atare suka koma yin komai suyi hira suci abinci har kitchen malak take bin ta
suna hira akan normal stuffs na rayuwar yan mata..

Godiya kawai anty takewa Allah data gansu a haka,sai yanzu abun ya dada bayyana
mata a fili.. after all,what rufaida needs is also a good girl friend dat wll keep
her mind awaken and malak is just perfect for her,yaune komawa gidan hjya mama gobe
ne,sai gashi har anci wani satin basu je koina ba,rufaida tana yawan jin dramarsu
ta waya saidai tayi ta dariya amma bata taba yunkurin karban wayar ba.bata taba
bayyana ma kowa ba amma harga Allah Fushi takeyi sosai da kakar nata data shareta
acikin lokutan datafi kowa bukatar kulawarta da tausayinta fite dana kowa.

Page 2 book 2

*Shade of rufaida part 2 is not free lovely sisters pls dont read it if u dint
pay,to subcribe, ku biya Naira dari uku "300" ta wannan acct 0152983148 mohd sule
surayya Gtb or MTN pin ta wannan layin 08060712446 saiku turo shedar biya a same
phone number.*

I Dedicated this part daga farkonsa har karshen sa ma lovely sisters dina
Maman mubeena da maman bappa Allah ya Albarkace rayuwarku my sisters Ameen.

5️⃣3️⃣
3️⃣
5️⃣

Washe gari juma'a da sassafe suna zaune su biyunsu a kitchen dinning table suna
shan hot doug palm tea suna yar hira,jim kadan wayar malak ya hau kara,wani wakar
black pink mai dadin gaske shyy saurin jawo attention din su kan wayar dukan su
suka maida hnklin su kai,Idanun rufaida ne ya soma kaiwa kan screen adaidai lkcin
da hoton mai kirar ya haska akan fuskr screen din sosai,cikin tsananin bugun zuciya
ta sauke kofin shanyi a bakinta ta soma yunkurin mikewa tsaye,malak batama lura da
ita ba ta kara wayan a kunnenta da murmushi akan fuskanta Da murna a yanayinta tace
.."nda wattu baba,baba na ka tashi lpya? Gaishe sa ta shigayi har tana dan rusuna
kai kasa cikin ladabi,abun da bata cikay ma kowa ba.

..muryan doc mehra ne ya fito ta daya bangaren da fara'arsa as usual yana cewa lpya
kalau my golden princess hope ure fit?..tace yes sir,ya mama na?..cikin zakuwa ta
kuma cewa..baba i have alots to tell u..kallon datayi ma rufaida data kasa tsaye ta
kasa zaune yasa rufaidar ta fahimce cewa akanta kawai zatayi magana,caraf ta mike
tsaye tayi pretending kamar ta kware ne da ruwan zafi atake ta bar wajen tana
kakalo tarin karya ta nufi ta wajen washing basin ta dan labe a bango amma batayi
wani nesa da wjen ba,da kallo malak tabi bayanta da dan fuskar damuwa a
yanayinta,wani tsam rufaida tayi Daga nesa tanajiyo sautin muryan malak din tana
baiwa baban ta labarin cewa tay sabuwar kawar datake so sosai altho batay saurin
fadan masa sunan kawar ba,bisa ga labarin shikam aransa harya so ya fahimci ko
wacece kawar,"cikin nazari mai zurfi yace amma hajy tace min kinki kizauna da ita
to aina kenan kika samo kawance?tace baba inafa gidan anty fareesa ce,anan gidan
nima na same ta..kaga kawatar can ma ta kware aida na baku kun gaisa ko?..maybe u
knw her,kamar fa yar uwan su anty ne..her name is...bai barta ta kammala ba yace
its okay,i undesrtand Yaushe zakije wajen kakartaki ko?u knw har kararki ta kawomin
waikin gujeta ya kamata kije ku dubata yau ko gobe and get ready to come back
too,imad wll soon be back munyi waya dashi jiya and he ask if ure getting ready for
schl dan daga ya dawo zaku tafi,tace okay baba jibi kenan zan dawo ko?..yace as u
wish my princess, ahaka suka tsaida hirar ta kashe wayar tana mai sauke karamar
ajiyar zuciya..

A hnkli kamar wata marar gaskiya rufaida ta fito daga inda ta labe ta dawo ta zauna
akan seat dinta cikin yanayin waskewa"..u told me u dont have a boyfreind who is
that?naga tuntuni sai wani murmushi kikeyi..harde hannu a kirji malak tayi tana
turo baki".babu ruwana dake tunda baki gaisa da baba na ba A dan tsarge rufaida ta
gyara zamanta da boyayyar xclamation na tsantsar mamakin jin haka tace"Oh no im
sorry,hoton shine ya nuna agaban screen ko...malak ta gyada kai tace Yes,ahnkli ta
furta i even told him about us amma bajina na yakeyi ba, zancen komawa gida jibi
yakyi.Wai inje in Shirya in dawo nan garin schl,..rufaida tana ta kallon bakin ta
da kamar zata sako hirar dawowar su tare da imad acikin zancen sai kuma tayi shiru.
rufaida tace cant wait,zaki zo kina koyamun daukar wanka rau rau da ido malak tace
nikuma zaa koyarmin girki...dariya suka fashe da shi a tare sannan suka mike suka
bar wajen suka haura daki suka dora daga inda suka tsaya,malak ta waye sosai
shakuwar su ta kwana biyu yasa take jan rufaida cikin wani wayayyar rayuwa mai aji
irintasu ta yayan da suka tashi acikin gata da wayewa.

In rufaida tana bata labarin yanayin dirin jikinta da maitar son karatun boko
datayi adacan har mamaki malak take sha saidai ko acikin wasarsu rufaida bata iya
fadar sirrikanta ma kowa ba.,sau tari sukanyi alkwari ma juna akan in malak ta dawo
kano da xama zasu na zuwa body treat da spa tare dansu karayin kyau.
Ta lura rufaida tana son gayu kawai dai bata da isashen exposure irin tasu
ne,aranta ta qudura inhar ta dawo kano da zama to sai sun kure adaka su biyun su,a
hnkli take janta suna body workout a cikin daki,squat ne,waist trainers chest nd
hips shapers,duk dan wai sukara kyau,cikin nishadi wasa da dariya a kullum sai an
gwada karuwar dirin rufaida da body tape and Alhamdullahi thy little effort is on
progress tafara jin dadin jikinta fiye dana koyaushe shape din boobs d hips a hnkli
yana dada bayyanuwa a fili sosai.

Washe gari asabar dukan su suka shirya kowa taci ado ta fito ras kowa na murnan
zaaje gidan hajya mama face rufaida datake saibin jiki tana jan jikinta kamar dai
bata son ayi tafiyar da ita,kuma harga Allah aranta bawai so din takeyi ba, kawai
sanin cewa malak bazata taba yarda da hakan bane kawai zaisaka ta ta bisu,komi na
malak sun tattara acikin jaka suka sauko tare da jakar hannunsu, kowacce tayi kyau
matuka acikin shigarsu ta black abaya mai golden stones sunyi rolling veil din a
kansu,malak ta saka doguwar vinci shoes mai igiya, ita kuwa rufaida wani kyafaffen
tombs na kamfanin zarah kawai ta makala a sawun kafarta dayake nan fari tass shima
kalarsa gold ne irin jakar data riko,..

A booth aka loda kayan malak wanda zata wuce har Abuja dashi,tare suka shishiga
motar su red BMW mai class,aka kunna musu A.c waqar oumou sangare na tashi sama
sama cikin nishadi har suka kaiga gidan hajiya mama batare da sunyi aune ba...

Zuciyar rufaida tamkar zaiyi tsalle ya fito waje sanda ta sauke kafafunta acikin
harabar gidan

Ahankli take sauke ajiyar zuciya saboda fargaba da tashin hanklin abinda zai biyo
baya,numfashi taja hade dayin kasa da kanta tana bin bayansu a hankl tana takawa
kamar wacce bata da laka,
Wani haushin zuwanta takeji kwakwalta tuni ya cikke da tunanin abubuwan da suka
afku aranar karshe data bar nan gidan tsakanin ta da iyayenta.

Numfashi taja tana mei kkrin danne nauyin da kirjinta yake mata,har suka kaiga
sashen hajya mama kowa na surutu amma ita batace uffan ba

A hnkli take sauke ajiyar zciya tana rarraba ido danji take kamar bazata iya kallon
kwayar idanun hajya a wannan yanayin ba.

Komai ma dawo mata yakeyi a idanunta,ta tuna tsawon lkcin da suka kyaleta basu ko
nemi sukaga yata keciki da rayuwan ta ba.

Malak da yara harda anty duk sun haura sama taya hajiya maman tattaro girke girken
tashin hankli data yayubo musu,tun asuba ta farka bata koma bacci ba ta nifi
kitchen tana musu girke girke,itace tayi wancan tayi wannan girki kusan kala hudu
tayi lafiyayyu,tuwo,shinkafa,pper soups da sauran su tamkar basu taba zuwa gidan
ba..rufaida na zaune a falo ita kadai Ko motsawa daga inda suka barta batayi ba.
Jim kadan sai gasu nan sun sauko anty fareesa da malak suka wuce da kulolin abincin
dinning hajya ce agaba cikin sauri da murna zatayi wajen rufaida data hngi azaune
idanunta har suna kkrin fidda ruwan hawaye

A tsaye rufaida ta mike cikin fixga ta mugun hade ranta ta kawar da kanta gefe
tanamai kallon kofar fita wajje kamar wata mai aljanu,wani turus hjy ta tsaya ta a
kallon yanayinta" jiki a mugun sanyaye ta matso kusa ahnkli tace..Rufai?Rufai kece
wannan?
Alhamdullahi,Alhamdullah...tuni kukan datake dannewa ya fito sarari,da jikin tsufar
ta fado jikin yar jikarta ta kankame ta tana surutai,saidai tamkar tanayi wa gunki
kuka haka rufaida ta tsime taki kulata,Kuma takiyin koda motsi bare ajega
hawaye,saima kiciyar kwace kanta data shigayi cikin haushi da fada fada.
Saketa hjy mama tay da fuskar tausayi tayi narai narai da ido tana lura da
yanayinta
"Rufaida mai nayi maki kike jin haushi na ko bakiji ddin ganina bane?Ta roko
hannunta cikin hatsalar da bata san daga ina ya zo mata ba ta wafce hannunta ta dau
jakarta muryanta na rawa sosai tace
"ni tafiya gida zanyi...kamar malak zatay magana anty ta kwabe ta da ido akan ta
kyalesu
Muryan antyn ne ya dan dakatar da rufaida tanacewa malak akan ta debi abinci suje
dayan falon tare da su jawad su fara ci

Batare da tayi musu ba ta debo abincin ta janye yaran kaf suka bar wajen aka
kyalesu su uku,
Wani shiru ne ya gifta hjy mama ta juyo gwanin ban tausayi ta kalli anty
faresa.."Fareesatu kode ba rufaida bace...yanxu haka yarinyar nan ta dawo wata
masifaffiya dubeta fa kamar zata shararamin duka?
Cikin share shirmen ta anty faresa tace "rufaida meya faru ne?..ina zakije kuma!A
hnkli ta soma magana muryanta kasa kasa cikin..in..inna tace Anty daman daman ni
gida kawai zan tafi dan banga amfanin zuwa na nan gidan Ba,Caraf hjy mama ta cafke
maganar"Kinci gidanku rufai..Nan ba gida bane ?Ta juyo ranta a bace tana murguda
baki tace "oho..ni bansani ba..ni kawai zan tafi

To ki tafi mana kifi ma ruwa gudu

,..tasan a wasa ta furta mata hakan amma sosai maganan yay mata daci a cikin
zuciya."

"Zan tafi,kuma bakya kara gani na a inda kike...Ai Dama can kece kika kore mu,dani
da su baba..ni me ma zanyi a gidan ki..Allah ya kiyaye min..hawaye ta fara saukarwa
tun daga cikin zuciyarta,wni kuka mai ciwo da radadi shiya kufce mata ya fito
sarari atake ta karya musu gabobin jiki sukayi tsamo tsamo suna sauraronta cikin
ynyin rasa abun yi..tunkan waninsu ya motsa rufaida ta fixge jikinta azafafe ta
kama hanya zatayi waje da gudu hjy mama ta riko hannunta taja ta da karfi ta jawo
ta cikin falon ta dangwalar da ita akan gujera tayi zaman dole,kuka tahau yi da
karfi snn ta hade kanta da gwiwa dan sam bazata iya kallon kwayar idanun su a
wannan lokacin ba.

Har gabanta hjy mama ta rusuna tana matse kwalla


Cikin raki da masifar karfin hali as usual ta dinka zuba ma rufaida bayanan
abubuwan da suke faruwa,da kalar nadamar da tayi akan korar su datayi,saidai kamar
ba shiganta maganganun sukeyi ba,dan wani irin taurin kai take nuna mata a
yanayinta tana jan shessheka tana dada daure fuskarta.

Da kika koramu babu abinda ya xanca.. baba ya tsane ni,baya barin mama tazo inda
nake,nasha wahala sosai da tsangamar mutane har gida ake zuwa a zazzageni,sau daya
baki taba nema na ba,sai yaune da nazo gidanki zakina min wani bayani? Nide bana
bukatar wann karyan,kuma nasan matsayi a wajenki,..kamar yar yarinya hjy mama ta
kara fashewa da kuka rufaida ki yafe ni,rufaida kuwa sai tamfatsan masifa
takeyi..bana cire tsammanin kece ma kika hana kawu zaidu zuwa dubani sabida ki nuna
min bambamci,ai da sauran jikokinki ne da bazakyi musu haka ba..to dakikyi dana
sanin mesa baki nemi baban kin lallabeshi ya yafe ni ba?ni me namiki,shine zaki
kara harzuka shi kika saka a ka dauko ni?.

Hannu aka hjy mama ta dora tana jin balain zafin maganan da rufaida take furtawa,
tsabar taga fitina yau tsirartar da ragwabben muryanta gwanin ban dariya tana
hawaye sosai tace wohoho na shigga uku ni hasiya uwata ta mutu uwata ta dawo,dama
can ninace maki bazan nemi bukar bane?wai mesa baki da haquri ne,shegiya da shegen
tsaurin ido..Faressatu kina kallo yarinya ta sakoni agaba tana zagina ta wani cije
tana min ihu kamar xata buge ni baza kiyi wani abu akai ba?sama anty ta daga hannu
alaman babu ruwanta acikin fadan sun abun dariya abun kuka

tun dataga bamai bin bayanta haka ta rinka zuba tana amsar laifinta tana kuma baiwa
rufaida haqri lallabarta ta dingayi cikin lallashi da wayo tana mata alkwarin zata
shiryo kansu yaa malam harda yin mata alkwarin zataje har gida shima ta lallaba
shi.

Aikomai ya wuce tunda kin ware dubeki waras masha Allahu tubarkallhu rufai kamar
bake ba?Allahu akbar Allah shi ma fareesatu albarka..Allah yasa ku gama da iyayenku
lpya .

Tun rufaida bata ra'ayin saukowa harta sauko tayi haquri,dayake da dan qarfi hjyy
mama take nata maganan tun tuni malak ta dan soma fahimtar asalin kan matsalar
tasu.

Batace komi ba sanda suka hadu duka akaci abinci akayi hira sosai ana ta barkwanci
ana dariya,hjy mama kamar zata fige dan murna daga yanayin muryanta zaka fahimci
tana cikin matukar farincikin kasancewa tare da jikarta rufaida.
Yau ko iyakar Kawancen rufaida da malak data gani ya isa ya jefa mata jin dadi
aranta sosai

Dan haka godiya ta musamman ta shirya aranta zata yi ma fareesatu da mijinta da


suka bata wannan kyakkwan shawarar..
Sai can da yamma bayan kowa ya huta ana daf zasu koma gida ta jawo anty suka haura
sama dansu tattauna dan sosai abunda rufaidan tayi mata dazu ya dame zcyarta

Malak da rufaida suna zaune a falo tare da yara an kunna musu mbc3 sun kafa kai
sunata kallo...
Tashi malak tayi ta kawo musu tea suka koma gefe suna hirar komawar ta
abuja..sabuwar kankanin lokci amma harji suke kamar bazasu iya rabuwa da junansu
ba,bayn sun gama hirar irin rayuwar da zasuyi tare ta yan gayu can dukkan su sukayi
shiru harna tsawon lkci,a hnkli malak cikin sauke ajiyan zuciya ta soma magana
muryanta kasa kasa cikin yanayin fargaba...tace hey babe..can i ask u sumting?take
kirjin rufaida ya tsaya cak,amma ta daure tayi nodding head kamar ba komi
aranta..ajiyar zuciya malak ta sauke tayi hummm sann tace

"Am sorry to ask,daxu naga kunata rikici da hjy mama but what really happen to you?
whats going on pls..and why dont you wanna talk about him?(imad)..?

Pls Karkice inayi miki shishhigi, im just confused abt it, naga ranar dan na kira
sunan sa kawai ki kyi kuka kuma sai baki kara Kula ni ba,dazun kuma danayi magana
da baba na,u acted weird,shima haka.
bankira masa sunanki ba but is like he already knws you..kuma uncl mad really
talks to me about you alot, amma ke naga kamr ma baki son kiyi maganan sa Dani,
why?

Gyara zama rufaida


Tayi a karkace kirjinta na balain bugawa ta ciki tay gyaran muryan ehm em..tace."I
...i am..shiru tayi jin ta kasa iyayin wani maganan ma
Runtse idonta kawaii tayi kadan sanda ta ja lokci tana jan numfashi tana dan
fetsarwa waje kafun ta dawo daidai.

"U said what happen?..

a sanyaye malak ta riko hannayenta suna kallon idanun juna tace yess ..whats going
on?meya faru.

Wani humm rufaida ta sauke ajiyar zuciya ahnkli ta zame hannunta daga nata ta
sunkuyar da kanta can kasa cikin jin tsananin bugun zciya
..muryanta na rawa rawa tace what im about to tell u is my secret,nd by Allah i
leave it with u..
Gyada mata kai malak tayi a nitse tana mai sauraronta

Gyara zamanta tayi cikin yanayin sakewar jiki sann tace kinga nayi taurin kaine wa
mahaifina,i want school, not marriage
And then,I was forcedly married to the wrong person.
Sai ta danyi shiru,
A Take jikinta ya karayin sanyi..a dan raunane ta cigaba da maganan
Tana fitar dashi a bakinta kamar ana kwaco kalaman a dole ta dubi malak tace"my
ex.husband is...i dont knw,but He is a very...ver..y dangerous man, he almost
killed me in cold blood amma shine ya mutun daga karshe..
Toh Anan ne na hadu da shi barista,(imad)da kuma mahaifinki..barister
I..ma..d,imad was my lawyer. and ur dad a doc,he treats me while i was going thru
serious mental instability.
Da mamaki sosai Malak tace so you knw my dad?gyada mata kai rufaida tayi tace
yes..,so"What kind of mental instability did u have?U mean ur ex husband shiya
jefaki a halin da kika shiga ciki kenan?..Well uncle mad has told me abt sumting
dat u were sick nd very depressed

Ajiyr xcya Rufaida ta sauke Bata wani so taja maganan ba A hnkli tace It's true i
was depress,saidai tawa Depression din is more than" oh I'm sad , oh I was
bullied , and other random thoughts.

Da gefe mayafinta ta share wani maqudan hawaye


Tace malak'Have u ever felt numb like totally numb Where you are alive but dead?
You can't even feel any pain.You try so hard... to inflict yourself with pain so
you could feel something but cant.

"Imagine having crazy flashbacks of deadly events..


Sumone eating flesh of human beigns tourting u, imagine living with a survival
guilt,muryanta na rawa sosai cikin wata karamar kuka tace "malak, That's just one
quarter of what my depression looks like.

Kukan data sake sakamakon tuno wasu abu daga cikin halin da tashiga cikin alokcn
mai matukar tsuma shiya gama rikirkita yanayin malak yasata tayi sanyi, ta mike
tsaye batare da ta sani ba, jikinta na tsananin rawa taji kamar ta soma fahimtar
zafin abun a zcyarta,itama kukan ta saka ahnkki tana zubda ruwan hawaye sosai.

Mikewa tsaye rufaida tayi tana ta kukan data kasa dannewa duk dama burinta kenan ta
iya controlling dinshi, da kyar muryanta ke fitowa fili a hnkli cikin sanyin murya
"tace,did he actually tell u my story?pls what did you knw about me malak
..A dan rikice malak ta shiga kkrin controlling dinta danta mata bayanin cewa bata
san komi har can can ba, sai taga ta kauce da jikinta tayi baya can tana jan zuciya
sosai..a raunane ta runtse ido tana jan zazzafr ajiyan zuciya.."Dats my secrets, he
shudnt have..ni na tafi,Allah yakaiki gida lpya kawata..sai wata rana..

Tana kammala fadin haka ta wuce sama Da gudu ta bar malak awajen tana kuka sosai

ji tay kamar kowa ya tsane ta a duniya.ta rasa Meyasa, toh meyasa zai gaya ma wata
labarinta?
How many more will hear it,gashi tazo ta bude zucyrta ma yarinyar nan har sun fara
kawancen su mai dadi,saiyau take fahimtar kamar da alaman cewa yarinyar ta san
dikan labarinta ko dayawa daga ciki tunda dai tasan she was depressed and once
married..

Dukan su basu ji dadin yadda abun ya kare tsakanin su yau ba,zucyoin su a take ta
dau nauyi da radadi,amma basu kwatanta nuna alamar hakan agaban su anty ba normal
sukayi bankwana da junan su ana daf gabanin mgrib su rufaida suka bar gidan

Kowacce acikin su bata da wani cikken nitsuwa zcyrsu gaba daya tana dame,haka malak
tayi ziriya cikin zullumi da fargaban rasa kawancenta da rufaida,rufaida ma hakan
ne,duk a tunanin ta imad ya kan bawa mutane labarinta ne shiyasa taji ta damu
sosai, Bayan kwana biyu
Tunanin imad da malak su suka sakota agaba har suna barazanar hanata samun nitsuwar
runtsawa.

Iya bakin kkri malak tayi wajen kirar anty koda za'a hadasu ta waya da rufaida suyi
maganan, amma koda sunyi wayar basu gane ma junan su sosai.

A fannin rufaida gani take kamar rabuwa da tsabgar malak shizai fiye mata kwancyar
hnkli ayanzu dun muddin suna tare a wann yanayin to tabbas bazata sake sosai da
itaba.

Ita kuwa malak aranta sam ba haka bane,lokaci kawai ta bawa kawartan dan ta samu
nitsuwa, aganinta sabanin fahimta ne kawai ya gifta tsakanin su kuma zai warware
wata rana..

Kwananta uku a gidan hjy mama ta bar kano ta koma abuja,a fannin rufaida kuwa kusan
abu mai sauki ne danne damuwarta dan haka tay kkrinh share tashar malak ta cigaba
da kulawa da kanta...babban burinta ynzu baifi taga ta koma makaranta ba.

Book 2,Page 3

*Shade of rufaida part 2 is not free lovely sisters pls dont read it if u dint
pay,to subcribe, ku biya Naira dari uku "300" ta wannan acct 0152983148 mohd sule
surayya Gtb or MTN pin ta wannan layin 08060712446 saiku turo shedar biya a same
phone number.*

I Dedicated this part daga farkonsa har karshen sa ma lovely sisters dina
Maman mubeena da maman bappa Allah ya Albarkace rayuwarku my sisters Ameen.

5️⃣4️⃣
4️⃣
5️⃣

*Shorfda is not free lovely sisters pls dont read it if u dint pay,to subcribe, ku
biya Naira dari uku "300" ta wannan acct 0152983148 mohd sule surayya Gtb or MTN
pin ta wannan layin 08060712446 saiku turo shedar biya a same phone number.*

Abuja.
5.30am

Cikin wata nitsuwa daya samu ta sanadin sakarma kanshi ruwan sanyi dayay yake
tahowa ahnkli cikin dakinta hannun sa dauke da wata lallausar Sallaya bai tsaya
kwankwasa kofar dakinba kai tsaye ya bude ya shigo,da kallo daya yabi kan gadon
kusan a yadda ya barta haka ya dawo ya sameta kwance cikin bargo ta lullube jikinta
daga kafa har kai tana kan tikan bacci harda minshari.

kansa ya girgiza sannan ya dauke hanklinsa daga wajen,sai daya fara shimfida abin
sallar sannan ya karaso gareta yana mai dofanuwa abakin gadon daf da ita.

Ajiyar xucya ya sauke,Bacin wani kasalallen kallon daya karema jikinta Gefen
fiskarta ya shafa da tafin hannun sa mai tsananin laushi a hnkli,bai kula da kin
motsin datayi dagangan ba yace "babe kinyi sallah kuwa?Wani mika tayi,ta sake juyi
tana shirin juyamai baya,da sauri ya tarota ta jingine ta fado akan faffadan
kirjnshi"Get up my friend..ki tashi muyi sallah,ya fada yana mika mata hannu, a
hankli ta bude idanunta ta wani kalleshi sai kuma ta fuske, amaimakon ta bashi
hannun kamar yadda ya bukata sai tay kkrin miqewa tsaye a gajiye,bai damu ba ya
tallafo ta da jikinshin ya tsadaita sosai suka tsaya sannan ya mata nuni da abun
sallah,kamar zata fashe mai da kuka haka tadinga ji aranta dan ta tsani abunda
zaina katse mata bacci, da kyar ta shiga bathrum tayi alwala ta fito aksale,can
jikin kofa taja ta tsaya lura da kamar na jam'i yake son suyi,tsaye tayi tana
kallonsa,.har ya bude wardrob ya dauko wata farar jallabiyar sa fara kal tasha guga
ya saka ajikinshi da yar karamar hula wacce ke tsayawa a tsakiyar kai ya feshe
jikinshi da turaren ck mai dan uban qamshi sann ya shiga gaba tana biye dashi ya
tayar musu da sallah.
,raka'a biyu sukayi rak amma yadda kasan akan kaya haka take yamutse yamutsen fuska
da motsi da jiki,shikan ya riga ya saba a kowani sallan fajr dinsa baya gajerta
surorin da zai karanto,yau da baije masjid yay ba sai taji wani daban,muryan sa mai
dadi yana ratsata amma bashi ya hanata jin ta matsu a idda sallan ba,gaba daya a
wuya take,suna kai raka'a na karshe bata jira sallama bama ta daga ido ta kalle
agogo tana kiyasce lokaci,a raka'a biyu ne za'ayi almost 8mint?,ana sallama ta tabe
baki,tab bazata ma iya tuna when last tayi minti 2 a sallar safiya ba,besides
suratul qulhuwa da suratul qulhuwa kawai tasan take yawan karantawa a sallolin ta
shidai muffy dan wahala ne,kkrin tashi tsaye takeyi sai suka hade ido dashi da
sauri ta dakata tana kaucar da nata idon cikin sauri saboda yadda ya kafeta da
kwayar idanun sa dake mata kaifi da nauyi
,kai ya girgiza mata alaman bai aminta ta bar wajen ba tukun,haka ta koma badon
taso ba ta gyara tayi zaman dole agaban shi ya bude qur'ani ya hau karantawa da
muryansa mai tsananin dadi tana jinsa tayi jim cikin ynyin yin shiru,gaba daya
kunnenta da jikinta nauyi ma yakeyi mata,she cant just tolerate this she knows,lura
da yanayintan yasa shi sakin wata tokarreiyar murmushi Cikin wata saukakkiyar murya
mai taushi
Ya Bata umarnin cewa tahau gado ta kwanta ta huta basar da shi tayi kamar batajishi
ba,miqewa tsaye yay batare daya kulata ba yahau tattare sallayarshi
Abazata taji ya saka karfi ya wawuso ta jikinshi ya dagata cak yana mai rabata da
kasa,ita kuwa gaba daya idanunta naga kan murdaden damtsen hannunsa ne da suka wani
tattaso, zaratan jijiyoyinsa take kalla masu daukar hnkli sun wani bashi wata
sabuwar salo na azaban kwarjini sunyi darara gwanin ban shaawa,a hnkli ya taka ya
isa da ita har bakin gadon sannan ya shinfideta gently a saman gadon ya kwantar da
ita yana dan nishi nishi cikin yanayin barkwanci yace."..hey Ashe dan banzan nauyi
dake?
murmushi kawai tayi, Idanunta ta juya cikin yin rau rau dasu tana kkrin sake mai
miskilalan jiji dakantan danta san batada sauran abun fada mashi ayanzu,lumshe
idanunta kawai ta dingayi a hankli harta rufesu sannan ya miqe ya fice daga dakin.

Yau da kansa ya dauki mota ya fita neman masu abunda zasu karya dashi, kwana biyu
he has been trying to convince her sosai waiko za ta sauko ta rika mashi breakfst
sunayi tare amma fir haka taki ta kuma shahsantar da zancen gaba daya,ita dai
saidai suci na gida general,inya damu lallai sai sunci tare kuma saidai shi ya fita
sassafe ya siyo.

Haka yauma ya fita ya dinga tuki a titin anguwarsun a kasalance ya rage glass din
window sanyin iskar safiya wadda ke gauraye dana Ac na ratsa shi,sanda ya gama
shawagin sa sannan yay parking cikin wata mayyar hotel ya siya musu lafiyayyen
abinci yabi yay oder harda na dare dan yasan daga ya taba ainau kadan duk saita
wani langabwe tace ta gaji,har ya koma gidan bata farka a bacci ba,karshe haka ya
zauna yaci nasa abincin ya zauna yana kallonta tare da ipad a hannun shi yana duba
ingantattun labarai dake yawo a base dinsu don ya samu cikkaken information akan
ayyukan dake matsowa gaban sa

10:30am
General Shagari luxury complex Abuja.

Babban gini ce irinta masu fada aji yan siyasa da masu kudin gaske.

Wani kyafaffen Gidan sama ce wanda akayi ginin ta da strongest steel walls,da kuma
benen glass mai hawa hawa har hawa goma sha takwas, ko wani kofar shige da fice
acike take da security barinma yau daya kasance ana biki budirin taron bude wajen.

Wayayyu, hadaddu gawuttaccu da kuma isasshun mata masu aji da arziki ne kaca kaca
a awajen ana famar nuna bajinta da isa, kowacce mace da kalar abunda take tinkaho
dashi.
Ai'nau ce zaune a office dinta tana kallon event din life daga tv tana kare musu
kallo filla filla daga kasar takalmi har tsakar ka tana sipping sassanyar orange
juice dinta dake aje gefe,tuni taji ta kasa zanne ta kasa tsaye,
hanklinta sosai ya tashi ganin kaf matan wajen basufi sa'anninta ba
Barin ma dataga kawayenta guda biyu aciki wanda tun bayan bikin auren ta ta watsar
da kashin su bata kara neman inda suke ba..wato maryam da hasina..
Da alama suma gaggan mata ne awajen dantaga ana damawa dasu kaca kaca,shigowar su
wajen ne yaso ya mugun zautar da ita,a kaf matan wajen haka su biyun suka fasa
taro cikin wata shegiyar motar lamboghini kirar URUS irin sabuwar motar yayi da
kamfanin lambo tayi saidai shi ba sport car bace JEEP ce dunkulalliya.

Last she knws a wajen mijinta kawai ta taba ganin irin motar a nigeria shima da
alamar god fathern shi ne ya aiko masa dashi kyauta tun daga kasar waje dan tasan
muffy bai cika siye siyen motocin yayi ba

Wani irin zafi da tsananin kishi ta rinkaji aranta data gan irin wann motar a
hannun kawayenta data gama rainama ajin su wayau,babu abunda yafi daga mata hankli
face auren dan minister dataji ance maryam tayi,ita kuwa hasina itace ma ceon
shagari luxury complex mai gaba daya,tasan yanzu kam sunyi kudi suna cikin daula,su
biyunsu suka balain haske taron suna wani jiji dakai wa mutane suna balain baxa
takun salon rigima da kyaffiyar motar su wanda bakowa yake da ita ba,..

Ainau sam bata da ra'ayin yin wani business, but for sure yau sai dataji tsuminta
ya balain tashi,ita dai kawai taganta cikin wayannan matayen ana gwagwarmayan
competiton da ita.
Ai itama ta isa kuma ajinta sosai yakai nan wajen dan haka dolene ta dawo dasu
hasina cikin clique dinta su cigaba da kawance

Atake ta saka aka tura musu wani hadadden congratulation cards da complimentary
flowers mai aji da sanda akayi kusan kure garin abuja ana nema,bata saka sunan ta
ba tace ace daga offishinta ne...tasan duk yadda akayi zasu neme sanin wanda ya
aiko musu.

Kwana biyu kuwa saiga maryam ta turo mata da katin gayyata ta xuwa wajen
shahararriyar opening dinner party da za'ayi na wajen,ainau ta rasa me yake mata
dadi
Ba abun ta tambaye mufrad aron mota ba ajinta ya wuce nayin karya ma kawaye,kuma
tasan is imporsible ta tunkareshi tace ya siya mata irinshi kafin ranar dinner.

Sosai ta daga hanklin ta,abun da zai boosting egonta sam batayin wasa dashi,bata
zanne bata tsaye a gidan kullum acikin waya take da brand supliers tana tsare
tsaren yadda itama zata fasa taro ta kuma kure adakar ta aranar dinner dan kar
arainata.

Tun mufrad baisan metake ciki ba harya zo ya fahimta.

Kwana uku da faruwan haka da wani yamma ci yana zaune a falo shikadai yanadai zaune
ne kawai amma sam bayajin dadin zaman wanda shikansa bazaice ga dalili ba lokaci
zuwa lokaci yakan dubi kofar shiga yana tsammanin ganin shigowar ainau,tun ranar
data soma yin dare awaje saiyaji gaba daya hanklin sa bai kwanta ba,bai tsawwala
bane saboda baison ya fiya shiga rayuwarta kamar da can harya zamana akwai takura
aciki

Karar wayarsa ce ta katse shi ya dauka yana sauke ajiyan zuciya"..hajya mama ce,ya
san kiciniya kawai ta kira ta sauke masa mikewa tsaye yy sannan ya fara gaisheta ta
dakatar dashi"ni ba gaisawa na kiraka muyi ba
Nace ina son ganinka amma kayi kunnen uwar shegu dani ko..wai shin ni saarka ne ko
yaya aka soma..?dan
murmushi yay sannan ya datsi numfashinta 'toh yanzu kuma tsalle tsallen kauna muka
soma?in zan taho saidai nazo miki da matata,in mukazo kuma kece ta farko da zaki
saka mana ido ki hana ruwa gudu...doguwar salatin data ja ya sashi yin dariya irin
wadda ya dade baiyi irintasa ba,ya naji kinyi shiru?baki a bude tace iyyeee kaga
marar kunya..toh gafara banga sabada ba tunda dai ba acikke ma zaidu gida da jikoki
ba,da cewa nayi kazo na ajiye ma yar shila daidai dakai kar abinne ni a rami in
mutu banga jikokin zaidu masu muni masu kama da kai ba"kana ji na ko? Toh wallh ina
nan ina jiranka da magana..a hnkli yace dama kinyi shiru ne?,ai kuwa kamar ya
kunnata ta hau surutai tana barbade akan maganan dawowar kannen sa da karatun su
nigeria dan har yau tana kan bakanta na dawowarsu nigeria bata fasa ba,cewa kawai
yay yaji....snn ya katse wayar yana tuna ta shikadansa yy yar dariya sai yaji ransa
kuma tayi fess...Kamar ance daga kai ya hangeta bakin kofa mayafinta a hannu har
wani layi take tsabar gajiya,gyaran murya yay da dan qarfi ta juyo a dan
firgit,suna hade ido ta dauke kanta yayn da ya sassauto da murmushin dake
fuskansa"..sai yanzu kika dawo!
Saita karaso tace yes,ya ce hmm to zauna nan,tana zama ya dubeta yace har kinci
abinci?da hannu ta bashi amsar eh sannan tace,what about u?a hnlki ya kafeta da
shanyayyun idanunshi yana maganan cikin wata narkkiyar salo mai daukar hankli
"Idan nace banci ba zaki dafa min ne yanzu? Da sauri ta daga kai ta dubeshi sannan
ta saki harara mai zafi "no"..im tired,ni wallh wanka ma kawai nake son amin ..take
narke ta wani langwame shi wuyarta sosai baby?..ya sake guntun smirk bai kara cewa
komi ba.

Washe gari da sassafe ta shirya tsaf tana cin abincinta a hankli tana taunawa a
kasaitance yayin da ya lafe jikin kujera kamar mai kallon wani abu saidai ita yake
satar kallo time to time Yana wani tunani,..

Mikewa tsaye yay ya wuce ya bar dakin tabi bayanshi da kallo,jim kadan sai gashinan
ya dawo dakin rike da wani box a hannun sa.

Kirjinta ta ne ya buga cos duk inda surprise yake sai kajishi daban dama can Da
akwai motar data dade tana mai kwarwan ya siya mata bai siya ba,harga Allah ta
fidda ranta shiyasa ma ta dena lissafin samun motar yanzu kuma lambon nan ne kawai
dream dinta data saka acikin kokon ranta har tayi makanta alkwari akan bazata taba
jan kawayenta ajiki sosai ba har saita mallaki wannan motar danta san shikadai ne
kawai zai dada kara mata class taji ta untop a matsayin
Ta na matar captain guda.

Mika mata box din yyi da kallonsa na its urs,zumudi fall ranta ta saka hannu ta
karba ta bude ta ga taga keys din URUs ne,da wani irin wawan runguma ta fado
jikinshi tana tsala ihun murna tanajin kanta kamar a mafalki..ta hau yin dariya
sosai...oh ma gash"..baby whats this for?
...kumatunshi taja yace ouchhhh,tabi ta shafe mai wajen
..awwnnn..baby am so happy..its my dream car.
a gefen kuncin shi ta sumbace shi..yy murmushi yana daga tsaye bata san yasan duk
abunda take ciki ba.."can yaja ta sukayi waje dan ganin motar da idanunta"Dark red
colour lamboghini Urus irin tashi sabuwar fill a leda,banbancin kawai nashi baki
ne ba ja ba...zumudi fallll cike da ranta ta saka hannu zata bude murfin motar taji
an dafe hannun nata..ta waiwayo da sauri taga shine ya kafeta da kwayar idanunshi
masu narkarwa da saka kasala hakanan tana jiyo hucin numfashin sa kusa da ita
sosai,tallafo fuskarta yay suka jingina da jikin motar ya manne ta ajikinsa tanajin
kamar ta nitse cikin jikinshi danwani sanyi dataji yana ratsa mata kwakwala...da
wata irin kwantaccyr murya taji yace..
"Babe kada ki manta ke wacece,
Bana son yawo, kuma bana son wayannan kayan dakike yawo dasu,
Ki kiyayemin kanki da mutuntuncin igiyar aurena dake kanki...Kanta ta sauke kasa ta
hade rai yace" ..Ni bazan takuraki ba,and anything u want in inada hali zan miki
shi ko nawa ne...im just asking for a normal life with u..just be obedient to my
comands..
Batace mashi uffan ba dan acikin ranta kawai take mitar,.."yo Ance masa a barikin
sojoji nake dazai na yanka min wasu qaidoji dan ya siyamin babban mota?Bata gama
wannan tunani ba,ya dauko sabuwar waya champaing gold ta latest apple phone daga
cikin motar ya hada mata dashi..

"Are We clear?baki ta turo mishi a shagwabe tace yes..bubbuga kafarta tayi a kasa
cikin narkewa "but muff wait...yanzu waiso kake nadena saka kayana?and what
else..yace evrything else .."i want a normal wife in you..Pls wll u endevour to be
cooking for me too?
..nagaya maki bana son cin abincin duka gida kuma bazan jure siya mana awaje kullum
ba..."Ohh gosh"
muffy..cikin gwalo ido wajje. A mugun gajiye ta dafe goshinta hartana runtse idanun
ta sigar ta nuna ta gajii da kananan fidda ficenshi..
..saura kace in farayi maka wanka da wanki..hmm kawai yace...saita kalli motar
fuskarta a mugun yamutse ta kuma juyowa tana kallon shi da wani irin salo na
rigima..harga Allah motar yay mata har cikin ranta atake
..tace,"okay toh naji..i wll try..but is not a most for me aikasan inada aikin yi..

Kanshi ya gyada,to ki shiga cikin gidan ki gaishe su,..ni zan fita amma yanzu zan
dawo,motar kawai take kallo kamar ma bataji meya ce ba..kamar wani maye yabita ya
kuma cewa" ko za'a ban danin sabuwar mota ce?
.."ayangace tace mai no..its my turn today..yace its okay
In tafi?..kiss ta dawo ta manna masa agefen kuncin shi sannan ta gyada mai kai,daga
nan ta wuce tay gaba tabarshi a tsaye awajen.

You know a lazy writer alwys lov to read comments sabida energy abeg talkit😅

Book 2

*Shade of rufaida part 2 is not free lovely sisters pls dont read it if u dint
pay,to subcribe, ku biya Naira dari uku "300" ta wannan acct 0152983148 mohd sule
surayya Gtb or MTN pin ta wannan layin 08060712446 saiku turo shedar biya a same
phone number.*

I Dedicated this part daga farkonsa har karshen sa ma lovely sisters dina
Maman mubeena da maman bappa Allah ya Albarkace rayuwarku my sisters Ameen.

5️⃣5️⃣
5️⃣
5️⃣

*MJ COLLECTIONS MJ COLLECTIONS THE GREAT MJ COLECTION shagon siyar da kayan Ado NE
na mata muna siyar da Dogayen riguna na kasar Turkey gangariyar riga,data dubai da
yar saudiya.ready made gasu nan KALA-KALA, muna da Turaruka na jiki masu mayyar
qamshi,na kaya dana kamshin daki,Sarƙa,Dan'kunne awarwaro da Agwogwo.muna dinka
kayan Amare,tel No 08082238202/WhatsApp No 09076198408.Bulama House Sabon gari
market kano.*

yau tsabar zumudin murna dakinta kawai ta nufa bata damu da ta ratsa cikin gidan
dominta sanar ma kowa abun alherin da mijinta yay mata ba, cikin sauri tana bude
kofar daki ta wuce gaban glass wardrobe ta bude ta zabo wasu sabababbin kaya ɗa
akay mata dinkinsu kwanan nan ta zuba su akan gado,gaban mirror ta wuce ta tsaya
tana kallon kanta,a sannu a hnkli ta dafe kirjinta tayi wani rau rau da idanunta
wanda har acikin ranta tanajin sarraƙewar da numfashin ta yakyi wajen tunanin yin
zaben kalar dressing din da zaifi dacewa yau da ita, make up dinta ta dada gyarawa
tayi touching kwalliyar fuskrta da light powder mai haske danya kara ma yanayinta
annashuwa,

Jim kadan ta kammala shirinta tsaf ta fito cikin wata hadaddiyar brocade boubou mai
tsinannen kyau irinta sophiscated rich hajiyas yasha madaran design din dutsina
daga wuyar sa har kasa yana zuba kyalli,golden colour ne kayan dan haka ta dauko
light brown Veil da jaka da takalminsa na givency mai balain tsada kominta to
match,batare da bata lokci ba tayi waje tabar gidan bata kara waiwayan kowa ba
neman zarah kawai ta bazama yi duk inda tasan suna da kawaye da dangi yau saida ta
zagaya tana musu burga.

Around 9 na dare ta dawo lokcin mufrad harya gaji da jiranta ya fara bacci,a sulale
ta wuce bathrum ta gama kimtsa kanta shiru snn ta dawo ta kwanta ajikinshi ta hau
baccinta mai dadi hnklinta a kwance aranta tana famar murmushi tuna kalar fasa
taron datayi yau data dinga zaga kan Titina ana ganinta acikin sabuwar motarnta mai
balain aji da tsada.tun daga yanayin rungumar datayi masa cikin bacci zakasan tana
cikin nishadi da gigin samun irin rayuwar datake so din daga gareshi.

Washe gari da kyar ya tashe ta sukayi sallah,suka wuce kasa falo yin gaisuwa yasha
mamakin da yaji wai bata sanar ma kowa tayi sabuwar mota ba,althou hakan bawai ya
dara shi bane..sai dai tun zaman su hjy Adada take mishi tambayoyi akan motar, dake
tana kallo jiyan aka kawo masa da asubahin fari,anan yace mata na matarsa ce,.sun
sha mamaki da bata gaya musu ba
nevertheless kowa yy mata murna iyayen kuwa hanklin su ne yadan kwanta ganin kamar
komi na tafiya musu daidai...mufrad yana barin wajen hjya goggo ta harɗe rai tahau
ƙananan mita tace ma hjy jasmine Yaushe wayannan zasu tattara su tafi gidansu ko
sai kannen sa sun dawo ne..?haj jasmin zatayi magana suka hade ido da a'inau wacce
already ta saƙo fuskan tausayi da marairacewa dan gaba daya bason jin hakan takeyi
ba,aynzu dai tafi son zamanta a nan yadda zata ci karenta babu babbaka Akansa..gani
take kamar in suka bar nan gidan muffy zai iya sauyawa ya dawo mata wani abu
daban..
mood dinta tasa shiya dada bada hja jasmine karfin gwiwar iya bada amsa ma hajy
goggo

shirme shirmen dalilai kawai suka giggima wa su hajya Adadan, aka saurin kau da
zancen gefe ainua ta miƙe ta haura sama ta kyalesu awajen.

washe gari yau ne ranar dinner party kuma mufrad da familynshi zasu je charity
event perfect
Oppurtunty ma Ainau taje event din ƙawayenta,team din yan kwaliya guda ta biya kudi
suka zo suka shirya mata make up tayi kyau kamar a sace ta.

Kankararren Leshi ta saka royal blue dubai lace ta fito tay rass da gwalgwalai
hannu da wuya da zobbe irin yadda taga hajiyoyin mata sunayi,sanda taja lokacinta,
kusan kowa ya halarci taron, kafin can itama ta faso a sabuwar motarta tana takowa
ciki da wani irin jinkai da giggiwa,a ƙasaitance ta shigo har cikin hall din
already har ankai gulmanta masu hasina da maryam

Maryam na kime abunta batako motsa ba,ta zauna akan babban kujerar special quest
police man guda daya yana tsaye akanta yana tsareta da bindigarsa, hasinan ne taje
ta tarbo ta tanay mata wani irin kallon sama da ƙasa daga can nesa duk sun san kan
labarin rayuwar auren A'inau,amma basu san yaushe ne ita kanta zata nitsu ta dena
musu karyan cewa tana da wani aji ba,hatta motar tan ma sunji ƙishin kishin labari
akai,sunji cewa jiya jiyan nan akaya siyeshi cos same supplier ne yay musu odern
nasu dana mufrad

da wani tunani aranta tana murmishi tace hmm,.."kaga manyan mata Ai'nau Abbakar
makarfi matar captain mufrad matazu..wani Yuuu idanun jama'ar dake gefe dasu sukayi
kanta suna dada kare mata kallo ganin tsabar haduwarta da yanayi na girman kanta
wanda shiyasa kowa ƙasa sauke idanunsa akanta cikin gaggawa

..,wani yatsina fuskarta takeyi tanajin kanta a cann sama tafi uban kowa, Da Wani
irin kallon up and down look duka ta kallesu
can cikin yanga da jan aji tanay ma wajen kallo daya tace"Hasy So its true? Kune
anan,hm lallai girls...kun samu waje a duniya..

Dariya Hasina tayi


snn ta dake a hakimce tace
"Ai'nau Hali zanen dutsi kedai bazaki taba sauyawa ba..cikin dakewa da cika da
batsewa maryam daga can tace "Au kinsha mamakin ganinmu anan din ko?..cike da takun
kasaita ta karaso har gaban kujerar dake fuskantar na maryam din itama ta ja ta
zauna ta na mai harde kafafunta
tace "yes ofcourse,i mean who wudnt be suprise,from street girls..saita danja
maganan insultively snn ta nuna wajen da yar yatsa tace "to this?..Atare dukan su
sukayi wata tokararriyar shewa suka ƙareshe da murmushi jin boldy tace musu street
girls..hmm, hasina ta kalli cikin kwayar idanunta tace..look who is talking
..,Ainau kenan,abar kaza cikin gashin ta mu munsan komai. so meya kawoki?
maryam dake famar ayyana wasu abubuwa sosai aranta ta nitsa cikin katse maganar
tasu da cewa...so ya rayuwa ya sha'anin auren ki?.Ainau ta dada gyara zamanta cikin
jan aji tana basarwa can kasar wuya tace.."ohh is doing soo well nida mijina,tana
maganan tana dada gyara zaman wuyan rigarta da alaman ta dada nuna musu kyaun
datyi da yadda tasaka gwalagwalai da ƙankararen leshi mai dan uban tsada taci
ado,can tace ..dont tell me u dint see me flourishing?atake maryam tayi wani
walakactacen dariya cikin raha mai ban haushi
sai bata bata amsarta direct ba tace.."so how is zarah doing?...sosai ran ainau ya
ɓaci da maryam ta ambaci sunan zarah,aranta tace meya kawo maganan zarah kuma?
kenan maryam tana suspecting aron kayan tayi kome?dake tun suna yan mata a clique
dinsu sunsan zarah ce kawai mai ƙawo musu hayar kayan sakawa in zasuyi wanka ta yan
ƙaryan arziki,yau gashi dai ba wankan ƙaryan tayi ba amma wai har anaso araina mata
wayo..mtswww taja tsuka fuska a dore tace "tana gidan ubanta mana..ta hade rai tana
jira maryam sin tace kayan aro ne tahaura musu da ƙarin bayanai yakamata susan
yanzu bada bane ai mijinta nada kudin nan shima,caraf kuwa maryam taki ta amsata,
cikin kauda maganan gefe tanai mata wani irin kallon ƙurel tace "hmm Ainau kenan,
so shall we talk about business?ajiyar zucya ta sauke cikin mugun jin haushi da
shaqewa akn rashin samun damar defending egon ta da batayi ba

it really choke her the backbornes da bata samu daman tsayarwa ba dan ta mugun
tsanar araina mata wayo..maganan business a tsime tace musu yes.Nan da nan suka hau
hirar kalar business dinsu da zasu bude anan Tower,wanda already an kakkama
floor,labari da sukaji cewa ainau na neman su yasa suka bar space na musamman, dan
sun balain dadewa suna cikke da ita sunata so ta shigo hannunsu su koya mata hankli
cikin ruwan sanyi

Maryam da hasina yayan mutum daya ne amma mahaifin su daban daban tun a secndry
schll suka kulla kawance dasu Ainau amma dake su ba acikin gata suka taso ba take
yawan raina musu wayo,bakaramin walakanci da cin kashi suka kwasha awajen ta a
lokcin aurenta da captain mufrad ba,kafin ma asaka su cikin ƙawance sanda suka
ɓata,duk dama sun san sirrin su akan komi but still da Allah ya basu nasu rabon
basu wani damu da waiwayota ba amma tunda ita ta neme su koma me ya faru ita tajawa
kanta,ayanyin yadda take magana yau atake suka fahimce cewa kishinsu kawai takeyi
shiyasa ta nemesu
cos its actually prick her to see that sun dawo level daya.

Za'a iyacewa ma maryam ta fita tunda wanda ya aurentan ma ubansa shaharren ne ko


acikin masu kudin qasar,haka suka jawo ta cikin business talks dinsu saida tsabar
girman kan ainau bayan su din bata son yin mu'amala da kowacce mata.
Wani irin rainin hankli take dashi nakin karawa,aranta ta gama sakawa cewa Mijinta
shi zai biya kudin komi inta kama tabar aikin gwamnati zata bari ta bude Babban
xclusive Spa acikin wajen da fannin yin kwalliya da sauran tarkace.
Hakan kuwa suka tsayar ta koma gida batay sanya ba ta sanar dashi burinta datake
son cikawa a washe gari.
Duk tunanin shi inta rabu da office work zata rinka samun lokacin aurenta fiye da
na da,ya debi dumbin nera na dukan nera ya bata in cold cheque ta fara odering spa
machines da duk wani kayan gyaran jiki na zamani..

Within few days sashenta a shagari luxury complex ya zamo abun kallo tsabar haduwar
shi dan an kshe masa nera bana wasa ba, nan danan taji Rayuwar na bala'in kaimata
ga manyan mata awajen na zuba mata fadanci tana tuma tana basarwa wasu kuma basuma
san tana existing awajen ba

"Daman can competition ya kawo ta dan haka bata damu data san business strategies
ba.

Bayan sati guda lokcin Ainau gaba daya ta mayar da hanklnta kan spa dinta,wani irin
rayuwar kara'i suka bude da su hasina yanzu aji ya zama daya duk dama akwai sauran
rainin hanklin amma kuma komi atare sukeyinshi ayanzu.

Fannin rufaida kuwa ayanzu ko wani sassafe suke fita su wuni da su jawad awajen haj
mama acan anguwar su ta emirate Anty fareesa ta riga ta hadata da mrs na'omi daga
shagon maman su tana koya mata spa work na gyaran jikin harda business na saida
cosmetics.

Mrs na'omi irin asalin professional instructors din nan Ne masu zafi akan
aikinsu,dan haka bata baiwa rufaida wani hutu,da kyar ma suka fara sabawa sabida
wahalar motsa jiki datake sakata tanayi wai dan ta xama very fit sabida eye
services coment daga client dinsu

Ta hana ta cin wasu abincin na tsawon wata guda,ga body supplement data tsara mata
a routine dinta tana sha after meal for fifteen days ...

Wannan ranakun shiyafi kowa ni ranaku wuya da takurawa arayuwan rufaida dan bata
taba jin sha'awar kufcewa agidan anty ba sai ata dalilin takurawar mrs na'omi
datake sakota agaba wani bin har gida fa zata zo ta tasheta a bacci suje aiki

and now She thinks she is more than far away from her problems,bata ma samun zeal
din tuna komi daya afku da ita acan abaya tsabar batada lokaci

Haka anty fareesa zatayi ta dariyar draman su ga rufaida da taurin kai,dake matar
takan kirata da sunan princess ita kuwa ta tsani sunan sun dinga zagaye kenan
aganinta aiba a wahalar da yayan sarki haka saidai ata lallabasu.

Yau tana cikin baccinta mai mugun dadi tana juyi tajita timmm a kasa kamar an
hankadota ta fado a ƙasa,a mugun hargitse ta farka ta bude idanunta tana doka
sallati tana kallon kofa a tsorace ko zataji takun mrs naoimi kamar yadda
tasaba,jin koina shiru yasata sauƙe ajiyan zcya Kanta da babu dankwali gashinta mai
cika da tsahon gaske ya bayyana yololo ya mata rumfa a kafadunta ta kama ta
nannade shi a yar clip,bathrum ta shiga da sauri tayi wanka da alwala sharp sharp
tazo ta tada sallahn safiya sannan tay zamanta agaban madubi ta fara tsantsara ma
jikinta kwaliyya mai kyau sosai...dan sosai kyaunta ya fito yanzu nakin karawa
kallo daya rak baya ƙoshar da zuciyar duk wani mahalukin da ya ci karo da wannan
kyakkwar halitta

,saida tayi nisa da kwalliyar harta shafa man baki sai kuma ta goge cikin sauri
tana jan tsaki" whats the use bayn tasan yanzu ma mrs naomi zasu wanke shi a spa
awajen training session
Dangwala brush din make up din tayi ta shirya ta saki wata material gown pink
colour mai raglan hand sharara marar nauyi, tayi rolling multi colour flower
mayafinshi akanta,ta saka sandal heel mai dan tudu sann ta rataya jakarta mai chain
ta lv, ta sauko kasa cikin nitsuwa tana zuba sassayanr qamshin turarenta na black
opium mai tsananin tsayawa arai a nitse ta shigo ta tsuguna har ƙasa ta hau gaida
anty,satan kallonta kawai antyn takey Harta mata sallama ta fice abata dena bin
bayanta da kallo ba a duk inda mace kyakkwa take tasan rufaida takai yanzu
kam...aranta Har wani fargaban barinta tana fita wajen takeji kwata kwata sun mance
da maganan yaa malam yanzu dukansu burinsu baifi suga ta koma bakin karatunta ba

yau asabar sai 10am ake bude spa dan haka malam liman shiya kaita agaban islamiyar
su jawad daidai suna isa ana tashin ƙananan yara,har ajin taje ta kinkimo su jawad
din sukayi gidan haj mama tare kamar yadda anty ta umarceta cos yau tanasa bukatar
tayi Aikinta agida batare da hayaniyarsu ba.

hira sukeyi har suka isa gidan hajya mama malam liman yana parking suka firfito da
mugun gudu jawad yay cikin gidan ita kuma ta biyosa abaya tare da iman a hannunta
suka shigo falon
batayi minti uku cikakke a falon ba saiga surutun jawad da hj mama daga step
ahnkki ta dago ta kalle wajen sai takuma wara idanunta da sauri cikin mamakin ganin
hajya mama cikin shiri tasha doguwar jalbabi harda babban jakka kamar wacce zata
bar gari.

kiciniyar jawad ya hanata sakat sai masifa takeyi


"kai katon bayarbe karka karyamin kafa bance maka duniya ta isheni ba ni banga
sauran Ahalina ba, dauke kai rufaida tayi batare da ta sake kulasu ba da kyar
hjya ta lallabe jawad yaja ƙanwarsa iman sukaje kitchen inda ta aje musu wainar
kwai da bread da shayi yaran harsun saba da hakan sosai.agefe da rufaidar ta nemi
waje tazauna tana ta surutan ƙarfin hali dan haryau aranta gani take sharetan da
rufaida takeyi duk dan bata sauƙo bane akan maganan su ta yaa malam,suna hade ido
ta turo mata baki a shagwabe tace"ina wai zakije haka da babban jaka?hararta tayi
bansani ba marar tarbiya tsabar kin rainani bakya ma gaisheni,hannunta ta nade
akirjinta cikin kara kumburo baki"toh ni mezance miki tuntuni sai surutu kikey da
yara"..ke ba yarinya bace mesa bazaki tsoma mana baki aciki ba"shiru rufaida tay
danko kallanta batayi,..shegiya da tsaurin ido..miƙewa rufaida tayi tsaye tana
kkrin jawo jakarta "to nide zan wuce aikina a spa wallh bazan miki raino ba tafada
tana hararar jakartan sosai
..banda kallonta ko motsawa hjy mama
batayi ba"can ta tabe baki..yo Kije mana, ai ƴayan fareesatu ƴayanki ne banawa ba,
dama bani na haifa muku su ba inkinga dama kibarsu anan sukadai,"rufaida ta juyo a
kufele.."toh niki gayamin inda kije din mana inba dadewa zakiyi ba in jiraki ki
dawo inna tafi spa anty naomin fa bazata barni na dawo nan ba kema ai kinsan
halinta..jakarta ta dada riqewa gam gam o o ni bansan halinta ba naki nasani marar
kunya, tsaye ta miqe itama da jikin tsufa duk zancen zuci ya gama cinye mata kwarin
jiki .."gwara ma nay wucewa ta gidan dana bukar
inkin ga dama karkiy raino kema naki ƴayan nanan zuwa zamuga wazai miki rainansu
..rufaida ta harɗe rai kamar bataji metace ba cikin masifa tace" ni bance miki aure
zanyi ba,ƙaryanki wallhy rufaida ina zakikai wannan tulin jikin girman buredi,ai
aure kam zakiyishi kwanan nan ma, kema kinsan inba auren ba tsofewa zakiyi dan
kinfi yayunki jiki ynzu..rufaida tay eau da ido tana kallonta kamar zata fashe da
kuka can cikin bori tace "hajya waimesa kikemin hakane?karatun fa da kikace zakiy
ma kawu zaidu magana yasakani a makarntr su malak
baharkin amince min ba?hararta tayi da gefen ido taga yadda ta kumbura kamar zata
fashe
wani haɗe ranta tayi dagangan "yo ke rufai ynzu auren ne baki sonyi?jibeki fa ba
duk kintara damin duwawu da wuya agabnmu nan gaba kinaga wazai kwasheki?..tsabar
takaici yasa rufaida tayi shiru bata amsa ta ba,jakarta kawai ta dauka zata fice
afalon acikin yanayin asalin fushi
da ɗore fuska cikin sanyin yanayi
da sauri hjy ta ruko hannayenta tana dariyarsu ta tsoffi
mai ban haushi
"oni hasiya nataba ganin sataliyar budurwa dakin aure
nidai wallh aure naso miki ba makaranta kyaje kyayi karatun a dakin mijinki bayan
kin haihu,kiciyar kwace hannun ta kawai ta shigayi
cikin jin takaici
kije duk inda zakije
niki kyaleni inyi tafiyata,ai dole zakicemin haka dama basona kikeyi ba,baki bude
tace "a'
rufai wallhy ina sonki yar amana,kafadunta ta goga da nata cikin wasa queir
seriously tace ke wajen mahaifinki bukar fa zanje da sassafen nan dazun nan
akacemin ya shigo gari..juyo rufaida tayi a hnkli suka hade ido tanajin sautin
ƙarin bugun zuciyarta a fili
a sanyaye cikin sunkuyar dakai can kasa da murya tace wai dama dagaske kikeyi ne?
ajiyar zucya ta sauke tace "eh mana..insha Allah daga yau komi zai dawo Mana daidai
Wani murmushi rufaida tayi tace toh kije hjya Allah ya bada sa'a zan kula dasu
jawad din harse kin dawo,.
NA KUDI NE KARKA FITAR WANI YA KARANTA KAJI TSORON ALLAH
300 NE TA ACCT 0152983148
MOHD SULE SURAYYA GTB
OR MTN PIN
TA 08060712446.

MJ COLLECTIONS shagon siyar da kayan Ado na mata muna siyar da Dogayen riguna na
kasar Turkey, dubai da saudi.ready KALA-KALA, muna da Turaruka na jiki,na kaya dana
kamshin daki,Sarka,Dan'kunne awarwaro da Agwogwo.muna dinka kayan Amare,tel No
08082238202/WhatsApp No 09076198408.Bulama House Sabon gari market kano.

5️⃣6️⃣
6️⃣
5️⃣

Kirjinshi har bugawa yake sanda ya isa bakin kofar dakin jin yadda wajen ya gauraye
da karar sautin kidar dake tashi ta ciki ana wani miming wordings din cikin wakar
zar zar cikin wata iriyar jan shauqi mai matukar tsuma a jiki wakar na tashi babu
kakkautawa,kwankwansa kofar yay da karfi ba ajima ba yaji an bude,kamar ana
tunkudoshi ya shigo ciki fuskan sa adaure da zimman ya kashe koma miyene yake sake
kidar daya cikamai kunne da sassafen nan,yana shigowa sai yaga shol ganan ko ina
barbaje amma baiganta ba, banda karar music din data ishesa ata bayansa babu abun
dayakeji,yana juyowa cikin sauri suka ci karo da juna wani malalacyar fadowa tayi
wanda ajikinshi atke tayi sending chills ma duka sassar gabobin dake jikinshi,
ganinta yay cikin wani iriyar tsinanniyar shiga ta fitsara wanda yaso ya makantar
dashi a bugu daya,wani fitannaiyar bikini nite gown ta sako black colour sharara
daga ita sai brexiya da pant dinshi masu igiya, jacket dinsa ma babu marabrsa da
babu dan hatta rariyar tata wnn tafishi kauri da rufin asiri,kallon ta kawai ya isa
ya jefa duk wani namiji cikakke lafiyayye jin rikicewa atake ta wani rungumeshi
tare da sakin masa wani irin kiss mai uban zafi da turiri a akn lips dinshi wanda
tazomai abazata,runtse idonshi yay ya dauke numfashin shi tare da maida kansa gefe
kirjinshi na bugu,da sauri ta kulle kofar ta dawo gabansa ta tsaya Kan yace wani
abu har ta canza wakar zuwa na
justin bieber
"loved by you'Ft burna boy ana fara sake sautin kidan ta fara wani irin rawa
agabansa tana jujjuyawa ajikinshi tana kkrin yin miming din wakar dan yaji me ake
cewa aciki..
"I'd run off the end of the world just to see if u did catch me,When i knw you will
let me fall everytime"
(All i do)
..Haba mana da wani irin ihu cikin shauki ta capke sauran chorus din wakar danshi
nema yafi capturing mind dinta gashi da muryan justin B akayi sai uban zaqi da
shiga zuciya ana cewa
(all i do)
"I wish dat i cud change myself
But i wish i cud change my...(All i do)

Wait around and hate myself...


Oh,i hate the way i need to be loved by you...."

ohhh my gash,tana wani rawa slow ta wani tamke gashin kanta cikin zukar shauki this
song has become her favourites within no time,wani irin haukar jan shaukinsa takeyi
tana kuma bala'in jin dadinshi har acikin zuciyarta
..shikuwa turus ya tsaya mata kawai yana kallonta cos
Its actually makes no sense to him,duk
Fargaban sa kar karar ya tashi iyayen sa dake can kasa suna bacci his dad might
probably be reading his qur'an by now ,besides loud music sassafen nan sai kace
wasu dujal?tsaki yay ya mika hannu yana famar kkrin ya kwace connectorn speakern
data jona da wayarta yake bada sautin amma sam taki ta bashi,a mugun gajiye da abun
yace"..Baby stop it mana its too loud da Allah ki kashe wannan abun.Ko kulashi
batayi ba Sai rawarta takeyi tana jan wata muguwar shauki wakar bugun sauti yana
balain ratsata
"I walk a thousand miles...."
"Ive open every door.."
"Its still your love im alwys looking for.."
"Is just the way am wired.."
"Weather am wrong or right..."
"Ive only got one thing on my mind..."
"I need to be loved by you...'tun kan ta capke chorus yay sauri ya toshe bakinta da
qarfi ya matsota ajikinshi ya kwace abun ya kashe,wani sakat kaji wajen ya dau wani
irin shiru mai dadi.A mugun hatsale ta turashi
"Whats wrong with you Baby meye haka?shikenan mutum bazaiji dadin rayuwarsa agidan
nan ba,whats all this with u,wani irin zare mata idanun shi yy batare da yay magana
ba atake kaji tsit kamar an kashe engine markade "...u cant play it loud here.
..besides this kinda music is haram,idanunta kamar zasu fado kasa"tace oh pls
spare me the sermon dan malam kawai..kunnen shi ya dan taba cikin tsimewa 'yace
what?ta ja can bakin kofa ta kara fada "dan malam" nace..sunan ya bala'in bashi
dariya..
Dataga ya dan sake fuska yay dariyar sai ita kuma ta wani harde hannunta ta hau
kumbura tana tsatsane fuska,can gefe taja ta tsaya da fuskar haushin gaske tana
bambami ,"Baby im serious, you shud have dance with me
The wordings is spectacular i feel like he is refering to me.."tsagaita murmushin
sa yay ya kalleta duk yasan damuwarta bai wuce ya bita kamar soko yana lallabata ba
akan dan wanna abun ba..bigewa yy cikin wasa ya juya maganan ta dawo zallan na
kishi
..hmmm dont tell me ure feeling this boys sweet voice like that?kan ta budi baki
tayi magana taga wai har ya harde ranshi a hnkli yace ..."hmm am jealous..dakatawa
tay tana kallonshi dan tunda suke dashi bai taba furta mata kalman hakan
ba..dariyarshi tayi abazata sabida wani bangare na zucyarta ya balain sosuwa irin
sosai din nan ,she have been craving heaven nd earth for natural love daga wajen
muffy all her life, kuma dama zara ta gaya mata intaga ana kishi to ana asalin
sontane
The feeling drives her crazy tana cikin dariyar tace.."c'omn its just a music.
Haka ya ki kulata ya fita a dakin yaje yay wanka sai can anjima ya dawo
A hankali ya bud'e kofar dai-dai lokacin data d'ago cikin sigan jan hankali yaga
har yanzu bata cire dan iskar nityn ba "washhhh baby wlh na gaji sosai" matsowa
tayi tare da fad'awa jikinsa key din hannunsa ne ya fadi a kasa jin kalar rungumar
da tama Masa mai zafi gabad'aya yaji ya fara d'aukewa nonuwanta ta fara gogo mishi
murya kasa kasa yace "toh sannu mana" d'agota yai tare da d'aura hannunsa saman
kuk'unta yana shafawa da hannunshi mai balain qamshin turaren jikinsa na baccarat
couge wanda ya shiga gamutsata na wani irin shigewa cikin fatar jikinta suna
dulmuya da zafin turirin jikintan a tare, d'aura bakinsa yai saman wuyanta wani
i'rin rikitaccen kiss ya fara sauke mata ta ƙaƙƙameshi sosai tana Kara narke masa
kamar mayya, kiss yake sauk'e Mata ta ko'ina jikinta ya fara mutuwa tallafo
fuskanta yai nan ya daura bakinshi saman nata bude bakinta tayi cikin amsar tashi a
hankali ya zura harshensa ya fara sucking lips dinta kamar zai cinye shi wani irin
rumgumeshi tayi tana saukar da nishi mai uban zafi a hankali ya fara moving da ita
har suka karasa bakin gadonta

kwantar da ita yai a hankali ya fara bin jikinta da wani irin rikitaccen salo na
romance tare da cire kayan jikinsa ya saura daga shi sai karamin wandonsa a hankali
ya zame bakinsa tare da daura bakinsa saman nipples dinta dasuka tattaso suka
mimmike Haka ya ringa tsotsa mata kirjinta a hnkli yana cizawa a hankali ya fara
bin lungu da sako na jikinta Yana lashewa sai da ya cire mata kayan jikintan tas
sannan ya Kuma damkar nononta yana lagud'awa d'ayar kuma yana tsotsa sosai kamar
zai shanye nonon sai zukowa yake har wani shidewa take yi sosai take jin dadin
murzar da yake mata sosai yana matsewa sai da yasha nonon ya laguda sosai kafin ya
ware kafarta yana Shirin saka bakinshi cikin sauri ta dakatar dashi a marairece ya
kalleta ta tureshi kadan ta lumshe ldo ta daura hannunta saman nipples dinsa.."babe
Bari na rufe kofar yasha mamakn jin hakan daga gareta baice uffan Kallon kofar
yayi, a hankali yaga ta mike daga jikinsa tana tafiya tare da juya mai mazaunanta
da suke kara rikita shi alokcin dakyar yake numfashi domin ya fara hawa can sama
sosai

Tana isa bakin kofar ta murda ta bude maimakon ta kulle kofar kamar yadda tace ta
dawo mishi itakam Ficewa tayi abinta sai can data kammala business calls dinta a
dayan dakin sannan ta dawo,tana bude kofar ta same shi a rigingine yay ruf da ciki
tsabar axaban ciwo da mararsa take masa,Haka ta rufe kofar ta nufoshi tasan babu
abinda zaiy mata ya riga yay laushi babu abunda yake bukata face mai rage masa zafi
,taku take tana girgiza mai nonuwanta da sauri ya mike ya jawota tare da kwantar da
ita yau tasha bakar axaba a hannunshi..

Da kyar yau ta tashi ta shirya cikin wata voile material mai tsada tana zuba uban
qamshi ta wuce cikin gari yin gararinta,Around 4 tana zaune cikin yanayinta na masu
aji a luxury shop dinta na shagari luxury complex, spa attendants ne a tsatsaye
akanta sanye da blue unirfoms jikinsu harna rawa suna famar working special
appoitments da bookings na clients a computer suna mata bayanai

Bude kofar akayi ba excuse aka shigo har ciki ba gafara zarah ce ta bayyana cikin
wata irin gawurtaccen shigan yan gayu tasa jean,t shirt da kimono taci dark spec
tana tauna chewing gum,dukan su awajen suka juya sunata kallonta harta ja kujera
ta zauna cikin harde kafafun ta tana bin ma'aikatan da wani irin walkantaccen kallo
Wani Shiru wajen ya dauka kowa na satan kallon zarahn xcept A'in datayi kamar bata
wajen ta kuma mugun haderanta
A hnkli murya kasa kasa ta dago kanta cikin watsa ma ma'aikatan ta wani dan banzan
kallo
"Are you guys nuts?
ko Saina gaya muku ku ban waje kafin kuban waje..stupid!

Kamar kiftawa da bisimilla suka aje control cad suka bar wajen suna cewa sorry
ma..ko kallo basu isheta ba
Bayan ficewarsu sanda taja tsahon minti uku cikin shiru can kafin taji aranta zata
iyayin magana
Tsaye ta mike tanai ma zarahn wani irin sluggish kallon kasan ido murya ciki ciki
tace daga ina?ajiyar zuciya zarah ta sauke idonta nakan wayar datake dadanawa
,snn tace"dats none of your business'..a tsime ta juyo cikin jefo mata muguwar
harara Tace ko? Hey..wacht it..ta nunata da yar yatsa
"Xarah I dont understand you bangane zaman mikikeyi anan har yanzu ba? toh wallhy
kiji da kyau mama ta harzuka tana son sanin me ya ajeki na tsawon wata biyu a abuja
Zarah dan Allah ki tattara kayanki ki koma kano inyaso daga baya saiki dawo nan pls
i beg u,baki san kalar masifar da mama takemin akanki bane..glass din dake
idanuwanta ta sauke cikin daure fuska tace and so what?.."ke ni bazan je koina ba
har sai imad ya dawo na tabbatar da cewa ba riqesa anan za'ayi ba, bcos i dont get
those your god forsaking inlaws sai wasa da hanklin mutane sukeyi,haba da Allah 2
months ina abu daya fa?inbadan tafiyar nan ba ai da munyi auren mu..nifa babu inda
zanje in banga wani haske ba.
Danke kin samu kan naki mijin shine kikeso ni inje gida a kame kame?
Ai'nau ta dafekai
Wani kame kame ne anan bayan kin sani
Yau imad zai dawo nigeria, gobe kuma zaibar garin abuja ya wuce kano wajen aikinshi
whatelse did y want?to wallh mama tana gab da kiran mufrad intaji cewa bakyama
gidana all this while kema kinsan abunda zai biyo baya daga ni harke sai munci
babban bura ubanmu a hannunta
Miqewa zarah tayi out of no choice
"Alright alright naji toh ai Saiki kawo kudin jirgi da kudin da zan rike a hannu
na..daga nan ma sai in wuce airport din direct.

Cikin sauri Ainau tace Fine..bude gaban drawerta tayi ta fidda bunch din dari biyar
biyar ta zari kusan rabi ta aje mata agabanta tace gashi kije da wannan.

Wani kallon banza tabi kudin dasu sannan ta mike tsaye kudin suka zame suka watse
akan kafarta..nawa ne anan?,budar baki ainau take shirnyi tay saurin datsar
numfashinta tare da daga mata hannu
"no no "I cant take dis gaskiya sunyi min kadan..inbazaki ban isashen kudi ba stop
pestering me to do what u want.
A mugun raunane ainau ta juya cikin kirar sunan ta da karfi tace Zarah!!!!..ace
wannan kudin duka basu isheki ba?
Har milliyan nawa ne ake dauka haka daga abuja zuwa kano..abeg abeg bana son rainin
hankli, wayannan kudaden sun isheki.."cikin kadadi tana jujjuya kai da giggiwa tana
kan tauna chewing gum dinta cikin tsaurin ido da harara tace..matsoluwa kawai..kede
ainau wallhy kinyi asara..
Ji inda mijinki yake zuba maki kudi kina danasha da arziki amma wai comon kudin
jirgi da zaki ban na tafi gida a first class shine saiki kin zari wani abu acikin
bunch?
Ure soo selfish ainau,u are an ingrate,inbadan niba aida bazaki samu kan mijin naki
ba,hmm tabb bakomai muma ai lokacinmu na nan zuwa..dafe kai a'inau tayi na dan wani
lkci batace mata uffan ba ta kara bude drawar ta tattaro sauran cash din dake cikin
bunch din kawai sannan ta damka mata..tace mata toh gashi nan

Atake zarah ta sauya fuska tana amsar kudin ta tsuguna kasa ta kwashe duk wanda
suka zube a kasan tass tass ta cusasu acikin jakarta ta kulle zip din jakar..dagowa
tayi ta kalli A'inau a dakile Toh sai anjima sis ,Ajima dayawa, ainau ta fada kasar
wuya tana jan tsaki,ko ajikin zarah tayi wucewrta cikin tafiyarta ta kadadi ta bude
door tayi waje,direct wajen reception ta nufa ta same mai kula da sashen
ai'nau,take tasaka suka mata booking ticket ta internet da kudin business din ainau
babban first clss space aka kama mata da kudin cinikayyar Spa na yau ta kuma ta
gargade su akan kar su fada ma kowa harsai ta tafi

within 30 mint ta wuce hotel din data kama tana zaune don tun rabuwarta da master
ta kama daki a local hotel tana zaune tana famar jinyar kanta saboda kaxamin
rayuwar da sukayi dashi na iskanci ga wani abortion din datayi masa daf zasu rabu
wanda haryau takejin illarshi ajikinta cos datasha maganin zubda ciki sai cikkn
yaki fita akan lokci har sanda aka mata wankin ciki da sauransu .

Dama banda ainau babu wanda yasan inda take zama agarin abuja all this while family
duk sun dauka tana can wajen aikin gwagwarmaya ne

5.03 dot ta isa garin kano ta je gida niki niki da tsaraba wanda tayi packaging
sabida maman su kartay suspecting Isarta ta samu mamansun ma bata nan ta wuce garin
sokoto akan sharia'r wata mata data kashe kishiyarta ta hanyar sihiri mai gadi yana
kammala bata labarin ta wuce cikin gida ta barshi awajen yanata jimaminsa,yau wani
sabuwar shagali zata bude tana tafiya aranta tana cewa hmm mama kenan dan bata san
zafin kishiya ba?
,..nide koma wacece ta kashe kishiyartan nan tamin daidai ai kishiya ba abar so
bane..shagalin kuwa ta bude ita kadai a gidan ta kira wannan ta fita da wannan ko
ajkinta tasan yadda take abubuwanta su tafi clean batare da yan sa ido sun kai
cunenta ba

Airpot Arrivals
Nigeria 5.30pm.

Sweat pant maroon ne ajikinshi da Rigar mark and spencer bak'a yana daddana wayarsa
tare da glass din orange juice mai sanyi sosai agefen shi inyay danne dannen sa
saiya kurba kadan,kusan kowa daga cikin wayanda suka taho tare sun wuce gida
shiyana tsaye har ynzu a waiting area yana kan jiran isowar mufrad dinsa wayarshi
CE tayi kara ya dauka ya yaga number ne me kiranshi,tsaki yaja kamar baxai dauki
kiran ba,, wayarce tacigaba da kara har sau biyu tana katsewa,can yaja wata
numfashi kasar wuyarsa ya danna ta handsfree atake yace hello wata kisinnayar
sautin muryace ta doke kirjinshi tana mai ratsawa har cikin dodon kunnenshi a
hujajan ya raba jikin sa da wayar mai gaba daya ya riketa a hannu yana kallon wayar
tukuna,wani mugun hade ransa yy da alaman hr ya gano mai wann horrific voice din
"helo hello baby,baby nace Kana jina?.batama jira yay motsiba ta cigaba..imad,ranan
i
Called you kacemun u will call me back inka koma daki har yau shiru..shiru yay har
sanda ta gama maganan cikin basarwa kamr baiji metace ba yace mata "yy kke?.Cikin
yanga da karairaya murya tace.. "lpya im missing you like crazy"..ka dawo din ne?
ina nan inata missing dinka amma kai babu ruwanka dani,yace yeah .told you i was
busy..murya a sanyaye tace okay,
Mum fa?i call her yestade tacemin by now ure in nigeria.
Idanunshi ya runtse sann yace yeah im back...budan baki tay tun kan tay wani magana
ya katse mata numfashi cikin sauri"look girl in na isa gida zamuyi magana..
tace hmm as usual..i know you wont call...ƙara katse ta yay dacewa ga mufrad nan
yazo bye..jiki a sanyaye ta katse wayar batace mai uffan ba,daddana wayar yayi
sannan yakara mayarwa kunnen shi yana mai cigaba da tattaunawa da dr mehra abunsa,
daf gabansa mufrad ya tsaya da wata hadadɗiyar mercedes benz dinsa faraƙal ya bude
ciki ya zauna a gidan gaba suka kama hanyar gida

Mufrad yana famar tukinsa acikin yanayin nitsuwa saidai yanayinsa na yau kamar
baya cikin hayyacinsa.

Sau tari in idanunsu suka cikaro saiyaga ya bige da sakar masa nannauyan murmushi
mai tarin ma'anoni

Tun bayan yar gaisuwar wasan su da suka sabayi ma juna yau imad sai yaga kamar
basuyi wani hiran jin dadi da barkwanci a tsakanin su ba,tunanin rayuwarshi ce ta
gama cikke kirjinshi Yana jin babu dadi sosai aransa musamman da irin abubuwan
dayake gani a tattare da matarshi wanda yakekan nazari akansu dan neman wata mafita
nan gaba.
Yau akofar gate ma ya ajeshi yace masa zai koma yaje dauko matarsa daga
complex,yana barin wajen imad ya shigo gida cikin fara'a ya samu kyakkwar tarba
daga garesu kowa na haba haba dashi kamar dan yaro sabida sigarsa ta farinjini da
saurin kama xucya.

Ko sashen sa bai ratsa ba ya zauna musu awajen, yaune kawai Sukai balain dadewa da
yar uwanshi hajy jasmine acikin sashen ta sunata hira,game da komawar sa kano a
gobe ynzu kam komi ya kammalu saidai gaba daya ta rasa zumudin mai yakeyi data kasa
ganewa dan haryau takasa gane mishi kuma tasan dai dole da akwai abunda imad yake
matukar muradin gani acan kano wanda haryanzu yabarsu a duhu basu ganeba.

Aranta tayi ta harsashen ko zarah ce?dan in har mahaifyrsu tasan wannan normal
ne...but this zumudi sound unsual and special tayi tayi taji bakinsa amma sam yaki
furtawa da kyar ma ta soma fahimatr cewa lallai mace ce akeyiwa wannan rawan
kafa..yo koma wacece yarinyar basu santa ba itadai da zarah kawai tasan ana shirya
wani abun,tuna ance zarah tana kano yasa kawai ta bar hanklita akan hakan ne, duk
dama bata wani qamsu da batunsun har cikin zucyrta ba.

Book 2,Page 6

*Shade of rufaida part 2 is not free lovely sisters pls dont read it if u dint
pay,to subcribe, ku biya Naira dari uku "300" ta wannan acct 0152983148 mohd sule
surayya Gtb or MTN pin ta wannan layin 08060712446 saiku turo shedar biya a same
phone number.*

I Dedicated this part daga farkonsa har karshen sa ma lovely sisters dina
Maman mubeena da maman bappa Allah ya Albarkace rayuwarku my sisters Ameen.

MJ COLLECTIONS shagon siyar da kayan Ado na mata muna siyar da Dogayen riguna na
kasar Turkey, dubai da saudi.ready made KALA-KALA, muna da Turaruka na jiki,na kaya
dana kamshin daki,Sarka,Dan'kunne awarwaro da Agwogwo.muna dinka kayan Amare,tel No
08082238202/WhatsApp No 09076198408.Bulama House Sabon gari market kano.

5️⃣7️⃣
7️⃣
5️⃣

Sabida kasancewar motar mufrad a bakin kofar complex yasaka A'inau barin wajen
aikinta da wuri around 8pm bayan isha'i sun fito main falo ta makalkale mashi ajiki
tana kallon wani videon Fashion show a youtube,gaba daya tamaida hanklinta wajen
bama jin fadar da yake mata takeyi ba,he was actually concern akan yadda take
neglecting duties dinta na gida a matsayinta na matarshi ynzu aranshi harso yake
yaga sun koma can gidanshi kawai koda ma zata nitsu ta dan kuladashi.

But He knws he had to think of sumting romantic or a gifts kamar yadda yaga take
so din,kodan ya ja ra'ayinta sukoma can su biyunsu inda rayuwa xaifi masa saukin
ganewa

Rayuwarshi acikin family ta dade tanamai wuya Shi Ko acikin mazan ma yafadane a
cikin categoryn wayanda suke da mugun ajin kamewa,ma'ana he is a bit choosy and
skeptical about evrything in his life sam bayason wani takuri,shi mutun ne mai
bukatar yin abubuwanshi cikin sirri da mutuntawa
,mufrad asali yana da personal likes and dislikes dinsa musmn akan abubuwa dayawa
da suka shafi sha'anin rayuwarsa na aure,like bai cika son yin kominshi anyhow or
with just anybody ba shiyasa ko cin abinci ma yakeshan wahala wajen zaba makanshi
kalar dayake sonci a koyaushe bt he cant event figure out his best meal haryau

Atunaninshi da ka aje mata agida toh qaddara itace zata tsara maka wasu abubuwan
yadda zakaji dadinshi arayuwarka,but in his case sai yaga is asif ainaun was just
looking for slighest chance to ignore her wify duties saboda tasan dolene za'ayi
girki acikin gidansu kuma muddin ya sauko kasa to dolene kakan sa ko mamansa su
tursasa masa yaci abinci,wanda ko ransa baibiya akai ba to dolene mishi kawai yay
hakuri yaci, inde maman sane ma to kusan baida ikon cewa bazaicin ba.

around 9 na dare waje ya farayin shiru imad ya bude kofa ya fito daga sashen yaa
sheik hannunshi sakale ajikin aljihunsa yana tafiyarsa mai cike da aji da kuma
nitsuwa yana sake murmshin shi mai sanyi shikadai,

sallama yay da yagasu mufrad a zaune a falo alkcin Ko dago kai Ainau bata samu
damar yibama,dan hade ido sukayi da mufrad din cikin sakar ma juna wata kayatccen
murmurshi yace hmm kun gama sallamar ka samu fitowa ?imad na daga tsaye agefe ya
gyadamai kai yana sauke ajiyan zcya,a hnkli muffy yafara kkrin jan jikinshi daga na
Ainau wani nauyi yaji aransa daya ga haryanzu batace ma imad uffan ba,yana jan
hannunshi ajikinta tabi taja wata hatsallen tsuka ta kara narkewa ajikinshi dan
dole tanamai makalkaleshi da gasken gaske
,kallonta kawai yakeyi dan har aransa baijin dadin yadda take shan qamshi wa imad
dinsa,ai koba komi imad kawunsa ne,
Dauke kansa yay ya haderai danshi abun fushi baimasa kadan ynzu,cikin gano mai yake
nufi imad ya girgizamai kai a sirrance yana murmushi da alaman shikam ma ya yafe
awajensa babu komai,Shi Haryau bai fahimce yadda A'inau ta tsane kalar shakuwar sa
da mijinta ba amma shikam mufrad tuni ya soma dagota aransa."Imad yy gyaran
murya"..guy im off to bed...we going?ya masa alaman jirgi da yatsunsa,duk
zumudinsan nan akasan ransa he is still feeling nevous gobe zaije inda muradin
zuciyarshi take,mufrad ya dago kai kamar wanda zai budi baki yace eh,sai suuka hade
ido da Ai'nau garangatsau ta mugun mugun hade gabar da yamma tana dokan tsakar
idanunsa sa da wata iriyar kallon dake bayyana cewa bata aminta ba, kada kanshi
kawai yay ya dubi imad din,yana kullace da wani abu acikin ransa,ahnkli yace "..no
i think im not on that plane kaje abunka..uhm.. my wife needs me,har wani boyayyar
ajiyar zucya Ainau ta sauke dataji ya furta hakan,daga kafada sama imad yay cikin
ynyin sake wata tattaushiyar murmushi,aransa yana jin dadin sauyawar muffyn daya
gani game da lamarin auren sa,wani dauke kanta tayi aknsu tanamai cigaba da abunda
takeyi cikin jin mamakin saurin karayarsa akanta hartanaji gaba daya kamar ba
muffyn data sani bane take tare dashi.

Shikuwa aransa gani yake kawai this is just a perfect turf to make her fall for his
trap na batun komawarsu can gidansa kodama zai samu damar gyara mata zama batare da
wani fargaba ba.

Fannin malak kuwa tun bayan sallahr asubahin yau da suka farka babu wanda ya kara
komawa bacci,kowa agidan shirin tafiyar yakeyi,dan doc mehra yace hardasu din duka
zasu rakota har kano saidai su aranan zasu kaita su dawo.

Hakan yasama takejin kamar bazasu samu damar hada hanya tare da imad ba itakanta
tasan kalulanshi hade da tunanin rufaida dake makalkake acikin ranta a kullum saita
kirkiro tambayoyi masu dumbin yawa wanda ta ke so ta masasu game da lamarinsa da
rufaida,Knocking taji anyi Abakin kofa tana juyawa taga mamanta ne ta shigo dauke
da wasu kayanta data shiryamata zasu tafi dasu acikin jakka,ta tarar da ita tana
kan saka kayanta tace mata har yanzu baki gama ba karfe 8 fa ya wuce,and we are
taken off by 9.30 dot,da sauri malak ta cigaba tana cewa mumy yanzu zan gama
shiryawan,aje mata jakar kawai anty meerah tayi ta fice,jim kadan sai gata ta sauko
cikin wata kankararriyar atamfa babban exclusive wax red colour da pattern in
yellow ajiki dinkin ya mata kyau sosai,riga da skirt peplum blouse mai three gtr
hands sai Dan kunne da abun wuyarta masu kyau na karamar gwal yan dubu sha biyar
hannunta sakale da agogon kamfanin gucci duk dama bawani tsayin ne da ita ba amma
flat shoes kawai tasaka akafarta ta bouchra jarrar marar kara,a hnkki ta jawo
sauran luggages din kayanta zuwa bakin kofa tare da dan mayafinta dake famar lilo
agefen kafadarta, saukowa tayi falo taga iyayenta kowa ya shirya sunata cin
breakfast dinsu hankli kwance, dan guntun murmushi ta saki da suka hade ido da
babanta ganin yadda ya daga mata girarsa sama yau bata saka abayaba tasan dole ne
yatambaya meyasa Cos he knows abaya is alwys her fav dress,karasowa tay tazauna
cikinsu tana mai kara gaishe su cikin ladabi atare duka suka amsata tayi bismilla
tafaracin abincinta ta nitse har suka kammala

8.30 suka firfirto driver ya jibga tulin kayan yar gata da suka tarkato dashi a
booth sann suka kama hanyar airpot din atare,tun ana saura minti goma jirginsu ya
tashi malak tafara taro ruwan hawaye addua ta dingayi har sanda taji fargaban
datakeji aranta ya ragu mata sosai
Karfe 10.30 dot suka iso garin kano
Already driver daga gidan hajya mama yazo aminu kano yana parke yana jiran
su,gidanta direct aka wuce dasu aka saukesu suka firfito already ta riga ta shirya
tarban su anyi girke girke da sauran tsare tsare

Kan kace kobo gidan ya kacame da gaishe gaishe musamman daya kasance duk yare
dayane garesu itakanta malak ma tanajin yaren sosai harna fitan hankl tun shigowar
su taketa tsammanin ganin su rufaida abun har ya isheta ta tambaya hajya mama ina
suke,hjya tace."ke kyalesu tun safe suka rudeni wai suna hanyar zuwa amma kinji su
shiru har ynzu,..ai kawarkin nan batada kir..karar horn mai karfi da aka danna tun
daga bakin gate yasata katse maganan ta mike sadaf sadaf cikin sauri tayi bakin
windown tana lekawa tana cewa kinga yan halak anki ambato.Toga sun nan jirgib
acikin mota yau inaga fa harda mijin faresatun ma suka yayumo min ohni na shiga uku
ni hasiya

After like 5 mints su anty fareesa suka shigo,tuni falon ya kara cikewa da wani
sabuwar surutun anata gaishe gaishe da gudu malak ta taho suka rungume junansu da
rufaida da alaman Suna tsananin murnan ganin junansu
,murya na rawa malak tace "hey prettiest how..how fa?Dan Ajiyar zuciya rufaida ta
sauke dan tamkar wacce take gaban wata muradin ranta haka ta dingaji, cikin
sasaauto danata murmushin bayabo ba fallasa tace "i am fine girl friend, ure
welcome back dear,malak tace thanks..daga nan suka rasa nacewa ma juna akahau kame
kame,a hnkl rufaida ta zame jikinta ta wuce ta barta a tsaye wajen basu kuma kara
hadewa ba saidai kallon nesa da suke yawan aikawa juna kowa tana admiring kowa
axuciyarta a sirrance.

Har yamma suna gidan haj mama anata zumunci anata surutu ana jij dadi,malak tasha
kukan rabuwa da iyayenta har sanda jikin rufaida yay sanyi,a gidan hj mamar aka
barta rufaida kuma tabi anty ta suka koma gida yau da tausayin malak aranta tayi
bacci

Kafin nan a fannin imad tunda ya shiga dakinshi yaci gaba da aikinshi sai kuma
sallahn fjr daya tadashi,jiya bai kwanta ba sai after 12, yana kwanciya bacci ya
kwashe shi, washegari 6 ya tashi bayan yayi sallah asuba yayi wanka sannan ya biya
kowani sashe yay sallama da kowa, jeans blue ya saka da farar rigar cashmere marar
nauyi sannan ya daura blue Tuxedo ta giorgio Armani daga saman rigar, kafarshi kuma
ya sakala mata pure white sneekers ta kamfanin balenciaga itama fara kalce babu
surkin komi, kayan ba k'aramin kyau suka mishi ba kasancewan shi dan dogo mai kyaun
siffar kafafu agogon new police golden wine colour ya mak'ala a hannunshi sannan ya
fesa turaren hermes 24 fauborg da vesace eros

k'arfe bakwai daidai ya gama shirinshi ya fita suman kanshi tasha gyara tana wani
kyalli.
DBX golden colour ya bude ya shiga ya fita daga gidan, office din yaa sheik ya
wuce, a nan yaci gaba da aiki har sai da aka yi mishi waya suka tafi sighting wani
international prjct legistlation affairs dayake kulawa dashi, shi ya bada shawaran
contractors in da ya kamata ayi aiki dasu sanda ya kammala dasu sannan ya wuce
airpot by 12:00 yana son yakai report letter wajen sabowar aikinsa a
kano,jirginshi na sauka yaga k'iranta da number ta asali gaba daya ma ya manta da
yace zai nemeta,dan tun jiya ta turamai sakon cewa in yau dawo din ita da kawarta
zata zo har aiport su daukosa, tsaki yadan ja kamin yayi recieving call, kamin yayi
magana ta riga shi da murna tayi mishi magana "Hello Baby ka dawo ko,i was informed
dat you just landed, yanxu ma kai nake jira ina waiting area. sai da ta gama yace
"olryt gani nan zuwa", yana fita yayi hanyan wajen, side din international arrivals
yabi, waya ya dauko zai k'irata kenan yaji an sa ihu daga bayanshi "Babyna am here"
ko bai juyo ba yasan itace, da gudu ta taho ta rungumeshi kamar za a kwace mata
shi,"i missed you soo so much baby" peck tayi mishi a kumatu sannan ta dan sassauta
rik'on da ta mishi ta dan kwanta a kafadan shi shi mamakin halinta ne ya hanashi
magana

duk mutanen dake wajen har workers sunata kallonta amma babu ruwanta haka tazo ta
mak'aleshi, janyeta yayi daga jikinshi yayi mata magana a hankali baki ganin akwai
jama'a a nan zumb'uro baki tayi tace "ai dama nasan bakayi missing dina ba, komai
nayi is not right to you, wata daya we didnt meet saiyau, i was just super happy to
see you kuma su Mutanen ai sun san ina sonka ne" bai sake ce mata komai ba dan
yasan she wont understand him

k'arasawa yayi inda kawartan take tsaye, gaisawa sukayi ya juya ya kalli mutumin
dake doso su,agogon hannun shi ya kalla
Yace toh yan mata angama tarban ko? Wani Bata fuska tayi shrin Zatay korafi ya
tsareta da yatsan hannun shi yana magana kasa kasa "As u can see My PA is here so
pls kuje gida da friend dinki inna gama abunda nakeyi i wll call u bk,a dak'ile ta
amsa mishi da okay,PAn kuwa na karasowa bai kara duban inda suke ba ya kada kanshi
ya barsu awajen,wani tsaki kawartan taja ta wuce gaba, itama ganin ko darajar bye
bye basu samu ba bare rage hanya yasata taja tsakin tabi bayanta.

Direct wajen sighting aikin ya nufa tare da wannan mutumin daya zomai wanda tun
zamarsu a motan yaketa bashi bayanai akan tsarin abubuwan su anan kano gyada kai
yakey kamar yana jinshi amma tuni hanklinshi yay nisa, tunani yake aransa gaba daya
yarasa da ta ina zai fara inya juyo,dan baiki ace masa yau din nan da fuskar
rufaidarsa zai fara gamuwa ba..
Salsakar nunfashi ya fetsar ta ramin bakinshi,it wont be long yasan zai sameta
tunda dai yaci nasaran isowa garin datake,but when where and how?dan murmushi ya
sake da yaji zucyrsa ta basa amsar cewa yaje gidan hajiya mama
Ko bai ganta anan ba dolene yaji labarinta da na halin da ake ciki..wata nannuyar
ajiyar zcyce ta kufce masa game da lumshe ido feeling soo relive da wannan idean.

Around 2 hajya mama ta gama rarrashin malak tayi shiru harta danyi bacci daga
farkawanta wani wankar ta karayi ta canza kayanta zuwa simple fitted gown na
material lace aranta tanajin babu wani dadi sosai,ga wayarta a hannunta ta amma
rasa waye zata kira ta dan ji dadi kewar iyayenta sosai yake tabata nd she though
of Imad many times tunda ya dawo shiru kakeji ga babanta yace mata karta dameshi da
kira tunda yau shima din zaizo,ta rasa meyasa rufaidarta batada waya mtsw komi ma
haushi yake bata aynzu,tunowa da she needs to take passpot yasa ta sauko ta same
hajiya mama itakadai a falo tana kallon tv,kusa da ita ta nemi waje ta zauna hjy ta
kalleta cikin harshen yare tace"..malama har kin farka?.gyada kai kawai malak tayi
can tace mata tanada bukatar daukr sabbin passport din da zata je schll dashi gobe
dan tay submitting files dinta a department dinsu,ba musu hajy ta hadata da driver
akan suje yanzu sudawo sabida ta samu ta kikkimtsa kayayyakinta a sabon dakinta.
Can da yamma anty fareesatu ta dawo kenan daga office its around 5pm na yamma gidan
yay wani shiru bakajin motsin kowa alaman su jawad ma basu dawo daga sabuwar
islamiyar da aka sakasu ba,sama kawai tayi refreshing kanta ta saka simple english
wears,red skirt da white t shirt da dan guntun white hijabi ta dawo babban falon ta
bude computerta tana latsawa,jim kadan saiga rufaida ta fito
Anty ta daga kai tabita da kallo har kasa ta durkusa ta gaisheta tana tambayarta
kota kawo abinci".Anty tace a'a,can ta karacewa .malam liman ya duba yaran nan
kuwa? Its almost time yakamata aje adaukosu,mikewa tsaye rufaida tayi toh bari inje
in masa magana,mayafin kanta ta warware ta yafa gyalen doguwar rigan datasa akanta
tayi lillibi sannan ta wuce bakin gate ta same shi yana zaune da redio a hannu"yana
kallonta ya sasaauta da sautin rediyonsa labarai aketayi akan yan ta'adda da suka
shishhigo,"asalam ina yini malam liman...yace wasalam alaiki karamar hajy anfito
lpya ."anty ne tace ingaya maka lokacin daukar su jawad yay..yace to to bari in
dauko motar,daf zai juya ta tsaresa malam liman pls bari naje na dawo mutafi tare
yace ba matsala da wuri ta wuce ciki ta same anty tana zaume a inda tabarta,"har
kasa ta rusuna a hnkli tace Anty inbishi dauko su jawad din?dan Dakatwa anty tay
tana kallonta she looks bored kullum ita kadai a gida can tace mata "off couse dear
kuje mana"..da murmushi a fuskanta tace nagode toh anty sai mun dawo anty tace
adawo lpya rufaida ka a tsaya akoina fa, tace ok..snn ta fice ta samu har malam
liman ya juyo da kan mota

Gidan gaba ta bude ta shige ciki ta zauna tare da maida dubanta jikin window tanata
kallon motocin dake wucewa dan batada waya ko wani abun latsawa dazai na debe mata
kewa..

Suna isa kofar makaranta yay parking ta sauka ta shiga har ciki,dumbin yaran masu
hannu da shuni ne kawai awajen sai daidaiku middle class acan dungu ta gano su suna
makale da juna suna hade ido iman ta kwaso da gudu tayo wajenta tana murnan ganinta
dan bakaramin kuka takeyi a islamiyar ba itadai sam batason zuwa islamiya,jawad ne
babu ruwan shi tuni ya karaso wajenta suka koma mota.
Suna zama aka fara cike motan da surutu kowa nason taji nashi labarin,
Anty rufaida anty rufaida gobema zakizo ki daukomu ko?iman ce tay tambayar rufaida
tana murmushi taja hancinta tace eh amma saikin dena kuka a makaranta.
Wannan hirar suketayi har sanda suka iso anguwarsu
Wanda Isowarsu tayi daidai da isowar wani dan adaidaita sahu

Mal liman na kkrin danna horn a bakin gate,yaa malam ya sauko daga keken sanye da
wata katon garensa wanda ya nade hannunsa daya ata ciki,kirjinta ne ya buga atake
ta juyo tana kara kallonsa cikin mitsike idanunta dayake' neman mata gizo
A hnkli kuma cikin firgita tace "baba?
Duka yaran harda malam liman suka juya suna kallonta
Cikin sauri ta bude kofar jeep din ta sauko alokcin bata san wani tsoro da fargaba
ba itadai kawai tasan taga mahaifinta ne data dade bata sakashi a idanuwanta
ba,tana dira ta nufoshi zucyana na bugu kamar zai ballo ya fito daga kirjinta
Baba.. baba..
Ya sako kansa agaba baima ganeta akan lokaci ba saida ya shako sautin muryanta,
A Kasa ta zube yadda suka saba gaishe sa kamar wani sarki"..Sannu da zuwa
baba ..dan nitsawa yay cikin tsananin mamakin ganin yadda ta dawo wata fesssssss
kamar a mafalki."keeee rufaida meya kawoki nan?..tsawar daya daka a tsakar kunnenta
yasata dawo cikin hayyacinta agaggauce

Dik Jikinta da Muryanta na rawa tace "naz..na..nazo..


Nazo wajen anty faresatu ne..wani wawan marin daya sauke mata afuska sanda ta kife
a kasa ta fadi agigice,"a guje malam liman da yaran suka yo wajen
Allahshi gafarta Malam lpya?iman ta fashe da kuka zatayo jikin rufaida tsawar daya
kara dakawa ya gigitar da ita"Wani ubankin ne kikeyi anan wajen?wato bakiji ko
rufaida?malam liman na kkrin ya kara saka baki kawai sukaga ya zaro wata zukekeyr
dorina dagata cikin garensa"..a gigice rufaida ta mike tayi cikin gidan da uban
hudu tana ihu wayyo Allah ma baba kayahakuri
Binta cikin gidan yayi da mugun sauri
Aka bar Malam liman rungume da Yaran anty sunata kuka sabida razanar da sukayi.

MJ COLLECTIONS shagon siyar da kayan Ado na mata muna siyar da Dogayen riguna na
kasar Turkey, dubai da saudi.ready KALA-KALA, muna da Turaruka na jiki,na kaya dana
kamshin daki,Sarka,Dan'kunne awarwaro da Agwogwo.muna dinka kayan Amare,tel No
08082238202/WhatsApp No 09076198408.Bulama House Sabon gari market kano.

5️⃣8️⃣
8️⃣
5️⃣

Anty fareesatu tana kkrin rufe laptop dinta kenan saiga karar tahowar rufaida da
wata irin salon gigitacciyar gudu ta banko cikin falon tayi kanta ta fada agigice
babu abunda takeyi sai haki,a mugun tsorace anty tace lpya?bakin kofa kawai taga
rufaida ta kafe idanunta akai,anty tana kkrin mikewa tsaye taga meyene caraf saiga
mutum ya shigo burum har cikin falon da wata iriyar zukekiyar dorina yana zare
jajyen idanunshi yanacewa "ina Rufaidan take? Sosai gaban anty fareesa ya fadi
dataga shine,baya sosai ta ja a razane dan daga ita har rufaidan data manne a
bayanta ta kankameta bari suke yi kar kar kamar anjona musu shocking

Cikin i..i na anty ta tattaro jarumtar magana tace baba,baba dan Allah kayi hakuri
mubi abun ahankli..pls listen to me,ganin baima san tanayi ba ta juyo tace..Rufaida
wani abun kikayi masa?rufaida dake kuka daga bayanta tace anty wallhy banma sa komi
ba,nifa a kofar gate na sameshi shine.. shine..basuyi aune ba sai shafffff shaff
sukaji saukan dorina ajikinsu wanda da alaman wayarsa kawai ya kaiwa dukan saita
samesu duka Wani irin ihu dukansu sukayi atare sabida tsananin zafi,irin dorinan
nan ce ta buzaye wanda aka yita da fatar rakumi aka kuma jikata ta kwana cikin
tandun mangyada,tuni rufaida ta zube kasa tace Wayyo Allah baba kaya hakuri
...baba natuba bazan karaba,tsawa kawai yake daka mata shi a dole an zalunce shi an
rainasa "shahshar yarinya kawai ki wuce ki bar nan gidan kafin inzo in
tattaki,marar hankli marar mutunci,inke bakida mutunci to ni inadashi ke baki isa
ki toxarta ni ba dan uwataki Maza Zoki wuce kibar musu gidansu kije duk inda zakije
inyaso kina kwana a titi amma nikam bazakuci mutunci na ba,"alkcin rufaida
bamajinshi takeyi ba ta damke jikin anty gam gam tana ta kuka,cikin dauriya anty
fareesa ta soma bashi hakuri muryanta na rawa haryana fidda sheshhkar kuka,kin mata
magana ma yay saboda aganin shi ba girmansa bane yay zance da yar yarinya yar cikun
zaidu ai Saidai yy da ubanta dan shine kadai saar yinsa

arakube suke tsaye da juna duk ya gigita su da zage zage,ahnkli rufaida ta soma
karaya murya can kasa tahau rokon anty, tace Anty kice masa yy hqri zan tafi amma
dan Allah karki barshi ya bugeni..,"..girgixa mata kai anty tay cikin yanayin
turjiya da alaman a'a babu inda xata barta ta je suna cikin wannan muhawwarar
sukaji saukar dorina ta kota ina akansu yanabin kan uwa da maibi kaff dinsu ya
hada cikin harzuka yana kaiwa dorina haka ya musu ciki da bai jikinsu yay rada rada
da shatin zana dukansu saida sukayi kuka da idanunsu suka fidda hawaye,ganin abun
ya faskara rufaida ta biktice musu ta hau kokowa da anty,"anty please kibarni
intafi,i cant stand this anymore,
anty kuma ta rikota dam dam taki sam tasake ta ,har sanda tayi miqa ta sulale
kanta da karfin balai daga jikin antyn dan ji takeyi kamar zuciyarta zai fashe yay
feshin wuta data ga haikan ya hada harda antynta ya buga ata dalilinta,anty tana
kkrin janta da karfi ta ficceke kanta da banzan gudu ta bangaje shi ta fita waje
da mugun gudu tana kuka sann ya juya ya biyo bayanta,sosai yaran anty fareesa suke
kuka dan basu taba ganin tashin hankli irinta yau ba.

Da kyar Anty ta iya tattara saukar nunfashinta dake shirin daukewa, fitowa waje tay
taga ashe harsun bar tsakar gidan sunyi waje, duk sai taji koinanta tayi sanyi
idanunta suka hau fidda sabbin ruwan hawaye sosai,jiki a matukar sanyaye ta janye
yaranta duka suka shiga cikin gida dakinsu takaisu direct ta kullesu sann ta fito

Wayarta ta laluma bata jira an dauka bama ta fashe da matsanancin kuka


Hajiya mama tana sakawa a kunnenta tunda ta shako sautin kuka ta mike tsaye
innalillahi wa inna ilaihi rajiun
Fareeesatu? Meya sameki fareesatu
Tana shirin barkewa da kuka anty fareesatu ta rigata da ihu da masifan da bata ma
san daga ina yake fitowa ba"..furucinta na farko a zafafe tayi shi, cikin tsananin
bacin rai da kunan zcya,bacin rai abune ne mai wuya kaganta tanayinshi arayuwanta
yau saigashi,tace Hajya wallhy In rufaida ta mutu laifinki ne,kinyi sake
dayawa..kin sake ma kawu abbakar dayawa yanayin duk abunda yaga dama akan
rufaida..in kashe ta zaiyi basai ya kasheta ba?ni bangane abunda yake so ba,wallh
in wani abu ya faru da rufaida dake da baba sai Allah ya tambayeku...matsanancin
kuka ta fashe dashi tana mai datse wayar ta jefar saboda ba acikin hayyacinta tayi
maganan ba.

Jikin doguwar kujeran dake falonta ta koma ta sulale a hankli ta kwanta tare da
kife kanta
Nannuayr ajiyar zuciya tahau saukewa tare da sake zazzafar hawayen dake malala daga
cikin kwayar idanunta zuwaga kan fuskanta ahnkl tana maida nunfashin dawowa cikin
hayyacinta.

Tunda ta jefarda Wayar agefe wayar take ringing babu kakkautawa wanda
Ko ba agaya mata ba tasan waye me kirar,..shiru tay cikin rasa meyasa ma bata gaya
mata asalin meya faru ba.
Itade tana zaune ne tana jin karar wayar amma batayi kuma yunkurin dagawa ba.

Hajya mama kuwa ta kasa tsaye ta kasa zanne har tsakar gidan ta fito a gigice da
waya a hannunta cikin rikicewa rabonta dataji kukan fareesatu aibazata ma iya
tunawa arayuwanta ba.
Saikiran wayar take amma ba a dagawa,
Ta rasa meyake mata dadi,sai maimaita kalaman data gaya mata takeyi aranta,gashi
yamma yayi sosai har ana neman 6 da rabi saura,ta duba gabar da yamma bataji motsin
kowa ba,malak ma tana hanya tare da driver waisunje siyar ice cream basu dawo ba,a
kasa ta zube
Na shiga uku ni hasiya faresatu taki ta dauki wayar,ko meyake faruwa ne?
Karde bukar ne ya sace yarsa rufaida?
Ko guduma ya gwada mata akai?tunani kala kala hardana banza babu wanda batayi
ba,tanayi tana matse hawaye...

Around 6.30pm akayi horn abakin gate ta mike tsaye cikin sauri ta koma cikin falon
tayi zaune cikin matsanacin damuwa tana shahshare idanunta atunaninta ko malak ce
ta dawo kar ta tsince ta tana kuka ta daga mata hankli,cigaba da kirar layin antyn
tayi sai can bayan kamar kira ta biyu taji an dauka.

Da wata nannauyar ajiyar zuciya ta amsa wayar taname karawa a kunnenta "ahnkli da
muryan lallashi tace salamu alaikum fareesatu?faresatu meya faru meyasa meki,cikin
yanayin shehsheka anty faresa tace zan kira ki a video call ki dauka,..daga nan
bata jira cewarta ba ta datse wayar aftr 2 min sai ta kira da wuri hjya mamn ta
dauki kirar cikin sauri,"video photage yanayin clear taga Anty faressatu zaune ita
kadai akan gadonta kanta sunkuye akasa alamu duk sun nuna cewa tana cikin bacin rai
da tashin hankli Jiki a tsananin muce hjya tace faresatu Lpya kuwa?.Dago kai anty
take shirinyi kawai taga shatin bulala ratata a hannunta abunka da farar fata take
wajen yay wani jajur yayi layi layi kamar an dandana masa wuta.
Kare ma jikintan kallo tayi sannan ta mike tsaye da wayar a hannu
"Innalillhi wa inna ilaihi rajiun,a mugun rude ta sake wayar akasa tabi ta dauka
cikin sauri tana cewa faresatu meye wannan ajikinKi kamar shatin duka?Hawaye Anty
fareesa ta sauke
A hnkli tace Kawu Abbakar ne ya zo nan har gida ya zanemu dani da rufaida..cike da
razana da kaduwa hj ta doki kirji tace bukar din ne yazo har gidan Ya zane ku?ina
ita rufaidar take?..nan anty ta nitsa tahau bata labarin duk abunda ya afku tanayi
tana kuka tana blaming dinsu Tana cewa ita karankanta zata dau tsattsauran mataki
akan rufaida insu bazasuyi komi akaiba.

Sun kai minti sha biyar suna magana batare da hajya ma ta iya cewa komi ba
Dan kamar wata kungi haka ta rike wayar tana sauraran jikarta farisatu da take
magana araunane tana zubda mata da hawaye. Aranta tay tunanin duniyan nan sai can
ta fahimce cewa ashe ga asalin abunda ya faru ranan dataje gidan bukar dan tasan
babu yadda za'ayi ace ba aranar ne yaji kan zancensu ba,kuma Dama da shauran
mamakin saukin kansa ta ranar ta taho gida ashe da walakin goro a miya

Gaba daya sun lume cikin wani yanayi na shagala da zancen anty faresa tanata kawo
mata zancen kwacewa rufaida yanci ita kuma tanata lissafin yadda aka soma samun
barakar wann mtasalar harma bukar yasan inda rufaida take ya biyota...Yo inma jinsu
yayi toh meyasa baizo tun ranar ba?Meyasa kuma hadiza bata sanar da ita cewa yajiyo
zancensu ba
Acikin wannan tunanin tay zurfi
Ta ma mance da horn din da taji tun tuni abakin gate

Imad kuwa tunda mai gadi ya bude masa ba ya shigo yay parking motarsa a harabar
gidan,dan tun barinsa wajen aiki yakeji ajikinshi kamar bazai iya karasawa gidansu
ba face ya ratsa ta nan gidan hjy ko don yaji wani abu game da labarin
rufaidarsa,in beyi haka ba yasan baida wani nutsuwa shikansa yasan daren ne zai
masa tsayi, saidai bai iya karasowa ciki ba jin sunan rufaida da aketa ambata tun
daga cikin falo,a bakin kofar shiga ya tsaya ya rakube da labule yana jin abunda
anty fareesa take fada tun dazu

Suman Kanshi yahau shafawa dagaske yana jan numfashi,a hnkli ya lumshe idanuwansa
saboda ya samar makanshi cikayyar nitsuwar karasowa ciki..

Hajiya mama tana katse wayar taji gyaran muryan balagaggen Namiji daga bakin kofar

A matukar tsorace ta miqe tsaye tabi kofar da wata razannen kallo


Dama an dade anay mata bakin cewa bukar danta shine zaiyi ajalinta
Koma shine yazo zai kasheta?

Wani cak ta tsaya awajen tana raya hakan acikin zucyarta "imad ya karayin gyaran
murya sannan ya budi muryansa yace salama alaikum hajiya in shigo..?

Wani nannuayr Ajiyar zciya ta sauke jin murya nadaban hakan yasata jin dama dama
aranta tace
Wayene kam shigo ciki mana,buuut taganshi a tsakiyar falon kamar an jefoshi..."shi
baizo da niyyar dariya ba amma yanayin yadda tayo da fuska data ganshi sanda yaji
wani bangare a zxyrsa tayi sanyi
Ihu acikin kuka ta saka tana mikamai hannu akan yazo ta rungumesa tana cewa.."Zo
nan dan albarka,imad?...ohni hasiya jikar malamin yau ana wata ga wata ...au nace
sai yau kaga damar zuwa min bayan ka gama bulayinka agari?
Kasa kawai ya tsuguna daf da kafarta cikin sanyin murya ya hau gaisheta tana amsawa
tana tare hawayen murnan ganinshi datayi amma shi sam hanklin shin ma baiya wajen,"
Tana zama tace tun yaushe ka iso,ya mike tsaye yace na dade anan wajen inajikii
"waida waye kike ta waya ne,kallonshi tayi a razane saikuma ta dauke idanunta daga
ta inda yake ,Shiru tadan yi, kamar an tsakureta ta kama kada kanta, sai yakara
masowa
"Bazaki fadamin ba.
Toh shikenan aina ji ma,cikkn gwalo ido waje tace d'an nan kaji mene?..jakar sa ya
ajiye aksa yace hajiya wai meye haka nakeji?tsaye ta mike da jikin tsufa
Tace "dakata Kai,.yaushe ka dawo da zaka fara tarar wata magana
A dan fusace yaja da baya yanacewa
I dont bloody care
Kuna zaune anan Ina ita rufaidar take?kunyi tunanin inda zataje acikin daren nan ko
miye zai mata a hanya?..
A gajiye ta yarfa hannu"toh Ni ya kakeso nayi ba yarsa bace?aisai ya
kasheta,idonshi ya gwalo wake yana hararta Yacee what?,yaga ta juya mai baya tana
share guntun hawaye tsaki yaja aransa ya mugun hade rai "Well im not letting this
happen, ni zanje in nemota a duk inda take,a fixge ya juya zai doshi bakin
kofar,saidai yana saka kafarsa daya akasa itama ta zube akasan ta kamo kafafunsan
ta damkesu dam dam,"imad ka rufa mini asiri kar yaje ya maka lahani in shigga
uku,runtse idonsa yay yace ni ki sakemin kafana tace...anki...toh acikin daren nan
ne zaka fita? ina zaka same rufai?..taji baice uffan ba tace
imad kanajina kuwa,kafarsa kawai yaketa kkrin janyewa a hankli dan Kawai dan ita
tsohuwa ce xai barta dan da wani ne da tuni ya hankadesa yay gaba.Banbami yahau yi
yana cewa
" bazaki sakeni ba?..Ure not serious kuna zaune zai kasheta ita faresa hauka takeyi
da bazata kaisa ga hukuma ba?,shi waye dazai zo har gida ya bige matar aure.Dan
rufaida yarsa ce bashi zaisa ta zama batada yancin kanta ba...ni kibarni inje in
nemota.

Ganin kamar dagasken gaske fa yakey yasata mikewa tsaye tahau lallashin sa da
dukkan kalami masu taushi tana cewa "ka tsaya banda gaggawa wallhy nasan inda
rufaida take.Inkarya namaka daga gobe zaka gani rufaida tana tareda mahaifyrta
batada wajen xuwa saican...kuma nasan bukar bazai taba kyale maganan nan ba.Kayi
hkri dama Gobe ne nake so inyi tattaki inje har anguwar gangare in samesu agidan
gwara ayita gwa da gwa tunda anyi na sirrin amma abun baiyi ba

Anan ma ta kwashe duka labarin sauran abunda ya afku tsaf ta gaya masa harda xancen
plan dinta data shirya akan sauran yayun rufaidar..

So nake mubi abun a sannu, kaga yaje har gida ya dake yar zaidu har gidan mjinta
Yanzu zaidu shima inyaga dama saikaga ya dau abun nan da zafi,kuma akan yarnan zai
huce fushinsa yace ai bamu gaya masa mun dauko rufaida tun farko ba.

Yo Kodan sabida fareesatu bazakay hakuri ba?nide ka rufamin asiri kar ka tareshi da
fada cikin daren nan gobe inyaso da sasaafe ka fito nidakaina zanma jagora muje
gidan bukar tunda gani gaka zamu iya mukawto rufaida,ai koni sai in rama musu dukan
su,da kyar da maklyata imad ya sauko ya fahimce shirmenta ta dan ya zuciya
Sosai,shi inda za'a kyaleshi da cikin daren nan saiya san idan ya nemosu.

Bai wani zauna agidan ba yace mata shi zaije gida goben da sassafe zai fito,abincin
data dafa haka ta tarkata ta hadashi a cooler ya fita dashi na dole,ko minti biyu
da barin gidan baiyi ba saigasu malak sun dawo,tunda ta bata labarin yazo tahau
kumbura fuska tace toh meyasa baijirani mun gaisa ba,hjy batace mata komi ba harta
tagama bambaminta ta wuce sama can dakinta ,shikuwa Tunda ya isa gidan su baqin
ciki da damuwa ta yanke masa cak sabida tsananin yanayin murnan ganinsa da
mahaifyrsa take ciki

Yau Da kyar ma ya samu yay alwala yay salla,tunda suka zauna yana dan hutawa tahau
kawo masa hira,yau komi mishi takeyi abinci abaki A masa tausa kusan duk sanda suke
tare sai ta tuna da babanshi late xcellency khalid matori,da yay gvnorship agarin,
haryau sunan gidansu yana da babban daraja da kima a idon jama'ar gari saboda
tsabar muhimmancin reputation din mahaifiinsu alokcin dayay mulki.
Kowa yasoshi kuma anji dadin mulkin san sosai shisa ayanzu ma take son ma imad
siyasar tasan hala farinjini da kimar mahaifinsa zai iya shafarsa.

Abu mai matukar wuyane awajensa ya aje tunanin halin da rufaida take ciki amma
sabida mahifyrshi ce yasa har zakaga yana dariya yana nishadi tamkar ma ya mance da
kowa.
Tanajin dadin ganinsa yana farinciki Saidai wani abu na damunta haryau game dashi
ko dayazo dinma ta lura suna tare ne ana hira amma intay maganan aurenshi sai taga
yana kaucewa shi sam bayason suyi tadin matar aure..

Duk yadda sukeyi da zara a waya inta kirata yau saida ta bashi labari shikuwa daga
uhum sai umm bayacewa komi,dan shi mamakinta nema yake hanashi yin wata magana
akanta.
He neva offcially mention dat he love her kawaide baisan ya akayi suke tare ba amma
honestly,awajensa itace take kidinta take kuma taka rawarta.

The only girl he knws he is triping for is rufaida..tuna hakan aransa yasa ya hau
langwme wuya yana kakalo gyangyedi da alamun yanajin bacci dakyar ya lallaba maman
shi ta kyalesa yace zaije ya kwanta.

NA KUDI NE TO SUBCRIBE PAY INTO 0152983148


MOHD SULE SURAYYA GTB
OR MTN PIN VIA 08060712446.

```MJ COLLECTIONS, MJ COLLECTIONS, shagon siyar da kayan Ado na mata muna siyar da
Dogayen riguna na kasar Turkey, dubai da saudi.ready MADE KALA-KALA, muna da
Turaruka na jiki,na kaya dana kamshin daki,Sarka,Dan'kunne awarwaro da Agwogwo.muna
dinka kayan Amare,tel No 08082238202/WhatsApp No 09076198408.Bulama House Sabon
gari market kano.```

5️⃣9️⃣
9️⃣
5️⃣

Fannin rufaida kuwa tun ficewrta agidan tay hanyar bakintiti da mugun gudu tana
waiwaye tana sauri irinta wanda yay gudun fanfalaki, a lkcin kafarta ko talkami
babu tana isa titin tahau tare wani mai adaidaita tsayuwarsa keda wuya ta shiga
ciki da sauri ta hau nuna masa hanya tanai masa kwatan ce akan yakaita can bayan
gari gidan yakumbo tin kafin babanta dayake kan tahowa ya karaso

Lekashi takeyi dan daga can nesa tana hangosa yana sauri sauri ya cimmasu sarai ya
gane guduwa zatayi kuma aransa yasan inata dosa.

Yana dosowa wajen yaga mai keken nayankar kwana da ita,anan suka barshi atsaye a
bakin titin yana huci yana bin titin da wata irin baqar harara hmmm badani kikeja
ba Toh ai hikenan zaki ci ubanki kuwa Sosai yasa aransa saiyay ma rufaida dukar
mutuwa.

Mai keke yana sauketa a kofar gidan yakumbo ta sa kuka ta shigo har ciki tana kwala
ma yakumbo kira
"yakumbo,yakumbo
Kizo kiban aran kudi na sallame mai adaidaita,suhan ce ta soma fitowa cikin sauri
da mamkin jin muryanta suna hade ido da rufaidar sanda taji gabanta ya balain fadi
ganin yadda ta murmure ta dawo wata fesss tayi jaaaa kamar wata baturiya,kowa
acikinsu taja ta tsaya ta harde hannu tana ji da abunda yake damun ta basuce ma
junan su uffan ba,yanke sallah yakmbo tayi ta fito tana salati
Muryan wa nakeji haka kamar na rifaida"..da sauri rufaida ta taho ta fada jikinta
ta rungumeta..yakumbo nice kiban aron dari uku in sallame mai adaidaita
tukuna,bakin zaninta tahau warwarewa cikin sauri tsaban zumudi tanayi batasan
tanayi ba sai kallon rifaidanta takeyi duk tabi ta shagala da yadda taga ta dawo
sharrr mace ga kyau ga qamshi kamar zaka hadiye ta.

Har waje ta bita suka bawa mai adaidata kudinsan atare rufaida ta riko hannunta
suka dawo cikin gida akan tabarma suka zauna kewa da murnan haduwa da juna yasa ta
mance zafin data keciki
Suna fara gaisawa suhan taja tsaki ta bar wajen kota kulasu,daki ma ta shiga ta
rufe kanta ta kwanta cikin baza kunnenta tanajin duk wani labarin da rufaida take
bawa yakumbo akan yanayin yadda tayi zamanta acan gidan antynta daga waje,baqin
ciki da kishi shya adaddabe zucyar suhan,a hnkli cikin lumshe ido ta fashe da sabon
kuka,wato tana nan sai wahala da azabar talauci takesha rufaidar data jefa ta
acikin wannn hlin kuma tanacan cikin jin dadi ko hnmm jin ance yaa malam ne yaje ya
tarwatsa komi yasata jin wani sanyi aranta tahau cewa madallah saidai mamakin
rufaida take ta sha aranta dataji tana cewa wallhy bazata bari yaa malam yana dukan
ta ba.

Yakumbo kuwa dama yar ayice bayan rarrashinta datayi zugata ta karayi akan ko ita
nanma bazata kyale hakan ba saidai ayi duk abunda za'ayi.

Fannin imad yana isaga ga hadaddiyar dakinsa da aka shirya mai tsarinsa da hadaddun
pure white designers kai komai na dakin farikal ne har dariya abun yake bashi inda
yaga mamanshi ta sakashi aranta tana daukar komi nashi da zafi,baiyi wata wata ba
ya tube kayanshi duka ya wuce bathrum as usual yana kunna shower ya fara maimaita
favrite dreams dinsa akan masoyiyrsa rufaida

Kwankwasa kofar dakinsa ake yi, tun ana yi a hankali har aka soma yi da dan
karfi.shower din ya kashe ya janyo pure white tawul ya goge kansa da jikinsa a
gaggauce. A gurguje ya saka kayan bacci wata silk black pjamas ta gucci, yana jiyo
muryar maman sa a kofar dakin nasa tana ambaton sunansa a tausashe abun ya basa
mamaki yana budewa kuwa yaganta a tsaye sanye da hijabi tana kallonsa.Adan dame
yana kallonta shima Yace "Mumy?lpya kuwa naganki anan.Ajiyar zcya ta sauke sann ta
rabe ta jikinshi ta wuce ciki Tana cewa am i not allowed to watch u sleep.
Idanunshi ya runtse
Yana tahowa da sauri"Oh mama,yana jan maganan cikin sauri ya tarkato hannayen ta ya
rike anashi suka tsaya atsaye suna kallon idanun juna jiki a sanyaye yace..cmon
meye ke damunki ne,u cant sleep?ta kauda idanunta,i told u am oll urs,anan fa nake
aiki yanzu u know am gonna be here for u alwys.

Fuskarshi mai tsananin sulbi da laushi ta shafa cikin yanayin matsuwa tanamai
datsar numfashinsa,adame Tace i know my prince..,im worried abot nothing, im
just..dan sinne ido yy yana karantar ta a hnkli yace "what mum?hannunta ta kwace
anashi ta juya mai baya,can kuma ta koma bakin gadonshi ta zauna..binta yay ya
zauna daf da ita wajen ya dau wani irin shiru sai can yace"..look mum i knw ure
distube abt sumting kifadamin kawai,juyowa tayi ta kallesa with her eyes full of
worries.
"imad u know what i want, to meyasa bazaka mun ba?..juyowa yay atake yace which
one?wanne daga ciki bcos i know alot of things that u want.cikin girgixa masa kai
tace eh nasan kasan su,wanda baka taba ban amsar shi ba shiyafi damuna yanzu"yana
dago mae take nufi ya hade ransa ya maida kallonsa gefe alaman baisonjin wann
maganan
..muryanta kamar na wanda zata sake mai kuka tace i need you to get married imad.
Dan Allah ka fadamin abunda kuke ciki da yarinyar nan

A tsaye ya mike har kirjinsa na bugu ,


Cikin mugun hade ransa yace Mumy wacce yarinya meye wai kika damu da ita haka,?Tace
kaninyarka ashe kasan wanda nake magana akai?to budurkancan ce
..that girl fatima Zarah...isnt she the one ure dating..nifa bana san soyayyar nan
taku ta yarinta for godsake meyayi saura yanzu dukanku kun girma,u have
evething,kawai kayi making move musan me mukeciki
Ga alhj zayd nan ma har sashe guda ya gina maka kaida matarka acan agidan
shi,aishima auren yakeso maka
Dont u see mufrad's beutiful life with his wife isnt it amazing I wonder why u dont
wanna be serious.

A mugun dame ya juyo yace mumy whats all this?


Zanyi aure mana amma kidena tursasani nifa ban shirya ba,Mikewa tsaye tayi tana
hararsa kamar zata cinyeshi' kamarya baka shirya ba? Kana da komi arayuwa,dat girl
loves u soo much, she even calls me everyday to remind me of that Every body knws
abt her love for u..

Atake Ya juyo yana kallonta da jajayen idanun shi da suka frfito a hatsale,dan
lumshe idanunsa yy cos yasan dolene yay mata magana a hnkki,cikin tattaro
nitsuwarshi a hnkli ya furta mum pls listen,..im not in love with any zarah.
.xarahn nan ita take abubuwan ta itakadai ni bantaba cewa ina sonta ba,she is
dragging me into this mess
,mum U have to understand me

Tasha mamakin jin haka daga garesa amma bai saka ta karaya ba,she thots is one of
this old tricks dayake son yay playing akanta Fuskarta ta susutar "toh yaushe kai
zaka fara sontan,cmon son she is nice girl, ko saina mutu ne tukuna?..to be honest
i like the girl,tana da hankli da sanin yakamata,imad daga kai sai jasmin nakeda a
duniya what if i die witou having to see you get settle,ahnkli ta fara sauke hawaye
ni me zanje ince ma mahaifinka acan lahirar to...hanklina fa bazai taba kwanciya ba
face naga rayuwarka tayi kyau ta zamto kamar na kowa
...witout marriage ure not even a man Juyowa yay ya riko kafadun ta agajiye
yace..."Mum naji..Zanyi aure..but pls give me little time wll make my decision i
promise..
kan tay magana harya jawota jikinshi yahau goge mata hawayen fuskanta ya share mata
hawayen tasss sannan ya rungumeta sosai ajikinshi kamar yar baby yahau jijjigata
yana lilo da ita.

Kwanciya tay akafadr sa tana sauke ajiyan xcyya ya rankwafo kansa daf setin
kunnenta ahnkli yace"I love u okay..?Numfashi taja ta kwace jikinta daga nashi ta
koma kallonshi eye to eye a matukar dame tace"My boy Mama only want the best for u
dont forget that"..fuskarsa amugun marairace yace i knw mama..
hannunta ya kamo soo weak nd emotionly yakai bakinshi sann yay kissing dinshi a
hankli har yana lumshe idanunsa muryan sa a mugun tausashe yace"I promise to give
you the best doughter inlaw in the world mama.
Murmushi tayi tace "its shud be soon enough my precious son.mama is bcming
impatient
,gyada kansa yay yace yes ma,i love you,tace love you most..akan goshin shi ta dora
mai kiss me zafi..murmushi mai sanyi suka sakar ma juna ya jawo hannunta ahankli
yakaita har dakinta ya kwantar da ita akan gadonta ya zauna kusa da ita ya
rungumeta sosai ya aje kanta akan akirjinshi tare da lullubeta da bargo mai laushi
yanayi yana jijjiga ta har sanda tayi nisa a bacci sannan ya gyara mata kwanciyarta
ya fita.

Dakinsa ya wuce direct bai kula da lokci ba dan tsabar yadda zucyarsa tayi
nauyi,yana daukar wayansa yay dialing number favrite human being dinsa

Mufrad dabai wani dade da kulle idanunshi ba yaji karar wayarsa agefen gadon sa da
mamaki ayanayinsa ya jawo wayar ya dauka yaga imad ne
A gaggauce ya mike ya zauna cikin gaggawa babu bata lokaci ya jawo pjyamas jacket
dinsa ya saka sannan ya bude kofa yay waje da wayar ahannun sa ya koma can dayan
dakin inda bakowa saishi, Ainau dake bacci da ido daya tanajin duk wani motsin
dayakeyi yana fita ta mike zaune tahau leken bayansa tana hararar kofar kamar wacce
zata tsiyaye ruwan idanunta

Yana tura kofar ya kara wayar a kunne


Tare da sake guntun ajyar zucy Ahnkli "yace Hello?Dagata dayan bangaren imad yay
scoofing yana cewa "so what now mmm..?.wato kasamu matarka harka mance da niko?
Kanshi ya dan shafa yce"im so sorry mehn..wallhy kana cikin raina..its just dat i
have alot to deal with today
,..imad yace woah..toh meyafaru..ive been expecting ur call.
Yace yeah i know im supos to call u..kagane dazu da katafi ankirani ne daga wajen
aiki, shine naje suka batamin rai.."dariya imad ya saki yace "okay toh meya
faru,guntun tsaki mufrad ya ja ransa abace yace"They replace me.Can u imagine guy
din nan(minister of defence) ya tura wani aiki amaimako na?Wai inje hutu kawai
saiya kirani
,mehn Its was fucking annoying who needs breaks? i really need this job right
now..wallhy na matsu na bar gidan nan..yadda kasan kamar akan qaya haka nakejin
kaina wallh.."hey hey calm down chill..imad ya tsareshi yanata sake murmushin sa
mai dan sauti..shiru dukansu sukayi sannan imad yace oryt am sorry about that..ina
inata swty darling din,yadda naga ta makalkale makan nan jiya yaci ace tayi wani
abu akan bacin ran nan kafin gobe da safe,"
Tsimewa mufrad yay..yanajin sa amma baice mai uffan ba dan bakaramin haushin ainau
yau yakeji aransa ba,alkcin zuciyarsa har zugi take masa daya ambaci sunanta a
kunnenshi.
musammn inya tuno da abunda ainau ta masa dazu gashi anbata masa arai awajen aiki
itama tazo ta kara masa da nata rashin hanklin agida,..

Well the thing is yay iya bakin kkrinsa danya shawo kanta sukoma gidansa sunakan
maganan ne ma aka kirasa awaya daga office ya fita,yaje can an bata masa rai yana
dawowa ya samu wai ainau takai kararsa gaban su hajya adada wai ita bata son ta
koma can gidansa na asokoro..tuni ta kama can ta kama nan duk ta harhada musu zance
ta zauna akai

Yau Yana dawowa ko huce takaicinsa baiyi ba suka hau tsitsaiyeshi da tambayoyi akan
dalilinsa nacewa zaibar gidan, mahaifyar shi hartana barazanar kai kararsa wajen
babanshi akan ya matsa saiya barsu agidan haka kawai batare da wani kwkkwran dalili
ba.yagama lura da ita itama akasan ranta so take suyita zama anan harse anyi auren
imad da zarah in ankawo ta gidan sannan shi da matrsa saisu fita...itama ainaun
harsashenta kenan.
Haka Suka taru sukamai yawa akai yau tsabar ya kufula da baqin ciki aransa ya
kwanta.

Hakuri imad ya dinga bashi yana lallashinsa as usual yana tunasardashi riban hakuri
da kalamai masu sanyaya zuciya da gangan jiki harsanda yadanji yay sanyi.

Hirarsu irinta maza suka balle dashi wasa wasa har karfe 2 na dare suna kan
tattaunawa

Kaf abunda yake afkuwa a kano game da lamarin rufaida sanda imad ya sanar ma mufrad
Upon all mamakin dayasha akan abubuwan dayaji musamman ma na dukan anty farisa
abunda yafi fahimta anan shine imad dinshi fa yana mutuwar son yarinyar can
sosai,..
Well duk dama yan uwansa ne amma shibaima sansu sosai ba aranshi yana dai son yaga
wacece ita wnnn rufaidar

Wanda Ya lura cewa muddin imad yana bada labarinta to kaddara baida wani nitsuwar
kansa,gaba daya yakan susuce ne muryanshi har sauyawa takeyi ga tsabar tsumayi da
shaukakkiyar kauna dayay mugun nisa da naso agangan jikinsa tanacin shi ta ciki
kamar wuta..
Tunda ya soma bashi labarin yadda ake ciki na batun plan dinsu gobe
Baice masa uffan ba bayan wata doguwar ajiyar zciya daya sauke cikin zazzafar
muhawaran dayay da zcyarsa shikadai awajen ayayinda yake sauraran imad din da
kunne daya..
Aransa Yace makanshi well ,Whats his use now tunda baida aikinyi?aganin sa is high
time ya gwada shiga cikin abun familyn nan koda zaiga wani abunda zai iyay dan
asamu sauki, da wannan tunanin aransa yace ma imad yaje ya kwanta gobe da sassafe
zai taho ya tsaya masa a duk halin da zaa shiga ciki

Imad was very happy dayaji hakan


Bayan sungama tsare tsarensu suka datse wayar kowa ya kwanta,a sulale ainau taja
jikinta daga bakin kofarsa data labe tanajin sa saidai bazata iya tantace asalin me
sukecewa but she is sure da wancan wawan imad ne..

Hartana cin tuntube ta isa dakinta tana jin tsananin tsanarsa da kishinsa acikin
zcyrta dan a duniya in akwai abunda ta tsana bai wuce duk wani abun zai zama
kishiya agareta awajen mijinta mufrad ba.

Da kyar tayi bacci sai juye juye take tana Allah Allah safiya yay ya shigo tashinta
sallahn asuba tahaura masa da bori.

Shikuwa ana kiran sallahn fajr a kunnen sa ya farka yay nafilarsa yay karatunsa
yadda ya saba sann ya kira pilot dinsa yace musu yana fitowa in 30 mints zasu ajesa
a garin kano,6 am ya fito daga wanka sharp sharp ya shirya kansa cikin wata sweat
pant blue mai laushi ya hadeta da jan t shirt na marks and spencer snn ya saka red
p cap akansa da canvas booth ta balenciaga ya feshe jikinshi da turarensa ta
baccart mai qamshi baibi ta kan kowa agidan ba ya dau wallet dinsa da keys da kuma
jakar laptop dinsa ya rataya a kafadan sa yana makale agogon su ta camouflage
irinta su ta sojoji,..bai yadda kowa agidan ya fito ba ya dau motarsa within snds
yabar gidan yay filin jirgi inda ake parking private plan dinshi nashi,tunkan ya
sauko naval gurds suke sara mashi,bai ko kallesuba idanunshi na can gaba baiya
juyasu tafiyarsa kawai yakeyi mai cike da aji da jarumta gwanin burgewa,naval sojan
dake gaban jirgin ne ya bude masa ya shiga ya zauna nan da nan aka aje masa glass
din sassanyar orange juice da hadadden sausage roll agabnsa da wata hot coffe tana
turiri

shikadai ne ajirgin dagashi sai mai tukashi har suka isa garin kano bai ci komi
abakinsa ba face juice din daya kurba kadan.

7.am dot imad ya fito daga masjid din gidansu yana kkrin shiga gida yaga dosowar
wata jeep wrangler black colour ana murxata da uban tukin garaje
Daga ganin wannan tukin yasan na waye ne ..kayataccen murmushi ya saki aransa
yanamai jin sanyin samun isowarsa lpya

Gefe yaja yana jiransa har ya karaso yana sauka sukayi musabaha suka wuce cikin
gidan atare

Sunayin sallama acikin falon Mufrad yabi koina da kallo daya,can ya tabe baki
yace."Ina grandma din take..imad dake kkin jansa zuwa dakinsa yace tana can tana
abunta a kitchen lets go in inyaso innay wanka ma dubata.

Daga nan suka lume a daki wani sabuwar bayanin aka fara masa daga farko Sabida
dabiar sa ne shahshantar da abu,tunda imad ya fara fayyace masa yake kallonsa Sai
yau yaji aransa da yahau yin dariyar mugunta,musmn ma wa anty fareesa datasha zana
da dorinar malamai
...imad yace bakada da kirki wllhy wato kai dariya ma abun ya baka? Yace eh
mana..saura na baba ma,ba batajin magana ba wayace mata taje ta dauko musu
yarinyarsu?tsaki imad yay ya wuce bathrum yasan baida lkcin batawa wajen yin
musu ,ya dade yana cancada wanka sabida tun tashuwar sa a bacci yake fama da
mummunan bugun zuciya gaba daya he is nervous yasan yaukam da wuya inbaiga fuskar
rufaidarsa ba..

Haka ya fito duk jikinshi tadau wata muguwar qamshin turaren wanka hade da sabulan
wanka yy wani fresh dashi fatarshi yana kyalli kamar wani sabon ango qamshin
sabulan wankar lavender extract ta gama balbale gashin kansa data cudu da wanki
tayi wani fessss tana sheki,a sudade mufrad ya zuba masa ido yana kallon sa cikin
tsantsar mamakin hauka irin wannan, shikam imad bai wani damu ba ya wuce gaban
madubi yazauna yahau bushar da kanshi da engine hair dryer yana kkrin tajewa can ya
juyo yace"mehn me kake jirane kaje man ka watsa ruwa,tsaki mufrad yaja cikin juya
idanunshi acikin wata salo wanda take mugun yin ma fuskar sa kyau "ubanwa yace maka
banyi wanka ba? Imad yace..nide bazaka bini haka ba wallahy..its practically my
first date yau fa zanga rufaidata....muffy ya nitsa kamar baijishi ba,a hnli yace
ure crazy..bai kulasa ba ya cigaba da shafe shafensa na kure adaka zucyarsa cike da
fargaba da zumudi,can ya juyo ya hange mufrad yana kwance ya mike kafafu akan
kujera hanklinsa a kwance tamkar ya kwanta acikin ruwan kankara a hatsale
yace"please now,muffy ka tashi mana ka shirya i told u ure not going like
this...cikin rasa na cewa mufrad ya mike kawai baice uffan ba ya wuce bayan gidan
shima yay wata sabuwar wankar da bawai ransa ya so ba,kan ya gama ya fito gogan
harya cicciro musu wasu shegun kankararrun sababbin kana nan kaya designer ne
ubansu ya aje
Su akan gado,..suna hade ido yaga babu wasa a idanunshi a tsatsaye yake yana murxa
hannunshi cikin gaggawa yana kallon kayan yace "oh im so nervous pls Choose for
me,Saika zabe naka kasa,kada kai kawai muffy yay ya wuce gaban kayan yana kare musu
kallo da
hannun shi sakale a kugunshi

"Black men trausers ta aldo bianci,mai tsiririn kafa tasha karin guga,tare da
rigarsa fara kall mai haske sharara da blazer sa ita ma fara ce saidai tana da dan
tsayi abaya kadan.

Dayan kuma daga sama har kasa wata tsadadiyar versece ne maroon colour da touch din
gold itama dressing din taci kyau,har cikin zcyrsa yasan wanda zai amshi imad
dinshi amma Dan tsabar iskanci haka yasakashi ya gwada dukansu ajikinshi daga baya
ya zabar masa aldo bianchin da wata soft sneekers sabida ita tafi class da
armashi,he wl look kind of sexy..Cikin kankanin lokaci mufrad ya gama shirya kansa
acikin wata maroon shirt mai button ata gaba da wandonshi black wanda take nan da
strip din gold ajikishi yana kkrin daura agogonsa ta royal oak caraf ya hango imad
wai haryanzu bai gama kimtsawa ba,tsaye yake agaban mirror duk yabi ya rasa meyene
zai dauka mamaki ne ya saka muffy dakatawa yana kallonsa yaga duk kwalban turaren
daya dauka saiya aje, yau haka kawai yakejn kmar duk qamshin turarukan dake kan
wajen basu mai dadi ba.

Kada kai mufrad yy yakoma bakin gadon ya zauna yana kkrin daura wata kafurar igiyar
takalminsa ta amour booth golden colour, afakaice yace masa.."youre wasting time ur
self.
Turaren paco rabane ya rike a hannunsa ya juyo dashi yana dan haki,he look really
nervous kallo daya zakamai kagane haka..yace"Yes yes i know..yanzu zan
gama,..saikuma ya kalle kansa yaga babu wani abun da baiyi ba..agaggauce yace muje
kawai, tsaye muffy ya mike looking like ko ajikinshi gaban vanity table din yay
yadau key din motarsa da wallet dinsa ya cusa a aljihunsa suka fito waje
A fannin rufaida kuwa yau tun farkawanta ta fito waje suna famar kimtsa tsakar
gidan tare da Yakumbon ta,yau sai dariya suke suna raha ana taba hirar yaushe
rabo,suhan na kwance a daki tanajinsu dan dama bata tayata da aikin komi face
suyita fada inta tursatata Gaba daya gidan yay datti ya sukurce da tarkace sai
aikin kimtsawa sukeyi can da suka gama suka shimfida tabarma suka zauna suna hutawa

A duk sanda Yakumbo ta dubi rufaida taga yadda ta dawo jikinta a murje tayi kyau
tayi haske gata da kuzari aranta saita dinga jin kamar zata hadiye ranta dan murna
tuntuni fara'a takeyi bakinta a washe "..suna zama rufaida ta shagwabe murya tace
ykumbo me zamu dafa ne nafara jin yunwa fa,
Yakbo tace gaki ka bakin murhun nide Kunun aya nace zan miki dakaina mai shegen
dadi...haha yarinya yau zakisha ta hannun manya.
Dariya rufaida ta fashe dashi wallh nafiki iya yin kunun aya keda ma bakisa mai
kayan qamshi da madara?..suna cikin musun hakn saiga suhan ta daga labule tafito
tay banga banga a bakin kofa tana kumbura fuska,wani kallo suka bita dashi, daga
tsayen datake "tace lallai ma yakumbo,Amma ai ranan nace kimin dambu haka kawai
kikayimin kika kuma tsigaleni yau saiga wata nan abanza tazo tana miki yanga ma
kinacewa zakiyi mata kunun aya toh nima zansha kunun..ai ba ita kadai bace y'a a
gidan nan.

Tun kan ykumbo ta amsa rufaida ta cape maganar tce "Adda suhan yau kuma nice wata
banza?..harara ta watsa mata daga sama har kasa tace "au tambaya ta ma kikeyi"ai
tunda kika kassaramin rayuwa na ya lalace ya tarwatse,na dawo dake wata banza
muguwa.

Mikewa tsaye rufai da tay tace toh shikenan Adda ki dauke ni a duk yanda kikeso ki
dauki ni amma ni bazan dena kallonki a matsayin yar uwata ba Bazan kuma bada kofa
shedan ya rabamu ba,ina kishi akan wahalar da umma takesha akan mu,bazan bar
wahalrta ya tafi abanza ba,daga yau na zabi inbawa baba kunya sau dubu da in hainci
macen data sadaukar da rayuwarta da duk wani jin dadinta sabida mu,yau idan muka
tsane junan mu bamuyi ma mama adalci ba.
Duk abunda zakyi kiyimin amma ni bazanyi gaba dake ba..kece jinina, kece adda ta,
kuma garkuwata, taya zan juya miki baya

Dagowa suhan tayi suka hade ido,da sauri ta kuma dauke idanunta ta kawar gefe
tsawon minti biyar bata dago ba, wani irin sanyi taji na ratsata gwiwarta sanadiyar
dafa kafadunta dataji anyi a hankli,tana dagowa suka kara hade ido da rufaida
idanun su duk ta cike da ruwa..cikin sanyin murya sosai kamar wacce zatay kuka
tace"Adda suhan kiyi hakuri kiyafe min nasan banmiki adalci ba da qaddarata ya
datse miki jin dadin aurenki,duk abunda ya faru ni na ajeshi a matsayin qaddarar
rayuwata,
,kuma fushinki da tsananrki akaina bazai zanca mana komi ba,qaddara ta riga ta faru
inkince banyi miki adalci ba tamkar kinai wa Allah kutse ne acikin al'amarin sa
tunda shine ya doramin wannan qaddarar.A ganina wann lokci ne da yakamta mu hada
kai mu tada rayuwarmu mu nitsu mu hadakan mun kodan mu taimake ummanmu
Kowa acikinmu yasan kalar azaban datake sha a hannun baba Amma bansan meye ke kike
tunani ba ..amma in abunda nace ya bata miki rai kiyi hkri Adda badan nabata miki
nay maganar ba

Atake jikin suhan yay mugun sanyi da wani irin kallon nadama da karayar zuci tabisu
duka snn ta sunkuyar da kanta kasa batace musu uffan ba ta sabi takalmanta tayi
waje sabida wani kunya dataji ya lillibeta.

Can bayan kamar minti talatin da ficewarta a lokcin rufaida harta miqe ta shiga
kichen tanata hada musu dambun shinkafa a bakin murhu,da mugun gudu
Saigata ta shigo a tsorace ta fado tsakar gidan tana ihu wayyo Allah na "..rufaida
rufaida
Rufaida..agigice rufaida tabar jikin murhun ta fito waje tana tambayrta "Adda suhan
lpya,hannun ta suhan ta riko duk ta gigice tana bari tana cewa"ki gudu ki.. gudu ki
buya..wallhy babane ..naganshi yana can yana tahowa da zukekiyar bulalar sa
Kuma nan gidan zai taho.

*🍁M🍁S🪄I🍁(MRS SULEIMAN INVESTMENT),M S.INVESTMENT IS A HOME OF LATEST ND AFFORDBLE


LACES KOWANI IRIN DESIGN HOLE, VOILE,BROCADE
CHANTILLY,MATERIALS,SHADDA,ATAMFA,LACES,BAGS NA GAYU DANA YARA,SHOES,MODERN KITCHEN
ITEMS INCLUDING FOREING ITEMS,YOU CAN ODER ALL KINDS OF YOUR ITEMS WITH MSI MUNA
BADA ƘANKARARRUN KAYA IN ODER PRE-ODER*

*VERY REALIABLE SALES🍁🪄*

*VERY AFFORDABLE PRICES🍁🪄*

*OUR CONTACTS*
call;08037825466
whatspp:09072032272

6️⃣0️⃣
0️⃣
6️⃣

Kan kace kobo rufaida ta birkice da tsoro ta hau zagaye tsakar gidan gaba daya ta
rasa inda zata cusa kanta ta buya,Suhan ce tayi jarumtar jawo ta suka wuce cikiin
daki agurguje ta cusata akarkashin gado ta kuma boyeta tare da toshe bakin wajen da
kayan wanki,Waje itama ta fito tayi tsamo tsamo a bakin kofar duk jikinta na rawa

yakumbo tana fitowa itama ta dau wani katoton sanda,waje can tayi ta tsare bakin
kofar a dole yau zata iyar masa,suhan na bakin kofar da rufaida take gaba daya ta
kasa zanne ta kasa tsaye sai leken kofar mashiga takeyi dan kamar mutuwarsu haka
sukejin matukar tsoron haduwa da yaa malam

Bangaren su imad kuwa sun fito kenan suka karasa wajen round dinning table mai adon
royal gold kan table din dauke da abinci na alfarma irinsu sinasir, peppr chicken,
da kunun gyada haddasu burabusko da miyar kubewa danya.
Suna jan kujeran zasu zauna kenan hajya saddika fulani ta fito sanye da wata super
yellow bubunta na tsadiyar holland wanda yaji stones tana cewa "
Wai Ina dan autan nan yake ne da wanne zaka fara ne wanne zan fara samaka .. .bata
karasa maganan ba tayi shiru tare da riqe baki da mamaki ta karaso wajen tana cewa
"oh my god, mufrad kaine haka agidan nawa?mikewa tsaye yay yana dan sandakai ya
dubeta a hnkli cikin muryansa mai cike da nitsuwa "yace kin tashi lpya grand ma?
dressing dinsa kawai take kalla from head toe tace masha Allah its mersmerizing,
dark red colour with touch of gold sai yana bashi wani irin bold nd stubborn
look,tsantsan kyau da hasken da fuskarshi tayi yau nadaban ne,ga kuma murdadden
jikinshi data zubo mashi wani irin mayyar kasaitaccen kwarjini mai mugun darsa
faduwan gaba da tsoro da fargaba acikin zucyar duk wani wanda zai cikaro dashi,
tana mumurshi tace lpya "hmm angona kenan,ure wlcome,kanshi kawai ya gyada mata
respectfully, snn ta juya ta kalli imad taga shima wowwwwwwww, shima saida ta kifta
idanunta sau biyu akansa ganin tsabar kyaun da yay...
"kallonta ya shigay jin wani ajiyar zcya data sauke,girarsa daya ya dage sama yana
mata wani irin sassanya kuma lotsatsiyar murmushi mai aji dats so enought to melt a
stone hrt,a hkli ta lumshe idanunta sai ta kuma budeshi tana mai murkuda mai baki
adan maraitace tace "bakace min yana can ka baroshi a abuja ba?hnn i know u two
cannot live witou each oda.

murmushi ya saki dan yasan ba abunda takeson furtawa bane ya fito fili yace hmmm,
da safen nan fa yazomin mumy.
,mamki yasata kara juyawa ta kalli mufy din,taga har ya koma wajen zamansa ya zauna
hanklinsa kwance ba kunya yahau bude abincin yana dubawa,Wani irin ddi taji aranta
data ganshi free haka agidanta dan kowa yana sane da kalar halinsa nakin zama
cikin mutane..
matsowa kusa tayi tana dan murza tafin hannunta tana magana"..oh well im glad ure
all here,my table is blessed
...tafada tana yar dariyar jin dadi cos its been a long time da safiyarta yay mata
kyau haka.."

A nitse tay serving dinsu kowa a plate dinsa suka hau cin abincin kamar dagaske,
sanda ta make sure komi nakan tebur din sun taba,sannan ta fara kakalo zancen hira
akan table din tana ta basu labarin kawayen ta masu doughtr inlaws wanda suka iya
girki da wanda basu iya ba,mufrad ne kawai yake bata amsa sabida ya gama lura cewan
a mugun matse imad yake kawai burinshi su tattaba abincin sama sama suje inda
zasuje shikuma harga Allah aranshi bai cika son aikin gaggawa ba,sabida hakan ne
shikuma yaki bada kai,muffy sai dada zurma kakanshi a hirar yakeyi imad yana shiru
baice musu uffan ba,can ya aje spoon dinsa yana satan kallon imad daya dago cikin
sauri ya dubesa
,suna hade ido ya masa alaman su tashi su tafi fuskan adan harde murmushi kawai
muffy ya mayar masa amma bai nuna alaman yama gane me yake nufi ba, da sannun sa
yabaje yay relax akan chair dinshi yana dan mika yana furta hamdala acan kasar
makoshi
Can ya farga yace Uhm uhm
"Grandma,hhy fulani datake taunar wata katuwar cinyar kaza ta kallesa tace yess?
fuska ba yabo ba fallasa yace,im soo full abinci yy dadi na gode,"
murmushi tayi tace saura tukici..,dan murmushin ya mayar mata da sigar neman magana
aftral ai kakanshi ce yace
"hajiya amma yaci ace kindena girke girke nan fa, is too bad for ur health.
Can we get u a helper? Or sumone else..ee as tukuici,..
Dariya ta hauyi
Ayayinda imad ya dago ya dubesa da uban sauri ganin da sigar son ya hade waje ya
furta maganan,aikuwa caraf hajy saddika ta capke zancen Tahau mita tana cewa to
yaya zanyi mufrad, ni bana son strangers duk masu aikina sun gaji
,,gashi nan yaki yay aure,yanzu shikenan Ace mutum bazai hutaba yadawo kenan kullum
sai kayi abinci a gidan nan,yanzu nima ai da saidai in mike kafafu na a falo kamar
jasmine ana kawomin abinci safe dana dare amma gashi nan duk laifinsa ne ya barni
stranded a kitchen inata kkrin feeding dinsa, kai yanzu mufrad da matarka takeyi ma
girki safe da dare bakajin dadi?mufy dake dariya kasa kasa yy gyran muryan sa yace
akwai dadi mana grandma,wani tuwon harara imad ya watsa masa, ko ajikinsa yace
"aure its alwys a good thing grandma insha Allah shima kwanan nan zaiyi slightly ta
dubi imad "tace toh kaji ko danka ma yace kwanan nan?saika dage kayi nima inga yan
jikoki na Tunda shi wannan din ma yaki ya haihu inga nashi yaran,mufrad tuni ya
yanke murmushi fuskarsa da sigar wasa yace"in haihu kuma?..to ke me zakiy da
tarukucen yara,Bayan Ga yayanki ga jikoki

Spoon dinta ta aje ai "Bashi zai hana inga naka yayan ba,hajya hasiya kakar ka
gatanan araye ai itama taga yayan fareesa toh nimesa bazan ganaka ba ba,shiru yy
baice mata komi ba..wai mai kake jira ne mufrad? aurenka shekara nawa amma har
yanzu mata babu komi
hannun shi ya nade a kirji...yace grand ma stop ya isa haka,tace bai isa ba,mufrad
duk kun dauki rayuwar turawar nan kun daura makanku
Toh wallhy munsan inda matsalar take mude bazamu ji haushin yarinyar nan ba,kaine
matsalar ,Gwara ma ka shiga hayyacinka ka dawo daidai in ga ahalina nima
"...mama me kike nufi da shine matsalar?imad ya tambayeta kamar zai tuntsire da
wata mahaukaciyar dariya ganin irin sadda kan da mufrad yay kamar an sullube kaza a
ruwan sanyi ,aransa yace madalla da abun ya dawo kanka ba son hada waje ba?
good,mumy kikace kinsan in da matsalarsan take pls gayamin zan dedeta mikishi,wallh
inaso muffy ya aihu kinga nima sainayi jika,muffy is my first son remnbr?dariyarce
ta subuce masa yahauyi.. hjy tana kadai kainta cikin jin dadin raharsu tana lura
dasu hararar sa tayi tace "toh dama in mace bata haihu ba ai laifin miji ne bana ta
ba..dan haka mufrad dole yasan nayi,wata dariyar imad ya fashe dashi yace dolen sa
,mufrad yaki ya dago kansa barema ya amsa yasan Imad ya same na tsokanan sa kenan a
langwabe yace "mumy"You mean he shud get back to work ko?spoon dinsa ya buga a
empty plate dinn gaban muffy da sigar tsokanar yace hey hey men at work,"muffy ya
dago a hnkli ya harareshi kunnen shi hajy ta ja tana cewa marar kunya kawai kamana
shiru sunata dariyar su da danta a tare ganin mufrad ya mike a sudade yay waje
yasashi mikewa shima cikin sauri dama burinshi kenan

Goshin danta ta kama ta sumbata tace"I love you,but U havent told inda zakaje...a
mugun shagwabe yace mum tare da muffy zamu fita. .wll be back shortly okay?
..tana son tay magana taga har ya mike hannu ya zari wipes yana goge bakinsa cikin
sauri ya nufi hanyar waje yana daga mata hannu"..i love u mumy see you
shortly,bayanshi take lekawa kamar wata marainiya har ya bace ma ganinta a hnkli
tace alright son..
Wani ajiyar xucya ne ya kufce mata sann ta koma dakinta masu aiki suka hau tattara
wajen..

Jeep DBX baqa ya shiga ya saka seat belt ya kunna A.c ya barta a slow,ya kunna
wakar ciara dance like we making love mai dadi,..mufrad ne a dayan bangaren shikuma
ya kunna jeep wranglern shi dayake mutuwarso dake motace datafi dacewa da gaggaru
kuma fitanannun maza musamman ma sojoji

Shiya soma fita agidan imad nabin bayanshi ahankli yau yake murzata
Yana tukinsa cikin nitsuwa kamar bashi daya saba da tukin garaje ba,sun dau lkc
akan hanya yana kuma sane da halin gaggawar da mutumin sa yake ciki,tsaki imad ya
dinga ja a motarsa shikadai ya rasa ta inda zai yi ihu wa muffy koda zai kara
gudu,whats this muffy yake mishi?
Bayan ya bata masa lokci a gida, yau dayasan zaije ya kalli rufaidar sa ce zai fara
koyan tuki a hankali?bayan uban mis calls daya tara masa a waya baidaga ba
Peeeeeppp peeeeep
Ya cigaba da danna masa horn,peepp peep peeep sanda kowa ya maida kallonsa kansu
akan titin tsabar cika kunne da karar horn din imad yakey,kowa nataso yasan mawa
ake wa horn din,wanda ake masan kuwa yana gaba yana tukinsa yadda yaga dama ko
ajikinsa yana shirin kara dannawa ,caraf saiga kirar muffy ta shigo wayarsa da
sauri ya daga ama speaker ya jona,"yana dauka a hatsale yace what the fuck are u
doing har karfe 8 muna nan kan hanya?Murmushi mai sauti muffy yay cikin kasaitaccen
yanayi mai tafe da sanyin rigima datake mugun kara masa kyau.."is that why ure
pressing horn on me?...kan yy magana yace no body presses a horn on me,dan haka
dole mujira trafic light..obey the rules.."..imad ya dafe kansa a gajiye yace
what?..Tsaban takaici shi baisan sanda ya kara danna horn din da uban qarfi ba
"Muffy Na rantse maka da Allah kayi na kudinka..clear the road.,baima jira jin
dariyarsa ba a guje ya murxa kan motarsa yay wani wawan overtaking ya wuce shi yana
can jan masa tsaki

A kullum dabiar mufrad ne ya ga ana fafatawa dashi wajen bada takaici sai ayanzu ya
danna horn yaga imad bai kulashi ba, dariyar sa ya rinka yi a motarsa shikadai
Sanda ya bari yay dan nisa haryay kusa isa bakin gate din gidansu na da can sannan
ya taka motarsa agaggauce ya biyo bayansa suka iso atare

Mai gadi ne ya fito ya budewa imad gate baiyi minti uku da parking ba sukaji horn a
waje da sauri ya koma ya bude mufrad din ya shigo

Kowa ya diro kasa daga jeep dinsa da long face they look soo fucking cute mufrad
yanata murmushin zolaya imad kuma ya hade ransa yana hararar sa kamar zai hadiyesa
dan takaici

Side by side suke tafiyarsu mai cike da nitsuwa kuma a kasaitance kwalliyr su ta
yau din bakaramun mugun daukar siffarsu tayi ba, har suka isoga sashen hajya mama
basuce wa junan su uffan ba.

Suna shiga suka tsinceta a zaune harta shirya tsaf tasaka wani babban hijbinta
tadauko katuwar jaka tayi wani zugum akan doguwar kujera ta rafka tagumi da alaman
haushine yagama cika mata ciki da imad baizo da wuri ba,ga nan faressa da mijinta
har sun dau zafi sosai akan lamarin.

Yau da safe mijin anty fareesa ya kirata,kuma Sunce mata in har ba'ay wani abu akan
rufaida yau yau ba,to su zasu shigar da kara kotu dan abasu riqon rufaida na har
abada.

Ganinsa tare da mufrad a tsakiyar falon yasata kara tsorata da fargaba ta mike
kirjinta na bugu tace kai imad ina kuma ka samo wannan katon mutumin?.imad ya kalli
muffy wuceta yy bai amsa ba

wara idanunsa yakeyi koda zaiji duriyar malak dinshi dayasan tana fushi dashi

Wani Galala ta tsaya tana kallon dressing dinsu taga sunyi matukar haskawa sun fito
sharr kasaitartun maza tubarkallah atake saita zama wata confused ta rude aranta
tanata cewa wannan uwar gaye haka?yo ina zasuje amma dai ba yaqin kwato rufaida
bako,su da zasuje filin tare kibiyoyi da dorinar bukar shine harda wani kure adaka?
Ta kada kai Tace hmmmmmm

Mufrad ma bai kula ta inda take ba ya nemi waje ya zauna ya harde kafafunsa ya dora
daya akan daya yana latsa wayarsa, daga sama har kasa ta karemai kallo taga ya
karayin wani irin kyau sanda ta kifta idanunra sann ta doka mai wani salati a
kunne,
wayooo na shiga uku ni hasiya,mezan gani? marar kunya da takalmi zaka shigomun har
tsakar daka baka cirewa awaje?..wani irin rolling idanunshi yy a mugun rigime with
glimse of itchy smiles cike da ji da kanshi yace hmm
Malama Kibi ni a hankli fa,bakinta ta rige da mamaki tace"ai Dole,tunda na haife
ubanka
..kwalo mata idanunshi yay ta dauke kanta ta dube imad cikin sauri
"Kaima shasha da kai da uwar kunzugu, ka wani tantame kugu kamar wanda zaije gidan
rawa kai kasan waye bukar kuwa da zakajemai haka?Nifa ban fahimce ku ya naganku
haka kamar baku shirya ba, Da sauri ta jawo kunnen imad sukayi gefe tahau masa
magana ahankli muryanta kamar zaiy amo tsabar fargaba" tace
Kaikuma haka mukayi dakai?.
Ya zakaje ka jajibo mun dan zaidu nema kake ya tona mana asiri kome?
In zaidu fa yaji maganan kasan bazamujita da dadi ba,tun kan imad ya amsa ta sukaji
muryan mufrad daga bayansu yanacewa"Qaddara ma yaji komi,.yau asirinki saiya
tono...yana kallonta ya sauke kafafunshi kasa a kasaitance ya mike tsaye har
gabanta kuma yabi ya hade fuskansa kamar da gaske

"Wayeya aikeki ki dauko masa yarinyar sa?zatayi magana ya tsareta da hannu,Malama


Kinban mamaki Wato abunda kukeyi kenan keda da fareesa abayan idon baba ko?kunai wa
mutane bitacan kuna yaudararsu in matsala ya taso kece farkon cikama mutane kunne
da ihu ko?to yau
Zakiga abunda zan miki, .bari na koma abuja..zakiy bayani ma baba cewa kin sace
yarinyar dan uwanshi kin boyeta.
Har anzo an dake fareesa.

Jajayen idanunta ta murxa cikin yankar barazanar san, kai marar kunya wallhy ka
kiyayen..ubanwa yace ma ina tsoron zaidu da zaka wani titsiyeni da zancen sa,eh din
an yaudarekun,kai ba nade hannunka kayi kana kallo bukar yana hauka ya birkice zai
kashe yayan cikknsa ba?
Zai y magana cikin bori tace Kai tafi can Babban banza babban dankali anyi asarar
namiji anan tunda bazai iya rungumo yan uwansa ba, banda shahsanci irintaka ai su
rufai dinma kannen ka ne amma ko siffar fuskarsa ka sanine?Ajiyar zuciya ya sauke a
karsashe yace kece baki sansu ba "Me ku keso dama mu musu bayan kunce kar mu kara
shiga hidimarsa dana yayansa?..dik abunda kkiga banyi ba kune kukace baku so,da
masifan karfin hali tace
Kai baka da hanklin sanin yakamata ne,a ɗane shima ya tsareta ina dashi banji zan
iya bane,kuma ynzun nan zan kirashi in sanar masa cewa zakije tada wani rigimar
agidan yayan shi..shi duk da wasa yake mata amma ta tsorata sosai,yana daga wayar
shi ta kwace wayar ta sa kuka dan Allah yanzu dama so kake kaga bayana?Ni Meye na
maka mufradullahi,..
Ta juya ta kalli imad
Jiki A sake "Wayyo Allah abunda ya shiga tsakanina da bukar yau zai shiga tsakani
na da mufrad Ko gaishe ni fa baiyi ba yakemin wann tijarar?imad ya mata kallo da
wutsiyar ido yace to ki lallabeshi man ki lallabashi kin gane..,haka ta dawo kamar
yar yarinya ta rinka lallabar muffy shikuma yana basarwa yana ciccin magani,kawai
aransa shi yasan baison taje ko ina ne,yafison shida imad din kawai suje su biyu,
koma miye zaihe ya faru ya qudira aransa insha Allah shizaiji dashi, Sai fada yake
mata kamar wata sa'ar shi akan ta dena yin abu batare da sannin kowa ba duk sai
yasata jin kamar tayi wani babban laifi, misali ya hau mata da yadda abun zai iya
jawo matsala akan auren yayarsa farisa

Yace "kinga faresatu matar wani ne..ynzu in mijinta yace bai yadda da dukan da
akaje har gida akayi mata ba daga nan asirin familynmu zai fara tonowa ana yayata
sirrikanmu awaje ba...sosai ya mata fada akan hakan
,sannan yace inhar bataso yakai kararta ko wani maganan wajen yaa sheik to tayi
zamanta a gida kawai shida imad ne zasuce wajen rufaidar yanzu..
Book 2

*Shade of rufaida part 2 is not free lovely sisters pls dont read it if u dint
pay,to subcribe, ku biya Naira dari uku "300" ta wannan acct 0152983148 mohd sule
surayya Gtb or MTN pin ta wannan layin 08060712446 saiku turo shedar biya a same
phone number.*

6️⃣1️⃣
1️⃣
6️⃣

Ababu yadda ta iya haka ta amince mashi,takarda ta dauko zatayi masa kwatance yace
mata tabari kawai shiya san gidan mamakin sa kawai take ta sha ranta cike da
fargaba dan har yanzu batada tabbas akan abunda zai iya biyowa baya.

9:45 aina'u ta farka a bacci"oh shit..tamike ta zauna tana dafe kai ganin ko
sallahn safiya yau batayi ba...da uban sauri ta diro kasa tana ta mamakin yadda yau
muffy ya kyaleta tayi bacci har haka,da kallo daya tabi wajen kwanciyar sa ba taga
alamar ya kwana anan ba,ta tuna ashe ma tajishi yana waya acan dakinsa da wancan
garan kenan acan yay baccin sa ya barta tsaki taja ta mike tsaye tana daura
igigyyun nitynta but..why havent he shwd up yet?..agogon ta kara kallla sann ta
jawo jacket tana mai zura kafafunta a sleepers cikin gaggawa tayi waje ta nufi
kofar dakinsa"..murdawa tayi taji a kulle,ta harde hannunta tana daga tsaye tana
balla ma door din harara"..haka kawai ranta ya baci dataga hakan,kwana biyu dayaa
saba mata sai ya tambayeta ma yake fita...and how dare he yauko lekata baiyi ba..to
inama yaje,dakinta ta koma a kufule tana jan tsuka guguwar iskancin na balain
wajijjigata tanajin kanta yau a sama daidai da uban kowa,kayanta ta tube ta zari
towel ta wuce bathrum tayi wanka harta fito sanna ta tuno batayi sallah ba ta koma
tayi alwala tazo tayishi a girgije,awajen ta aje hijabin ta hau kujerar gaban
madubi wani hamshkiyar kwalliya ta tsalawa fuskarta evrything with dark green
idonta yaci shadows na green black sai tayi kyau matuka,wata tsaddiyar arabian gown
ta dauko army green but she needs sumone to fix her necklace kamar princess,tsaki
taja har yanzu da bataji duriyarsa ba..haka ta hakura ta saka abun wuyarta dakan
ta..ita tanaso tay rayuwarta ne irin na matan da mijinsu yake mugun jidasu.

Sabon Wayar daya sayamata ta lalumo kamar zata dialling numbersa saikuma girman kan
yasata ta fasa,agogo ta kalla ganin goma na shirin kufcewa tayi tsuka ta wuce waje
abunta ta nufi cikin gidan tana takunta ahankli kamar ya sarki,a falo ta tarar da
hajya adada tana phone call,irin kallon databi kayan ta yasa ta tsuguna har kasa ta
gaisheta da muryan makirci danta dada gane cewa itama ta hadu, daga wajen ta wuce
sashen hjy jasmine jin bata nan aranta tace thank God dan ta tsani gaisuwa shagonta
na shagari ta wuce direct acikin sabuwar motarta.

Tara da rabi dai dai suka kama hanyar anguwar gangare motar mufrad ne agaba yana
tuki at normal speed jim kadan sau gasu sun iso bakin wani babban gida mai dauke da
katoton rumfar almajirai anata karatu wasu suna famar rubutu

Daga dan nesa ya karewa koina kallo ya tabbata dai nan ne cos tun lkcin da hjy mama
tace ya dan duba mata lamarinsu anan yasa mutanen sa suke surveying gidan abunda
yasashi sanin exact location kenan
Yana kammala parking ya sauko ya tararda imad a tsaye ajikin motar sa yanata kare
ma anguwar kallo..

Yau shige da fice yy sauki sabida karatun da akeyi daga cikin zauren,mufrad yana
isow daf ahnkli ya dafa kafadunshi yace mashi kajirani anan pls mubi abun a
hnkki,imad baice masa uffan yana tsaye,har mufrad yay sallama abakin zauren da
almajiran suke karatu babban almajirin sa wato yusha'u shi ne ya fito jikinsa sanye
da wata kodaddyar brown shadda da skull cap faro yanata binsa da kallon kurel daf
zai rusuna kasa yay gaisuwa sai yaga har mufrad ya
mikomai hannu suyi musabaha a take ya amsa mashi yana sasaarfe yana jin tsoro
cikeda gidadanci yace,
"malam lapya kuwa wa kukazo nema?mufrad yace wajen kawu bukar mukazo yana ciki ne?
yushau Yanajin ance kawu yahau washe baki ashe kawunka ne Aiho ,kasshh toh gashi
kunyi sabani dashi yaa malam baya nan zaure, muma tun safe bamu hadu dashi
ba,..."tun kan muffy ya amsa wani Dan karamin yaro ya taho ya rusuna gabansu yana
kallon yushau a sukwanr yace" babba..umma tana kiranka acikin gida
Yushau yace kace mata ina zuwa..yaron na tafiya yusha'u ya dube muffy yace kajirani
anan bari in tambayo maka a gida ko hala umma tasan inda yaje,gyada mishi kai kawai
mufrad yay,yana Barin wajen saiga imad ya karaso yana dage mai gira da alaman "ya
ne what's going on..Hannunshi ya cusa aljihu yana dada karewa wajen kallo kamar
wanda bai yadda da wajen ba,a nitse yace wait ance ya fita da sassafen nan..
But mujira yaron ya dawo daga cikin gidan tukun i doubt if she is here,imad baice
komi ba
...tsaye sukayi agaban zauren sunyi shiruu sunajin ihun karatun almajirai sunata
famar rero karatu
Wasu ana zabga musu dorina.

Yushau yana shiga gidan bai wani Dade ba saigashi ya fito ya kallesu duka yace"Umma
tace Ku shigo daga cik..wani sanyi imad yaji aransa yana biye da muffy abaya yushau
yay musu jagora sukayi sallama suka kutso kansu tsakar gidan suka tsaya agefe wani
irin kallon gidan sukeyi dan yana da girma kuma Koina fesss yake an tsaftace shi
cementin nan yasha
Shara da tsintsiyar laushi yay kyau gwanin ban sha'awa

Tsaye take daga bakin kofar sashen ta cikin yanayin mamaki Dan bata tabayin
tsammanin ganin su anan wajen kwata kwata ba

Dama can Mufrad din ne kawai ta sani a fuska amma tasan bazata waye da fuskar
keeyan ba,kallon imad takeyi a sace dan taba ganin siffar wnn mutumin ba sai
yau,"dagata bayan su sukaji murya mai dadi da kuma sanyi ance "sannunku da
zuwa,Atake suka juyo agaggauce suka kalleta tana tsaye suna hade ido can da mufrad
ya sauke kansa kasa cikin jin nauyinta sosai, gaban imad ne ya wani fadi ya buga da
dan qarfi,atare duka suka rusuna har can kasa acikin yanayin nitsuwa da kuma kamala
mai sanyi, mufrad ne ya dago Yace ina kwana umma?..ajiyar zucy ta sauke tana sakin
murmushin ta mai kara mata kyau da muhibba,"ahnkli tace mufrad?fargaban shi yaji ta
kwanta daya fahimce ta gane shi sosai,tahowa tayi har gabansu da wani motsatrn
tabarma a hannun ta tana tafiyar tana Dan dingishi a mamakance tace amma Mufrad din
ne ko? Koba mufrad bane?Kanshi ya dan sosa yace eh nine umma,.. kin tashi lpya?tay
murmushi sosai tace lpya lau sannun ku da zuwa lale marhaba inafatan dai lpya
naganka haka a sassafe,kowani abu ya farune a gidan?kai kawai ya girgiza mata alamn
a'a batare daya dago kansa ba, wani irin girman datake mishi acikin idanunshi
yasaka baya iya sakewa ya kalleta,shiru ta danyi can ta dubi imad daya kasa furta
uffan sabida dumbin fargaba kanshi na can kasa da sanyin kunya wane amarya,he was
more than nervous wani fat fat yakejin bugun kirjinshi dan baiyi tsammanin zaiji ya
dauke gaba daya agaban mahaifiyar abar kaunarshi dayaga ta masa mugun kama da itan
ba...a hnkli tace
Mufrad,waye kuma wannan ko shine Dan uwan ka keeyan? mufrad ya girgiza kai yana
kallon imad a sace da gefen ido, snn yace a'a bashi bane umma..,dan kadan ya cakale
shi ko zaiyi magana yaga gogan ya kasa cewa komai lkcin kirjin imad kamar zai fito
waje dan bugu duk fargaban yin magana ya nakasashi sabida wani mugun gizo dayaga
matar tanayi masa da fuskar rufaida
Toh bari na baku wajen zama
"..tana kkrin shimfida musu tabarman muffy ya tashi a hankli.ya amshe tabarman a
hanninta tana ka bari amma sanda ya amsa ya shimfideta,agefe haka suka dofanu kamar
wasu munufukai kowa yana kasa kasa da idanun sa,zama tayi da kyar sa a sannan imad
ya dago kansa cikin tsananin jin nauyi da kunyar ta cikin sanyi murya yace"ina
kwana umma?. kallonshi ta shigayi taga ko zata iya ganeshi amma ina tace "sannun ka
dai bako..fatan kazo lpya,ya mutanen gidan..wuyar rigar sa ya dan gyara nervously
lpya lau
..fatan kin tashi lpya..?da fara'a sosai tace lpya lau.
Mufrad Allah yasaka da alheri Mungode mungode Allah ya bada ladan zumunci gashi
kawunkan bayanan nan Mufrad yay gyaran murya cikin datsar nunfashinta yace ammh
umma dama munzone batun maganan rufaida,umma ta yanke fara'r fuskarta a sanyaye
tace toh wani abu ya faru da rufaidar ko?yace a'a ,saiya juya yana kallon
imad..snn yace mata umma wannan shine barrister imad Ahmed..shine Wanda ya kula da
case din rufaidar acan U.S, munzo ne da shi yanaso yaga baba batun maganan rufaida
amma kuma tun daga waje ma akace ma wai bayanan yaushe ne kike ganin zamu zo mu
sameshi,..

Umma tana kallon imad take idanunta ya ciko da ruwa tace masha Allah,
Kace babban bako nayi..Ashe Kaine lawyar nan?imad ya dago kansa a hnkli yace eh
nine lawyarta,hawaye taji ya cikka mata ido tana murmushi tace Allah yay maka
albarka Dan nan,ka taimakeni ka taimake yata rufaida,naji komi bana da abunda zan
saka maka dashi sai addua,Allah ya biyaki Allah ya saka maka da dukakkn
alheri...atare duka sukace ameeen,ba shiri mufrad ya dada gyara zamansa a nitse
yave "umma..toh ina rufaidar take ne.
Hajiya tace baba yazo har gidan fareesa ya daga musu hankli,bazan boye miki ba
abunda yasa yau muka biyo bayan lamarin kenan,wani dafe kirji yaga tayi kace
"yaaa malam yaje inda rufaidar take?tunkan ya amsa ta hango yadda imad ya gyada
kai.

Dan shiru tayi ta dauka dayay mata tsstsauran hukunci shikenan zancen ya wuce
awajenshi tunda tasan baisan gidan farisatu ba,dataga jiyan da bai mata magana ba
sai tadauka duk fushi yakeyi da ita,kirjinta ne ya hau sarawa tanajin mummunan
tasowar fargaba da kuma tsoron halin da zasu iya shiga ciki inhar yaje din can sann
taja wata nunfashi,,a tsaye ta mike da kyar tace musu kunga banci ta zama ba.Zanje
in nemo rufaidar kawai,take tashin hankl ya bayyana a fuskarta,nan mufrad ya mike
tsaye da sigar lallami a muryanshi yace"a'a umma,tabbas da baba yaje jiya abunda ya
faru baiyi dadi ba amma evrything is under control now,idan muka sameshi mu zamu
bashi hakuri insha Allah komi zai dawi daidai,girgiza mai kai kawai tayi" kaima
Kasan halin kawun ka bajin hakuri yakeyi ba..
Kar in sake anan ban san halinda yata takejiki ba tabbas inhar jiya sun hadu toyau
zaije nemota kuma bazataji dadi a hannun sa ba in ya kamata...dama can abunda naji
masu faressatu tsoro kenan inhar yagane rufaida tana wani wajen toh wallh baza aji
da dadiba"tana furta hakan wasu sassanyar hawaye suka sauko daga cikin idanunta
tayi sauri takai hannunta tana sharewa gwanin ban tausayi ga hawayen sunki dena
bulbulowa sai kkrin danne su takeyi
Jikin imad take yay yay sanyi".mufrad yanata satan kallonta azucyarsa more than eva
yafara jin kamar yana son yaga ya share mata hawayenta ta koma yayane,...cikin
dauriya yace ynzu kinsan inda yake ne?to muje mana mu dubo ita rufaidar
Da sanyin murya Imad yace yakamata muje cikin gaggawa inhar kina zargin wajenta
zaije da sassafen nan Gyada musu kai umma tayi tana dada goge idanunta
Tace toh "Bari na dauko hijabi..tana barin wajen mufrad yabi bayanta daf lungun
dakinta suka tsaya agefe inda ba a wani ganinsu cikin yanayin lallabata yace "umma
kiyi hakuri kizauna a gida basai kinje ba,inaga zuwankin bazaiy amfani ba naga
kamar bakida da lpya.,kihuta nizanji da koma minene, girgxa mai kai kawai tayi can
ta fashe masa da wata sassanyar kuka mai mugun bada tausayi,
hawaye na diga a idanunta tace "ohni na shiga uku bansan meyay wa fareesatu ba,
kaima karka sake daukar wani nauyin akanka mufrad, barinma da baban ku baisanda
wannan maganan ba,inyaji zai iyacewa kun saba mashi kaga zai iya zamowa maka wani
babban matsalar
Saukar da muryan shi kasa yay sosai yace umma karki damu da wannan zan shawo
kanshi.
Ki kwantar da hnklinki Faressa fa tana nn lpya,kawai lpyar rufaidar mukazo mu
gani..da imaninshi yake maganan cikin sauƙara da muryn sa ƙasa sosai yanayin
lallashi sabida tausayinta da mugun sonta dayakeji aransa dayazo masa abazata
batare da yasani ba,cikin girmawa da nuna kulawar sa yace "namiki alkwari babu
abunda zai faru ummah,nide kiyi zamanki anan kawai,ahnkli zamubi da kawu, ni da shi
lawyar zamuje har inda suke muga meke faruwa
...inyaga lawyarta ma ai bazai mata komi ba..umma tana goge hawayen ta da suka
makale tace ka tabbata hakane ko? Yace insha Allah. Ajiyar xcya ta sauke tou
shikenan.
Amma kajirani anan barina kira yaro daga waje yakaiku har gidan da rufaidar take
atake yace har inane gidan,tace acan bayan gari yake.
Jim kadan suka fito
Ta shiga zaure ta dauko dan babba daga cikin almajiran Ta hadasu dashi.
Muffy ne ya bude ma yaron mota sannan ya shiga Cikin sauri imad ya shiga motarsa ya
zauna ya tada motar agaggauce suka kama hanyar zuwa gidan yakmbo.

IS NOT FREE.
300 VIA 0152983148 MOHD SULE SURAYYA GTB. OR MTN PIN

CONTACT 08060712446

*🍁M🍁S🪄I🍁(MRS SULEIMAN INVESTMENT),M S.INVESTMENT IS A HOME OF LATEST ND AFFORDBLE


LACES KOWANI IRIN DESIGN HOLE, VOILE,BROCADE
CHANTILLY,MATERIALS,SHADDA,ATAMFA,LACES,BAGS NA GAYU DANA YARA,SHOES,MODERN KITCHEN
ITEMS INCLUDING FOREING ITEMS,YOU CAN ODER ALL KINDS OF YOUR ITEMS WITH MSI MUNA
BADA ƘANKARARRUN KAYA IN ODER PRE-ODER*
*VERY REALIABLE SALES🍁🪄*

*VERY AFFORDABLE PRICES🍁🪄*

*OUR CONTACTS*
call;08037825466
whatspp:09072032272

6️⃣2️⃣
2️⃣
6️⃣

Kirjin imad na bugu yaja motarsa a fige har gani yake kamar bazasu kai wajen ba,ga
hanyar babu kyau tayi gaja gaja da ramuka da jar kasa da kwarmi duk da babbar jeep
ce yadda yake jizgar motar cikin tukin gaggawa yana daga musu kura yasa duka idanun
mutanen anguwar yayi kansu anata binsu da kallo,...

Dagata Cikin motar mufrad kuwa wani shirune ya ratsa wajen duk da kasancewarshi ba
shikada bane

almajirin dayake zaune kusa dashi tsabar kauyanci a sassarfe yake zaune yana
zaxxare idonshi yana ta kalle kalle yana motsi da jikinsa duk ya kasa samun
nitsuwa.

Hannu kawai yaron yake nuna mai yana masa bayanin hanya a dan tsorace sabida
yanayin sa dake nuna kasaita wanda ako yaushe zaka ga kamar yna harde fuskansa,
yanajinsa shiru baice ma yaron uffan ba aransa shikadai yasan meyaketa
aiyyanawa,gaba daya ya rasa meyasa family issures dinsu yay yawa in anbiyetashi
zaice duk abun daga saken iyayen su ne,da kuma shegen rashin zumuncin dayay qarfi a
tsakanin su duka da yan uwan su.Amma da Mezai hana baza a zauna a tattauna maganan
nan ta yaa malam ya kare musu duka ba..?Gaba daya ya lura da cewa kamar kowa tsoron
yaa malam din nan yakeyi a family su sabida tsantsar baqin taurin kai da tijarar
sa.

Kafadunshi ya daga cikin tunani adaya bangaren zuciyarshi kuwa idanunshi ne yakei
masa nuni da hawayen umma data sauke agaban sa daya mugun basa haushi da kuma
tausayi,ahnkli acikn ranshi ya tabe baki yace anywys shiyasan mezaiyi akansu nan
Gaba.

Suna karyo kwanan gidan almajirin ya masa nuni da wani balangwajajjen ginin kasa
mai 2 bedrom stand ga wasu mutane guda biyu a tsaye awajen bangon gidan sunata
leken ciki yarasa mesuke lekawa..

Yana parking motar sa a kusa da kofar gidan ya sauko da karfin sa, imad shima yay
parking a gaggauce ya sauko cikin sauri dan ya mugun daga hanklin sa,rough driving
ya dingayi throut yana biyosu cikin tunanin rufaidarsa daya gama toshe masa
kwakwala daxu har gani yake kamar bazasu iso nan din ba..hannun shi a aljihu dukan
su sunajin sautin hayaniya ata cikin gidan ya kalli muffy yace Whats going on?
Mutanen dake leken cikkn gidan Mufrad yake kallla,sanda ya fahimce meke going on,
snnn ya juya ya soka hannunshi a aljihunsa can ya fiddo da hadadden wallet dinsa ya
bude, sabbin dari biyar biyar ya zare guda goma ya bawa almajiri a hannun sa yace
"koma makaranta..jikin yaro harna bari yahau godiya ya juya da mugun gudu yay
hanyar gida.
Sai a sann ya juyo yaga imad fa ya fara hawa can sama duk alamu sun nuna cewa baida
nitsuwa sai jeka ka dawo yake shikadai suna hade ido da muffy cikin zafin nama yace
wai ina gidan yake ne.."cos shikam gidan ma baimasa kama da gida ba he tot is a
dump or sumting abandoned cos asalin ginin kauye ne gidan jan bulo da runfar zana
da rusashen katanga bari guda kuma an rufesa da tsofaffen buhu
Mufrd ya kalli gidan da kyau snn yace masa"Wait here..bai jishi bama yasaka kai
yahau binshi abaya,suna isa wajen magulma tan da suka makale suka jajja da baya
cikin jin kunya kowa na boye kanshi a gefe, direct mufrad ya leka ta wajen ramin
shima ya saka idanunsa ta ciki kamar yadda yaga mutanen sunayi ihu da surutun mata
kawai kakeji Wata kokowar yaga akeyi a tsakar gidan tsakanin yakumbo da yaa malam
dayay mata shigowar isa har cikkn tsakar gidan ya tsaya yana yanka mata zaguna
irinna rashin mutunci yana binta da bakaken maganganu masu zafi akan yarsa
rufaida,itama maida masa takeyi sunfi awa suna sa'insa dashi kamar zasu hadiye juna
da magana tsabar mugun tsanar datakeyi masa acikin ranta

tsaye suhan tayi ta rirrikota tana ta kuka bata son yakmbo taje kusa da baban su
tasan bakaramin aikin sa bane ya zazzane ta da dorina,ykmbo kuwa sai tambada masa
gunduma gunduman ashar takeyi akan karya yadda ya shiga mata daki shikuma sai na
cewa yakeyi da zafin rai akan yarsa ya zo dauka yana gargadinsu akan da sufita
hanyarshi.

Jin haka yasa mufrad barin wajen ya koma jikin motarsa cikin rasa abunda zaiyi akan
lamarin at once, imad dake tsaye awajen yabi ya leka shima alhamdullhi baiga
rufaidar sa ba amma yaga mai kama da ita ga wata tsohuwa ana ririkrta tana cizga
cikin masifa kanta ko dan kwali babu tsabar ta kufule,duk a tunaninshi yaa malam
bazai taba bude kofar ba,caraf kuwa saigashi ya doke kofar da karfi ya bude ya
shiga ciki a mugun zafafe,tsabar karfin tsawar daya daka har ata awaje anajiyo amon
muryan shi yace ke rufaida?rufaida,"..ina kike munafuka..ki fito nan dan ubanki, da
bugu daya ya banke labulen ya saukar da dorinan sa kasa tana wani jan kasa yana
zaxxare jajayen idanunsa ko zai ganta acikin dakin a fili,ranshi a matukar bace
yake jikinsa harna rawa rawa dan already zage zagen da sukayi da yakumbo akan danne
haqqi da azabtar da matarsa hadiza daya keyi ya makurar tsaga mashi zuciya,yasan
tsantsar gaskiyar ce amma kuma shi sam baison jin wani gaskiya a kunnen shi face
nashi gaskiyan,dik wanda yagaya masa gaskiya yakan dauki hakan a matsayin challenge
da raini ne ,yo har yaushe wata motsatiyar mace tsohuwa mara galihu wacce baya
tsammanin tayi ilimin karatum fatiha zata gaya masa cewa shi ba adalin miji da uba
bane,karyanta!!
Kuma Duk rufaidace ta jawo mashi wann tijarar, idonshi na sauka jikin gadon kunnen
shi yajiyo masa shehsehkar ta,ta kasa daurewa sai kuka takeyi a hnkli tuntuni take
jiyo sautin duk wani abunda ke wanzuwa ata waje,gaba daya jikinta ya jike da xufa
sai haki take cikin tsananin tsoro dan kamar hanjin cikinta zai fito haka
takeji,gashi dama wata tsohuwar riga da skirt dinta ta saka na atmfa wanda yay ma
jikintan cass cas ya dan kamata sosai sabida kiban datayi kwana biyu tasan
bakaramin azaba zatasha in dorinar nan ya sauka ajikinta ba tsabar rawan da jikinta
yakeyi har waniji take kamar ta saki fitsari shartaf ajikinta,atke yay ma kofar
sakata ta ciki tunkan ta gane meke shirin faruwa da ita a dakin ta kurma wani
irin gigitaccen ihu daga karkashin Gado,
wani ihun suhan ta fashe dashi daga waje tana dora ahannu akai tana taya yar uwanta
kuka baba dan Allah kayi hakuri,yakumbo sai dukan kofar takeyi da iya karfinta
cikin ihu tanacewa bukar kasheta zakayi?bukar karka kashe rifaida,metayi
maka?..tanayi tana buga kofar a gigice cikin zafin masifa,daga nan caraf sukaji
shigowar mutum abayansu.Basu taba ganinsa ba amma tsabar tsuma da rawar da su kaga
jikinsan yakeyi dan ranshi a mugun hargitse ya shigo hakan yasasu dakatawa duka
suka tsaya binshi da kallo.

Acikin dakin kuwa kuwa wani dan banzan kokawar kwatan kai ne ya kaure tsakaninta da
baban ta dayaketa kkrin jawota waje daga karkashin gado tana tsillewa ga wajen da
duhu duhu tarasa ta inda zata zille masa ta gudu sabida kulle kofar dayayi kuma
gashi safiyace,"sai kuka takeyi tana magiyya tana rokon sa ranta kamar zai fice
daga jikinta dan tsoro "Wayyo Allah na umma, baba dan Allah kayi hakuri bazan kara
ba baba kayihakuri.Baice komai ba sai famar lalubar kafafunta yakeyi ranshi a mugun
bace itakuma tana ta tureshi daga ta ciki.

Tunkan imad ya dawo hayyacinsa muffy yay sallama shima ya shigo ciki har tsakar
gidan duk dama suhan bata wani sanshi ba amma tana ganinsa tasan cewa shidine ne da
mugun gudu ta fado kan kafarsa tanata kuka da sauri ya dagota sama duk ta birkice
da tsoro tahau nuna mashi bakin kofar "yaa mufrad ka taimake mu,baba
ne..numfashinta na ssarfakewa kamar wanda zai dauke...shikuma sai kallonta
yakeyi,yace mene ne? tace zai iya kashe ta..Dukanta zaiyi..imad kuwa tuni ya isaga
yakumbo ya rasa ta ina zai balle kofar sai wani diri yakeyi kamar zautacce itakanta
yakumbo dataganshi haka bata iya masa wani magana ba ihun rufaida kawai sukeji
taciki basu san ma meke afkuwa ba,tsananin bacin rai da tashin hankli yasa imad
kinyin wani Magana sai tsinannen kyarma da rawar da jikinsa yakeyi a daddane yaketa
kokawar neman hanyar da zai bude kofar da dukan iya karfinshi

,hannun suhan mufrad yaja a mugun nitse ya shiga mata magana cikin yanayin
lallashi da kwantar mata da hankli yanayinsa kamar na wanda abunda akeyi bai wani
dameshi ba kofar da rufaidan take ciki yabi da ido sannan ya dauke kansa akai "yace
baban ne aciki? Gyada mai kai tayi tana goge hawayenta tace eh"
Yace to jeki jikin mota na kijirani da sauri ta fice tabi umarninshi ko takalmi
babu akafarta tayi waje ta tsaya ajikin motarsa tana share hawayen ta sai kallonta
da yan gulman anguwa sukey daga nessa suna nunasu da baki,"..kaka meke
faruwane..cikin hade rai ya karaso wajen su yakumbo da imad dat look so determined
saiya bude kofar inkaga yadda suketa gwgwarmaya da yakmbo atre xaka iya daukawa
tunda can sunsan juna

Dukansu awajen basu san mesukeyi ba kukan rufaidar ne taciki kawai yake tunzirasu..
"Yakumbo zatayi magana mufrad ya rikota cancak yay da ita gefe ya tsayar da ita
yana me mika mata dankwalinta a hannu..a nitse yace mata "Kaka dan Allah ya isa
haka"Kuka ta fashe da shi Baice mata uffan ba ya juya ya dafa kafadun imad a hnkli
ya juyo fuskrnan a murde kamar bai taba dariya arayuwar shi ba..yace guy whats
this?saida nace ma karka shigo cikin gidan nan inyagama mata hukuncin ai dole ya
barta ta fito ko?..wani hatsallen tsaki imad ya saki yana ture hannun shi daga
jikinsa dan gani yake kamar muffy baisan meyakeyi ba azafafe ya hayayyako sa cikn
masa masifa"Sai in barsa ya kasheta?,idonshi ya wara ure not even sure dukanta
yakeyi"..shi so yake subi abin acikin hankli ba acikin fushi ba,"imad kuwa ya riga
ya kai 360 tunda yaji muryanta ya rasa gane kan hanklinsa da nitsuwar sa rawa gaba
daya jikinsa yakeyi yana tsuma.."ya hau bubbuga kofar yana cewa wallhy saina balle
kofar nan..she is in dere am hearing her voice..rufaida ce...
Yakumbo ta leko daga bayan sa cikin shshehhka tace
"itace man..nide karkubar shi ya kasheta..rufaida bata taba masa komi ba, mugune
azzalumi..ya kama ya sakama yarinya kahun zuka toh inshi maye ne wallhy bai isa
yasha jinin rifaida ba..kallon da mufrad yay mata yasata tikewa a maganan sai tay
shiru tana neman nitsuwa wa kanta..,"wani irin ihu sukaji saida atake dukansu suka
kalli bakin rufaffen kofar a gaggauce "muryan rufaidarne ya fito zarr xarrrrr tana
ihu wayyyo Allahna..baba...babba..Kayi hakuri haka Dukasun sukayo bakin kofar sai
wani zaffffff zafff kakeji taciki alaman ana zabga wa mutum zana ga uban karar
kiciniya dayaki karewa tun kan yakumbo ta dauko tabarya imad ya hatsala ya doke
kofar da karfin da sanda ta bargaje dama bawani karfin arxikine da ita

Mufrad na kkrin taroshi ya bangaje shi,shikuma saiyaji ransa ya mugun baci,no


matter what yaa malam ubane wajen shi..waje ya fita ya same suhan tana tsaye ya
umarceta akan taje ta fitoda yakmbo waje,suhan tana shigowa ta samu daidai imad
yana yaga raguwar katakon kofar yana kkrin shiga dakin danya kwato rufaida Yana
shiga sai gata can saman gado tana zagaye tana ihun neman hanyar guduwa shikam
Already idanunshi sun gama cikkowa da ruwan hawaye

Suhan tana jan hannun yakumbo at same time suna satan kallon ikon Allah,ballewar
kofar yasa yaa malam dakatawa da dorinar sa ya juyo saiga kuma mutum ya shigo masa
a mugun hargitse yaga yy kan yarsa direct, Shibaima san sadda aka tureshi amma
yasan tabbas tureshi akayi har aka wuce shi
...da muryan shi daya gama jikewa da emotions kala kala ya ke dubanta yanata xagaye
ta inda zata nitsu ta ganshi dakyau kkrin danne bugun zuciyarsa yahauyi dayake
jinshi kamar zata fashe da ballo waje,da karfi yahau kiran sunanta yana
cewa"Rufaida?..ruf..wani cak ta yanke ihun ta bude idanun ta jin muryansa dayake
mata amo mai mugun radadin dadi har acikin zucyarta,can kuma ta kara rufe
idon,cikin firgicewa ta danna ihu jin hala mafarki kawai takeyi akan wanda take so
yazo ya cece ta...its alwys him.Its alwys imad.
Duk halin da ta shiga ciki marar kyau saita tunashi

Shikuwa dayaganta agaba daya yanemi nitsuwarsa ya rasa, Yana kai hannu zai jawota,
yaa malam ya daka mai wani gigtaccen tsawa yanacewa kai?alkcin idanunshi ya rufe
baima ji shi ba damuwar sa kawai yaga ya jawo rufaida,a hargitse yaa malam ya daga
dorinar sa shafff zai kai musu wata gigitacyar duka atake imad ya juyo a mugun
haukace idanun sa sunyi jajur kamar wani dan zaki babu kunya ko tsro ayanayinsa
yasa hannu ya kwace bulalar da karfin rashin kunya da barazana ya watsar waje..Zage
zage yaa malam yahau yi yana tambayar sa shi waye,nan ne hanklinta ya dawo jikinta
kirjinta yahau bugawa da wani irin mugun karfi acikin ranta ta furta sunan shi da
mugun mamaki"i..mad?cikin sauri tana shirin bude ido ta kalleshi kenan sai taji an
wani cakumo hannayenta duka biyu An firo da ita kasa za'a fara tattaka ta,A mugun
hatsale imad yasha gaban sa ba acikin hayyacin sa ba ya dakamai tsawa yace ya
isheka malam inkakara tabata wallh saina kulleka,da tsananin baqin ciki yaa malam
yaja baya yana kallonshi waye ma wannan marar kunyar yaron me shegen tsaurin ido
kuma marar tarbiya?Daga ina yake wayeshi,A gurguje rufaida ta mike daga tsaye tahau
kallon imad din mamaki a idanuwanta kirjinta na wani irin doka tsallle kamar zai
diro waje,
sanda idanuwanta da kwakwalta suka tabbatar mata shiin ne sannan ta dan samu
nitsuwa
Jikknta na rawa sosai ..wasu mahaukatan hawaye ne suka hau sauko mata daga cikin
kwayar idanunta yuuuuu suna sauka akam kuncinta,kanta tahau girgizawa in disbelive
muryan tan ma yakasa fita fili bareta kara kirar sunan sa sabida tsabar tokarewar
daya mata a kirji,cikin ragwabewar yanayin jiki da rawan murya ta hau nuna shi da
yar yatsanta,a cikkin i i na tace "i..m..ad..?Hawayen shin na bala'in ya sauke mata
yay wata mahaukaciyar murmushi mai tafe da mugun sanyi da zazzafar tsumayi,
idanunsu sarkafe acikin na juna duka jikinsu na rawa rawa ya kafeta da idon shi
yanaji kamar zai iya hadiyeta,hawaye nabin kuncinta wani
,murmushin bazata ta sake at same time tana kallon yadda ya sha gaban mahaifinta da
sigar bata tsaro, da mugun tsumayinta acikin idanunshi kamar wanda yaga hoton
aljannarsa haka ya kafeta da idanunshi.
A hnkli ta lumshe idanunta cikin kiftawar ido da budewa kwaklwta atake ya maimaita
mata duk wani moment datayi sharing arayuwarta dashi, baisan ta ina ta fado ba
kawai jinta yayi ajikinshi ta kankamesa tana wani irin kuka mai mugun sanyi wanda
bata san dalilin yinshi ba.

Mutumin dama nashi a kusa take with fullll emotions and sensation ya kankameta
ajikinsa cikin wata iriyar sassanyar runguma mai matukar saka kwanciyar hankli da
tsumayi yana wani irin jan kakkarfan ajiyan zuciya cikkn nunfashin shi yake ta
kkrin furta sunanta yana dada janta jikinshi not minding agaban babanta suke cewa
yake im so sorry,am soo sorry rufaida..
Im sorrry...kiyi hakuri
Yaa malam daya kangare kamar zai mutu da haushin hakan ya fice daga dakin fuuu
kamar mai iska..
Har waje ya nufa yana kada kansa cikin tsananin fushi da rufaida..bai taba jin
bacin rai aknta irinta yau ba,dama can saida ya fada musu,cutar da tarbiyan yayan
sa zasuyi da dabiun su na arna,zaidu ne zai yake sakawa a cuce yayansa,uwar sa kuma
ta goya musu baya sunki zaman aure,amma ace har agaban sa hmm
agabansa rufaida ta rungume namiji ?Har yanzu Yarasa wani irin hukunci zaiy wa
rufaida wanda harta mutu bazata taba mantawa ba
,yana isowa kofar gidan wani mugun kallo yay musu Da mugun gudu Suhan tayi cikin
gidan ta boye yakumbo tabi bayanta tana
jan tsaki,Suka hade ido da muffy,atake ya rusuna har kasa "ina kwana baba" a zafafe
Yace ni ba ubanka bane..dan Arne kawai,
Ya kada kansa alaman kujirani da ni kuke zancen..snn ya wuce,ko step bai karaba
mufrad ya mike daga tsugunen ya shiga motarsa yahau binshi a baya

Anan kuma Ganin su yakumbo sun shisshigo yasa


Imad sassauta hugs din,da karfi yajan yo hannunta sukayi waje sukayi cikin motar sa
yahau aikin rarrashinta,
Batace mai uffan ba kuka takeyi sosai ya rasa gane mawa takeyiwa kukan guda daya
tabbas aranta data ganshi ta kuma rungumesa taji duniyar ta dawo wata sabuwa,amma
da nitsuwarta ya dawo saita tuno da cewa agaban babanta fa komi ya faru,"wayyo
Allah na shiga uku"..ta furta hkan acikin ranta tana kkrin rufe fuskarta da tafin
hannun ta akabarshi da cewa.."rufaida are you okay?Bata amsa shi "hanklin shi duk
ya tashi yanata kallonta kamar sabon maye wanda zai iya cinyeta ko kashinta bazai
rage ba, wani daf da daf yake da da matsowa kusa da ita kamar zai maidata cikin
cikinsa yaga taki ta dena kuka,Karshe Hannunshi ya sakalo ya tallafota jikinshi
cikin sautin rarrashi har yana jijjigata,yace"hey stop it mana,ya isa haka..baga
ninam ba,Dan Allah kidena kukan nan kinji
Wallhy Am here for you bamai kara tabamin ke inhar ina raye,i promise you this,duk
ba wann ne damuwarta ba tunanin babanta kawai takeyi tana shirin kwace kanta
ajikinsa taji wani feeling din yarrrrr yabiye harcikin kwakwalta yana zagaya
matajiki,dago jajayen idanunta tayi suka hade ido tana shakar zazzafar saukar
nishinshi cikin hancinta,yadda yake shafa mata fuska a hnkli yana goge hawayenta da
lallausan tafin hannun sa yasata lumshe idonta abazata,atake jikinta yahau rawa
rawa numfashinta na fita da kyar wani cak tayi kkri ta dauke kukan,saidai aynzu ta
mugun tsorata ganin yadda tsantsar emotions dinsa yake neman yay controlling dinshi
shafa fuskarta yake yi cikin wani kasalallen yanayi kamar bacikin hayyacin sa yake
ba,goshin su ya hade waje guda ya runtse idanun tsam baima san ta dena hawayen
ba,hanklin sa da imaninshi tuni yy wani waje... sumptous wet lips dinta yake kalla
wanda ynyinsa ya mugun dagamai hankli, habarta ya dago ya jona da nashi wani tsoro
taji harcikin tutsiyar hanjin cikinta yana kadawa ga wani balain rudanin data shige
ciki na yadda babanta zai dau abunda ya faru agabansa atsakain su dazu,kafin ta
hankara kawai taji saukar wet lips dinshi slightly akan nata, cikin wata
sarƙakkiyat numfashi ya goga lips dinshi akan lallausan fatar bakinta wanda yakenan
pale pink girman sa dan madaidaci snn ya bude idanunshi akanta ahnkli tare da cewa
im here for you,Cikin gwalo idanu a razane ta tureshi tayi baya tana goge labbanta
cikin muryan kuka sosai tahau masa masifa tace"kana hauka ne what did u do?,da kyar
ya samo nitsuwar shi cos he was driven madly by his emotions araunane yace.."am
sorry ya furta muryansa kamar na wanda zai fashe mata da kuka a mugun masife ta
runtse idonta tace ..who did u think i am for u to kiss me? Yana kkrin ya riko
hannunta ta ficcike cikin fushi nika kyale ni
"I dont need ur help anymore,..cikin fushi sosai tace "wayace kana tabamin jiki
na".ƙar ka kara..u went nd ruin things tsakanina da baba na nasan bazai taba
yafemin ba,masifa takeyi masa anyhow cikin birkitacen rudani kawai dai batasan
metake cewa ba harma akan malak daya gaya wa labarin ta sanda tayi fushi,she dint
call name tho, amma sosai ya so ya fahimce ta tana cikin rudani kuma ya lura a
zauce take bata cikin hayyacinta shes tensed espicailly bcos of her dad,tana gama
masa ihun saita fice a motar ta ya sauƙo yana binta,ta fara bashi strong head
attidudes, shikuwa bai tsaya ba yanata binta yana bata hakri tana sharesa.
*Shade of rufaida part 2 is not free lovely sisters pls dont read it if u dint
pay,to subcribe, ku biya Naira dari uku "300" ta wannan acct 0152983148 mohd sule
surayya Gtb or MTN pin ta wannan layin 08060712446 saiku turo shedar biya a same
phone number.*

*IS NOT FREE,TO SUBCRIBE PAY 300 VIA 0152983148 MOHD SULE SURAYYA GTB OR MTN PIN DM
08060712446*
6️⃣3️⃣
3️⃣
6️⃣

Da kallo Yakumbo da suhan suka bi bayanta ayayin da ta shigo a masife bataku kulasu
ba ta shiga dakin ta boye kanta acan dungu

Jikinshi a mugun sanyaye ya leko ta cikin gidan ko zai ganta ya rabe yana sum sum,
yakumbo tana ta kallon sa a sace dan itama bata san shi ba,daga can suhan ta hango
shi tana sauke ajiyar zucya tace masa ya shigo ciki,tunkan ya karaso har tajawo
tabarma a cikin sauri ta shimfida masa akasa ya taho ya zauna, sannan ta wuce
rumfar kitchen ta ɗebo masa ruwa mai sanyi da dadi a tulunsu na kasa, a wani kofin
silver tsaftatacce mai murfi ta zuba ruwn takawo har gaban sa ta aje

Fannin mufrad kuwa


A slow speed ya rinka bin yaa malam harsanda suka iso daf fa ƙofar gidan shi atare
sann yaja yay parking,suna isowa daf daidai bakin zauren sa na gidan suka samu wasu
manyan motocin bus guda biy da kuma mashina bajaj da wasu makiyaya akai sun rurrufe
fuskokin su da banner ana sauke wasu manyan buhuna mai dauke da tambarin kayan
abincin kaji ana kaiwa yaa malam har cikin gida,da kallo daya mufrad ya karewa
mutanen kallo ganin yadda suke dar dar kuma tsurawa motarsa ido duk wata sigar
rashin gaskiya ya bayyana ayanayin su sai yaji gaba daya baiyarda dasu ba, nitsuwa
yay sosai yana kallon duk wani abunda sukeyi awajen ta cikin madubin motarsa, hakan
yasaka bai sauko kasa akan lokaci ba.

Bin yaa malam da ido yay Ganin ya wuce dirrct wajen mutanen, yadda
Ya wuce gaban motocin cikin sauri sauri da kuma alaman tashin hankli ayanayin sa
yasashi lekawa sosai.

"A hnkli suka shiga magana da mutanen cikin sirri Babban su yasha farar rawani sai
kuss kuss akeji awajen Tambayar sa yakeyi waye wancan mai motar daya biyosa su
basuson ganin bakon fuska

Shikuwa damuwar sa kayan ne dayaga ana shigar masa har cikin gida,a duk hidiman
tijarar yaa malam in a duniya akwai abunda yake razana shi to harka da kwaya ko
bindiga ne, shidai bashhi da sihirin s..amma haryau yakijinin yayi ta addanci ko
kungiya,yana gyara zaman babban rigar saYace"yaya haka Shigafarta?saida nace kar
akawo kaya nan..fisbilallhi ni mutum ne mai dumbin mutane,nayi maka bayanin nan
jiya,ai yakamata kayi duba cikin lamarin,yanayi yana karya wuya dan yasan
halayyarsu ynzu sai su kashe sa abanza anemi su arasa,wani kallon banza shigafartta
yay masa yana tauna hartsen sa a ɗacace...fiskar shi a matuƙar ɗore yace
"Daga yau kayi na ƙarshe!!!dan malam Bakai zaka fadamin abunda zanyi ba fa..gadai
kaya nan ajiyane,kuma bazasu dade ba zaa zo a kwashe su.Kada kai Yaa malam yay
Baice mai uffan ba dan bayason suyi wata musu

.Bakaramin hararshi mutumin yakeyi ba.


"wato badon bukar ya iya lakanin sihiri mai qarfi ba da ta inama zaizo ya hada kai
dashi?msww wawan banza yazo yazauna yana bauta wa almajirai da katon rawani
akansa,wani balain haushin shi yakeji acikin ransa,shi tun a chadi daya bude masa
sirrikan su na yan ta 'adda masu siye da siyarwan bindigo ma boko harams,kuma yaga
yaa malam yaki fir ya bada hadin kai ya shigo cikin harkan aransa yakejin kamar
kawai ya kashe shi,tabbas bukar yay musu taurin kai iya taurin kan daya mugun taba
zicyarsu,yace musu shi sam bazai dawo daya daga cikin su ba, shi gadon qur'ani yay
bana kisan kai da saida bindigogi ba,shigafarta kuma asalin sa babban almajirin
mahaifin sa ne wanda sukayi zaman amana tun a garin maiduguri,kamar uba haka yaa
malam ya dauke sa,yana kuma bada magananshi girma amma akan maganan ta'addancin nan
haka firr yaa malam ya zare hannun sa aciki,toh tun kafun su dawo nigeria suke ta
masa barazanar zasu kashe shi tunda har sun bude masa sirrinsu yagani amma ya juya
musu baya,da kyar yaa malam ya fidda kanshi akan zancen har suka biyosa kano,sune
mutanen baban san dayaje can kasar eritria saigashi ya dawo dasu..,gidan haya guda
ya kama musu a matsayin masauki kuma su biyar ne cass haka yake kulawa dasu,gashi
basu da wani nisa dashi sosai kuma kullum haushinsa sukeji sabida shine mutum na
farko da suka buɗe masa sirrikan cikinsu aamma yaaƙi ya amshe batunsu,ayanzu ahakan
ma tuno da amanar zama da sukayi karkashin mahaifinsa kadai yasaka zasu dan yarda
dashi dan yana musu duk wata laƙani da asirin da zaina karesu.

Gaba daya tsoron lamarin su yakan rufe zuciyar yaa malam,ahakan ma ya kasa ya tsare
ne yana saurarar amsarshi akan kayan dayaga anata shigarwa masa har cikin gida
shikuwa shigafata idanun shi da hanklin sa aynxu gaba daya sunaga kan motar mufrad
ne, lallai yanason yasan fuskar wanda yake cikin babban motar can,zara zaran
jajayen idanunshi ya wara snn yay hannu ma thugs dinsa akan su koma cikin bus
din,cikin gaggawa kuwa duka suka koma motar, mufrad yana luradasu sosai kuma sarai
yaga position din hannun kowannen su acikinsu yaga alamar cewa duk bindigogi ne
ajikinsu suna daɗɗanewa da riga, bude gaban motar sa yay ahnkli ya dauko wata
shegiyar eye Googles mai translucent black shades cikeda ƙasaita ya manne ta da
kwayar idanunshi tana da siririn hannu tayi masa kyau bana wasa ba,normal ya bude
kofar motarsa ya sauko kasa yana tafiyar yana dauke kanshi gefe dan kar a wani
acikinsu ya ganeshi sosai,..wani shiru shigafatta yay yanata satan kallon sa yaga
yaje ya tsaya abakin zaure yana jiran yaa malam,ajiyar xcya ya sauƙe a baxata haka
kawai yaji bai yarda da wannan mutumin ba,a dan gaggauce ya juyo ya kalli yaa malam
"Bukar Ahe kasan shi?..bata rai yaa malam yay.."kaidai ka tafi kawai anjima
zanxo"bukar ƙasan abunda zai biyo baya kuwa inka ci amana ta?gwalo idanu waje yaa
malam yay "meya kawo wann magana?cikin zare ido..shigafatta yace ban yarda da
hulɗarka da irin wannan mutanen bane, daga yau kar inƙara ganin irinsa anan,"cike
da taurinkai yaa malam ya banka masa harara"ni nace maka ina hulda da masu siggar
kafurai?daga kaga mutum yaxo saika faramin faɗa, ni wallh bana son haka
shigafatta,ni mutum ne mai yawan mutane,kuma duk wanda kagani anaan in yanada
hatsari nizan gaya maka,meye ajikin wannan dan yaron dakake daga hanklin la
akai,yadda ya ɗore fuska yasa shigafatta baicr komi ba,can yace masa ya kula da
ajiyarsu za'a iya zuwa cikin dare a dauka kayan akowani lokaci.

Yana barin wajen yaa malam ya yo inda mufrad yake tsaye jingine ajikin
bango,"..lura da cewa shigafatta yana kallon sa ta madubin motar yasakashi tahowa
gaban muffy da ƙaƙƙarfan takun sa na nuna fushi da barazana..tun daga can yana
duban sa yace"kai mekakeyi anan?

Take mufrad ya rusuna har kasa yana lura da yanayinsa sosai wanda yarigada yasan
meyake boyewa na tsoron su shigafatta, cike da taurin kai kamar baisan anayi ba da
tausashiyar murya mai matukar sanyi yace"..Baba ina kwana..a hantare yaa malam ya
amsa masa da cewa "ban amsa ba marar kunya biyoni har gidan kayi kaima zaka
fetsamin rashin ɗa'ar?Allah ya isana tarbiyan dana bawa ƴata kuka lalata,kuje ku
riƙe rufaida a dik yadda kukaga dama zakuga sakayyar Allah..Ka kama hanyarka ka
tafi kafun in warɓa wannan ɗorinar agadon bayanka, a tsawace yace "nace ka tashi
kabar nan wajen,mufrd yay shiru baiko iya dago kansa ba yanata kallon kasa....ganin
hakan daga nesa kuma yasa hanklin shigaffata ya kwanta,ahnkl yay ma direban alaman
daya kara gudun motar subar wajen, ..dan shiru mufrad yay sannan ya kara tausashe
murya yace"baba nifa nazo ne in baka hakuri gameda abinda yake faruwa,baba dukan
mu bamu kyauta maka ba,shiyasa..a dake ya datsi numfashin sa da cewa.."Kuma dolene
sai ka cemin baba inkana maganarka?kai?!!!.ni ba ubanka bane,ni ban sanka ba,kaji
na fada maka,inka kuskura ka cemin haka agaban mutane saina sasssaɓa maka
wallh"haba da Allah mutum shikenan bazai hutaba arayuwar sa ba,inde zaka kaxo har
nan kasaka anaimin kallon kafiri ne wahll saina karya kafafunka,,karka kara zuwa
kofar gidana lusari wannan watta iriyar shigar banzace dakai kai ynxu nay maka kama
da sigar wanda zai saurareka?mufrad ya kalli kansa sama da ƙasa,snnn yaga yaa malam
dinma kallon dressing dinsa kawai yakeyi yana kada kansa"amma zaidu bai iya tarbiya
ba sam,Allah ya kyauta.. murmushi kawai mufrd yay ahnkli yace Dan Allah kayi hakuri
bazan kara zuwa da wannan shigar ba inbaka son haka,can snn ya miƙe tsaye yana dan
murmushi..toh baba ni zan wucei..amma zan dawo koba gobe ba, inada wata muhimmayar
magana danake so mu tattauna dakai ne a matsayinka na kawu na..kawu bukar kace baka
sanni ba,banga laifinka ba kawu,ni sunana mufrad
Nine Babban ɗa namiji awajen ƙaninka alhaj zaidu..
Yadda yaa malam ya nitsu yanajinsa yasashi jin karfin cigaba da maganan cikin salo
ya shiga nuna baiya tare da kowa saishi yace
Ina neman goyon bayanka ne wajen fahimtar dasu baba kuskuren su akan lamarin
ƴayanka da ragon azancin da hajya takey akan lamarin nan.
Kan Yaa malam a ɗore yake kallon tsakar idanun mufrd koda ma zaiga ɗigon karya
aciki amma sai baigani ba,"aransa shi sam baison ƴayan zaidu da dik wani abun da
daya shafeshi,amma bai tabayin tsammanin cikin ƴayan zaidu akwai wanda zai nuna
alaman bashi goyon baya ba

Nevertheless,hakan bai hanashi hantarar sa ba.


Masifar daya saba shiya rinka sauke masa sunkai minti ashirin shiyana tsaye mufrad
kuma yana daga tsugune,daga ƙarshe yace Kaje kar inkara ganin kafafunka anan ƙofar
gidan..Mufrad bai damu ba yaja motarsa ya kunna ya tafi..

Ɓangaren su imad kuwa wani sabon hirarma suka buɗe tsakaninsa dasu yakumbo azarbabi
yasata bashi labarin komi daya afku aranta duk ta dauka shima dan uwan sun ne,taga
duk yabi ya daga haklinsa,sam ya kasa samun nitsuwa yanata leken kofar daki koda
zaiga rufaidarsa ta fito da kyar ya daure ya basu hanklin sa suk fara magana ta
fahimta
,imad,yanada saurin sabo da shiga ran mutane,acikin kalilan ɗin lokaci ya samo
ƙarbuwa awajensu suhan da yakumbo,barinma daya sanarwa yakmbo komi gameda kanshi da
kuma alaƙarsa da rufaida.

Anan ma suhan take dan fahimtar wasu abubuwan da suka faffaru da yar uwanta rufaida
wanda bata tabaji ba,harda labarin yadda yaa malam yay rashin mutunci ma rufaidar
alokcin datake tsakanin rai da mutuwa,suhan dataji wannan maganan sanda taji tsoro
sosai ga azaban mummunan karayar xuciya daya taso mata akan bata rayyuwar,su sam ba
haka aka fayyace musu lamarin rufaida ba,ashe sace rufaida akayi akaje za'a
kasheta?a sace awajen ta sunkuyar da kanta tana zubda hawaye wanda duk
Sauƙarsa saiya taho mata da nadaman abunda tayi ma ƴar uwanta abaya.
,ɗukan su uku anan suka zauna suna tattaunawa kowa na ganin tsantsar laifin yaa
malam kuma kowanne acikknsu da kalar haushin sa dayake ninkuwa acikin zuciyarsa.

Duk wani abinda suke cewa Rufaida tana shiru tana jinsu dagata ciki,tay hawayen
sannin cewa duk akan rayuwarta suke ta wannan gwgawrmayar sai dai harga Allah
batajin zimman ƙarban salo na rashin da'a da karfun gwiwar ƙauracewa umarnin
mahaifinta har abada

"Ita haushi ma suke bata aynzu,her foults is der amma meyasa imad zaina fadama kowa
wani abu daga cikin labarin case dinta...har mutane nawa ne zasu sani?
Itasam hakan yana matuƙar samata fargaba da tsoron ƙara sakewa dashi,tanaji daga
wajje yana cewa zaiyi rubutu ya miƙa wa kungiyar kare haqqqin dan adam ta ƙasa, dan
a raba tsakaninta da ya malam akan cin mutuncin dayaky mata,yace musu shi baice zai
hana shi daukarta a matsayin ƴarsa ba,damuwar sa shine a saka doka mai tsauri akan
duk sanda ya mata wani hukunci batare da wani kwakkwarn dalili ba toh hukuma ne
zata kullesa,lumshe idanunta tayi a hnkli tanajin su daga wajje wai hatta addanta
suhance yau take bashi goyon baya akan arabasu da baba!?
,"hawaye taji suna sauko mata,tanajin wani uban rurin rudani da fargaba yana
mamayeta har a tsakar zuciyanta da gangan jikinta yanai kashe mata jikinta a
hankli,a sanyaye ta share hawayenta ta kuma sauƙe ajiyar zucya da niyyar fitowa
waje .

Jin anyi sabuwar sallama a tsakar gidan yasa ta firgita ta koma ta zauna
A mugun takure
Mufrad ne ya shigo a tsatsaye,ya kara gaida Yakmbo wanda already suhan tayi mata
bayaninshi sai albarka ykumbo take samasa,"baijira ta cewar imad ba yace ma
yakumbo..To mu zamu wuce,adan dolen imad ya mike tsaye badon yaso ba gaba daya
haklin sa naga kan kofar dakin ynayi kamar bazaiyi ba saibi saibi hakn yasaka suhan
yin murmushi tace laaa bari na kirata tay muku sallama da sauri imad ya gyada
kanshi,mufrad na tsaye,Suhan tay sallama a kofar dakin ta shigo can taganta ta
harta bar wajen data boyen tahau kan katifarsu ta kwanta taa juya ma kofar
baya,kusa daf da ita suhan taxauna tahau rarraashinta Babu yadda batayi akan ta
fito tayi musu sallama ba amma haka fir rufaida taki,tace bazata fito ba,dukan su
sunajin sautin taurin kan ta daga waje,shikuma duk yabi ya damu ya nanike idanun aa
ajikin kofar,ykmbo dakanta ta shigo itama ta soma mata magana,kuka rufaida ta barke
dashi dataga kamar zasu matsa mata ne,ta fashe da kuka a zafafe ta mike fuu ta fito
wajen amma bata ko kulashi ba agabansa ta wuce cikin sauri da fushi tabar musu
gidan batama lura da tsayuwar mufrad ba,

Wani wawan Tsaki yaja aransa ya tsane taurin kai da sakalci arayuwan sa

Yacigaba da kallon yadda imad ya wani haƙikance yakumbo tanata bashi baki akan
karya damu fushi tayi amma zata sauko

Takaicinsu yasaka mufrad ficewa batare da yay musu sallama..


Yana isaga motarsa ya wani haɗe ransa,meyasa ƴaraan nan baxasu lalace ba duk anbi
ana binsu sau da kafa kamar ƙwai sukuma sunayi wa mutane yaranta da iskanci,sosai
yanayin taurin kan rufaida ya bashi haushi,duk dama bai tsaya bata lokcinsa wajen
ƙare mata kallo ba amma tuni yagane irin yarintarta,tabbas kuwa baxai laminci
iskanci ba.

"Daga cikin gidan kuwa haka imad ya debo duka kudaden dake jikinsa a dunkule zasu
iyaa kaiwa dubu dari ya miƙawa yakmbo yace ta amsa na gyaran kofarta da suka balla
haka Fir ykmbi taki amsar kudin da wayo
Ta gudu ta boye abayan gida,da kyar ya lallabi suhan ta karbi kudin tana ta washe
baki dan rabunta dataga kudi haka harta manta,sunajin horn din muffy tundaga waje
aggauce ya farga yace mata zai dawo gobe yagan su tunda basu da waya agidan, Godiya
tay ta masa sosai snn ta kuma rakoshi har bakin motarsa tana kallo suka bar wajen..

*IS NOT FREE,TO SUBCRIBE PAY 300 VIA 0152983148 MOHD SULE SURAYYA GTB OR MTN PIN DM
08060712446*

6️⃣4️⃣
4️⃣
6️⃣

Da murna suhan ta dawo cikin gidan da damin kudi dubu daddaya sabbi kar kar dunkule
a hannunta tana kutso kai tare da sallama ta tarar da yakumbo ta fito kenan daga
bayangida, da dan rawar jiki tayo kanta tana nuna mata damin kudin, Baki a bude
yakumbo tace "Au Dan ubanki saida kika amsar masa kudi?hmm Toni wllh babu ruwana
kinadai ganin rifaida anan ta birkice ma bawan Allahn nan da fushin da baisan Kansa
ba,lamarin rifaida yana ban mamaki,ahnkli ta tabe bakinta, yo ina taje ne Baku gamu
da ita awajen bane? koma binsa tayi sunacan suna shan hirarsu tana wani mana burgan
fushi agaban mu,dariya suhan tayi snn ta turo Baki gaba "kema ai burgan kikeyi
harda cewa yabar kudin shi? hmm ykumbo kenan, in ban karba kudin nan ba yau aina
zamu kwana kofa yayi ragaga
..yakumbo batace uffan ba ta kalli yawan kudin idonta a waje tace ke,wai har nawa
ne haka?..suhan tace bansani ba amma suna dayawa taba kiji tana miko mata Sai ga
sallamar rufaida a tsakar gida bakinta dauke da dan karamin tsaki

Da Sauri yakumbo ta danne kudin da bakin zani tana harararta rufaida ta karaso
wajen su fuskanta a mugun daure,"basu ce mata komai ba banda yakmbo data wuce
bakin zauren dayan dakin tana cewa aikin kyauta makanki dakika fita kikai kanki wa
majalisar gulma..

Turo baki Rufaida tayi tuna kalar karambatta datayi ynzu da yan gulma a waje,da
rahamatu kuwa suka hadu duk dama bata wani kulata ba amma tasan by now labari ya
riga ya gama baza anguwa,ajiyar xucy ta saki batace uffan ba ta wuce cikin daki
tana shiga dakin suhan tabiyo bayanta suna daga tsaye Basuce ma juna uffan ba
rufaida ce tahau tartare tattarrn kayan da suka wargaza a dakin tana gyarawa,suhan
ma tahau tayata sunayi atare,tare suka firfito da katakan kofar dakin da suka
zuzzube akasa suka jinginar da ragowar ata waje amma ko kallon junan su basa iyayi
kowa da abunda take sakawa acikin ranta,Can suhan taja wata ajiyar zuciya mai dan
nauyi,rufaida tana kkrin shiga kitchen karasa girkinta bata hankara ba taji an jawo
hannun ta sunkomo baya,tana daga idonta suhan din ta gani a tsaye agabnta cikin
wani yanayi mai taushi Muryanta a mugun sanyaye tace "Dan Allah rufaida in
tambayeki?a sanyaye ta dago ta kalle idonta"suhan tace meyasa kikayi fushi da shi
har haka yay maki wani laifi ne?dauke kai tayi batace uffan ba,suhan taja numfashi
gaskiya banji dadin hakan da kikiy ma bakonmun nan ba,yazo nan ne fa dan yanason ya
taimakemu,koma miyeni ai yawuce toh kiyi hakuri mana wallh bakiganshi abun tausayi
duk ya damu sabida kinki saurare sa,kodan abunda baba yay miki agaban sane kike jin
kunya?...da Sauri ta tsare suhan da wani irin kaklo idanunta cike ruwan hawaye da
zafin kufuluwa".. Adda meyasa bazanyi fushi ba,mutumin nan fa ni bansan shi har can
can ba,lawya nane fa kawai babu wata alaka mai qarfi atsakaninmu, amma kudubi
yadda yake...yake ..ya daka wata tsawa wa baba kuma ya..ya,....Sai bata karasa word
din ba tayi shiru can ta sunkuyar da kanta a hankli tana mai jin wani irin
sassanyar karayar zuciya da gabobin jiki koinanta a sarkafe yake da wani irin mixes
emotions kamar ba har cikin ranta take son bashi laifin ba,wata guguwar sanyin iska
ya busota atake ta lumshe idanunta sosai takai hannunta kan labbanta saitanajin
kamar sanyin bakinshi ne iskan yake hura mata awajen,ta fincike kanta cikin sauri
zuciyanta na bugu tace ,Adda bawai hakan bane kawai... Hannunta nakan Lips dinta
tace yay min abinda bana so ne, kuma wallhy Bansan yaya baba zai dauke ni anan gaba
ba...
Suhan tace tab di, hmm ke tunaninnki baba ne ko?Toh muje kiyiwa yakumbo bayanin
dayasa kikay fushi
Inyaso ita sai tajiki
Bakida hankli Aida sai abari baban ya kashe ki.

,bakin ta ta turo gaba cikin yanayin jin haushin magann ahnkli tace"Ni bazanje ba
ai naga har kudinsa kuka karba nidai bada yawuna ba...
Hararta suhan tay
Ubanwa yace miki kudinsa muka karba,mudai
Kudin gyaran kofa kawai aka bamu,..hmm kawai rufaida tace ta wuce kitchen ranar
gaba daya basu gane kanta ba,kudin ma basu iya tabawa ba barinma da akaje nemo
musu capenter cikin anguwa kirikiri yaki zuwa atunaninsa basuda sisin da zasu
biyashi shikuma bazaiy aiki a kyauta ba.

Fannin su imad kuwa hanklin sa bai wani kwanta ba damuwarshi gaba daya ya kuma ga
gidan yakumbo,sam ya kasa samun cikakken nitsuwa tun zamarsa amotar wayarsa taketa
famar ringing akai akai amma bai iya dubawa yaga ko wanene ba, a hnkli yake
tukinshi yana bin bayan mufrad wanda already ya riga ya masa nisa within few min
saigasu sun iso kofar gidan su, tun abakin gate muffy yay wani wawan parking ya
fito fuskan sa adan daure,tsaye yay yana jiransa har ya karaso wajen shima yay
parking ya taho ya same sa da fuskar tuhuma..."ya naga ka tsaya anan?..ajiyar xcya
muffy ya sauke,
yana fetsar numfashi kadan kadan.."ya daga hannu ya kalle agogon sa batare daya
dauke idanun sa akai ba yace "
"Imad ya isa haka daga nan,Grandma ce take ta kiranka kake kin dauka pls u need to
go and see her now!..ta daga hanklinta,..cike da gajiya imad yace "ohh oo so what?
dan Allah kabari ingama abubuwan dake gabana you have no idea what im feeling right
now
Tsaresa mufrad yay da wani irin kallon daya bashi mamaki Ya dada harde ransa cikin
wata dammamiyar bacin rai mai mugun sanyi..a hankli yace."Imad stop it dan
Allah...wallhy yau kaban haushi..look at you, You cant even control urself now?
shagwabe fuska imad yy atake yy murmushi aransa yana cewa again with the scolding
yana kallon fuskar muffy daya tsime babu sauki"..waime haka..whts dis obession you
have with this whole stuff..yanzu in anbarka mezakayi anan gidan din..?
"Zanje wajen hajiya mana...zamuyi magana da ita ne its very importnt..
Ya karashe tare da sauke ajiyar zuciya,
"Muffy ya kamata insamar ma rufaida.. bai barsa ya karasa ba ya tsaresa da hannu
yace"ur mum needs u now, gidanku yakamata ka koma kaje ka huta, kabar maganan
yarinyar nan Haka..ya isa..cikin kara jin haushi ahnkli yace..abune fa wanda bai
zama dole akanka ba.

Da sauri imad ya matso kusa yana kallonshi da sigar mamaki ganin yadda ya hade rai
Hannun muffyn ya riko da sauri danyaji yadda koinanshi yake mummunan diri marar
tsayawa da tsananin kaunar da zucyarsa takeyi wa rufaida,ahnklli yana kkrin sauya
yanayin sa izuwa na damuwa "yace ya zakace min haka mufrad?..menayi marar kyau,
kubutar da ita daga dukan koko kkkrin karban mata yanci ne yaza ma laifi..im still
her lwya kasan da haka?..cikin runtse ido da budewa muffy yace .."yeah i get dat
ure her lawyer amma karika yin tunani akan abu tukun kafin ka aikatashi..im not
againts ur help,but this is my family,yadda kakejin zafin abunda yakeyi nima hakan
nakejin Zafin yadda komi atsakanin mu da iyayenmu yake dada rugujewa...tun daga kan
baba na har izuwa kansu fareesa you ppl are not helpng matters
...inkun taimake yarinyar ta samu rayuwar yanci ku kun zuxguna wa mahaifinta ya
rabu da kowa arayurwsa hakan shine iya nasararku arayuwa?
Imad bai amsa shi ba yay shiru..
Dada Mikewa tsaye da kyau yay yana kallon cikin idonshi "duk yadda kakejin son ta a
xucyarka ,dont eva forget that he is still her father,he dersve respect from u cos
No matter what babu mai iya canja matsayinsa awajen ta har duniya ta nade,im not
happy, kai ynzu kasan kalar fushin d baban yayi dakai kuwa?yace bamu da tarbiya..
Yafadi abubuwa marasa kyau akanmu dayawa.

kai kanka kasan aynzu haka bazaka iya durkusawa agaban sa kace kazo neman auren
yarsa awajen sa ba..u need to slow down abit.Lets respect him first...ya zama a
komi za'ayi kana da hujjarka mai qarfi akansa
,bawai shine zai samo hujja mai tsauri akanka ba.

Cikin lumshe ido da budewa imad yace


Ure right,but I dont bloody care about dat right now,fushin sa is nothing to
me..inkai baka san yadda yake daukarta kamar ba shi ya haifeta ba nina sani, kuma
wallhy yanzu aka fara tsakani na dashi,i wll defintly sign a case againts him
tomrw,in ina raye bai isa ya kara cin zalinta ba.
Da mugun takaici a muryan muffy yace
"So u wanna have the girl witout her family's full consent?..witou her father?wha
kind of life are u planning for urself imad?

Mahaifyarka inta fahimce halinda kake ciki akan lamarin nan she wll not like it
kuma kaima kasani..

Ga abubuwa nan agabanka masu muhimmaci ka share su,ur mum need ur attentinon
shekara ashirin da biyar tana nemanka ajikinta,Ur work too,u need to build ur life
first kodan ka farantawa naka iyayen rai, Inde taimakone bamai hanaka,but i wll not
allow dat to complicate my family issures, kuma Nide bazan ja wani dogon magana
dakai ba ..,but i wanna remind u dat Ure not in any position to decide on the fate
of this family.. pls leave it to me i wll handle it.
Yadda yay maganan da dukan gaskiyarshi da nitsuwarshi daganan zaka fahimce cewa he
is stourt_ hearted.

Shidai Zai fada maka abunda ke cikin ranshi koda bazaka so ba,.
Mutunci kawai yake so yajawa familyn shi,aynzu babu ruwan sa da wani kuskuren da
suka aikata abaya nakin zumunta gyaran kawai yakejin aransa zaiyi.

Imad yaja ya dora hannun sa kirji idanun sa cike da rudani da mamakin yadda muffy
ya sa kanshi ga lamarin sosai.."mutumin da baima san me ake ciki ba?bai damu da
kowa ba..and "You wll handle it how?
Ya masa tambayar a nitse ya tike shi da kallo yana mai saurararsa

Kansa ya kawar gefe ahankli,sanda ya danja snn yace "zaka gani..


Just go home now,
Ni zan shigga in sameta zan mata bayanin komi..u go and do what eva u want.But dole
ne kana sanin limits.

Gyada masa kai imad yy Cikin yanayin rashin fahimtar sa dan ko kadan maganan muffy
bai wani shigesa ba,he got his own diffrent perception on this,aganin sa babu
sauran wani respect da zai bawa lamarin yaa malam meye ba ayi masa ba?shidai baiga
wani dalili ba ya daga kafadunshi cikin wata tunani can kuma cikin ransa yace
"Anywys i wll think abou it...

Komawa cikin motar sa yay ya kunna yabar wajen yana daga ma muffy hannu shima yana
daga masa..

Yana barin wajen mufrad ya lumshe idanunsa ahankli ya bude snn ya koma ya shiga
motarsa yay horn wa mai gadi ya taho ya bude masa gate yay parking motar sa
aharabar gida.
Baiko kalle sashen hajya mama ba ya wuce cikkn gida

Dakinsa ya nufa direct ya bude ya shiga, baiyi wata wata ba ya tube kayan cikinshi
duka ya fada bathrum ya dade yana wanka sann ya doro alwala ya fito.
Daddumar sa mai laushi ya shinfida yahau kai Yana idar da sallarsa ya zauna abkin
gado na waau mintin kadan, wayarsa ya jawo ya bude kozaiga kirar matar sa bai gani
ba dialing numberta yay har sau uku yaga bata dauka ba ya bude messge yahau rubuta
mata sako

Daidai lokacin kuma ainaun ce zaune a office dinta tare da kawayenta hasy da maryam
kowaccen su ta kure adakarta anata hirar arziki wani irin tufkin ingiza mai kantu
suke mata da makirtaccen salo da kuma wayo

They are not been real with her at all,a duk sanda suka zauna hira da ita karya
kawai suke zubawa akan rayuwar su dansu zulmata, ta yadda zata bata rayuwanta da
hannunta dan sunsan dedeta kanta kawai takeso tayi dasu bawani kawancen arxiki.

Agaban su muffy ya kira data dan leka taga sunan sa saitay kamar bata gani ba kamar
yadda taga maryam kullum takeyi wa mijinta..suna lura da ita suka kalli junan su
suna sake boyayyr murmushi
,"tex dinshi daya shigo ta karanta tana yatsine fuska wani tsaki taja tayi wulli da
wayar gefe tana kukkuni,Dariyar cikin kirji hasy tay kawata "yade ba capt bane?
cikin yarfa hannu ayangace tace kibarshi kawai dan rainin hankline saiyanxu ne wai
zai nemi ni"Maryam tay murmushi..kinga kidauka kiji meye matsalar sa..da kyar ta
dauki wayar "babu sallama ba komi ta hade ranta kamar ma bazata iya fidda maganan
ba tace"ina kajje yau tun daxu baka kirani ba sai yanzu..idanunshi a lumshe kirjin
sa yahau harbawa tsabar takaici yace "ina kano amma gobe zan dawo..sory cudnt call,
i was busy."..juyawa tayi da gefen ido ta dubi kawayen ta kamar zata tambayeshi
wani abu saita tafasa"..dazu duk taga yadda suke juya kan mazajensu itama ta cizge
irin turn dinta ne yanzu ta nuna musu itama isasshiya ce"..da karfin raini da isa
da bunkasa a muryan ta tace mishi gobe kuma ba?Nide yau nake son ganin ka,nd i
meant it...kafin ma yay magana yaji wai harta katse wayar.
Kallon wayar yay da idonshi dayay ja sannn ya kada kansa a hankli ya maidashi kan
gado ya ajiye kusa da wallet dinsa ya jingina kansa a hnkli da pillow, Daga nan
watta bacci mai nauyi ce ta karbe shi, bai farka ba sai around 3 ya kara komawa
bayi yay wanka ya hadu da alwala ya fito ya shirya kansa cikin wata yololon yadin
shadda marar nauyi dark blue colour baisa mata hula ya fetsa turarenshi na rasasi
bold mai shegen sanyin qamshi sannan ya dora chain wristch baki ya fita ya wuce
masallacin kofar gidansu ya tada sallahn la asr

Anan bangaren kuwa imad baije gida ba, Straight ya wuce wajen anty fareesa a office
dinta suka tattauna akan yadda zasuyi proceding case din har a samu a raba rufaida
da can wajen yakumbo.

Mamanshi sosai ta daga hanklinta musamman da zarah ta tattaro ayarin kawayenta suka
taho gidan sunzo gaisheta
Har abinci sanda suka dafa aka sakashi a hadadden food basket da bonquet na red
flowers aka kuma riiko mata packges na gifts an kilkima su a gifts wraps su taurare
da sauran su sosai zarah ta kashe kudi.

Sai can bayan sallah asr din da ya samo goyon bayan anty fareesa tukun yaji
hanklin sa ya kwanta sannan ya iya yin tunanin komawarsa gida.

Daf zai shiga kwanar gidansu ya zaro wayar sa daga aljihu bai damu da yawan kirarsa
da akyi ba yay dialling lambar maman sa
"Ko wani ringing baiy ba ta dauka da fushi.."son wher have u been for god sake? ya
zakay kasa hankli na ya tashi haka,da sauri ya tsareta cikin mita "Mama shikenan ni
bazanje inda zanje ba, stop treating me like a child..tace no i wont, inde bazakana
daukar kirata ba,aina kira office din naka akace min yau bakazo ba.."i call mufrad
shima har ya gaji ya dena dagawa..I need to see you now..ta karashe maganan a mugun
matse,tanayin shiri saiga karar horn din motar sa abkin gate din da karfi,wani
ajiyar zuciya ta sauke ta katse wayar cikin sauri ta isaga bakin windown wajen ta
leka.

Ata cikin babban falon su kuwa a Lokacin su zara har sun mimmike tsaye kamar zasu
tafi, dan
Sosai kawayenta suka galabaita da jira tun 10 na safe ace har biyar saura suna
gidan amma basu gansa ba..kuma gashi duk kayan haya suka sassaka kowa yasan gidan
masu shi zaa'zo sunaso suyi beating time su mayar ma masu kaya.

Da fara'a hajy fulani ta bar daya falon ta iso wajensu da kallon mamaki "yana naga
kun mmike ku zauna mana gashinanan ai ya shigo..cikin sauri zarah ta matso kusa da
ita har kirjinta na bugu tana washe baki tace really mummy yana wajje toh Bari naje
na tarbosa...kihuta kawai..Guys pls give me a scnd.."cikin wata iri karairraya ta
fice ta nufi waje.

*IS NOT FREE,TO SUBCRIBE PAY 300 VIA 0152983148 MOHD SULE SURAYYA GTB OR MTN PIN DM
08060712446*

_#SURAYYAHMS_ .
Imad Yana kkrin rufe motarsa yaji inuwar mutun daf bayansa,ya juya ahnkli yaga
zarace tazo da wata irin siga,tana wani murmushi tamkar wacce zata fada akan
kirjinshi, da sauri ya matsa da baya kanshi ya dan dafa sabida zafin ciwon kan daya
taho dashi wanda atake yaji kamar yana karuwa, kallon shi takeyi cikin wani irin
sigar karaiyraya da rangwada ganin yadda ya mugun hade ransa yana binta da kallon
meyakawoki nan?basawar tayi da fara'a a muryan ta tace .."hey love,Sai yanzu ka
dawo gidan ive been waiting for u till eternity ,Agaggauce cikin basarwa Yace yeah
ynzu na dawo ya fara tafiyarsa shikadai yana dan kara sauri,binshi tay da ido bata
hkra ba ta waske ta hau binshi abaya itama tana kara sauri
"Imad na dade inata jiranka nida friends nd look at how ure shunning me,ta karashe
da shagwabben murya taji bai amsata ba,darling"ko akwai wata matsala ne ya naga
kamar ranka abace?..cigaba da tafiyar sa yay can kasar wuyar sa "yace, hmm am i
shunning you?dan kadan ya kalleta da gefen idonshi,"ke banace kijira ni zan nemeki
ba meye kuma ya kawoki nan,wani rau rau tayi da ido zucytna namata wani irin zafi
ta ciki a sassarfe tace..naga baka nemi bane shiyasa nazo in dubaka,dan juyowa yay
ya tsaya yana kallonta sama da kasa,ta wani ci uban kwalliya da red lips stick
tasha brocade lace dinkin yay mata cass cass ajikinta kamar Wacce zataje gidan
biki,"karamin tsuka yaja acikin aransa yana mai kawar da idanunshi akanta
..queit seriously ya dago yadan dubeta yace "hey girl da kinje gida kawai, ni wallh
kaina namin ciwo bacci zanyi..yana furta hakan bata san sanda akayi taji ta harzuka
ba
"Haba imad meyasa kakemin haka Da kawayena nazo fa?
Yace ohh u can Go with them
..pls saiya juya yanai mata hanni alaman roko tun kan ta budi bakinta tayi magana
ta hangoshi agaba har ya juya cikin sauri yay cikin gidansu yabarta tsaye awajen
tana famar huci.

Sallama yay abakin kofar falon saigata har ta biyosa bayan sa,agefenshi ta tsaya
tana ta kame kame wani kallon shan qamshi dayay musu duka a falon yasaka babu wacce
ta iya motsawa,bare tace mishi komi, face uwarsa data taho ta tarbesa tana kallon
weid mood dinsa,dan kadan ya tallafota ajikin shi yana kallonta a hnkli ya
furta"hey maam love,"kafun ta dago ta kalleshi harya makaleta da jikinshi sosai
suna hade ido ya sarkafeta da wata iriyar sasaanyar kallo mai mugun kashe ciki da
saka kwanciyar hankli,
Magana zaty ya tsareta da dankararrun maikon dake naso acikin kwayar idanun shi
Yace"..Give me a min ina zuwa..gyada kanta kawai tayi a sanyaye tana bin bayanshi
da wani irin kallo yana barin wajen saiga zahara ta matso daf gefenta ta tsaya
itama tana bin inda yabin da ido a mararaice..hjy fulani ta kalleta da gefen ido
doter Wats wrong with him yake babbata rai ne?..shagwabe murya zarah tayi cikin
kisisina da rangwada "mumy nima ban sani ba cewa yay kanshi na ciwo,hjy ta gyada
kai tace..ohh okay,..toh kuzauna anan kafin ya fito,tana furta hakan ta nufi kofar
dakinshi ta tarar har an kulleta ciki.

Jiki a muce takoma


Nata dakin,duk irin hidimar da zara tayi ace yaron nan ya wuce ya kulle kansa a
daki,aiko da gaiswa sai yay da kawayenta,ahnkli ta tabe baki,yau har wani kunyar
zarahn takeji aranta..sai taga kamar yarinyar tana bala'in sonshi ne amma shi baiya
gani..whats wrong with him?in awajenta ne ai yarinyar nan tayi takoina ga aji ga
kirki ga son zumunta?

Daga falo kuwa tunda zara tanemi waje tazauna ta lumshe idanunta bata iya budesu ba
sanda taji kawarta tana neman yin ihu cikin masifa tana tattabata, da mugun sauri
ta bude rinannun idanunta kawartan tabita da wasu hazikan harara hmmm
"Mimi gara fa mutafi banga alaman we are wlcome awajen saurayinkin nan ba..nikam
nagaji wallh,da fuskar marairacewa dayan kawartan tace "haba ashanty kinaji akace
kanshi na ciwo,maybe ruwa zai dan watsa snn ya fito...shiru kawai zarah tayi dan
bakaramin bugawa kirjinta yakeyi ba dan sosai taga sauyi ayanayin imad,aranta har
tafara tunanin ko sihirinta ne yay sanyi akanshi yake neman tozarta ta
Ajiyar xucya ta sauke mai nauyi tacikin kirjinta tana sauke nannauayr nimfashi ata
waje,
Tace "Komawa wajen malam yazama min dole"..ta furta hakan kasar makoshinta da dacin
rai kawaynta suka bita da kallo,ita kadai tasan metake ji aranta dan tasan bazata
taba iya juriyar walakancin da namiji ba

Kusan minti talatin suna zaune can saiga hajya fulani ta fito da masu aiki abaynta
suna biye dasu tsaraba a gifts bags Tukuici masu shegen tsada ta saka musu aciki
Data shigo,duk atunanin ta harya kimtsa ya fito,dan karamin yake kawai ta sauke
dataga alaman baima fito din ba

Mai aiki tayi wa umarni akan ta basu gifts din sannan ta koma agaggauce ta wuce
dakinshi ta same shi lokacin har ya gama shiryawan sa tsaf cikin kananan kaya white
raymond t shirt da sweat pant baki ta gucci
"Kallonshi tay ranta adan bace kana nufin haryanzu baka fito kun gaisa da yaran nan
ba?imad whats all this,..a marairace ya juyo ya kalleta sigar ya kashe mata jiki da
shagwabrsa,muryan sakalci datake mugun masa kyau yace..mum kaina yanai min ciwo
kice su tafi sai wani lokci zamu gaisa din
.."tace a'a baka isa ba thy waited long time for yhu wai me haka da bazaka fito ku
gaisa ba?kafadunshi ya daga sama,is not my fault mumy wallhy na gaji ne Yarinyar
kuma bataji ne,Ai Sanda nace mata tay hakri ni zan nemeta..na rasa mesa matan ynzu
basuda class wallhy,aida saita jira innagama setling zan nemeta ko

,karasowa gaban sa hay fulani tayi rai abace Tace kaci kaniyarka,matan yanzu basuda
aji ?dont be such an ingrate,kawai kace kaje yawonka daga dama, ynzu kuma kazo kana
son ka walknta yar mutane agabana hmm aina kira office din ance min yau bakaje aiki
ba,toh ina kaje?
Agajiye da shirun san ta mike cikin son ta tsarasa tace..cmon imad, Dis girl is
tripping for u, kaje mana ku gaisa koda sama sama ne,i like her,toh wa zaiki
yarinyar datake matukar kaunar dansa ne kam?a gajiye ya kalleta tun daga tsaye .mum
nifa ban sakata ba..
Ure just stressing me..:-yaja ya harde ransa yahau mita sosai...hannunshi ta kamo
sigr lallashi sabida ta tsani ganin bacin ranshi,"lallabshi ta shigayi "c'mon
son..ka daure pls,do it for me...nidakaina zan duba ciwon kan nan Inka dawo i
promise..a babu yadda ya iya gaban madubi ya wuce ya dauki turaren sa ta lady
million paco rabarne mai mugun sanyin qamshi ya feffesta agaban white tshirt da
short dinsa,kafufun shi sakale cikin wata soft dunlop sleepers ya dauki hadadden
wayarsa ya tarkata a hannu,sann ya kalleta yace toh mutafi,gaba ta wuce da sauri
kamar wacce bataso yace nata ya fasa,baiko kulaba yabi bayanta har suka iso bakin
falon ya saki wata kasaitaitciyyar sallama da muryan sa mai mugun dadi yadda da
bakowane ma yaji sautin sa ba..

Yana shigowa ya nemi waje adaya daga cikin huge royal cushions din falon ya zauna
daf kusa da maman sa

kwarjininsa da haduwarsa yasaka duka suka hau sose sosen gefen kunne suna dan washe
baki"Ina wuni!ina wuni,kowcce acikinsu ta hayayyko sa tana karairaya murya cikin
gaisuwa Yi yay kamar baiji su ba sai Can daya gama jan ajinsa snn ya dago ya musu
kallo daddaya A hankli yace"Sannunku"..

Atare suka amsa da "yawwaa" suna masu shan jinin jikinsu da yanayin sa na basarwa
da shan qamshi,wani shiru sukayi suna dan dada gyarawa kansu zama kowacce tana
satan kallonsa da gefen ido

As usual hjy fulani ce tadan shashha bakinsa tana ta basu hakuri sunata cewa babu
komi, shkam ma hankkin sa yay nisa akan wayarsa yanata famar chating da team din
barister nadra mahmud wacce itace ke jagorantar kungiyar kare hakkin dan adam anan
nigeira arewa,sharp sharp har yafara consultin dinta akan case din rufaida da
zasuyi agobe.
Gaba daya yamaida hanklinsa kan chat din bayya ko dago kansa koda na sçnd gudace,
alokcin koda yankashi za'ayi bazai iya rantsewa cewa yanajin abunda suke cewa
awajen ba,hanklin zara dake kansa gaba daya ya matukar tashi bana wasa ba, a mugun
matse tafara nuna alaman zasu tafi wa hjy fulani, itakuwa sai jansu take da hira
dan har tausayi yarinyar take bata har cikin ranta.

Mikewa sukayi tsaye suka tsatsaya


Cikin dauriya hjya ta kalle sa taga yadda hnklin sa yy nisa baisan ma anayin haka
ba,kafadar shi ta dafa ahnkli tace"Mr man toh zasu wuce"...nan ya dago kanshi ya
kara kallon su ba yabo ba fallasa yace
"..agaida gida..

Yake suka maida mai suna cewa


"Allah ya kara sauki
Sukaga bai ansa ba
Probably b cos baiji su ba ma,Hjy tace au Bazaka dan taka musu ba ne.
Tunkan ya amsa cikin sauri zarah ta cabe maganan
"No mumy kibarshi kawai ya huta..kanshi na ciwo..yadda ta karashe maganan yasa ya
dan kalleta sai sann ya dan sake fuskarshi yay mata alama da hannun akan he will
call her,murmushin dyafi ciwo xafi ta sakar mashi gata babu zuciya cikin karairaya
voice Tace "Okay bye..mikewa yay ya wuce ciki kamar dama akan wuta yake zaune,su
kuma suka fita waje

Nan hjya tasa aka biyosu da tukicin su aka sasssaka musu acikin bayan motarsu,sam
zarah taki ta nuna mata taji haushin abunda imad yay mata duk dama hakan ya nuna
bororo a fuskarta da yanayinta sosai...

Fannin mufrad kuwa


Tunda ya fito Bai bar cikin masallaci ba,yana zaune aka capert yanayin yan sake
saken sa aransa,a fili kuma yana hadawa da karatun qur'ani,ya dade a masallaci
sanda akayi isha i sannan ya fito, after like 10 min ya mike tsaye ya fito waje
yasaka takalmansa bai ratsa koina ba ya wuce sashen hajya mama.

Tun daga kofar falon ya cire takalman dake kafafun shi sann yay sallama a hankll

Zaune take a falo ta mike kafafunta na tsufa jikinta sanye da brown shadda lace an
mata dinkin riga da zani da wani katoton kwanon sha mai tsada da ludayi ahannunta
tana famar dama wata haɗaddiƴar koko da fura

Sautin Nitsusatyr sallamar sa data tsinkayo daga bakin kofar yasaka ta dagowa cikin
sauri tana sakin murmushi tana ɗada lekenshi tace
Shigo mana"Baijira ba ya shigo cikin yana tafiyar sa a nitse har iso gabanta,a
cikin yanayin ladabi ya tsuguna yahau gaisheta ta amsa masa sannan ya nemi waje
akan kujera ya zauna batare da ya sake fuskan saba

"Lale marhaba magaji?..ashe har kadawo..taga baiko kulata ba.."Dazun nan kuwa
faresatu take gayamin wai har kun ɗade da dawowa daga wajen bukar, shine nace ko ka
shigo kaban labari inji ya takaya batun su rufaida?

Kallonta yay da ƙasar idon sa "a hakimce yanayin maganan kamar bazai yi yace mata
"eh mun dawo tuntuni ban shigo nan bane,tabe bakinta tayi da mamakin jin
haka.."amma magaji baka kyauta min ba.
"Toh meya faru?
Faresatu ta gaya min komi amma kaima ai zaka karamin da bayanin ka ko,kasan ance
waƙa abakin meshi tafi dadi shuru yay kamar baijin metake cewa,ganin bama kulata
zaiyin ba, as usual ta fara zayyano masa duk sauran labarin abunda suke ciki da
wanda suke shirin zasu aikata gobe
A lokcin kirjinshi har harbawa yakeyi dan bacin rai,idanun shi da suka jima a
lumshe ya budesu akanta ahnkli yanata kallonta Data ga yanayin sa a hakan sai bata
kara cewa uffan ba.
Sai can dayaji ya nitsu sannn ya dauke idanunsa akanta ajiyar zuciya yay mai sanyi
sannan ya kalleta da murdadden fuskan sa mai cike da kwarjini da darsa fargaba
"wata hikimtacciyar Masifa ya shigayi mata mai sanyi da shiga ciki abubna da wanda
baisaba da shiga tsabgar jan dogon magana ba fada irin wanda ba a taba mata
irinshiba yay mata,Ya karashe da cewa "Hajiya kuna ban mamaki da bazakubi abun nan
ahnkli ba gashi duk kunbi kunyi complicating issures din nan, har mutunci gidan mu
kaf yana neman ya tagayyara awaje sabida na lura ku abunda yake cikin zuciyarku
kawai kukeso..cikin salo mafi sauki ya shiga warware mata komi dake cikin ranshi
game da lamarin.

Aganinshi hadin kansu as family shine priority ba rabe raben kai ba


Kuma ya tsawatar mata sosai akan dauko rufaida da sukayi batare da sannin kowa ba.
Dayawa acikin matsaloli da zasu dinga bullowa musu takoita ina

ko shi Imad din dayake ta kkrin taimaka musu yau sosai ya kushe lamarin sa,aganin
sa salon su kaf baida tsarin kawo zaman lpya atsakanin su,yace mata duk wani yaqin
taimakon su rufaida, ba aikin imad bane, sudena yawan janshi acikin abunda ya shafi
daraja da mutuncin familynsu,yasan imad kawunsa ne amma alaƙarsu ta jini baikai
girman wnda yake tsakanin sa dasu rufaid ba, aganinsa aikin ƙare yan uwansu nasu ne
dashi da ita da baban shi alhaj zaidu.Ya gargade ta akan abunda yake hangowa nan
gaba,yace idan basu tashi tsaye a matsayin su na family sun dau mataki ba akarshe
bazasuji dadin rayuwar su ba

Maganganu dayawa saida ya furta mata wanda yasaka jikinta yay sanyi
sosai,..musamman dataga kamar ranshi a matukar bace yake yau kam,
Haka kawai ya fara bata tsoro,yace marmaza ta janye bakinta acikin zancen yin
amfani da kotu akan yaa malam dansu kwace masa ikon sa na uba akan yarsa rufaida.
Yace wannan ba rayuwa mai kyau kuke shirin bata ba,bare ma ajega sauran yan uwanta.
Koda ta budi baki a sanyaye zatayi magana ya mike tsaye da bacin rai ayanayin sa
yace
Koma miyene kibari ahannu na.
Kuma ni bazan yi wa baba magana ba harse kinje kin gaya masa abubuwan da kuka
aikata da wanda kuke shirun aikatawa wanda baisani ba,jikinta duk a sanyaye tarasa
mema zatace musu dama can bai taba saka bakinshi acikin zancen ba saiyanzu kuma
harga Allah maganganun daya gaya mata sun daga mata hankli...ta lura kamar duk
wauta sukeyi..basu Kuma duban gaba.

Cikin son tay calming mood dinshi ta dauko kofi ta zuba mai nonon datake dama amma
haka yaki sha firrr ya kama hanyar sa yay waje bashida da dawowa, gidan ba sai can
cikin dare ya dawo dakinsa direct ya wuce ya kashe wutar dakin ya kwanta abunsa.
TO SUBSCRIBE PAY 300 VIA 0152983148
MOHD SULE SURAYYA GTB
OR MTN PIN
PROOF OF PAYMENT TO 08060712446

#SURAYYAHMS

Washe gari da sassafe tun ƙarfe 6 mufrad ya fito yasha wankar sa cikin wata
lallausar yadin shadda mai balain kyau light blue colour stalion ce mai aji an zuba
masa dinkin fitted jumfa daya balain amsar siffar jikinshi mai tsananin kyaun gani,
kanshi dataji gyara tana kyalli wal wal ya kafawa wata dark blue hula datayi cif
cif dashi,inka ganta zaune damas akansan zakace kamar domin kan akayi dan bakarmin
karamai kyau tayi ba, key din motar sa ya riko a hannun shi dake sakale da wata
silver colour agogon diamond na wittel bach shi gensa iri daya da cufflinks din
hannnun shi, yana tahowa yana zuba wata nitsursiyar taku mai cikeda kwanciyar
hankli wata mayyar qamshin turaren versece eros da bold rasasi suna binshi suna
kara sakama yanayinsa nitsuwa,a hnkli ya bude kofar motarsa bakinsa dauke da
bisimmilla ya shiga zauna kadan, sai aftr like 2min ya tayar da motar yay horn
abakin gate mai gadi ya taho cikin sauri ya bude masa gate din sannan ya fita.

Tafiyar minti 15;ya kawosa anguwar yar uwanshi, horn yay abakin gate dinsu malam
liman ya taho agaggauce ya bude masa ya shigo,shigowar sa keda wuya ya samu daf
mijinta ya fito kenan jikinshi sanye da brown suite,da yayanta da suke sanye cikin
neat blacl and white unirfom dinsu ta turkish sunfir fito waje haraban gidan da
alaman za'a wuce dasu makaran ta.

Acikin nitsuwa ya karaso har gabansu ya mika wa mijin anty fareesa hannu suka gaisa
da dan fara'a ayanayin sa yana tanbayarsa ya aiki?ganin kamar ma sauri yakeyi yasa
bai tsawaita hirar ba,ta inda yaran suke ya maida hnklin sa hannun jawad ya jawo ya
rike yana dan masa wasa yana dan saken murmushi,anty fareesa batace mishi
uffan,wani faduwar gaba tayi dumus da suka hade idanun su akaro na farko shikuma ya
dauke kansa Can ya dubeta yaganta a shirye harda jakarta a hannu a takaice
yace"Kema fitan zakiy?Girgixa mai kai tayi alaman "a'a..bai kulaba ya ja hannun
jawad da imad ya sakasu a motar mahaifinsu da alredy an kunna ta suna daga mishi
hannu yay musu bye sannan Ya dawo ya sameta suka wuce cikin gidan atare.

batan yay sallama Waje ya nemarwa kansa ya zauna ita kuma ta haura can sama, jim
kadan ta dawo hannunta dauke da dan madaidacin faranti mai dauke da plate din
sardine indomi da flask din ruwan zafi da tea cup da spoon, agaban sa ta dire tray
din sann ta debi ruwan zafi daga flask tahau hada masa shayi mai kauri wanda yaji
kayan haɗin kayan yaji yana bada aroma mai balain daɗi duk dama bawai ya kalle ta
wajen bane bare abun ya dameshi.

gaba daya Hankalinsa da tunanin sa yafi tafiyane a wajen abunda yazo su tattauna
akai,bayan ta hada mai komai ta miƙa masa cup din shayin snn ta koma baya tazauna
a dayan kujeran dake kallon sa,ƙaramar ajiyar zuciya ta sauke ta ciki jin bazatama
Iya tuno ranan karshe datagansa acikin gidanta ba

jikinta ya Riga ya bata cewa tabbas da akwai Abu mai muhimmi daya yau ya kawosa
wajeb ta".. Kurba daya yay ma shayin snnan ya kalleta da cup din a hannunshi yace
"sis kin tashi lpya,"Lpya alhamdullahi tace tana mai Dada gyara zamanta tana kallon
shi itama ganin baice mata uffan ba ajiyar zcya ta sauke cikin sanyin murya tace
"muffy lpya kuwa naganka agidana da sassafen nan,Cup din ya ajiye akan table baice
mata uffan ba sanda ya dago kansa sosai suka hade ido
kai tsaye yace
"Kin sanar da baba cewa zaku kai Dan uwanshi human Right yau?.. Wani dum taji
aranta amma ta dore ta fuske cikin kara makanta ƙwarjini tace" no, but why"
dan Hade ransa yay snn ya furta maganan sa a dunƙule wadda yanayinsa ta fito fili a
mugun kasaitance yace "I didn't come to discuss any long issues with you

Maganan nan na zuwa human right abarshi, in kuma baza a barshi ba to ki kira baba
yanzun nan kisanar dashi komi agabana.

Matsowa gaba tayi hnkli atashe tace kamar yaya?daddge murya tay kamar wacce zata
kata furta wani Abun sai taganshi ya kara tsareta da idanun shi wanda suke cike da
boyayyar fushi.
" kina tambayana kamar ya?this isn't going right for god sake..ke maimakon kiyi
tunanin abunda zaije ya biyo baya saiki kara daure musu gindi?idanta ta Dan lumshe
a hnkli ta furta
..mufrad maganan nan fa kanmalalle ne,ai hajya mama tana sane da komi ko?..wani
irin rikitaccen kallo shashasha kawai yay mata ya kara hade ransa a mugun dame
tace",..I don't get it,yanzu me akayi marar kyau?yo shikenan haka kenan zamu zuba
ido muna kallon sa yana yadda yaga dama?

wani kallo ya mata Kasar wyarshi yace mata "uhum"


.ai gwara mu zuba ido muganshi yana abunda yakeyi da abun kunyar da kuke shirin
janyo wa su baba,juya kanta tayi gefe batace mai uffan ba,yace..have u thougt of
the consequences?..kallon shi taybda sigarn irin karka maidani bansan abunda nakeyi
ba..bakinshi ya tabe snn yace
"look sis, no matter what idan gwamnati tace zataa rabaki da ƴayan cikinki bazaki
ji dadi ba,so how is this ur plan gonna work out for the future of this
family?.naga dai ba akan ita kadai yarinyar yakewa muguntarsa ba harda sauran
yaynsa harda matan sa,ko abun naku dama warayya ne?
kenan nan gabama haka zaku rabashi da dukkan sauran family?..hujjarku kawai shine
dan baya yin adalci wajen hukuntasu?

Zatayi magana ya kara datsar numfashinta a mugun natse


"fareesa U have to think carefully abt this,ku fahince kawu bukar tukuna kafun kuce
zaku dau wani tsstsararn mataki
kowa yasani Shi mutum ne mai taurin kai da son bin ra'ayin kansa,kuma akan wannan
ra'ayi nasa zai iyayin komi
I dont need to give u exmple ai kema kintaba kinji ajikinki if ur husband was not
kind enough da bamu san mezai fara daukar familyn mu ba,kudena tunzira kawu.

Ure all obsess with his faults baku duban laifin aproach dinku

inda kin tsaya kinyi tunani da kinsan cewa abu guda shi kawu yake so,yace ku kyale
masa ƴayansa kuma shi bazai dauke su ba, bayana nufin hakan bane aranshi,shidai
damuwarsa shine kar yagansu gauraye da ku,and dats bcos he is an extremist anti
modern u all know that,..cike da bashi cikakken nitsuwa anty fareesa tace yes..yace
okay
"aganina tunda Zamansu gidan tsohuwar can bazai sakashi ya damu ba kodama bada
izininsa suke wajen ba,why not mu taimaka wa tsohuwar a bata rayuwa mai inganci da
kulawa na kwarai ta inda zatana tallafa ma rayuwar ƴan uwan mu suma,is alot of
blessings dat way feressa.basai an nuna mai mune muke kulawa da rayuwansu ba bare
ya damu barema nasan muddin ba daukarsu akayi ba bazai damu ba.

mutum ne dayake da luggansa inkabiya shi asalon shi zaka iyacin shi da babban
yaqi,now
u wanna take him to human right cikin mutanen daya tsana are u insane ?he will do
nothinh but' hate us and his children forever, kuma mafi akasari akan baba tsanar
zaifi ƙaimi..
ajiyar zuciya ta sauke ta koma jikin cushion din ta lafe tana cigaba da sauraron sa
jikinta a muce

yace "To me kukayi kenan?yaran ma in suna da hankli ai bazasu so arabasu da


mahaifinsu ba.
Sannan shikuma kun zalunce rayuwar shi it doesnt matter what he did to them he is
still thy father

anan ta miƙe zaune cikin sauke nannauyan ajiyar zcya tace "i got u.
but maganan imad fa?ya riga ya fara processing case wajen barister nadra
yanzu haka wajen zanje.
dan shiru yy sann ya kalleta da gefen ido
"zakisan yadda zakiyi,If imad is madly driven by his obsession ai ke baikamata
kibiye musu ba,kodan kawu yazo har gida ya tabaki shine kema kika dau zafi?hmmm ai
ke kikajwo wannan.
kuma kinsan halin human rights thy are too coy and bias basayin wani la'akari,tsaye
ya miƙe yana duba loci a agogonshi snn ya daga ido ya kalleta ahnkli ya furta
..sis im highly disapointed in you, Dama zuwa nayi in gaya miki kisan yadda zakiy
ki fadama baba komi kafin na dau wannn matakin da kaina

miƙewa tsaye tayi cikin damuwa muryanta harna rawa"..muffy dan Allah ka tsaya
tukuna let me think first

hular kanshi ya gyara baice mata uffan ba ya saka hannun sa aljihu ya zaro pile din
20k sabbi kar kar ya miƙa mata..ta amsa kudin tana mamki yace "kisaya ma yaran nan
ice cream insun dawo
ni natafi.
kan ta dago har ya fara tafiya tace"toh an gode...har ya bace ma ganin bata dena
bin kofar dayay din da kallo ba.

wani tunani tayi cikin sauri ta dauki wayarta ta tura wa imad text akandu hadu a
office dinta kawai ita zataje yanzu tayi pocessing case din da nadra in person
tunda dukansu mata ne
bayan samun saƙon amincewarsa jinginuwa tayi da kujera tayi wani tsam da idanunta
akalla tafi minti talatin cikin wata nannauyar tunani

sai jan dataji ta samu yar nitsuwa sannan ta miqe ta tattara wajen ta dau jakarta
ta wuce office din nadra bata wani daɗe da isowa ba kuwa aka kaita har ciki suka
samu tattaunawa ta fahimta inda nadrar ma ta dada kara mata haske akan yadda zasu
bi da abun batare da an bata gaba ba.
yanzu damuwar ta imad ne dantasan dakyar ne yau ya amince da wannan salon danta
lura gaba daya hanklin sa ya koma ga case din ne

a fannin su rufaida kuwa tun asubahin fari yau suka firfito suna kwashewa da su
mamm abdul atsakar gidan su, suhn da yakumbo ne iyayen amsawa rufaida na tdaye a
wajen batace uffan ba,dake yau anyi rasuwa ata bayansu sai gaba daya matan anguwar
suke leƙowa gidan dansuyi sana'arsu ta gulma.

jiya har labari tabisaga garesu ance musu yaa malam yazo da dorina ya casa
ƴayanshi.."matar sojan can harda cewa hala yawon banza sukeyi yaji labari yazo
domin ya dauki mataki.
matar mai anguwa kam ma ta dena zuwa gidan duk dama yau taji kwadayin ta shiga
taga rufaida azahiri taga yadda ta dawo dan tuni rahamatu ta fetsa mata zazzafar
'labarin cewa taganta jiya bul bul a murmure kamar ba ita ba inko hakane aranta
tasn bazataji dadin ganintan bama

yau haka ta wuce bata tsaya ba sauran matayen anguwa kuwa ɗaddaya ne wanda basu
ratsa sun tofa albarkacin baƙinsu akansu ba

gulmace gulmace kala kala harda mocking dinsu akeyi musaman da sukaga koffarsu a
balangawaje duk ya ragwaje, da maman iman da ƙawayenta cewa suke gidan wane ƙambon
ya gudun hijira,wata tace zataso taga yadda ruwan sama zaiyi dasu acikin gidan,wai
ahakan duk acikin musu rahane ana tafawa ana shewa ana fetsa musu ɓaƙaken magana
cikin wasa ana kwasar dariyar mugunta.

sosai suhan ta zuciya ta ɗaure fuskanta dan duk jikinta ɓari kawai yakeyi,yakmbo ce
ta shigaa danne ta tana cewa duk kibarsu su fadi abunda ke ransu bashi sukaci
kowaccen su zatayi amai ta lashe.

maman iman da matar soja da rahamatu da magananta na ƙarshe yafi dama

"rantsuwa mamn iman takeyi tana cewa ita bata kaffara bazarayo amai ta lashe
ba"..yakmbo kenan yo ai har ki mutu bazakiyi arziki ba,mufa munsan ki ke kika
ƙirikiro talauci kika kawosa nan ƙauyen
da tsaurin ido rahamatu tana murguda baki da hanci cikin azaban baqin ciki tana ta
kallon hadadden jikin rufaida wanda yake matukar haukata ta haushi da zafin kishi
mai saka gaba aranta tace insha Allah sai ƴayan hadiza sunbi 'layi kamar yadda
nabi...wani boyayyiyar murmushin mugunta ta sake aranta tana shirya wata gurmi
akanta ita kadai.

"duk kallon da sukeyii musu shine na cewa aynzu haka suna cikin tsananin baqin
cikine da damuwa sabida haka zasu bukaci taimako musamman na maza masu shi kota
halin ƙaka ne

kuma dama can alajin lagos yazo ya share filinsa ya gina wata katafaren gida acan
bakin titin anguwar,wata haɗaddiyar flat ce mai bangare biyu masu tsararun dakuna
uku uku self contain, ginin ya mugun tsaruwa fentin sa kalar gwaiduwar kwai mai
tsada da kuma kalar toka wanda ya dan shiga sosai, komi na cikin gidan na zamani
ne,sunan wani wai taɓa ka lashe,gidace duka dauka shidaya kwallin tal amma saida
yay ficen fitina acikin anguwarsun kowa akansa yake saka mumuumnan buri.

dake gidajen haya masu kyau da armashi ata zallan bakin titin anguwar kawai ake
ginawa
duba da anguwar yay bayan gari dayawa masu ilimi basu cika son gaurayuwa da
tarukecen magulmata ba

abunda ya ƙara sa wa gidan alajin legos ƙwarjini da ƙima baifi wata madaidaiciyar
masallaci daya gina akofar gidan ba,ya share bakin gate da kwalta ga manyan over
head tanks da wasu hefty black resevoirs guda biyu, ruwan bohul gana famfo ata ciki
yana gudana,gida sosai yaji inter locks masuji da rai ga shukokin zamani da suka
ƙawata koina aciki data waje

ƙwadayi da azarbabin yan unguwa gaba daya


yanaga kan wannan gida ne abun kamar na hauka kusan kowa saida yasaka ransa akai
wasu damuwarsu bama su siyan bane,no, so suke sukaga wanda zai mallake gidan dansu
bibiye hanyar arzikinsa da gulma, dan ako a hayar ma alajin legos cewa yy in yayi
alfarma ne toh yabayar a milliyan 4 da rabi cass cass xaibarshi ashekara guda.

inkuma siyane yace saidai a bashi kudi milliyan talatin da biyar.

da tayin ƴan azarbabi ya ishe alaji yace shi yafasa siyarwan ma haya kawai zai saka
ma manyan ma'aikatan gwamnati.

haka kowa yaja da bagun talaucinsa yana tura hanci da baki,ahakaman ma ba'a rasa
yan hassada masu jiran gidan ya Ƙone,ko barayi su zo sufar masa..wasu ma cewa suke
gidan bazai taba sayuwa ba.

rahamatu kuwa tay iya baqin kkrinta ka'in da nain wai dan ahadata da alaji koda
kuwa karuwarsa ce ta yarda ta zama dantayi burga amma da Alajin legos yaganta cewa
yay bata masa kyau ba.
da gefen idonta ta dada kare masu rufaida kallon kurel duk taji ta rude ganin
acikin su babu na yarwa
asalin kyau fuska da na halitta kam kokai ka kawo kushe duniya bazaka kallesu kace
basuyi ba.
banda ma damiwa da ya naksa suhan tadan rame,da itan kawai zatafi samun shiga ta
wajenta
rufaida kan tasan da kamar wuya tunda ita maganan ma wuya yake bata

haka kuwa suka kammala barbaden su suka bar wajen babu wanda ya ƙara kulasu.

around 9am suhan ta fito da niyyar zataje har bakin titi danta samo mai gyara yazo
ya gyara musu gidan su koda wani abun zai ragu

ficewarta ke da wuya sukayi karo da wata dan ƙarariyar motar prado fara ce kal
kamar ba ataba shiganya ba ganin motar yay ta kanta yasaka ta razana tare da
dakatawa gefe da tafiyar datakeyi".yana kara sowa daf da ita kuwa ya sassauta gudun
motar sannan yay sauke glass din motar daf gabanta suna hade idanun su ta tsuguna
har ƙasa cike da ladabi tace mai ina kwana yaa mufrad..farar glashin dake manne da
kwayar idanun shi ya zare yana kallonta"..ina zakije da sassafen nan..kafin ta
tattari nitsuwarta amsa shi taga harya maida gilashinnkan kwayar idanunsa kofar
gaba taga ya bude a hnk'i yace mata ta zaga shigo,
zagowam tayi cikin sauri ta bude kfar ta shiga banda hadadden qamshin turarenshi
dana sanyin Ac mai dadi babu abunda yake kashe mata jiki bata ma lura ba sai can
data dan farga taga ba hanyar gida suka nufa ba,kanta a dore ta sace kallon sa
saidai batada wani ƙarfin gwiuyar iya tambayarsa inda suka dosa.

300 ne kacal 08060711446

hanyar cikin gari taga sun dosa aftr like 20 min drive yay
horn agaban wata hadaɗiyar waje mai kama da gidan masu kudi anma shigensa kamar ba
gida ba.,mai gadi ne ya dan leƙo acikin arm uniform green yana ganin motar ne awaje
ya koma da gudu ya bude gate din ya tsaya agefe a tsime yana sarawa,suhan dake
kallon waje taga hanklin mufrad baya wajen,kanta kamar zai juya take kalle kallen
wajen dan bakaramin haɗuwa wajen yayi ba,a cikin wata sharbabeiyar parking space ya
ajiye motarsa yana sauƙowa kasa yabiya ya buɗe mata nata kofar ya umarceta data
sauko ta biyo bayansa,kanta a kasa tahau binshi cikin takunsa mai sanyi da nitsuwa
har suka kaiga wani kofar madubi datake budewa da kanta suka shiga ciki,lumshe
idanunta tayi atake taja wata boyayyar numfashi jin wani irin qamshin abinci mai
bala'in dadi daya gaurayeta.

a hkli ta bude idonta sai taga kamr wajen baimata kama da wajen cin abinci ba dan
hadadden falo kawai take kallo agabanta da hadaɗɗun Leda cushion masu L shape da
babban center table an kunna Tv ana kallon kwallo,zama tayi agefe kusa dashi amma
dakyar dan sukam basu saba raina nagaba da su ba..shiru ne ya ratsa wajen kafin can
wani junior naval offficer ya taho yana sara mashi suna magana da harshen
turanci..,"yana sallamar shi saiga masu aikin wajen sunsha gogaggen uniform dinsu
blue colour da aprons asce suhan ta karance badge dinsu tagane ashe nan wajen cin
abincin ne dagske saidai dagani kasan ba wajen zuwar kowa da kowa bane.
mamakine yacika ganin agabanta kawai aka sauƙe farantin abincin wanda shikansa
warmers din da aka sako abun kallo ne.

sai famar fadanci suke mata suna tambayarta me zaa fara zuba mata ita batama san
mesuke cewa ba,a nitse kukun tayi serving dinta a neat plate tancikashi da soyayyen
chips da miyar kwai da kuma manyan manyan cinyoyin kaza,yawunta taji ya tsinke
sabida tsabar ɗadaddan qamshin abincin,shayi mai kauri wanda yaji kayan qmshi aka
damata mata aka bata kopin a hannunta ta amsa tay kurbi kadan sann ta ajiye,.tsaye
ya miƙe da wayarshi a hannunsa suna dan haɗe ido cikin taushin muryan sa mai sanyi
yace kici abincin ina zuwa"gyada mai kai tayi tace nagode.
sannan ta wuce ciki

abincin ta jawo kwadayi da aroman abincin ya gama zautar da ita dan rabonta dataci
abinci mai dan kyau haka harta manta,
tun tanajin dar dar hartagaji, ganin itakadaice kawai awajen yasa ta dan sake ranta
tahaucin abincin da imaninta saida tayi nak cikinta ya dauka sannan tahau tunowa
dasu yakumbo.
adan takure tazauna shiru can saiga masu aiki sun bullo da fa'arsu suka tattara
wajen suna fita saiga wasu mutane sun shigo,daga ido taga yaa mufrad ne da wancan
mutumin da suka zo jiya lawyar rufaida

Da sallama abakinsa ya shigo ya zauna ata gefenta ta juyo da sakin fuska ta fara
gaishe shi..imad yana murmushi sosai yace "yay kike tace lpya kalau..

da alamun yau hanklinsa akwance take saboda bayanin da hajya mama takirasa awaysa
tayi masa da wanda anty fareesa tay masa tunma kafun suyi ido hudu da muffy..

tunkafun su shigo ya masa bayanin komi akan sun samu mafita amma bai bude masa ko
daya daga cikin plan dinsa ba, musamman ma na siyamusu sabon gida,cos yasan ba
aikin wani bane nasune, kodan su ƙare martaban su gaba dayansu a idanunshi nan
gaba,shiya matsa akan lallai zaizo yaga suhan din cos yau yanada aiki mai matuƙar
muhimmaci dazaije yay da safen nan a office dinshi kuma dagacan yana so ya wuce BUK
yaga malak dinsa datayi banza da shi,yasan fushi kawai tay dayazo tun shekarn jiya
bainemeta ba,bayan sun gaggaisa da suhan ya miƙe ya fita yabarsu awajen, mufrad ne
ya kara daukarta suka koma anguwarsu ta bayan gari sukahau surveying sababbin
gidajen dake anguwar wanda a ra'ayinshi gaba daya basu masa kyau bama,duk inda yaje
ya dawo dai gidan alajin lagos kawai ake mai talla sabida shiyafi kowani gida
kyafuwa da tsaruwa

Alaji kuwa tunda yaji ance captain ne guda yake neman gida,gaba daya yabi ya
susuce, ƙira akan ƙira yana neman layukan dillalansa da dattijan anguwa dan su
matsa kar wannan damar ta kufce masa ya shugga uku

suhan tana tare dashi ne kawai amma bata fahimce komi ba sunsha zagaye kam sai
yanzu taga alfanun kaita wajen cin abincin da yayi taci ta koshi,ƙarshenta da kyar
ya haƙura da survey din yace zai siya gidan alajin legos din,tunda dai babu wani
gidan dayafi shi, sannan babu wata mafita dan daxu dayabar gidan fareesa gida ya
wuce direct kafin yazo nan,shikansa ya damu dayaga yadda hajya mama tayi sanyi duk
tabi tana ta bawa kanta laifi yaga ko abinci ta kasa sakawa abakinta gaba daya ta
rasa meyasaka da can batayi duk wayannan tunanin ba?..da kyar ya lallaɓeta anan
yagaya mata cewa zaije ya fara nema musu gida,taji dadin hakan sosai aranta ita
tabashi shawarar duk yadda za'ayi kar a fitar dasu acikin anguwar sabida hakan ne
kawai zaifi mata sauƙi wajen shawo kan bukar harta kwato ma ƴayansa haqqinsu.

bai mata musu ba


sai gashi ya taho ya kumaci karo da suhan,agabnta tana kallo akayi kome alajin
legos har faɗuwa kasa yakeyi tsabar rawan jiki da yaga kudi,tuni ya kwaso takardun
gida da komi da komi ya damƙa wa mufrad ahannun sa da sunan kakanshi ya siya gidan
aka rubuta hajiya hasiya matazu,kowa ya saka hannu itama suhan din tasaka a
matsayin shedarsu
atake ya rubuta cheque na kudin gidan aka miƙawa wa alaji dayaketa washe bakinsa
kamar an masa albishir da aljanna.

har cikin gidan suka ƙara shiga da suhan yana zagawa tana biye dashi abayanta suna
dada kallon tsarin gidan,manyan sashe biyu, babban dake tsakiya shine main flat mai
dakin bacci manya guda biyu,sai babban falon wanda akalla zai iyacin manyan set din
kujeru uku
da babban kitchen taciki mai kofar sa ta bayan backyard wajen shima yay kyau sabida
bishiyar kwaiba da na gwanda aka shushuka sun girma sun taso sunyi kyau
,sauran sashen kuwa self contain ne ciki da falo da bayan gida,kirjinta na tsananin
bugu idanunta kuma sun cika da tsabar ruwan murna,da gawutarcten farinciki daya
gama mamaye cikin ruhinta ya kuma kashe mata gangan jiki,ako wani murmushi tayi sai
hawaye mai sanyi ya sauƙo irin feeling din nan na farinciki wanda da girmanshi
bazai iya misaltuwa a zuciyarta ba takeji.

sai wani rawa jikinta da muryanta yakeyi


tunda yace mata gidan nasune taji kalman data dace tayi magana dashi ma ya dauke
mata abaki,baiko damu da shirunta ba har suka kammala duba komi na gidan sukaga
komi intact yayi.

..a can gindin bishiyar backyard din baya ta wajen kitchen suka dakata adan spce
din wajen dayasha inter'locks,hada wani ƙaramin local store mai ƙofar ƙarfe ata
wajen, bayan sun gama kallon koina,a tsaye yake ita kuma ta rusuna a ƙasa daf
dashi,ajiyr zuciy ya sauke cikin son ya nitsar da ita sabida tuntuni hawaye kawai
takeyi,can yahau mata bayanin akan komi game da dawowar su gidan nan, yace mata
yana son nan da kwana biyar suyi maza su dawo, a cewarsa ta nitsu ta saurare sa
ynzu don shi ajiyeta kawai zaiyi agidan sun shizai wuce ne kenan ita zatayi bayanin
komi ma su yakumbo da sauran yan uwanta.

a nitse agaban sa ta rusuna kai ya fara mata da nasiha cikin tausashiyar muryan sa
mai mugun shiga jiki, ya mata fada da jan kunne akan su kama mutuncin kansu,kullum
kuma suzauna cikin ƙare kima da martaban fanmlynsu da na iyayensu, sannan kar suga
kamar dacan baiyi musu komi ba,yace yanayin rayuwa ne ta canza masa kuma yana fatan
zasu fahimce shi,yace har abada su ƙanne ne awajensa shi bazai taba kinsu ba.
duk wata matsalar su da damuwarsu yace daga ynzu taje ta nitsar da yan uwanta
tagaya musu shizaina musu komi amma bai yarje musu da suna kai damuwar su da
matsalarsu wani waje na daban ba sabida babu wani mutunci aciki.

aranta tasan dai shi ya siya gidan da kudin sa amma saitaga bai fito fili ya gaya
mata hakan ba,yace mata abunda yasa yakeso tace kakanshi ne ta siya ma yakumbo
gidan sabida baison ace shine ya siya direct ta inda zai batawa baban su ranshi
yaji haushin maganan yace bai yarda ba yace mata duk abunda zasuyi suna girmama
ubansu sabida shi ya haifesu kuma har abada yana da wannan haqqin akansu.

sosai ya mata nasiha masu shiga jiki,wanda ahaka takejin kamar wnke mata zuciyarta
da soso da sabulu yay

tabbas zafi da zuciya da fushi dashi bazai ficcesu a lamarin baban su ba,yin masa
addua da yin takatsantsan a lamuransa shine kawai masu mafita
kamar yadda yau magangaun yaa mufrad ya saka dukkan lamarin zuciyarta da kwakwlta
ya fahimce abun sosai
hawayenta ta share tana murmushi tace
"yaa mufrad Allah ya saka maka da mafificin alheri..Allah ya m
Ameen yace cikin katseta dan bayason hakan kwata kwata koda batace mai uffan ba
yasan hakan durtyn shine.

sannu a hnkli yasan zai iya inganta rayuwarsu

keys da komi na gidan ya damƙa a hannun suhan


shikuma ya riqe takardun gidan ahannun shi sannan suka shiga mota ya wuce da ita
gida

koina shiru banda motsin dabbobin dake wucewa babu abunda akeji tun kan ta sauka ya
bude flap din gaban motarsa ya dauki bunch din 1k baimasan nawa bane aciki yay
wraping a envelope ya rubuta lambar wayarsa ajiki 00005500 haka
ya mika mata da kudin yacce gashi kije maza kisiya makanki wayar dazan na samunku
inji ko akwai wata matsala,snn inna kammala abunda nakeyi ma zanzo.
godya ta masa sosai sannan ta sauka daga motar lokacin har ana kkrin ƙirar azahar
shabiyu ta gauce batare da bata lokaci ba yaja motar sa ya bar wajen.

tsaye tayi awajen da tarkacen keys da kuma kudi wani gajiyayya kuma sassanyar
murmushi da hawaye massu yawa na ɗiddiga a saman fuskarta yana sauka

kallon motarshi ta dingayi har ya bace ma ganinta,da kyar tayi calming kanta ta
samar kanta cikakken nitsuwa sannan ta nufi cikin gida jikinta a mugun
sanyaye,lekawa ta farayi a sace snn tace "salam alaikum yakumbo?tun kafin ta amsa,
ido hudu sukayi da rufaida akan tabarma tayi alwala kenan ta zauna cikin rabza wani
uban tagumi

atare suka mike tsaye cike da kufuluwa yakumbo tace 'ke wallhy anyi shashashar ƴa
toh ina kikaje haka tun safe,kikasa mukayi ta zaga cikin gari nemanki kamar wasu
mahaukata

wani shiru rufaida tayi ganin yananyin suhan din wani iri atake tasha jinin
jikinta, suhan ta rasa nacewa saitanfashe da wani irin rudadden kuka cikin sauri da
tashin hankli yakumbo tayo kantan ta rungumota jikinta cikin matsancin yanayin
tsorata ,a cikin yanayin damuwa rufaida ta dan matso kusa batama lura da ababen
dake hannun suhan din ba,muryanta na rawa ba tace,lpyarki kuwa Adda?..ajiyar
nunfashi suhan taja snn tadan tsagaita kukan dukan su suka zube awajen suna
kallonta tana tare hawayenta tana kuma murmushi

kallon yakumbo takeyi kafun tace komi ta miƙa mata maƙullan gida da envelope din
kudi

Acikin nitsuwa sosai ta danne kukan tahau yin musu bayani filla filla,wanda tunkan
tagama bayanan jikin yakumbo harya ragwabe tayi zugum a kasa tana ta hawaye sosai.
aikuwa kamar yadda mufrad ya tsara mata haka ta fada harda nata ƙarin wajen gaya
musu harda kawunsu zaidu abatun zanca musu gidan,amma wannan karon sunce komi da
izinin babansu za'ana yinshi sabida su ƙare mutuncin kansu da ƙimar mahaifinsu
awajen mutane,a hnkli rufaida ta lumsshe idanunta tanajin wani diran sauƙar
mikiya."dama can aranta saida tace "kawu zaidun su bazai taba kyalesu hakanan kawai
ba,take saitaji duk wani haushin sa datakeji aranta ya washe kamar anyi ruwa an
dauƙe ,duk dama an ambce sunan hajya mama acikin axancen ita dai bata wani damu da
wann ba,dan tasan hjy da zafin kai da son lalata alaka da fushi,da wuya in itace ta
kawo wannan shawarar game da rayywarsu,aganinta kawu zaidune kawai tasan zai iya
kawo wannan ƙakkarfan tunanin dan tasan shine kawai dama bayason anayin abu cikin
hatsaniya da sabawa baba

cikin gargadinsu sosai suhan tace amma fa kuriƙe bakinku akan maganan nan
karfa ku ce ma kowa komi,ke yakumbo yaya mufrad yace min in gaya miki cewa in baba
yazo dakansa ya tambayeki akan gidan kice masa ai gidan na hajya mama ne data baki
kyauta, ance inkika gaya masa haka bazaice komi ba da ace munje kawu zaidu ne ko
ƴayan sa.
ta kalle rufaida wanda haryanzu idanunta a lumshe suke tace sannn yaya mufrad yace
mukama mutuncin kanmu,ta maimaita mata abubuwan da yafada,wanda ysaka taji wani
mugun sanyi aranta dan sosai hakan yatafi daidai da raayinta dan harga Allah
tafison ayi komi cikin mutunci da bada ƙima wa mahaifinsu bada rabuwar cin zumunci
da tsinuwa ba..
nan danan suhan ta ware cikin zumudi tahau basu labarin tsaruwar cikin gidan
"wallh yakumbo bakiga gidan bane aikinsan gidan alajin legos ko?toh wallh cikin
gidan ya wuce duk yadda kike gani ata waje wallh gidan ya hadu sosai.yakmbo da ke
cikin wani hali tayi zugum cikin tunanin sha'anin rayuwa ahnkli cikin goge
ƙwallarta tace suhane waye kuma baisan wannan shahararren gidan ba,kaf anguwar nan
babu y kamatta
..kuka ne mai ƙarfi ya subuce mata tahau nuna kanta cikin tsananin rudewa da
mamakin iko irin na Allah,muryanta a toƙare tahau cewa ashe harni aishatu zan rayu
acikin gida mai kyau har haka?ashe darabon zan rabe hanyar arziki?ashe..bata iya
karasawa ba kawai ta fashe da kuka sosai tanay wii wii kamar wata ƴar karamar
yarinya kwakwalta gaba daya yakasa daukar abun,ɗaurewa kawai takeyi tanajin su
kamar a mafalki musmmn in tana tuno da duk wahala da mugun gorin talauci da ake
mata a rayuwa.

tausayi sosai yakumbo tabasu jikinsu a mugun sanyaye suka marmatso jukinta subiyun
suka rungumeta sosai har sanda ta samu cikakken nitsuwa"..
rufaidane ce ta miqe tsaye cikin share hawayenta danyanzu bata son yawan yin kuka
sosai cikin dauriya da son kawar musu da wannan yanayin ta soma tsokanar yakumbo
tana tuna mata babban gurmin gulman dazaitaso muddin yan anguwa sukaji
labarin komi
aikuwa tuni mood dinsu ya sauya suka hau surutu suna raha suhan tana kitsa yadda
zata gamo da kowa daidai da gaban goshi..

yakumbo kuwa savage returns ne


dama tasha gaya musu zasu gani
toh gashi Allah ya kawo lokcin ganin alhamdulhi koba komi sanadiyarsu rufaida zata
fita acikin kanqon talaucinta.

BONUS..
for comenters💘🥊

[12/10, 11:53 AM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS

5pm dot na yamma suka isa garin kano, har iyanzu baban shi bai wani kulashi ko ya
nuna alamun wani abu na fushi ko ɓacin rai agame da shi ba,amma yanayin shin yana
bala'in ɗarsa masa fargaba aransa.
suna sauƙa daga jirgi mufrad ya zame yabarshi awajen baibishi gida ba ya hau neman
layin imad dinsa, yaci sa'a kuwa ringing daya ya dauka yace masa yana shoping mall
a kusa da su,daga nan ya wuce ya sameshi suka ƙarasa can gidansu ya samu ya huta
yay yar wanka wani gajiyayyen bacci ne ya kwashe shi bashi da farkawa ba sai ana
daf da shiga sallan magrib.

Dagata nan bangaren kuwa hajiya mama sosai tayi farincikin ganin danta zaidu da
suka jima basuga juna ba saidai murnan ba kamar kullum ba dan daga yanayin
tambayoyun dayake mata tasan da maganganu sosai abakin sa kuma aranta tasaka koma
miyene dolene ta dau matakin da tun tuni take ta cewa zata dauka akansu.

so kafin ma ya kawo maganan yayan sa bukar ita ta soma tararsa dashi tare da masa
fadar ƙarfin hali akan yadda abun ya kasance,shaff ta mance da cewa ita tace mishi
bazata yafeshi ba inhar ya shiga lamarin dan uwansa bukar

duk abunda su mufrad sukayi saida ta ƙara maimaita masa kaf, dan tasan ba lallai
mufrad ya fito fili yay ta zuba ba,inba ranshi abace take zaiyi masifa ba tasan shi
sam bayason tsawaita wani magana..itakam filla filla ta barbada masa magana bata
rage komi ba sai dan abunda ta mance.

murmushin dayafi ciwo yaa sheik ya shimfida akan fuskar sa batare da ya firta uffan
awajen ba,yau yaji baƙinciki matuƙa aransa dayaji ance dashine kawai dan uwansa
baison yyi zumuncin amma aransa godiya kawai yay wa Allah yace alhamdullhi tunda
ayanzu sun samu wata dama da wata hanyar da zasu na taimaka wa su rufaida.
kuma da sauyawar dansa mufrad daya dade yana jin wani irin nauyi akan halayyar sa
nakin dauƙar wani family responsibility yau sai yaga kamar ya ma yafisu nuna
jarumtar sa akan lamarin familyn su harma fiye da yadda sukayi zato

hajya mama kuwa ko ajikinta,yau saida ta ganshi ma ta soma borin cewa zata bishi
suje Abuja,tace wannan karon xataje ne taga meke faruwa acan tunda keeyan ya ƙirata
awaya yagaya mata zasu dawo hutu sati na gaba, tun anan ta soma tunasashhi da batun
cewa tarbiyan ƴayansa yay ƙasa dan haka yaƴansa mata bazasu ƙara yin wani ƙaratu a
kasar waje ba,tace daga sun dawo hutu a lanjeriya zasu cigaba da karatun kuma nan
gaba aure kawai za'ayi musu a huta.babu yadda ya iya ya amince, hira kadan ya mata
sann ya tashi ya barta ya wuce sashen sa domin ya huta sabida gajyane sosai
ajikinshi .
6:30am G.R.A kano state.

wani irin shiru koina ya dauƙa ayayin da zaka iya tsintar kowani mahaluƙi iyanzu a
cikin gidansa wasu ma basu ko farka daga bacci ba,rairayin sanyin iskar safiya ce
take bala'in busawa wata iska mai sanyi da dadi tana sauƙar da tsananin ni'ima da
kwanciyar rai tana kaɗawa game da mamayar zucyar dukkan wani mahaluki daya raɓeta a
sanyin safiyar,su biyune kacal a zaune acikin massalacin ƙofar gidansu sun idar da
sallah imad na inda yay sallahn hannun shi riqe da carbi ya saka black egyptian
jallabiya mai three qtr hand jikinshi yana fidda wata irin mayyar ƙamshin turaren
paco rabanne mai kama zucya,azhkar dinshi yake tayi ayayin da mufrad ya zauna ta
gaba sabida karatun qur'ani shi yafiye yi da safe,hanklin shi da nitsuwarsa gaba
daya naga kan karatunsa ne, wanda yakeyinta a cikin karama da jin dadin fidda
sautikan muryanshi mai tsananin dadin sauraro,karatun qur'ani ya zamto tamkar wani
madafa ce agareshi da rayuwarshi duba da yawan nauyin da zcyarsa takeyi masa da
kalar rudanin dayake jin kanshi aciki,shima light brown jallabiyace ajikinshi wacce
ta haskashi sosai, yana idar da karatun suka tashi suka bar masjid din suka nufi
cikin gida atare.

cikin nitsuwa imad ya bude musu ƙofa suka shigo ya juya ya kalleshi yana nuni da
bakin ƙofar sashen mahaifyar shi which he cant do witout seeing her first smiles
for the day,yafi son a kullum yakasance mashi kawai zata fara nunawa kyakkwar
murmushin ta mai sakama zucyarsa notsuwa da kwanciyar hankli kafin kowa yagani
,muryan shi mai tsananin dadi da taushi yace"..man u go ahead,ni zanje in tashe ta
daga bacci,"gyada mishi kai mufrad yay batare daya wani kula ba,wucewa yay ya nufi
hanyar dakin su. imad kuma ya nufi dakin maman sa,yana yin sallama ya samu daf zata
miƙe kenan daga kan sallaya ji tayi an nannadeta ta baya cikin wata iriyar
shaukakliyar runguma yabi ya kwanto da kanshi a gadon bayanta a mugun shagwabe ya
rungumeta tsam kamar dan karamin yaro,atake ta lumshe idanunta jin dadin dumin
jikinshi da sassanyar qamshin sa dayafi mata komi saka kwanciyar rai a
duniya,murmushi tayi tare da sakalo hannunta tanamai ƙara kankƙame hannun san daya
naɗeta dasu.

a hnkli mufrad ya bude kofar daki ya shigo ciki,daga bakin kofar ya dan tsaya,da
kallo daya yabibiye dakin ganin kan gadonsu kaca kaca,a hnkli ya ƙaraso ciki,
tsugunawa yay ya daga trow pillows din da suka zube a ƙasa sann ya maida su wajajen
zaman su,wnn duk aikin imad ne,hmm yace aransa cikin sauƙe karamar numfashi
,ace mutum bai iya bacci saiya rungume pillow,yaga iya wajen baccin shi ne kawai a
cukikye kamar na wanda yay kokowa da ƙura acikin mafarki,kada kansa kawai yayi
yahau tattara comfy bedsheet dinta gefen sa ya dan jajja inda ya sukurkuce din
suka komo daidai snn ya gyara gadon tsaf yay kyau
ƙasala yakeji har acikin zuciyarshi irin feeling din nan na dayay super kawai akan
gadon yaga kanshi a kwance ko ya rufe idonshi yaga ma baya duniyar ita take
kwasarshi amma kuma yasan bazai iya ragwabar dakan shi har haka ba,he had already
decided to be strong for Allah's sake,even beyond his doom nd worries yagaya ma
zuciyarshi cewa zaina fafatawa da damuwiwonsa bazaiyi sanyi ba,koda kuwa zai fadi
ya ƙara tashi ne,aransa ya qudira cewa bin hanya ta samun cin nasara da mafita
shine kawai kayi hakuri
domin Allah bazai taba dorawa bawa abun dayafi ƙarfin zucyarsa ba.

daga tsayen idanun shi take kalla masa kan gadon daya lailaya tayi kyau at same
time yaji gabobin jikinshi suna masa wani tuƙikin nauyi ƙarfi da quzarinsa suna
ragabewa a hankli harya kaiga ya koma bakin gadon ya zauna jikinshi a mugun
muce,cikin wani yanayi ya sunkuyar da kanshi can ƙasa,wani shiruu ne ya dauka
awajen,abaxata wata nannauyar ajiyar zcya ta kufce masa,dago kanshi yy ahnkli
yanamai sauke ajiyar zcya dan aynzu jiyake kamar shikadai ya san meyake ciki da
zcyarsan da kullum burinta take yunkurin azabtar da shi,hannun sa yasaka akan
kirjin shi tare da dafe daidai setin inda zcyarsan take game da lumshe idanun sa
sosai kamar wanda yake muradin jiwo wata sauti,wato abunda dan adam ya rasa
arayuwar sa, shi zuciya tafi hargagi da zugi akai,haryau shidai yana naniƙe da
wannan jimammen burin nan nashi na samun mace mai tsananin sonshi da kulawa dashi
wanda shima zaisota da dukkan imaninshi sumaida kansu tamkar jini daya suyi rayuwa
mai balain dadi

haryau zuciyarsa tanai masa zugin da bazai iya sosawa ba, ko ince bamai sosa mashi
wannan wajen har abada, tafin hannun sa ya zuba akan fuskarshi yanamai jin tausayi
kanshi,dan kuwa yasan hakan zai iya zamowa wata muhimmiyar jarabarwa ce
ga rayuwar sa

tuna tun sanda ya taso Allah ya bashi komi na rayuwa,kyan jiki kyan hali, best
parents,best family,rayuwa mai sauƙi da tsafta,best work..,lapiya ga arziki,kuma
haryau komin shi akan sa'a da nasara take tafiya

wani hawaye mai zafi ne yaji ta sauko masa tsilli daya daga cikin kwayar idanun shi
ayayin da ya shiga zame hannun shi daga fuskansa a mugun karsashe muryan sa harna
rawa rawa,
mamakin kansa yaji jin wai har kirjin shi na bugawa da radadin zafi kamar zata
ɓallo tayi waje,Asathgfrullah ya furta ayayin da ya kara lumshe idanuwn sa cikin
tsananin mutuwar jiki wasu maƙudan hawayen dabaisan kansu ba suka kara zubowa daga
cikin idonshi suna bibyar ƙuncin shi kamar an kunna su,jin kansa yy kamar wani
butulu wanda baiyi adalci wa niimar da ubangijin sa ya dorashi akai ba, yana ganin
kamar don Allah bai bashi kalar soyayyar dayake mutuwar muradi a rayuwarshi ba ai
bai kamata ya kasa iya danne zugin abun a zucyarshi har haka ba,but it alwys cut
him off gurd,irin feeling din bzatan nan, shikansa dayasan yadda zai soma yaƙice
wann feeling din da tuni yayi nisa da aikatwa dan kuwa wnn feeling din tana matuƙar
azabtar dashi, yakan ji ya matukar karaya da lamarin rayuwar sa sosai,duk ƙokarin
da yakeyi akan auren sa sai yanaganin kamar evrything he is doing is god damn
fruitlesss,its still feels like sumting is Missing.

tafin hannun sa ya saka ya share hawayen shi Cikin kwace kansa da ƙarfi daga cikin
wannan rudaddyar yanayi..yafi minti uku a zaune batare daya karayin tunanin komi
banda nannuayr ajiyar zuciya babu abunda yake sauƙewa.
tashi yay ya kwabe jallabiyar sa ya rage dagashi sai boxers dinsa wanda ya kamashi
adaidai sexy waist dinshi, bakin boxers din ya kama zamar ƙasa yana dan hura
cikinshi cikin jan wata mayyar numfashi ataka tsigar jikinshi suka tattaso
koinanshi yahau murmurdewa jikinshi ta cikkken kuma zaratatcen namiji ya bayyana ta
inda ko makaho yagansa yasan namiji ne tsaye tsar agaban sa bawaiba

hannu ya sa ya doki wata pure white towel na DG marar nauyi,maida kanshi ƙasa yy
yana kallon daidai setin wajen miƙakiya kuma laffiyayr manhood dinshi datake cikin
daya daga gabobin jikin shi datake mugun bashi tausayi,wraping din kayansa yayi
acikkn' towel din daya sakan wanda yakai masa daga kan kugunshi zuwa gwiwrsa tareda
da shigewa cikin bathrum' dan yay wanka kodama yin wankar zai iya samar masa baccin
mai dadi da zai samar masa da' nitsuwa.

Ruwa yahada mai dan' zafi a bathtub da kyar sabida mutuwar jiki ya zuba wata shower
yummy whitening pormenganete gel nanda' nan bayin ya cika dawani irin mugun kamshi
ya shiga ciki ruwan ya lumshe idon shi yanadan tunani, yakai kusan 10' min ahaka
imad yai knocking kofar rike da wayarshi dake ta haske murya chan kasa yace' your
phone is ringing" dan yatsine fuska yayi cikin kasalalliyar murya yace "who is
calling?"' kallon screen din yayi ganin Ayn❤ da emoji heart dayasa yace "is our
babe,
"awwn she is missing' us..,baisan sanda tsaki ta kufce masa ba"idonshi ya lumshe
'Abeg get out kawani shigowa mutum yana wanka kana sani magana a cikin bayan'
gida,dada kama jikin kofar imad yay yana yar dariyar sa ta cikin kirji".relax,
Bayan gida na babu aljanu kamar dakin bacci haka yake'
,"..mufrad yace amma ai akwai Allah so get out my friend..hnnun shi ya daga sama
yace its okay,"inta kara ƙira sai inyi yay dashi?,a hnkli yace ka dauƙa kuyi hira
ai matata matar kace",wani' kallo imad ya jefo mashi snn ya juya kansa ayangace
ybar wajen yana cewa "No no,Ainau ai saikai kai kadai".. saka wayar yy a silent
sannan ya ajiyeta agefen shi,ya cigaba da watsap chat dinsa da malak yana budewa
kuwa saƙonta yaga ta rubuta"when are u visiting am so bored"atake ya maida mata
amsa ya rubuta "in muffy ya tashi a bacci zamuzo wajen yaa sheik..emojin thump up
ta turo,tace ait see yhu then, im getting ready for class,ya rubuta okay..tasan
inbata ce hakan da sauri ba nan da nan hirarsu zai dawo na rufaida and she got no
idea abt her for now,duk wani labarin rufaida tagaya masa no more stories to tel'
taga ya rubuta,to sai nazo..batama amsa saƙon ba ta kashe data ta koma kan gadonta
ahankli ta aje kanta akan pillonta tare da rage hasken wutar bedside lamp ta limshe
idanunta

she have no plans of going to schl yau sabida bawani serious akeyi da lectures ba,
shirye shiryen matric ma akeyi musu next friday and right now the best gift da zaa
iya bata baifi ace kawarta rufaida zata rufa mata baya a wannan muhimmiyar ranar
ba,lumshe idonta tay cikin bargo ta kara ƙankame pillow daga nan bacci ya ƙara
kwasarta.

imad na zaune yana daɗana wayarsa yaji sautin murɗa kofa yana daga ido suka cikaro
da juna
"hararsa muffy yy ya dauƙe kai ya nufi gefen sa ya dau wayarsa dayaga haske akan
screen
imad ya dan leko kansa cikin matse muryanshi yace"ayn is still calling,
..hararshi yy yana mai dauke fuskar wayar "kajje kayi wanka..imad ya mike tsaye
aiba saika ƙoreni ba dama dole na baka wajje aci soyayya lpya"..ko kulashi baiyi
ba, ya dauki sabon towel ya wuce bathrum shima ruwan dumi ya cika abathtube ya tube
kayanshi snn ya lume cikin kumfar yay wani irin lumui ya langwabar dakai kamar dan
ƙaramin yaro....

ajiyar zucya mufrad ya sauƙe sannan ya nemi waje abakin gadon ya dan dofanu tareda
wayar a hannun sa,daf wayar na shirin katsewa ya dauka tare da ƙarawa a setin
kunnen shi,wani shiru yaji.. can yaji an sauƙe ajiyar zcya
cikin muryanta dake fitowa da dar dar tace "Babe are u der?cikin shaƙe muryan shi
ya daure yace"uhum."ƙatashi lpya?yace lpya lau sai yau kikga daman nema na?"..daga
kwancen datake ta miƙe zaune tare da katse shi.."oh no pls..A'a ka dakata min
malam,wallh kaban haushi,ranar danace ka dawo u dint nd u just ignored it,cikin
tarar nunfashinta ya miƙe tsaye and thats not enough reason for u to travel outa of
town witou my consent.
da sauri ta cape maganan abakin shi cikin karairaya murya da yanga
"baby dats why call you am sorry...tsaki yaja akasar wuyar shi baice mata uffan ya
ma aje wayar agefen sa haka yana ƙokrin shafa moisturising cream ajikin shi,wani
tafasa kirjinsa ya hauyi dan daga nan yana jiyo abunda take cewa
"babe its business kuma kasan ba'a wasa dashi,,"thy not just my business partners
kawaye na ne nd i have togo with them,i cant say no right?duk laifinka ne,da ka
dawo da baka ba..harta gaji tay shiru baice mata uffan ba, jajayen labban sa ya
ciza kadan aranshi ya gama kufulewa da mita So business nd friend aint joke,but his
feelings are,,bata ma damu da yadda zaiji aransa ba,,..wata zazzafar iska ya fesar
ta bakinshi game da lumshe idanun sa cikin fetsar da wata miskilallyar numfashi,a
hnkli batare da ya bude idanun nashi ba
"yace its okay, u know what?kirjinta taji ya buga"yace
inkina so in yi hakuri kafin in dawo abuja in sameki a gida na.budan baki tayi
cikin mmaki kafinma tace wani abu har ya datse wayar sa ya ajeta agefe,tashi yy
yabar wajen ya wuce straight gaban mirror,zama yay tare da daukar soft prick comb
da olive oil yahau gyara suman kanshi,wani durus Ainau tayi da wayar a hannunta,
wata makuhuwar tsaki taja ta mike tsaye tana huci "Damn you!!!ta furta a mugun
hatsale hannunta harna mata zafi tsabar yadda ta maƙure shi a zafafe,hannuntan ta
naɗe a kirjinta tana jan tsaki ta wani mugun haɗe ranta tamkar wnda yake a gabanta
yana kallonta, cikin kumbura fuska da jin haushi tace saidai kata fushin walh ni de
bazanje koina ba anan gidan zan zauna,wani tsakin kuma saukewa cikin diri da ƙarfin
girman kai ta fixgi jikinta ta wuce bathtrum ta hau hada ruwan wankanta mai uban
qamshi ta tuttula masa shower gels acikin kumfar favurite milk nd honey gel dinta
ta lume kanta,ahnkli tana dan goga wa jikinta soso mai tsananin laushi,
can cikin tunani ta taɓe bakinta looking too full of hersef
right now, She so regreted calling him,inda ma yasan taƙurawa zcyrta datayi akan
ƙirar nan dabazai wani saka mata doka ba.
Wani limshe idanunta tayi cikin sauƙe numfashi tace"Anywys rules are meant to be
broken.

Bayan ta gama wankarta wata sexy pink bathrobe ta nade ajikinta ta fito daf wayarta
na shirin yankewa
da uban sauri ta dauƙa,ganin sunan dake kai yasata amsawa cikin sauri
Cos tunda suke da maryam bata taba ƙiran layinta haka kawai ba"
[12/10, 11:53 AM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS

Da yamma lis ƙarfe 5 ya wuce ana daf za'a shiga sallan magrib yaa malam ya fito
bakin kofar zaurensa yana famar alwala daga can ya hango dosuwar motar hajya mama
yana tunkaroshi as usual wani mugun haɗe ransa yay ya turmushe fuska
a nitse ya kammala alwalansa tana sauƙa yay kamar bai ganta ba ya mike ya wuce
cikin gida.
kanta a sunkuye tana dan ɗingisawa fuskarta ba asake ba itama ta shigo gidan tunma
baiyi nisa ba ta tsaresa a tsakar gida a mamaknce umma ta dube ta tace
hajya ?kece acikin gidan namu haka da yammaci,ba yabo babu fallasa tace "eh nice
hadiza.
muryanta wani iri ta dauke kai ta dubesa tace 'bukar ina wuni..yadda tayi magana
yasakashi ya juyo"..wai meyene dan Allah mama..ana magriban Allah na bazaki zauna
waje guda ba..a nitse ta tsaidashi da hannu fuskanta babu sigar wasa idanunta duka
sun kada sunyi jajur cikin nitsuwa da sanyin jiki tace ka dakatamin bukar..ni ba
daɗewa nazo inyi ba..Alhamdullah ma da na sameku duka atare da matarka,magana ta
shiga masa cikin wani yanayi mai ban tausayi sosai hartana hawaye musamman wajen
bashi haquri akan daukar rufaida datayi batare da sannun sa ba

"Bukar nasan fushi yana sani in aikata maka rashin adalci dan Allah kayafemin,na
yarda ka ɓarranta kankan da sauran jinina,ka hana ƴayanka mu'amala dasu duk dama
bansan lefin mai mukayi maka ba,amma nikam kayi min aikin gafara sabida nina
haifeka duk abunda sukeyi nina sakasu,kabarsu kaga laifina dan nice mai laifi,dan
darajar haihuwarka danayi bukar ina rokonka kar karaba zumunci dake tsakanina da
jikokina...na yadda bazan ƙara daukar kowa acikinsu danya zauna dani ba,bazan kuma
ƙara taba maka yayanka ba..
amma kuma kasani ni ƙakarsu ce in zaka kwace musu yancinsu na shiga ahalina bai
kamata ni karabani dasu ba
magana kawai takeyi cikin yanayin kayarar zuciya tana cewa inama da batayi nisan
kwana ba tabarshi da duniyar"..asirinta kaf saida ta tona agaban shi akan maganan
tanadin datakeyi ma rayuwan yayan sa wanda ya watsar amtsayinshi na uba tayi tayi
yagaya mata inda rukayya take amma haka yaki motsi da bakinsa yay gumm

sosai ta kashe masa jiki da maganganun ta ma yau gaba daya sai yaji ya kwammaci ta
masa ihu da tsinuwar akan yadda ta juya kan maganan ta murmurdashi ya dawo babban
abu tanata kuka maiban tausayi,..Babu kuma abunda yafi damunshi kamar yadda yaga
yau komi ya sauya daga yanayinta hatta ƴar masifan nan batayi masa ba gaba daya ta
nuna masa ta karaya da lamarinsa

haka umma hadza ma tazo ta tsunguna agabanshi


tana mai ƙara kashe masa jiki da tausasahiyar nasiharta akan rayuwar ƴayansa daya
watsar kuma ya ɓarrantasu da yin rayuwa mai sauƙi kamar na kowa
tace ƴayansa tamkar marayune dan tun suna raye ya rabasu da jin dadin zama agaban
iyaye sannan har ilayau bai basu ikon cigaba da jin dadin rayuwarsu ba,tana ta kawo
masa misalan yadda suka rayu dashi cikn tsananin bauta ma umarnin sa basu taba saba
masa ba
umma tayi kuka sosai wajen tuna masa kalar ukubar wahalar rayuwa daya jefa su aciki

Da abun ya ishesa ya soma jan tsaki cikin masifar karfin hali bakinshi harna rawa
ya kalle mahaifyrshi"yo ni nace miki karki mu'amala da yaƴana ne?ai nafada miki
zuriar Arna ne bana so nayi mu'amala dasu...ke wallh kincika kanann fitina cikeda
da raki tace ba ƙanann magana bane bukar,kaima kasan yadda kake daukar abu da zafi
akan lamarin nan sabida banida wata ƙima a idanunka ynzu.

tunda haryau kai ƙakijina bare ka dawo da ƴayanka gabanka ka kula dasu, nace
nikaban su amma haryau abu ya gagara?hannu ya daga mata cikin tamke fuska yace
"inbakisu saboda kitafi can gidanki dasu sai aɗada lalata min su ko?toh wllh..tun
bai ƙarasa ba tace ni bance maka haka ba..ragamar kulawa da rayuwan su nace kawai
kaban ba yin maka tarbiyansu ba,inason incire sune a kangin talauci inkula daci da
shansu sabida bana so su fada wani mummunan rayuwa in Allah ya kawo miji kaga sai
ayi aure kowama ya huta

anan ma saida ta kawo masa misalai dayawa akan yadda tasha wahala sosai akan
tarbiyanshi tace kai namiji ma kenan ka taso dakyar bare su da suke ƴaya mata
wayanda suka taba yin zaman aure kuma suke da abun gori da nuni a idanun jama'a?
tace da wannan rayuwar dakakeso ka barsu aciki aigwara ka turasu karuwanci kawai
insan da gaske kakeyi tunda baka ƙaunar ƴayan cikinka acikin zucyarka.

inde ana bin haline bukar datuni na yafeka a matsayin ɗana amma haryau ina tare
dakai..

tana kuka ta kara maimaita masa manufarta ta kuma masa cika bakin cewa bazata hade
kai da kowa ba komi zatay musu da kudinta kawai zatayi amfani bada kudin zaidu ba
tunda dama zaidu shine asalin damuwar sa

shiru yay yanajinsu maganan bawai baya shigarsa bane tun jiya shima yake cikin
damuwa cos tunda yaje dako rukkaya a kauye yaje ya samu har tsohuwar matarsa tagudu
masa da ƴarsa har sun tsallaka da ita wani ƙasa, sai yaji gaba daya lamarin safetyn
rayuwar ƴayansa ya soma damunsa aransa sosai..
kuma ako yaushe inya nitsa sosai yakan tuna abunda yay ma rayuwar rufaida agarin
auren daya bayarwa alai bature.mutuwar auren suhan ne kawai bai wani ɗara shi

aynzu abun hannun mijin babban ƴarsa murja da jadwa kawai suka rage mishi, saidai
bai wani damu ba saboda harkan daya bude dasu shigafatta suna dan sammasa na
kashewa dubu talatin dubu ashirin haka yana sakawa a aljihun sa duk dama acikin
takatsantsan kawai yake rayuwa dasu..kuma baya bukatar wani abu sabo ya taso kai
koyace zai haqura ya tattaro ƴayansa gaban sa aynxu bazai taba iyawa ba face in
yaci sa'a ya kara sama musu mijin aure masu ƙudi, tabbas yanzu kam yana da bukatar
adan kula masa dasu.

juyowa yy cikin tunani ya dube hjy mama'yanzu yanaji yanagani an hana ƴayanshi
zaman aure kenan zasuyi rayuwar mahaukatan nan?tsaki ya dingaja yana banbanmi

harta kammala tsayuwarta cikin kuka mai ban tausayi ta fice ta barsu a wajen batare
data kara cewa uffan ba

hanklnsa yaji ya mugun tashi ya juya yaga matan shi ma kukan takeyi
"tsaki mai ƙara ya ja toke kukan mekiky marar hankli kawai
Da Allah kibita da sauri kigamin ina tayi,umma tana share hawayenta ta dau hijabi
tabi bayan hjya agaban motarta ta sameta taga hjya mama harta ta share idanunta
tassss kamar batayi kuka ba"a mamaknce take kallonta,da sauri ta jawo hannun ta
sukayi gefe suka dan buya ajikin motar muryanta ƙasa kasa tace kwantar da hanklinki
hadza ninasan menakeyi so nake ya bani iko dakansa akan yaran nan,kafin ya hankara
na gama musu komi wallhy saidai yaga anayi wai kunu awani gida cikin jin mummunan
faduwar gaba da fargaba umma tace hajya to mekike shiryawa kenan Allah yasa dai
bazai shafe yaƴan yaa sheik ba,cikin kara rage sautin murya ta hau gaya ma umma duk
abinda ake ciki harda gidan da aka siyama yakumbo, tana cewa aikoma ya shfesu
bazan nuna muku ba"..har kasa umma ta risuna tana godiya tama rasa mezatace tasan
in aka hada da dayawun bakinsa toh komi zai iya zama musu da sauƙi
adaidai umma tana godiya ya leko duk hanlinaa ya tashi ya dauƙa rokonta kawai umma
takeyi.
baisan wani abu daban na farinciki suketa kullawa ba.

sosai kanshi tayi murfi yaji baida sakat saboda tunani already yafarayi masa yawa
akanshi...gashi ya tsani bacin ran mahaifiyat sa dama can dauriya yakanyi cikin
tsananin damuwa aranshi yace tomaima aciki inya barta da yaran?kawai dai shi zaidu
ne bayaso acikin lamarinsa.
inkuwa ya barta dasu rufaida yaga komi baiya tafiya masa yadda yakeso to alkwari
yay aransa aranar xaiyi sadaqa dasu ya aurar dasu awajen koma waye

bayan umma hadixa tagama magana da hjy mama ta shigo cikin gidan itama sai tay
pretending kamar bataci nasaran lallaba hjya ba,duk jikinta a sanyaye har yay ishai
ya dawo
tunani sosai yay aransa sanna ya sauko ya balbale ta da masifa,a ƙarshe sharudan
daya yanke dazu na cewa zai aurar dasu inhar aka saba ma dokokin sa ya ƙara gaya
mata batace mai uffan ba.

washe gari sassafe shida kansa ya umarceta akan taje ta sanar da mahaifiyar shi
akan abunda yace don kodama xcyrsa zataji sakat.

umma cikin prentending tanayi kamar baxatayi ba ta shirya tsaf taje gidan yakumbo
saboda da murnan zancen siya musu gidan nan ta kwana
da sukaganta kuwa bakaramin murna sukayi ba agaban su ta ƙira hjay mama dukansu
sunajin duk abunda baban su ya fada

kamar wanda zasu saka ruwa aksa susha haka suke murna atleast thy gain lttle fredom
abu dayane kawai shine bazasuyi ma'amala da yaa sheik ba,inma zasuyi ina zai sani.

baƙaramin dadewa sukayi suna tattaunawa cikin farinciki ba


suhan data cire ranta akan karatu da suka sami wnn gatan hartaji kmar ta soma kawo
tunanin abun aranta but for now tace ita sana a zata farayi acikin gida tana dan
samun kudi.

nasiha sosai umma tayi musu ta kuma musu alkwari akan ita zata na kulawa da rayuwar
sauran ƴayun su da suke gidan miji.
haka ranar ya ƙare suna cikin tsntsar farinciki

koda ta koma gida acikin irin ƴar hikaman tan nasu na mata tayi masa bayanin ceewa
hajya mama tasauko kuma tana miƙa masa godiya daya bata wannan daman, harda batun
sabon gida da akace suce hjya mamnce ta siya duk bata boye ba tagaya masa komi
harda ranan tarewarsu acan,jinta kawai yay amma baice mata uffan ba yay wucewar sa
zaure

ko ajikinta sai murmushi dayki yankewa akan fuskarta tsabar yadda taji wani nauyi
azcyarta ya ragu mata sosai

fannin mufrad kuwa yau wajen yamma lis ya shigo gidan as usual dakinsa ya nufa bai
fito sai can dayay wanka ya sauya kaya daga nan ya wuce masallacin kofar gidan sun
ya zauna.
ana idar da sallahr magrib yayi sallama saiga ƙirar baban sa ya shigo wayarsa
kallon kan screen din wayar yay da dan fargaba a idanunshi ƙaramin ajiyar zuciya ya
sauke kafin ya dauka yay sallama a ladabce,"suna gaisawa yaa sheik
ya tambayesa inda yake,duk da faduwar gaban dayakeji amma bai wani musa ba anitse
yace mishi "ina kano,yaa shiek yace toh Alhamdullhi inbaka komi da Allah ka shiga
jirgi gobe kasameni a Jigawa akwai inda nakeso karakani,hanklinshi yaji ta kwanta
ya amsa masa da toh sannan ya datse wayar,duk fargaban sa ya dauka ko harsun gaya
masa komi ne sabida sosai yaga karayar zuciya atattre dasu hjy.

bayan ya iddar da sallahn ishai baiyi wata wata ba ya wuce sashen ta


samu yay ta shirya musu wani lapiyayyen abinci na tuwon shinkafa da miyar danyen
kubewa dataji tsokokin nama da kayan qamshi,sai yau sukayi ido hudu da malak data
fito tayi kyau sosai sanye take da riga da skirt na kanti white and blue colour
collar neck top da straight skirt
kafarta sakale da dunlop sleepers ta dauko bowl din sliced water melon balls mai
balain sanyi,sallama tayi da sanyin murya ya ansa tare da dauke idanun sa akanta
sanda ta aje bowl din sann ta dawo ƙasa daf dashi ahnkli tace
"ina yini yaa muffy?
kallonta yay" lpya how u doing?tace am gud.."yace ya karatu..kafinta amsa cikin
miskyallayr murya data fito acan kasar wuya yace "sai a maida hankli."dan shiru
tayi snn tace insha Allah yay,daga nan baiƙara cewa uffan ba ta miqe a sadade
tabarshi wajen yanata kallonta.

ta kitchen ta ratse ta dauki bowl of cold melon balls dinta ta wuce dakinta dashi

hjya mama bata wani damu ba sabida tasan malak sarai bata cika son cin tuwo ba ma
tunda ta shiga daki suke aikin wayarsu da imad dan tun haɗuwarsu daya babbata
hakuri ya makalkale mata yanason yaji yadda akayi ta dawo babban ƙawar rufaida abun
nata bashi mamaki aranshi ita kuwa bata ko ɓoye masa komi ba

daganan falo kuwa hjya dakanta tayi serving dinshi komi dan daidai acikin plate snn
ta zauna tare dashi tanacin abincinta shiru da alaman batason ta katse shi dan taga
yadda ya zage yanacin abincin sosai harya gama ya kuma ƙara ƙadan

bayan ya kammala cin abincin yay hamdala ya wuce gaban sink ya wanke bakinshi da
hannun shi sann ya dawo ya zauna yana dan taba fruits din ahnkli.

sanda ta gama tattara komi snn ta dawo taxauna ta bashi labarin duk abunda ake ciki
ta fannin ya malam it was a big realive for him aynzu dayaji cewa sun tuntube shi
akan lamarin

yanzu yakeji zai iya tunkarar baban shi da maganan kai tsaye..bai wani nuna
alaman komi ayanayin sa ba amma daga ganin yanayin fuskar sa tasan babu wani
matsala ynzu awajen sa

washe gari bayan ya kammala shirinsa ya shigo ya gaisheta tare da aje mata kudi
masu yawa akan ta hada kai da fareesa ayi furnishing din gidan agama musu komi
kafin ranar komawarsu
godiya ta rinka masa tana samasa albarka malak zata wuce schl yay droping dinta
sannan ya wuce airpot ya bi jirgin dazai kaishi jigawa.

GAME BUKATAR KARANTA WANNAN LITTAFI YA NEMI 08060712446

Ko ya biya 300 direct ta

Acct 0152983148
MOHD SULE SURAYYA
GTB

KO MTN PIN VTU


TA 08060712446
[12/10, 11:53 AM] MAMAN ASLAM: Baifi minti 10 a jirgi ba suka iso cikin garin
jigawa state, yana sauƙa daga jirgi hadaddiyar wayarsa dake maƙale a aljihun
wandonsa tahau ruri yasaka hannun sa a aljihun wandon ya zaro wayar yana kallon
screen ganin baƙuwar lambace yasa bai dauka cikin gaggawa ba sanda ta kusa yankewa
sannan ya kara a kunnenshi a hnkli cikin sanyin murya yaji ance salam alaikum,kafun
ya amsa cikin sanyin murya tace ina kwana yaa mufrad,
ƙaramar ajiyar zucy ya sauƙe game da limshe idanunsa a cikin yanayin gane mai
muryan acikin nitsuwa sosai yace 'lpya kalau Alhamdullhi,tace yaya suhan ce.
dama na siyi wayar ne shine nace bari na kiraka in fada maka,"kanshi ya dan dafa
cikin yin wata makilallyar shiru shikam harma ya mance da batun yace ta siyi
wayar,karamin smirk ya sauƙe,yace toh yy kyau.kinyi duka abubuwan dana fada miki?
tace eh nayi hartana gyada kanta,snn ta cigaba da cewa"kamar yadda kace nan da
kwana uku ya rage mu koma can gidan, yace toh shikenan anjima zasu ƙiraki daga can
gida saiki kaisu gidan ko,bata fahimce meyake nufi ba amma dai ta amsashi da cewa
toh,ya katse wayarsa.

ajiyar zcya suhan ta sauƙe hannunta rike da tecno k7 sabo fill golden colour data
siya 37 thousand naira shima da kyar saboda duk sun gama lissfe lissafe da kasafin
kudaden da yarage musu a hannun su suna so sayi sabon katifa da sauran tarkacen da
zasu koma da shi can sabon gida.

fannin hajiya mama kuwa mufrad yana fita tun around 7:30 am ta dokawa anty
fareesatu ƙira akan batun furnishing din gidan da mufrad yace ayi yau yau batare da
bata lokci ba,Anty fareesa ta so ace ita dakanta zataje ta tayasu aikin gyaran
gidan, amma ahalin yanzu hakan bazai taba yiuwa ba saboda kar aganta acan komi ya
lalace.

layin assistant dinta ta nema barister janet muadi tahada ta da hajya mama, nn da
nan tay mata jagora akaje kasuwa sukayi kyakkwar cinikyayyar sababbin kayan daki na
zamani dana kitchen na yan dai dai misali bamasu tsada sosai ba,haka aka kammala
musu komi aka fara aikin packaging dinsu a manyan kwalaye.

mufrad yana isa masaukin sa ya nemi waje ya zauna cikin sauƙe wata gajiyayyar
ajiyar zuciya,kanshi ya aje ahnkli ya jingina da jikin cushion yanamai saussatowa
da zazzafar numfashin sa ƙasa,idanun shi biyu duka a lumshe suke cikin wata irin
maraitaccyar yanayi marar fasaltuwa, yanayin language din fuskn yanamai nuni da
tsananin maraici da ƙewar wani abu muhimmi daya rasashi gaba daya arayuwan sa na
samun cikakken kwanciyar hankli da kuma kulawa

can cikin furxn iska ya ciro hadaddiyar wayarsa daga aljihun sa,a nitse yay sliding
ya hau latsawa, number suhan din yy copiyn,snn ya bude tex messge ya turawa anty
faresa lambar ta saƙo, anty tana zaune a offishinta da case file agabanta tana
dubawa can taga shigowar saƙo da sunan shi,batay wata wata ba ta bude ta duba,tasan
ko ta ƙirashi bazai wani dauka ba sai kawai tay saving number da sunan suhan din
data gani,atake ta ƙira lambar bugu daya ya shiga ya fara ringing, suhan na zaune a
tsakar gida da ghna must go din kaya agabanta suna kan aikin tattara dan shauran
kayan su masu kyau din, wayarta ya hau ringing,da wuri ta aje duk abunda takey ta
dauka duk tunanin ta yayan su ne tunda ahalin yanzu babu wanda yake da sabon 'layin
ta sai shi tana karawa a kunne ta shaqo daɗadan sautin muryan mace,a mamaknce kuma
ahnkli sosai tace"assalamu alaikum ina kwana,da yanayin fara'a anty faressa tace
lpya lau suhan fareesa matazu ce..bakinta ta kama a mugun mamakn ce "laaa Anty
fareesatu,cikin sauri rufaida ta bar wanke wanken datakeyi ta matso kusa tanajin su
dan baƙaramim kewar antyn ta tayi ba.
bayani anty fareesa ta shigay ma suhan akan kayan su da zai iso anjima so tanada
bukatar suje sabon gidan su dan shashhare su kimtsa kafin motar kayan ya iso.

wani murna suhan tahauyi hartana hawaye,kwace wayar a hannunta rufaida tayi ta nufi
waje dashi kamar wata marar gaskiya ita kuma suhan ta wuce cikin daki domin ta
sanarwa yakumbo abunda akeciki,"agefe ta rabe jikin bango har kirjinta na bugu
snn ta kara wayar a kunnenta, a hnkli cikin sanyin yanayi tace.."Anty?..bugu daya
anty fareesa ta shako ɗaddar sautin muryanta cikin gwalo ido waje "tace Rufaida?
hawaye taji ya cikka mata ido cikin ƙaramin murmushin ta mai taushi tace 'anty
kintashi lpy?yaa su jawad, i miss iman soo much,lumshe ido anty tayi jin yadda
muryan rufaidar ke rawa rawa,hawaye taga ya sauƙo mata cikin rawan muryan ta
marairace "Anty dan Allah meyasa bazakizo ba?murmushi kawai anty farees'sa tayi
cikin son ta kwantar mata da hankli tace "zanzo mana rufaida..,but for now yakamta
kizage kuyi concntrating akan komawa sabuwar gidanku, make sure eveything is in
oder daga baya zamuyi maganan zuwa,a hnkli tare da gyada kai tace okay.hira kadan
suka dan taba sannn ta katse wayar ta dawo cikin gidan,samu tayi wai har sun gama
shiri sun fiffito kowa ta sha wankakken hijabi shap shap za a wuce sharar sabon
gida.

shagwabe fuska rufaida tayi ta kyabe baki tace "yakumbo ke me zaki iya ba wani
ƙarfin kirki ne dake ba,"yakmbo tace a'a rifaida gwara dai inbiku sabida kowa
yaganni ya sheda cewa nayi arziki
dariya suka fashe dashi suhan tace muje yau ina daidai da uban kowa.

daki rufaida ta wuce batace musu uffan tana kada kai ta dauko white hijab dinta dan
madaidaci ta saka ajikinta tabiyo bayansu suka fita

tafiya suke su ukunsu suna yar hiran su mai dadi suhan tana basu shawarar sunemi
mataya aikin shara da moping koda dubu biyar ne su biyasu tunda ance za'ayi musu
kayan gida,a take kowa yay na'am da shawararta badon komi ba saidan sukansu sunsan
bazasu iya tsaftace koina agidan tacikin sauƙi haryau su kare ba.

suna tsaka da hirar hakan charaf saiga can Rahamatu ta karyo kwanan gidansun facal
facal da goyo abaynta, maman iman kuma na gefenta cikin zumudi suna wani tafka uban
sauri irin gurmammen saurin nan tamkar kafafun su zai tsinke haka suke jefashi
agaba
,suna hada ido dasu rufaida ta sauke kanta can ƙasa tama dena kallon su,suhan da
yakombo suka kalle juna,tsaki yakmbo taja sukayi banza dasu kamar basu ma ganesu
ba,da mugun sauri harsuna cin tuntuɓe suka karaso gaban su mamn iman har tana haki
tana cewa waiting waitim sitofff anan wajen"yakumbo wani kallo ta kare musu tace
yakumbo?.cike da sham qamshi yakmbo tacigaba da tafiyarta sai can ta juyo fusknta a
dore tareda sakin wata muguwar harara "Da lpyarki kuwa hajara?
cikie da washe baki muryanta harna rawa rawa tsabar madarar gulma dake ciccinta
akirji tace kalau yakmbo naaa,wai ina zakije da sassafen nan?
yakumbo tabita da kallon ƙasa da sama tace yo ina ruwanki bashi kike bina?..cikin
tsoma baki rahamatu tace kai yakumbo wajen ki fa mukazo domin mugaishe ki?tace "toh
nagode akara da gaba"kanta ta dauke tamaida idonta kan suhan,tuno da labarin dataji
nacewa shekaran jiya ance anga suhan a babban motar wani mutum kuma harma angansu
akofar gidan alajin legos,yau kwana biyu kenan rahamtu ta kasa zanne ta kasa tsaye
tana son tasan asalin meke faruwa,da kyar da makyalkata sukaji labarin cewa ai
al'ajin legos ya saida gidansa ne amma haryanzu dai basusan mawa aka siyarba,babban
abunda ya daure musu kai da akace anga suhan wajen cinikin gidan,shine kawai yau da
sukaga bazasu iya daurewa suka biyo sawu danjin gulma shin wanene wancan mutumin
daya siya gidan sannan meye alaƙar suhan dashi?kusan kaf matan anguwar jiran
tsammani suke aje akawo musu abun tsegumi da gulma suhau kai.

haka suka dinga bibiyarsu, rahamatu tanata ƙkrin ta sha cikin suhan dan taji wani
abu amma ina saima wasa da hanklin su dasuka shigayi da ita da yakumbo suna fetsa
musu maganan banza ko tari rufaida batayi ba,suhan ta juya ta kalle rahamatu tana
murmushin mugunta tace

"ke mayyar gulma inkina so kisan komi kije ki nemo mana yan mata lafiyayyu majiya
ƙarfi guda biyar wanda basada kyuwar aiki kizo min dasu gidan alajin legos suyi
aikin share share ni zan biyasu."
dagangan suhan ta bude bakin jakkarta rahmatu tana lekawa taga sabin yan dubu a
makure

Baki a wangale maman iman tace


aihooo toh kice min mana aikin gwadago kuka samu hahaha yakumbo kenan jibeki tsofe
tsofe anfito za'a neman nakai anga nera,toh wallh nima asakani acikin list nice
lamba one a sunan masu aiki dama can ban taba shiga gidan alajin legas nagani ba,da
uban zumudi ta dafa kafadun rahamatu data tsime cikin tuƙuƙin baƙin ciki aranta
tanata mamakin ta inda suhan tasamu wannan babban damar ita tana nan bata samu ba?

babu wanda ya ƙara kulasu aikuwa suka bazama cikin anguwa sukakai rahoto har gaban
matar mai unguwa
,"ai ingaya miki suhan ce ta samar musu aikin share share, hala wanda ya siya gidan
ne ya bata ragamar kula masa da gidan kafin ya dawo,duk takurin
matar mai anguwa wajen son taji sunan wanda ya siya gidan abakin mijinta mai anguwa
yaci tura saboda alajin legos fiilal'en mutum ne mai wuyan sha'ani bazai wani
saurare su ba.

cikin kasa zanne da tsaye ta dubi maman abdul da matar soja da sukay zaman diris a
kofar dakinta tace ya zama dole ku shiga cikin yan aiki sabida musan mamallakin
wannan gidan.
sannan munemi shiga wajen matarsa mune yakamata susani anguwar nan ba wayancan
banzayen ba."..tsaye maman abdu' ta miqe tace nikam ma nayi gaba aiko yan aiki sun
cika wallhy sai ancire wata ansaka sunana.
matar sojan nan ma ta miqe tsaye duk da salon kama ajinta saida taji kawai itama
dolene kawai ayi da ita duk damuwarta tana so taji tayaya akayi ma wannan damar ya
wucesu yakaiga hannun ƙaramar yarinya kamar suhan...kodai karuwancin takeyi?

aikuwa kan kace kobo rahamatu ta hado kansu su biyar da wata shahararriyar
magulmaciyar mata annamiya ana kiranta Gambo mai kayi nayi,yo duk inda gurmi yake
tana wajen,gulma da tsugudidi kuwa abincin ruhinta ne,facal facal suka doshi bakin
titin sun sha dogayen hijabai kowacce ta bada ajiyan danta da gidanta ta kama
hanyar gidan alajin legos yin aiki da jiyo kwakwaf

anan kuma gaba daya yau matar mai anguwa ta kasa tabuka komi tay nan tay nan dan
bataki ace harsunje sun dawo mata da cikakken rahoto a kiftawar ido ba
wani irin tsananin kishin gidan takeji

dankuwa ita tay mutuwar so ace gidan nasune,tay iya bakin ƙkrinta dan taga sun
saida arzkinsu da tsiyarsu su sai gidan alajin legos, kawai dai mai anguwa ne yaki
mata firrr sabida cewa datayi ya siyar da filayen gadon sa kaf suhada su
siya..shikuwa yasan inma ya siyar saidai yay asara dan kudin bazai ishesu su siya
gidanba.

around 10 am mufrad yana zaune shikadan sa saiga mota daga cahn offishin bureu of
unproven crude oil resouces jigawa
state ya iso,wata hadaɗyar land cruser ce mai kyau baƙa taxo ta dauke shi daga shi
sai driver ana tuƙa sa har aka kaisa wajen, babban building ne mai hawa hawa na
gwamnati white nd green colour, wajen acike take tam da security cos almost all the
prominet business men sun samu isowa kowa da irin contrac deal din data kawosa

yana sauka straight escort yay dashi wata babban hall yana tafiyarshi mai mugun aji
da daukar hankli jikinshi sanye cikin wata slim fit girgio armani black men suits
dataci kudi, daga saman shi har qasa bawani surkin kala,hatta yar tacikin rigarsa
ma black ce amma bamai neck tie ba,steep colar shirt ce marae nauyi mai 2 open
sticker buttons wacce ta bala'in fidda hasken fatarshi da tsananin haduwar siffar
fafaffdan kirjin sa daya dan bari a bude.

direct akayi dashi sashensi na legal adminstration ya same mahaifin sa a zaune akan
wata muhimmyar kujera yana rubuce rubuce daidakun mutane suna zagaye dashi
har qasa ya rusuna ya gaida mahaifinshi sannan ya gaida sauran dattijan wajen da
suke zaune,batare da bata lokaci ba suka fanjama aiki, aikine na kudi sosai
kowa yanayi ne dan ya yanƙe iya rabon sa shikuwa yaa sheik yana so yy amfani da
nashi kason ne dan ya bude babban organisation na tallafawa muslim business men and
women musammn masu tasowa a arewacin nigeria sabida a bunƙasa harkan cigaban
addinin musulunci
musamman ga mata..

mufrad na zaune a gefensa yana tayasa da komi duk hanklin sa ba ajikin sa yake
ba,yasan duk sadda suka dan ƙebe dole ne baban shi ya tambayesa abunda yaxoyi a
kano,kuma ahalin yanzu gaba daya ya rasa ta inda zai fara gayama baban sa labarin
komi da ake ciki,sau tari yakan zame ya ƙira imad suyi waya amma har yanzu dai
baiji dan dama dama ba.

fannin A'inau kuwa


ganin kowa dariyar kasa ƙasa yake mata saboda kin dawowar sa kamar yadda ta umarce
sa ranar agabansu yasata bala'in kama kanta ta kuma hatsala dashi,koya kira
wayarta bata son dauka,kullum kuma takan ga tex dinshi amma bata taba replyn dinshi
ba wai tana fushi dashi, gashi batada rike sirrin kanta sau goma inta zo complex
aka soma hira to sai ta sako zancen mijinta sabida tanada son asani..sukuwa su
hasina basu fasa ba
yau suce mata wann gobe su canza baki,along the line mijin maryam ne ya kawo musu
foam din sabon business organisaton da alhaj zayd matazu zai bude saboda su inganta
business flow din complex din gaba daya da spa dinsu,sunan org din ne kawai ajiki
dan haka har suka kammala ciicikawa su ukunsu amma harga Allah basu san asalin
sunan share holders din abun ba sunsan dama oppurtunity irin wannan masu ido da
kwalli ne kawai suka fiye samu,kafin abada foam baƙaramin wajiga Aina'u maryam tayi
ba sabida abunda ta hannun surkinta Alaji jibo saraki the hon minister of petroluem
ya fito
sai mijinta ya bata 3 slot wanda aynzu shine ta babba dasu ainau

registration and seminar zai biyo baya a jigawa state in 3 days time..

kowa hirar abun yakeyi,queit seriously hasina tace"..Ai'nau kekam ai bazaki samu
daman zuwa jigawan ba sabida kinga mijinki baya gari,aranta tasan haka ne amma
afili cewa tayi tab di jam aknme?zanje mana.
kafin ya dawo daga yawon sa nima na dawo,"cikin ingizata maryam tace
"..Dama can wayake biyewa namiji ai shima yana cannne yana harkokin gaban sa Ainau
tace atoh nima kinga sainayi tawa inyazo ma dora daga nan.hasina tace yo inka
biyewa biyayya wa namiji kazo kai baka tara arzikin yanzu ba qaddara in rabuwar
aure yazo abaxata ai an cuceka kinga tsummar gidanku zaki koma bako asi a asusunki

,"Ainau tana hararta da gefen ido tace tabbas.."amma kunsan me?maryam tace sai kin
fada mana kawa,wni ajiyar zcya ta sauƙe"shifa muffy dan son control din mace
ce,inde zan masa abunda yakeso komi na duniya zai bani,but kunsan ni nafi ƙarfin a
mulƙeni, kawai dai nafi ƙarfinshine shiyasa kuka ganni a haka,yanzu akan dan wnn
magana n tafiyar zakuga yadda zaiy fushi innaje ,"cikin tabe baki hasina tace"Allah
ko ƙawata ashe da sauranki".maryam tace toh ai laifin kine kinyi depending akan
arxikinsa ne shiyasa..cikin karairaya da rangwada ta juya ido cikin yaudariyat shan
qamshi tace,"girl baki kalle ni ba ne?am rocking my businesses home nd abroad waye
kuma namiji?
,hasina tace ke kin zauna miji miji hmm wani munafukin shewa sukayi suka tafa hannu
da ƙarfi,sai gaba daya ainau taji kamar ana cinna ma ƙrjinta wuta,duk sai taji
kamar anbarta ne acan baya

atake damuwa ya soma cunkushuwa cikin ranta barimma dasuketa gaya mata tarin
abubuwan duniya da sukayi achieving na kudi da zunzurutun asset

maryam tanata buga kirjinta tana cewa koyau ta rabu da dan minister.of petrol
wallhy tasan ita wata ce..bugu daya suka jefa ainau cikin wani irin ƙakkarfan
tashin hankli da tunani
inta tuno da maganganun zarah sai taga kamar duk abu daya suke gaya mata"is high
time ta cire batun mallakar soyayyar muffy ta tara duniya,dat way she can bodly
face him babu wata raini a tsakanin su kuma kawayenta ma ba bazasu samu baƙin
rainata anan gaba ba,shiru tay bata ƙara cewa komi.

at arond 10 ƙofar gidan Alajin legos ya cika da su maman iman rahamatunce shugaba
sai banga banga takeyi abkin gate kamar gidan ta akazo.
tsabar surutun ne yasaka su sanin sun iso,dake suhan ta riga ta bude musu gate sun
shiga su ukunsu suka zagaye gidan suna kallon gidan kowaccen su tana cewa masha
Allah dan gida kam yay babu shauran raini suhan zata bude musu su shigo yakumbo ta
jawota baya ke bari ni zanje inji dasu

da jikin tsufa haka ta isa bakin kofa da key a hannunta ta bude gidan,"..matar soja
hartana ƙokarin bangaje ta ta wuce ykumbo ta tokare kofar da kafafunta cikin daka
musu tsawa" Haba sai kace wasu dabbobi
kuyi a hankli mana..
to kubi layi ɗaddaya bisa kan layi zaku shiga bazaku shiga mana gida kamar
mahaukata ba
atake kowa ya rike habarsa wamu ykmbo take cewa dabbobi mahaukata

gambo dake taunar cingam ckwal ckwal cike da fitsara tace


"ke tsohuwa kibamu hanya aiki ya kawoki muma shiya kawomu,wata shewa yakmbo ta
rafka"..cikin ƙarin magana tace yaro baisan wuta ba sai ya taƙa,zaku bi layi ko
nakoma ciki abada cikiyar sababbin yan shara?mamn abdul uwar rashin zuciya itace
farko agaba ta bi layi,kowacce tana kukuni tabi bayanta sukayi layi agate kamar
mabarata.

ciki ta koma ta umarce su rufaida da su su saka ido sosai akansu snn ta fito tabisu
da kallo daddya.."..tsabar iya walkanci saita ƙira sunanka ka amsata da ƙarfi sann
ma ta barka ka shiga ciki,
duk sanda ta kallesu saitaji wani tuƙikin haushi da ciwo aranta tuna yadda suka
tagayyara rayuwanta abaya dan bata mantawa har sherin maita saida wayann gulmammun
suka laƙa mata,tasan bakyau rama mugunta da mugunta amma yau ta qudira aranta saita
saƙa su sungane ƙurensu awajenta sai sun san cewa gulma babu riba kuma da arziki da
rashinsa ikon Allah ne bana mutum ba

aikuwa kamar sun shigo barikin sojoji haka ta maidasu


rahamtu aka bawa kudi taje ta sissiyo tsintsya da kayan moping tana dawo wa ylmbo
ta raba musu aiki,subiyar din nan,da gambo ta shida,haka suka dukufa da aiki wasu
na shara wasu na goge goge,dake malalata ne duk sun galabaitu amma tsabar son suji
gulma haka suka zage damtse suna ta aikin gidi gidi da iya ƙarfinsu gashi basu isa
suyi hayaniya ba suk hanklin su nakan suhan da rufaida ce da suke saka musu ido,ga
tsinannen baqar magana da zamba cikin aminci irin na ykmbo
,kuskure daya mutum yay taga wani waje bai gogu ba to saita maidashi daga
farko,bayan kamar awa guda saiga ƙira awayar suhan,tana daukawa taji muryam hajya
mama can waje suka fita ita da rufaida,garin leken su rahmatu suka ci karo da matar
soja sai kacacau tsantsin tiles ya kwashe su suka fado suka zube aksa timmmm cikin
ruwan moping zanin rahamatu atake ya kwance baƙar marar duwawunta ya bayyana fili
babu ko kamfai,haba mana take wajen ya dauka da wani mahaukacin dariyar mugunta
ganin rahamatu tana neman zaninta a daburce gindinta duk awaje gashi babu aski.
yakombo ta rike hanci "kai kai gindinki ne yake wannan warin kome?da sauri cikin
jin haushi rahamtu ta murguda baki kamar zata nitse dan kunya muryar ta harna fidda
gunjin kufalallen kuka"nide ba gindina ba saidai in bakinkin ne yake wari,a bazata
taji har an gurje mata bakin,ta rike bakin da sauri cikin sauƙe hawaye,cikin daka
tsawa ykmbo tace"ni sa'arki ce..ke kiyayeni wallhy sainayi waje road dake,haka kowa
ya kma bakin aikin sa a sadade, anata gogewa dan gida ya samu ya bushe da gaggawa
ance kaya suna zuwa kowa da tarin magana abakinta amma haka sukayi shiru sabida
iya masifar yakmbo,fannin su suhan kuwa hjy mama ta riga tace musu kayan ya iso
amma ta gidanta ya biya dan haka suyi aikinsu a nitse, duk dama anty ta sanar mata
cewa imad baisan da zancen komawar su wani gida ba amma bata wani damu ba shi kawai
take jira ya dawo yazo yakawota, dan shima yaga inda suka koma sabida shidinne
kawai takejin zata iya aikan sa gidan akowani lkci hanklin ta kwance,kokadan
rufaida bata so jin haka ba,dan daga an kira sunan shi saitaji ta nemi nitsuwarta
ta rasa, saida suka shafe awa hudu zurrrr sannan gida yay fesssss yana kyalli

kowacce mata ta gaji,kamar kayan wanki haka zuba akasa akn tiles duk jikin su yay
tsami amma tsabar gulma ko motsi basuso yi awajen bare ace masu gidan sunzo basanan
wani babban gurmi ya wuce su.

arond bayan azahar saiga dirin motocin kamfani manyan manya har biyu a kofar gidan
tare da motar jeep guda daya hajya mama ce ta sauko tana ta mita rashin samun imad
a waya da batayi ba.

tare da yakumbo su rufaida suka yo wajenta a mutunce suka gaggaisa ykumbo tanata
godiya ita kuma tana bata haquri
idon kowa lkcin akansu yake.

haka aka cigaba da zurma su a duhu saida maiktan kamfani suka hau shigowa da
kayayyakin ciki suna kafawa sannan tafito dasu waje kaffff tasaka suhan ta basu
dubu dubu ladan aiki.

daga nan bata ƙara kulasu ba agaban su suna kallo aka hau fiddda wasu manyan gadaje
na yan gayu asalin bugun kamfani aka kakkafa a dakuna ukun kowanni gadon da wardrob
dinsa mai bari uku da madubi da kujeran zama ayi kwalliya.
dake maikatan kamfanine masuyin aikin cikin kankanin lokaci koina ya kimtsu yay
fessss hatta kayan kitchen dana bayan gida su suka kimtsa basu bari wani ya saka
hannu akaiba.

komi an musu ne
daidai misali,banda babban falon gidan da aka dan saka masa asalin tsadaddun set
din kujeru manya manya guda bakwai turkishi center capert ac da babban tv da kayan
kallo na zamni,kai hatta labulen gidan wani babban abun kallo ne,rufaida da kakarsu
sunata waje tanata musu nasiha,yakbo kuma da mutanen ta suna can ciki suna bawa
idanunsu abinci.

kafin akira sallahr lasa'ar an kammala komi matar sojace mai kunna turarren wuta na
electric har wani zumudi suke sunajin haushin juna inbasu taba wani abu ba

gaba daya zuciyoyin su ta zalama ta ƙarshen karaya ta kuma jijjigu da baƙar


hassada da kwadayi akan wannan hadaddun kayan,kowa aransa na imagining inda ace
shiine dan baisan wani irin jiji dakai zaiyi ba
haka suka maidakan su tamkar karnuka sunata yin aikin da ba aikesu ba

arnd 4 bayan an kammala komi hajya mama ta shigo ta gagga komi yay dama tacewa
suhan gobe ne za'a kawo musu abinci su sassaka a store dinsu,ta umarce rufaida kuma
akan ta rubuta mata duk wani abunda suka gani babu.

yo yan gulma basu isa suyi axarbabi agaban hj mama ba kowa yasan attajirace
bazatama saurare tsugudin su,haka suka riƙa binta da kallon gefen ido tana lura
dasu amma kota kulasu,da zata wuce agaban su sunaji tacewa yakumbo Allah ya sanya
alheri Allah yasa a mora sabon gida,tun anan wasu sukaji kirjinsu yay dididim
ya harɓa

byan hjy tafita suhan da rufaida suka bi bayanta suka rakata har bakin mota,chaaaa
sukayi akan yakmbo suna mata tambaya yakumbo kuwa ta zage damtse ta sharara musu
girmammen karya
tace "Ai dan uwan rufaidane daya zo ya ganta yace zai aureta shine ya siya musu
wannan babban gidan yace suxauna aciki
tace Dama jira take in sun nitsu sai ta gayyace su waliman tayata murnan cin arziki
rufaida ta samu miji yakbo ta saka gishi da sugar da citta da yaji tanata tsawwala
musu zancen ta inda tasan zaiy balain ƙonasu
wasun su har jikinsu na rawa,wasu take idanunsu ya kada yayi jajur,tsuliya azage
gambo ta sulale tabar gidan
tasan hala ybo zata bazasu kaf a gari cewa sunzo sun mata sharan sabon gidanta
kamar yan kwadigo kuma ta biyasu,tsala tsala daki daki saida yakumbo tabi dasu tayo
musu bayani acikin irin dariyar sun nan dai ta raha dacin mutunci yadda suka saba
mata yau itama shine a dauke a fuskarta tuni taga mutanenta sun sauya fuska duk
anyi lagwas jiki ya mutu shataffff babu bakin magana sai muzurai can rahamatu ta
yanke jiiki ta fado akan kujera timm tana buge bige wai aljanunta sun tashi,akayi
akayi ta tashi taki sai kuka takeyi tana harbe harbe kamar bijaman jaka haka yakbo
ta fita ta dako tsintsiyar kwankwa maiji da rai ta rinka shauda mata sanda ta mata
ciki da bai da taji abun ba kanta tuni tayi atishawa achauuuu ta dawo daidai wai
aljanun sun tafi,awajn babu wanda bai gane cewa tuƙikin bakin cikin abun da dokar
bazata da akai musun bne yasaka rahamatu ƙasa boye hassadarta ta birkice tana ihu
tana birgim,matr soja ma jitake kamar ta balle ta fidda baƙin cikin dake cin
zuciyarta
dan har iyanzu zucyart bai gama daukar abun ba
maman abdul harda hawaye sharkaf sharkaf yana zubowa kaf an rasa namene hawayen
nata in aka tambayeta saitace babu komi aranta tunawa take yadda suke cin mutuncin
yakumbo da irin azaban gulman rufaida da sukayi nacewa harta mutu bazatai kasuwar
aure ba ,maman iman ido yay jajur daga ta budi baki xatayo wata magana sai muryanta
yahau rawa rawa ya na toƙarewa duk a hargitse take sai cewa take 'yanzu yakumbo
wannan gidan nakune?yanzu rufaida harta samu mijin aure mai dan uban kudi haka,?
wnnan fankacecen gida duka ku kadai?abun ya damesu matukar damu ga azaban kunya da
kwabewar gwiwa duk ya gama nakasasu itako yakumbo sai maida musu baƙaƙen magana
take acikin rahada zamba maganan tan kuwa na balain ƙonasu acikin zuci yakeyi ba.

jibi ranar juma'a shine ranar tarewa


kuma duk an gayyace su cin hinkafa da kaza kowacce mata haka tafice agidan
tsuliyarta a xage most of them ma ba acikin hayyacinsu ba

gaba daya ranar baiyi dadi ba wa mutanen anguwar gangare dan an dade ba ayi wani
lamari daya gigita musu zciyarsu da bakin ciki ba.
wasuma har razana suke ajikin bacci wasu ko inama ace mafarki sukeyi kafun washe
gari anguwan su kaf ya dauka da maganan
kamar dai yadda suka saba jujjuyawa
saidai wann karon duk inda suka juya labarin,abun dai bata musu dadi sam magwkoron
su.

sukuwa su yakmbo ko ajikinsu washe gari Aka kawo musu abinci suka sassaka a
store,fam fam sukayi bye bye da can kangon talaucin su suka tare a sabuwar gidan su
cikin annashuwa
rufaida tunda ta same wayar suhan bata biya takansu dake takanyi waya da antynta a
duk sanda taga dama.

washe gari haka akayi dan ƙaramin liyafa acikin gidan har umma hadiza ma tazo ba a
barta abaya ba,haka akaci aka sha akayi danasha yakumbo ta yayyanka ma gang din
gulma rashin mutunci wooha ta fito tace ita batason munfurci dan haka kartaga kafar
wani mutum agidanta inba wani abu muhimmi bane ya kawosa dan batason tarukucen yan
ygulma.

tuƙukin kishi da baƙi ciki yasaka wasu matan sukace bazasu ma ƙara zuwa nan ba,
matar mai anguwa saida tayi ƙaramar xazzabi aka dora mata ruwa a asbiti

bayan kwana biyu anguwar haka ya mutu murussss


kamar wanda akayi musu mutuwa.

sukuwa acikin kwanciyar hankli suke rayuwarsu a sabon gidansu dayafi na kowa,suna
ta dai kkrin sabawa da cikin gidan,wa yakumbo suka barwa main flat din tazauna
aciki, suhan ta zauna a dakinta daban rufaida ma haka cikin nitsuwa da kwancyar
hankli dukan su suka soma tunanin rayuwarsu ta nan gaba.

imad da malak sunata kkrin taro caurage din zuwa sabon gidan wajen rufaida saidai
har yanzu dukan su da fargaba aransu, suna dan jin shakka shakkan aikata hakan
aransu, ko sun cika ma juna baki akn zasuje saikuma anzo tafiya sai kaga bazasu iya
ba,fannin rufaida ma sosai take nanike da su acikin xcyarta amma kwata kwata ta
kasa sake ranta ta fahimce su tana ganin kamar duk sunsan metakeci da rayuwarta

imad ya damu da ita sosai duk wani laifi ya dorawa kanshi, saidai ƙokari yake yana
danne zucyarshi yana bawa zcyr haqri ko dan ya ba rufaida lokci ta samu ta
sakko,saiyana ganin kamar bai kyauta ba daya attempting kissing dinta ranar a
kullum inya tuna hakan saiya tsinci kansa cikin lumshe idanun sa gamedaa sauke wata
maraitacyar ajiyar zuciya gani yake har abada babu mai iya kiyasce rabin girman
matsayin soyayya daya baiwa rufaida acikin ranshi

yau kwana bakwai kenan da zuwansu kano but its feel like hundred days sabida ababen
daya afku,tsaknin jiya da yau maman sa ta sakoshi agaba da maganan aikinsa
baiya wani samun nitsuwa ynzu

zarah kuwa tuni ta dauƙe kafarta a gidansu ta duƙufa wajen neman zee agarin kano
dan sukoma gidan boka

A jigawa aiki sosai yasha kan mufrad baima samu daman jin abunda ake ciki a kano
ba,bayan an kammala aikin komi ana washe gari zasu taho kano da baban sa,juyi kawai
yake shikadansa akan gado zucyarsa ta kasa samun wata nitsuwa, cikin dare bayan
sun idar da sallahn ishai daya samu nitsuwa shine ya fayyace ma mahaifin sa duk
abunda yake afkuwa tun daga farko.

yaa sheik yay shiru yana sauraran sa harya gama y shiru baice mishi uffan ba

akn haka yau bai samu yay bacci mai kyau ba, saboda duk sanda ya juya yakan tuna
cewa tunda ya fara magana jinshi kawai yaa sheik yay baice masa uffan ba,yaga har
washe gari ma hakan ne banda gaisuwarshi da ya amsa baice masa komi ba.

yaune rana na hudu a jigawa,wanda yazo dadai da kwanakin komawar su rufaida sabon
gidansu, sukuma sai yau suka kammala aikin gaba daya so zasu dawo kano atare, by 11
ya sheik yay speech a babban hall din wajen duk wanda aka bawa foam din kungiyar
M.B.M.W.O (muslim businees men nd women organisation) ya cika yau yazo wajen dan
ya hallaci taron

Ainau bata sanar ma kowa agidan ba itama ta biyosu hasina suka taho

tun zuwanta nan aka nuna mata mijinta daga nesa daganan kuma shikenan ta nemi
nitsuwarta ta rasa dan sosai tasan halinshi baya yarda matarsa tayi tafiya har wani
waje batare da sannun shi,tana ta boƴe kanta acikin taro amma ba hakan yahana suka
ci karo da juna ba,mufrad yasha matuƙar mamakin ganinta duk dama ta tsorata amma
dake agban ƙawayen ta ne saita fuske ta fara daga mai kai ta kuma nuna cewa kamar
bataji komi acikin ranta ba...bai ƙara kulata ba kuwa duk hnklinta ya tashi amma
egonta is more important to her,bayan haduwar kichibis da sukayi ya tambayeta
metaky anan din da tace mai tazo business ne bata kara masa wani byani ,Da abun
aransa yabi baban sa suka wuce kano itama jikawai tayi wai harya tafi..duk hnklinta
baijikinta hatta dariya ma wuya ya soma yi mata batama iya ƙarasa abun da takeyi ba
kawai ta zame ta wuce abuja cikin gaggawa.
[12/10, 11:53 AM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS

6th december

wata miskiliyar Numfashi ta sauƙe cikin karairayar murya da yanga ta jefa wayar a
kunnen ta tareda rolling eyes cikin shan qamshi tace,"hello',shiru tayi jin an
amsata da sigar dataci uban nata gami da saken wata girmammen sigar murya ta
barikan ci da shu'umanci,, "..toh yaya kike? maryam din ta furta daga ta dayan
bangaren a mugun hakimce tana wani irin gatsinawa cikin jan aji,zama aynau tayi
abakin gadonta snn tace "im gud tareda tsimewa dan tasan dolene ayi gulman ta jiya
data barsu a jigawa abazata by now tasan kowa yasan dalilinta kuma kowa ya gane
cewa tsoron ɓacin ran mijinta kawai takeyi, ƙara harɗe ranta tayi expecting to hear
the worst dan tasan wacece maryam wajen cakka baƙar magana da iya rashin mutunci,
murmushi mai dan sauti maryam din ta saki cikin jan wata boyayyar numfashi
a dan shahsahce tace hajiya A'inau kenan, jiya kuma daga ganin mijinki sai
guduwa?,kawai sai muka nemeki muka rasa.."atake Ainau tace ohh
..yeah saikuma tayi jimm,kirjinta taji ya buga, har cikin ranta bata son ana ganin
gazawar ta akomi musamn ma akan aurenta da muffy a duk burgan datake musu nacewa
itace masa ƴar gwal mace ƙwara daya abun bautarsa.
jiya tunda ta barsu a jigawa duk a tsarge take cos its alwys seems like tun haduwar
su dasu maryam itace kawai take yawan kwafsawa,wani jim tayi cike da ɗauriya cikin
basar da maganan tace mance da wannn zancen"sumtin came up,i had to
leave,.."saikuma tayi shiru jin maryam bata tanka ta ba murmushi mai sanyi marym
tay bata ƙara ce mata uffan ba, tabarta cikin mamaki da zullumi a zucyrta, can tace
ƙawata ques what?..cikin sauƙe ajiyar zcy Ayn "tace what?miƙewa zaune tayi daga kan
kirjin mijinta tana wani yanga tana yar murmushi tace babe dama na kira ne in gaya
maki cewa yau kishirya da kyau, we have got a big fish in our net. "Ainau tace
kamarya big fish? maryam tace eh ,wani babban contract muka samu ,its a big
international deal on all our spa services yarinya zamu samu harƙoki sosai."jn haka
yasa ainau zaro idanunta waje gami da mikewa tsaye cikin sauri tace "wow tell me
more about it, daga ina kuma kuka samu?maryam tace..daga mexico, top mexicans money
loundrers nd powerful business investors,they are all top notch business boses nd
quest what? most of them are ladies,,
cikin tsananin mamaki ayn tace ohhh wow,maryam ta katseta da cewa oh yess,amm
sunaso suyi xpanding spa businesses dinsu ne akowani lungu da saƙo na duniya.
dan haka suka neme mu, are u in?rasa nacewa ainau tayi cikin kikkifta idonta a dan
rude, can tace',mijinki ne ya samo mana contract dinko?wani toshashyar dariyar
bazata maryam ta tuntsire dashi aranta tana mai ƙara jin dadin girgiza zcyr Ainau
dataga tanayi a ɓoye tana dariyar tace.."no no haba Ayn,aida shine dana fada
maki..cmon chil wannan fa su dakansu suka neme mu..wani sanyi taji aranta cos bata
mance irin baqar maganar datasha akan foarm din zuwan su MBMWO jigawa,gashi ashe ma
abun na father inlaw dinta ne,mtsw
duk laifin muffy ne dayaƙi ya gaya mata wayasan halama da itace zata kawo musu foam
din takuma musu yanga ta gaggaya musu baƙar magana akai suma suji inda dadi.

but its al past tense now,tasan ta walakantu akan abunda yakamata ace ita take da
iko akai,kada kanta tayi aranta tace hmm amma bakomai wnn ya wuce amma yazama dole
tayi bincike akan wannan international deal din sabida tasan ta inda zata saka kafa
gudun kar aƙara amaimaita mata irin na jiya,ajiyar zucya ta sauƙe jin yadda maryam
take kitsa mata shiryayyun maganganu akan international intrest gamida da zungurar
mata da karfin ikon egon ta wanda yake balain hatsala mata zuciya,duk saitaji kamar
sun riga sun raina ma capacityn ta wayone,suna mata kallon mace mai rarrafowa amma
bawacce ta isa tasan babban harƙa ba,wnn abun is eating her bones to the core,
tanajin mugun haushin yadda suke treating swags inta da rainin hankli but damn she
swore she wll show them her real colour soon.

bayan sun kammala wayar bata iyayin komi ba sai zagaye from one end of the room to
another cikin jeka ka dawo ita kadanta a dakin amma gaba daya hanklinta baiya
jikinta tama rasa da wani kalar tunanin zata fara,wayarta ta dauko cikin sauri
tahau lallatsawa she knws she have to contact zarah dan ita kadaice zata iya nemo
mata information akan busines din nan cikin sauri bugu daya kuwa zarah ta dauƙa da
murna da komai tace hello sis?Ayn tasha mugun mamaki data tsince ta cikin sauƙin
kai haka duba da tun da suka rabu a office ranar bata ƙara kirarta awaya ba saboda
haushin kwashe mata kudin ciniki datayi,jin zarar wasai tana magana da fara'a ya
bata daman samun cikar burinta,sun daɗe suna wayar kuwa dan kaff labarinsu maryam
saida ayn ta gaya ma zarah da irin wahalar zama dasu datake sha acikin
zcyarta,atake zarah ta zuzzugata game da cusa mata wasu ra'ayoyi,take ta mata
alkwarin cewa yanzu ynzu zata sa anemo mata duk wani information akan deal
din,aikuwa kafin ayn ta kammala shirinta ta dau jaka tafito saiga zarah ta turo
mata saƙon text akan cewa ta duba har ta zaƙalo musu komi.

cike da zumudi ayn ta shige cikin motarta ta zauna tareda winning duka glasses din
motar,wani hadadden riga da skirt ne ajikinta ya matseta wanda taci design din
pattern work daga ƙasa har sama komi datasa ya dameta kalar atamfar is redish
yellowish, babban atmfar diamond classic ce data dace matuka da hasken fatarta ta
kanti as usual mayafinta na eye service yana gefe

cikin matsuwa da mugun zaƙewa ta kira wayar zarah ana dauƙa cikin sauri tace zarah
yi sauri kiban details din,dama ni kawai suke jira a complex zamuje ne a tattauna i
need to knw sumtin off head bana son naje wajen as dumb as alwys,rolling eyes zarah
cikin yar makirtacen murmushi tace hnm sis kenan ashe baki nemi zaman lpya ba,kema
kinsan bana aikin banxa kibiya tukuna in turo miki i have it in my email,i swear
duk abunda kike nema akan deal din nan zaki samesu anan harɗa wanda sukan su su
maryam din basu sani ba.
cikin lumshe ido da buɗewa a matse ayn tace "how much?..zarah tajaa ehrmmmm"..can
tace 2mills..da ƙarfi cikin ihu Ainau tace
what?zarah are u c..rrrrazy?..haɗe rai zarah tayi cikin ƙukukuni.."..Ahhh sis,.walh
da kinsan ya deal din nan yake da girma da amfani da bazaki cemin uffan ba da
saidai ma kiyi dobling min kudin aikin dana miki yanzu,danma kefa sister nane wallh
da watace saita ban milliyan biyar ko goma dan nasan ko kin samu arzikin ma ba bani
zakiyi ba saidai ki lasa min a baki
..cikin datsar numfashinta ayn tace "zarah Shine har miliyan biyu dan ubanki?!haba
mana kiji tsoron Allah mana zarah miliyan biyu fa kikace?"..ke wallhy dubu dari
biyar kawai zan iya baki.

"NO..zarah ta fada da ƙarfi cikin mugun jin haushi,"2mill or no deal,u have 10


minute to transfer it, kuma wallhy inna kashe wayata karki sake kice wata rana zaki
neme ni..wani
runtse ido ayn tayi
ababu yadda ta iya tace "toh naji,amma zaki iyamin hakuri harse na isa office?cmn
zarah kiban information din nan nagani mana wllh zan baki kudinki,duk lallabi haka
fir zarah taki ta kulata Face saida ta turo mata kudin duka atake,a harabar shagari
complex ayn tay parking urus dinta tafi minti talatin acikin motar bata sauƙo ba
hanklinta karankaf ta bayar tana karance abunda zarah ta turo mata ta email
which is very very accurate and relevant take taji sauƙi,sai duk nauyin asarar
kudinta datayi ynzu bai wani dameta ba kuma.

dukkan wani information gameda deal din saida ta shanye tass a mind dinta,gashi
zara ta samo mata komi including phone numbers na sauran mexican investors din,
zabar wanda zata iya shigewa clique dinsu ta shigayi cikin sauri,wani murmushi tayi
sannan ta sauke ajiyar zuciya snn ta fito ta nufi ciki.
samu tayi duk sun hallara as usual sun ƙure adaka andau wankar fitina,sutura masu
tsada sa gwalgwalai masu girgiza maƙoshin zuciya,maryam dake sanye da wata muguwar
daƙakkiyar senegalesse shadda royal blue colour ita ta soma kallonta a gatsine tace
"hjy damafa ke muke jira shall we?Ainau ta zauna a yangace tanajin kanta can sama
ta bisu da kallo dadddaya to gani nan ai..ba jira hasina ta bude musu fili da
bayanai akabar aiynau cikin rudu da saƙe baki cos duk abunda zara ta turo mata
shitake karancewa zak zak zak babu miss abu dayane kawai yasata ji sanyi da hasina
tace basu samo personal contacts dinsu ba.
atake Ayn ta duba email dinta taga duk tana dasu harma da dan ƙaramin biographyn su
a small insight about their personal life,boyayyar murmushi ta saki tanamai jan
bakinta shiru,har suka kammala meeting dinsu the next step is batun shiga harƙan da
karfin iko cos is very competative in basu buga game din da zafi zafinsa ba wasu
zaso zo su dokesu.

nan da nan maryam ta soma kitsa musu duk yadda zasubi whicu include fita waje yin
tu'amali directly da sauran investors din.
batace komi ba
gaba daya taji kamar bata hayyacin ta musamman inta tuna yadda zasu ƙare da wannan
maganan awajen muffy daya umarceta ta koma gidan sa da zama
...da kyar hasina tasha cikinta sukaji damuwarta "she is so worried tasan bazai
wani yarda tana fita kasashen waje yin business ba,shida yaketa xancen ta nitsu ta
kula da aurensa.ta zame masa nagartacuyar mata?how can she convince him akan deal
din nan damuwar abun har ya dan nuna ayanayinta.
take maryam ta dau zafi,"ke wallhy jakka ce ainau,bansan daƙikancin ki harya kaiga
haka ba..babba dake kina jin tsoron namiji?wow u freaking rat, lallaifa u know how
to pretend well hmm waike big girl hahahaha,"asalin boss lady itace mai da tacewa
acikin rayuwarta ba wani ba..meye kuma aure?waye kuma miji ..koda shike daga street
fa kika fito arziki bai raɓe ki ba tukuna ainau daya raɓeki bazakina jin shakka da
tsoron namiji ba,but me ooo damuwarki batawa bace kuje can ku karata inde kinsan
bazakiyi harkan nan ba tun ayanzu in sako wata..cos i cant roll with rats dat are
walking with chicken legs, i cant...cikin bala'in yanayin cin fuska da masifa ta
ƙarashe ta kuma haɗe ranta matuƙa
sai kallonta Ainau takeyi da jajayen idanunta zuciyarta ya cika yay fam da zugin
haushi gaba daya karfin gwiwar datazo dashi ya karye tama rasa me zata furta mata
atake."..bata gama yin lissafi bama hasina ta fara nata wai dan ita ma ahnkli kenan
take binta tace "Aina'u
agaskiya inde harƙa zakiy damu to saikin rage tsoro da bautawa mijinki dakikeyi
sabida kwadayin abun duniyarki,ke ba gata ma mukayi miki ba wallhy yancin kanki
muke nema miki
"
ni na san kina biyewa captain ne saboda shiyake sponsoring din ki a komi...but girl
dont you think is high time kema ki mallaki naki arzikin kizama uwa mai ikon kanki?
dafa kafadunta tayi tanamai sauke murya kasa cmn ƙawata think about it"".Hannu
ainau ta daga musu sama a mugun hatsale cikin jijji dakai da borin kunya tace its
enough guys.kunbi kun tsawal'a abu ni bawai ce muku nayi ina jin tsoronsa ba
cikin mugun tsareta
maryam tace wallhy ƙarya kikeyi,kin mugun jin tsoron captain if not meyasa jiya
kika gudu mana a jigawa?aint u scared of him?cikin wata yaudarayr yanayi hasina ta
nitsa tace maryam dan Allah ya isa haka"..da wuri Ainau ta cape maganan".u can say
all you want maryam akaina amma kijira ki gani ni Ainau maƙarfi saina baki mamaki
akan harƙan nan

wani jahilin shewa mau ƙada hanji maryam ta buga eheheheheh toh ayi dai mugani
Ainau maƙarfi,wai makaho zai fafata a tseren gonar ƙaya.

daga nan wani shiru ne ya gifta tsakanin su can sannan hasina ta sasanta su aka
dawo dai dai.take ainau ta bada cikakken lamuninta akan cewa lallai susa cewa tana
cikin wann harkan ba gudu baja da baya.ahaka suka bar maganan kowa ta gama harƙa
dake gabanta.

8.30 am Imad ya fito daga wanka kugunshi daure da white towel yabi ya yasakale dan
ƙarami a wuyar sa yana goge ruwan databi gefen ƙunnen dashi,gani yay dakin fayau
babu kowa aciki,dan kyabe bakinsa yay ya nemi waje agefen gado ya xauna da tunanin
inda muffy zaije batare da sannun sa a sasafen nan.
ganin baida wani ƙakkarfan clue akan hakan yasaka shi basarwa man shi ta Augustinus
bader ya bude tareda matse dan kadan a hannun shi yanamai gogawa jikinshi a
hnkli.after a while
ya kimtsa kansa tsar cikin wata three qtr short grey colour daidai kan gwiwar shi
ya hade ta pure white cotton t shirt na versece da grey p cap, ya kuma saka runner
up sneakers dats so simple shima fari,bude scrolls din turarrkun sa yay haryakai
hannu zai dauki favrite designer perf dinshi saikuma ya fasa,ganin versece ne
ajininshi yasakashi janyo wata sabuwar turaren versace,wata dylan blue pour
femme,mai muguwar qamshin daɗi ya fetsa ata gaban rigar da gefen wuyar sa da hannun
sa snn ya ajiye.

daga nan waje yay dan yaje ya leƙa maman sa a kitchen


tunda ya shiga suka zama all loved up da haukar soyayyar da suke nunawa junan su
mai tsananin nuna nisan shaƙuwarsu irinta uwa da ɗa, shaf ta mancar dashi maganan
muffy sai surutun su kawai sukeyi yana sakata nishadi tanata dariya sosai.

fannin rufaida kuwa kafin ƙarfe 9 har sun kammala tsaftace koina a gida immideitly
bayan sun gama cin breakfast cous cous jollof da kifi da rufaida ta girka musu,suka
fito babban falo wajen yakumbo suhan tana daga saman kujera tana famar taje ma
rufaida dogon gashinta tanajan sa har gadon bayanta tana zuba mata shi kamar wata
yar balarabiya,tsawon gashin rufaida duk ya ƙere nasu sabida nata baida wani cika
sosai,dukkan su suna da sumar mai yawa sabida yanayin zuriar da suka fito na asalin
baggara(kanuri/shuwa arabs)ga kuma jinin kakansu wato mahaifin yaa malam wanda shi
dama haifaffen dan kasar eritrea ne,those ppl that look like original ethopians
kusan ma duk kamannin su dayane ga tsananin kyan jiki ga manyan ido ga dogon gashi.

sai runruntse ido rufaida takeyi tana yatsine yatsinen fuska sabida zafi zafin
dakan yake mata in anaja ita sam bata son taɓa kan nan nata sabid mugun wahalar
tsiya datake sha dashi..wajen parking dinshi ma kadai takan ɓata lokaci wanibin
ƙasala yake saka mata saitaji kamar ta sakeshi haka kawai ta rabu dashi.
suhan tana shirin kamata in pony tail bun, tayi saurin kama hannunta cikin magiya
Adda dan Allah kibarshi haka yaufa zanje wajen aikina a spa
zanma wanke kan acan mai gaba daya
"hmm kawai suhan tace tanamai dungurar kan tana sake mata ta kamashi within sconds
harta nadeshi in a messy bun ta mike tsaye Adda bari inje in shirya zakije ki duba
su adda jadwan?suhan tace eh toh
gani nan dai inata jin tsoron fitan amma barikawai inma fita zan siya mana nikabi
inxamu fita muna sakawa hakan zai rage power yan sa'a ido..gyada kai rufaida tayi"a
hnkli ta furta nima zanso na dauko kayana na gidan anty,na nan duk ko sun tsofe
wllhy..take suhan ta mika mata waya to ko kirata mana,inyaso ko driventan nan zata
iya aikosa da kayan ya ajiye mikisu agidan hajya mama tunda bawai
baba yahanamu xuwa can bane,cike da gamsuwa da maganan, rufaida ta amshi wayar duba
da lokci tasan hala tana office yasa bata ƙira ba kawai ta tura mata bukatarta
acikin saƙon tex messge.
bayan nan miƙawa suhan wayar tayi snn ta wuce daki tahau bincikan kayan daya dace
data saka majikinta
"duk damuwarta baifi yadda yau zata fito daban ba,duba da yadda tasaba fita agidan
aunty all makedup nd classy ga qamshi ga jaka da taklmi masu kyau da tsada,anan
takalmi daya nema ya tsira mata flat shoe mai saukin kudi data zo dashi daga
america tun zamanin da aka gama case dinta acan."tafi awa tana birkita kaya har
suhan ta gama shirinta taxo tayi mata sallama ta fice

can ta zakwalo wata black jallabiya mai kyau mai Vneck wansa akayi ma kirjin deep
cut inma kanada manyan nonowa bazaka iya kasakata batare da wani half vest ata ciki
ba.

da wuri ta wuce tayi wajen pressing iron ta danne sa hade da mayafinsa na


rolling,gugan ya fita yay neat da kyau riga yadawo tamkar wni sabo fill,with much
relieve ta daga rigar ta aje akan gado snn ta kimtsa dakinta ta wuce bathrum ta
doro wanka.

sharp sharp ta futo ta shirya sabida tasan halin mrs naomi da jarabar masifarta
goma inta gauce batakai spa ba yau tasan bazata jita da dadi ba.within 10 minutes
sai gata tafito tayi kyau cikin shigarta na jallabiya abayar tasaka bata wani
cikama fuskarta kwalliya ba powder kawai ta shafa tasaka kwalli da man baki.
yar jakar side bag mai kyau na givency tun na cikin kayan auren suhan tagani ɓaki
ta dauka ta rataya ta fito,direct ta wuce sashen yakmbo ta sameta tay saɓe saɓe
akan doguwar kujera cikin tagumi tana ta kallon tashar Arewa 24".murmushi tay
yakumbo na tafi wajen aiki,,adan firgice ta juyo game da ƙare mata kallo.
rifaida har an shirya?Toh adawo lapya rufaida tace toh duk hanklinta nagakan wiyar
rigarta tana jan vest din sama tana ƙara gyarawa,itadai ba manyan boobs na fitina
bane da ita amma they are soo full hannu daya bazai iya kamawa ba, and also round
sabida shape din kugunta yana da fadi,kuma atsaye suke sosai da sosai inbata saka
bra bama bazata iyayub motsin kirki batare da sunyi tsalle ba
,sai kallonta yakumbo takeyi..oni ƴasu wannan wuyar riga haka sai kace dole duk
kirji awaje rifaida?"cikin turo baki tace "yakumbo duk sauran sun tsofe kuma yau
insha Allah ma zan ƙarbo kayana daga wajen anty,yakbo tace".o o nimai nace
kidaiyi ahankklli karki je ki gidan su ki jajibo mana wata jarabar..dan dariya tayi
karki damu yakmbo na nasan duk tsoronki kar arabaki da arewa 24 ko?dariya ykmbo
tayi ahoo yarinya ashe kin gane,yo maza ki wuce ki tafi ki dawo da wuri sabida bana
son barin kofar gidan nan ace har magriba bamu rufe ba."sallama rufaida tayi mata
sannan ta fice, gidan daf da bakin titi yake tana tsayawa ta samu adaidata sahu ya
wuce da ita.

Direct spa aka wuce da ita tana aje jakarta a table saiga shigowar mrs naomi,wani
ajiyan zcy ta sauƙe jin wani relieve dabata zo latti ba,"oya oya princessa coman do
body polishing we have alots of clients
rufaida tace yess ma snn ta wuce spa room tahau attending mutane da suka zozzo abu
kamar wasa saida taci tsawon lokci tana aikin gaba daya taji ta balain gajiya gashi
babu waya ahannunta bare tace zata ƙira taji ya akeciki koma anty ta aiko mata
kayantan oho.
NA KUDI NE DUK MAISON KARANTAWA YA BIYA 300 TA 0152983148
MOHD SULE SURAYYA GTB ATURO SHEDA A 08060712446
KO KATIN MTN
[12/10, 11:53 AM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS

8TH DEC

saida yay minti biyar awajen bai iya motsawa ba komi ma maimaituwa yake acikin
kwayar idanun shi,can cikin jan tsaki ya juya ya kulle kan famfon snn ya nufo cikin
gidan saidai yana tafiyar ne yanajin kanshi daban,kusan komi nashi ya sauya, yadda
kirjin sa yake ƙara tsananta bugun sa shiyafi komi daga mai hankli.

Da sallama ya shiga sashen mahaifinshi


daidai 'lokcin kuma har imad yabar wajen ya nufo sashen hjy mama wajen malak domin
su su karasa tattaunawar su akan rufaida,har iyanzu shi baima san tana gidan ba,
dake hjya mama tafara koyan riƙe bakinta ynzu akan lamarin familyn ta kwata kwata
ynzu bata son takawo wani magana,ko zuwan rufaidar ma bata furta musu agaban yaa
sheik imad yajiba bare har ajega abude hirar su suje suna fadin abunda bai wani
dace agaban sa ba.
da mugun gudu rufaida ta shigo cikin gidan kamar wacce ake korota cikin sauri tabi
kan step tanajan numfashin ta sama sama da kyar hartana wani haki,a rikice ta fado
cikin dakin malak tana nishi sama sama game da rike gefen cikinta fuskarta duk ya
cukikuye cikin rudadiyar yanayi
a tsaye malak tamiƙe tana kallon ta can tace "babe lapya kuwa? yana ganki kamar
wani an koroki..?
"ƙarasowa ciki tayi tana dan dingishi "babe im fine im fine,..saita kuma lumshe
idanun ta tuna yadda mufrad ya kafe kirjin ta da wani irin kallo dazu,hakn ne kawai
yake kara rikirkita cikin sauri ta hau neman halfvest dinta tana kkrin tube kayanta
zata saka.,makak ta zagayo a mamaknce"toh ki tsaya mana in busar miki kan
naki..bata kulata ba har sanda ta saka"..ure too wet ashe kuwa zaki sauya
kaya"..kirjinta nakan bugawa tace a'a saidai kiban hijab in saka..malak batace komi
ba ta juya tabarta a tsaye..".tryng to calm her self down ta riƙe gaban goshinta
ahnkli tace..i cant believ i was soo caried away gosh,he is sooo..ta fadi hakan
tanamai lumshe idanunta sosaiiii cikin wani irin rikitaccyar yanayi mai tsananin
wuyar fassarawa
,murmushi malak tay tana mai tsantsane mata sumanta da towel,
babe kodai kin hadu da uncle mad ne kike gudu?"..da sauri tace no no wallh ba shi
bane.
hmm to why are u panting babe bazaki fa bar gidan nan batare da kun gaisa dashi
ba,"ajiyar zcya
ta sauƙe "bakince zakuzo dashi gidan mu tare ba..i wll be late yau inna tsaya badon
anty bama wa'lh dana tafi 6 fa ake kulle kofar gidan mu,malak tace it dosnt matter
ai saimu rakaki gidan naku tare dashi,shiru tay bata karace mata uffan ba, malak
tace
..yanzu kinsan me? tana juyowa ta kama hannunta ta damka mata dryer ki karasa busar
da kankin bari inje in sameshi yana falo.

tana kammala fadin haka ta bude wadrb ta dauƙi gogaggen milk colour hijab ta ajiye
mata agefen ta tace gashi saiki shirya ma mai gaba daya nasan by now su anty suna
hanyar isowa,suna zuwa kawai saimu tafi, har malak ta gama maganan ta fice kallon
bakinta kawai takeyi batace uffan ba kuma bata dena bin kofar databin da kallo ba

wani nannauyar ajiyar zcyace ya kufce mata tanajin kamar duk wani hanyar jini
dakebin sassan jikinta ne yake neman daskarewa,zamar da kanta tayi ahnkli jikin
kujerar tanamai lafar dakanta dataji yana neman yin mata nauyi, saitaji gaba daya
jikinta tayi laushi jikintan yayi wani mashak ya mutu murus duk tabi ta langwabe
fuskar ta sake tamkar wacce batada laka

aynzu duk wani kofar yin tunaninta a toshe yake babu abunda takeji ajikinta face
sauyawar yanayi mai rikitarwa jin kamar bazata iya tabuka komai ba yasaka ta
nannade suman kawai ta daure shi tabarshi a hakan kawai yanashan iska...

kan gado ta nufa kwanciya tayi a riginge tanata juyi can ta limshe idanun ta jin
wani asirtaccen sanyin dake ratsawa harta cikin zcyarta wanda bata taba jin irin
zuginsa ba wani rikitaccen yanayi ne mai cike da sarkakkiya yake shigarta,a take ta
dukunkune kanta saiga fuskar wannan mutumin acikin idanunta wanda ayanzu take
kallon halittar sa zar zar acikin kwayar idanunta tamkar hoton sa ta dauko harji
take kamar ma shi din ne agabnta ayanzu.

isar malak falo ta samu har anty fareesa ta iso babban troley din hannunta ta amsa
cikin fa'ara tahau gasheita its alredy to six anty fareesa bata wanija dogon
turanci ba ta damka mata kayayyakin rufaida duka tayi wucerwar ta da yaranta dayan
sashen danta gaishe da babanta

isarta sashen keda wuya ta same su duka zaune akan kujera,sai mufrad dake zaune
akasa akan carpet ya sunkuyar dakanshi agabansu suna famar tattaunawa
a ladabce ta gaishe su snn ta nemi waje kusa da muffyn ta zauna zuciyarta na ɗar
ɗar tasan yau dolene su amsa laifin da sukayi masa na ɓoye lamarin har aka kaiga
hakan wani shru wajen yay har yaa sheik ya kammala jawabin sa,sunsha mamaki matuƙa
dabai wani dauki abun da zafi ba,fadar da ya musu yar kadance,wanda acikin nasiha
ma ta fito,sann yay alfahri da jarumtar su gaba dayansu wajen ganin sunyi abun da
zai kawo cigaba da kuma zaman lpya acikin familynsu gaba daya.

Daga sashen hajya mama kuwa malak tana karasa jan akwatunan rufaida gefe ta ƙaraso
cikin falon tana ta murmushi.

Da murmushin afuskarta ta iso ta samesa yana zaune yana dan satan kallonta da gefen
idonshi tace"uncle mad ques what?
..baijira ba cikin tsareta da sexy eyes dinshi yace wat! a tsaye ta mike da
excitement a muryanta tace"she is here,"..shiru yay yana kallonta alaman bai
fahimce
ta ba,daf da shi tadawo snn ta rada mashi acikin kunnen sa tace
"uncle rufaida ce tazo kuma harta amince zamu rakata gidan su yanzu dani
dakai",idanun shi ya kankace akanta da alaman what?sann ya tuntsure da wata
sasanyar dariya wanda honestly shu baima san sanda ya fara dariyar ba wani irin
awkward feeling ne ya kwace mishi,
"cikin dariyar ya juyo dakyau ya kalleta..
yace Get out ure joking right?
"..matsawa gefen shi tayi cikin langwabe wuya tace "no im not..nn ta hau bashi
labarin duk abunda ya afku,tafin hannun shi ya cigaba da shafawa akan fuskar sa
yana sauƙe ajiyar zcya he sumhow wish he was here alokacin da rufaida take furta
kalmar bazata yarda dasu ba sabida tsronta nacewa duk sunsan sirriknta ,da
kokontunta akan sa nacewa zai iya furta sirrinta waje wanda shikan sa sirrin nata
sirrin sane,inhar ya iya furta ma wani sirrikan rufaida tih tamkar yana tonawa
kansa asirine..
kada kafadunshi yay yay shaking abun offf,as an experinced lawyer yagagga behavours
dayawa na irin wayayyan victims din, so is actually normal for her to feel insecure
nd defensive,dama wahala da bakin ciki shiyake canza yanayin tunanin mutane,kunci
da gwagwemaya shiyake moulding mana rayuwa,daga nan sai yaji bai damu ba kuma,
hanklin sa gaba ya koma wajen son ganinta ne agaban sa yanzu.

malak ta miƙe tsaye


"toh kajira bari inje in kirata wayannan kayan ma duka nata ne..tafada tana nuna
mai babba trolley guda daya da dn madadaici

tun kafun ta kammala next word din da zatace ya rufe mata baki dacewa kije kawai
dont worry i wll take all those to the car,"murmushi tayi tanamai gyada mai kanta
cikin sauri ta juya ta haura sama tayi knocking abakin kofar sannan ta shigo ciki
kallo daya tay ma setin gadon sai taji ta tsaya cak da mamaki ayanayinta ta karaso
bakin gadon ganin ta a dukunkune ta tantame jikinta da ƙarfi kamar wacce take jin
tsananin sanyizama tayi agefenta"subahanall babe meya faru baki da lpya ne?..muryan
malak din ne ya dawo da ita cikin wata batacciyar duniyar da tunanin ta yay jifa da
ita,a dan razane ta miƙe zaune tana sosa gefen kunnenta cikin i i na tace..im fine
kaina kemin ciwo...gyada kai malak tayi toh ki tashe muje ƙasa uncle mad yana jiran
mu awaje.
jiki a muce tace okay but
kayana fa?cikin gwalo ido malak tace "ohhh i forget Anty ma fa tazo,duka kayanki
suna ƙasa sai ayanzu tayi yar murmushi tace okay toh muje din,cikin rolling eyes
malak tace bariman na dan shafa powder afuskata kema ai yakamata ki shafa sabida
fuskarki yayi fayau dakika zubamai ruwan nan cikin yanayin yarfa hannu rufaida
tace..no no kibarshi kawai nide bazan shafa wani powdr ba,haka fir malak taki,
bayan ta gagaggayra nata make up din haka ta dawo ta goga mata powder mai haske a
fuskarta ta ƙarayin kyau snn ta goga ma lips dinta man baki mai dn maiƙo saidai da
bata lapta mata shi sosai ba sai oil din ya saje da shape din bakinta ya mata kyau
sosai
Duk iya tura bkin da rufaida tayi duk abanza malak ta riko hannunta suka shiga bin
matakala tun da suka doshi hanyar falon babu abinda kirjinta yakeyi sai bugu
har suka sauko kasa bata iya dago kanta sama ba

it was a big relive for her da suka shigo falon basu same sa ba,"malak ta juyo ta
kalleta cikin jan ajiyar zcya tace he is definatley in d car waiting
"..daman yace zai kai kayanki
booth..murya a langwabe rufaida tace oh god
malak ure too much...malak ta turo baki a langwabe itama tace you too.
hannunta rufaida ta kama toh mu tafi kiraka ni in gaishe da su anti ance kawu ma na
nan ko?malak tace eh duka suna can sashen,amma bazan rakaki ba gaskiya innaje
hajiya zatace bazan biki ba sabida dare yay"..dan Allah muje malak bazatayi komi
ba,"tace nide a'a,cikin magiya ta riko arm dinta toh muje ki rakani koda bakin ƙofa
ne,daga nan suka kama hanyar sashen daf bakin kofar malak ta juya
abunta,rufaida tabi bayanta da kallo snn ta sauƙe wata nannauyar ajiyar
zuciya,cike da jarumta tayi sallama a mashigar falon,da muryanta mai mugun sanyi da
nitsuwa atare kusan kowa ya dago kansa izuwa wajen da
mararin ganin mai wannan murya ayayin da kan mufrad yake durkufe akasa jin kamar
ana cakka ma zciyarsa wasu maƙudan kifiyoyi.
haka kawai yaji hanklin sa ya mummunan tashi har aranshi baiso ace wannan ƴar
dayayita kalla dazu itace rufaida ba.
what will she think of him now?gashi baison kayan raini.
wani irin shiru yay ya bace cikin zancen zuci kamar wanda baiya wajen

a hnk'li rufaida take takawa da ɗar ɗar ayanayinta tamkar


mai tsoron wani abu hatta ƙaraso gaban su snnn ta rusuna tazauna ƙasa kanta a
sunkuye sosai
..muryanta mai sanyi da nitsuwa tace"Ina wuni kawu?
yaa sheik sai kallonta kawai yakeyi da mamaki da kuma farinciki mai tsanani acikin
zuciyarsa, ganin yadda ta murmure ta dawo kamar ba itaba...cikin
Lumshe ido da buɗewa ya mata hannu akan ta ƙaraso ta same sa har gaban sa ta matso
da murmushin sa mai tsananin sanyi ya tarbeta yace "Masha Allah rufaida..tsarki ya
tabbata ga ubangijin talikai,u look better my dogher saimu ƙara gode ma Allah..
muryanta na dan rawa tace Alhamdullahi.."kawu kana lpya..yace lpya kalau
kefa?.shiru tayi dan bata san mezata kara cewa
barinma da jawad da iman suka zo suka cukuikuyeta.
nan da nan hajiya mama ta fara mita
wanda hakan ne yay distracting shauran maganan su Wuta ta dan dauke musu na dan
lokaci, kafin yaa sheik ya dubeta yace cikin sanyin murya.

"Im sorry my daughter, I failed to fulfill my responsibilities as a father. But


that doesnt mean negligence, its because I value us as a family,there is dis lttle
peace im longing for wanda bana bukatar sharia ko wani matakan kwace ƴancin dan
adam su kwace mana shi, ki yi hakuri ƴa ta, na gaza wajen cika hakkokina na Uba a
gareki saidai hakan baya nufin sakaci bane ah a, na yi ne sabida na yarda da ke
kuma Alhamdullahi this has only make you stronger nd wiser, kanta ya dago tana
kallonshi idanunta cike da ruwan hawaye jin yadda ya dafa mata kanta ahnkli yanamai
saka mata albarka da kyakkwar shauqi irinta ɗa da ɗiya

Lumshe idanunta tayi tana xubda silent tears dan kuwa shine ƙadai yake iya cike
mata wannan gurbin data rasa, wato gurbin samun uba mai sanyayawa bamai ƙuntatawa
ba.atake taji wani irin sanyi yana kwalala acikin xcyarta wanda bakomai rayuwan ta
yake tuna mata face ta ƙara gode wa Allah gameda amsar niiman daya ƙara dorata
aciki daya bata karfin gwiwar kaiwa ixuwa wnn lokcin
Godiya tayi masa,ta hada dasu duka ya gode musu cikin jin nauyin su aranta
sosai"..mufrad ne kawai a falon bai furta koda kalma daya ba,hatta tari bai iyayi
ba،"yaa sheik ya cigaba da adressing dinsu duka cikin son ya ƙarfafa musu gwiwon su
akan lamarin xumunci a tsakanin su da kuma yan uwan su,yace musu kada suji tsoro su
rungomo yan uwansu ajikin su kar su dauka dan yayan shi baison mu'amala dashi
shikenan kuma bazasu yi xumuncin su ba yace karku manta wann raayine nashi ba
daidai bane mubiye tashi, In mutane ba su zage ni ba, Allah zai tambaye ni hakkin
zumunci wnda Sai ka kyautata shi za ka shiga aljannah.ya dubi rufaida dake goge
hawayen ta'..yace Give me one last chance...ki bani dama ta karshe insha Allah zan
gyara komai.

Wayar mufrad ne yy ringing ya tashi batare daya kara kallon kowa ba ya fita Wani
irin yarrrr taji ajikinta iska mai tsananin sanyi yana ratsata atake ta tantame
bakin hijabnta da tafin hannun ta kamar wanda wucewar san ne ya sauƙar da wani
yanayin rairayi mai tsananin rikitarwa.

Tabbas shine wnn mutumin dataci karo dashi daxu a bakin tap Ashe ma shine yaa
mufrad din?a dan sace Tabi inda yabi da kallo snn ta kyabe bakin ta cikin ranta
tace hm,Daga nan bata kara cewa uffan ba,sai can ta tashi tsaye tare da musu
sallama tace zata wuce gida,da hjy mama da anty farisa ne suka rakota har waje
bakin kofa,daga nan suka hango imad gaban motar sa yana tsaye,malak kuma tana xaune
dagata ciki,hade ranta tayi dan kokadan batasan ace baxata bisu ba,babba burinta
aynzu baifi tasan gidansu rufaida ba atleast in batazo mata ba ita zata iya zuwa
mata.

Hjya mama tana ta hararta taciki,tayi tsinin baki ta juya kanta gefe,kallon imad
din tayi tace "Toh Alhamdullah dama kaganan ai saika Ajiyeta agidan nasu tunda dare
ma yay,.ta dafa kafadun rufaida tace toh"gashi nan shi zaikaiki..batace uffan ba
Kanta a sunkuye ta isa jikin motar ta tsaya kirjinta na bugu tanaji suka kammala
dramar su da malak daga ƙarshe dai suka kyaleta.

Bude motar tay a hnkli a seat din baya ta xauna ita kaɗai tayi shiru har suka bar
anguwar malak na juyowa jifa jifa suna communicating tana mata kwatancen hanya yay
shiru yana jinta suna bn kwatancen har suka iso bakin kofar gate dinsu.,Suna
tsayawa ya sauka ya bude booth ya hau cicciro mata akwatin ta babbane da dan
madaidaci duk sunyi nauyi da alaman kominta na ciki.."wani ajiyar zcya ta sauke snn
tace ma malak na gode babe..ko
Zamu shiga ciki ne ki gaida su adda na, da sauri malak tace sure Suka fito suka
same shi harya kai kayan cikin gidan ga suhan ta rakoshi waje tana dan murmushi da
sauri ta kawar da idanunta akansa,
cikin datsar numfashinta malak tace Toh Bari nabita mu shiga ciki kafin nan kunyi
sallama dashi,ta ƙarashe maganan tana kifta mata ido gameda turata.

Batace uffan ba tana tsaye har malak ta iske adda suhan suka karasa cikin gida.

Jim kadan Wajen ya dauka da wani irin shiru Ya koma ya jingina da bayan motar sa
idanunsa ya zuba daga inda yaken yanata kallonta ayayinda ita kuma ta juyamai baya
Cikin tsananin jn faduwar gaba tana kuma wasa da yatsun hannun ta kamar wata marar
gaskiya..

Sunfi minti biyar ahaka snn ya sauƙe wata sassanyar ajiyar zciya gamida wata
kyakkeyer murmushin data wakana akan kyakkywan fasalin fuskarshi mai tsananin sanyi
da ɗarsa wani muhimmyar yanayi najin karfin qwiwa atattare dashi.

Bata san lokcin isowar sa daf bayanta ba kawai jin inuwar sa tayi a daf da ita
tazarar dake tsakanin su baifi taku daya ba kaca',kirjinta ya buga damm zuciyanta
na racing kamar zai balli ya fito waje dan fargaba,a hnkli ta juyo cikin sauri da
kuma fargaba,tana kuwa juyowar ta tsinci kwayar idanun ta acikin nashi,atake idanun
su yay mummunan sarkafewa acikin na juna..Cikin wani irin maraitaccen yanayin
datayi masa bazata ya sauƙe ajiyar zuciyar sa,acikin wani siga mai cike da jikakken
tsumayi wnda yanayinshi yake Tamkar yaro dan ƙaramin daya ƙewar mahaifiyar sa
tsawon shekaru yake kallonta,duk tsananin duhun da suke ciki bai hana shi hango
kwayar idanunta yanajin wannan sanyin ba,tabbas sai yau yasan yay babban kkri da
har ya iya calming kansa baije nemo muradin ransa ba acikin yan kwanakin nan.
NA KUDI NE 300
CONTACT 08060712446
[12/10, 11:53 AM] MAMAN ASLAM: SURAYYAHMS

a fannin mufrad kuwa tun arond 8 daya ya fice bai tsaya akoina ba sai anguwar
gangare,
zuwa yay ya samu daf an sallame almajirai,agefe ya dakata koda ma zaiga fitowar yaa
malam ama sai shiru yushau ne ya hangosa daga can nesa ya taho agaggauce har ƙasa
ya rusuna rankashi daɗe ina kwana ?a dan fakaice muffy ya juyo ya miƙa mai hannu
sukayi musabaha snn ya miƙe tsaye,gaba daya hanklin sa da ƙututun idanun sa ya zuba
kan mufrad yanata kallon yanayin shigarsa tayau data mugun bashi mamaki badon
yagane kammanin fuskarsa bama da bazaice shidin bane,fara ƙal din muharamain
jallabiya ce ajikinshi mai madaidacun hannun wanda tsabar haskenta harta jikinta
maiƙo yakeyi game da fidda kyalli,skull cap irin hular da ake cewa taɓani kasha
hadisi yasaka akansa white colour sai wani haɗaɗɗen gufta da shamagh daya ɗora akai
wanda ya maidashi tamkar balabe soft black Jean ne ata ciki kafafunshi saƙale da
wata mayyar millitary booth white nd black amour booth mai balain aji da kyau,sosai
ya hadu yakai maƙurar kyau saidai shi ba dan yay kyau yasaka kayan ba saidan karsu
samu matsala yai da kawun shi

his millitary contacts has already notify him dat yau mutanen yaa malam zasu dawo
dauƙar ajiyarsu he just want to be here yau kodan yay keeping close eye on them
sabida bai yarda dasu ba kuma ya gama lurada cewa kamar kawunsa ma a dar dar yake
mu amala dasu.

yushau yagama kare masa kallon ƙurilla daga sama har ƙasa yana washe bakin cikin
yanayin ƙauyanci
tunma bai tambayesa ina yaa malam yake ba yahau bashi bayanai"yana cewa aiyau kayi
rashin saa malam ya shiga ciki tareda baƙinsa nan yace kuma ƙar kowa yaje wajensa
harhe ya fito. murmushi mai sanyi muffy yy tamkar bai damu ba can ya saka hannu a
aljihun jallbiyar sa ya fito da sabbi fill din dari biyar biyar guda shida ya miƙa
ma yusha'u yace toh ga sadaqa,tun ma kan yushau ya fara godiya ya tsare sa yace
amma kana ganin kamar yaushe zan dawo in sameshi"..baki na rawa tsabar zumudi yace
"bai fa je da nisa ba..yaa malam yana cikin sashen sa anan cikin gida
dama muna cikin karatune wani daga cikinsu yazo sai suka shige ciki shine yacemin
kar in bar kowa yabisu.

gyada kai mufrd yay witout showing much intrest yace


toh umma fa?tana ciki ne inaso in shiga in gaisheta inyaso gobe zan dawo naga kawu
cike da washe baki yushau yace "toh bisimillah..ka shiga daga ciki mana ai gidan
kawunka ne ko,mufrad yy murmushi cikin son su rabu anan yace toh nagode kaje ka
kula da almajiran kako,da wuri yushau ya juya ya koma bakin zauren da mugun zumudin
son yaja can gefe inda babu mutane domin ya ƙirga yawan kudin da aka bashi
wanda ayanzu su suka fi dauke masa hankli da wata nitsatsyar sallama mai tsananin
sanyi mufrad ya shigo cikin gidan, bacin yay har sau uku baiji an amsa masa ba ya
leƙa kadan yaga ashe babu kowane ma atsakiyar gidan
.
Da kyar ya iya shigowa ciki yanata kalle kalle as usual eveywhre is well kept an
share koina yay fesss fess.

juyawa yayi ta inda ranar yaga sunbi da umma hadiza saiyaga kofar wajen a kulle da
babban ƙwado,cikin tafiyar sa mai aji ya ƙaraso har ta dayan bangaren wanda tunkan
yakaiga isa ta bakin kofar sashen yakejin wani balagaggen gurnani taciki,cikin
sanda ya karasa yanamai rabewa jikin bangon sashen,jim kadan ya soma jin kananun
magana suna fitowa muryan babban mutum ne yake hargagin tashi saidai sautin baya
fitowa dakyau kamar wani anshaƙure masa wuya."..."Ahh ahhh,
inna lillhi wa inna ilaihi rajiun tallabe wani zakuyiwa zazu?tallabe!! tallabe!! in
ka yarda
na kufce wallh saidai wani bakaiba

yaa malam ne akwance akan buzun sa wasu kattan maza su uku sun shaƙuresa aksa da
mummunan niyyar kashe sa
dama can sun shigone da niyyar kwasar shauran kayan ajiyar shigafatta bai hankara
ba yaji sun danne sa kasa su ukun wani ya shaƙure mai wuya sauran sun danne hannu
da kafa suna neman kashe shi.

baƙaramin kokawa da numfashin sa yakeyi ba idanunsa sunbi sunyi jajazurrr suna


fidda wani maqudan ruwa duk kanshi yay zufa tsoro ya gigitashi.

koda basu fada yasan shigafatta ne ya basu odern su kashe shi,yo amma meyasa
shigafatta zai masa haka?ya lura sam sam mutumin baida danɗanin yarda bare imani ko
wani digon mutunci.

sai sumbatu yake yana ƙiran ayoyin sa na laƙani wanda badan su bama hala datun tuni
numfashin sa ya bar jikinsa.
cike da rashin imani babban cikinsu tallaɓe yace
kaiiiiiiii zaƙƙaru bani wukar nan in fede shi tunda yaki daukewa"...yana gama rufe
bakinsa yaji sauƙar bindiga ta AK74 akan sa.

suna dagowa suka kalli mutum a tsaye akansu yasha farar jallabiya ya rufe fuskarsa
gaba daya da dan kwalin shamagh dinsa idanunsa ne kawai a bayyane,..."stay
back,..stay back...on ur knees"..ya fada da ƙarsashen muryan sa na wanda ya sha
training din sojoji duk dama bajin turanci sukeyi ba amma ganin kalar bindigar dake
hannun sa yasa gaba daya suka ruɗe suka mugun tsorata,Ak74 ba normal Ak47 da suka
saba riƙewa ba,a mugun tsorace sauran suka ja da baya akabar tallabe yana ƙƙrin
tashi akan yaa malam agigice"cikin wata muguwar tsawa muffy yace mishi my friend
maza kadago shi ya xauna da kyau,ka dagoshi nace!! jiki na matuƙara rawa tallabe ya
dago yaa malam daga ƙasa yahau shashshere masa jiki batare da ansaka shi ba
ayayinda shikuma yaa malam yake cikin wani mayuycin halin dauƙewar nunfashi saboda
tsawon lokcin dayay a shaƙure yana kuwa dawowa cikin hayyacin sa ya mike tsaye
cikin mugun yanayin razana da ƙaduwa yanata tari mai ƙarfi."Toh wallhy nafi
karfinku,hawayen sa ya share..tirrrr, Allah ya tsine baqar zuciya irintaku Allah ya
tsine muku,ni ni
nafi karfin in mutu ahannun ka tallaɓe
maganan yakeyi yana komawa ta bayan mufrad daya rike bindiga akansu baima san waye
ba amma dai yasan ya cece ranshi ayau

nan da nan tallabe yafara kuka wallhy yaa malam aiko mu akayi,shigafatta
ne,shigafatta ne,ya umarce mu ba da san ranmu bane aikaima kasan yanayin abun na
shi,nan take sauran ma duka suka qurfana a ƙasa jiki na ɓari sukahau kuka yaa malam
ya tuma ya rantse yace saiya maidasu kunkuru,kyakyaso da kwado,wasu incantation
yahauyi katten mazan nan nata kuka kamar kananan yara suna bashi haquri baiko
kulasu ba saida ya gama ya jiƙa sunayen su acikin ruwan tawadar sa

lkcin hannun mufrad harya gaji da riƙe bindiga can saida yaa malam ya sauƙo snn
yace sumai shiru ayanzu so yake yaga fuskar wanda yake tare dashi"..yana juyowa kan
mufrad tunkan yay magana mufrad ya sauƙe mayafin daya rufe fuskarshi,nan da nan
kamannin shi ta bayyana da baya yaa malam yaja cikin gwalo idanub sa waje yace
kaiiiiiiiiiiii Dan gidan zaidu mekakeyi anan?cike da karfin hali mufrad yy kamar
baiji tambayr shin ba cikin tsantsar nuna damuwar sa akan sa yace "baba mai ka musu
suke son sukashe ka?
"..mamaki ya hana sa amsa maganan sai kallon mufrad din yakeyi harcikin hanji,ya
tuna ashe ranar yace masa zaidawo,tsaki yaja can cikin burga da haɗe rai
yace"..ohon musu ..kaji ai wai aiko su akayi su kashe ni..mufrad
zai ƙara magana cikin zare masa ido yace "nace babu ruwanka anan..kay tafyarka
waynnan abokan hulda ta ce,cin amana ne yay musu ƙatuto kuma ni zanyi maganin
su,hararar su yay snnn ya fita waje labulen ya daga dagata wajen yana kallon muffy
da wata muguwar ido
"kafito nan ne kosaina shigo kaima na sameka?
atake mufrad ya fito
ya ganshi rabe a bakin kofa a hnkki yana kallon bindigar sa yay magana kus kus yace
kai meye sunanka,mufrad y matso daf ahnkli yace sunana mufrad baba,yace yawwa
Muftahu kanajina ko?a nitse muffy ya gyada kansa,"yaa malam ya rasa ta inda zai
soma fidda maganan abakin sa,da kyar dai ya daure tuna lamarin rai da mutuwa
ne"yana zaro idanun sa waje cikin jin nauyi ya dubi muffy yace kabani aron bindigar
nan taka yanzu inje inyi ma shigafatta barazana mutumin baida yarda ne shi kwata
kwata,gani yake kamar zan cuceshi ahaka a irin wannan wasar sai kaga wata rana yay
sanadiyyata

cike da mamaki muffy yace "au baba, wasa suke maka dama?atake ya mugun haɗe rai eh
man tunda kai dakikine baka ganine? duk wayannan yarana ne ko ka makance ne,muffrad
xai magana ya tunƙude sa ,wuce muje ciki snn kamin shiru nizan baka ikon yin
magana,yi sauri mushiga kar sumin layan batar zana..mufrad baice mai uffan ba suka
shige daga ciki
wani irin tsimewa yay ya hade ransa
mufrad na tsaye abayan shi take yahau zaginsu sanda ya wankesu tsar snn yahau zuba
musu dokoki akan in suka ƙarya dokar sa saidai sujiyo kansu a matsayin dabobin daya
kira sunan su akai.
doƙar shine in sunje zasu tabbata sun gayama shigafatta cewa basamu cin galaba akan
yaa malam sannan yaa malam yaji komi daga plan dinsa na kashe sa kuma yay fushi
dasu matuƙa harda yadda zasuyi maganan kaf shiya tsara musu sann ya sake su suka
fara gaba bayan kaman mintina goma shida mufrad suka bi bayan su.

samu sukayi shigafatta na ƙkrin guduwa sabida kwata kwata baiso ace yaa malam ya
rayu yau ba,yaso ace ya mutu murus batare da ya tabbatar da cewa shiya aiko a kashe
sa ba,sann da babban burinshi nason inya kashe shin ya aure matar sa snn yana so
yamaida zauren almajiran sa ya zamto masa tamkar dandalin yan ta adda.

rashin mutuwar yaa malam baƙaramar barazana bace agareshi sabida yasa bazai ƙara
yadda dashi ba kuma dole yay amfani da ƙarfin ayan Allah akansa.

daga waje mufrad ya tsaya yanajin su suna magana da yaren su cikin wata zazzafarr
muhawara dan sosai shigafatta yaji kunyar actions dinsa yaa malam kuwa yahau ya
zauna,kowa ya fito gar da gar cikin yanayin sa na mugunta.ababu yadda shugafatta ya
iya ya lallabe yaa malam da cewa sharrin shedan ne yaa malam yasan ƙaryane burinsa
kawai baifi ya kau da shi ba,duk dama sun nuna sun haƙura amma daga ckin ransu kowa
ya ƙulla zaman koni ko kai zasuyi.duk wanda yay nasara kan wani toh shikenan.

haka sukabar wajen shigafatta baigane mufrad ba,banda abunda su tallabe suka gaya
masa cewa yaa malam shima yana da mutanen sa ƴan bindiga,kuma gashi yagansa da
Ak74 aranshi yafarajin kamar ehdin hakane dan haka dolene suyi takatsntsn

bayan komawarsu zaure a cikin burga da borin kunya yaa malam yamaida mufrad
bindigar sa yana zagin tarbiyan sa da wayo yana mai tuhumar sa a inda ma ya samo
bindiga har yake yawo dashi.

haka mufrad ya jure duk mitarsa yau bai koresa azaure ba sabida fargaba saidai shi
bayason raina kanshi ceton sa da akayi ma gani yake kamar ikon sa ne kuma ya isane
a masa hakan.

abun sun sosai ya rinka damun mufrad aranshi,around 12 yabar anguwar, yana fita a
anguwar ƙirar wani abokin aikin sa da suke hulɗa tare wato captain raymond cassidy
wanda suke cemai (captain ray)ya kirasa awaya, daga nan baibiyata koina ba kawai ya
murxa motarsa ya wuce ta inda yake,within 10min saigashi ya iso ya sameshi a wani
babban relaxing chamber daya kama makan sa dan yay relaxing shikadai,he was very
tired also,jinin su kuma ya balain haduwa dashi dama,cikin dan ƙankanin lokci ya
mance da cewa imad na gida na jiransa suje gida,
hirar su ta aiki da rayuwa sukahau yi anan yaci abinci ya ƙoshi snn yay sallahn
zuhr,harcan yamma suna tare suna hira,muffy baiji nauyin gaya masa abunda ya gani
atattre da uncle dinshi, kayan sa shima ya tuɓe yay relaxing abakin pool din tare
da abokin aikinsan ana musu danna ana musu tausa mai dadi mai shiga jiki suna ta
lissafi da nazarin wayannan mutanen nasa.

sun dade anan kafin can yay waya da imad yace masa anjima zaizo gidan ya samesa.

imad kuwa tunda yaji haka ya hau shirya kansa tsaf as usual yay kyau cikin shigarsa
ta
simple kananan kaya,wanda yasaka black nd white raymond shirts da brown pants
jikinshi yana mayyar qamshin turaren sa na paco rabane lady million, around 4 ya
tuka kanshi cikin wata simple 409x mercedex benx red colour,cikin nitsuwa har ya
isaga gidan hajy mama

samu yay daf malak xata shiga wanka haka ya jirata ta gama shiryawanta tsaf sann
ta sauƙo tana takawarta a hnkli cikin nitsuwa fuskarta yayi kyau da light makeup
ta saka wata hadadyar straight gown na atmfa mai bold leaf flowers red nd white
colour bakaramin kyau kayan yay mata ba.

a falon ta same shi shikadai yana zaune ,tv dake gaban sa yanatayi amma kamar
baisan dashi ba ma sosai ya bada hanklin sa kan wayarsa yana buga wata game"..kallo
ta ƙare masa tana dan murmushi can ta sauƙe ajiyar zxya ,cikin sanyin murya tace
Salam!!.take ya dago kansa ya kalleta jin wani sassanyar qamshin turarenta daya
doke ramin hancin sa mai sanyin qamshi wani boyayyar murmushi ya sakar mata abazata
itama ta maida mishi,kallonta ya cigaba dayi bata masan yanayi ba ta taho cikin
fara ta zauna gefen shi tana jijjin kunya tace
"uncle mad gud evening,kafin ya amsa cikin rolling eyes tace..and thanks for
keeping me waiting all day..saida dare ya kusayi kake zuwa ko hmm"..juyowa yay yana
kallon bakinta ta da mamki "ai ke kikace min zakije makaranta dazu tace,"yeah i
know but nayi zaton zaku zo da wuri sabida baba,i tot kace wajen shi zakuzo..to ina
yaa mufrad din?yakamata ku kwana yau anan gidan im so bored wlhy,tabe bakinsa yay
yace hmm kajita, harda wani tambyar mufrad kamar dagaske, bayan in yazo nan dinma
bkaya iya cemasa komi,dariya tayi "waya fada maka bana iya masa magana ?ina gaishe
mana kuma yana amsawa..murmusgi kawai yy ya dauke kansa tana da leƙen tacikin
wayarshi tace "how about u,dagowa yay suka hade ido "a hnkki tace have u visited
ruffy yet?dan shiru yy sabida baiyi tsammanin zata tambayesa hakan ba,idanun shi ya
kifta cike da jarumta snn yace nup!..suna shirin fara conversation din,saiga
wayarsa yay ƙara, tsaye ya miƙe da wayar a kunnen sa bayan ya saurari abunda akace
snn ya katse ƙirar ya fara tafiya doshi hanyar waje,daga can ya juyo yanace mata
"hey, stay here ina zuwa..,gyada mai kai kawai tayi bata damu ba sabida tariga
tasan ina zaijeshi probably bazai wuce yaa sheik bane yake kiran sa acan side
din,dan hjya mama ma a can ta wuni yau suna can suna yar hirarsu da bata
ƙarewa.."remote ta dauka tahau zanxa channel har kusan sau 5 bataga wanda yay
mata,kashe tvn tayi cikin tagumi tayi shiru.."4:50 dot taji anyi wata sassanyar
sallama daga bakin kofar da sauri ta miƙe tsaye jin muryan dayaso ya firgitata
atake acikin ranta tace"Wann anya ba muryan rufaida bace?,da mugun yanayin sauri ta
ƙaraso bakin kofar tana budewa kuwa suka hade idanun su waje guda wani tausashiyar
murmushi suka sakarma junansu a tare"..cike da mamaki a idanun malak ahnkli tace,
"hey babe?ajiyar zucya rufaida ta sauƙe tana murmushi snn tace "hey babe..dariya
sukayi atare malak tajanyo hannunta ciki suka ƙarasa palon tana cewa
"..wow what a suprise hunn,"zama rufaida tayi abakin kujerar batare datace uffan
sabida gajiyar data kwaso"
..agefen ta malak tazauna cikin rasa nacewa ta fara ɓarin baki"..babe am really
sorry daban nemeiki ba its just dat evrything here is new nd im so nervous,mikewa
zaune rufaida tayi ahnkli tana kallonta tace"no girlfriend nice ya cancanta na baki
hakuri,..look im really sorry for my ill behvrs lately abubuwa ne suke min
yawa.."cikin son kawar da maganan ta dauƙe kanta ta hau leƙen matakala can tace
hjya fa?An kawo min aikana kuwa,malak tahau wasa da fingers dinta tana murɗa yatsun
hannunta tace"..well i dont know,amm hjya tana can sashen yaa sheik,and they not
alone,"batare da tunanin komi ba rufaida ta taɓe baki tace its okay can ta mike
tsaye alamam zata tafi tace,..ita da waye ne acan din..?ajiyar zcya malak ta sauƙe
snn ta dubi tsakiyar idanunta tace""its uncle imad..cikin sauri ta dauke kanta,tana
shirin lumshe idanunta taji malak daf agabnta harta riƙo hannayen cikin wata irin
maraitaccyar yanayi da sauƙar da murya kasa kasa tana kallon cikin kwayar
idanunta,ta matse hannun cikin sanyin murya tace "hey,ya gaya min gaskiya wai kinyi
fushi dashi..?rufaida,dan Allah ki fadamin meye muka miki?konima da zan bar garin
nan waccn karon baki son kulani sosai. pls do tell me if hve wrong you..kirjinta
taji ya buga saidai daurewa takeyi tana kawar da idanunta gefe, a hnkli ta dago snn
tace "nothing,a dan ƙarsashe malak tace"..i dont believe u,au haka ƙawancen mun
zata kasance,today ure fine with me nd tmrw ure not,..runtse idanu rufaida tayi
cikin son subar maganan haka tace"ohhhhh cmn malak ynzun nan fa nagama miki bayani
wallhy things are tight for me.
,hannunta malak ta kara riƙewa gamida girgiza mata kai"A'a babe wllhy banyarda ba
akwai dai abunda muke miki wanda yake bata miki rai..duk ta rasa inda zata aje
idanunta,sabida nacewar dataga malak tanayi,kanta na kallon tiles tace "you nd
who?..tunkan malak ta amsa tace "babe nifa bana bacin rai da kowa...cikin harɗe
hannu da karantarta malak tace okay,if ure going to keep pretending like dis than
am better off ur friendship muyi zumuncin mu kawai as family friends
..,cike da ynyin fuskar damuwa rufaida ta juyo tana kallon fuskar malak dayay abun
tausayi tsabar ta damu da Abun sosai,kafadun rufaidar ta dafa tace its okay by me
kinga ni bana son in taƙura miki..i just liked us as friends amma inhakan bazai
samu awjenki ba no need to force it..numfashinta taja snn ta fetsar dashi
waje,kimanin minti biyu tana shiru batace uffan ba.."cikin dago kai ta riko hannun
malak dat has gone so cold tajata suka zauna akan chair suna fuskantar juna
kowaccen su idanun ta acike yake tam da ruwan hawaye
,deep breath
ta sauƙe cikin sanyin yanayi da murya snn tace..."Im really sorry babe kiyafemin
dan Allah,a raunane malak ta dago watery eys dinta ta kalleta but tunkan tayi
maganan ta tsareta da cewa"i know im beign rude nd insecured
..malak bansan ya zanyi ba ne,nayi zama acikin rayuwar kunci da sanin mummnan
fuskar mutane kala kala,i knw how ppl used to judge my past shiyasa har yau nake
jin tsoron sakewa da wanda yasan labarina.
rawa rawa muryanta ya fara"nd i ques u knw eveything about me tunda kina tare da
barister imad,shine kawai yasan komi akaina..he also told u ko?..tunkan malak ta
amsa ta lumshe idanunta tayi zugum hawayenta na diga cikin wata tokararyar
sheshekar kuka "tace thats not okay with me at all.
its scares me to the borns,ba najin zan iya sakewa daku har abada.da sauri kuma
jiki na ɓari malak tarikirkito da gwiwonta agabanta tanamai girgiza mata kai tana
kallonta cikin rudaddiyar yanayin tuhuma"."ni..ni mena sani akan rayuwar ki rufaida
"wai a ina kike samo wyannan ideas din?who told u cewa yagaymin wani abunda ya
shafe sirrikan rayuwarki?,so you think he told me oll about you?innalih,but ure
wrong here babe,!!
wallhy ni bansan komi ba face iya abunda kika fadamin ranar,its true uncle mad
baida wani takammen hira abakinsa inba naki ba yakanji tausayin ki sabida depresion
din dakika shiga ciki,But he neva told me anything personal about you except about
his feelings for you,uncle mad yana sonki sosai kuma ya damu da rayuwarki matuka
,da mamaki rufaida ta dago tana kallon cikin kwayar idanun ta da bakinta dayaketa
rawa rawa shikadai,a hnkli tana goge hawyenta tace.."feelings?..shiya fada maki
yana sona"..?dawowa gefenta malak tayi tana kkrin tayata goge hawayen"..a hnkl ta
shiga fayyace mata yadda abun yake tsananin ta da imad,,duk abunda take zato aranta
saitaga kamar ba haka bane ajiyar zcya ta rinka sauƙewa"..aranta sai ta soma jin
wani nauyi dakunyar haduwa dashi,kofa yanayin motsi kasan saita maida hanklinta
wajen batama jin malak data zage tana ta surutu tana famar wanke kanta tana kuma
wanke imad.

harta juyo kamar zatyi magana sai sukaji sallama abkin kofar ana kkrin shigo tsabar
tsarguwa da tsalle ta miƙe cikin sauri ta koma bayan malak ta boye fuskarta tamkar
wata munafuka.

hajya mama ce ta shigo daga nan ta tsaya tana kallon su a mamaknce"..ke da waye
haka kuketa surutu,wani lumshe ido rufaidah tayi jin wani relieve,a hnkki ta dan
leko daga bayan malak tana sosa gefen kunnenta cikin harde fuska"hjy mama tace au
kece?bata wani kulata ba cikin kukuni tace..Nifa kayana nazo dauƙawa,tana mgnn tana
turo baki...tabe baki hj mama tay dan ba tasha mamakin ganintan ba"yo ai saiki
shirya jiranta anan din tace ita dakanta zata shirya tsummo karan ki tazo dashi
sabida tanaso tazo tagaida ubanta kema ai kfin ku tafi kyaji ki gaishe sa
ko?.."yanzu kina nufin harse najirata taxo kenan lokci na ƙurewa fa,harara hjy ta
banka mata toh ohon miki saiki kama hnyar gidanta aikin san me zaki je ki tarar
nide bazan ƙara zuwa rarrashin bukar ba"..meye inkin zauna anan din cinyeki zamuyi,
malak tana shirin tsoma musu baki rufaida ta kamo hannunta cikin shgwabwn yanayi
"nikam mutafi dakin ki bana son surutu im really tired wallhy,..sama suka nufa
malak tana kkrin toshe daryarta ganin yadda hj taynda fuskan irin wato itace mai
surutun,atare suke takawar su cikin nitsuwa ta matakalar har suka kaiga hadadfiyar
dakin malak wanda komun shi pink nd white ne,akan gado rufaida ta jefar da jakarta
tabi ta kwanta aranta tanajin kamar wani gundumemen dutsi aka sauƙe mata a kirhi
actua'l abunda malak ta gaya mata yasa takejin sauƙi aranta sosai a
cikin yar hirar su ta kuruciya take dan babbata hakurin misjudging dinta
datayi,haryanzu tana maƙale da zancen sonta dataji ance imad yanayi,ashe har akan
so mutum batare daya sani ba?aranta tasan he is vey important to her kam amma
kalmar soyayya dataji daga bakin malak garan gatsau ya balain hargitsa mata setin
zcya.
agogo ta dan leka taga wai karfe biyar tayi cike da kwiuya ta mike zaune tana mai
kwance mayafin kanta tsabar aikin daya mata yawa a spa yau batama samu damar wanke
kan acan ba,malak take kallo tace babe
i need to wet my hair da plain water inna dawo zaki busar min dashi..da xctment
malak tace yea ko inzo in tayaki ne..no no kawai ruwa nake so in saka,,gobe inyaso
sai muje awanke mana a spa tare.
malak tace alright bari toh na shirya miki ruwan a bthrum,tunkan malk ta tashi ta
sauko akan gadon
tana cewa,"kibarshi kawai inna shiga bayan gidanki nasan i wll be tempted to wash
it properly,bari inje waje bakin tap a can garden kawai"murmushi malak tay toh
shikenan amma zaki cire wannan vest dinkin ko kicire w'lhy if not ruwanzai
lalatmiki shi..tana gama fada hakn ta miko mata towel ta daura sannan ta zamar da
bra dinta da kuma half vest din tayi waje.

can ta bayan gidan inda garden dinsu yake ta tsuguna agaban wata pampo tare da
barbaza doguwar suman kanta wanda ya zubo malala abayanta yay ma kunnewanta izuwa
gadon bayantan rumfa

a hnkli take tarar ruwan da hannunta tana watsawa a fuskarta wani irin sanyi da
dadin yin hakan takeji sosai ruwan da yake zubowa dake tanker su acike take tamm
take,tsugunawa tayi tasaka duka suman kanta abakin famfon kan kace kobo ruwan ya
fara malala akasa sosai haryana gangarawa ta culbet sosai

she was soo lost acikin tunanin abubuwan da malak ta fada mata ahalin ynzu babban
damuwarta baifi yadda zata fuskance lamarin ta da imad ba.

sosai ta ɓarnatan da ruwa batare data sani ba duk gaban abayarta ya jiike shataff
damshi damshin ruwan daya manne jikinta musammn ma tagaban rigar yasaka shatin
shape din nonowarta suka kara bayyana suna masu nuna girman su.ga doguwar sulɓaben
sumanta kanta da ya jikke shataf yabi ya mammanu a gefen wuyarta zuwa kan fuskarta
giving her a very sexy look

ƙarfe biyar da minti arbain mufrad ya shugo gidan yay parking motarsa agindinn wata
big flower tree da kamar zai wuce site din baban shi sai yaga maƙudan ruwa a culbet
yana tahowa yuuu kamar ana turasa..hanyar wajen yay atake
jikin shi sanye da normal black voile half jumfa wanda ba acika mata aiki ba da
wata tsadadiyar hular daya dora akanshi data mugun amsar yanayin fuskar sa

cikin tafyar sa mai kama da sauri cike da jan aji game da dore fuskan sa kirjin sa
na matuƙar bugu ya karaso wajen

daga nesa da ya hangota ya dauka malak ce,da niyyar masifa ya taho aranshi ayayinda
rufaida tayi nisa cikin shauƙin jin dadin sanyin ruwan dayake sauka harta
kirjinta,jitayi gabanta na faduwa da balain ƙarfin bugu amma bata san namene
ba"..tsayuwar scnd biyu yy akanta ganin batama sanda isowar sa ba yasashi maƙure
voiice dinshi a ƙasaitance game da sake wata shakuarryar gyaran murya"a mugun
firgice ta juyo caraf suka haɗe idanun sa waje guda jin wani irin electric shocking
mai tsananim qarfi daya sarkafe su waje guda,take taji duk wani tsigar dake bin
jikinta ya ragwabe kirjinta na tsananta bugu tanajinshi fat fat zucyarta yana
racing yana daka tsalle tamkar wnda zai ballo waje,
daskarewa yayi a tsaye tamkar wanda akayi mutum mutumin sa da ƙankara ganin
kyakkwar halittar da kwayar idanunshi bata taba ganin irin sa ba,he was lost for a
moment.
first time yaji gaban sa ya mugun fadi dayaga kirjin ƴa mace a wnn yanayi
Her breast was So full and sexy tsananin hasken fatar jikinta dayake nan kamar an
wankeshi da ruwan madara yay wani irin yummy yellow wanda ya mugun tafiya da
imaninshi yanajin dukkan tsigar jikinshi suna mimmiƙewa she loook absolutly sexy nd
breath taking har wani sanyi sanyin iska mai kadawa yakeji tana mai bugardashi
barin ma da jikakken sumar kanta ya mammanu agefen wuyarta da fuskarta da wani
jarababben diso dison ruwa daya salkafe kan labban dan ƙaramin pinkish lips dinta
atake koinanshi ya dauka da wani irin rikitaccen yanayi mai tafe da wata muguwar
azabar sha'awa,..itama dukkan kallonta zage ta ƙare masa ta rasa yadda zatayi
dakanta sai uban rawa da jikinta yakeyi,tattara wuyar rigarta tay da sauri ta mukre
wuyarta cikin jarumta ta kwaco kanta da shirin barin wajen da wani irin
kasaitacyar murya mai daskarar wa taji ance mata "uban wa zai kashe miki famfon?
shiru tayi tana shirin kufcewa taji an damko hannunta wani irin lumshe idanunta
tayi cikin sauƙe karyayr numfashi dan har tsagar kanta taji wani irin girrrrrrr
kamar an jona mata electric wire a duk jikinta

yana kkrin juyata ta wani irin kufce hannunta daga nshi da sauri wani irin juyi
tayi dagangan tare da yarfa masa shauran burbudin jikakken sumanta acikin kwayar
idanunshi

da sauri ya sake ta yana kkrin goge ruwan dasuka feppetu masa acikin idanun kan ya
gama ya bude idanun sa yaga wajen wayam
dagshi sai sarautan Allah.

Pls am soryy zaku naganin latti or drift we have issure ne wutar nepa dukka area,nd
the light is there amma baya mana amfanin komi am hoping zasu gyara mana vry soon.

[12/14, 12:05 PM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS

A wajen ta tsaya ba tare da tasan abun yi ba ga tsoro da ya cika ta, tsoro ma


takeji tayi motsi dan gani take wani abun zai iya samun ta,hawaye ta sake a hankali
tana ƙiran Allah,gashi ko waya bata dashi, takaici yasa ta tsugunawa agun,kuka ta
fashe dashi awajen ta kifa kanta a cinya ta ci gaba da sheshka dan ita bata ma san
inane nan da ya kawota ba gashi anguwan babu wni motoci ko na machine bare tace
zata hau ɗaya ya kaita gida, shirun da anguwan yayi ne yasa ta dada razana ta ɗago
kanta ta sake dubawa ko zata samu mafita da taga babu yadda zatayi ne ta yanke
shawaran kawai ta tashi tayi ta tafiya ko zata samu yadda zatayi acan gan

shkuwa tuƙi yake ransa cike da damuwa dan tunda ya bar wajen hankalin shi ya koma
kanta yarasa ya za ayi mutum yace baisan hanyan gidansu ba idan ba rainin wayo ba?
jan tsaki yay Tunawa da yayi da fuskanta da yadda hawayen ke gangarowa daga idonta
hakan yasashi saurin taka burki da ƙarfi yana sauƙe numfashi,
parkin yy gefen titi lkci daya ya lalubo number malak ya kirata, tana daukawa ya
hade ransa yace "ke inane kwatancen gidan su kawar kin,,daga kwance ta miƙe zaune
ce mishi tayi "lah Yaa muff dan Allah har yanxu baku isa ba yaa karde kun bata a
hanya?,dariyane ya so ya kufce mata ta toshe bakinta cikin sauri jin yadda ya
tsime" a tsawace yace will u shut up nd tell me what i asked you and dont you dare
question me again" turo baki tayi gaba snn tce mishi soryyy "gidan ne fa akan
kwanan farko by the right akwai masallaci ma a kofar gidan,tana fadan haka dukka
kwatancen gidan ya dawo masa kwakwaln sa dama kwantama sa wajen yay,Yaa muffy wani
abune ya faru? bai jira ta ƙara wani magana ba ya katse wayan yana ajiye wayan ya
juya kan motan yabi hanyan da ya bar rufaida a wajen.

aikuwa yana isa inda ya bar ta ya duba yaga bata nan sai dan kwalinta da bata san
ya fadi ba a kasa gun ba, fitowa yyi ya dauka ya jefa a wajen zamantan, a hankali
ya dinga bin hanyan, daga can ya hango ta tanata tafiya kamar marainiya jikinta na
rawa rawa tana share hawayen dake zubowa. karasawa yayi inda take yayi mata horn,
bata juyo ba sai ci gaba da tayi da tafiyan da uban sauri, wani horn din ya sake
mata amma bata juyo ba sai ma sauri da ta ƙara sabida ta muguwar tsorota
har gabanta yaje ya tsaya da motan snn yace mata "GET IN," data fahimce shidin ne
saita harde ranta ko kallonshi bata yi ba taci gaba da tafiya, fitowa shima yayi
daga motan yabi bayanta dan ranshi ya soma baci, yana isa wajenta ya kama hannunta
ya jawota har wajen da yake, fixge hannunta tayi da karfi tana kuka tace waini dole
ne sai na shiga motar bata ankara ba sa ji tayi ya jefa ta cikin motar game da
banging kofar snn ya zaga ya shiga ya tada motan ya bar wajen aguje, kuka ta dinga
yi a motar kamar sato akai kara gudunsa yyi can ya dauko handkerchief ya wurga mata
ajikinta, kin daukawa tayi, wani haushi ya kuma kama sa,daukar abunsa yay ya mayar
aljihun sa, suna karyo wajen gidansu tayi sauri tace mishi ga gidanmu nan nika
sauƙeni, brake dinshi ya taka yayi horn a bakin gate din yana jira a bude, bata
jira an bude ba yaga ta fita da sauri ta shige gidansu a zuciye bin ta da kallo yyi
cike da bacin rai ayanayin sa dan yatsani taurin kai, yafi minti biyar a kofar
gidan ba tare da ya tafi ba idonshi ya kai kan tarkacen dake ajiye ɗauka yayi ya
fito ya shiga har ciki yayi sallama agidan

yakumbo da suhan suna kallo, dukka sukahau gaishe shi shidai bai shigo ciki ba ya
tsaya ta waje, ya mika musu tarkacen yace na rufaida ne, kiran sunanta da yayi ne
ya sashi jin wani iri ya juya ya koma mota ya tada ya tafi

rufaida kuwa tana shigowa gidan dakinta ta wuce ta nufi hanyan bayan gida ta hau
wanke fuskanta da kyau dan kar a ce tayi kuka..

sai can kamar bayan minti sha biyar snn ta fito, da sallama ta shigo palon yakmo,
ba kowa sai Adda suhan tana kkrin hada budget na sanar dazata fara na saida tuwon
madara da pop corn.. karasawa tayi cikin palon suka gaisa zata shiga daki ta same
yakumbo bayan ta suhan tabi da kallo snn tace ta dawo, tna dawowa tace mey ya sami
idonki ya canja kala kukan me kikayi?da sauri ta wara su waje ta ce "a ah Adda kuka
kuma?, kaina ne fa yake ciwo tun da naje can anata hidima ban hutaba nace zan dawo
ma hajya ce tace in bari wai sai da yamma a dawo dani, tana gama maganan ta sabule
ta wuce dakin yakmbo, da ido kawai suhan ta bita amma ba wai dan ta yadda da abunda
ta fada din ba..

hira kadan ta taba da yakmbo,


hanklinta sosai ya kwanta dataji cewan ummanta ma tana cikin koshin lpya da
kwanciyar hankli,
yakumbo nata mata hirar mufrad,tana tambyarta akan sa
itakuwa bata son maganan sa ga yakmbo da iya batawa mutane suna"..meye kuma
"mifrad?"hahaha ta kyalkyata da dariya saita tuna itama rifaida take ce mata
tace yakumbo sunan shi ba ba mifrad bane,"yaya mufrad ake kiran shi...ykumbo tana
dariyar su ta tsoffi tace aiho masu yayyyen yan gayu. tabe bakinta tay ta dau
tarkacen aikanta ta tafi dakinta dasu dan ita ta ma manta dashi gaba daya,bata dade
da shiga ta dawo ta amso aron wayar suhan tayi dialling nunber imad,saidai netwk
issures ya hanasa shiga, rufewa tayi jikinta a sanyaye
dan taso ta sameshi ya fada mata dalilinshi na qin daukan wayan su dazu dazata dawo
gida..taso da shine ya kawosu kodan malak dinta ta rakata..gashi yasa saida wannan
yaa mufrad din yasakata kuka..

kayan jikinta ta cire ta shiga toilet, bath tub ta shiga ta cika shi da ruwan dumi
mai qamshi, tana shiga ta dinga sauƙe ajiyan da bata san dalilin yinshi ba sai da
tayi mai isanta sannan ta fito daga daga cikin bath tub din ta nufi sink tayi
alwalan salla ishai,fitowa tayi daga toilet din, gaban mirror taje ta shafa mai ta
fesa turare masu sanyin qamshi da ta gama ta karasa gaban wadrbe dinta ta bude ta
dauko kayan bacci shot gownnw ne na disney princess iya gwiwa ta saka ta saka hula
pink sannan ta shimfida sallaya ta hau ta tada Sallah Isha

tana idarwa batayi wata wata ba ta hau kan gadonta ta kwanta remote din AC ta
dauka ta ƙure to the highest ta kuma janyo bargo ta rufe duka jikinta dashi, wayan
adda taji yana ringing da kamar baza ta duba sai taga malak ne akai da murna ta
ƙara a kunnenta , a hankali ta amsa da "Hello babe" daga daya bangaren aka amsa
da"hey babe i was worried about you,kun isa gidan lafiya? a hankali rufaida tace eh
ina gida ma, jin muryan ta yayi kasa ya sa malak kara tambayanta are you sure ure
okay"a hankali ta ce " yeah am okay" Ya imad fa,inkun hadu kice masa na gode....",
katseta malak tayi ta ce mata no dont say dat maman shi ne ba lapiya..baison ya
daga miki hankli shiyasa bai gaya maki ba..ckin son ta kawar da zancen da sauri
tace"babe ingaya maki Yaa muff ya kirani wai in fada mishi inda gidanku yake
,kwaco kanta tay daga tunanin imad din tace mata "emmm eh ina ta yi mishi kwatance
ne bai gane ba shine nace ya kiraki ya tambayeki amma ai tun dazu mukaxo har ma na
kwanta whit sight relive malak tace "Toh alhamdu'lh bari in barki ki kwanta sai da
safe tunda har kin kwanta" jikin ta sanyaye ta ajiye wayan dan tasan ba lafiya imad
zaice kar agaya mata magana ba sai in dan wani abu ya faru.ta dade cikin tunanin
hakan itadai batagane komi ba amma kuma sam sam hanklinta yaki kwanciya,juyi kawai
takeyi da wayar a hannun ta all this while tana kokonton sake danna number sa
datayi saving da lifeline💘,tana kallon lambar tay wani sassanyar murmushi,yes he is
my lifeline...inta tuna yadda yake bata komi nashi in suna hira,his mind his soul
his spirits he is so soft like an angel,bata taɓa ganin mutum mai saurin shiga rai
irin sa ba,ajiyar numfashi ta sauke rungume da pillow a kirji.."she wonder what he
is going tru right now danta lura yana son maman shin nan sosai,a hnkli ta lumshe
idanunta tana mai mata adduan samun sauƙi at same time wani tuƙikin damuwar rashin
samun shi awayar yana damun zcyrta sosai,.."what if he needs me right now,.,zuciyan
ta na fadin hakan ta mike zaune ta nannade kanta a tsakankanun cinyoyinta cikin jin
wani azaban damuwa"..wayar ta dauka tayi dialling lambar sa this time ya shiga yy
ringing saidai har ya katse ba a daga ba,after like 3min sai shiru, dataga baibi
bayan ƙiran ba then she started feeling intensely worried about him wani abu aranta
yanata ce mata imad yana bukatar ta a daidai wannan lokacin,maybe is her turn to be
there for him today,to be suportive nd comforting.
saida ayanzun dare ne wayarne kawai tasani mafita duk saitabi ta damu tunani kala
kala ya shiga gittawa a kwaklwanta sai can ta nufi bathrum ta wanke fuskanta ta da
ruwan sanyi snn ta fito snn tadan ji dama dama .kara kwanciya tayi da wayar a hannu
ganin kamar yin tunanin bazai ficce ta ba kawai ta bude message ta soma rubuta masa
saƙo.

fannin mufrad kuwa yana isowa gida yay parking motarshi ya wuce cikin gida yau
bakaramin mita hjy mama tasha ba haryagama ya tafi batace mai uffan ba
malak ta riga ta bata labarin abunda ya faru na ɓatan hanya da sukayi
,daga fitar shi ta taɓe baki "aranta tahau surutu dan kuwa taso ace da daya daga
cikin yayan bukar ne mufrad ko keeyan ya aura ba wasu cen kucakan kaji ba,takanji
tsananin kishin ganin su rufaidan ahakan, inta kallesu taga gasu nan mataye sharr
sharrr dalla dalla,kyawun su na usulin zuriar baggara shigen larabawan ethiopia
,ga fasali komin su duka dauka,bugun abuja, fuskokin zaman gaban mota,dirin
hajiyoyin falo ga diri da dogon suma,da duk wannan albarkatun da Allah yay ma yayan
bukar,sai ace 'kuma su basasu mora abunsu ba gida bai ci ya koshi ba akaiwa na
dawa?tace hmm duk bukar ne ya cuci rayuwan yaransa,,ta rasa mesa ma mufrad yay
saurin aure,du du nawa yake?a harsashenta da inbai auri jadwa ba ai zasu laka mai
suhane,wani tagumi tayi cikin tuno da jadwan sai kuma tayi zugum kalar
tausai"..yarinyar da batada hayaniya sam sam kenan,tunda bukar ya laka mata auren
wani jakin attajirin bafulatani shikenan kuma ya rabasu"
tace oh ni jadwa yarinyar arziki yarinyar da batada hayaniya tuna ashe da shekara
guda ma keeyan ya girmeta,suhan kuma sa'ar nazli ce,rufaida ce dai daidai dasu
shukra
..yanzu kam tunda qaddara ta riga fata babu yadda ta iya duk da haka, bata kuma
cire ranta ba,aganinta in aka samu hakan wata rana zai zamo mata wani babban abun
alfahari da cikar burinta mussmn in zaidu da bukar suka hade zuriar su,ta
koyayane,anan kam inta mutu tasan zataji alfahari.

tun bayan isha mufrad yake masjid tare da mahaifin shi suna tattaunawa harya
tambaye shi akan matar sa Ai'un sabida ya hankara da sunanta a list din
organisation M.B.W.M.O mufrad dabaisan komi akai ha yanata kame
kame,"..nevetherless ya sheik ya dada karfafa masa gwiwa akan yabarta tayi business
din tunda ita ta zabi haka,duba yanzu haka mahafiyar sa bawai ta bada aikin office
muhimmanci bane sabida auren ta.
jinshi kawai muffy yakei amma aransa yasan dai baza a taɓa comparing maman shi da
Ainau ba,maman shi Phd ne da ita amma ta aje hidimar rayuwane a ƙasa ƙasa sabida
muhimman cin data bawa mijinta da kuma aurenta.

which Ainau is not even close to looking at that direction,sosai sukai hannun
riga,abunda zaice ya fi fahimta awajen A'inau shine she just want to feel
among,tana so asan ita watace,ita matar wani ne kuma ga inda ta fito..wanda duk
aganin sa masu irin wannan tunanin nata watsatsu ne matsiyata wanda basu san ma
ciwon kan su ba.
inba haka ba meye ne dukiya? mai ma duniyar gaba dayanta dahar zaka tsananta neman
shi sama da neman lahirarka wanda baka da tabbacin makomar ka akai.

"shi aure da kuke gani wani free ticket ne da zai iya kaika madawwama mai kyau,at
same time inkayi wasa dashi ya kaika madawwama mafi ƙunci sabida shi aure gaba
dayansa bautar ubangine.

hirarsu yakaisu har ƙarfe 11 acikin masallaci sun dade suna tattauna abubuwa dayawa
aciki harda zancen komawarsu abuja da ire iren tsarin da yakeso subi dan ayi komi
cikin kwanciyar hankli
yasan dolene akwai tada ƙakkarfan tarzoma tsakanin sa da su hajya goggo musamman
akan maganan dawo da su nazli da haj mama tace ayi nigeria,saidai kuma dayaga
mufrad din yabada goyon baya
sai yaji bai wani damu har can can ba duk dama yasan akwai abunda zaije ya tarar

so in two weeks time or so zasu wuce abuja dukan su,probably dukan su a tare da su
malak da rufaida sabida screening dinsu na agency,bayan sun kammala magana dakin
sa ya nufa ya zauna akan sofa da wayarsa a hnnun sa yana latsawa yay kusan 2hrs
yana chating da imad.
abun har ya zame masa jiki shine kawai ke debe masa kewa da damuwa.

bayan sun kammala chat din ne ya wuce bathrum ya wataa ruwa ya zo ya sanya blue
silky pjamas dinshi riga da wando ya fetsa turaren shi snn kwanta yay shiru.

ya dauki wayarsa kamar zai kirata saikuma ya fasa yaja tsaki,shima ai yana da
girman kan bazai kirata ba..haba mana
.stupid girl,..ya fada aransa yana tunawa da fuskar Ainaun ranshi adan bace,can
kuma sai abun ya bashi dariya shikadan sa yanayi "dayace stupid din nan saiya tuno
da rikicinsu da rufaida..saida ya wani lumshe snn yaja wata tsaki yy murmushi mai
taushi..yace hmm drama evrywhere".
.maida wayarsa yay gefe ya kulle idonshi he dont really care ko kwana nawa zaiiyi
anan din Tunda can dinma in yaje baisan mai zai aikata ba,gara nan din Sau dubu
akan daya koma gida yaci karo da hidimar Ainau.

a fannin imad kuwa kwance yake akan sofa shima ya dukunkune kanshi sosai shikadai
acikin dakinshi ya lullubu da bargo yanayin sa kamar na maijin zazzabi

his mum has really annoyed him today baiso tayi mishi ƙaryan ciwo ba saboda yaxo
gida ba,bakaramin tashi hanklin shi yay ba saboda yana tsananin tsoron ciwon ta,she
have this strange heart disease wanda yake wahalar da ita inya tashi kuma baya
sauƙa da sauri,all this while yana maƙalkale da ita sai daga baya ya gane cewa ashe
duk ƙarya ne,sun hada shirmen su ne da zarah akan zatazo gidan suyi maganan
soyayyar su agabanta aiyita ta ƙare kawai shune sukayi mai karya,yau yaji haushi
kwarai,sabida fushin dayay yasa zarahn ma bata iya ƙarasowa ba gashi bakaramin
batamai lkcin sa sukayi ba suka kuma jefashi acikin damuwa,bori da masifa kaf saida
yy ma maman shi dan karta kara maimaita masa hakan,a duk wasa baison ana kawo masa
zancen ciwontan nan aciki.

haka ya tafi ya barta acikin fushi,ta kasa zanne ta kasa tsaye ga zarahn acan ma
tanata kuka ta zama abar tausayi ta daga hanklinta waisun bata mishi rai da prank
dinsu.

abunka da wanda bai sha tarbiyan nija ba,shikam wuta wuta yay musu na mahaukata.ya
ƙira zaran ya dura mata rashin mutunci yace karta kara kiran lambar maman shi inba
haka sun rabu kenan na har abada
ranar taga tashin hankli,kuma sun lura duk maganan ciwon da suka sane aciki ya
hatsala shi,duk tsanani n fushin sa yanayine kawai amma azahiru shi baiga laifin
maman sa ba,wancan yarinyar ce dat wretched witch girl da batada aji ita ta kawo
idea,bata da hankli so she thinks he joke with eveything,
"waime sa wasu matan basada ajine,they are so dump basu san darajar kansu
ba,shikadan sa yake masifa a zuciyar sa saboda yau ta maƙurar bata masa ransa har
baison ya tuna part din disapointing babe din shi da yayi yau dan yasan dolene
rufaidarsa taji babu dadi akansa yau

har ƙarfe sha biyu na dare maman shi na sintiri a kofar dakinshi,yaki kulata yaki
cin abincinta.
sanda sukay magana da mufrad snn ya kwantar mata da hankli ahakan ma da kyar ta
hakura taje ta kwanta..

zarah kam tasan nata ya ƙare dan yadda ya dau zafin nan tasan da wuya ya ƙara
kulata cikin sauki

wajajen ƙarfe daya saura na dare yana kwance akan gadon sa ya dan lumshe idonsa
cikin tunanin mezaice wa rufaidar sa gobe,yana bude ido wayarsa tayi haske yana
daukawa yaga saƙon tex messege ya shigo daga gareta..NA KUDI NE
300 VIA 0152983148
MOHD SULE SURAYYA
GTB....08060712446
[12/14, 12:41 PM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS

8TH DEC
saida yay minti biyar awajen bai iya motsawa ba komi ma maimaituwa yake acikin
kwayar idanun shi,can cikin jan tsaki ya juya ya kulle kan famfon snn ya nufo cikin
gidan saidai yana tafiyar ne yanajin kanshi daban,kusan komi nashi ya sauya, yadda
kirjin sa yake ƙara tsananta bugun sa shiyafi komi daga mai hankli.

Da sallama ya shiga sashen mahaifinshi


daidai 'lokcin kuma har imad yabar wajen ya nufo sashen hjy mama wajen malak domin
su su karasa tattaunawar su akan rufaida,har iyanzu shi baima san tana gidan ba,
dake hjya mama tafara koyan riƙe bakinta ynzu akan lamarin familyn ta kwata kwata
ynzu bata son takawo wani magana,ko zuwan rufaidar ma bata furta musu agaban yaa
sheik imad yajiba bare har ajega abude hirar su suje suna fadin abunda bai wani
dace agaban sa ba.

da mugun gudu rufaida ta shigo cikin gidan kamar wacce ake korota cikin sauri tabi
kan step tanajan numfashin ta sama sama da kyar hartana wani haki,a rikice ta fado
cikin dakin malak tana nishi sama sama game da rike gefen cikinta fuskarta duk ya
cukikuye cikin rudadiyar yanayi
a tsaye malak tamiƙe tana kallon ta can tace "babe lapya kuwa? yana ganki kamar
wani an koroki..?
"ƙarasowa ciki tayi tana dan dingishi "babe im fine im fine,..saita kuma lumshe
idanun ta tuna yadda mufrad ya kafe kirjin ta da wani irin kallo dazu,hakn ne kawai
yake kara rikirkita cikin sauri ta hau neman halfvest dinta tana kkrin tube kayanta
zata saka.,makak ta zagayo a mamaknce"toh ki tsaya mana in busar miki kan
naki..bata kulata ba har sanda ta saka"..ure too wet ashe kuwa zaki sauya
kaya"..kirjinta nakan bugawa tace a'a saidai kiban hijab in saka..malak batace komi
ba ta juya tabarta a tsaye..".tryng to calm her self down ta riƙe gaban goshinta
ahnkli tace..i cant believ i was soo caried away gosh,he is sooo..ta fadi hakan
tanamai lumshe idanunta sosaiiii cikin wani irin rikitaccyar yanayi mai tsananin
wuyar fassarawa
,murmushi malak tay tana mai tsantsane mata sumanta da towel,
babe kodai kin hadu da uncle mad ne kike gudu?"..da sauri tace no no wallh ba shi
bane.
hmm to why are u panting babe bazaki fa bar gidan nan batare da kun gaisa dashi
ba,"ajiyar zcya
ta sauƙe "bakince zakuzo dashi gidan mu tare ba..i wll be late yau inna tsaya badon
anty bama wa'lh dana tafi 6 fa ake kulle kofar gidan mu,malak tace it dosnt matter
ai saimu rakaki gidan naku tare dashi,shiru tay bata karace mata uffan ba, malak
tace
..yanzu kinsan me? tana juyowa ta kama hannunta ta damka mata dryer ki karasa busar
da kankin bari inje in sameshi yana falo.

tana kammala fadin haka ta bude wadrb ta dauƙi gogaggen milk colour hijab ta ajiye
mata agefen ta tace gashi saiki shirya ma mai gaba daya nasan by now su anty suna
hanyar isowa,suna zuwa kawai saimu tafi, har malak ta gama maganan ta fice kallon
bakinta kawai takeyi batace uffan ba kuma bata dena bin kofar databin da kallo ba

wani nannauyar ajiyar zcyace ya kufce mata tanajin kamar duk wani hanyar jini
dakebin sassan jikinta ne yake neman daskarewa,zamar da kanta tayi ahnkli jikin
kujerar tanamai lafar dakanta dataji yana neman yin mata nauyi, saitaji gaba daya
jikinta tayi laushi jikintan yayi wani mashak ya mutu murus duk tabi ta langwabe
fuskar ta sake tamkar wacce batada laka

aynzu duk wani kofar yin tunaninta a toshe yake babu abunda takeji ajikinta face
sauyawar yanayi mai rikitarwa jin kamar bazata iya tabuka komai ba yasaka ta
nannade suman kawai ta daure shi tabarshi a hakan kawai yanashan iska...

kan gado ta nufa kwanciya tayi a riginge tanata juyi can ta limshe idanun ta jin
wani asirtaccen sanyin dake ratsawa harta cikin zcyarta wanda bata taba jin irin
zuginsa ba wani rikitaccen yanayi ne mai cike da sarkakkiya yake shigarta,a take ta
dukunkune kanta saiga fuskar wannan mutumin acikin idanunta wanda ayanzu take
kallon halittar sa zar zar acikin kwayar idanunta tamkar hoton sa ta dauko harji
take kamar ma shi din ne agabnta ayanzu.

isar malak falo ta samu har anty fareesa ta iso babban troley din hannunta ta amsa
cikin fa'ara tahau gasheita its alredy to six anty fareesa bata wanija dogon
turanci ba ta damka mata kayayyakin rufaida duka tayi wucerwar ta da yaranta dayan
sashen danta gaishe da babanta

isarta sashen keda wuya ta same su duka zaune akan kujera,sai mufrad dake zaune
akasa akan carpet ya sunkuyar dakanshi agabansu suna famar tattaunawa

a ladabce ta gaishe su snn ta nemi waje kusa da muffyn ta zauna zuciyarta na ɗar
ɗar tasan yau dolene su amsa laifin da sukayi masa na ɓoye lamarin har aka kaiga
hakan wani shru wajen yay har yaa sheik ya kammala jawabin sa,sunsha mamaki matuƙa
dabai wani dauki abun da zafi ba,fadar da ya musu yar kadance,wanda acikin nasiha
ma ta fito,sann yay alfahri da jarumtar su gaba dayansu wajen ganin sunyi abun da
zai kawo cigaba da kuma zaman lpya acikin familynsu gaba daya.

Daga sashen hajya mama kuwa malak tana karasa jan akwatunan rufaida gefe ta ƙaraso
cikin falon tana ta murmushi.

Da murmushin afuskarta ta iso ta samesa yana zaune yana dan satan kallonta da gefen
idonshi tace"uncle mad ques what?
..baijira ba cikin tsareta da sexy eyes dinshi yace wat! a tsaye ta mike da
excitement a muryanta tace"she is here,"..shiru yay yana kallonta alaman bai
fahimce
ta ba,daf da shi tadawo snn ta rada mashi acikin kunnen sa tace
"uncle rufaida ce tazo kuma harta amince zamu rakata gidan su yanzu dani
dakai",idanun shi ya kankace akanta da alaman what?sann ya tuntsure da wata
sasanyar dariya wanda honestly shu baima san sanda ya fara dariyar ba wani irin
awkward feeling ne ya kwace mishi,
"cikin dariyar ya juyo dakyau ya kalleta..
yace Get out ure joking right?
"..matsawa gefen shi tayi cikin langwabe wuya tace "no im not..nn ta hau bashi
labarin duk abunda ya afku,tafin hannun shi ya cigaba da shafawa akan fuskar sa
yana sauƙe ajiyar zcya he sumhow wish he was here alokacin da rufaida take furta
kalmar bazata yarda dasu ba sabida tsronta nacewa duk sunsan sirriknta ,da
kokontunta akan sa nacewa zai iya furta sirrinta waje wanda shikan sa sirrin nata
sirrin sane,inhar ya iya furta ma wani sirrikan rufaida tih tamkar yana tonawa
kansa asirine..
kada kafadunshi yay yay shaking abun offf,as an experinced lawyer yagagga behavours
dayawa na irin wayayyan victims din, so is actually normal for her to feel insecure
nd defensive,dama wahala da bakin ciki shiyake canza yanayin tunanin mutane,kunci
da gwagwemaya shiyake moulding mana rayuwa,daga nan sai yaji bai damu ba kuma,
hanklin sa gaba ya koma wajen son ganinta ne agaban sa yanzu.

malak ta miƙe tsaye


"toh kajira bari inje in kirata wayannan kayan ma duka nata ne..tafada tana nuna
mai babba trolley guda daya da dn madadaici

tun kafun ta kammala next word din da zatace ya rufe mata baki dacewa kije kawai
dont worry i wll take all those to the car,"murmushi tayi tanamai gyada mai kanta
cikin sauri ta juya ta haura sama tayi knocking abakin kofar sannan ta shigo ciki
kallo daya tay ma setin gadon sai taji ta tsaya cak da mamaki ayanayinta ta karaso
bakin gadon ganin ta a dukunkune ta tantame jikinta da ƙarfi kamar wacce take jin
tsananin sanyizama tayi agefenta"subahanall babe meya faru baki da lpya ne?..muryan
malak din ne ya dawo da ita cikin wata batacciyar duniyar da tunanin ta yay jifa da
ita,a dan razane ta miƙe zaune tana sosa gefen kunnenta cikin i i na tace..im fine
kaina kemin ciwo...gyada kai malak tayi toh ki tashe muje ƙasa uncle mad yana jiran
mu awaje.
jiki a muce tace okay but
kayana fa?cikin gwalo ido malak tace "ohhh i forget Anty ma fa tazo,duka kayanki
suna ƙasa sai ayanzu tayi yar murmushi tace okay toh muje din,cikin rolling eyes
malak tace bariman na dan shafa powder afuskata kema ai yakamata ki shafa sabida
fuskarki yayi fayau dakika zubamai ruwan nan cikin yanayin yarfa hannu rufaida
tace..no no kibarshi kawai nide bazan shafa wani powdr ba,haka fir malak taki,
bayan ta gagaggayra nata make up din haka ta dawo ta goga mata powder mai haske a
fuskarta ta ƙarayin kyau snn ta goga ma lips dinta man baki mai dn maiƙo saidai da
bata lapta mata shi sosai ba sai oil din ya saje da shape din bakinta ya mata kyau
sosai

Duk iya tura bkin da rufaida tayi duk abanza malak ta riko hannunta suka shiga bin
matakala tun da suka doshi hanyar falon babu abinda kirjinta yakeyi sai bugu
har suka sauko kasa bata iya dago kanta sama ba

it was a big relive for her da suka shigo falon basu same sa ba,"malak ta juyo ta
kalleta cikin jan ajiyar zcya tace he is definatley in d car waiting
"..daman yace zai kai kayanki
booth..murya a langwabe rufaida tace oh god
malak ure too much...malak ta turo baki a langwabe itama tace you too.
hannunta rufaida ta kama toh mu tafi kiraka ni in gaishe da su anti ance kawu ma na
nan ko?malak tace eh duka suna can sashen,amma bazan rakaki ba gaskiya innaje
hajiya zatace bazan biki ba sabida dare yay"..dan Allah muje malak bazatayi komi
ba,"tace nide a'a,cikin magiya ta riko arm dinta toh muje ki rakani koda bakin ƙofa
ne,daga nan suka kama hanyar sashen daf bakin kofar malak ta juya
abunta,rufaida tabi bayanta da kallo snn ta sauƙe wata nannauyar ajiyar
zuciya,cike da jarumta tayi sallama a mashigar falon,da muryanta mai mugun sanyi da
nitsuwa atare kusan kowa ya dago kansa izuwa wajen da
mararin ganin mai wannan murya ayayin da kan mufrad yake durkufe akasa jin kamar
ana cakka ma zciyarsa wasu maƙudan kifiyoyi.
haka kawai yaji hanklin sa ya mummunan tashi har aranshi baiso ace wannan ƴar
dayayita kalla dazu itace rufaida ba.
what will she think of him now?gashi baison kayan raini.
wani irin shiru yay ya bace cikin zancen zuci kamar wanda baiya wajen

a hnk'li rufaida take takawa da ɗar ɗar ayanayinta tamkar


mai tsoron wani abu hatta ƙaraso gaban su snnn ta rusuna tazauna ƙasa kanta a
sunkuye sosai
..muryanta mai sanyi da nitsuwa tace"Ina wuni kawu?
yaa sheik sai kallonta kawai yakeyi da mamaki da kuma farinciki mai tsanani acikin
zuciyarsa, ganin yadda ta murmure ta dawo kamar ba itaba...cikin
Lumshe ido da buɗewa ya mata hannu akan ta ƙaraso ta same sa har gaban sa ta matso
da murmushin sa mai tsananin sanyi ya tarbeta yace "Masha Allah rufaida..tsarki ya
tabbata ga ubangijin talikai,u look better my dogher saimu ƙara gode ma Allah..
muryanta na dan rawa tace Alhamdullahi.."kawu kana lpya..yace lpya kalau
kefa?.shiru tayi dan bata san mezata kara cewa
barinma da jawad da iman suka zo suka cukuikuyeta.
nan da nan hajiya mama ta fara mita
wanda hakan ne yay distracting shauran maganan su Wuta ta dan dauke musu na dan
lokaci, kafin yaa sheik ya dubeta yace cikin sanyin murya.

"Im sorry my daughter, I failed to fulfill my responsibilities as a father. But


that doesnt mean negligence, its because I value us as a family,there is dis lttle
peace im longing for wanda bana bukatar sharia ko wani matakan kwace ƴancin dan
adam su kwace mana shi, ki yi hakuri ƴa ta, na gaza wajen cika hakkokina na Uba a
gareki saidai hakan baya nufin sakaci bane ah a, na yi ne sabida na yarda da ke
kuma Alhamdullahi this has only make you stronger nd wiser, kanta ya dago tana
kallonshi idanunta cike da ruwan hawaye jin yadda ya dafa mata kanta ahnkli yanamai
saka mata albarka da kyakkwar shauqi irinta ɗa da ɗiya

Lumshe idanunta tayi tana xubda silent tears dan kuwa shine ƙadai yake iya cike
mata wannan gurbin data rasa, wato gurbin samun uba mai sanyayawa bamai ƙuntatawa
ba.atake taji wani irin sanyi yana kwalala acikin xcyarta wanda bakomai rayuwan ta
yake tuna mata face ta ƙara gode wa Allah gameda amsar niiman daya ƙara dorata
aciki daya bata karfin gwiwar kaiwa ixuwa wnn lokcin
Godiya tayi masa,ta hada dasu duka ya gode musu cikin jin nauyin su aranta
sosai"..mufrad ne kawai a falon bai furta koda kalma daya ba,hatta tari bai iyayi
ba،"yaa sheik ya cigaba da adressing dinsu duka cikin son ya ƙarfafa musu gwiwon su
akan lamarin xumunci a tsakanin su da kuma yan uwan su,yace musu kada suji tsoro su
rungomo yan uwansu ajikin su kar su dauka dan yayan shi baison mu'amala dashi
shikenan kuma bazasu yi xumuncin su ba yace karku manta wann raayine nashi ba
daidai bane mubiye tashi, In mutane ba su zage ni ba, Allah zai tambaye ni hakkin
zumunci wnda Sai ka kyautata shi za ka shiga aljannah.ya dubi rufaida dake goge
hawayen ta'..yace Give me one last chance...ki bani dama ta karshe insha Allah zan
gyara komai.

Wayar mufrad ne yy ringing ya tashi batare daya kara kallon kowa ba ya fita Wani
irin yarrrr taji ajikinta iska mai tsananin sanyi yana ratsata atake ta tantame
bakin hijabnta da tafin hannun ta kamar wanda wucewar san ne ya sauƙar da wani
yanayin rairayi mai tsananin rikitarwa.

Tabbas shine wnn mutumin dataci karo dashi daxu a bakin tap Ashe ma shine yaa
mufrad din?a dan sace Tabi inda yabi da kallo snn ta kyabe bakin ta cikin ranta
tace hm,Daga nan bata kara cewa uffan ba,sai can ta tashi tsaye tare da musu
sallama tace zata wuce gida,da hjy mama da anty farisa ne suka rakota har waje
bakin kofa,daga nan suka hango imad gaban motar sa yana tsaye,malak kuma tana xaune
dagata ciki,hade ranta tayi dan kokadan batasan ace baxata bisu ba,babba burinta
aynzu baifi tasan gidansu rufaida ba atleast in batazo mata ba ita zata iya zuwa
mata.

Hjya mama tana ta hararta taciki,tayi tsinin baki ta juya kanta gefe,kallon imad
din tayi tace "Toh Alhamdullah dama kaganan ai saika Ajiyeta agidan nasu tunda dare
ma yay,.ta dafa kafadun rufaida tace toh"gashi nan shi zaikaiki..batace uffan ba
Kanta a sunkuye ta isa jikin motar ta tsaya kirjinta na bugu tanaji suka kammala
dramar su da malak daga ƙarshe dai suka kyaleta.

Bude motar tay a hnkli a seat din baya ta xauna ita kaɗai tayi shiru har suka bar
anguwar malak na juyowa jifa jifa suna communicating tana mata kwatancen hanya yay
shiru yana jinta suna bn kwatancen har suka iso bakin kofar gate dinsu.,Suna
tsayawa ya sauka ya bude booth ya hau cicciro mata akwatin ta babbane da dan
madaidaci duk sunyi nauyi da alaman kominta na ciki.."wani ajiyar zcya ta sauke snn
tace ma malak na gode babe..ko
Zamu shiga ciki ne ki gaida su adda na, da sauri malak tace sure Suka fito suka
same shi harya kai kayan cikin gidan ga suhan ta rakoshi waje tana dan murmushi da
sauri ta kawar da idanunta akansa,
cikin datsar numfashinta malak tace Toh Bari nabita mu shiga ciki kafin nan kunyi
sallama dashi,ta ƙarashe maganan tana kifta mata ido gameda turata.

Batace uffan ba tana tsaye har malak ta iske adda suhan suka karasa cikin gida.

Jim kadan Wajen ya dauka da wani irin shiru Ya koma ya jingina da bayan motar sa
idanunsa ya zuba daga inda yaken yanata kallonta ayayinda ita kuma ta juyamai baya
Cikin tsananin jn faduwar gaba tana kuma wasa da yatsun hannun ta kamar wata marar
gaskiya..

Sunfi minti biyar ahaka snn ya sauƙe wata sassanyar ajiyar zciya gamida wata
kyakkeyer murmushin data wakana akan kyakkywan fasalin fuskarshi mai tsananin sanyi
da ɗarsa wani muhimmyar yanayi najin karfin qwiwa atattare dashi.

Bata san lokcin isowar sa daf bayanta ba kawai jin inuwar sa tayi a daf da ita
tazarar dake tsakanin su baifi taku daya ba kaca',kirjinta ya buga damm zuciyanta
na racing kamar zai balli ya fito waje dan fargaba,a hnkli ta juyo cikin sauri da
kuma fargaba,tana kuwa juyowar ta tsinci kwayar idanun ta acikin nashi,atake idanun
su yay mummunan sarkafewa acikin na juna..Cikin wani irin maraitaccen yanayin
datayi masa bazata ya sauƙe ajiyar zuciyar sa,acikin wani siga mai cike da jikakken
tsumayi wnda yanayinshi yake Tamkar yaro dan ƙaramin daya ƙewar mahaifiyar sa
tsawon shekaru yake kallonta,duk tsananin duhun da suke ciki bai hana shi hango
kwayar idanunta yanajin wannan sanyin ba,tabbas sai yau yasan yay babban kkri da
har ya iya calming kansa baije nemo muradin ransa ba acikin yan kwanakin nan.
NA KUDI NE 300
CONTACT 08060712446
[12/14, 12:41 PM] MAMAN ASLAM: SURAYYAHMS

11 dec

bonus page

samo sukayi mai ɗaukar hoto ya gama arranging dinsu,mufrad ne kadai namiji dogo
dan haka dolene ya sassaka yan matan nan agefe da gefen shi,tun mai hoto bai gama
tsara hakan ba yaji ransa ya baci,malak ta dawo hannun daman sa kusa da anty,yana
juyawa baya yaga rufaida acan bayan shi taƙi sam ta matso kusa mai hoton ne y fara
mata magana snn ta tsaya kusa dashi kamar wanda aka ajeta, tsayawan da tayi
gefenshi ne ya sashi jin wani iri, so yake a gama hoton nan gaba daya ya bar wajen
dan gaba dayanshi wani iri yakeji,sai da mai hoto yayi clicking kamar talatin sann
ya tsaya, bayan andauka musu shikadai da malak hajiya tace dole ya tsaya suyi daga
shi sai rufaida,nan take rufaida ta dago kanta ta dubeshi taga shima ita yake
kallo, maza tayi ta ɗauke kanta ta k'ara damke jikin riganta da ƙarfi har hannunta
na tara gumi,hawaye taji na shirin fitowa daga cikin idanuta dan gaba daya a
tsorace take,babu wanda yy magana acikin su tsayuwa sukayi dukkansu su biyun dan
babu yadda suka iya, mai hoton ne yace mufrad ya dan matsa kusa da rufaida sosai
matsawa yayi babu complain dan so yake aka gama wannan photo session ɗin ya ƙara da
gaba, tana ganin ya matso itakuma ta matsa da baya tsayawa yayi ranshi a ɓace yana
kallon cikin idonta,hannun ta ya kama da ƙarfi ya jawota har saida ta kusa fadawa
akan jikinshi yabi ya harɗe ransa take sassnyan qamshin turaren sa ya bugar da ita
tayi wani luiiiii ajikin shi ido ta wara ta bishi dashi taga bama ya kallonta,su
hajiya dasu malak ta juya ta gani taga duk hankalinsu ma baya kansu,, kanta ta
ɗauke ta tsaya har mai hoto ya gama snapping ɗinsu, yana gamawa yajanye jikinshi
anata ya barta wajen tana ta kallon inda yabi,can sai ga su kawayen su sun iso,
bayan sun gaggaisa da familyn su aka sake sabon photo session

around 2 kowa ya watse aka dawo gida,kan kace kobo Har sunje sunyi refreshing kansu
malak ta saka blue english robe na fenty kanta sakale da farin hula mai doll
pins ,kafafunta kuma sanye cikin wata dunlop sleeper na fentyn shima fari,bracelet
dinta ne kawai a hannunta tana wasa dashi rufaida na zaune agefenta,sanye take da
red floral tulip gown itama kanta a killace yake da multi colour turban cap tayi
push back dashi kadan suna ta hirar exams dinsu da sukayi wancan karon dan sunsan
tabbas tunda wayannan mutanen ne sukaxo bazai wuce akan maganan exams din ba..,tun
bayn asr suka zauna a falon dake can cikin main house dinsu sabida baƙin da hajya
mama tayi daga agency a can sashenta gaba daya hanklin su ya koma kan wayannan
bakin,aransubsunata Allah Allah hjya ta fito ta gaya musu labarin exams din da
sukayi suji ko sunci.da fargaba rufaida ta ce,hmmm this calculus ko im finding it
ooo difficult to understand, Kuma da gaske din ne tay maganan, lissafi yana ba ta
matukar wahala musmmn wajen fahimtar shi duk da kuwa ta kware a fannin iya
warwareshi, malak ta yi dariya kafin ta yi dan juyi a tsakiyar falon,dan da dan
ƙarfi suke magana dake wajen is soo queit babu kowa, ta ce, Hey! Daina damuwa anty
tagayamin we have a genious in this house sunan shi yaa keeyan Just tell him your
problem and consider it solved! surutu sukeyi sosai harfa na fitam hankli sunata
kyakyatwa da dariya Har malak ta je kitchen ta hada blue berry milk shake ta dawo
musu da shi,suka fara shiryawa sabon surutun da suke yi Na irin kwarewar Yaya
keeyan da akace musu yay a fannin lisaafi malak tace "kuma anty tace he is calm,in
zaiyi calculation din kominshi is going patiently ...rufaida tana kurban milkshake
dinta tace tab"..How i can be patient akan wann annoying thing din he must be a
genious din gaskiya,Suka kyalkyale da dariya har da tafawa duk zaton su sukadaine a
gidan,aganin su tunda imad baibiyo bayan su ba hala suna tare ne acan da yaa muffy

Bude kofa aka yi dagata saman su ba zatonsu ba tsammani, wanda sukayi zaton baya
nan din ne ya leƙo.

Kayan hutawa ne a jikinsa wadanda suka nuna manyan damatsansa da cikakken halittar
kasaitaccen kirjinsa wanda ke lullube cikin shara-shara armless ta Ralph Lauren da
three qtr shot baki na versece. Wannan kwantaccen fuskan sa na jiya bakamar nayau
ba gaba daya Ya cukurkude ya hargitse ransa Yana kara sowa ƙasa ya rufe su da
fada,"you bloody talkatives, bakinku baya shiru? Har upstairs nake jiyo surutunku,
kun cikawa mutane kunne Kun hana ni barci,kun hana kunnena zaman lafiya,za ku wuce
ku barnan ko saina kakkarya muku kafafu ?i wll break those ur silly legs
slangs kawaii yake zubawa kamar mcgregor of london ya sauka acikin falon, Tuni
jikin Rufaida ya hau rawa sosai,Sum-sum-sum suka shiga wucewa daya nabin daya abaya
kamar munafukai, Allah ya so duk sun gama shan shake dinsu malak har da dan zumburo
baki can tace"yaaa muffy.
we are going up,ta nuna upstairs ta inda yake tsaye da yatsa"hajiya fa tace karmuje
can inda suke da bakinta,ita tace mu dawo na.
baiko amsa taba yabi hanyar da zasubin da harara sanda suka taho ya dubi malak"..i
dont want to to hear any noise".bakaramin tsorata malak tayi ba ta gyada kanta da
sauri ta rabe gefen shi ta bude kofar falon sama ta shiga rufaida ce karshen wucewa
ta gabansa duk ta gigice sabida tana matukar tsoron mutum mai fada..
mostly itakanta ta tsani ayi mata fada ko surutu akai hakan yakan saurin sakata
kuka da damuwa.

Babban abin da ke maida ita upset shi ne hargagi.Ai kuwa tana isowa setinshi ta ci
uban tuntube da kafarsa ta dama a gigice ta tafi suuu za ta ci da baka. Da wani
irin zafin nama ya taro ta da dukkan hannayensa tabi ta zuba ajikin shi.

Idanun sa ya bude akanta ahankli yanata kallon cikin kwayar idanunta sosai da sosai
da dukkan nasa maiƙon idanun. tamkar wani mai son karanto abunda da ke cikinsu yake
kalla,sam sam Ba ya so ya yarda da abin da kyawawan idanun tan ke gaya masa
cewa."they are actually crushing on each oda,"wani sabon alamarin da ke can cikin
cikinsu dayake neman ya hana shi runtsawa a tsayin darensa baki dayansa.

Yadda kwayr idanun sa ya tasa akanta ya yi jajawur yayi kuma luhu-luhu haka idanun
nan da ke kallonsa suke

Sai dai kuma nata kallon tanayi ne a yanayi mai matukar kyau,wanda zuciyar sa ce ta
raya masa hakan,shikam abu daya kawai zaiyi,shine kada ya bari ta gane komi
dukkaninsu are too opposite things beside shimaima zaiyi da ƙaramar yarinya wanda
Yanzu ne suke kokarin gina future dinsu.

tun kafin aje haka ma yasan lamarin soyayya da duk wani abin da ya shafe ta ba nasa
ba ne. Infact,its out of his world Zuciya ce dai kawai bata da qashi.

shidai yasan yanada kyakkwa uzrin da yake son gabatarwa,ya kawo cigaba da farin
ciki ga ahalin sa,sai kafin nan yay sabon aure inhar ya damu da zancen soyayya.
Yaune rana ta uku da yay wannan tunanin,tabbas yana ganin kamar zai bukaci wata
matar nan gaba sannan yana da wata mashahuriyar damuwa da ke danne duk wani lamarin
da kan iya samun zuciyarsa na farin ciki ko na bakin ciki.
but for now He will help his family concentrate on whats best and dats oll..

A hankali ya lumshe idanunsa na tsawon lokaci ba tareda ya san lokacin da yayi


hakan ba, sannan ya bude su a kan fuskar rufaida wadda ta yi suman wucin gadi a
hannun sa jikinta bai dena rawa ba, Dago ta ya yi ta tsaya da kafafunta agaban sa
yana kallon ta,sann ya sake ta,amma bai iya ci gaba da harde fuskn san ba,ya bata
hanya ta gefen shi ta wuce da mugun sauri, da sassarfa ya biyo stairs din ya sauko
daga benen.daga nan Bai ƙara kallen sama ba daga dining area ya wuce dakin hutawar
su

zama yy a kan babban gadon su hannun shi dauƙe da remote yana daddanawa Cikin quilt
consience dinsa ya shige bargo da sauri ya dukunkune kansa kamar maraya zuciyarsa
na tsanantawa wajen bugawa.Numfashin da yake shaka ya ji yana sauyawa da wani irin
rikitacce kuma mayataccen kamshin turare
,kuma kamshin is soo damn feminine wato qamshin jikin mace ce mai mugun dadi,rigar
jikinshi ya ja izuwaga ramin hancin shi ya dan shunshuna yanamai lumshe idanun sa
sabida wata mayyar qamshi yaji tana tashi a gamutse da nashi,kamshin mai mugun tada
hankalin duk wani lafiyayyen ɗa namiji ta cika mashi madigar numfashi
kamshin turaren Black opium ne lamba taya acikin best colloction din yves saint
laurent,its was soo adored sabida dadain fragnance dinshi na sweet vanilla nd coffe
notes, sarai Ya fahimci cewa wnn kamshin ba daga jikinsa yake ba in fact shida yake
kamshin sexy perfume dinsa ta clive christian no 1 imperial majesty.
daga ina kenan ya kwaso qamshin turaren mata wanda babu tantama aransa yasa daga
jikin rufaida ya kwaso.

atake ya ji kamar komai nasa yana shirin canzawa daga bugun kirjin sa har izuwa ga
numfashin sa Wani yanayi ne da bai taba tsintar kansa a ciki ba.aransa sai yanajin
kamar yanada wani kyakkwan alaka da yarinyar, matuƙar shauki mai rikicewar salo da
yanayi.
Ya dauki tsawon lokaci cikin yanayin da yake ciki yana kuma neman hanyar samun
sauki.he knows Firstly he have to get rid out of these clothes danya dena jin
presnce dinta atattare dashi

Mikewa ya yi zaune ya soma zare su daya bayan daya sannan ya shige toilet din
wajen ya sakar wa kanshi cool shower Saukar ruwan a tsakar kansa zuwa jikinsa na
tafiya tare da kawo sassauci wa bugun zuciyarsa Duka wannan ya faru cikin mintunan
da ba su wuce ashirin ba yauma Har mamakin kansa yake yi,tunda dai ba yau ya fara
ganin kyawawan mata da yin alaqa da su ba.

Matan daya ciccci karo dasu ma ajin farko ne, da suka amsa sunan su na mata a duk
inda ya yi rayuwarsa cikin kasar America da south korea da sauran wajajen
dayaje,tun daga A level har yakaiga O
yay dukkan rayuwar sa a tsanake batare da kyaun wata mace ya samu daman rudar mashi
da zuciya ba,but he thinks this girl is just special,anma tabbas ba don kyaunta ba
ne dayake gani ko kuma wni abuna sha'awa bane dayaji akanta aranar daya kalle
kirjinta.

its really have to do with some strange conection,a whole novelty of a mysterious
game.
wani irin lumshe idanun sa yay
imad ne ya fado mashi,yay sauri ya bude idon snn ya kashe kan famfon ya daura towel
dinshi sannan ya fito..yana fitowa ya dauki wayarsa ya kirashi yy ringing ba adauka
ba ya tura masa saƙo daganan ya hau tsantsane jikinshi bayan ya kammala komi yanemi
waje ya dan kwanta.
ƙarfe shida kusan da rabi ya fito kenan daga masjid yana tsaye ata bakin gate insu
yana latsa wayarsa,tsaki yaja snnan ya shigo cikin gida,a falon hjya ya zauna tare
da harde rai ,rufaida da malak suna zaune agefe kowaccen su taki ta juyo duk sunyi
tsinin baki..ko kulasu baiyi ba cos ranshi abace yake yau kwata kwata baiso da aiki
ya tsare imad yahanashi zuwa ba ba dan yatsani abunda hajya mama take mashi namayar
da shi kamar wani drivern su

saukowa hajiya maman tayi ta tambayeta ta shirya ? Tace "ehh"


tace Toh ga yayan ki zai kaiki gida, Ido ta wara ta dubi inda yake zaune da keys a
hannun sa da alaman yana jiranta a sanyaye ta miƙe tsaye tana kirkiran murmushi,
sama hjya ta haura,rufaud ta shiga Satan kallonsa, mikewa yyi lkci daya fuskar nn
tasa bbu yabo bbu fallasa yace "mu tafi" malak da bata ji ddin shi xa mai da bestyn
ta gida ba tace "Ya muff hajya fa tace a jira ta sakko,"wani mugun kallo ya watsa
mata snn ya nufi kofa cikin tafiyarsa ta ƙasaita,

malak ta dan tabe baki tana kallon rufaida dake ji kmr ta saki kuka,itama haushin
takeji amma kuma dakyar take iya danne dariyarta,can tace "kema dai wllh kin cika
tsoro ai dakewa xa kiyi ki daure masa fuska kema ki...." Shiru malak tayi ganin
hajiya na sakkowa rike da wata yar doguwar envolpe ta mika ma rufaida tace "yawwa
toh ga ticket dinki na jirgi dana interview, daga sun manna sunayen ku zamu je
abuja akaiku cikin babban cibiyar su kuyi screening kafin mu dawo kano sai kufara
zuwa agencyn su nn kuna aiki, daga nan kuma sai aure ko mama na,Bazan fa mutu ba
harse naga abunda zaki haifawa ɗana bukar a mtsayin jika

da can murmushi rufaida zatayi harta dan risina saita kuma bata rai ta karbe
envolpe din hade da kin mata godiyan,horn suka ji ana dannawa tun daga waje,hajya
mama tace "Au har ya fita ne?toh yo maxa ki je kar a bata masa lkci ki da kyarma ya
amince min zaikaiki,ga dare yay kije ki bata a hanya inje incewa bukar me oh ni
hasiya?
sallama sukayi da malak tana cewa agaida su Adda da kowa da kowa

tunda ta fara tafiyar take saibi a hankali take takawa sabida yadda bugun zuciyan
ta ke ƙaruwa tana zuwa daidai bakin ƙofa ta juyo ta kalli malak da pleading eyes ko
zata rakata waje amma sai taga tana daga mata hannu da wide smile a fuskanta,hajiya
mama ta sake juyawa ta duba taga ko tana wajen itama hannu ta ɗaga mata tare da
mata murmushin ban haushi na tsokana

wani horn din ya sake da ƙarfi sanda ta razana, murda kofan falon tayi ta fita daga
palon har ta ƙarasa gaban inda motocin gidan ke parking bata san ta iso ba, rasa
wanne motan yake ciki tayi sai da taga ya dallo hasken wutar dake gaban motan
daidai inda take tsaye tukunna ta ƙarasa,jitayi hannun ta yay nauyi kamar bazata
iya buɗewa ba tsayawa ta sakeyi agaban motar tana kokonton ko gaba zata shiga ko
baya ?

alokci Ranshi yayi mugun ɓaci ya sake danno mata horn din da ƙarfi sanda ta firgita
kofan dake gaba na gefen driver ta buɗe ta zauna ba tare da tace mishi uffan
ba,tsaki yaja kasar wuyarshi,tada motar yayi sai da sukaje gaban gate kamin ya jeho
mata tambaya ba tare da ya dubi inda take ba yace ina ne anguwan? a hankali cikin
sanyin magana tace mishi "first street anguwar gangare,..tambayanta ya sakeyi
"Which side of the street? tuna maganan malak tayi snn tajawo wakanta jarumta tace
"In munje zan nuna maka"Baisan Lokacin da ya juyo ya watso mata wani irin harara
ba,a ranshi fadi yake wai muje zata nunamin?
"bata ma san hanyan gidansu ba kenan?

ya kada kansa bai ce mata uffan ba ya ɗau hanyan anguwan da ta fada mishi bama
jinta yake ba,hanklin sa ya tafi wani waje, cos he already picking up kawai exact
wajen ne yadan kwace masa,
tafiya sukeyi babu wanda ke cewa kowa komai sai qamshin jikinshi da ƙarar air
conditioner gaba daya hankalinshi na kan tukin da yakeyi

ita kam tsoro yasata riqe jikinta da ƙarfi har hannunbta na yin gumi saboda kwata
kwata she is not comfortable, Allah Allah take su ƙarasa gidan su dataga yay mata
nisa yau,wani hanyan yabi wanda bata taɓa bi ba har suka isa karshen titi

suna zuwa ya sassauto da tukin motan dayakeyi ya juyo ya sake tambayanta " Ta ina
gidan yake" juyawa tayi tabi window da kallo taga bata san wajen ba,a hankali tace
mishi yaa ba nan bane fa"aransa yace what?wani irin kallo ya watso mata wanda yayi
saurin sata sadda kai ƙasa

gefen titi ya gangara da su snn ya tsaida motan,dago kanta tayi taga ita yake
kallo,da alama jira yake ta ƙara yi mishi bayani..
yatsun hannunta tahau murdawa a tsorace tana dan satan kallon shi can cikin
karyayye murya tace "Nifa ban taba ganin nan ba, mu koma gidan ku sai in nuna maka
hanya daga farko zaka gane inda hanyan gidanmu yake, ko kuma ka kira malam liman
sai ya ɗaukeni shi ai yasani"....
bai ce mata komai ba sai da ya bari ta gama maganan tayi shiru, sannan ya tada
motan yaci gaba da tafiyar sa tsaki yayi tare da duba agogo yaga ƙarfe bakwai
daidai,

daga nan Sun kusa minti ashirin suna zaga arean wajen neman hanyan shiga gidan amma
basu samu ba,for the last time ya sake tambayanta, cikin kakkausar murya yayi mata
maganan da fada wanda take jikinta ya fara rawar hawayen dake maƙale a idonta ya
ƙarasa gangarowa kasa ta tusashi da ido tana kallon sa a tsorace wani shiru tayi ta
kasa ce mishi komai, magana ya sake yi " Are you this stupid? ta dago jajayen
idonta ta kalleshi da yanayin fushi yace..."if ure not this dump saiki gayamin
hanya cos ure wasting my time, ce mishi tayi a dan fusace "Nifa ban gane hanyan nan
da ka bi ba, ba ta hanyan nan muke bi ba mu in zamu zo ai kaine ka kwaba
hanyar....., bai bari ta karasa magana da ta keyi ba cikin hatsala yace mata "GET
THE HELL OUT OF MY CAR" kai ta dago ta kalleshi dan ta ƙara tabbatarwa da abunda
yace,"..I SAID GET OUT MY FRIEND...SILLY GIRL", kasa yin komai tayi a lokacin saida
ya miƙa hannun shi ya bude mata ƙofan ya turata waje sannan yace mata.."OUT".. ko
enlope dinta bata bata tsaya dauka ba ta fita,tana fita ya fizgi motan kaman wanda
zai tashi sama yabar waje.

IS NOT FREE PAY 300 INTO ACCT 0152983148


MOHD SULE SURAYYA
GTB
CONTACT 08060712446
[12/14, 12:41 PM] MAMAN ASLAM: SURAYYAHMS

Bugun zuciyanta ne ya kara tsananta, Bata juyo ba kuma batayi magana ba har sai da
ya ƙara maimaita maganar amma yaji shiru a hnkli ya dago dara daran idanun sa,
ransa ne ya ɓaci sosai ya taso dan yaga abinda takeyi da har ya hanata amsa shi,
yana zuwa baijira ba ya fizgota da ƙarfi da har saida ta fado akan kirjinshi kamin
yayi sauri ya janyeta baya tareda da rike
mata hannu

tsayawa yayi ya na kallonta ita kuma kanta na can kasa tanaji kamar ta sullebe
kasa ta dawo ruwa ta narke awajen, ba a Jin komai sai motsin bugun zuciyanta da ya
kara tsanantuwa

juyo da ita da yay ne da kuma rike mata hannun dayay yasa bugun nunfashinta
rikirkicewa hakan yasa hawaye taruwa acikin idanun ta

kiciniyar kwace kanta ta fara yi daga wajenshi amma yaki saketa sai kallon
fuskartta kawai yakeyi Dumi yaji a hannunshi ruwa na sauƙa ya juya yabi hannun
nashi da wani irin kallon hawayen da ya gani ne yasa shi sakinta a hankali ya juya
mata baya a dan rude, juyowa ya sakeyi zai yi mata magana yaga wai har bata wajen

tsaki yaja aransa,baikoma kan dinning din ba Parlour ya koma zauna yabi stairs din
da ta bi da wani irin kallo snn yabi ya lumshe idanuwan sa, lokaci daya ya shiga
kwada ma malak ƙira, A bakin kofa ta kusa cin karo da rufaida tayi zuru zuru,malak
tace oh god yaa muffy ne ke kiran "babe kinga abinda nake gaya maki ko ni wallhy da
fita mukayi kawai mukaje spa muka shirya abunmu,I Wonder why he is calling me now
bata karashe maganan ba tayi shiru ta riko hannun rufaida a tsarge tana tambayar ta
"ruffy lafiya yanaga kamar kinyi kuka? Mey ya sameki kuma idonki ya canja kala ,
kamin ta bata answer ta sukaji muryan shi ya sake kwada ma malak din kira, bata
jira cewan rufaida ba ta sauka kasa tace "Gani Yaa muffy" a nutse ya juyo ya
kalleta yace "come here..tana isowa daf ta dan rusuna yace.."Who is she? wani irin
kallon rashin fahimta tay masa ya gwalo mata idanun shi a dan masife yace"...I mean
that girl...ita kurma ce? doesnt she talk.. ko kuma gaisuwa ne bata iya ba? A
zuciyanta cewa tayi "Innalillahi wa inna illaihi rajiun,Yaa muffyn nan komai saiyay
ƙorafi,nima ynzu in nayi magana yace na cika surutu, yanxu kuma rufaida bata yi
magana ba ya ƙirata kurma, Tana cikin tunanin taji yace "am i not asking you ko
kema bakijine ?..cikin i i na tace "No Yaa muffff dama fa bata jin dadi ne shiyasa
bata gaishekan ba wai kantane yake mata ciwo, "Ce miki nayi "daga ina take?

muryanta kamar na wanda zatay kuka tace "yaya Rufaida cefa, kuma kawata ce,ka tuna
itace wacce har kace bazan kwana agidan su ranar ba.

Hannu ya daga mata alaman ya isa

jeki miqomin ruwa mai sanyi a fridge kiyi tafiyarki, da wuri ta juya ta dauko mishi
bootle water da glass cup a kan center Table din gabanshi ta ajiye ta juya ta bar
falon cikin gaggawa

cikin Ɗakin su ta nufa,tana shiga ta tarar da rufaida tsaye tana riqe da jaka da
gyalenta a hannu idanunta sun fiffito waje,suna hade ido tace"babe ni Zan tafi gida
wallh...im going..da ƙarfi malak ta tura kofar ya bugu ta ƙaraso ciki da masifa
"yadai Ban gane zaki tafi ba saboda me? ta tambaya rufaidar sai taga bata amsata
ba,kallonta tayi ahnkli tace ,hey ko Yaa muffy yayi miki wani abu ne? dan nasanshi
da son yiwa mutane masifa,da wuri rufaida ta dauke kanta..A'a Ni baiyi min komai ba
kawai zan tafi ne ..

"yoh In kinje toh me zaki cewa Su Addah suhan ya dawo dake bayan kincemusu har dare
yau zaki kaimin kuma in hajiya ma ta dawo me zan fada mata ince musu kinzo har kin
koma? Indan Yaa muffy ne fine baza mu sake bin hanyan da yabi bama nima haka yake
min shi ai masifaffe ne.cikin sauƙe ajiyar xcya rufaida ta juyo Toh naji bazan tafi
ba amma baza mu je inda yake ba ko!...?yadda tayi maganan so funy nd innocent
yasaka malak kyalkyalewa da dariya tace,"Keh da kika ce zaki iya fada mishi koma
menene ynzu kuma ke da kanki zaki ƙi bin hanyan da yabi
cike da turo baki ta kumbura tce "Ni ki rabu dani ai dan babu abinda yayi min ne
kuma zan iya fada mishi din,a haka suka ci gaba da hirarsu har rufaida ta manta da
batun wani yaa mufrad a gidan

daga ƙasa kuwa Yana zaune a palon shikadai bayan ya kurbi ruwan tunani yayi na
lokacin da ta bige mishi ido da jikakken suman kanta a garden da yadda taki tace
mishi sorry har yanxu da ta zo gidan su yaga hawaye a idonta

hawayen da ya tuna ne ya sashi ajiye ruwan yana fadin.."silly girl ..a hankali,ya
kuma cewa "sturbon" Yana cikin tunanin yaji an bude kofan palon a nitse,Anty
fareesa ce tare da ƴayanta a bayanta suka shigo tasaka purple embroided atampa
ƴaƴanta sun saka light brown shadda, da hajya suna yar hira,ciki suka karaso suka
zauna a palon yayi musu sannu da zuwa
hajiya ce tace kai jawad haura sama ka duba min malak kace mata ta taho, sama jawad
ya haura ya kwankwasa kofar yahau fadawa malak saƙon da aka bayar tundaga bakin
kofan baima lura da rufaida ba har sanda malak ta tashi tsaye tana cewa rufaida
"toh muje ki gaisa da mutanen gidan Anty kam nasan baza ta hawo nan sama ba shiyasa
hjya ta sa a fadamin kitashi muje.

rufaida kamar zata miƙe tsaye saikuma ta tuna da shi ta koma sikinini ta zauna
abakin gadon
"Ni sai kinje kin duba mana in wancan Yaa mufrad din baiya falon tukunna zanzo
wajen malak tace are you are kidding me?taso mu tafi jorrrr ai inma hjya tana nan
bazai yi miki komai ba..
bare gasu anty ga yara?

duk da haka itadai bata gamsu ba, hannun ta malak ta jawo suka sauƙo ƙasan badon
taso ba,aikuwa suna sallama lokaci daya ta dago kanta suka hada ido hudu dashi da
mugun sauri ta dauke nata ido, da sauri ta karaso ta wuceshi ba tare da ta kallesa
ba suka iso gun Anty,iman da gudu ta karasa gunta tana fadin "Anty rufeda shine
kika qi dawowa gida kinbalni inata jiran ki koo.dariya tayi abaxata ta jawo iman
din jikinta tare da rungemeta sosai tace"im soo sorry princess piona',dariya jawad
yasaka sabida shi kullum cewa yake princess din bata mishi kyau tafiye ƙiba,iman ta
daka tsalle zata hau bori,ta kara janta tana lallashin ta da ƙaryan ai zata zo
anata musu dariya.

Daga xaunen inda yake kai xakace idanun sa akan tv kawai yake hanklin sa baiya kan
su,saidai sosai hanklin san yake kansun yana kuma jin duk abunda suke fada shi
mamaki ma suka bashi wai har yaushe suka saba da juna haka har sun sassan abubuwa
dayawa akan juna can ya dauƙe kansa ya mike yay waje

aikuwa kamar an bude sabuwar party awajen aka bude wani sabon surutu awajen harda
tafi da kyar yaran anty da hajya mama suka kyalesu dan suje su shirya, make up
artist din da suka gayyato ita zata farayi wa malak kwalliya ta shiryata, so gudun
karsu bata lokaci yasa rufaida ta sa anty ta kira musu daya daga cikin ma'aikitar
su ta spa dake ma spa din banisa yake dashi da gidan ba within some minutes sai ga
anty ta aiko akira
ta,sanadiyar hakan yasa ta bar malak a dakin ita daya snn ta sauko ta wuce gues
room dan anan zaa shiryata itama acan ita kadai, wata mata ce fara yar siririya da
murmushi a fuskanta ta shigo da wani dan madaidaicin akwatin make up a hannunta ta
ajiye a ksa sai da ta zauna sannan suka gaisa da rufaida, matar ce tacewa rufaida
yanxu zamu fara ko dan kince 10 ne event in naku da ehh rufaida ta amsa mata sannan
tace nude make up zakiyi min, ko foundation bana so a sa min, just my brows then
liner da contours, i just want everything light" murmushi matar tayi tace mata "Na
gane but brows inki are soo full, ko zan danyi carving arage da sauri tace mata
a'a" inbaxaiyi bama a barshi ahakan
,murmushi kawai matar tayi sannan suka fara, tara da rabi saura minti biyar suka
gama kwalliyar su tsaf, ba ƙaramin kyau rufaida tayi ba, matar ce ta ciro mata
sabbin kayanta a package inta da takalmi da duk abinda zata buƙata wanda malam
liman yakai, matar ce ta taimaka mata ta saka kayan, dogon gown ne black colour mai
bajajjen ƙasa sai wani silver plated pendant da haddadiyar chain inshi,calmy matar
ta saka matashi a wuya na alexander mac queen da agogonshi sai pin earing da
matching bracelet na sarkan.

wani clean nd soft cashmer scarf baƙi mai tsiririn silver crystals ta daura mata
akai kamar turban,yawan sumanta ya bulloko da daurin ya mata acuci, ga wani
kwantaccen silky smooth front hair dinta da ya fito ya kwanta lub lub akan goshinta
sai ya ƙara mata wani azaban kyau, wani murmushi ta saka da taga kanta a mirror,ko
ita tasan ba ƙaramin kyau tayi ba, takalmin manolo blahnik heel silver colour ta
saka,a hankali take takawa har ta fito daga dakin ta sauƙa ƙasa, sai ga Aunty suna
hade ido tace tubarka Allah duk da sauran yan uwanta kyakwa n amma aranta tasan
rufaida duk ta fisu kyau,tace taho dama Baba ne yace kuxo, kinyi kyau my dear"da
murmushin ta mai kyau tana danjin kunya tace "nagode Anty"
dakin malak suka shiga suka sameta an mata kwalliya tayi mugun kyau ta fito
sosai,maroon English suits ta saka da black accessories, tayi kyau ba kadan ba
kasancewarta itama fara,atare duka sukace "Masha Allah,rufaida tana dariya tace
kinyi kyau fa" murmushi tayi haɗe da cigaba da battling eyes lashes dinta da sukayi
fika fika tace "wai danma ba convocation bane babe",rufaida bata bi ta kanta ba ta
wuce gaba tana dariya ƙarfe goma saura minti uku suka fito daga dakin sukayi dakin
hajy mamah ganin itama hata shirya tasa pink voile da hijabi, tana ganinsu tace
"inyeeee jibesu Allah kunyi kyau" a kunyace malak ta tace "mun gode" rufaida kam
ta zumburo baki,ƙasa suka sauƙo suka wuce can wajen yaa sheik suka sameshi yanata
waya suna kyakyala dariya da matarshi,bayan ya kammala suka gaishe shi break fast
sukayi dukkan su kowa sunsha kaya sunyi kyau

bayan sun kammala sun fito matar da tayi mata makeup ince ta sauko ta miko mata
dutch bag inta shima silver shima na manolo blhanik sannan tayi musu sallama.

ƙarfe goma da rabi land cruiser da benz guda daya da suka cike aciki suka isa
conference hall inda venue in matric din yake, tun daga waje manyan motoci ke a
parking..,

suma ƙarasawa sukayi ciki ganin decoration in wajen yayi kyau kalan academic gown
in dark read and blue, sai da suka shiga malak ta saka gowninta da hular ya mata
kyau sosai

side din da aka tanadawa freshers in tabi, kujeranta ta nufa seat number 2,
jawad ne daga hagunta sai iman daga gefenta
tambaynsu tayi har yanzu uncle mad bai ƙaraso ba, basu bata ansa ba sabida wani guy
dayaxo zai zauna,malak ne ta dubesa bayan ya zauna, mitsitsika idonta tayi sannan
tace "sorry this is my best friends seat,can you kindly move to the next
seat".sikini guy din ya matsa saiga rufaida ta iso ta wajen.., dariya tayi ta dan
dugure mishi kai tace "Allah ya shiryaka jawad dariya shima ya saka malak tace
"Besty you look soo gorgeous, i mean i cant say how much beautiful you look i wish
uncle mad is the first to see this
ta fara share hawayen ƙaarya, dariya ma ta bata tace"su siddy da su Farida fa they
aint here....."bata ƙarasa maganan ba malak ta ciro wayanta kenan zata,sai taji
bugun zuciyanta ya ƙaru kirjinta na bugawa da uban sauri, lumshe idonta tay a
zuciyanta tana cewa kanta "No no, not today, let me be, its my babes first
day,first step in jouney of life.." sannan ta fara ambaton Innalillahi wa inna
illaihi rajiun, tana cikin addu'an taga siddyka tazo kusa da jawad ta zauna,da
harara tabi malak da ido acikin sigar wasa.

jawad ne ya kare siddy da hannunshi yacewa anty rufeda wannan ma tana kallonki ai
sai ta ji tsoro,dariya sukayi babe ya akayi kikayi latti, tace i was waiting for
those girls daga can ta nuna shauran friends dinsu dama nagajine ma na fita",
ajiyan zuciya malak tayi tace "ai garaku amma baza ku gane waye Yaa muffy bane,im
sure uncle mad yaje dauƙowa amma duk da haka shine yayi ta ɓata mana lokaci,uncle
mad is my god father forgod sake, i knw dashine nasan da halama anan wajen zanzo in
sameshi,i knw ya muff is der wasting his time.. ni ya mayi ya bar mana gida ya tafi
can wajen super egoistical wife dinshi a abuja mu samu mu huta,"rufaida ta juya
kirjinta na bugu ta mata kallon irin ohh ashe ma yana da mata?"..malak tace eh mana
but kinsan Allah sau daya nataba ganin ta da kyau,itama batada sauƙin kai,kuma
wllhy inkin ganta mummuna all bleached up like a witch ko dacewa dashi basuyi ba,
anan kam baiyi da taste..dariya rufaida tayi batare datasan ma dalilin yin dariyar
ba tace mata "babe you are too much wallhy", kinga lets forget about him nd
concentrate on what we are here for, take suka maida hankali kan speech in da VC
insu keyi, ita dai rufaida kawai tayi shiru ne amma bugun zuciyanta ƙaruwa yayi dan
har hawaye ya fara taruwa a idonta
jim kadan wani Shiru hall in yayi ana sauraron speech in da VCn keyi, da ya gama
ne sauran members in High table in suma suka karbi mic suna yiwa fresh students in
Nasiha game da rayuwansu da kuma wanda zasu fara a cikin university, sai da aka
gama speech ne aka fara presenting musu cohorts na school da wasu abubuwan

dukan su basu lura ba ashe seat dinsu ne shida imad ata gefe da saetin fuskar su,
imad tunda yazo ya zauna yaketa kallon ta daga nan zuciyarshi tayi wucewar sa can
sama ta ajeshi cikin gajimare yanata gararin soyayya,shi kuwa muffy kwata kwata bai
ganeta ba ma dan wani karayin kyau tayi masa harda dan tsawo obviiusly saboda heel
din dake ƙafanta

can imad dake zaune gefenshine ya taɓa shi yace "Ya kaga yarinyar nan is she not
damn hot, kaga wani kwalliya da tayi yau, wallh bari mu fita sai na tambayeta yadda
akayi tayi tsawo
ya karashe mgan yana dariya ganin muffy bai kulashi ba illa wayarshi da ya lalobu
ya ci gaba da dannawa, haka aka ci gaba da ocasion daga ƙarshe aka rufe da addu'a
aka tashe su,su malak da kawaƴenta tun suna ciki suka fara selfie har suka fito
waje ba aji za adena ba daga nan Kowa wajen family members dinshi ya wuce dr mehra
ya kira video call shi da matar sa yace mata "Mamana Allah yasa Albarka, Allah ya
taimaka" mahaifyar ta ma haka,tana cewa Amin..bayan sun gama wayar wajen su Aunty
ta koma, da murmushin murna a fuskanta ta shafa kanta tace Allah yayi albarka
Allah yasa anfara a sa'a".
Hotuna sukayi tayi dama sunxo da photo graphers insu
imad ya makalkale wa rufaida sunata bawa yan kallo salo
tunda suka cikaro bai kyaleta ba,itama din ta manne mashi sunata hira cos she
actually enjoy his company batajin akwai wanda yake iya saurin kwantar mata da
hankli kamar shi, malak kuwa duk yan gidan sai da tabisu sukayi hotuna daya bayan
daya sannan sukayi na Friends, sai can da lokaci ya fara ja Aunty ta aiki malak ta
same rufaida a inda suke zaune da imad tace "babe kixo A nata jiranki tun dazu muyi
pictures,iman taqi ayi wai sai kinxo, murmushi rufaida tayi tace "toh muje nima
yanxu nake tunanin zuwa wajen ku,saita juya ta kalleshi tayi murmushi,snn a hnkli
cikin sauke murya kasa kasa tace"toh prince charming ka tashi mutafi,shima
murmushin yamayar mata snn ya girgiza mata kai alaman a'a cos he is photo phobic
sam sam baya son daukar hoto arayuwan shi"..kije yanzu ki dawo ina jiranki
anan..zata kara magana cikin turo baki malak tace "ki kyaleshi baya daukar hoto
koda can ma abuja haka yake he hate cameras...ta juyo ta kara kallan sa da mamakin
jin haka..tace "but why"murmushi ya sakar mata i wll tell u why inkin dawo,
daga haka suka tafi suka barshi awajen

wajen su Aunty suka karaso anty tace wa hjya abari mufrad ya gama gaisawa da mutane
ya karaso kafin ayi hoton,aikuwa suna zaunawa rufaida ta riƙe hannun malak da
ƙarfi, kallonta malak tayi tace babe lafiya,fuskarta da yanayin damuwa tace "I dont
know y, but kwana biyun nan i use to feel restless kuma heart beat ina na ƙaruwa",
da damuwa a fuskan malak ta tace "Dont worry babe kiyita addu'a nothing bad will
hapen insha Allah
daga nan k'arasawa wajen su sukayi,...
[12/15, 7:37 AM] MAMAN ASLAM: _#SURAYYAHMS_
Dauƙawa yay batare da yay wani tunani aransa ba dama dagashi sai yar wata doguwar
wando fari kat dayasaka wanda kasan inba baccin ba baida wani amfani,gata nan dai
yololo sakakke yabar faffadan kirjin shi da damatsan sa awaje baisaka koda wata yar
riga ba,bude saƙon yay ayayinda kirjinshi yake wani harbawa expecting to see the
worst gudnite mesg
but sai yaga an rubuta masa wasu kalmomi kamar haka
_"perhaps,you smell like vanilla and daisies,and sound like an angel who
miracously descend from the heavens,what good did i have done to known you?if i
lost my way to you,will you find me down?i wonder if our attachment strings are
breaking.😞😤_
yana gama karantawa yay wata kayattacen murmushi mai mugun taushi, miƙewa daga
kwance yay ya jingine gadon bayansa da pillow sannan ya hau rubuta mata amsa
,after like 2min tana rungume da wayar a kirjinta taji ƙarar shigowar sako itama da
sauri ta farga ta bude tafara karantawa"
_"tell me if u come from heavens,cos u talked like an angel,your feather like hair
nd sweet mersmerising words,your reek of kindness nd love,ur smile and the way u
look .."i just dont want to look away baby"..can you forgive me?_
murmushi tayi snnan ta rubuta
_"No, cos im not as special as ure..u are an angel in human form,my raw admiration
for you makes me simply human just as i am_
dada gyara zamanshi yay sannn ya rubuta amsa atake danji yake kamar ana lightining
mood dinshi..yace
_"how long will we last before the castle in the air began to fade,pls do tell me
if u know_
take itama ta maido mashi da amsa.
_"im not sure about acquietances,But what i do know is together we wll write our
troubles in the sands,and carve our blessing on the stone.._
yana gani ya rubuta
_my day witout u is horrible,im so lovesick dear,ur calming words that i awaits
had sprinkle on my woe and despair..i love you💘_ jin hakan yasata jn sanyi aranta
atleast she is realive kwafa tayi da har zata fara rubuta kalman i love u too
din,harma ta fara rubutawa sai taji kawai tafasa, jitayi kamar kalman yanayi ma
yatsun hannunta da zcyarta nauyi dan ita haryau bata gama yarda da kanta ba,shauran
saƙon kawai ta turo.
an rubuta
_"..but i need to know if ure okay!ya jikin mama..koda shike kace kar afadamin
😞,just wanna let u knw dat i miss u trout the day."_
wayar yakai kan goshinsa ya buga kadan yarasa mesa malak bata da rufin asiri, sai
ya rubuta _"can i call u now baby..please?_

tana maida masa amsa saiga shigowar ƙirar sa bata daga ba sanda ta karasa shigewa
cikin bargonta ta lullube jikinta har izuwa kan ta snnan ta amsa wayar a hankli
cikin sanyin murya"tace salam love?.wani irin maraitaccen ajiyar zucya ya saki snn
ya lumshe idon sa..wasalam babish,did i get my permission to talk?".shiru
tayi..shima bai kara cewa uffan ba, wani shirune ya gifta tsakanin su suna shakar
nunfashin juna,cikin wani irin kasalliyar yanayi mai fitowa da maraitaccen shauki
yace"...waime ya hanamin baby na bacci ne yau?..bakin ta ta turo gaba a shagwbe
tace "uhm ai ka tambaye ni..tunda u were not picking my call..u left me
worried,cikin sanyin yanayi da mairaice sautin murya yace "im sorry okay,jikin mama
ne..but..ta katse shi cikin sauri..."no its okay malak tamin bayani,Allah ya bawa
maman mu lpya,i hope she gets better soon,
"murmushi mai dan sauti ya saki gameda jin dadin abunda tace har cikin zuciyarshi,
cikin sauke ajiyar zucya yace well alhamdullhi jikin ma fa ya warware yanzu she is
more than okay now"..sai yadan yi shiru,can kuma ya cigaba da mata bayani cikin
tausashiyar murya yana cewa"..kiyi hkri bawai bana son in fada miki bane,ita malak
zata fi fahimta ta sabida tafiki sanin waye mahaifyta,my mum has this intense
attachement with me tun bayan rasuwar mahaifin mu,kwata kwata mama bataso nay nesa
da ita..i wnted spending the day with u amma kiy hkri kinji baby?"yadda yay maganan
sounding soo worried yasa ya ƙara bata tausayi sosai tace"nifa kadena ban hqri i do
understand u,,kuma ai mahaifiya ta wuce komi insha Allah zata samu sauki.."ajiyar
zcya yay yace Allah ya sa haka baby...so u wanna tell me how ur day went?wani
hummmm taja cikin boyayyar sautin sauƙe ajiyar zuciya tama rasa mezatace kawai
tace"..i missed u alots today,dada kwantar da muryansa kasa yay yace wow
realy?..toh lets do one thing tace mene?yace how about eveyday i take u out..yar
dariya ta saki cikin mamakin jin ya furta hakan tace"take me out?yace yeah..babe
lets build great memories toghter.
lets go for walks,
candy shops,lets draw our dreams on beach sand,hike the tallest mountain nd dance
nd lough,lets take sooo many memorable pictures.dariya tayi mai dan karfi dan bata
san ma mezatace masa ba"
but kai ai bakason daukar hoto..."yana murmushi sosai yace ohhh babe forget about
what i dont like indai hakan zai sakaki cikin farinciki i owe u dat..ahnlkli cikin
jan aji tayi ƙasa da muryanta tace okay lets see what we wll have...kamar da wasa
daga nan suka tsunduma cikin hirar yar tsare tsaren abunsu da zasu nayi atare.
evryday after work zasu na fita,hirar tasu mai dadi takaisu har wajen ƙarfe uku
ahakan ma da kyar ta lallabashi yay bacci
yau tsabar yaji dadin bacci kiris ya ragemai ya rasa sallahn asubahi.

sanda yaje ya dawo


sannan yanayin yadda ya bar mamanshi aciki jiya ya soma damunshi aranshi dake shi
mutum ne mai tausashiyar zciya sa saukin hali,duk dama yaji zafin abunda sukamai
jiyan da zarah amma ayanzu da abun ya wuce masa aransa sai ya ji kamar bai kyautawa
mumynsa ba,he knws she is sick worried dan yasan batason ganin fushinsa,definatley
yasan batajin ddi, da wuyane ma inta same bacci mai kyau,duba da ko abincin ta na
jiya bai taba ba yay fushi.

yana dawowa daga cikin masjid dakinta straight ya nufa jin kofar abude ya sashi
lekawa ciki
samunta yay akwance ta dukunkune kanta da yar pillow a kirjinta ta sai dai kallo
daya zakay mata kasan ba bacci takeyi ba.
kawai lumshe idanunta tayi cikin tunanin danta datake mutuwar so ta kuma kwallafa
sa aranta,ko inta kama taje ta bashi hkri ta janye maganan zarahn itakam zata iya
sabida danta yafiye mata komi.

A kullum dacan ita take yawan tunanin cewa tanai ma danta imad wannan tsananin
soyayyar da gatan,amma kuma bata tashi hankara da nashi kalar soyayyar agareta ba
sai jiya datasaka akamasa ƙaryan ciwonta ya tashi dan kuwa taga tsagwaron tashin
hankli taga kuma abunda ake kira pure mothers love from her son s gentle heart
wanda ba a iya samunshi akoina,hakan yasata taji tamkr ma itace ma rayuwarshin
matsayin da bata tabayin tsammanin samun awajen shi ba.aganinta in gata da so yay
ma yaro yawa baiya wani ganin darajan abun har sai yarasa iyayen nashi,imad ya bata
mamaki jiya da yanayin sa da damuwarsa ya fahimtar da ita cewa matsayin daya dorata
aranshi ya zarce na komi da kowa.babu wani tantama tasan danta zai iya sadaukar da
rayuwar shi da komi nashi akanta.

sosai tayi nadamar biyewa zarah wajen hatsala shi jiya,duk dama a farko batayi
tsammani hakan zai zame wani abu babba ga zciyar shi ba.wannan zancen ciwon nata ya
tsane shi har cikin kokon ranshi baison ana ambata masa sabida cewa dayake ciwon
yana barazanar rabashi da ita ne kamar yadda ya rabashi da soyayyar mahaifinshi tun
yana dan ƙarami

tayi nisa cikin wannan tunanin taji kamar mutum na zaune agefen ta,a hnkli ta juyo
sukayi ido hudu dashi yana qamshi yasaka farin jallabiya mai dogon hannu sai
kallonta yakei tamkar wanda zai hadiyeta..wani tukuƙin sanyi taji na sauƙowa daga
kirjinta na kuma mamayarta dataga shine ya soma biyowa"..a hnkli ta lumshe ido snn
ta bude akansa,yana dan tattaushyar murmushin shi daya saba yace"..good morning
ma.ajiyar zuciya ta sauƙe game da kkrin zata miƙe xaune da sauri ya saka duka
hannun sa ya tallabota jikinsa ta zauna da kyau tana kallon fuskan shi a marairace
tace.."son,im sorry.
i dont mean to hurt you,shiru tayi sakamakon toshe mata baki dayay da yar
yatsanshi, hannun shi ya dora
akan lips dinta yana kallon ta a marairace shima
yace"..im not angry at u mum, am just upset that u have to joke with something as
serious as ur health..."ya tallabo fiskar ta da tafin hannun shi yana kallon kwayar
idanunta.."kuma nasan ba laifinki bane..nasan yarinyar nan ce ta sakaki kice haka
ko?maa meya kaiki gaya mata sirrikan mu,"..bakinta na rawa harzatayi magana tay
defending zarah taga ya saketa ya mike tsaye cikin yanayin masifa
yana cewa"..mumy saida na gaya maki cewa babu wani abu tsakanina da ita we are just
cool..i neva even mentiond dat i love her mama,ure taking this thing too far,mama,
kifita harkan yarinyar nan
ki barni dan Allah kibarni nayi zabi makaina,in kawo abokiyar zama wanda na yadda
da ita, wacce zata kulamin dake sosai ta kwantar mana da hankli,i dont even like
that zarah, mum that girl is too exposed...nd loud,she aint my type..gashi tun anan
ma tafara saki kinamin ƙarya who knws what wll happen inma na auretan...tunda ya
fara banbami hjya fulani ta saki baki sakakai tana kallon sa"sai can itama ta mike
durkushe akan gadon yanayin ta yana nuna damuwa har jikinta na ɓari
"To ni yakake so nayi,kaki jin magana ta...i knw i made a mistake dana biye mata,i
was just cut off gurd kullum yarinyar nan cikin min hidima takeyi.
i aske her ko kunyi maganan soyayya and she told me evrything tace min waikaine
matsalan kaki kama bata hanklin ka bare kuyi wata magana,ure alwys here nd der da
tsabgogin banza tsabgogin hajiya hasiya dabai zame maka dole ba ..
ni wannan matar gaba daya ta taƙura min rayuwata wlhi,ni wallhy duk ita ta
cuceni,ga rayuwar ƴata jassmine a gidan mijinta tanayinshi tamkar wata ɓera,sam
dadarka bata da katabus sai iya abunda hasiya ta zanta sabida itace takeda tacewa
akan danta alaji xaidu,jasmine kuma wawiyace ita sam bata gani duk son mijinta ya
rufe mata ido batama san cutar ta akeyi,inba haka ba wani dadi ne awajen kana kallo
yarka ne da gidan miji amma uwar miji tayi babakere tana baza mulki itace mai cewa
ayi kuma abari,...toh gashi kaima ta sako min kai agaba kullum kana hanyar gidan ta
kamar tsohon maye,..ai tunda naji ance kaine akan case din tsinannun jikokinta...
uhmmm tunamin wancan ƴarinyar da akama auren dole taje ta kashe mijinta nasan
shikenan kaima ta samu hanyar da zatayi hooking dinka da wani responsibility
kenan.kai amma hasiya ta cuceni
,inba dan itan ba ai da zarar ma dakake ta kushewa abun da bazatakai ga haka
ba,aikaki kukata ne shiyasa tayi wannan tunanin,nide kay hkr karka dau wani
mummunan mataki akanta gaskiya,aida tuni ka maida hankli kun fahimce juna da ba
akaiga hakaba,to nide ahirr dinka najika kana shiga tsabgar wayancan mutanen wallh
"ji fa nayi ance wancan babban dan hasiyar kungurmin jahili ne,he is n illitrate
baiyi makarnta ba, matsiyaci ne kuma yana bada laƙani kaga kenan matsafi ne dan
haka karaba kanka da shi dan wallhy wani abu ya tabamin ƴayana saina kona shi dashi
da zuriar sa kaff sai sunsan sun tabamin yayana.

tunda ta fara maganan imad yana tsaye yana shiru mamakinta yasaka shi kasa dauƙe
idanunshi daga kasa dan bai taba sanin maman shi tana ƙunshe da tsananin tsanar
hajya mama aranta ba sai yau kuma abun bakaramin daure mai kai yayi ba..

but wait ooo wher is she getting oll thos ideas from tana ina takejin wayannan
maganganun?kodai kawai irin shirmen kitsa kitsan su na mata..ajiyar zuciya ya sauke
sannan ya dawo ya zauna gefe da ita,bayan ya nitsu itama tayi shiru ta notsu.ahnkli
yace"..maa kin saka abubuwa dayawa aranki wanda su suke cutar dake,xatayi magana ya
datse numfashin ta cikin xare mata ido da dukkan alaman gaskiyarshi acikin idanun
shi.."..mama ki tuna fa ya sheik ne garkuwar mu alokacin da muka rasa baba a
duniyar nan..,alokacin da kowa ya nuna kansa kawai ya sani
,alokacin da ƴan uwa da iyaye da abokai da muƙami da kudi da daukaka suka tashi
juya mana baya,shiya tsaya mana kai da fata, nd He helped us like he was ur son and
like am his own blood baima dansa muffy gatan dayamin ba,haka ma adda jas..haryau
cikin tarairaya da soyayya take acikin gidanshi,tanajin sauki tare dashi, da dadin
rayuwarta a karkashin sa tana kuma alfahari dashi a matsayin sa na uban yayanta
kuma haryau bai dena hidima da rayuwar mu.

mum kituna i was just 7 lokcin da baba ya mutu yabar mu acikin wahala da mahandaman
yan siyasa da mugayen yan uwan mu, wanda babu abunda suke hari sai arzikin mu
dayabar mana a duniya,kowa naganin cewa adda jas macece mai zata iyayi in babu ke?
ke kin kwanta ciwo, bamai kulawa da komi namu sabida kin kwanta ana ganin zaki mutu
da ciwon zuciyar nan,alokcin yaa sheik shine kadai ya zamo gatan mu dani da adda
jas,da kudin shi da shige da ficenshi aka kwato mana martaban gidan mu, hakama yasa
akayi ta jinyarki harkika warke kika dawo, nd since then haryau ciwon xcyarki bai
ƙara tashi ba sai jiya dakuka min ƙarya.
but over those little things da muke masa yanzu a matsayin kyautatwa shine harkina
ganin kamar kin cutu?ita hajya mama batayi tunanin kin cuceta ba da muka jingina ma
danta nauyinmu ajikinshi all those years, mama harna kammala karatu na ina aiki
waye ne acikin dangi ko yan uwan mu da suka tsaya akan rayuwana inba yaa sheik ba,
ita hjy hasiya ta taba miki complain din cewa mun dora ma danta wahala ko mun
makalkale mata rayuwarshi mun hanasa sakat da namu personal matsalolin?,inda arziki
take son ci tana da damar tayi masa aure da wata yar gwamnan amma batayi ba ta riƙe
adda jasmine tamkar yar data haifa acikin cikinta
kema kinsani adda jas tana cikin kwanciyar hnkli da samun kyakwar kulawa.

toh mummy whay are u saying all these things now sabida dan na taimaka musu?wani ma
taimakon na musu ?the case was over ruled bcos it was too dangerous...and mum stop
judging others..baki san ya rayuwan takasance musu ba,kituna lokcin dakayi
blackmaling baba akace shi barawo dan kawai ana so akwace dan abunda yabar
mana.itama yarinyr da kike maganan akai cewan ta kashe mijinta asalin labarin ta ba
hakan bane,kuma belive me tafi wannan xarahn dakike so sau dubun dubuna kamun kai
da tarbiya da kuma kyakywan hali kai babu ma hadinsu
qaddarace kawai ya fada mata har mahaifinta ya aurar da ita wa child traffickers
batare daya sani ba.
kisan kai dakike magana akai tayi yes is true but ive told u self defence ne wai
banine nayi defending case din nan ba?akwai wanda zai gaya miki wani gaskiya akan
case din ne inbani ba?mum koma waye yake rudamiki kwakalnki da wasu useless small
talks please kidena binshi...u sound bitter nd those speech wer full of hates nd
greedines
..mom what all this?
nannuayr ajiyar zuciya ta sauke tamkar maganan ya shigeta sosai bacin aƙasan ranta
tana kan jiin burbushin ƙishin hjya hasiya dan inkomai zai iya zamowa gaskiya
azancen imad itafai bazata taba yarda da xancen zaman su akan ƴarta jasmine
ba,burin ta dai gida ya kasance daga jasmine sai yayanta,bama hakan kadai ba itadai
tana so ace hasiya tayi nesa da su,su tsaya a daga gani sai hange.
juyowa tay ta kalle shi.."tace toh shikenan naji kuma na yarda insha Allah
nadena,amma ai yakamata kaima kayi considering abunda nake fada maka na batun
aurenka, imad duk rashin samun nitsuwarka akan maganan nan shiyake kawo matsala my
heart almst stop jiya sabida kana fushi dani..im si woriid son, u havent even eaten
anything yet yanzu haka kayi bacci bakomi acikin kan?"tun kan ya amsa ta mike
tsaye..okay let me just get u sumtin to eat, inyaso makarasa maganan akan dinning
table,tana sauka ya riko hannunta tare da maido da ita baya..."yace mum,i dont want
you to repeat that joke with me eva..in ciwonki ba wani abu bane awajen wasu,ni ba
abun wasa bane awajena..duk abunda zai raba ni dake har abada bana wasa shi bana
son shi..mum ure my life...,lumshe idanunta tayi snnan ta fado jikinshi sooo
emotionly tare da lafewa akan kirjinshi nan take shima ya kankameta game da dora
kanshi akan kafadunta..cikin sarkaffiyar muryan shi mai taushi da tsinka igigyin
jiki yace"...mum can u pls give me a moment of peace to make the right choice for
my self?kinsan ders no way zanki abunda kike so min amma kuma inada bukatr nima ki
fahimce ni,a hnkli ya cirota ajikinshi
yana kallon ta yace "i promise you zan auri duk wacce kikace tayi miki koma wacece
i dnt care..but u have to let me find my own love first okay?let me get to that
lady dat my hrt will naturally fall for..
nasan intana so na itama bazata damu mu zauna tare da zabinki ba..nd i wll try my
best to like whoever u wants just for u...hawayen fuskarta ta share tana murmushi
tace awwwnnnn dats too much secrifice for me my boy,..i cant wait to meet dat ur
love of ur life..nd i wll pay back by loving her soo much ko ita wacece..yay dariya
cikin jin dadin abunda tace "yace really ma?kin amince zaki so wacce nake so?..zaki
ganta kuwa kwanan nan..har gidan nan kuwa zan kawota kiganta

dariya tayi tace oryt oo i cant wait im patiently waiting


hannun shi takama ta jawo shi sukayi waje,nikam ka zo muje ka ƙarya i knw ure
starving...daga nan suka wuce cikin kitchen suka cigaba da normal motther to son
madness dinsu suna jin dadi.
ƙarfe tara saura kwata Ainau ta fito tana taƙunta a hnkli all fashioned up tayi
kwalliya da launin jan jan baki tasaka wata hadaɗɗiyar mandarina duck's lady suite
baki mai bajajjen wando da dogowar jacket hannunta riƙe da clucht bag na fendi,
sai bi da kafafunta gently take cikin catwk talakman malone soulviers ne
akafafunta,inta aje daya agaba sann tabishi da daya,cos bakaramin tsini booth din
yake dashi ba,a hnkli ta iso ta kofar falon tana gab da shiga wayarta yahau ringing
data duba taga waye ne kawai taja tsaki ta kwaryo kwana daga wajen tayi waje.

hadaddiyar motarta ta bude shige ciki ta hakimce a gidan baya,yau driver ne zai
kaita cos aiport direct ta nufa zasuje south africa maganan spa business dinsu da
su maryam,wani tafkaken spec ta maka akan fuskartan tana tajan tsaki ita kadai dan
tunda ta shiga motar babu abinda takeyi sai kokontor kirar muffy awaya
,duk iya cijewarta tayi a kwana biyun nan danta nuna masu maryam bata tsoron shi
amma abun yana neman yaci turo,cos right now data fito zata tafin ma harji take
kamar ana kada mata jarma acikin hnjin cikinta,she is soo damn scared nd
worried,data yarda da hakan da karta yada tasan dai iya gaskiyar kenan muddin muffy
yaji cewa bata kasar nan mai rabasu dashi sai ikon Allah,kkkarfan ajiyar zuciya ta
sauke game da lumshe idanunta cikin tuno da maganganun su maryam, wanda ayanzu haka
bata da wani babban buri a rayuwanta face taga ta dedeta musu zama,koma mai zaifaru
ita dai tafison taci galaba akansu ta nuna musu bata tsoron namiji kuma tabbas zata
iyayin irin rayuwar sun harma fiye,..lumsashun idanun nata ta bude sannan ta mayar
da wayar cikin jaka ta cigaba da abunda takeyi har suka kaiga aiport din ta same
su maryam suka bi jiirgi suka bar ƙasar cikin gaggawa...

su kansu sunsha mamakin jarumtar ta saidai fa duk hirar da sukeyi acikin jirgi her
mind is not with them gaba daya hanklin ta baiya jikinta righ now she just want to
make sure daymt bazasu wuce sati biyun da akace din zasuyi acan ba amma ta kasa iya
furta musu hakan a fili,cos deep down tasan she cant afford his rage in fa muffy ya
wargaje yay fushi toh da wuya ake iya saitashi ya dawo daidai

kuma snnn a ina zata samu kudi tayi burga in ya juya mata baya akan wann maganan
hmm tasan double atrocity wll await her..ta tuna farkon auren su dako kulata baison
yi saidai ta wahaltu tayi bori da yaji taje ta dawo baima san tanayi ba.

cikin kiyasce ire iren wannan tsananin damuwar aranta har


suka isa S.A..da kyar ta samu ta kwace kanta daga tunani sannan tabi sahu aka
farayi da ita sosai.

fannin rufaida kuwa tun sassafe da sukayi waya da malak datace mata ga abunda imad
yace mata jiya taji ta dada karfafa mata gwiwa tana gayamata cewa hakan ne daidai
kuma ta saki jikinta ta moreshi ta more farinciki duba da tsawon lokacin data dauka
arayuwarta cikin halin damuwa da rashin samun annashuwa da jin dadi da sanin dadin
rayuwa .tace
mata even if u dint understand it now just take it as a chance to make ur self
happy bcos u dersve to be happy after all,duk wani tsoron rufaida najin dar dar aka
yin wata soyayya mai karfi a rayuwanta yau saida malak ta rage mata shi,she alwys
said that"babe u have the right to love whoever u want nan gabama in baimiki ba ki
canza wani bikin duniya damai rai akeyi,instead of kizauna kina kokontun ko zaki
iya akan wanda yafito ya nuna zai iya baki komi nashi,gara ki kasance dashi koda na
dan kankanin lokci ne,inde shine mijinki zaki gani inkuma bashine bane sai kiga
Allah ya farraka ku..but dont fight it..somtimes wani abun bamu muke zabarwa kanmu
ba some ppl are part of our jounery in life so let things work out for themselfs,ki
sake jikinki dashi ki more kuruciyarki yadda ya kamata
"

tana kitchen tana dama kullin dan wanke amma gaba daya maganganun malak ne ke yawo
mata akai yana sakata cikin wani irin niimmatciyar yanayin tunani
tabbas ta gamsu da lamarin nan dan inta tuna baya kadan bata kawo kanta acikin masu
irin wannan sa'ar,
dan babu abunda ta sani sai kunci da tunani she have neva gotten an opurtunity to
feel her self grwing like any normal teeneger
so why will she not give love a chance.

saidai kuma inta ce love din nan babu abunda yake bijiro mata sai kalman Aure..she
knows how he is,ta lura kamar shi fa dagske yakey..he is too emotional nd
overwhelmed tasan in wani abu mai tsanani ya kullu a tskanin su nan gaba babu
tantama zancen auren shine kawai zai kawo musu sauƙi dan batajin zata iya bari suna
aikata wani abun saɓo tare dashi acikin tarayyar su na soyayya..

ajiyar zucya ta sauƙe snn ta cigaba da abunda takeyi still thinking of how to go
about it,sabida malak ta gaggaya mata saita cire tsoro and worst part of it saita
step up sosai akan yanayin ɗaukar wanka da tafiyar da kanta cikin jan aji da nuna
wayewa.

all these things are making her soo nervous tasan kam batada matsala kyaun da
jikinta but ayadda malak ta tsawwala abun sai taji kamar ma bata da wasu isashun
kayan sakawa...and she just cant borrow her own sabida abun da kunya..all these to
impress who might not even care,mtsew..share abun tayi kawai ta karasa sauran aikin
dake gaban ta..yau bata fita agidan ba sai wajajen 10,lkcin suhan ta fito kenan ta
saka niqbi zata wuce kasuwa siyo madarar koyon fara sana'arta,ta makalkale muya
"Adda kiban danin wayarki mana inje aiki dashi,suhan batace komi ba ta miƙa mata
wayar,da murna ta wuce daki ta budi wadrob dinta ta zakalo wata hadaddiyar turkish
gown dinga sabuwa kar black colour da dan karamin mayafin sa da brooches da pendant
mai kyau da wristwach da takalmi da jaka duka ta saka su acikin jaka,doguwar hijabi
da niqab itama ta saka snn tay sallama wa ykmbo, snn ta wuce gidan hj mama ta aje
kayan a dakin malak wacce ta samu har ta tafi schl,daga nan spa ta wuce tana aiki
saidai duk hanklnta naga kan wayarne tana lura ko zataga shigowar ƙirarsa at any
moment.

[12/18, 12:04 AM] MAMAN ASLAM: _#SURAYYAHMS_


washe gari sassafe da misalin karfe shida saura yaa sheik na zaune acikin
masallacin kofar gidansa yay shiru idanun sa sakale cikin fararen gilashi yana
nazarin wata littafi daya riƙe a hannun sa yana dan dubawa, sautin wata nutsatsiyar
murya ce ta farga dashi,a nitse ya juyo bayan jiyo takun mutum daga bayansa da yy
anay masa sallama yana juyowa da mamaki a fuskn sa yaga mufrad na kkrin tsugunawa
gabansa cike da sanyin ladabi,yayi kyau matuka, jikinshi sanye da wata ta boyel
dark blue colour mai manyan sukari ya kafa hula wanda tay dede da kalar kayan
akanshi yana fidda wani sassanyar qamshin turaren arabia mai sanyin dadi,kanshi a
sunkuye sosai cikin sanyin murya ya gurfana gabansa yace.."Baa ka tashi
lpya?..ajiyar zciya yaa sheik ya sauƙe game da janye idanunwan sa da suka jima
akansa suna kallon sa
,murmushin su na manya ya sake tare da cewa lpya Alhamdullh mufrad kaine da
sassafen nan?gyara zaman sa yy snn yace eh baba fatan kun tashi duka lpya.."
yaa sheik yace Alhamdullh jiya mamanka tafada min wai har ka koma gidanka,.ina
fatan gidan lpya..
dn shiru yy kafin yace lpya lau,hajya ce ta kira dazu tacemin tana nema na cikin
gaggawa
shine nace bari inzo inji ko lpya?,tunbai karasa maganan ba..da mamaki yaa sheik ya
tsare sa yace ita tace maka hakan?yace eh,..hmm kawai yaa sheik ya sauƙe nunfashi
acikin zuciyarsa yace,toh kaje ka sametan nima zan shigo ynzu..batare da wani bata
lokci ba mufrad ya mike ya nufi sashen mahaifyar sa direct ya samu already ta
farka,tayi wanka tayi adonta mai kyau tasaka half boubou na dark red bazin shadda
wanda akayishi da plain wrapper
,dogon sumanta tatattare shi abaya ta kafa daurinta mai kyau marar hayaniya, zaune
take abakin makekekn gadonta dayaji kwalliya da turkish silk royal linen red nd
golden colour wani irin fitinanniyar qamshin turaren wuta da wanda ta saka ajikinta
suka hadu suna razana iskar dakin dake fidda wani muguwar bugaggiyar dadi.

wani irin lumshe idanun sa yay yana shakar daddan yanayin dakin tare da tsugunawa
agefenta yana kallonta yana murmushi,sosai maman shi take burge sa,yanayinta babu
hayaniya sam bata dauki duniyar da zafi ba,ga ta da fasaltaccen tsafta da iya
tattalin jikinta ta siffar da zai iya jan hankli da zciyar kowani ɗa namiji
agareta,yy murmishi aransa ya dada satan kallonta, no wonder baban shi yake nan
kyam yana shinning kullum kamar baya tsufa,atunanin sa
kowa yaci sa'ar aure a duniya,shine kawai dai baici wannan sa'ar ba.

baiya cire tsammanin yanzu matarsa tana can tana kan baccin ta inma ta farka yasan
duk wani abunda zatayi agidan saidai tayi dan kanta amma badon shi yagani yaji
sanyi ba.

gaishe da maman sa yay cikin ladabi,ta amsa tana fara'a,hira kadan suka taɓa take
tsakura mishi daga cikin abubuwan da hjya maman tace
akan zasuje sokoto yau su taho babban dadarsu anty laila(Anu)tazo tay musu doguwar
hutu, acewar hajiya tunda sun dawo abuja lokci yay da za'a fara hada kan yayansu
susan juna gaba dayansu, tunda izuwa gobe wknd duk za'a dawo da shauran yan uwan sa
daga waje.

shikam daɗin hakan yaji aransa dan dama can yaso ace acikinsu anty anun ta girma
altho baiga laifinta nakin su ba,yanayin rayuwa ce ta tsara musu haka da kuma yadda
ya karance sauran yan uwansa marasa ji in cikin su,dadin karawar abunda yasa ya
bada goyon bayan su dawo din ma kenan,ya lura kwata kwata kamar kannen shin nan
basajin magana kuma basada tarbiya sam sam.

bayan sun kammala tattaunawa akan haka duka suka dunguma suka wuce sashen hajya
mama,samu sukayi yaa sheik har ya rigasu isa wajenta

zaune yake akan kujera an aje wasu setin kayan shayi royal designs masu kyau agabnn
shi da tea cups dinsu yan madaidaita sai water flask mai dauƙe da ta fasashen ruwan
lipton dayaji kayan qamshi.
gaban hjya mama hjya jasmine ta nufa ta gaisheta tana mata sannu da aiki,snn ta
amshi sauran aikin tanayi nan da nan ta kammala hadawa mijinta ruwan shayi mai
ƙauri da qamshi ta miƙa masa a hannun sa ya karba,sann ta hada musu suma ta bawa
kowa nashi.

ƙurba biyu mufrad yay yana jin tattaunawar su dan wasu abubuwan ma da suka kitsa
shibai sani ba,all he knows that bakinsu duka a hade yake akan magana daya na yaqin
daidaita yanayin zumunci da tarbiya acikin gidan.

at around 8 hjya jasmine da hjy mama sukabar gidan batare da sanin kowa ba murfy
daknsa yakaisu filin jirgi inda plane dinsa yake parke ya aje su,pilot dinshi ne ya
tuƙasu su biyunsu har suka isa garin sokoto direct akayi dasu gidan ƙakan lailan
wanda alhaj zaydun ne ya gina na musamman domin su zauna tare da ƴarshi ana kulawa
da ita.

Daga isarsu gidan yan uwan maman ta suka hayyaƙo su da bakaƙen magana saidai ita
kuma laila Baƙaramin murna tayi data gansu ba sabida irin gorin da ake mata nacewa
ita outcast ce bata da matsuguni a familyn matazu shisa bazasu taba zuwa inda take
ba
danko dacan ma in ita taje musu hutu,in aka cire mahaifinta daya damu da ita hajiya
mama ne kawai suke nuna mata ita ma ƴace agidan,tana son hjya jasmine sabida
kirkinta amma haryau bata wani sakewa sosai da ita gudun wannan mummunan tarihin da
mahaifyarta ta kafa arayuwarsu wanda duk a ta sanadiyar son zuciya da kishine.
sosai tayi murnan jin zataje hutu abuja anan sokoto ynzu haka tasan bamai auranta
sabida sunan gidansu daya riga ya lalace.

she is almost 31yr old and yet unmarried amma sabida tsananin kamun kai da
kwalisarta bazaka taba fahimtar hakan ba..Hali dayane ga anty anu,inkayi da
ita,itama za tayi dakai,amma inka ƙi ta toh zata janye jikinta dakai sosai.

tunda suka zo gidan take musu hidima cikin girmama su


tanayi tana kuma shirya kayanta dan agoben sukace mata suke da niyyar komawa gida.

ata fannin su hjya goggo kuwa tun safiyar data farka take saka idon ganin shigowar
yaa sheik gaishe su bai tashi shigowa ba sai around 9 bayan ya gama shiryawan sa
tsaf cikin wata bugaggiyar shadda coffe brown colour ta alfarma wanda ta mugun
amsar sa.

samu yay har su uwani sun kammala cike gaban su da kayatattun nau ukan breakfast a
sashen su da fara'an sa da komi ya jona su suka ci abincin tare,hajiya adada tana
ta jansa da hirarrarkin duniya basuko damu da su tambaye lpyar maman shi datazo
gidan jiya ba,dake sun saba da sassafe hjya jasmine ta saba zuwa ta gaishe su so
basu wni daga hanklin su akanta ba saiyau din da sukaga batazo ba hjya goggo tafara
tunanin kodan hasiya ta dawo ne take kkrin juya musu baya,shikuwa baison jin ana
kushe matar sa shiyasa ma tunkan maganan yay nisa ya fada musu cikin raha cewa
maman shi ta dau matarshi rakiya da sassafen na sunje sokoto zasuje su ga lpyar
yarshi laila datake zama acan,.ai tuni annurin dake kan fuskokin sa ya
sauya"..hirar ta juya ta dawo daga hmm sai uhumm..dan sun tsane zancen lailan
nan,musannm ma hjya adada datake ganin kawo laila cikin family zai iya bata musu
suna maƙiyansu zasu iya amfani da hakan su tono wata maganar batanci akan familyn
su.
sunji tuƙikin bakinciki da akayi tafiyar nan ba tare da sannin su ba da wallahy
bazasu taba yarda hakan tayuba hjy goggo tahau masifa tana bori"tace..hasiya tasan
abunda ta ƙulla na munafurci shiyasa ko darajar gaisuwa ban samu ba daga gareta,toh
inna ga dama kuwa ayadda taje ta dauƙo yar nan haka zata maidata
..zancen banza zancen wofi..ana zaman lpya zata debo silar idanun makiya akanmu
hasiya kam toh dai
shidai hakuri kawai yake basu cikin tausashiyar murya yanayi kamar bai san wani abu
bama
kawai ya dauƙa normal ce tunda duk inda akaje aka dawo anu ma yarsa ce,baxai taba
kinta sabida mummunan ƙaddararsu da mahaifyrta ba.

babu tantama sukam ransu baiso haka ba,hjya adada taja tsaki yafi sau a kirga,ince
dai hutu kawai zatayi ta tafi?
u cant force me to love her,she is not my grand doter,wannan yar ba taka bace
zaidu, yarsu ce can su da suka laƙa maka wannan mummunan qaddarar..thank god
ma su nazli na zasu dawo jibi..yan albarka i cant wait to see them again.

baice musu uffan ba suka gama duk maganan su,shidai yasan ya sanar dasu abunda yake
son suji, at around 10:30 ya wuce office. aka bar gidan dagasu sai masu aiki,zulai
ta rasa meke mata dadi saboda irin zagin ta da hjya Adada tayi ta korata acikin
main house dan bakaramin haushin hajya mama yau suke jiba,gani suke kawai tazone
danta nuna musu isa da ikon ta akan gidan danta,yau banda gulmnta babu abunda suka
wuni yi yau a sashen su suna kitsa nasu tuggun nacewa hasiya bata isa tahana ruwan
su gudu acikin gidan ba.

shirye shiryen tarban su nazli hajya adada ta somayi,at around 5 na yamma tafito
taci wankan kece raini driver yakaita babban mall na garin abuja ta shiga tattaro
musu kayan tarɓa dana oyoyo kala kala,haka aka cikke bayan booth da kayan kele kele
su chocolate teddy bears lingeries perfumes kayan kwalliya...sosai ta saka yaran
aranta tanajinsu kamar ita ta haifesu.

fannin Ainau kuwa tunda ta farka ta buga wankarta ganin bayanan yasata tacikawa
rigarta iska dan yau tana da muhimman inda zataje..yanzu burin ta baifi ta zamo
ahead of kawayenta ba dan haka ta shiga harkan neman batacciyar hanya da zata kulla
wata alaka da mai 50% share na business dinsu...so take daga zarar sun hadu sun
tattauna zata ƙarbi kudi wajen mijinta ta saka share sudawo patners a boye,kafin
abokanta su zo su gane haka saidai suga har tayi musu nisa.

shikuwa mufrad yau baije koina ba ya wuni acikin base dinsu yana dan lura da one or
two things na aikin su,..

ranan monday za'a yaye sabbin sojojin navy masu tuƙa jiragen yaƙi,so babu wani
babba a ƙasa da zai jagorance shirin face shi hakan yasa zuwan sa abuja ya ƙara
zamowa mai matukar
muhimmanci agare sa da sauran mates dinsa..captain ray yana samun isowa daga
kano,zirga zirga ya karayin masa yawa tun safe daya fice bai kara lekowa gidan ba
sai can cikin dare yana shigowa ma bai kula komai ba yay baccin sa washe gari
sassafe ya fita.
[12/18, 12:13 AM] MAMAN ASLAM: _#SURAYYAHMS_ .

malak tana zuwa suka mimmikawa kowa abinda yace yana so suka koma wajensu suka
zauna,wani nannuyar ajiyar zuciya rufaida ta sauƙe,daga nan basu fi minti biyar da
zama ba akayi announcing passengers in kano to Abuja su fara boarding yanxu jirgi
zai tashi, mikewa sukayi suka isa inda jirgin Med View ke tsaye suka hau matakalar
suka shiga ciki,a first class suka sami wajejen su suka zazzauna anty ta riga ta
hada malak da aikin rike iman da jawad rufaida ce karshen shigowa abayan su sau
bata samu wajen zama kusa da su ba, duk seats in sun cika sai last two seats in
karshe ne wanda da daga shi sai na economy class

da ta duba taga babu kowa kuma a wajen saita karasa ta zauna abunta,tana zama ta
cire sabuwar wayarta daga cikin jaka da ear piece inshi sannan ta saka jakar daga
sama inda ake ajiye luggages, wayarta tasa a flight mode ta jona ear piece in da
wayan ta makala a kunnenta taga ma duk karatun qur'ani ya sakata mata complte, a
hankali ta jinginar da kanta a kujerar tare da lumshe idanuwanta,
heart beat inta ne ya kara karuwa this time kamar zai fito daga cikin riganta, seat
belt din jikinta tayi unfasten snn ta shiga karanto addu'a a hnkli a xuciyarta tana
dan jujjuya kanta, ji tayi kmr mutum na tsaye kanta don wani dad'da'dan kamshi ne
ya bugi ramin hancinta mai mugun ratsa kwalwala da saka zuciya a rudani, duk da hka
bashi yasa ta bude idonta ba sai da ta gama addu'ar da take snn ta bude idonta a
hnkli, wani mugun faduwa gabanta yyi ganin Wanda ke tsaye kanta idonsa a kanta ko
kiftawa baya yi,itama ta tsaya kallon sa acikin ranta tace gayen nan ya hadu
wallh,, yana da irin kwarjinin nan na ƴayan sarakai he is damn bold nd manly,and
cute,nd hansome,ohh beutiful..damn sweet natured..nd weird,fierce..unique..and
classy,saita sace kallon dressing dinsa wata hadadiyar rigar ralph lauren ce orange
colour ajikin shi yahadeta da bakin shots din fendi kafafun sa ya sanye da wata
arniyar balenciaga softy sneekers itama kalar wandon sa,ganin suna neman daukar
lkci akan juna yasashi farga , dauke kai yyi da sauri fuskar nn tasa a mugun daure
yace"my space, sai a snn ta lura da handbag dinta da ke ajiye kan seat din dake
gefenta. daukewa tayi ta mayar kan cinyarta da sauri snn ya xauna, mamaki ne ya
cika ta ba kadan ba yau ita zata zauna kusa da yaa mufyy ajirgi tabbb, mikewa tayi
ta ajiye handbag dinta taji bazata iya zaman nan ba kawai xata fita duk da bbu
takamaiman abinda xata je yi amma ya ki bata hanya ko motsi baiyi bare ya kalleta ,
itama haka yi shiru kuma taki cewa ya matsa matan ta wuce karshe komawa tayi ta
xauna ranta yyi mugun baci data zauna nan , to wai shi wnn din me yake daukan
kansa?, me ma yasa zai zo kusa dani ya zauna at d first place, ko ina ne sai mun
hadu,dan ƙaramin tsaki taja ta kawar da kanta tana kallon waje ta window, tsakin da
taja ne ya sashi kallonta, lokaci daya yyi kwafa ya dauke kansa da yaga hankalinta
baya wajen,announcement akayi jirgi zai tashi anada bukatan kowa ya saka
seatbelt,yaga kowa ya gama sakawa amma ita bata ko motsa ba,juyowa yy da kyau yaga
kunnenta a toshe da erpice ya buga handle din seat dinta da karfi nn ma bai ga
alamar tasan yana yi ba, jin announcement din da ake yasa yyi saurin jawo seat belt
din ya shiga kkrin fasten din mata belt,saukar hannun shi ajikinra yasa taji kamar
fitsari ake tunkodo mata a mararta
kawai jin hannun mutum tayi jikinta, ta bude ido cikin sauri tare da cire earpiece
din kunnenta tace "meye? meye haka..." Shiru tayi ganin har ya gama sa mata ya
dauke kansa, lkci daya ya lumshe ido kamar mai bacci, takaici ne ya isheta bata san
lkcn da ta furta "Hw dare you! da fushi muryanta kamar zatayi kuka ba" Bude ido yyi
da sauri ya xuba mata manyan idonsa yana kallon cikin kwayar idonta murya can kasa
yace"u want me to slap u?!" hawaye ne ya cika idonta, lkci daya ta turo mai baki ta
rufe fuskarta da mayafin jikinta tahau kuka marar kara, dauke kansa yyi ba tare da
ko dar ba bayan yan mintuna ta bude fuskartan suka hada ido taga ya ƙura mata ido,
hawaye ya gani shrkaf a fuskarta, lkci daya yaji jikinsa ya bi ya mutu saiya najin
ya tsani kukan tan, a hnkli ya furta "ke kenan kullum hawaye?ke ƙaramar yarinyace?
shiru tayi ta bata rai,juya kansa yay "ko meh nayi mata oho," kusan a zuciyanshi ya
fadi haka, handkerchief inshi dake aljihun wandon shi yadauko ya miƙa mata ba tare
da ya kalleta ba fuska daure, kin karba tayi, haushi ne ya kamashi ya maida
handkerchief inshi ya ruko kafadanta da karfi, "will you clean that nonsense on ur
face?idanunta ta gwalo masa a mugun shagwabe ya wani lumshe idanun sa a hnkli snn
ya kuma budewa yace
"keeee.. bana son in sake ganin hawayen nan, don babu abinda nayi maki I only
helped you fix yr belt, ko kuma kibar seat din nan immediately..".. saketa yayi dan
ƙaruwa hawayen sukayi tafara jan wani munafikin sheshheka,wani dogon tsaki yaja ya
tsuke idonshi daga wajenta, sake juyowa yayi bayan yan mintuna yaga har lkcn
hawayen takeyi tana sharewa tazauna a matse kamar wanda ya sato ta,da kanshi ya
dauki handkerchief din ya fixgota jikin shi ta lafe kadan ya shiga goge mata
hawayen yanayi tana ture hannunshi dayake taba mata fuskanta,cikin fushin ta mai
cike da shagwaba tace mishi "yaa ni ka rabu dani da hawaye na, ai fuskana ne kuma
hawayena ne, let me be,baiko kulata ba..can tace yaaa muffy,yaa muff plss stop it
ni bana so,yana saketa ta juyar da kanta tana kallon gajimare da sauri .

ƙarfe 12:10 daidai jirginsu yayi landing a filin jirgin Nnamdi azikiwe
international airport dake Abuja, jirgi na tsayawa taga baiko motsaba har sanda
kowa ya fita sann ya dan matsa mata bangaje shi tayi ta fice da gudu tayi wajen su
anty ƙirjinta na bugawa

daga nan bata ƙara barin sun hade ido dashi ba ɓare su ƙara cin karo,haka suka
makalkalewa juna da malak babu yadda hajya batayi akan ta wuce sutafi gida ba amma
haka fir taki tace sam ita awajen malak zata zauna haka suka tafi acikin motar dr
mehra sukayi ministers qtrs, wajajen goma saura kwata su hajiya suka iso zayd
matazu residence a anguwar maitama mufrad kuma yabi hanyar gidan sa na asokoro.

Daga isar su gidan kusan komi ya canja ya kacame kowa cikin su tsoffin ya ɗaure
fuskan sa yana jan aji yana shan qamshi wa juna, tun bayan yar gaisuwa da sukayi
hajiya mama bata wani kula su ba ta wuce sabowar sashenta na gidan tahau baje
kayanta,wanda tabbas yafi wancan gidan yelwa da fadi dakunan bacci uku ne aciki
banda babban falo kitchen da sauran su,yau da buhun masifarta takeji dan haka kowa
saida yasan da shigowarta garin abuja,sai fade fade takeyi,yadda taga tsarin
mutanen gidan sam baiyi mata ba yagana zulai najinta agefe,kuma duk ta fahimce
metake cewa,tabbas itama ta kwashi kallon banza kallon kazanta da tambyar tutsuye
awajen waencan mutanen duk iya tsamin bakinta yau saida tayi shiru agaban su hjy
adada dan babu wani alaman zasu amsheta cikin aminci wani irin kallo sukeyi mata
harsanda zulai taji zuwanta habujan yafara tsane mata atake.

amma yanzu dataji hajy na masifar cewa ba a isa a nuna mata iko a gidan danta ba
sai taji sanyi aranta
"..aranta mamaki take yadda matayen nan suke baza sha'anin su,duna magana cikin
nuna mulki da isa.shikan sa alhj zayd dinma ta lura basu barshi ya fito ba haryanzu
ohh Allah sai kace su suka kawosa duniya tabb di hmm kome suke kitsa mashi oho...

tana gama raya haka aranta ta leka kofar dakin,, ganin hajiya mama nacan uwar daƙa
da surkuwan ta bata fito ba ya sata sulalewa ta nufi can cikin gidan,facal facal
tafito ko ajikinta take tafiya kamar wacce dama can tasan waje sai kallle kallen
datakeyi kamar wacce zata ƙarya wuyanta,..

Aikuwa tana shiga main house ta wuce sashen su hjya Adada direct,laɓewa tayi jikin
bango jin irin masifar da take mashi,"..mu ai ka riga ka nuna mana matsayin mu..ka
nuna bamu isa dakai ba..."hjya goggo cikin yar rudanin tsufa tace toh ba a isa
ba..kai jinina ne bazan saka ido a gidan nan ana mana abunda aka ga dama ba..muna
nan zama daram babu wanda ya isa ya ƙoremu da baqin hali a gidan ka zaidu.."shikam
baiya cewa komi sai haƙuri kawai yake basu da axauna lpya...komi da akeyi xulai
naji daga ta ciki tana gyada kai hmm,jin motsi yasata saurin barin wajen ta juya
agarin sauri sai gimmm taci ƙaro da wata mata ta debo hilimin kwanuka akan tray din
kawo abinci,"kallon ƙurel ta kare mata..tana washe baki tace "malama hannun
ki..."uwani tana kallonta a tsime ganin ta yar kauye riga daban zani da ban tace
yawwa ..ke kuma daga ina,zilai ta shareta ta cigaba da kalle kalle bata amsa ba
tsaki uwani taja zata bar wajen taji an wani damƙo kafadunta zulai tagani tana zare
mata ido kamar yar daba "ke mata wani kike jawa tsaki?tunkan uwani ta amsa ta
dungure mata gefen hanci "haaa in gurje maki baki".kin dauka bani da wayo ne?toh na
hango na hasko kuma nagane ke wacece...aiki ya kawoki nima shiya kawoni ƙarki yadda
kice zakina jamin tsaki eheh, "uwani cikin jin mamaki da mugun tsoron zulai tace
"Ahhhh malama da Allah cikani ni ba bakuwar zafi bace,ki cikani mana baki ganin
abubuwa ne a hannuna ?..cikata zulai tayi tare da dora hannu a kugu tace aiho koda
babu abubuwan ma babu abunda kika isa kiymin..uwani bata kulata ba ta wuce da
abincin kan dinning ta hau jejjerawa dan baƙaramin girkin tarban baƙi yau sukayi
ba,tana gama jera abinci zulai ta zo ta sake sabontawa da nata salon,sai kuma yay
kyau fiye da yadda suka sabay kullum saboda sosai zilai tasha training a fannin
kimtsa gida sakamakon aikatau din datayiyyi a gidajen masu mulki da sarauta sosai
zulai ta iya aiki bana wasa ba,matsalarta daya tanayi tana masifa uwani tarasa me
xatace mata dan bata taba ganin mutum mai tsaurin ido da masifa kamar zulai ba.

a Haka abasu san juna ba tabita suka wuce har cikin kitchen din,dake tana son aiki
within no time tahau taya uwani wanke wanke da shara sukayi mopping kitchen din
tsaf anan uwani takejin labarin cewa ai ita sabuwar ƴar aiki ce,,zatana koyawa
yaran gidan
dafa abinci...sosai uwani taci dariya acikin Zuciyarta tana cewa tab ana wata ga
wata,wai balagagge yaga gindin maman shi..
..kawai tuna halayen yaran gidan tayi ta kuma kalle zulai,wacce adan kankanin lokci
taji kamar ta karance yanayinta na tsaurin ido abun saiya balain bata dariya.

bangaren su rufaida kuwa murna a gidan su malak babu iyaƙa dan tamkar wacce tayi
shekara haka iyayenta suka nuna farincikin ganin ta,barinma da suka ganta tare da
rufaidar,they are sooo free nd happy kamar wasu yan uwan juna,duk wani fargaban
anty meera nacewa malak zata iyajin ƙewarsu acan saida ya kawar data ga yanayin su
da rufaida atake taji komi ma ya dauƙe mata acikin zxyarta
yau tare duka suka cicci abinci ansha hira da kallon pics din matric bayan sun huta
malak ta wuce kasa tare da baban ta suna hirar su mai dadi,rufaida dake zaune a
falo tare da anty meera sai satar kallon su takeyi sabida tsabar yanayin yadda
shakuwar su yake nunawa a fili gwanin ban sha'awa da saka nishadi
,wani bin saita rinƙa imagining inama ace tana da uba kwatankcin haka koda ace
bawanda zai dora ta a cinyar sa yana petting dinta ba, atleast wanda zai dan jasu
ajik yaji damuwoin su kodanma suji cewa suma yaƴane.
atake kuma saita bawa kanta a sam tace"hmmm inde wajen yaa malam take mafarkin
samun haka toh ashe zata bushe tabi ta kangare ta dawo toka hakan kuma bazaiyu
ba...can data gaji da tunanin ta miƙe tsaye cikin sanyi ladabi tahau tattara
pictures din da suka barbaza a kasa tana cewa anty meera zata wuce dasu daki,ga
kayan su da suka barbaja zataje ta kikkimsa su..anty tana murmshi ta amsa mata da
toh sann ta bi matakala ta koma dakin malak,babban dakine mai mugun kyau na yar
gata komi acikin room din is pink nd white colour,whith alots of girly stuffs na
ƴayan masu shi,tana shiga ta sauƙe ajiyar zuciya tare da fadawa kan babban gadon
dake tsakiyar dakin ahnkli ta kwanta, sannn ta lumshe idanunta tayi wani irin
shiruuu for while batare da tayi tunanin kowa ba.

tana cikin wannan yanayin ne wayarta yay ƙara,"babu tantama ta dauka ganin sunan
dayake kai yasata sakin wani kayataccen murmushi,cikin sauke murya can kasa game da
kashe shi cikin sauti mai ratsa zuciya ce tace "salam rabin rai.."wani irin
maraitaccen numfashi yaja muryan sa a tsananin tausashe yace"..baby rabin rai kuma?
ina sauran rabin yaje.dariya tayi sann suka tsundumuma cikin wata shaukakkiyar
hirar su ta soyayya kowa da abunda yake yawo dashi najin dadin yanayin su mai yawo
dasu a can sararin gajimare.

har malak ta shigo tayi wanka ta canza kaya ba agama wayar ba,..kitchen ta nufa
danta hado musu favorite smoothie dinsu na cocumber parsely nd avocado with cocunut
milk.

karfe 10 saura Mufrad ya buga horn a kayataccen gidan sa mai dauƙe da fentin ruwan
madara an sankame sa da wani babba kuma dogon steel gate mai taya,gini ne na
celebrity mansion maiji da lpya wanda ya siya domin zama da iyalin shi personaly
saidai tunda ya auro Ainau Allah baiy zamansu a garin abuja ba saiyanzu.

babu wani abunda babu acikin gidan 5 bedroom bungalow mansion with all the luxuries
daya kawata shi ciki da waje,..yana isowa ciki yaga koina shiru,ga dai yanayin
cikin gidan wani iri kamar ba ataba sakamai tsintsiya ko mopper ba,hatta hannun shi
daya dora kan stand din matakala yau saida ya kwashi kura a ranshi yafara tunani ko
Ainau bata dawo gidab bane kamar yadda ya umarceta last week,shiduk yagama bari a
ta dawo din ne shisa ma ya wuce direct yaxo nan, yasan kuma bata son zama anan
gidan probably might be the reason dayasa bata neme wayarsa ba.

daga nan dakin shi ya wuce direct,bai iyayi yin komi ba sabida kuran daya tarar
aciki,Da kyar ma ya samu yay wanka ya bude babban wardrobe dinsa ya sauya kayan
jikin shi,agurguje ya sauƙo kasa nemanta yana lura da yanayin gidan ranshi adan
bace dan zuciyar shi har harbawa takeyi ita dakanta da bacin rai
shi mutum ne daya tsani ƙazanta

"toh meye ainau takeyi da gidan sa zai kasance haka duk datti..."
mind dinsa nata tunxirashi dan ya soma fahimtar wani abu amma ya kaucar kawai yace
bari ya fara nemanta.

fannin Ainau kuwa marmaza take cuccusa kayan data shigo da su yanzu duk ta daburce
cikin rasa ta inda zatay muffy ya zamto bai fahimce cewa yanzun nan itama tayi
shigowarta ƙasar ba.
kominta na ƙasa, wayarta ma kashe shi tayi mai gaba daya,ahujajan tahau tattare
tattaren ƙarya,koda ya shigo dakin ya sameta da kaya kaca kaca haka ta shararo
ƙarya tace masa
aikin ya mata yawa ne gana office bla bla shiyasa bata samun lokcin tsaftace gidan
ba
ahaka har sanda ta sakashi ya nemi cleaners tundaga wani waje sukazo sukayi goge
gogen kafin aka dan samu sa'ida.

kafin nan hartaje taci wankanta ta sako wasu tsinannun kaya tay nasha nasha a falo
ajikinshi,ita bazata iya girki ba,nan ma hakan yay odering musu abunda zasuci aka
kawo musu har gidan itace kan gaba aci.

hira kala kala babu wanda baisha ba kuma ya lura duk ta sake jikinta tanayi ne dan
kar yagane wani abu daga gareta

da damuwar yanayinta fall ranshi ya wuni sai can cikin dare daya gaji da matse
kanshi ya nemeta suka fara romancing juna ahakan ma shiya soma tsokano ta dan Sosai
yake bin jikinta da wani irin rikitaccen salo mai'tsayawa a rai ƙaƙƙameshi tayi
sosai tana jin abinda yake mata har cikin ranta ganin ma tsayuwar bazai musu bane
yasa ta kama hannunsa suka zube ƙan gadonta sai daf ya kawo saita juya mai baya,
nannauyar ajiyan zuciya take sauƙewa a hankali ya ɗago da rinannun ldanunshi tare
da watsa mata suna haɗa ldo ya lumshe nasa cikin wani irin salo tare da manna ƙansa
da kirjinta kamar daga sama taji sauƙan maganarsa. "meke damunki ? naganki wani iri
u okay ? kala batace masa ba saima kwantar da ƙanta da tayi jikinshi ta kara
narkewa ajikn shi sosai ɗagowa yai yana kallonta again,ya dade yana kallon fuskatta
ina tambayarki?mikewa zaune tayi,tare da langwabar masa da wuya"muffy wallh
nagajiiiii..am not in d mood...da Allah kayi hakuri kabari mubar abun nan sai
gobe,..daga kwancen ya kalleta a hnkli ranshi kuma a dagule.."yace what?kina hauka
ne kwana na nawa banganki ba yau nazo sai kicemin ure not in d mood?..zatayi magana
ya jawota jikinshi da karfi ya matse ta yana wani irin kallon cikin idanunta..so
roughly kuma ahnkli yace mata"fuck ur moood.i need it now"bata hankara ba taji
kawai koinanta ya dauƙa da zazzafar touches din sa..

he dint wait for her kawai bukatarsa ya biya,ta gama kuka da fushinta kafff yana
jinta,bai sauƙa akanta ba sanda yaji koinan shi ta dawo daidai.

a fannin su rufaida kuwa tun around 11 malak tagaji da jiran ta tayi bacci,basu da
gama wayar ba sai wajen 1,ta fito daga bathrum bayan taje ta wanke fuskarta ta
shafa nite cream sai taji ta nemi bacci kuma tarasa a idanunta

bedside lamp na iya gefenta ta kunna ta dauko daya daga cikin english novels din
malak ta soma budewa wai don ya kawar mata da nacin tunanin dare da ya daura aure
da zuciyarta cikin dan lokaci kalilan.
cikin kowani dakika ta tsaya nazari saita tunoshi a dukkanin abubuwan da suka
wakana ayau din

can saita fara tunanin dan zaman su da sukayi acikin jirgi tana riƙe da littafin
amma kowanne shafi data bude fuskar yaa muffy ke appearing a maimakon taji bugun
zciyar yau kuma Kuka sosai tafara na tunanin ko wata cutar kwakwalwar ne ya same
ta,wani tuƙikin haushin kanta takeji,tsaida kukan ta yi, ta koma bathrum ta wanke
fuskarta da sabulu sannan ta fito sai ita ma ta bi lafiyar gado yau wani sabon dare
ne a gareta mai cike da rudaddaiyar salo mai balain cusawa xuciyarta jin tsananin
haushin kanta.....

#SURAYYAHMS

6.30 am hajiya Adada ta gama wankanrta kenan tana zaune agaban wani sharbaben
dressing mirror game da taje doguwar suman kanta da ya zubo sharkaff agadon
bayanta yay malala ya kwanta mata abaya wanda tsayin shi yake tabowa har karshen
mazaunan ta.

wayarta ne yay ringing ta miƙe da kyar ta dauƙa da yanayin mamaki a fuskarta ganin
lambar ƙasar waje ne wanda batayi saving a contct dinta ba,tsaki taja who cud dis
be,cos su manya ne,so sunsan ba a kiransu anyhow haka"..waje ta nema tazauna
fuskarta adan yamutse sannan ta dauƙi wayar cikin kasaitciyar murya tace "helo who
is this?.."Ajiyar zuciya taji an sauƙe daga cikin wayan sannan dan ƙaramin sautin
kuka yabiyo daga baya"daga cikin wayar taci ance.."hajiya mummy Nazli ce.
da sauri ta miƙe tsaye cikin sauya fuska izuwa na dariya tace oh my god nazli dear?
humm yar albarka ta taki ambato,yadai daga ƙira sai kuka meya same ki..?ko anfasa
zuwa hutun ne?cikin serious muryan kuka nazli harda sheshheka tace"hajiya kinaji
Baba yanacewa wai in tattaro kayana duka wai inna dawo hutu bazan kara komawa nan
ba waifa cewa yay zai canzamin makaranta..ni gaskiya kice masa bana so kuma bazan
dawo dan asakani makarnta a nigeria ba..ni wallhy bana so...da matsancin kuka ta
karashe maganan sosai kamar wacce zata cire ranta.
hankli tashe hjy adada tace
calm down nazli.
bangane babanki yace miki kidawo ba?.."hajya wa''ahy dagske nake fada miki,baba bai
taba min wasa ba,he called me dis morning wai zai dawo da karatun mu duka
gida..kuma na kira mum ma tace min kawai inbi umarninshi,"forgod sake im a medical
student tayaya zan bar karatuna mai kyau anan indawo nigeria...nide gaskiya ki
sakamin baki,i cant cope with nigeria..im gonna die..ta fada tana kuka sosai...da
alaman abun ya mugun taba mata zuciya sosai..

cike da tsananin damuwa hjy adada tace"..Toh kiy shiru kedai ki shirya kidawo hutun
i promise u bamai canza miki makaranta did u hear me...ai ina sai kuka kawai nazli
take yi,sosai ta dagawa hjy adada hankli harta katse wayar bata gane kanta ba.

tsabar tashin hankli ko tsayawa daure suman kantan batayi ba ta ari mayafi ta wuce
falo wajen maman ta ta gaya mata,..itama yanzu sukayi waya da keeyan yake neman
alfarmanta akan maganan duk hanklinsu ya tashi barinma shidayake final year dinsa
yanajin baifi saura watanni ya gama mai gaba daya ba,
shukra ce kawai bata ƙira ba,da alaman ita ba anemi opinion dinta.

hajya adada sosai ta dau maganan da zafi,ta tuma tace sam ba shawarar zaidu bane
zugashi akayi don a lalata masa tsarin tarbiyan yayan sa
aikuwa tuni suka hau kan magana suka zauna,barinma da yau basuga duriyar kowa ba.

rantsuwa akan rantsuwa tayi tace muddin in da hannun hasiya a maganan nan yau zaayi
ta da wajewa dan itama bazata taɓa amincewa ba.
saidai in zaidu ya zaba ko su ita.

cikin yanayin masifa da tashin hankli suka kasance


har izuwa ƙarfe hudu na yamma
da su hjya maman suka dawo abuja.

mufrad ne yaje ya tattaro su tare da driver,dukan su suka taho gidan tare da anty
fareesa da ƴayan ta...
banda gaisuwar anty fareesa da mufrad su hjya adada basu sake fuskansu da kowa
ba,yau a bangaren hajya mama jawai ake walwala acikin gidan,Anan ma anty laila anu
ta sauƙa tana occupying daya daga cikin dakin dake sashen,
kasancewarta cikin yan uwanta yakan sa taji dan dama dama duk dama tasan fareesa da
mufrad dama basuda wani matsala haka ma keeyan,data san bai taɓa shiga harkan
taba,damuwarta dashi shine ko sau goma zasu ci karo maganan fatar baki baya hadasu
amma kuma ko sau daya bai taba mata wani cin fuska ko maganan banza ba.

ko mufrad din ma saiyau tasamu daman yin doguwar gaisuwa dashi dake anty fareesa na
nan,ita kowa nata ne tunda can ma ita babu ruwanta acikin lamarinsu na kyamatarta.

sai can dare ya koma gida,yauma tsakaninsa da matarsa kowa yana harkan gaban sa
duk yadda yaso aranshi daya samu hutu ajikin ta yaci tura daga ya matsa saita ce
masa ita ta gaji anemo mai aiki shikuma baijin zai kyale hakan acikin gidansa,sai
kawai ya shareta ya maida hanklinsa kan abubuwan dake gaban sa na hidimar da zasuyi
a gobe

washe gari tun da asubah aka tura driver ya dauko su nazli da keeyan daga aiport
sabida tare dama suke dawowa,wajajen tara saura suka shigo gidan fuskan su duka
babu mai walwala,barinma da sukaga gidan ya cikke da mutane.

around 10.30 shukra ma ta dawo,dukan suka sauka a sashensu hajya adada suka
maƙalkale musu ganin kamar sune kawai zasu iya taimkon su akqm lamarin canjin
mkrantar su,nazli tafi kowa daga hankalinta sabida ita yarson high standard ne bata
son abunda zai sauke ta ƙasa koya maidata baya,gwara ma keeyan yanada babban
dalilin sa nakin abun,abun bai wani dara shukra ba,ita dama ba akaita waje ba,so
tasan dai in har abuja za amayar dasu karatu duka to bazai wuce akaisu Dream
univsityn datafiso arayuwarta ba wato turkish nile university NUN Abuja,tun bayau
ba shukura take balain son tayi wannan universityn aranta.

bayan isha'i mufrad ya shigo cikin gidan tare da Aina'u suka samu kusan kowa ya
hallara akan dinning table za'a ci abincin dare kenan.

kowa yazauna wajen zaman sa saidai annurin dake kan fuskokin su ba kamar na kullum
ba

barinma hjya mama data saka fuskar roba ta mugun harɗe ranta awajen saboda kin amsa
gaisuwar Anty laila da su hjy adada sukayi,itakam ma ko ajikinta tana zaune ƙusa da
mahaifinta wanda duk cikin falon babu wanda yakaita yin kama dashi,nazli ta hada
gabas da yamma,shkra ta bala'in turmushe fuskanta feeling soo disquisted da gidan.

gashi dukan su sunsan basu isa suyi wani kyakkyawan motsin rashin kunya ba saboda
mufrad yana nan idanun sa kuma naga kan kowa.ahaka aka soma cin abincin lami lpya,
hjya adada ce kawai take hadiyar nata da kyar tsabar bacin rai da kuma makudan
maganganu data taro acikin cikinta wanda jira kawai take a tabota ta kunce musu shi
awajen..

bayan an kammala cin abincin lpya Hjy mama ta ƙira zulai wanda suka taho atare da
uwani,agabam kowa da kowa ta nuna ta a matsayin wacce zatana koya masu shukra aikin
kitchen,wanda hakan yay sanadiyar tsoma bakin hjya adada ta fara fada tana
surutu.tace"yara sunzo hutu ace kuma za a turasu kitchen?ita bataga dalilin da za'a
turasu kitchen ba,hajiya mama ta bushe idonta cikin amsata, maganan da basu sonji
din shita fede musushi tas daga farko har ƙarshe cikin musu fada tace musu kowa ya
dawo gida kenan kuma da sunki da sun so anu ma yargidan nan ce.

aikuwa hjy adada ta haukace agidan ta tada dust tace sam bata yarda da wannan
tsarin ba,tunda daga farko aka fara magana, wuta wuta fada fada kowa bayason yaja
akan bakansa a cikinsu, yaran kowa sai matse ruwan hawaye yakeyi sabida yadda hjya
mama ta dau zafi sosai,tashin hanklin tsoffin yazamto kamar da boyayyar kiyayya da
kuma gaba, da kyar yaa sheik ya shiga cikin lamarin ya raba aka bar nazli akan
makarntan ta just to suit hjya adada aka dawo da shukra abuja to suits hjy mama.
keeyan kam dama yana karshe ne so ba a damu sosai wajen kin karban uzurin sa ba.

hajiya mama tayi fushi sosai da irin abunda suka dinga cewa a fili suna buga kirjin
cewa ba a isa a mulke su acikin gidan zaidu ba,hjya mama bata ja dasu ba amma sosai
ta tanadi fito na fito acikin ranta ,tun daga nan ta qudiri takun saka tsakanin
su,nan take hj mama ta daukewa kowa wuta har jikokintan ma bata sarara musu ta
gindaya sharudan ta a gidan,ta hana zancen yawon zuwa flexing da shoping anyhow ta
kuma saka tsatsasaura doka akan sha'anin Addini,tace kuma dole ne kowa yabi..

Duk mufrad na lura da kannensa da suke jin kodan yau an karba musu Baki sun same
abunda sukeso suke ganin nan gaba bazai casasu in sunyi kuskure ba.

haka aka raba daren nazli da su shkura suka zame suka koma sashen su hajya
adada,Tsabar gulma da son jin kwakwaf yasa ainau ta shiga cikinsu tanajin duk wani
abunda ake kitsawa
babu kunya tsoffin suke zugasu indirectly da wasu irin mummunan kalamai wanda yake
cusa musu ra'ayin su kauracewa Anty laila,cewar hjy adada ita ba addan su
bane...kuma ko da an karbe ta anan gidan sudai bazasu taba hada jinin su da shegiya
yar matsafiya ba,..

gaba daya laifin qaddarar tabi ta jingina ajikin ta tana mai zuga yaran da wani
irin siga marar amfani,tuni sukuwa suka hau kai suka zauna daram,..
Duk burgan su da sukaga an ƙarba musu ƴancin yin karatu,ita kanta shukra ce mata
sukayi kartaji komi a universityn datake so din kawai za a sakasu,sukuwa sun dauƙa
duk gata kawai ake musu.

fannin hjya mama kuwa tunda aka bar wajen batace ma kowa uffan ba,anty fareesatu ce
take tare da anty anu suna dan debe wa junan su kewa barin ma da Anty lailan take
nan very friendly da yara.

sai wajen goma ya wuce Ainau ta bar sashen ta samu muffy har yay bacci
kwanciyarta tayi ta cigaba da chat dinta da zarah,tana ce ma zarahn ana gurmi
agidan su..itama gobe koyace su koma gidansa zataki sabida batason ayi drama babu
ita.

fannin su rufaida kuwa rayuwarsu sukeyi agidan dr mehra mai dadi da ban
nishadi,tunda suka zo a kullum suke zuwa agency ana musu phisical screening dinsu
wanda yake level by level ne,hakan ne kawai ya hanasu zuwa gidan hajiya mama duk
dama rabin hanklin su na wajen.

washe gari da safe mufrad ya farka jikinshi bai masa wani dadi ya tashe A'inau as
usual amma taki tashi ƙarshe data fahimce nufinsa sai ta kawo masa complain cewa
al'adarta ne yazo.

mutumin ka da baida hakuri ahakn saida yasata releiving dinshi ita yanzu kwata
kwata bata cika son yin abun sabida tana shan wani maganin da zai ƙarawa jikinta
yarinta,kuma therapist dinta ya riga ya fada mata yawan sex na kawo tsufa,ynzu haka
tafiso anayi twice or once...sabida tasan tafi bukatar jikinta aynzu.

yanayin wankan tsarki ya saka jallabiyar sa nufi masallaci ya samu ancika an tada
sahu yabisu aka kammala dashi.

dashi da mahaifinshi ne kawai suka rage keeyan ya shiga cikin gidan ya same dukan
yan uwan shi a main hall sun idar da salla kenan sun zazzauna a inda suke karatu
kowaccen su ta turmushe fuska sabida basu isa suyi wani raini wa anty fareesa
ba,dan ita aka turo tazo ta tashesu sallahn asubahi,..keeyan yana shigowa wajen
yace musu kowa ta dauƙo qur'aninta suyi sauƙa kafin ƙetowar alfjir..

duk sun qudira aransu cewa zasu fadawa hajiya Adada musamman ma shkura datakeji
kamar bazata iya jurar yin sallah akan lokaci da karatum qur'ani kowani safiya
ba,...da can kuma irin rayuwar da sukeyi kenan,amma da shike maganganun su hjya
adadan ya farayin tasiri akansu yanzu sukejin kome ma bazasu nayi ba.

Daf sun dauƙo qur'ani zasu bude saiga sallama da nutsiyar murya anty anu ce ta
shigo sanye da doguwar hijabi pitch colour ya rufet kirif daga sama har ƙasa.

suna hade ido da keeyan ya dauƙe kansa yana dan duba qur'anin dake gaban sa,shukra
da nazli kuwa sai kallon ta sukeyi suka ƙureta da ido batare da sunce mata uffan
ba.

kamar anty fareesa zatayi musu magana saita yi shiru ta cigaba da abunda takeyi
ƙirar mijinta awaya yasaka ta tashi cikin gaggawa tayi waje.
tada sallah anty anu tayi a daf da inda shukura ta zauna,.su basu fara karatun ba
basu kuma ce uffan ba suka tsura mata ido,keeyan ne kadai bai kara dago kanshi
ba..."tanayin sujjada cikin tsaurin ido sa rashin kunya
shukra taja wata arniyar tsaki"...tace you are like a dog"..tana nufin anty anu
tayi irin sujjadar karnuka..amma yadda tayi sounding so daring and insultive,ahnkli
keeyan ya dago ya harareta ta turo mai baki...Anty anu bata ko damu ba ta cigaba da
sallahnta a raka'a na ƙarshe nazli ma ta ƙyabe baki daf anty anu tana dagowa daga
sujjada da tace
"you really are a dog"..da sauri keeyan ya riƙe bakinshi zaiyi magana yaga anty
anun ta miƙe tsaye
cikin wani irin yanayi,wani irin haɗe ranta tayi tana kallonsu da bacin rai
tace"cmon what did u say?..shiru nazli tayi ta haɗe ranta cikin yanayin raini bata
ce uffan ba,shukra ce ta miƙe tsaye cikin yanayin iyayi tana jujjuya kai tace"..
"i said..tun baya ƙarasa ba taji wani sauƙar tassss an wanka mata mari akan
fuskarta"..u are stupid..anty anu tafada cikin zare mata ido tace..ke?aka gaya miki
ni sa'arki ce?agigice shukra ta rike wajen marin saboda bata iya tsayawa daidai ba
nazli ta miƙe a hatsale"..why must u hit her?..dan kawai an fada miki gaskiya..?
bakinta taji an kama an kai masa maka mai ƙarfi"..ihu tayi tare da rike wajen,the
next time anyone of u try to disrespect me or anyone else zakuga abunda zan
muku.cike da bacin rai shkura tasa kuka mai ƙarfi"you are not our sister..U will
neva be our sister..
tsaye keeyan ya miƙe cikin daka musu tsawa yace wa yan uwan san "wai baku da
hankaline ?..u girls shud have some respect...wani hatsallen tsaki nazli taja tayi
waje fuuu kamar zata bangaje
anty Anun,shkar ma tabi bayanta suka kai ƙara wajen hajiya adada

hakuri keeyan ya bata duk dama batayi tsammanin hakan ba,shidin ma nasiha tayi
mishi wanda ya shige jikinshi sannan ta wuce tayi tafiyarta tabarsa awajen
shikadai..
shiko kadan baiya goyon bayan raina na gaba dashi,yadda su nazli suka je suka hada
maganan haka shima yaje ya warware agaban hjya mama..

ƙarfe tara saura kowa ya sauƙo falo cikin shigarsa ta kece raini na alfarma,duk
cikin majaxen gidan mufrd ne kawai yau ya saka ƙananan kaya,sauran kowa yafito
cikin yadinsa mai kyau da tsada,nazli ta saka straght gown na atamfa picht colour
mai fallen neck shukra kuma ta sako wata riga da skirt dinki mai hawa hawa dinkin
bakaramin dacewa da ita yay ba,as usual ainau tana kime agefeshi ta sako nata
leshin
anty fareesa da mum dinta kusan shigarsu iri daya dukansu abaya suka saka,anty
laila ce ta saka riga da zani mai kyau wanda ya dada nuna girmanta a fili, .tana
zama akan table din mufrad yay gyaran murya ya soma gaisheta
..haka kawai taji ya soma burgeta,tunda ya gaishetan taga kowa cikin kannen sa suna
gaisheta daga gani tasan basai anfada mata ba baƙaramin shayi sa sukeyi ba.
as expected wayannan tsoffin ko kulata basuyi ba..

zulai ce yau take kkrin serving dinsu abincin,hajya adada ta hade rai tave karta
saka mata ta amshi spoon tahau sawa dakanta wakanta snn ta bayar,jikin zulai yay
sanyi sabida kyamar da suke nuna mata, saida takai dadai plate din shukura tana
zubawa dagangan yarinyar tayi yunkuri ta tunkudar da abinci akan kafarta
memakon zulai da abin ya kwabe mata ajiki tayi ƙara shukra ce tayi hjya goggo ta
samu na masifa tana zaginta
sosai zulai taji babu dadi aranta..hartaje kitchen tana matsar kwalla a boyye.

ana fara cin abinci


hajya adada ta kawo bukatar shukra wa Yaa sheik
na batun sakata a turkish nile ,gudun fitina yasa yaa sheik
yace babu ruwanshi mufrad zasu tunƙara juyowa tayi ta ƙallesa snn ta maimaita masa
maganan,shiru yay tukun yana lura da idanun shukra da suka gama rikirkicewa da
tsoron jin ance shi zaa tuntuba.

Dama can shi in aka ishe shi da surutu toh fa ya gama cin abincin sa kenan..
yana kuwa miƙewa tsaye yace shukrar tazo ta sameshi a daki dan sosai dama yake
tagerting dinsu saboda wani sabon rainin dayaga sun tsuro dashi kwana biyun nan.

tana samunshi a dakin ya titsiyeta da tambayoyi tsabar tsoron shi datakeji yasa ta
gaya msa gaskiyar cewa itace tace lallai akaita nan din bawai choice din hajya
adada bane...

tsawa ya dinga daka mata cikin gaya mata bakaken maganganun a ƙarshe yace taje tace
yace bazai sakata a Nun din ba.

aikuwa da kuka ta fito ta samesu kamar wacce aka bugeta,hajya jasmine tace baza a
tursasa mufrad ba taje ta cigaba da rokonsa inya amince mata toh suma zasu barta.

haka tayi ta jigila a kofar dakinshi tana roƙo,da kyar Sanda anty fareesa tasaka
baki sannan ya saurara mata"
ya rubuta mata aptitude test nun
standards Cbt kuma direct computersa za'ayi submiting answrs yace saitaci rabin
test din zai biya mata kudin makarantar..

kan ta sosai yay zafi gashi tasan in har batayi dakanta ba wani sabuwar case ne na
daban.

haka ta yanke shafa ta rubuta test din ta tura masa,akan washe gari da sassafe in
ya dawo daga pop na yaransu zaizo ya duba yaga metaci.
cos trout d nite yau baya nan suna can wajen hidimar su da abokan aikin sa.

washe gari tun ƙarfe takwas su malak suka kammala shirin su tas da niyyar yau zasu
taho dominsu wuni awajen hajya mama
tunda gobene komawarsu kano...

daga su sai driver aka kawosu har gidan,yau wani irin wankan ƙece raini kowaccensu
tayi tana baza sanssn yar qamshi,malak ta saka wani hadaddyar peplum yellow colour
gown mai blue shoulder cap tayi rolling kanta da golden veil,rufaida kuma ta saka
upheel rose french gown,dark green colour to match da heel din amina muaddi dayay
mugun kyau wa fararen sawun kafafunta dukansu sun riko hand bag dinsu mai tsada

samu sukayi babu kowa a bangaren hajya maman hakan yasa zulai ta musu jagora izuwa
main house....

#SURAYYAHMS

tun Daga bakin kofa zulai tayi musu sallama ta koma sashen hajya mama domin ƙarasa
goge gogenta kamin lokcin serving din abincin safen su yay,bude kofar gidan sukayi
suna takunsu mai sanyi da kuma ɗaukar hankli cikin yanayin aji da nuna sanyin
nitsuwarsu,ƙarasowa sukayi har izuwa kofar shiga babban falon sannan rufaidah ta
danna door bell yy ƙara haifi da minti guda ba dagata taciki aka zo aka bude musu
malak ce ta fara yin sallama ta shigo da sanyin muryanta sann rufaida ma tayi
tabiyi bayanta

Babban palourne mai tsananin kyau sai kamshin tiraren wuta na maiduguri dayake da
sanyin qamshi dake tashi acikin wajen,,hajya mama ce a kujeran dake farko ta saka
sakakken dinkinta na riga da zani na atmfar originl cote divore green colour ta
lullube kanta da jan mayafi,Hajiya jasmine na daga gefenta,itakam wani hadadden
cotton lafaya baki tasaka mai adon ja ja ajiki ta nannade jikinta gaba daya dashi
hannunta da kafarta dake nunawa awaje sunsha gwalagwalai da hadadden zanen jan
kumshi,.daga can gefen kuma shukra ce data saka wani fitted gown na designer
material an mata dinki mai bajajjen hannu da jela,nasha nasha ta kwantabtabi ta
makale ajikin hjya goggo tana zuba shagwaba dan har yau bata dena kukan kaita
kitchen da hjya mama tace za'ayi ba..dayan gefen kuma Anty laila ce as usual ta
saka riga da zani tayi dauri mai kyau tana riƙe da iman anty fareesa na gefen ta
itama.

kansu tsaye suka nufo inda mutanen gidan suke zazzaune ayayin da kowa awajen ya
maido da hanklin sa kansu yanata kallon su tunkan su ƙaraso jin wata bugaggiyar
qamshin turaren jikinsu dake tashi yana bugan hancin kowa awajen,nan danan hjya
jasmine ta juyo cikin ƙure rufaida da wani irin sassanyar kallo mai daukar
zuciyq,wani irin kawataccen murmushin da bata shirya masa bane yake wanzuwa akan
fuskarta,wanda daga ganinshi kasan zuciyarta ne ya bala'In girgiza da mamakin ganin
rufaida ayanda ta dawo wata kyakkwa tayi haske tayi kyau tafito zak sarauniya kuma
da kalar dressing din datayi its soo astonishing its wowwww she love her dressing
sense already,taga fuskarta babu wani kwalliyar hayaniya,and the dark green cover
shoes heel,amina muauddi, aranta tace hmmm a girl with a great fashion
taste ,wankarta ya nuna aji da wayewa matuƙa, tamkar asace ta tsaban haduwar
datayi,tun daga ƙasa har sama take kallonta ta with so much adoration and
bewildement ayanayinta tace
" Oh masha Allah"
look who we have here.."murmushi suka hau yi suka rusuna agaban su suka hau gaishe
da kowa cikin sanyin ladabi,rufaida ta sauƙe kanta can ƙasa sabida yadda idanun
sukay mata yawa yana ƙara mata fargaba,musamman ma shukra da bata wani dago
fuskarta ba gwanda ma malak ta san fuskrta sosai,direct take binsu da ido da wani
tuƙikin kishi idanunta baya ko kiftawa,da sauri malak ta zuba agaban hajya mama
tana cewa"yàyya ishéñà..ishéna à..tana nufin gamu nan toh munxo..
"hjya mama ta kalleta tana murmushi sosai.
ahankli tace musu "kunyi kyau" rufaida ta ƙaraso jikinta ta zauna ƙasa kusa da
ita.."ta kalle rufaidar tayi dariya aahhh yar amana"tussunà rukdi!!"tana nufin
kwana biyu bamu hadu ba nayi kewarki">a hnkl rufaida tace "hnnn "nda rui sha,jirem
gidi.."..nifinta ni ban yarda ba kamar dagaske,"Anty fareesa ta saka musu baki suna
tayin yarensun ana raha,shukra batace urfan ba,hajiya jasmine ita kadai aka barta
tana kallon su asace tana famar sakar murmushi...ba zallan kan hjya goggo bane a
dore dan hatta anty anu bata gane suwaye wayannan ba.
kamar wanda hajiya mama takarance ta tana murmushi ta juyo tace musu rufaida Wannan
ma antynku ce,ta nuna anty anu da anty faressa atare cikin harshen yarensu
tace"âwàñña(same father)..atare suka ce ohhhh..sann suka ƙara gaishe da anty anu
wanda bakomai ya dada burgeta da yaran ba face yaren dataji sunayi so
confidently,ta tuna yadda tayi spending early 20s dinta wajen koyan al'adun su na
baggara...she is so passionate about her tribe wanda ya kasance jinin rufaidace
gaba da baya amma su ba wani sosai suke son damuwa dashi ba..By now anty laila kam
babu wani abun su na al'ada da bata sani ba kama dagakan rawa abinci dressing da
sauran sha"anin aladun kanurai
kansu ta shasshafa itama ta musu yaren tana cewa
"Àlà bàrga njò beutiful pricesses
(Allah yay albarka)
suna murmushi sukace mata ameen
Tashi sukayi ita da anty fareesa suka wuce sama da niyyar kimtsawa akfin azo cin
abinci

Hajiya mama tana shirin introducing rufaida wa hjy goggo kenan caraf saiga sallamar
nazli da hajiya adada a falon,sun kure kyau sunci ado,as usual tayi shigarta na
kasaitattun hajiyoyi masuji da mulki da kudi, tasha dinkin bouboun ajikin wata
dankakriiyar golden code lace wanda yasha tsadaddiyar aiki tun daga saman shi har
kasa,wani jimmy choo mai dan uban tsini ne akafar nazli tana takawa kwas kamar zata
karye,itakam ma english wears ta saka,chinesse straigth gown in kamfanin fenty baki
tasaka da golden pendant da turban cap shima golden
,..gabanta ne yay mummunan faduwa data dora idanuwan ta akan rufaida..wani irin
satan kallonta takeyi"..cikin ranta tace woww wannan kuma waye haka kyakkwa..kai
kai kyan ma yay yawaaa mtsw,..tana raya hakan aranta ta dauƙe kanta akansu cikin
mugun jan aji taje tazauna abunta batacewa kowa uffan ba
..malak tace "ina uni anty nazli,.wani irin kallo tamata sann ta yatsina fuska
kadan tace "au kece?malak tayi mata shiru, atakaice tace toh ya gida..malak tace
lpya,..ita jira take taga ko rufaida zata gaisheta saita ga yarinyar ma bata ko
kallon inda take kamar batama lura da shigowarta wani tsaki taja aranta itama ta
dena satan kallonta tamaida idanunta kan wayarta tana latsawa,wayar anty anu ne
yaya ƙara hajy ta umarce malak data dauka tabisu da shi ciki

kan rufaida na can kasa,duk ta kasa yin wani motsi,ita kallon da hajya adada takeyi
mata ne ma ya mugun daga mata hankli ayanzu duk ma
atare suka juya suka gaisheta da malak,da irin amsa su datayi a hakimce wa malak
dinma kawai tay magana
"Tace mata yaya karatu yay kuma babanki.malak tace lpy alhamdullhi,sai a sann ta
kalle rufaidar da kyau tana jin wani abu mai nauyi aranta jin kamar ta tsane
yarinyar,cike da izza da nuna mulki tace ke kuma yar gidan waye"..malak a ina kika
samo wannan kuma..cikin sauri hajiya jasmine ta cape maganan abakin hjya mama data
hayayyko zata bada amsa..hjy jasmine tace "wannan ai rufaida ce..yar gidan Yaa
malam ce..saitayi shiru bata kara cewa komi ba"..wani kallon ta karabin jikin
rufaidar dashi
snnan ta dauke kanta a fixge
...karamin tsuka mai tafe da sigar koinkula taja snn ta nemi waje tazauna kusa da
nazlin ta..can da abun ya ciccyota tace ke jasmine"..waye kuma shi wanna din..ni
bansan shi ba fa...ta kara kallon rufaida da alaman akanta kawai take
magana"..hajya jasmine tace cousin sis din su shukra ne ,ahnkli tace but she looks
familiar..
babu wanda ya ƙara ce mata uffan awajen dan already shukra ta gama harsashen ta
harta dago wacece ake magana akai mamaki ne ya gama cikata ashe wannan ce rufaidar
?tana ta satan kallon fuskar nzli kodama zasu hade ido tay mata gulma ,cos she neva
imagine her to be this unimaginably beautiful and classy danmm..ta dauka da akace
rufaida yar gidan yaa malam zataga wata "hag" in "rag" ne mai yamutsasen jiki da
yagaggen kaya.
ba itace akace tama kashe mijinta ba?but she dint even look like ta tabayin aure
anya kuwa?..hmmmmm
daga nan wani shiru falon ya dauƙa kowa nata sake sake aransa ,hajiya mama kuwa
kwata kwata batason irin kallon da suke ma wa yar jikartan tsaye ta miƙe tace ma
rufaidar"ke tashi muje ki gaida kawun ki yana ciki.
batare da bata lokaci ba rufaida ta miƙe ta bi bayanta suka shiga sashen yaa
sheik,suna sallama suka same shi ya fito kenan ya gama shiryawansa cikin babban
kaya mai gare, yayi kyau acikin wata bugaggyar yadin farar shadda datasha adon
brown zare..Da sanyin ladabi rufaida ta rusuna agaban sa ta gaishe sa yana daga
zaune yana saka mata albarƙa
arayuwanta

babu bata lokci hajya mama tace yawwa,zaidu nace gata nan tazo ai sai kuyi magana,
kuma dai kasan gobe zasu wuce kano ko,kaga akwai makarntan malak bazatay wasa da
karatunta ba.

yaa sheik cikin gyara zaman sa yace eh haka ne .toh meye ne matsalan?

gabanta taji ya fadi dan bata san me ake magana akai ba.ji kawai tayi hjya mama
tana kawo mishi batun zancen komawarta makaranta..
wani irin dadi tji acikin ranta

shima yaji dadi sosai, amma in ya tuna one or two things sai yaga babu alfanun sa
da sake shiga cikin hidimar su da garaje duk tunanin shi shine tunda shine kawai
yayansa ya tsana gwara ya na jan baya baya karyaje ya rusa musu dan damar yin
zumuntan da suka dan ƙulla..yace ah too mama ai wannan maganan taku da mufrad zaku
yi shi..inde ta nine akoina rufaida tace zatayi karatu zan bata goyon baya.amma
ynzu a sameshi agaya masa tukuna,shi zaifi sanin mezaiyi akai.

wani dududumm kirjin rufaida ya buga jin an ambato sunan sa..tab yaushe zata iya
kara hade ido dashi bayan rashin kunyar data tafka masa ajirgi,hakan ma kawai saida
taji tamkar guduma aka buga mata akirji .

babu tantama hajya mama ta amince da batun,sabida kwana biyun nan ko ita ta fi
ganewa da yanayin tunanin ƙaifin mufrad din.

daga cikin falon kuwa su rufaida suna bacewa ganin su,suka hayayyaƙo da gulma,
kamar wanda dama jira kawai suke hajiya jasmine ta tashi tabar wajen

itakam kitchen ta nufa danta duba lamarin abincin ƙaryawan su ganin lokcin ci din
yayi.

aikuwa tana bada baya,shukra ta dira agaban su hajya adada da hjya goggo da bayanai
har saida tayi refreshing musu memoryn su tsaf akan rufaida

gaban dayansu mamaki ne ya gana rufesu kowa na nata tambayar dama wannan yar ce ta
kashe mijinta??
hjya goggo datayi da fuskanta kamar na wanda aka mata mutuwa ita kam ba iya
damuwarta ba
kenan,"aranta tace hasiya ta cuce ta..ta debi arzikin jikanta zaidu ta tarawa wa
jahilin danta..dan yau ko yanka wuyarta za ayi bazata dubi rufaida tace tana cikin
talauci da jahilci ba

yo ina harta samu daula ta wanƙu haka in ba kudin zaidu ake kwashewa ba..?kuka ta
fashe dashi ta kama hanya ta wuce daki batare da sunsan dalilinta ba
dul sundauƙa dan batason hada zuri arta da wayannan ne kamar yadda take yawan fada
cewa ta tsane dayan dan cikin hasiya sabida shi babban jahili ne kuma matsiyaci.

hajya adada kuwa tsabar ta damu har


kasa yin wani kwakkwaran motsi awajen taji tayi"
..she is finding it really hard to believe this..kai itakam dole saita yi verifyng
maganan daga bakin hasiya aiba tsoronta takeji ba..."duk damuwar nazli kayan da
suka sa da iphone din dake hannunta...
she actually can handle the blow data ga ajinsu yazo kusan daya..gaba daya sai taji
mood din ta ya hargitse ranta yana baci taciki wani irin kishin hakan takeji kamar
ta hadiye ranta..harji take kamar taje ta canja dressing..but no..bata son agane
ta...bata son kayan raini.

****
*kafin nan*

yau tun 4am mufrad ya farka daga bacci a tsanake ya gama aikin dake gaban sa a
toilet din ƙasa yay alwalan sa ya fita masallaci yana idarwa ya dawo gida,tunda ya
shiga daki ya cigaba da aikinshi sai kusan 6:30 ya gama yay wanka,wata skinny
rimmed jeans blue colour ya saka da plain rigar marks nd spencer ya daura tuxedo na
girgio armani white colour daga sama ,kayan baƙaramin amsar jikin sa tayi ba
kasamcewan shi dogo,agogon rolex ya makale a hannun shi ya fetsa turaren baccarat
450fough dake oil perfume ne qamshin yana tashi sosai,karfe 7:30 ya gama shirin sa
ya samu ainau gaban madubi tana zaune ta gama shirinta cikin wata dark brown super
holland Riga da skirt an mata dinkin fitted dayaji uwar pattern ajiki,.."cike da
karairaya da yanga ta iso gareshi game da riƙe hannun sa babe muje ƙasa kaci abinci
ganin yadda yay kyau yau tanason agansu tare ,kallonta yay da takaicin yarda tayi
treating dinsa jiya cikin dare..yace "cikin naki ya dena ciwon?..ita ta manta ma
gaba daya da tayi ciwon ƙarya,tunowa tayi da abunda yasata yin ƙaryan,dan karamin
tsaki tayi daga ciki..aranta tana satan kallonshi tace hmm muffyn nan fa jarababbe
ne hmm shiyasa kwata kwata bana son zaman shi anan gidan wllhy,dataga yana kallonta
ta washe baki tace "eh nayi bacci na tashi naji ciwon cikin ma ya dena,juyowa da
ita yay yace dama ba al'adar kin bace kenan?idonta ta dan kifta akan nashi tace
mishi"yes ba period din ba ne..ajiyar zuciya ya sauƙe batare da ya kalleta ba
yace"i'm leaving any moment amma bazan dade a kano ba zan dawo abuja...yakamata
daga kin huta yau ki koma can gidan pls,nd make sure u find time to take care of
the house kafun in dawo,cikin karairaya murya ta kwanto mishi ajiki tana
narkewa,"babe zaka tafi kuma shine saina koma can ni gaskiya a'a...
jan jikinshi yy cikin datsar numfashinta ya dago yace hey stop it nace zaki koma
gida period..,zata riko hannun shi ya janye jikinshia fixge cikin yar muryan masifa
"yace babe gaba daya kin mayar dakanki wata lazy,na dawo baki wani kula dani ba
gashi har zan tafi, and now dont you dare give me any excuses dat aiki ne zaina
hanaki kulamin da gida na,u have to step up,alkawari kikamin kikace zaki
canza,infact munkusa ma mudena zama anan gidan entirely inshine yake lalata
ki...pull ur self togther nd take up ur roles as my wife im tired of all this
ainau..,wani mugun hade ranta tayi game da harde hannunta a kirjinta tana yatsine
cikin mita da tsiwa,sanda taja lkci snn ahkli tace"kawai ka fito fili ka fadi
abunda yake ranka kadena wani kwane kwane..kawai dan jiya nace cikina na ciwo saika
dau fushi dani?muff ranan daka dawo fa munyi abun nan,d oda day nagaji amma haka
kasa nayi maka BJ,all this while zakace banyi kkri ba?inba ma kai ba wayake tursasa
matarsa tanayin abu wai har aikin gida fa.. msww?"kallon kanta tayi tace just take
a look at me, mace har mace awaje, amma waini a gida na ma baza a barni inashan
iska ba?..all my friends are laughing at me bcos of you, i can't even concentrte on
my business kuma duk kaine kake jawomin haka da taƙurin ka,u refuse to let me
follow my dreams kamar kowacce matan aure,..ehmm,gaskiya we need to talk about this
nima ai inada haqqin yin rayuwata aure fa ba bauta ba ce...zuciyanshi yaji tana
harbawa wajen racing da jin tukikin haushin maganan banzan ta dabaiji da alaman ta
kama masa hankli ba,"a tsime ya dubeta muryan sa kasa kace kamar mai tsoron dagawa
waniji yace Aww haka kikace?..kala batace mai ba,ajiyar zciya ya sauƙe yace
okay..so what do we do now?im not satisfied with how u treat me,kuma kince kema
hakan ko?...
juyowa tayi da dan fargaba ayanayin muryanta jin kalar salon dayay maganan kamar
wanda zai dau mataki .tace
"nifa cewa kawai nayi kadan dagamin ƙafa kamar sauran matan...babe wallhu i need to
concentrate on my business,haushi ya kamashi yace is dat all that matters to u?
kafadunta ta daga game da ce masa yes for now..kaima ai.. tsareta yay da hannun sa
ranshi adan bace "yace ya isa haka..stop comparing urself to me okay?..just do what
eva dat matters to u..muje ƙasa kawai muci abinci..ko ajikinta ta taɓe baki,
ƙaramin veil dinta ta yafa a kafadunta suƙa sauko har cikin falon daf lokacin su
rufaida na fitowa daga sashen yaa sheik su biyu tare da hajya mama.

[12/22, 11:31 PM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS

tun Daga bakin kofa zulai tayi musu sallama ta koma sashen hajya mama domin ƙarasa
goge gogenta kamin lokcin serving din abincin safen su yay,bude kofar gidan sukayi
suna takunsu mai sanyi da kuma ɗaukar hankli cikin yanayin aji da nuna sanyin
nitsuwarsu,ƙarasowa sukayi har izuwa kofar shiga babban falon sannan rufaidah ta
danna door bell yy ƙara haifi da minti guda ba dagata taciki aka zo aka bude musu
malak ce ta fara yin sallama ta shigo da sanyin muryanta sann rufaida ma tayi
tabiyi bayanta

Babban palourne mai tsananin kyau sai kamshin tiraren wuta na maiduguri dayake da
sanyin qamshi dake tashi acikin wajen,,hajya mama ce a kujeran dake farko ta saka
sakakken dinkinta na riga da zani na atmfar originl cote divore green colour ta
lullube kanta da jan mayafi,Hajiya jasmine na daga gefenta,itakam wani hadadden
cotton lafaya baki tasaka mai adon ja ja ajiki ta nannade jikinta gaba daya dashi
hannunta da kafarta dake nunawa awaje sunsha gwalagwalai da hadadden zanen jan
kumshi,.daga can gefen kuma shukra ce data saka wani fitted gown na designer
material an mata dinki mai bajajjen hannu da jela,nasha nasha ta kwantabtabi ta
makale ajikin hjya goggo tana zuba shagwaba dan har yau bata dena kukan kaita
kitchen da hjya mama tace za'ayi ba..dayan gefen kuma Anty laila ce as usual ta
saka riga da zani tayi dauri mai kyau tana riƙe da iman anty fareesa na gefen ta
itama.

kansu tsaye suka nufo inda mutanen gidan suke zazzaune ayayin da kowa awajen ya
maido da hanklin sa kansu yanata kallon su tunkan su ƙaraso jin wata bugaggiyar
qamshin turaren jikinsu dake tashi yana bugan hancin kowa awajen,nan danan hjya
jasmine ta juyo cikin ƙure rufaida da wani irin sassanyar kallo mai daukar
zuciyq,wani irin kawataccen murmushin da bata shirya masa bane yake wanzuwa akan
fuskarta,wanda daga ganinshi kasan zuciyarta ne ya bala'In girgiza da mamakin ganin
rufaida ayanda ta dawo wata kyakkwa tayi haske tayi kyau tafito zak sarauniya kuma
da kalar dressing din datayi its soo astonishing its wowwww she love her dressing
sense already,taga fuskarta babu wani kwalliyar hayaniya,and the dark green cover
shoes heel,amina muauddi, aranta tace hmmm a girl with a great fashion
taste ,wankarta ya nuna aji da wayewa matuƙa, tamkar asace ta tsaban haduwar
datayi,tun daga ƙasa har sama take kallonta ta with so much adoration and
bewildement ayanayinta tace
" Oh masha Allah"
look who we have here.."murmushi suka hau yi suka rusuna agaban su suka hau gaishe
da kowa cikin sanyin ladabi,rufaida ta sauƙe kanta can ƙasa sabida yadda idanun
sukay mata yawa yana ƙara mata fargaba,musamman ma shukra da bata wani dago
fuskarta ba gwanda ma malak ta san fuskrta sosai,direct take binsu da ido da wani
tuƙikin kishi idanunta baya ko kiftawa,da sauri malak ta zuba agaban hajya mama
tana cewa"yàyya ishéñà..ishéna à..tana nufin gamu nan toh munxo..
"hjya mama ta kalleta tana murmushi sosai.
ahankli tace musu "kunyi kyau" rufaida ta ƙaraso jikinta ta zauna ƙasa kusa da
ita.."ta kalle rufaidar tayi dariya aahhh yar amana"tussunà rukdi!!"tana nufin
kwana biyu bamu hadu ba nayi kewarki">a hnkl rufaida tace "hnnn "nda rui sha,jirem
gidi.."..nifinta ni ban yarda ba kamar dagaske,"Anty fareesa ta saka musu baki suna
tayin yarensun ana raha,shukra batace urfan ba,hajiya jasmine ita kadai aka barta
tana kallon su asace tana famar sakar murmushi...ba zallan kan hjya goggo bane a
dore dan hatta anty anu bata gane suwaye wayannan ba.
kamar wanda hajiya mama takarance ta tana murmushi ta juyo tace musu rufaida Wannan
ma antynku ce,ta nuna anty anu da anty faressa atare cikin harshen yarensu
tace"âwàñña(same father)..atare suka ce ohhhh..sann suka ƙara gaishe da anty anu
wanda bakomai ya dada burgeta da yaran ba face yaren dataji sunayi so
confidently,ta tuna yadda tayi spending early 20s dinta wajen koyan al'adun su na
baggara...she is so passionate about her tribe wanda ya kasance jinin rufaidace
gaba da baya amma su ba wani sosai suke son damuwa dashi ba..By now anty laila kam
babu wani abun su na al'ada da bata sani ba kama dagakan rawa abinci dressing da
sauran sha"anin aladun kanurai
kansu ta shasshafa itama ta musu yaren tana cewa
"Àlà bàrga njò beutiful pricesses
(Allah yay albarka)
suna murmushi sukace mata ameen
Tashi sukayi ita da anty fareesa suka wuce sama da niyyar kimtsawa akfin azo cin
abinci

Hajiya mama tana shirin introducing rufaida wa hjy goggo kenan caraf saiga sallamar
nazli da hajiya adada a falon,sun kure kyau sunci ado,as usual tayi shigarta na
kasaitattun hajiyoyi masuji da mulki da kudi, tasha dinkin bouboun ajikin wata
dankakriiyar golden code lace wanda yasha tsadaddiyar aiki tun daga saman shi har
kasa,wani jimmy choo mai dan uban tsini ne akafar nazli tana takawa kwas kamar zata
karye,itakam ma english wears ta saka,chinesse straigth gown in kamfanin fenty baki
tasaka da golden pendant da turban cap shima golden
,..gabanta ne yay mummunan faduwa data dora idanuwan ta akan rufaida..wani irin
satan kallonta takeyi"..cikin ranta tace woww wannan kuma waye haka kyakkwa..kai
kai kyan ma yay yawaaa mtsw,..tana raya hakan aranta ta dauƙe kanta akansu cikin
mugun jan aji taje tazauna abunta batacewa kowa uffan ba
..malak tace "ina uni anty nazli,.wani irin kallo tamata sann ta yatsina fuska
kadan tace "au kece?malak tayi mata shiru, atakaice tace toh ya gida..malak tace
lpya,..ita jira take taga ko rufaida zata gaisheta saita ga yarinyar ma bata ko
kallon inda take kamar batama lura da shigowarta wani tsaki taja aranta itama ta
dena satan kallonta tamaida idanunta kan wayarta tana latsawa,wayar anty anu ne
yaya ƙara hajy ta umarce malak data dauka tabisu da shi ciki

kan rufaida na can kasa,duk ta kasa yin wani motsi,ita kallon da hajya adada takeyi
mata ne ma ya mugun daga mata hankli ayanzu duk ma
atare suka juya suka gaisheta da malak,da irin amsa su datayi a hakimce wa malak
dinma kawai tay magana
"Tace mata yaya karatu yay kuma babanki.malak tace lpy alhamdullhi,sai a sann ta
kalle rufaidar da kyau tana jin wani abu mai nauyi aranta jin kamar ta tsane
yarinyar,cike da izza da nuna mulki tace ke kuma yar gidan waye"..malak a ina kika
samo wannan kuma..cikin sauri hajiya jasmine ta cape maganan abakin hjya mama data
hayayyko zata bada amsa..hjy jasmine tace "wannan ai rufaida ce..yar gidan Yaa
malam ce..saitayi shiru bata kara cewa komi ba"..wani kallon ta karabin jikin
rufaidar dashi
snnan ta dauke kanta a fixge
...karamin tsuka mai tafe da sigar koinkula taja snn ta nemi waje tazauna kusa da
nazlin ta..can da abun ya ciccyota tace ke jasmine"..waye kuma shi wanna din..ni
bansan shi ba fa...ta kara kallon rufaida da alaman akanta kawai take
magana"..hajya jasmine tace cousin sis din su shukra ne ,ahnkli tace but she looks
familiar..
babu wanda ya ƙara ce mata uffan awajen dan already shukra ta gama harsashen ta
harta dago wacece ake magana akai mamaki ne ya gama cikata ashe wannan ce rufaidar
?tana ta satan kallon fuskar nzli kodama zasu hade ido tay mata gulma ,cos she neva
imagine her to be this unimaginably beautiful and classy danmm..ta dauka da akace
rufaida yar gidan yaa malam zataga wata "hag" in "rag" ne mai yamutsasen jiki da
yagaggen kaya.
ba itace akace tama kashe mijinta ba?but she dint even look like ta tabayin aure
anya kuwa?..hmmmmm
daga nan wani shiru falon ya dauƙa kowa nata sake sake aransa ,hajiya mama kuwa
kwata kwata batason irin kallon da suke ma wa yar jikartan tsaye ta miƙe tace ma
rufaidar"ke tashi muje ki gaida kawun ki yana ciki.
batare da bata lokaci ba rufaida ta miƙe ta bi bayanta suka shiga sashen yaa
sheik,suna sallama suka same shi ya fito kenan ya gama shiryawansa cikin babban
kaya mai gare, yayi kyau acikin wata bugaggyar yadin farar shadda datasha adon
brown zare..Da sanyin ladabi rufaida ta rusuna agaban sa ta gaishe sa yana daga
zaune yana saka mata albarƙa
arayuwanta

babu bata lokci hajya mama tace yawwa,zaidu nace gata nan tazo ai sai kuyi magana,
kuma dai kasan gobe zasu wuce kano ko,kaga akwai makarntan malak bazatay wasa da
karatunta ba.

yaa sheik cikin gyara zaman sa yace eh haka ne .toh meye ne matsalan?

gabanta taji ya fadi dan bata san me ake magana akai ba.ji kawai tayi hjya mama
tana kawo mishi batun zancen komawarta makaranta..
wani irin dadi tji acikin ranta
shima yaji dadi sosai, amma in ya tuna one or two things sai yaga babu alfanun sa
da sake shiga cikin hidimar su da garaje duk tunanin shi shine tunda shine kawai
yayansa ya tsana gwara ya na jan baya baya karyaje ya rusa musu dan damar yin
zumuntan da suka dan ƙulla..yace ah too mama ai wannan maganan taku da mufrad zaku
yi shi..inde ta nine akoina rufaida tace zatayi karatu zan bata goyon baya.amma
ynzu a sameshi agaya masa tukuna,shi zaifi sanin mezaiyi akai.

wani dududumm kirjin rufaida ya buga jin an ambato sunan sa..tab yaushe zata iya
kara hade ido dashi bayan rashin kunyar data tafka masa ajirgi,hakan ma kawai saida
taji tamkar guduma aka buga mata akirji .

babu tantama hajya mama ta amince da batun,sabida kwana biyun nan ko ita ta fi
ganewa da yanayin tunanin ƙaifin mufrad din.

daga cikin falon kuwa su rufaida suna bacewa ganin su,suka hayayyaƙo da gulma,
kamar wanda dama jira kawai suke hajiya jasmine ta tashi tabar wajen

itakam kitchen ta nufa danta duba lamarin abincin ƙaryawan su ganin lokcin ci din
yayi.

aikuwa tana bada baya,shukra ta dira agaban su hajya adada da hjya goggo da bayanai
har saida tayi refreshing musu memoryn su tsaf akan rufaida

gaban dayansu mamaki ne ya gana rufesu kowa na nata tambayar dama wannan yar ce ta
kashe mijinta??
hjya goggo datayi da fuskanta kamar na wanda aka mata mutuwa ita kam ba iya
damuwarta ba
kenan,"aranta tace hasiya ta cuce ta..ta debi arzikin jikanta zaidu ta tarawa wa
jahilin danta..dan yau ko yanka wuyarta za ayi bazata dubi rufaida tace tana cikin
talauci da jahilci ba

yo ina harta samu daula ta wanƙu haka in ba kudin zaidu ake kwashewa ba..?kuka ta
fashe dashi ta kama hanya ta wuce daki batare da sunsan dalilinta ba
dul sundauƙa dan batason hada zuri arta da wayannan ne kamar yadda take yawan fada
cewa ta tsane dayan dan cikin hasiya sabida shi babban jahili ne kuma matsiyaci.

hajya adada kuwa tsabar ta damu har


kasa yin wani kwakkwaran motsi awajen taji tayi"
..she is finding it really hard to believe this..kai itakam dole saita yi verifyng
maganan daga bakin hasiya aiba tsoronta takeji ba..."duk damuwar nazli kayan da
suka sa da iphone din dake hannunta...
she actually can handle the blow data ga ajinsu yazo kusan daya..gaba daya sai taji
mood din ta ya hargitse ranta yana baci taciki wani irin kishin hakan takeji kamar
ta hadiye ranta..harji take kamar taje ta canja dressing..but no..bata son agane
ta...bata son kayan raini.

****
*kafin nan*

yau tun 4am mufrad ya farka daga bacci a tsanake ya gama aikin dake gaban sa a
toilet din ƙasa yay alwalan sa ya fita masallaci yana idarwa ya dawo gida,tunda ya
shiga daki ya cigaba da aikinshi sai kusan 6:30 ya gama yay wanka,wata skinny
rimmed jeans blue colour ya saka da plain rigar marks nd spencer ya daura tuxedo na
girgio armani white colour daga sama ,kayan baƙaramin amsar jikin sa tayi ba
kasamcewan shi dogo,agogon rolex ya makale a hannun shi ya fetsa turaren baccarat
450fough dake oil perfume ne qamshin yana tashi sosai,karfe 7:30 ya gama shirin sa
ya samu ainau gaban madubi tana zaune ta gama shirinta cikin wata dark brown super
holland Riga da skirt an mata dinkin fitted dayaji uwar pattern ajiki,.."cike da
karairaya da yanga ta iso gareshi game da riƙe hannun sa babe muje ƙasa kaci abinci
ganin yadda yay kyau yau tanason agansu tare ,kallonta yay da takaicin yarda tayi
treating dinsa jiya cikin dare..yace "cikin naki ya dena ciwon?..ita ta manta ma
gaba daya da tayi ciwon ƙarya,tunowa tayi da abunda yasata yin ƙaryan,dan karamin
tsaki tayi daga ciki..aranta tana satan kallonshi tace hmm muffyn nan fa jarababbe
ne hmm shiyasa kwata kwata bana son zaman shi anan gidan wllhy,dataga yana kallonta
ta washe baki tace "eh nayi bacci na tashi naji ciwon cikin ma ya dena,juyowa da
ita yay yace dama ba al'adar kin bace kenan?idonta ta dan kifta akan nashi tace
mishi"yes ba period din ba ne..ajiyar zuciya ya sauƙe batare da ya kalleta ba
yace"i'm leaving any moment amma bazan dade a kano ba zan dawo abuja...yakamata
daga kin huta yau ki koma can gidan pls,nd make sure u find time to take care of
the house kafun in dawo,cikin karairaya murya ta kwanto mishi ajiki tana
narkewa,"babe zaka tafi kuma shine saina koma can ni gaskiya a'a...
jan jikinshi yy cikin datsar numfashinta ya dago yace hey stop it nace zaki koma
gida period..,zata riko hannun shi ya janye jikinshia fixge cikin yar muryan masifa
"yace babe gaba daya kin mayar dakanki wata lazy,na dawo baki wani kula dani ba
gashi har zan tafi, and now dont you dare give me any excuses dat aiki ne zaina
hanaki kulamin da gida na,u have to step up,alkawari kikamin kikace zaki
canza,infact munkusa ma mudena zama anan gidan entirely inshine yake lalata
ki...pull ur self togther nd take up ur roles as my wife im tired of all this
ainau..,wani mugun hade ranta tayi game da harde hannunta a kirjinta tana yatsine
cikin mita da tsiwa,sanda taja lkci snn ahkli tace"kawai ka fito fili ka fadi
abunda yake ranka kadena wani kwane kwane..kawai dan jiya nace cikina na ciwo saika
dau fushi dani?muff ranan daka dawo fa munyi abun nan,d oda day nagaji amma haka
kasa nayi maka BJ,all this while zakace banyi kkri ba?inba ma kai ba wayake tursasa
matarsa tanayin abu wai har aikin gida fa.. msww?"kallon kanta tayi tace just take
a look at me, mace har mace awaje, amma waini a gida na ma baza a barni inashan
iska ba?..all my friends are laughing at me bcos of you, i can't even concentrte on
my business kuma duk kaine kake jawomin haka da taƙurin ka,u refuse to let me
follow my dreams kamar kowacce matan aure,..ehmm,gaskiya we need to talk about this
nima ai inada haqqin yin rayuwata aure fa ba bauta ba ce...zuciyanshi yaji tana
harbawa wajen racing da jin tukikin haushin maganan banzan ta dabaiji da alaman ta
kama masa hankli ba,"a tsime ya dubeta muryan sa kasa kace kamar mai tsoron dagawa
waniji yace Aww haka kikace?..kala batace mai ba,ajiyar zciya ya sauƙe yace
okay..so what do we do now?im not satisfied with how u treat me,kuma kince kema
hakan ko?...
juyowa tayi da dan fargaba ayanayin muryanta jin kalar salon dayay maganan kamar
wanda zai dau mataki .tace
"nifa cewa kawai nayi kadan dagamin ƙafa kamar sauran matan...babe wallhu i need to
concentrate on my business,haushi ya kamashi yace is dat all that matters to u?
kafadunta ta daga game da ce masa yes for now..kaima ai.. tsareta yay da hannun sa
ranshi adan bace "yace ya isa haka..stop comparing urself to me okay?..just do what
eva dat matters to u..muje ƙasa kawai muci abinci..ko ajikinta ta taɓe baki,
ƙaramin veil dinta ta yafa a kafadunta suƙa sauko har cikin falon daf lokacin su
rufaida na fitowa daga sashen yaa sheik su biyu tare da hajya mama.
[12/22, 11:31 PM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS

Daga cikin falon daga hajiya adada ne sai nazli da kuma shukra lkcin har sun gama
yin gulmansu kenan suna zazzaune,su hajy mama nayin sallama acikin falon duka suka
juyo suka bi kansu da ido atake hjya adada ta miƙe tsaye burinta kawai ta tambaye
hjya mama taji batun gaskiyar lamarin rufaida dan ita kam bata gama amincewa cewa
itan bace,atake rufaida taji bugun zuciyarta na ƙaruwa,rage saurin tafiyarta tayi
ta dawo tana takawa a hankli kirjinta na bugawa da mugun karfi addua ta farayi
acikin ranta sann suka karaso cikin falo ta nemi waje ta zauna a dofane
,shikuwa tun daga kan matakalan da suke takawar yake hango kyakyawar fuskrta wanda
a kullum yake saurin dauƙar hanklin sa,zuciyarsa na racing wajen bugawa Numfashin
da yake shaka ya ji yana sauyawa da wani irin mayataccen kamshin turaren da yasan
ba daga jikin matarsa data naniƙe agafensa yake shaƙowa ba,.
fusƙarshi a mugun daure ya ƙaraso cikin falon da yar sallama abakinshi idonsa
tamkar baya kallon uban kowa, saidai shikadan sa da zcyrshi yasan irin kallon
dayake aika ma rufaida,ya duba yaga kanta na can ƙasa da alama She cant even look
into his direction danko shima ji yake kamar akwai wani abu da yake yawan fizgarsa
wanda duk haduwar sa da ita sai yaji abun yana hana zuciyarsa da kwakwalnsa samun
nitsuwa,..Tanaji duka ƙannen sa suka hau gaishe sa cikin girmamawa yana amsawa a
daƙile duk hnklinsa nakanta yana satan kallonta,ganin taki ta dago kai, da shi da
matarsa A'inau suka zauna a kujera daya sai shasshan qamshi takeyi tana hura hanci
tana amsa su nzlin ciki ciki tsabar sabida ta nuna isa,irin gata matar wansu da
suke mutuwar shayi din, yana zama itama tabishi ta zauna daf daf dashi har kamar
zasu hade kafada, su hjy Adda kowa ta dauƙe kanta akansu ganin ainaun tana wani abu
tamkar wacce ta rasa mafadi .
juyowa hajy adada tayi abazata tace ma haj mama "hasiya dama ashe wannan ce yar da
aketa magana kwanaki akan case dinta na muderer?
da mugun sauri rufaida ta dago kanta ayayin da kowa dake cikin falon ya kara binta
da ido,tayi saurin dauƙe kanta ta sauke shi can kasa kirjinta na bugawa sosai,take
hajya mama ta haɗe rai azafafe ta amsa maganan tace "Adada bangane ba mekike nufi
ba kamar ya zakimin wannan tambyar bacin nagaya muku wacece ita?hjy adada bata
kulata ba..Shukra ta kalla tace "isshe not the girl dat murder her ex husband i
just want to confirm..tun kan shukra ta amsa mufrad ya miƙe tsaye cikin balla mata
wani irin wawan kallo,shiru tayi ta koma ta baya ahnkli ta zame ta bar cikin falon
sai ga nazli ta gyada mata kai daga can nesa,hajiya mama dake lura dasu tace toh
meye hakan kuke wani noke noke?wato kema nazli hardake ko?toh in anyi confirming
din saime? yar jikata zakusaka min agaba kuna gulmanta a idonta?nidai kar in
ƙarajin wani ya tada mana wani maganan da yawuce anan wajen inba haka ba kuwa
rankine zai mugun baci,..hajya adada ta taɓe bakinta daga nan bata karacewa komi
saiga su yaa sheik sun shigo wajen tare da hajya jasmine,jim kadan saiga uwani da
zulai da turarrukan abinci..hajiya ta kalle rufaida datasan bajin dadin wajen
takeyi ba'cikin harshen yare tace jeki ki ƙirasu malak yanzun nan,amsawa tayi a
ladabce cikin sanyin murya ta sabule ta gefenshi ta haura sama.

bin inda tayi yay da kallo a sace,dan kwata kwata baiji dadin abunda ya afku yanzu
ba,yana dauƙe idanunsa akanta suka cikaro caraf da idanun A'inau da already harta
ji aranta ta tsane yarinyar.

Dauƙe kansa yay cikin sauri itama ta basar tanamai cigaba da abunda yake gabanta da
wayarta a hnunta

jim kadan sauran yan gidan kowa ya hallaro shukra ce kawai bata leƙo ba tsoronta
Allah kar tazo yaa mufrad ya fada sakamakon test dinta agaban wayannan yaran ajinta
ya zuba,tunda taje dakinta bata iya zama ba sai jeka ka dawo takeyi cikin tsananin
tashin hankli,,yau inta fadi test din nan da kunya zataji ko da tsananin bakincikin
rasa gurbi a dream universityn ta?wani positive mind yace mata but wat if inci
tayi?data raya hakan kuma sai taji hanklinta yadan kwanta saidai hakan baiyi wani
ƙarfin tasiri acikin ranta ba.toilet ta shiga ta wanke fuskarta ta dawo ta dan sake
shafa powder tana gyara dada kwalliyrta
,daga ƙasa kuwa su anty anu da kowa ya nemi spot din wajen zamnsa zai zauna,Anty
anu taja chair agefen babanta zata zauna kenan cikin sauri hajy adada ta tura nazli
wajen akan ita taje tazauna awajen da anty anu take son zama babu ko shayi nazli ta
kama kujeran da hannunta ta kwace snn ta tazauna tanayi kamar bata san tayi wani
abu ita kuwa anty anu dataga hakan sai ta koma sikikini gefen anty fareesa ta zauna
fuskarta dauke da murmushi malak ce agefn su sai rufaida da hajya mama.

ata dayan gefen dake fuskantarsu kuma Ai'nau ce agefen haggun sa sai maman shi a
daman sa, tukunna baban shi sai su hajya adada da nazlin,hjy goggo ce acan karshe
ta bata shiru kamar wacce batajen..seat din daya rage na keeyan ne ya tafi sport
field dan haka yau ba asakoshi cikin lissafi ba,sanda kowa ya zauna tukunna shukra
ta fito a sadade lkcin kowa hnklin sa na inda yake zulai da uwani sunata kan aikin
saka musu abincin a platr suna ajiyewa kowa agaban sa,seat daya dake kusa da hjya
goggo shukra ta kama zata zauna

already mufrad ya gama turnekuwa da haushin irin rainin da su nazli sukeyi


,wani irin unxplainable feeling na emotions ne akan fuskarsa haka kawai saiyaji
ransa na mugun baci,zuciyar sa daga fada sai masifa tunkan yaci abincin saiyaji ma
ya koshi..

saida ya bari an gama sakawa nazli abincinta a plate dinta yadda take so ya kalleta
fuskan san nan a murtuƙe sannan ya ce mata "get up!!..jikinta na ɓari ta miƙe tsaye
ta tsaya .ya mata wani irin kallon banza can kasar wuyar sa yace mata "keep
standing"..a tsaye nazli ta tsaya kirjinta na dukan goma goma"..wani shiru wajen ya
dauƙa dashi da alaman ba a isa tunkaresa ba sabida yadda sukaga ya mugun tamke
fuskn sa yana diri ta ciki fuskarsa tamkar bai taba dariya a rayuwar sa ba..

yana gamawa da nzli direct yamaida kansa kan shukra dataji cikinta yayi wani ƙarar
kuuuuuuuu ta xaro idonta waje kamar wacce zata sake zawo ajikin ta yace "
"..whats ur test score"? hajya adada
kamar zatay masa magana tace yabarsu sai sun gama cin abinci sai kuma taga babu
fuskan cewa hakan atattare dashi,"tsaye shukra ta miƙe
duk jikinta da muryanta na rawa.tace"yaa muffy ive sent it to ur system tun
jiya..baice komi ba ya aiki Ainau ta dauko mai system din,kowa awajen yana shiru
yana kallon ikon Allah..
abincin da aka zuba mashi ya kawar gefe ya aje system din budewa yay yana dan dube
dube.hannu ya daga mata daga can alaman ta zagayo ta gani da idonta

kafafunta kamar bazasu dauƙe taba tsabar tsoro ta karaso..da muryan shi mai dadi
mai fidda slangs din ya tambayeta..yace"is this yours?
..idanunta ta wara akan computer tana ganin abun dataci tasaka kuka ta miƙe tsaya
arazane,binta tsayen yay a mugun zafafe ya daka mata wani tsawa mai kada
hanji..kamar wanda zai kada mata maruka yace "ina wasa dakene da zan tambayake
kimin shiru?..tun kan ta yanke hukuncin cewa wani abu ya warɓa mata wani mahaukacin
mari a fuskanta saida taji ta dauƙe a tsawace yace"..this is what u get for wasting
my time...idiot...tsoffin duk suka hayayyako zasuyi magana ya mugun bata ransa ya
daga musu hannu, dama kuma kowa yasan shi intazo abun cin fuska baida shayin
kowa..

baban shi inyaga hakan yakanyi tunanin kamar allurar sojan shice take yawan control
dinshi.

ta inda yake shiga bata nan yake fitowa ba...wani tsawan daya daka ma nazli saida
ta gigice taje zata fado akan haj adada
"..direct ya korata wajen zamanta.
"kamar zai yi kwallo da ita yace get back to ur fomer seat kuma anan zakina
zama,dont u eva try me...ya kuma umarceta data rusuna har kasa tasa gwiwonta awajen
ta baiwa anty laila hakri akan abunda tayi..kowa nata tausayin su iyayen kam suka
bata shiru kamar basa nan...,"shukra tasha baƙar zagi kam harta gaji...irin ma
maicin ran nan...dake ma a dukka questions din jarabawar ta fadi bataci amsar koda
question daya ba..irin fadar rashin mutuncin nan ya karkare mata,egon ta da take
kafafa dashi karya zube agaban su rufaida yau kaf saida ya tarwatsa shi agaban uban
kowa ma yana siffanta ta da mai kwakwaln dusa...sai ya zamo masa tamkar da wann
daman yake jira domin ya fitar da abunda yake cikin ransa akansu..

"wani irin federal warning aka yanka musu na cewa kar aƙara ganin su acikin manya
suna zaune bare ajega zancen raina wasu manya acikin gidan
kai tundaga kan masu aiki yace zaina lura kuma yacewa shukra A "baze university"
yaga daman sakata inyaso kartaje tayi karatun. ga aikin kitchen din da suke jajja
baya dashi sabida ganin idon su hjya adada,yau haka ya bushe idonsa yace shikuma
yau yau yakeson tafara shiga kitchen din nazli kuma yace kar akara ganinta tana
kallo
..jikin hajya Adada sosai yayi sanyi ta bata shiruuu cikin nisan tunani jin irin
abubuwan daya faffada, musamman akan nazlin dayace mata tana bin zugin wasu,tana
abunda taga dama da rayuwarta woha ya fito yace mata bata da tarbiya,kuma batasan
ciwon kanta ba "yace zai musu shegen duka ne ma, the vry next time yaji suna tsoma
bakinsu acikin wani magana acikin agidan..
yana gama sheƙa musu rashin mutuncin ya dauki system dinshi a hannun sa yay sama
abunshi bai kara kula kowa ba, jikin kowa saida yay sanyi ganin inda su keta kuka
harda shesheka musamman ma shukra datakeyi kamar zata cire ranta,hanklin su hajya
adada bakarmin tashi yay ba,hajya goggo ce ta rinka rarrashin su gashi suna tsoron
subar kan abincin da sukaji gaba daya ya fice musu akai,kar aje agaya mashi yazo ya
wataya su da belt dinsa na sojoji,
zulai nata dariyar
su a sace dan ita kam daidai taji aranta da aka musu hakan dan yaran sun isheta da
raini.

[12/24, 5:39 PM] MAMAN ASLAM: Na kudi ne 08060712446

haka aka gama cin abincin kowa na dar dar su shukra kam ma dakyar suke turawa cikin
bakin su,ana gama tattara komi nazli da shukra suka bar wajen kowa ta nufi dakinta
ta kulle kofa wani sabuwar shafin kuka kowaccen su ta bude ,babu yadda hajya adada
batayi dun su bude kofarsu ba amma haka fir suka ki,hjya goggo kam tuni ta koma
sashenta da takaicin hasiya aranta ita kome ya faru bataganin lefin kowa saina
hasiya,aranta tace komin baƙin halin da hasiya zata nuna musu wallhy tana nan
daram bazata bar cikin rayuwan zaidu shima akashe mata shi ba

Da fushi hajya adada ta taho waje ta same yaa sheik daidai lkcin zai shiga motar sa
shida matansa zasu fita wani wajje

bata ranta tayi sosai cikin sauƙe masa yar mitarta tana fada tana kuma kushe abunda
mufrad din yay agabansu tana cewa nidai ba a kyauta min ba duk bambamin ta yanaji
shidai da matarsa basa fiye cewa komi
sabida kwata kwata basa son suyi taking sides..
shiyasa akomai ma suke kkrin zamowa neutral,in ana magana hja jasmine saidai kaji
tanacewa "ayi hkri kunsan halin mufrad"..Allah ya kyauta dai..bayannan kuma bazata
taba ɗora wani dogon bayani akaiba

suna cikin hakan saiga keeyan yazo..


ƙarshenta shiya rinka amsa mata shikansa saida ya nuna mata cewa laifinsu shkura
yafi yawa acikin lamarin

da wasan kaka da lallashi haka ya janye hanklinta yasata dan dolenta ta kyale
maganan haka yay da ita cikin gida, su kuma iyayen suka tafi inda zasu je.

after like an hour gidan ya dauƙi wani irin shiru kowa yana sashen sa,banda Ainau
da su anty fareesa da yaranta da anty anu da suke main falo suna kallon wani korean
series mai suna boys before flowers gaba daya suka naniƙe wa tvn kamar me suna
kallo

ita zamanta acikin su bawai son ranta bane face tana son taji ko zasuy wani tadi
daya danganci familyn, domin ta matsu taji silar masifar da mufrad ya rinkayi dazu
tasan dai ba hakanan kawai zaiyi fushi mai tsanani akansu naxli ba...ohh shit tasan
mutumiyar ta shukra yau babu kanta amma tasan inta saƙo zataji komi she just cant
wait..

ganin bamai kulawa da gulmanta, chat dinma kuma baiya mata dadi,yasata ta sabule
jikinta ta bar wajen ta wuce dakinta yin waya da kawayenta su hasina.

ƙarfe goma saura malak da rufaida suna sashen hajya mama,can suka firfito ta bakin
kofar sashen suka zauna akan wasu plastic chairs dukan su da wayoyin su a hannun su
suna famar latsawa,dake malak tace tana son ta nuna mata fuskar yaa keeyan tuntini
shikawai suke jira ya fito su tsareshi da surutunsu na calculus da sukaji ance ya
kware sosai akai ...

suna cikin zaman su,can mai gadi ya bude gate din gidan wani katoton amour truck ne
ya shigo, sunata kallon motar har yay parking wani murdadden giant ne ya sauƙo akan
booth dinsa jikinshi sanye da wandon camouflage da irin tshirt dinsun na
sojoji,damatsen san nan sun fito zara zara gwanin ban tsori,ya riƙe wani madaidacin
akwati a hannun sa wanda baifi tsayin briefcase ba.

ido suka hau zazzarewa ganin kamar wajen su direct kawai ya doso..yana isowa gaban
sa yace "hello yan mata..tun basu amsa shi ba yace mai gadi yace min ku yan gidan
nan ne,.."atare suka gyada mishi kai.
brief case din ya dago yace "toh wacece acikinku xata karba takai ma oga aikansa
ciki..
Atare suka juya kowa yana nuna dan uwansa da yar yatsa,har sanda suka so suba sojan
dariya"..yace i dont understand ..da sauri rufaida tace give it to her she wil take
it to him,malak tace no..no am just thy family friend she is his sister....
rufaida ta kalleta kamar zata saki kuka muryanta a mugun labgwane tace.."counsin
sister sir...gaba daya ma dariya suke bashi,
"yace hmm waye kanwarshi cikin ku..duka atare suka ƙarayin pointing juna,sai kuma
sukahau musu wannan yace shine wannan yace shi bashi bane..a ƙarshe sojan ya miƙawa
rufaida kayan ta rike a hannunta, yace to ke ki karba kikai masa ciki he is waiting
dont waste time..kamar zatayi kuka ta saka hannu ta karba tana gyada masa kai,tana
amsar kayan yabar wajen,ta juya tana kallon malak da pleading eyes koda zata
lallabeta suje tare,taga malak ta juya kanta tana shirin barin wajen tace.."babe
pls now ,malak ta juyo babu alaman wasa akan fuskanta tace "wallhy bazanje wajen
yaa muffy ba haka kawai ina zaman zamana aje asani kuka da safiyar nan?jiki a
sanyaye rufaida tace toh..Dan Allah nifa bansan gidan nan ba..yanzu ina nasani da
zan samesa acikin gidan"..malak tace oho.. nide iya bakin wajen kawai zan iya
rakaki...ababu yadda ta iya tace "toh muje din..haka suka kama hanya suna takawa
ahnkli kamar wanda ruwa ya kwasosu,wani shiru gidan ya dauƙa sakamakon komawa
sashen mama da su anty fareesa sukayi sama kan stairs suka bi malak takaita har
bakin kofar dakinshi ta nuna mata daga can nesa tace can ne fa,tun kan rufaida ta
juya ta ta kalleta,ta tsince keyan malak agaba har ta sauƙa kasa tana waving inta
da wide smile.

tsaye tayi abakin kofar da jakar kayan a hannunta kirjinta na bugu zuciyarta tamkar
wanda zai yi tsalle ya ɓallo waje

tafi minti biyar abakin kofar cikin rasa nayi tana ta sauƙe ajiyar zuciya game da
tattaro dukan wani nitsuwa dake jikinta.

a hnkli kamar barauniya ta saka hannunta ajikin kofar ta kwankwasa tana tabawa kuwa
taji kofar ya budu sosai,kirjinta na tsananta bugu ta tsaya kallon kofar,can cikin
dauriya ta dan leƙa ciki,ganin babu kowa yasata shigowa mai gaba daya,zciyrta
already ya tunxira ta akan data ajemishi kayan kawai akan gadon sa ta gudu tunma
kafin yazo ya ganta anan,dakin baida wani haske sosai sabida an rage hasken kwan
fitilar aka bar dim blue light duk qamshin turaren sa ya cika mata kirji tana
ƙarasowa ciki daf zata wuce jikin wardrob taci karo da wani gogaggen white uniform
na naval captain wanda yasha guga tsabar hasken shi zakaga kamar kayan yana kyal
kyali ,da duka igiyoyin ranks dinsa ajiki,saitaga abun ya mugun bata sha'awa..an
rataye kayan ajikin cliff hanger ata gaban wadrobe da alaman shi za'a saka yanzu
shafa jikin rigar tayi ahankli da alaman ya mugun bata sha'awa, hular sa ta gani
akan stool ta aje briefcase din akasa da sauri ta dauka tana kallo sanda ta kare ma
hular kallo sannan ta jona hular akanta ya mata daidai kuwa sabida rolling din dake
kanta,igiya daya ta dauƙa tare da juyawa gaban mirrorn dake jikin wadrobe donta
gani ko kayan ya mata kyau
"woww tace ma kanta ,wani riƙe gaban hular tayi kamar tana gyara mai zama tamkar
wata captain in gaske harda yar murmushinta aikuwa tana juyawa tun kan madubin ya
hasasho mata fuskanta da kyau ta soma hango nashi fuskan a tsaye a bayanta,kallon
cikin madubin ta dadayi da kyau,just to make sure dat ba gizon sa take gani ba, ya
saka duka hannayen shi acikin aljihun shi ya ƙureta da wani irin kallo jikinshi
sanye da wani super white singlet wanda tayi mugun dameshi a kirjinsa..
[12/24, 10:23 PM] MAMAN ASLAM: Na kudi ne 08060712446

haka aka gama cin abincin kowa na dar dar su shukra kam ma dakyar suke turawa cikin
bakin su,ana gama tattara komi nazli da shukra suka bar wajen kowa ta nufi dakinta
ta kulle kofa wani sabuwar shafin kuka kowaccen su ta bude ,babu yadda hajya adada
batayi dun su bude kofarsu ba amma haka fir suka ki,hjya goggo kam tuni ta koma
sashenta da takaicin hasiya aranta ita kome ya faru bataganin lefin kowa saina
hasiya,aranta tace komin baƙin halin da hasiya zata nuna musu wallhy tana nan
daram bazata bar cikin rayuwan zaidu shima akashe mata shi ba

Da fushi hajya adada ta taho waje ta same yaa sheik daidai lkcin zai shiga motar sa
shida matansa zasu fita wani wajje

bata ranta tayi sosai cikin sauƙe masa yar mitarta tana fada tana kuma kushe abunda
mufrad din yay agabansu tana cewa nidai ba a kyauta min ba duk bambamin ta yanaji
shidai da matarsa basa fiye cewa komi
sabida kwata kwata basa son suyi taking sides..
shiyasa akomai ma suke kkrin zamowa neutral,in ana magana hja jasmine saidai kaji
tanacewa "ayi hkri kunsan halin mufrad"..Allah ya kyauta dai..bayannan kuma bazata
taba ɗora wani dogon bayani akaiba

suna cikin hakan saiga keeyan yazo..


ƙarshenta shiya rinka amsa mata shikansa saida ya nuna mata cewa laifinsu shkura
yafi yawa acikin lamarin

da wasan kaka da lallashi haka ya janye hanklinta yasata dan dolenta ta kyale
maganan haka yay da ita cikin gida, su kuma iyayen suka tafi inda zasu je.

after like an hour gidan ya dauƙi wani irin shiru kowa yana sashen sa,banda Ainau
da su anty fareesa da yaranta da anty anu da suke main falo suna kallon wani korean
series mai suna boys before flowers gaba daya suka naniƙe wa tvn kamar me suna
kallo

ita zamanta acikin su bawai son ranta bane face tana son taji ko zasuy wani tadi
daya danganci familyn, domin ta matsu taji silar masifar da mufrad ya rinkayi dazu
tasan dai ba hakanan kawai zaiyi fushi mai tsanani akansu naxli ba...ohh shit tasan
mutumiyar ta shukra yau babu kanta amma tasan inta saƙo zataji komi she just cant
wait..

ganin bamai kulawa da gulmanta, chat dinma kuma baiya mata dadi,yasata ta sabule
jikinta ta bar wajen ta wuce dakinta yin waya da kawayenta su hasina.

ƙarfe goma saura malak da rufaida suna sashen hajya mama,can suka firfito ta bakin
kofar sashen suka zauna akan wasu plastic chairs dukan su da wayoyin su a hannun su
suna famar latsawa,dake malak tace tana son ta nuna mata fuskar yaa keeyan tuntini
shikawai suke jira ya fito su tsareshi da surutunsu na calculus da sukaji ance ya
kware sosai akai ...

suna cikin zaman su,can mai gadi ya bude gate din gidan wani katoton amour truck ne
ya shigo, sunata kallon motar har yay parking wani murdadden giant ne ya sauƙo akan
booth dinsa jikinshi sanye da wandon camouflage da irin tshirt dinsun na
sojoji,damatsen san nan sun fito zara zara gwanin ban tsori,ya riƙe wani madaidacin
akwati a hannun sa wanda baifi tsayin briefcase ba.

ido suka hau zazzarewa ganin kamar wajen su direct kawai ya doso..yana isowa gaban
sa yace "hello yan mata..tun basu amsa shi ba yace mai gadi yace min ku yan gidan
nan ne,.."atare suka gyada mishi kai.
brief case din ya dago yace "toh wacece acikinku xata karba takai ma oga aikansa
ciki..
Atare suka juya kowa yana nuna dan uwansa da yar yatsa,har sanda suka so suba sojan
dariya"..yace i dont understand ..da sauri rufaida tace give it to her she wil take
it to him,malak tace no..no am just thy family friend she is his sister....
rufaida ta kalleta kamar zata saki kuka muryanta a mugun labgwane tace.."counsin
sister sir...gaba daya ma dariya suke bashi,
"yace hmm waye kanwarshi cikin ku..duka atare suka ƙarayin pointing juna,sai kuma
sukahau musu wannan yace shine wannan yace shi bashi bane..a ƙarshe sojan ya miƙawa
rufaida kayan ta rike a hannunta, yace to ke ki karba kikai masa ciki he is waiting
dont waste time..kamar zatayi kuka ta saka hannu ta karba tana gyada masa kai,tana
amsar kayan yabar wajen,ta juya tana kallon malak da pleading eyes koda zata
lallabeta suje tare,taga malak ta juya kanta tana shirin barin wajen tace.."babe
pls now ,malak ta juyo babu alaman wasa akan fuskanta tace "wallhy bazanje wajen
yaa muffy ba haka kawai ina zaman zamana aje asani kuka da safiyar nan?jiki a
sanyaye rufaida tace toh..Dan Allah nifa bansan gidan nan ba..yanzu ina nasani da
zan samesa acikin gidan"..malak tace oho.. nide iya bakin wajen kawai zan iya
rakaki...ababu yadda ta iya tace "toh muje din..haka suka kama hanya suna takawa
ahnkli kamar wanda ruwa ya kwasosu,wani shiru gidan ya dauƙa sakamakon komawa
sashen mama da su anty fareesa sukayi sama kan stairs suka bi malak takaita har
bakin kofar dakinshi ta nuna mata daga can nesa tace can ne fa,tun kan rufaida ta
juya ta ta kalleta,ta tsince keyan malak agaba har ta sauƙa kasa tana waving inta
da wide smile.

tsaye tayi abakin kofar da jakar kayan a hannunta kirjinta na bugu zuciyarta tamkar
wanda zai yi tsalle ya ɓallo waje

tafi minti biyar abakin kofar cikin rasa nayi tana ta sauƙe ajiyar zuciya game da
tattaro dukan wani nitsuwa dake jikinta.

a hnkli kamar barauniya ta saka hannunta ajikin kofar ta kwankwasa tana tabawa kuwa
taji kofar ya budu sosai,kirjinta na tsananta bugu ta tsaya kallon kofar,can cikin
dauriya ta dan leƙa ciki,ganin babu kowa yasata shigowa mai gaba daya,zciyrta
already ya tunxira ta akan data ajemishi kayan kawai akan gadon sa ta gudu tunma
kafin yazo ya ganta anan,dakin baida wani haske sosai sabida an rage hasken kwan
fitilar aka bar dim blue light duk qamshin turaren sa ya cika mata kirji tana
ƙarasowa ciki daf zata wuce jikin wardrob taci karo da wani gogaggen white uniform
na naval captain wanda yasha guga tsabar hasken shi zakaga kamar kayan yana kyal
kyali ,da duka igiyoyin ranks dinsa ajiki,saitaga abun ya mugun bata sha'awa..an
rataye kayan ajikin cliff hanger ata gaban wadrobe da alaman shi za'a saka yanzu
shafa jikin rigar tayi ahankli da alaman ya mugun bata sha'awa, hular sa ta gani
akan stool ta aje briefcase din akasa da sauri ta dauka tana kallo sanda ta kare ma
hular kallo sannan ta jona hular akanta ya mata daidai kuwa sabida rolling din dake
kanta,igiya daya ta dauƙa tare da juyawa gaban mirrorn dake jikin wadrobe donta
gani ko kayan ya mata kyau
"woww tace ma kanta ,wani riƙe gaban hular tayi kamar tana gyara mai zama tamkar
wata captain in gaske harda yar murmushinta aikuwa tana juyawa tun kan madubin ya
hasasho mata fuskanta da kyau ta soma hango nashi fuskan a tsaye a bayanta,kallon
cikin madubin ta dadayi da kyau,just to make sure dat ba gizon sa take gani ba, ya
saka duka hannayen shi acikin aljihun shi ya ƙureta da wani irin kallo jikinshi
sanye da wani super white singlet wanda tayi mugun dameshi a kirjinsa..
[12/25, 12:55 PM] MAMAN ASLAM: _#SURAYYAHMS_

Bangaren rufaida kuwa tana barin site dinsu ta sauƙo ƙasa ta bude kofa a hankli snn
tayi hanyar waje cikin sauri, garden din gidan ta wuce direct ta kunna famfo ta
wanke fuskarta da ruwa sama sama ta shashahre idonta tsabar batason agane tayi kuka
gyalenta ta dada gyarawa zama, Ajiyar zuciya ta rinka sauƙewa snn ta wuce cikin
gidan.

tafiya take a hnkli jin yadda bugun zucyanta yake dada ƙaruwa,a hnkli numfashinta
ya soma sauya kala sakamakon wani mayatacen kamshin turare da taƙe shaqa, hawa kan
step taso yi sai taci tuntuɓe atake taji ranta ya ɓaci ta dago kanta a hatsale
saikuma ta lumshe idanunta tanajan sassanyar qamshin turarenshi dataji yana kadawa
atare da iskar wajen,da sauri ta haura sama ta dafa kan step din snn ta leƙo kasa
daga sama kirjinta na bugu..

Hangoshi tayi a ƙasa yana tsaye shikadai agaban wata hadaddyar range rover 2021
strip black..white uniform din san nan bakaramin daukar hanklin ta yakeyi ba,waya
tagani a kunnen shi yana amsawa a nitse,at same time yana ta murmushi hannun sa
riƙe hular sa, kwantaccyar bakin suman kanshi ta hango an masa aski low cut still
gashin nan yana nuna curl dinsa,gashi tasha gyara tana kyalli sai ta dada fidda
masa asalin siffar sa na tsayayyen namiji kuma cikakken dan kanurai,dadin ƙarawa
dayasaka wani hadaden shade akan fuskar sa mai tsiririn hannu,kuma shi ba fari ba
shi ba dark ba hakama bai fiye girma ko kankanta ba, she was soo swayed at how he
look,,yau ya mata kyau ne makurar haduwa...ji tayi ma kamar bata duniyan, da can
takanyi tunanin love comics din indian series din nan duk karya ne saiyau da data
tsinci kanta acikin gajimare ita daya awajen tana ta murmushi.

Gani tayi ya sauƙe wayar a kunnen sa,cikin sauri wani mutum ya bayyana da alaman
driver ne yazo ya bude masa motar saiya shiga ciki...cikin sauri ta juya zata bar
wajen dan batason ya hangota ko by mistake ne,tana juyawa caraf suka ci ƙaro da
malak, suna hade ido cikin sauri ta dauƙe kanta tayi gefe, malak ta riƙo hannun ta
wow babe am so glad i saw you gaba daya na razana danaga haryanzu baki fito
ba...wani shiru rufaida tayi .malak tace"ohh whats wrong ..ya naga kamar..?tunkan
ta ƙarasa kamar me din rufaida ta dago cikin hararta tare da rolling eyes tace
oh goshhh babe u scared me.."
murmushi malak tay tace oh, am sorry ashe nine ma,kyal kyal tay yar dariyar
tsokana, wallhy na dauƙa wani abu ya faru ne..to me kikeyi anan,"kallon ta rufaida
tayi."me zai faru kuwa? cikin son jin kwakwaf malak tace..u mean
yau baku yar draman ku da yayankin bane?kafadanta rufaida ta maka tace ..just shut
up muguwa kawai dama abunda kikeson ji kenan kika ki rakani ai wallah saina
rama,dariya malak ta cigaba dayi ehm em fa,nidai ki fadamin gaskiya tam.. da gwalo
rufaida tabita"anki din..ai dama na fada miki ni banajin tsoron sa..kinga ai na
bashi kayansan kuma babu abunda ya faru dani..malak ta hau gyada kai tana dariya
kamar bata amince ba".but u know what babe,?wani abu ya faru amma bazan gaya maki
ba..malak ta langwabar da wuta tace ah ahhh no now ?tsakanin ki da wa? juyowa
tayi..tace tsakani na da wancan matar san..but babe ishe really his wife kuwa?da
mamaki a fuskar malak tace u mean anty Ainau?..da sassanyar harara gami da tsiwa
ahnkli rufaida tace whateva, i dint catch her name..
ajiyar zciya malak ta sauƙe "inde itace nasan dama zakice nagaya miki batada
mutunci..tafiye daukar kanta soo high,rufaida ta hade ranta bata ce uffan ba..malak
ta dafa ta a dame tace "amma me tayi miki?..shiru tayi can kuma sai tace"kawai bana
son tane..kinga wani tsawar data min waidan ta gan mu tare a dakinshi?wlh taban
haushi batada classs.to ni mema zanyi da mijinta datake min wani wawan tsawa
akansa?..mtsw rubbish ..tana karashe maganan taja wani hatsalallen tsaki..she
sounds really annoyed nd jelous, bazaka lura da tuntuni haushin abin nacinta a
ranta ba saida tayi maganan a fili yanzu.."ajiyar zucya malak ta sauƙe cikin rasa
na cewa ganin atake yanayin rufaidar ya canza mata, tace kinga
"..babe kifita a harkan ta kawai..zo muje Anty anu tace yau zata koya mana yadda
ake dafa abincin gida.."cikin gwalo idanunta waje tace "really wani irin girki
kenan?jan hannunta malak tay tana cewa kedai kizo muje anty anu is the bomb
wlh..Suna isa sashen hajiya mama taga wajen ya dawo soo lively an kunna CD wakar
yarensu mai dadi yana tashi,
waƙar"lami yencheri yancheri "yana duka a speaker Anty anu na tsakiyar falon ta
lullube jikinta da gyalen lafayar anty fareesa tana ta rawansu na yan maiduguri
tana kaƙƙarya kafadanta da hips dinta su iman da jawad suna zagaye da ita suna ihu
suna tafi.

Da mugun gudu malak ta shige cikin su..dariya tayi ta ƙaraso ciki ta same waje ta
zauna tana ta kallonsu,anty anu ta iya rawan yaren sun sosai,barin ma datayi
challenging anty fareesa sukayi rawar tare abun ya mugun bada shauƙi tsabar dadi
har manni hajiya mama ta musu na yan dubu dubu,abun ya kayatar sosai,son iya rawan
harya yafara shiga cikin ran rufaida sosai.

its was soo fun a sashen,haka aka dunguma akaje kasuwa aka sissiyo kayan shoping na
girkin da zasuyi na
gargajiya"..garissa,ngurlu,kwalkwa,gwalto..denderu..guda ..kendawu feye,ndelleyi da
kayan hada sinnassin.

anty anu duk ta ƙeresu wajen iya sarrafa abinci,yau


na musamman suka baje a kitchen
kowa yana son ya iya, gashi ta iya jan mutane aciki da yanayinta na kamun kai da
kamala one time su rufaida suka mugun sake jikinsu da ita..
atare suka dafa komi anayi ana hirar al'ada,hajiya mama tace ai duk sanda za'ayi
biki a gidan to tsarin al'adansu kawai za'a bi..
rufaida is a fast leaner kodaga wajen yin girkin kowa ya fahimce haka dan sau daya
ake nuna mata amma saikaga tayishi daidai itace ma ta dafa musu
"Denderu da sinnasin"..bakaramin dadi girkin yayi ba
"denderu zallan pper soup din nama ne wanda akeyinshi under low heat harse ruwan
jikinshi ya tsane namar ya dahu yay laushin fitan hankali,shikuma sinassin din
tamkar dai ace dashi pizza dan babu abunda ya bambance su ta wajen hadawa

malak tabi ta daga hanklinta itama tana son taga ta iya abubuwa,hade baki sukayi wa
hajya mama akan saidai anty anu ta zo musu hutu kano dansu kuyi abubuwa dayawa
awajenta.
hajya mama tace
"Aiko taxo ma saidai inkun yarda ta kama kan nan naku tana kitsawa dan na gaji daku
kullum kai ba kitso sai aikin cakwalgwlen daure daure ..dukan su suka daure fuskan
su dan sosai ne suka tsani kitso arayuwan su barin ma rufaida da sumanta yay tsayi
da yawa.

Abincin da suka daddafa hajiya mama ta saka aka zuba a cooler aka kai can cikin
gida
at around 4 kusan kowa ya fito,shukra da nazli sunata shasshan qamshi
,sai anan ne malak take nuna ma rufaida keeeyan harsu ka gaisa suka danyi hira..
"shikam baida wani matsala..sai dai bai cika kawo hanklin sa akan abu ba instead ya
kirasu da sunayen su saiya fara ce ma malak beauty..ita kuma rufaida yana ce mata
softy..thy got along soo well saidai bai wani jima ba ya fice sabida yana zuwa
wajen sports..inda yake buga favrite game dinsa na basketball

fannin Ainau kuwa wajen buga business game dinta taje tama mance da wasu tarkacen
mutane agidan..shige shigenta kawai takeyi Duk damuwar ta ta samu shiga wajen
wayannan mutanen batare da sannun su maryam ba,tana abunta sai sukayi kamar basu
san metake ciki ba.

yau kowa yaci abincin da aka girka ma gargajiyan


including su yaa sheik,wanda yake farincikin jin ƴarsa anu ce ta girka ta kuma kawo
masa har sashensa,..

Agefen shi ta zauna suna hira,hajiya jasmine tanajin su cikin jan satin abincin can
saiga su shukra sun shigo suma,zama suma sukayi agefen shi.
da kamar bazasu ce mata ƙala ba nazli ta breakng silence dinta tayi ma antu anun
godiyar girkin data musu suka cicci..nasiha yaa sheik ya ƙara musu
yana cewa suyi hankli da rayuwa
yau kaine gobe bakai bane..kar kaga wani acikin wani irin yanayi kace zaka tsangwa
me qaddarar sa ko ka kyamace shi in Allah yaga dama kaima saiya jarrabaka kodan
yaga yaya zakayi.

shukra tafara jin kamar da ita ake yin wannan wa'azin sabida harga Allah acikin
zucyarta bata ajiye wani space wa anty anu ba face na tsana.

itadai bazata taba cewa anty anu dadarta bace,tunda ma ai shegiya ce..ai bada aure
aka haifeta ba.

Suna fita daga wajen wayarta yay kara,tana dubawa taga shigowar tex da wani baƙon
number an rubuta wani shaukakkyar
kalaman soyayya mai zafi yana turiri

ƙarshen tex din aka rubuta "prince kay"

abun ya mugun daure ma shukra kanta who is this prince kay..ita bata tabajin wannan
sunan ba...tana cikin wannan zulumin caraf saiga naxli itama ta fito

ganinta all worked up a tsaye yasa ta tambayeta meya faru?..tace sis kizo kiga wani
abu.tex din ta bude sann ta miƙawa nazli
kiga yanzun nan aka turamin waishi prince kay."kiga abunda ya rurrubuta sai kace ya
sanni?sis im just thinking of calling him right now..sauke idanunta akan wayar
nazli tay tace ke da wawiyace akan me zaki kira dan kinga an tura miki tex..just
play around..duk sanda ya bayyana ma miki manufarsa nan ne zaki nemeshi..gyada kai
tayi tace alright
but am really supris thoug..nazli tace forget it..d name even sounds familiar kamar
ma sanshi a kano..
shukra tace kano kuma?nazli tace yeah i dont knw..
akwai dai wani dan gidan sarauta sunan shi prince kay..but i dont knw of he is d
one..cos ance yaron baiyaji sabida gidansu akwai dukiya kuma iyayen shi suna mugun
daure mai gindi.
he is big girls type ke maima zaiyi dake..bakinta ta tuo gaba kai sis..nima ai ina
da kyau.."nazli tace "ajin fa"..ke ka cire ranki bashi bane.."insha Allahu shine
ma..shukra tafada tana ta harsashen in shine din to lallai ta samu wata hanyar da
zata daga swags din ta agaban su malak babu raini naxli tace ...hmm okay
gudluck..snn ta kara da gaba.
a dadai kan step suka ci karo da su rufaida..malak ta taho da faraa tana shirin
mata magana taga shukrar tawani dauƙe kanta.."
tsaki rufaida taja mai sauti sanda shukrar ta juyo da mamaki tana jinsu a hatsale
rufaida tacewa malak
"ke da Allah ki kyale su...ana zumuncin dole ne.?wani saƙaka malak tayi da baki
tace i tot we are cool toh me muka musu mu din,rufaida batace uffan ba..har suka
karasa waje..kada kanta tayi tahaura sama tanajin mugun tsanar rufaidan aranta.

da yamma lis bayan sallan mahrib su rufaida suna ta shirye shiryen komawa gida,..
doctor mehra ya riga yace zaizo dakanshi bayan ishai ya kwashe su.

anty fareesa ta tambayesu dayaushe goben zasu fito dan atare da ita zasu koma
kano,hjy mama da anty anu kuma zsu taho daga baya
...malak tace "daga sun karya zasu shirya su fito tunda tafiyar sun da rana
ne..around 2pm zasu tafi..anty tace musu ba damuwa.

Ana daf za'a kira sallahn ishai lokcin harsun kikkimtsa kansu,rufaida ta gama wayar
video call da imad kenan fuskan nan tata tasha jan hoda tayi kyau ta kara man baki
akan lips dinta
da alaman duk sabida wayar ta dada gyara fuskarta tay ma habibinta imad sabon
kwalliya.

hajya mama ne ta shigo ta kalleta daga can cikin rike baki"oh ni hasiya duk wannn
kwaliyar ta menene awajen yar wajen bukar..toh ga dai baban naku can ya iso suna
hira da zaidu acikin masallaci ai saiku cigaba da jira harsai sun tashi snn
kubishi..tunkan rufaida ta amsa
malak ta cape maganan"..tace toh anji..saiki fita zamuyi waya da saurayin mune..
dariya hjya mama ta keshe dashi".
Aihooo shiyasa wannan ta bulbula badani jaka akan fuskarta..turmushe fuska rufaida
tayi tana hararta tace hajya"nifa ba jaka bane..Allah yaso ma ba tare zamu tafi
dake ba wallhy kinfiye saka ido.
hajya tana dariya tace"kiji da kyau yaron nan dai yafi karfinki..gangariya zamu
aura masa.
zo nan ma in nuna miki sashen amaryansa agidan nan..ina me tabbatar miki da cewa
bake za'a kawo masa ba..."ta murguda mata baki cikin jin haushin wnn wasan tace
"uban wa yace bani bace matar san dama haka kukayi da Allahn?..malak ta miƙe zaune
cikin dariya tace toh muje ki nuna mana ni zan raba muki musu,kamar da wasa suka
dunguma suka je har sashen da aka gina a gidan domin imad.shine a left handside
kusa da kofar massalacin cikin gida.sashen ya kyafune bana wasa ba..."ayyuriii
malak ta rangada guda a kunnen rufaidar tana dariya .babe kiga sashen mutuminki ko
kunayin aure da uncle mad nan za 'a kawo ki ohhhhh wowwwwww...i cant wait to bring
u in as a bride ..wayyo Allah na bakaramin dacewa da gidan nan zakuyi ba evrything
so simple nd classy..rufaida tayi shiru acikin su batace uffan ba itadai tana ta
kallon gidan,sai can taji kuma kirjinta na bugawa da ƙarfi ga kuma wani tashin
hankli mai ƙarfi dayake shirin tatsafo mata babu shiri..

haka hajy mama da malak suka gama fade fadensu suna cakalarta batace musu uffan ba
har suka yi waje

kirjinta taji ya kara bugawa tana daga ido can tsakiyar kanta ta tsinkayo muryan
mufrad ya tsaya acan gefe yana magana da su baban shi.."
he look very tired nd stressed uniform din ne ma ajikinshi still harya zo ya wuce
su bai gansu ba..

suna isa part din hajya mama ta wuce kitchen ta harhada dan abincin da ya rage a
warmers ta taho dashi...malak tana kallonta da tray tasan aika ne dan haka ta calla
da uban gudu tayi cikin bayan gida.
Da lallami tazauna kusa da rufaida tana kallonta da fuskar kuliya..tace
"zo yaki amaryan gidan mu...take rufaida ta wani langwame wuyarta ta bata ranta
tamkar wacce zata fashe mata da kuka hjya tace."o.o..nifa ba wani abu zan sakaki
ba..yar abincin nan ne kawai zaki miƙawa yayanku..kiyi wa Allah kiyi aikin lada
kinga shi baisaba ci awaje ba..baki ganin yadda ya shigo ne wallhy yunwa ke
cinshi..matan zamani zasu kashe mana jikoki..
tsabar takaici rufaida tace "shine ya fada miki hakan?
bubbga kafafunta akasa tayi "hajiya wallhy kin cika fitina..nide wallhy bazan kaiba
haka kawai inje yace ma shi bai aike
ni ba..gaskiya saide inke ki je dakanki kikai masa,hajya ta cigaba da lallabata
tana cewa "wallh zaici"..haba yar amanata daga gobe fa bazaki ganni ba
kyaje can kiyita hirarki da mutuminki amaryan gidan mu..a mugun gajiye ta miƙe tana
mita"ni wallhy bana son haka..da takaici ayanayinta ta amshi tray din tace toh
"kawo"...gaskiya ina dawowa zan tafi gida..goben ma bazan zo ba..ke kuma babe zaki
fito ki sameni..daga nan suna jiyo dariyarta

hajya mama batace uffan ba harta fita


aranta tausayin mufrad takeji bana wasa ba itadai sam ta kasa gane kan auren nan
nasa.

ace miji yana saka kafa yana fita matarsa ma zata zari mayafi ta fita kuma bazata
ma dawo akan lokaci bare ta kuka da miji ba?..Ga aure amma babu haihuwa..tace hmm
wannan irin aure dayinshi ai gwara babu..ba abunda tayi ƙorafi ba ace ta cika fidda
fice..

a fannin mufrad kuwa yana kaiwa sashen sa bai bata lkci ba ya shiga toilet ya watsa
ruwa,sharp sharp ya fito ya shirya kansa snn ya sauƙo kasa cikin kananan kaya red
shirt yasaka da bakin wando koinanshi yana fidda qamshin turaren sa mai mugun
sanyin kamshi,agogon sa ya duba yaga har karfe takwas shaura ,wani irin kwakwuma
cikin sa takeyi da yunwa saidai kwiyuwar tashi ya hada coffen yau yakeji, yana zama
acikin falon baiko yi minti goma ba saiga sallamar ta cikin tsadaddiyar muryan ta
mai mugun sanyi da taushi...

"
[12/25, 12:55 PM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS

wani irin bugawa gabanta yayi da karfin gaske,daga bisani kirjinta yashiga dukan
uku uku nan take tashiga kokuwa da numfashinta dake barazanar ɗaukewa sannan
ahankali tashiga girgiza kanta tmkr wanda aka kamata tsomo tsoma cikin aikata wani
babban laifi

cikin raunanniyar muryarsa mai kashe sasssanr jiki da aikawa ƙwakwalwa wani sako na
daban yay gyaran murya ata bayanta,a mugun gigice ta juyo cikin yanayin tsorata
suka hade idò yaga duk jikinta na rawa,hawayen da bata san dasu ba sune sharkaf
akan fusknta,hannun ta na bari kar kar ahnkli takai hannun kanta zame hulan daga
kanta ta aje akan table, tsabar tsoro bata iya lura da cewa garin yaface hular ta
hada da zamar da veil din kanta kasa ba,kwantaccen suman kanta dayaji gyara yay
curl ata gefe da gefen gaban goshinta shiya bayyana masa wani naunayen ajiyar
zuciya ya sauke da karfi tare da furzar da wani numfashi mai zafi sannan ya runtse
tsumammun idanunsa wanda suka soma canza kala tsabar jarabar dake cikin su,wani abu
taga ya danna daga jikin bango tuni haske mai yawa ya dalmaye cikin dakin ya haske
idanunta dau,cin karo tayi da masifaffar siffarsa na tsayayyen namiji, fafaffadan
ƙirjinshi ta kalla sai taga kamar dacan bata gama kiyasce girman jikin sa ba wanda
ya bayyana tsantsar kyaun zaratan damatsun sa acikin yar singlet din dayasa,wani
irin runtse idanun ta tayi sosai cikin tsayuwar cak bata ko motsi
.......A hankali kwalkwalwar sa tasoma hasko masa yanayin tsarin jikinta da kyawun
halittarta dirin jikinta da komai nata har zuwa kan madaidatan boobs dinta dake
neman ruɗar dashi a duk sanda ya kallesu .

ƙasa ya tsuguna zai daga mata veil din idonta arufe ta daka tsalle cikin firgici
zata balla a guje ta fita,Da hannu daya taji an kamota anyi baya da ita,a firgice
ta buge hannunsa tana shirin kwacewa jitayi ya manne ta da faffadan kirjin shi,wani
dan uban nishi suƙa sakar ma junansu atare wani luiiii taji koinanta yana sacewa
dukka gwiwonta da ƙarfin kuzarinta suna ragwabewa cikin yin sanyi, wani abu mai
powern gaske taji yana tsarga mata tundaga kasar dunduniyar kafarta har izuwa cikin
kwakwa'rta yanamai mata yawo ajikinta yanabi harta cikin jini, lumshe idanunsa yay
sosai batare daya motsa ba, yanata kkrine danya kwato brain dinsa daga wata muguwar
electric shock din dayakeji ata cikin jikinshi,
yana saketa ta fashe masa da ragwababben kuka mai dan ƙarfi, cikin rawan murya mai
ban tausayi tana fidda tsorataccen shesheka tace
"..yaa muffra..d
yaa dan Allah kay hakuri..ni..ni..fa.."
wani cak ta dauƙe sautin kukan ganin veil dinta ne ma a hannun shi,hannu takai ta
shafa kanta ahnkli taji kanta babu dan kwali wani shiru tayi jin yadda suman kanta
yake zamewa zirrrrrrrr yana zubowa duka akan kafadunta sauran sukabi gadon bayan ta
suka mata rumfa.
a hnkli ta sunkuyar da kanta can ƙasa tare da yin shiru
,baice mata uffan ba ya dauƙi hular shi a inda ta aje ya riƙe snn ya miƙa mata veil
dinta
kanta aƙasa can tasaka hannu ta karba veil din,cikin rasa nayi da mugun sauri ta
kama hanya zatyi waje,lumshe ido tayi kirjinta na bugawa da ƙarfi sakamakon hannun
ta dataji an kamo ta baya acikin wani irin batataccyar salo
..tana juyowa taji ta ƙara kifewa akan faffadan kirjin shi,
ajiyar zuciya ta rinƙa sauƙewa sabida tsumammen qamshin jikin shi daya gama bugar
da ita,ji take kamar ƙasa ya bude ta shige ciki,take idanunsa suka sauya launi
izuwa na wani irin launin zautacciyar yanayi habarta ya dago ahankli suka hade
idanunsu da ya gama rikirkicewa da wasu very strong nd unxplainable emotions,wani
abu taji yana fizgarta kamar wani sihiri
cikin idonta yake kalla,yaga har yanzu suna fidda ruwan hawaye, tsimewa yay cikin
taushin murya"..yace meya kawoki nan?..tun kan ta amsa ya dada harɗe ransa cikin
nemowa kansa nitsuwa
yace"why are u touching my things wato ke bakijin magana ko?hawayen dake makale
acikin idanunta ne suka karasa saukowa tana shirin budan baki tace mishi aika ta
kawo..sai ya kuma cewa"..uban me aka miki anan kike kuka?..idon ta ta runtse ta
kara fashe mishi da wani sabon kukan,tsaki yaja mai sauti game da dauke kansa
akanta, yagane duk tsoron shine yake rikirkita take balain jin shkkar yin magana
yace "ke kenan kullum acikin kuka?..wato duk rashin kunyar da kike min bai isheki
ba harsai kinzo daki na kina tabamin kaya na ko? ." danne kukan tayi da ƙarfi snn
tace..yaa nifa ba zuwa nayi ba, ai aiko ni akayi daga wajje...akace wi nazo nakawo
maka kayanka..yadda tayi maganan kiris ya rage ya fashe mata da dariya baiyi ba ya
gintse abunsa cos she sound too childish,saketa yay ya harde hannun sa akan
kirjinshi yanata kallon ta kamar zai hadiyeta
shikansa baisan meyasa yake yin hakan ba,its just feels like she is amusing
him...a hnkli ta fara share hawayn ta da bayan hannun ta cikin sanyin murya ya
dubeta yace,"and then u decided to touch my uniforms sabida bakida kunya ko?.kanta
ta girgiza feeling soo guilty ahnkli itama ta kalleshi tace noo,ganin ya kura mata
ido baice uffan ba taa langwabar da kai tace..yaa hular ne kawai na
taɓa..shine...shine.....nide dan Allah kayi haƙuri.shiru yay yana kallonta da wani
irin blank expression a fuskar sa wanda axahiri shiyake dada cusa ma zuciyarta jin
muguwar tsoron shi ,daga nan itama bata ƙara yin wani motsi ko magana ba,yatsun
hannun ta kawai take jujjuyawa agaban sa cikin wani yanayin muguwar azaban
fargaba,ahnkli tana sauƙe boyayyr numfashi ta shiga kwato nitsuwa makanta har sanda
taji dama dama snn ta gama goge hawayen dake kan fiskanta tass..kallo daya ta mishi
aranta taji kawai gwara ta saukar dakanta taba shi hakuri ta samu ta fita daga nan
wajen,Da mamakin shi yaga wai harta ta sulale ƙasa jikinta a sanyaye ta tsuguna
agaban sa kamar wani dagaske, cikin sanyin muryanta mai mugun dadi da tsayawa arai
game da fitowa a karkarye tace".. yaa nasan nayi kuskure dana taba maka
kayanka..sai ta dan yi shiru wani nannauayr ajiyar zuciya ta sauƙe muryanta na rawa
rawa with much nervouness ahnkli sosai tace,yaaa mé gàssà min mààfi dan Allah..
Àstaafær̃làyé".meaning pls am sorry i wll not do it again
.
hakan datayin yasa shi yin shiru nadam wani lokci yanata kallonta batare da ko
kiftawa ba, dan baƙaramin mamaki ta bashi ba,he tot she is damn silly nd stubborn
kamarsu nazli,kyabe bakinshi yayi cikin wata muguwar jan aji mai mugun ƙara masa
kwarjini yace toh shikenan tashi ki zauna..zaman tayi akan stool din mirror anma
badon son ranta ba,kawai taji ya fara mata wa'azi.."..ita bama jinshi takeyi
ba,kanta kawai ta sunkuyar ta nitsu tamkar wacce tayi surrender,abu daya kawai ta
tsinta,itadai tasan yace intanada rashin kunya bazasu shirya dashi ba ,ribbon din
kanta daya fadi akasa ya dauƙa bayan ya kammala mata nasihar sann ya dawo ta gaban
ta ya tsaya da ribbon din a hannun shi yace..okay lets fix this,da harta gyara zama
tana jiran ya miƙa mata ta saka kayanta,sai taji kuma kamar an yaye veil din kanta
ahnkli,hannun shi taji akanta yana mai kkrin tattaro suman kantan nan take cikin
minti ƙalilan sai gashi ya tufke matashi da style din shuku snn ya maida nata veil
din akanta
..ata cikin mirron ta kalleshi jin yadda zuciyarta yake amo da wani irin yanayi mai
rikitartawa kwalwnlta nata kiran sunan shi babu gaira babu dalili,da sanyin
muryanta mai taushi tace thank you..baice mata uffan ba ya kyaleta zaune
awajen,rigar uniform dinsa ya dauƙa daga cliff hanger ya saka ajikinshi ta masa
damas yadda ta fidda shape din arbs dinsa kamar asace shi,zama yay abakin gadon sa
sannan ya saka takalman shi
na amour cover shoes,yana kkrin saka boturan gaban rigar sa dake na mannawa ne basa
bukatar sauri,sai ya mata nuni da igiyoyin ranks dinsa acan taje ta dauƙo
mishi,tana zuwa dashi ya umarceta data fara saka mashi a kafadun shi Da alaman
sauri ma yakeyi duk dama bai firta mata hakan ba,.."yana shirya kansa ta gaba ita
kuma tana tayashi da jona igiyoyin ranks dinsa a kafadunshi wani shiru ne ya gifta
tsakanin su dan acikin sun babu wanda zuciyarsa take bugawa daidai,
musamman ma shi dayake ta shan mamakin kansa wai shine ya kasayin komi har ya tsaya
suke dogon zance a cikin dakinsa tare wannan yarinyar..ita kuwa komi na jikin
uniform din na burgeta ne dan haka ko wani dar dar aranta bataji ba,kafin ta
hankara har ta tayashi ya gama shiryawan shi tsaf,tamkar wani mijinta ya tsaya
agaban ta suna satan kallon juna turaren sa dake kan mirror taga ya fetsa dan kadan
ajikin shi,gamshin tiraren tuni yacika daki yana mai sauya yanayin iskan dake cikin
dakin sabuwar yanayi,hular sa ya riƙe hannu yana kallonta direct yaga taki ta hada
idanunta dashi,tabe bakinsa yay yace "to ina aikan da kika kawodin kawomin
ingani..da sauri ta nufi inda briefcase din yake ta dauƙo ta ajiye agabansa ta juya
mai baya..
"batare da ya taba aikan ba yace..wai waya baki kayan?bakinta ta turo mai gaba
cikin muryan shagwaba tace ni fa bansan shi ba..cikin
tabe baki yace toh "bude mugani..babu musu ta juyo ta tsuguna ta bude yar brief
case din..rank coat dinsa ne mai balain kyau aciki. murmushi yay a boye ganin yadda
take kallon kayan da dukkan imaninta da alamn kayan ya mata kyau,..ƙarba yay daga
hannun ta yace "good job toh muje, suna juyawa zasu fice sukaji ƙarar saukan abu
aƙasa, buton din daya daga jikin rigarshi ne ya balle ya gangara ƙasa da alaman
baisakashi da kyau ba,tsuguna wa tayi ta dauƙa ta miƙa masa bai amsa atake ba
sabida daya hannunsan da akwai hula daya kuma rank coat dinsa ne, a dan dole ya
gyara tsayuwar shi yace ta manna masa adede wajen,yace ta manna masa da kyau..babu
tantama ta matso gaba ta kirjinshi ta kama bakin wajen tahau jona button din dede
setin kirjinshin inda ya fita tana fixing masa shi,daga kansa yy yakai dubansa can
sama snn ya lumshe idonsa batarw data lura ba shikadan sa yanajiyo dukan motsin da
hannun ta dayake gwagwrmaya akan kirjinsa yakeyi.

a cikin wani irin yanayi mai mugun tayar da hankli ya tsinci kansa.

tsumammaun idanun sa ya runtse da karfi sannan ya saki wata nannauyar ajiyar


zuciya yanamai furzan da wani nunfashi mai zafi taciki snn ya bude lumashiyar
idanun sa..cikin wani irin batacciyar salo ta kalleshi taga shima ita yake kallo
sunfi minti uku ahaka idanunsu sarkafe dana juna snn ta lumshe idanunta jin a hnkl
yana zamar da hannunsa tare da nata dake kwance akan kirjinshi cikin wani irin salo
mai tsayawa acikin ruhi da kwakwalwa

habarta ya dago suka hade ido but she cant even stand it anymore,bata taɓa yin
tsammanin cewa haka yanayin su zaina kasancewa ba, akwai wani abu mai kama da
sihiri cikin kwayar idon sa dake fizgarta wanda tun ranan haduwar su yahana zuciya
da kwakwalwarta samun zama lafiya.

sannan shi kansa yaa mufrad tunda tasan shi bai zauna lafiya da kowa ba yanayin sa
daga fada sai masifa wanda hakan ya sanya mata matsanancin tsoronsa bayan wani
strange nd unxplainble feelings akansa datake yawan kwana dashi

she just cant explain how she is feeling about him talkless of expressing it out
loudly.

this feelings sounds like unrequiented 'love,.love from soul to soul..natural


feeling beyond control of oneself.
..its now driving her crazy...beyond experession,above so much internal
power...shine kuma Abunda tafiye jin tsoro amma zuciyarta yafiye karkata ta wajen.

something strong inside of her..like a risk she have to take just to satisfy her
soul from this awakening passion she is feeling for this man in front of her...
cikin dakikanin lokaci ta gama raya hakan a kwakwlnta
A karshe kuma ta yi wa kanta fada, ta gaya wa zuciyarta wannan alamarin da a yanzu
ta gama fahimta kamar fa soyayya ne saidai bata yadda ba tukun,inma hakan ne to
saidai akirashi da jarababbiyar soyayya,wanda ita kadai kawai take mashi, irin
wanda ke kasancewa tsakanin mace da namijin da suka tsinci kansu at a very wrong
time to be with each oda!

ya cigaba da kallon ta da tarin maganganu abakinsa dayake son ya furta mata amma
zciyarsa cike take da mummunan fargaba dan baison ya fara sake mata taje ta
rainashi

a hnkli ta kallesa tace "yaa nagama fa..kanshi ya gyada mata snn ya miƙa mata coat
din ta riƙe,saiya kafa hular akanshi..ya masa kyau sosai..ta tsaya agabansa tanata
kallon sa dan murmushi tayi mishi shima ya mayar mata a boye yanajin dadi aranshi
sosai just for seeing sumone dat really admires his job.
daga kwayar idanun ta yake karantar hakan gaba dayan su suka bata acikin tunanin
zuci sai kallon cikin idanun junan su sukeyi
...wani sautin kwas kwas sukaji kafin su hankara su dawo hayyacinsu saiga Ainau ta
shigo cikin dakin tana tafiyarta a karairaye, wani irin bugawa gabanta yayi da
ƙarfin gaske da idonta ya hasko mata rufaida agabn mijinta rike da rigarsa a hannun
ta kamar wata matarsa sun kuma tsare junansu da ido cikin wani irin rikitaciyar
yanayi.

numfashi taja mai ƙarfi cikin wata mahaukaciyar azama ta ƙaraso cikin dakin
lokacin dayaji sautin kiran sunansa datayi har rufaida ta ja jikinta anashi cikin
sauri ta tsaya agefenshi

muryan Ainau haryana ƙaryewa cikin tsananin tashin hankli da dan ƙarfi cikin
yanayin uncrollable jelousy da mamaki ayanayinta tace.."B..abe..babe.. ya da haka?
who is this girl kuma da zata zo nan har cikin dakinka ..who permits her here..
ta fada a mugun azafafe game da banƙa ma rufaidar wata muguwar harara..jin wani
tuƙikin kishi na neman fasa mata kirji..

..batare daya kalle ta ba, yace ".hey pls calm down...snn ya juya ya kalle rufaida
suka hade ido yaga ta turo mai baki.

kusan ihu Ainau tayi.. tace no i cant calm down here


pls ask her to leave..
nan dakin mijina ne
so im not okay with anyone coming in here musamman abayan ido na...

rufaida na tsaye shiru agefenshi ta banka mata harara ita bata dago ba bare tace
mata uffan,kokawa da numfashinta kawai takeyi kirjinta na bugawa da mugun ƙarfi,
first time kenan arayuwanta data soma jin wani abunda ake kiransa wai kishi,cos
inta kalle ainaun sai taji kamar a cikin asalin fadar zuciyarta takejin wnn radadin
wanda yake barazanar jefa ta cikin jin zafi da ciwon rudanin da zuciyarta yake ciki
akan yayanta.
ganin yadda ainun take diri tana neman ta saka yanayin su ya dawo wani babban abu
yasa shi yin mata bayani yace mata aika kawai rufaida ta kawo.
duk da haka bata sauƙo ba harde hannunta tayi cikin bori..to tunda ta kawo ai saita
fita waje kuma ko? da harara ta juya ta kalle rufaidar..hey girl get out,.coat din
shi ta miƙa masa batare da ta kallesu ba tasaka kanta tayi waje abunta.

Ainau tabi kofar da muguwar kallo.


haka kawai zakana bada waje wasu suna shigowa min babe ni gaskiya bana so,bana
so.. sabida yaran nan ba kunya suke da shi ba,mtsww dubeta fa dik ta tula kwalliya
a fuskarta tana wani abu kamar mayya..da girman ta sai kuma ta shigomin dakin miji
wai tazo aika?..
bakinshi ya tabe yana kallonta yanayin sa kamar bai dauki dirin datakeyi seriously
ba...can data ishe shi da surutu ya hade ransa yace babe ya ishe ki haka
im running late..

kamar zatayi kuka tace hummm wato maganan danakeyi maka ynzun bamai muhimmcin
bakenan ko?

agajiye ya juyo ya dubeta"i told u cant treat my family anyhow..ke bana son kishi
marar amfani...kallon cikin dakin shi yay yaga koina kaca kaca snn ya kanne
idanunshi akanta
"babe just look at this room fisabillahi
,u cant even take care of it very well bare ni..shine kuma har kike nuna kishin ki
na banza dan kinga yarinya a dakina?..dagowa tayi cikn sauri zatayi magana ya daga
mata hannu "pls i dnt want u to talk to her like dat any more..kinzo kinata yima
mutane ihu akai kamar wata zararriya, yarinya ce fa..inke zaki sake ta rainaki toh,
amma nikam karki yadda kijamin raini..thy r al my sisters nd rhy are free to be in
anywher at my house so stop whinning unnecessrly

wani shiru tayi..fusknta a harde..ita kawai dai ta tsani yarinyar ne aranta..dan


daga ganin yanayin yarinyar zatayi raini da tsaurin ido...tace"kaci gaba da daure
musu gindi Dama sister kan nan da raininta take,nikuma bazan dauƙa ba..kai dama
baka son gaskiya,inga abu da idona kace min a'a?
..inde dagske ita sister kace aida ta gaisheni..ka duba fa kowa agidan nan ya
gaisheni dazu amma ita wannan hararana ma takeyi nide yarinyar nan batamin ba kuma
bazan taba yarda tana shigowa dakin mijina haka kawai ba ..ai ba jini kuka hada ba.
cikin kara saurin shi gaba.. yace kyaji dashi..ni zanje pop...i have alot to
do,bye..yana kammala furta hakan ya bude kofar dakin ya fita..

tsaki taja tanabin inda yabi da harara can sannan tayi waje fuuuu cikin fushi ta
koma dakinta,bata tsaya jiran komi ba tahau shirya kanta da niyyar wucewa wajensu
maryam kawai batajin zata iya zama acikin gidan nan kuma.

[12/28, 10:51 AM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS

A hankali cikin kasaitacciyar yanayi ya juyo da kanshi kadan ya dan kalle wajen,jin
ta ƙarayin sallamar kamar zata shigo yasashi dauƙe idanun sa daga wajen cikin
sauri, raunanniyar muryarsa mai kashe sassar jiki da aikawa kwalkwalwa wani sako na
daban ya bude a hnkli yace
"wa'alaikisslam"
a hnkli ta shigo ciki hannunta dauƙe da farantin abinci tarasa yadda zatayi taja
veil din kanta daya dan zame baya kadan yabar mata dukkanin suman gaban goshinta a
bude.

satan kallonta yakeyi da gefen idon shi,kai kace hanklin sa baiya kanta amma harga
Allah ita kawai yake kalla
sai yaga kamar ba ita ba ta ƙara masa haske fuskarta yay mugun kyau.

wani irin bugawa gabanta yayi da karfin gaske,daga bisani kirjinta yashiga dukan
uku uku,da farantin ta ƙaraso har gaban sa ta rusuna snn ta ajiye farantin
akasa,baice komai ba cikin sanyin murya tace yaa ina uni?.. da gefen idonshi ya
kalleta muryansa kasa kasa cikin jan aji
yace "lpya sannun ki"..Shiru ta danyi
kafin tace Abinci ne hjya tace in kawo maka wai ko zaka ci.dan dagowa yay ya
kalleta snn ya maida kansa kan tray din,dauke kansa yay cikin jan aji ya kawar da
shi gefe like he is not really intrested in it, sanda yadan ja lokci cikin tunanin
yunwar datake addabar shi snn yace its okay..ajiyeshi acan.
ya mata nuni da kan dinning table.

tun kan ta motsa sukaji sallama acikin falon hajiya mama ce ta shigo sanye da
hijabi
,wani tsimewa yay atake jin irin sunan datake kiranshi dashi,ko ajikinta ta karaso
tace"magaji har kafara cin abincin ne?ganin baikulata ba da harshen yarensu ta
shiga ƙoda abincin tana gaya masa ai abincin yarensu ne mai shegen
dadi,har wani tausayi yaji take bashi jin yadda ta damu dashi sosai take cewa ai na
musamman ma ta boƴe wannan abincin dominshi.

luii din idanun sa ya wara akan rufaida yaga har yanzu tana tsaye agaban dinning
table din tana famar ciccire wamers akan tray tana jerawa akan table,wani boyayyar
ajiyar zuciya ya sauƙe snn yace "okay i wll take it..snn ya kalli hjya mama "toh
saiki kyaleni haka tunda nace miki zanci.
..tace oo ni ba zama dama zanyi dan inga babban lomarka ba"..hade ransa yay baiko
kulata ba tana dan murmushi ta kallesa ta kuma juya ta kalli rufaidar tace..ke
rufaida zubo masa abincin mana ki kawo masa nan ynzun nan yace zaici fa..rufaida
tay kamar bataji ta ba,sama ta haura taje neman zulai ata kitchen domin ta bata
plates da serving spoon
samunta tayi da mopper tana famar goge goge, shukra na tsaye agefen ta ta rafka
wani uban tagumi tana taunar cingam tana duban abunda zulai din takeyi,rufaida tana
shigowa ciki..zulai ta daka tsalla cikin washe baki tace "hooo kyakkywa taki
ambato,ke kullum kina cikin qamshi Allah wann kayar taki yay miki kyau jibeki da
Allah..toh meya kawoki kitchen kefa matar sarki ce irinku irinku ai basa shiga
cikin hayaki,dan juya ido rufaida tayi tana murmushi sosai,respectfully tace
"yagana zulai kenan,nidai plates nazo dauƙawa kidan bani mai kyau da spoon..dariya
zulai tayi.."aiho kice min abinci zakici mana..rufaida batace komi ba,da rawan jiki
zulai ta juya haa toh a dauƙa miki..wai ina yar uwanki sarkin surutun nan
ne,juyawarta keda wuya suka hade ido da shukra tana tsilalo mata mugayen harara
..dakatawa zukai tayi tace "ke khadija dan dauko mata plate daga bayanki ki miƙa
mata..a take shukra ta sauƙe hannun ta a zafafe tace what?ta murguda baki ni shukra
akece min ba khadija ba..
snn bayan duk aikn da kika sakani nine kuma zan dawo yar aikan ki da zakice in
dauka ma wata plate..toh bazan dauko ba, karta zo ta dauka dakanta mtswweww..zulai
ta riƙe baki tace toh ai hikenan, kisha shagalinki yarinya zanje in gayama oga mai
mari cewa kince ke ba yar aika ta bace..cike da bude ido shkra taja tsaki
tace"kijje ki fada mana.ai aiki kawai akace ki koyamin ba ace miki ki rainamin
hankli ba"in kikaje kika laka min sharri awajen yaa Allah ya isa min..nice zaki
maida wata jakarki komai saikince inyi harda aikan wasu kucakai?..ita wacece da
bazata karaso ta dauki abu da hannun ta ba ta tsaya kamar kungi wai sai anmiko
mata? dafe kai rufaida tayi da alaman surutun sun ma ciwon kai kawai zai kara
mata...a hnkli tace.."its okay yagana..bari kawai na dauƙa dakaina.
tana fadin hakan ta ƙarasa wajen inda dish drainern su yake,acikin wasu hadaddun
white set din 100 pieces ta zari plates mai kyau guda daya,akan table ta aje sann
ta dauƙi silver spoon da serving spoon ta dauko wipes ta gogge kansu,snn ta dauki
glass cup daya ta kara daureye cikin shi da ruwa shima ta goge da wipe,duk lkcin
sunata surutun su,shukra tana ta cakka ma rufaida baƙar magana waiko zataji haushi
ta amsa ta,ƙarshe zulai ce kawai take kulata..itakam rufaida ko ajikin ta dan tasan
ta wuce wnn ajin cece kucen da yarinya mai karamar kwakwalwa kamar shukra

..sharewan datayin kuwa baƙaramin ƙonawa shukran rai yay ba aranta cewa take"waime
wnnn yarinyar take daukar kanta ne?..sosai ta qudira aranta saita koya mata hankli

Daga cikin falon kuwa har hajiya mama ta saki baki farrrrr ta sanar dashi batun
komawa rufaida kan karatu saidai bata fito fili ta gaya masa harsun zanta hakan da
mahaifinshi ba kawai inform of neman shawara ta kawo masa zancen sabida tana mugun
son taji ra'ayin shi akai..."harga Allah ita aranta aure kawai take so ma rufaida
ba wani karatu ba

Dan shiruu yay cikin nisan tunani..snn yace ta sarara mishi


akai insun koma kano zai sanar da ita duk abunda ya yanke game da hakan.ahaka suka
rabu,godiya ta masa snn tafice sashenta
fitar ta baifi da minti uku ba saiga rufaida ta sauƙo ƙasa,dago kanshi yay zai duba
ko ta fito idanunshi suka sauka akanta tsayawa cak yay yana kallonta da gashinta da
yasha gyara sosai har kamar sanyin iska yana swaying dinshi yadda take tafiya a
hankli kamar bazata karaso ba yasashi dauke kansa bada wani manufa ba amma ya
tsinci zcyarsa cikin wani yanayi,nd he dont want the feeling to grow higher..lumshe
idanun kawai yay yana kiran Allah cikin zuciyar sa yake rokon Allah ya kawar masa
da wannan yanayin daya samu kansa aciki cikin dan kankanin lokci

kan Dinning table din ta wuce direct ta ajiye plate din snn ta juyo, Can tsakar
kansa ya tsinkayo muryar ta mai mugun dadi da shiga jiki yana tambayar sa ko can
zata kawo mishi abincin? Ba ta ji amsar da ya ba ta ba, saboda ya yi nisa cikin
wata duniya mai hasaso masa abubuwa kala-kala masu tsauri a kanta

mikewa yay lokci daya fuskn nan nasa babu yabo babu fallasa ya ƙaraso kan dinning
din cikin yanayin tafiyar shi na isa, kasaita da kuma daukar hankli,yana karasowa
wajen yaga har taja mishi kujerar zama,wata smirk mai taushi ne ya kufce ata gefen
bakinshi yana dan kirkikiran murmushi akan fuskrsa ya zauna akan kujerar dataja
masa din cikin yanyin nitsuwa,baice uffan ba ya shiga satan kallonta yaga komin ta
a nitse takeyin shi,cikin yanayin kyaun tarbiya da saukakenn hali.

zagawa tayi ta shiga bude warmers din,wani irin dadin qamshin abincin yaji yana
ratsa shi har kwakwala, gamutse da kamshin turaren jikinta daya doki ramin hancin
sa game da hana jan kyakkwar numfashi

cikin lumshe ido da budewa yaga wai harta fara zuba mishi abincin acikin
plates."sinnasin din dayaji kayan lambu yay green nd orange colour so yummy ta fara
dauƙa maize_corn din dayake kai an watsa su a sama sunyi yellow yellow kamar chesse
balls abincin yay matukar kyan gani,serving spoon ta dauka ta deba dan daidai ta
saka a plate na daban
,sannan ta dauko wani ta zuba masa ferfesun naman dayaji kayan yaji tafarnuwa da
spices komi dan daidai..
clean spoon ta aje mishi daidai inda zai dauka snnan ta koma ta bude fridge ta
dauko cold watar bootle da orange juice mai sanyi
..ruwan ta dan zuba masa kadan a kofi..snn ta nemi waje ta zauna awajen tana jiran
shi ya gama kafin ta tashi".hakan kamar tarbiyan su ne na kanurai suna da daraja
nagaba da su,da wuya mace zata kawo abincin snn ta bar wajen haka kawai batare da
wanda ta kawo mishi abincn ya gama ci ba,a hnkli yake kai kowani spoon bakinshi,har
ya gama cin abincin wanda yakecin shi a hnkli kamar bazai kai cikin sa ba,komin shi
cikin jan aji da kasaita yake yi,rufaida sai satan kallon sa takeyi,dan kadan ya
rage abincin a plate din wnda baifi loma daya ba, snn ya ajiye spoon yay sipping
ruwan sanyin kurbi daya yy snn yay hamdala,miƙewa yay yanacewa ta kawo masa juice
din sa waje.

ganin inda yabi yasa tayi saurin tashi domin ta tattara wajen tana kaiwa kitchen ta
ajiye su agaban sink ta dauki cup mai dan marufi ta zuba juice din kusan rabi
tasaka akan plate tabi inda taga ya bin dashi.

ata sama can wajen yake anyishi da kujeru madaidata kamar wajen shan iska

kai tsaye ta turo kofar,wani babban waje ta gani acan dungu,shikuma yana zaune kan
kujerar game da taƙure kafafunshi da sukaji gyaran manicure sukayi wani haske sosai
akan chair din,wayarsa yake latsawa batare da ya dago kansa yaga ko waye ya shigo
ba.da sallama abkinta ta karaso ta ajiye juice din akan table din gaban sa tana
shirin juyawa da sauri yace "ina son magana dake"
juyowa tayi kirjinta na bugu,ganin bama kallonta yakey ba yasata ta zauna kan
kujerar dake gefen shi a takure tana zama ta hade kanta da gwiuwarta.

wani shirune ya gifta wajen jin kanshi yay a mugun daure,aranshi babu abunda yake
tufkawa face tunanin yadda zai fara tursasa kanshi izuwa fidda wasu magangnun dake
cikin bakinshi..he mean to be soo cool nd soft with her amma wani abu nadaban kuma
yakeji akantan mai balain ƙarfi wanda yakejin aransa kamar yarinyar ce kawai take
mugun burge shi. atake xciyarshi tayi nitso cikin zullumin kalar shige mata daya
dace yay gashi
bayason suyi nisa bare ma aje ga batun raini

itama shiru tayi da tulin tunanin sa aranta,tausayi,shauki,kishi game da son


kasancewa tare dashi,Wadanda ita kanta ta kasa sanin abin da ya janyo ko dalilin
afkowarsu cikin tunaninta.

wani iska mai mugun sanyi ne ya kada ya ratsa jikin su duka atare suka lumshe
idanunsu suna sauƙe boyayyar numfashi yana bude idonshi ya kuma saukesu akan gashin
kanta dayasha gyara iska yana dan zarar tsillin gashin izuwa kan idonta, kantan
yabi da kallo snn ya kyabe bakin sa,ita kam wasa da zoben hannun ta ta shigayi
zuciyanta na bugawa taki ta dago ta kalleshi

kyabe bakinshi ya kuma yi ya dauke idonshi daga kallonta yana dan bin bakinta da
kallo cike da dauriya yace"yaushe ne zaku koma kano?
cikin sanyin murya batare da ta kallesa ba tace mishi "gobe..".baice komi ba saida
yadan ja snn yace"toh ina saurararki,ya kukayi da hajya akan batun komawarki karatu
karki boyemin komi
..kanta taji ya sara batace mishi komai ba kuma bata dago kanta ba,sipping juice
dinshi yay yace mata "To ni bacci nakeji..inkin gama zaman saiki tashi ki
tafi..daga nan ya juya kamar zai fita gabanta ne ya fadi tuna ko tunanin makarntar
datake so din bata taba yi ba..ita dai all she wants now is a peaceful life bata
sako wani dogon buri aranta cos evrthing thats happening to her now feels like a
privilage..tunani tayi koma tace asata a makarntar su malak ne kawai?toh intaje ma
mezata karanta?her dream was to be a good nd professional doctor..
ji tayi kamar ta rusa ihu cikin kasa tsaida tunanin ta waje daya.daf yana shirin
daukar wayar sa zai bar wajen yajiyo sautin muryanta
cikin langwabar da wuya".tace..yaa nifa ko secondry schl certif bani dashi
yanzu"komawa wajen zamansa yay da mamaki yace ban fahimce ki ba..kasa ta maida
kanta a hankli cikin sanyin yanayi tace.."lokcin da zamu gama ne..sai sai..maganan
ne ya toƙare mata wuya sakamakon tuno da rayuwanta datayi,a take idanunta suka ciko
da ruwan hawaye,sai kuma tayi shiru ta bata awajen,gyara zamansa yay cikin karantar
yanayin ta yace sai me ya faru?..yanzun kina nufin zaki koma tunda daga secndey
schl kenan?
girgiza kan datayi araunane ne yasa maƙudan hawayen ta da suka maƙale akwayar
idanunta saukowa kasa da uban yawa suna diddiga,wani tuƙikin zafi da hargagin
radadi taji yana mamayar zuciyarta tuno da yadda mahaifinta ya datse mata karatunta
alokcin daya dace tayi,ya ruguza mata mafarkinta na zamowa babban likita,da karfin
ikonsa na uba baiko ji tausayin ta ba, ya kuma jefa rayuwarta a cikin wata mummunan
kundin qaddarar da bazata taba iya mancewa da shi ba

tafin hannunta ta matse akan saman idanunta sosai,snn ta saki wani raunatacce kuma
sassanyar kuka mai tsuma da kuma ban tausayi wanda kallo daya zaka mata kasan bada
son ranta takeyin kukan ba saidan yaci karfin zuciyarta.

binta yay da idanun shi da sukayi rikirkicewn bazata aranshi yanajin zafin hawayen
tan dayake sauƙa.
jin yy kamar tana azabtar da shi kamar ana tsaga masa zciyarsa da ruwan hawayentan
haka ya dingaji. sautin kukan nata dayake fitowa ahankli kuma araunane yake ƙarawa
kirjinshi tukikin fargaba,ji yay kamar zugin sheshhktta na ratsawa harta cikin
zuciyarshi da kwakwwaln shi yana konashi
.
daurewa yay ya dauƙe kansa ya tsime kamar abun bai wani darashi ba
juice dinshi ya dauka ya dinga kurba a hankli
harta gaji da kukan tayi shiru..can dayaga ta samu nitsuwa snn ya sace kallonta
yace".
i dont get u..
ki kace baki da scndry schl certificate..i want to know how u intend to move
futher,wai ya akayine ma haryanzu baki da secndry schl certificate?tambaya ya
mata...lkcin kanta na can kasa dan ita kadai tasan metakeji aranta ayanzu, but
insha Allah ta qudira she will over come it.
ajiyar zcya ta sauƙe
snnan tace "umm
ummm..yaaa dama lkcin nafara karatun ina sss3..lokacin muna daf gamawa
sai..sai..shiru tayi sanda taja numfashin ta sama snn ta cigaba a hnkli"tace
lokacin Adda na zatayi aure.
toh..shine..shine..
hawaye ne ya kuma taruwa acikin kwayar idanunta cikin jarumta abata san sadda
magana ya kufce abakinta ba tace"shine baa yace nima auren kawai zanyi...kuma
lokacin bangama makarntar ba..ai na roke shi akan yabari na samu koda certificate
din yaki hjya ma tamasa magana yace shi kawai aurar dani zaiyi"araunane cikin
shehhskr kuka tace 'shine akayi min auren..,abunda yasa bansami daman rubuta
jarabawar da za'a ban cerificate din ba kenan..kan ta kawo nan har wasu sabbin
hawayen sun sauko sun wanke fuskarta gaba daya suna sauka kasa kamar ana zubosu
daga sama
..hannunta tasa tana famar gogewa
wani shiruuuu yayi idanun sa na kallan gaban sa kamar ma baijin metake cewa
boyayyuyar ajiyan zciya ya sauƙe game da kkrin boye radadin abunda yakejii na
tsananin jin tausayinta ata cikin zciyarshi dayaji ta mamaye ranshi yanzu..
juyowa yay yana kallonta yaga yadda ta dage tana korar hawayentan da ƙarfi amma
sunki dena turtulowa,hannun shi ya cusa a aljihun wandonshi ya miƙa mata
handerchief.

qamshin turaren shi dake jikin hankin ne data shaka yafara sakata dagowa,
suna hade idanunsu waje daya taji jikinta yay sanyi,ƙarban hankin tayi snn ta fara
goge idanunta dashi qamshin turaren san ne yake calming dinta harta kammala tayi
shiru.

gyara zaman sa yay cikin yar gyaran murya..'yace toh yanzu yaya kike so ayi
miki?..cikin dauriya tace yaa nifa bansani ba,
atake yace amma kina son kiyi karatun?tace eh,yace toh kince babanki ne dacan ya
hanaki yin karatun yanzu in aka sakaki awani makarntar bazai miki fada ba?..

shiruu tayi sann ta dago ta kalle shi cikin sanyin murya


"Hajiya tace zai barni..amma inde yace bazanyi ba ni na haƙura bana son inyi abunda
zaije yabata masa rai.
dauke kansa yay akanta da sauri dan bakaramin tausayi ta bashi da yaji tace hakan
ba"..cikin taro makansa nitsuwar zuci yace "its okay"
Gobe inkinzo kinemi mukarasa maganan kafin ku tafi..da toh ta amsa masa snn ta miƙe
tsaye jikinta a sanyaye tabar wajen,kallon inda tabi ya dingayi harta bace ma
ganinsa snn ya sauƙe wani nannauyar ajiyar zuciya.

lumshe idanunsa yay yanamai lafewa ajikin kujerar cikin wani irin maraitacyar
yanayi
mai kashe sassar jiki da aikawa kwakwala wani saƙo na daban.

ya jima yana zaune a cikin wannan yayanyi batare da ya iya bude lumsatsun
idanunshin ba

can daya bude idon ahankli ya daga hannun sa ya dubi agogon dake manne lokaci ya
kiyasce dan ya tabbatar da cewa sunbar gidan by now,key din motar shi ya dauƙa
snnan ya tattara wayoyin sa ya cusa dayan a aljihu cikin takunsa mai cike da
nitsuwa,motar sa ya shiga ya kunna snn ya bar cikin gidan.
[12/29, 1:47 PM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS

A hankali cikin kasaitacciyar yanayi ya juyo da kanshi kadan ya dan kalle wajen,jin
ta ƙarayin sallamar kamar zata shigo yasashi dauƙe idanun sa daga wajen cikin
sauri, raunanniyar muryarsa mai kashe sassar jiki da aikawa kwalkwalwa wani sako na
daban ya bude a hnkli yace
"wa'alaikisslam"
a hnkli ta shigo ciki hannunta dauƙe da farantin abinci tarasa yadda zatayi taja
veil din kanta daya dan zame baya kadan yabar mata dukkanin suman gaban goshinta a
bude.

satan kallonta yakeyi da gefen idon shi,kai kace hanklin sa baiya kanta amma harga
Allah ita kawai yake kalla
sai yaga kamar ba ita ba ta ƙara masa haske fuskarta yay mugun kyau.

wani irin bugawa gabanta yayi da karfin gaske,daga bisani kirjinta yashiga dukan
uku uku,da farantin ta ƙaraso har gaban sa ta rusuna snn ta ajiye farantin
akasa,baice komai ba cikin sanyin murya tace yaa ina uni?.. da gefen idonshi ya
kalleta muryansa kasa kasa cikin jan aji
yace "lpya sannun ki"..Shiru ta danyi
kafin tace Abinci ne hjya tace in kawo maka wai ko zaka ci.dan dagowa yay ya
kalleta snn ya maida kansa kan tray din,dauke kansa yay cikin jan aji ya kawar da
shi gefe like he is not really intrested in it, sanda yadan ja lokci cikin tunanin
yunwar datake addabar shi snn yace its okay..ajiyeshi acan.
ya mata nuni da kan dinning table.

tun kan ta motsa sukaji sallama acikin falon hajiya mama ce ta shigo sanye da
hijabi
,wani tsimewa yay atake jin irin sunan datake kiranshi dashi,ko ajikinta ta karaso
tace"magaji har kafara cin abincin ne?ganin baikulata ba da harshen yarensu ta
shiga ƙoda abincin tana gaya masa ai abincin yarensu ne mai shegen
dadi,har wani tausayi yaji take bashi jin yadda ta damu dashi sosai take cewa ai na
musamman ma ta boƴe wannan abincin dominshi.

luii din idanun sa ya wara akan rufaida yaga har yanzu tana tsaye agaban dinning
table din tana famar ciccire wamers akan tray tana jerawa akan table,wani boyayyar
ajiyar zuciya ya sauƙe snn yace "okay i wll take it..snn ya kalli hjya mama "toh
saiki kyaleni haka tunda nace miki zanci.
..tace oo ni ba zama dama zanyi dan inga babban lomarka ba"..hade ransa yay baiko
kulata ba tana dan murmushi ta kallesa ta kuma juya ta kalli rufaidar tace..ke
rufaida zubo masa abincin mana ki kawo masa nan ynzun nan yace zaici fa..rufaida
tay kamar bataji ta ba,sama ta haura taje neman zulai ata kitchen domin ta bata
plates da serving spoon
samunta tayi da mopper tana famar goge goge, shukra na tsaye agefen ta ta rafka
wani uban tagumi tana taunar cingam tana duban abunda zulai din takeyi,rufaida tana
shigowa ciki..zulai ta daka tsalla cikin washe baki tace "hooo kyakkywa taki
ambato,ke kullum kina cikin qamshi Allah wann kayar taki yay miki kyau jibeki da
Allah..toh meya kawoki kitchen kefa matar sarki ce irinku irinku ai basa shiga
cikin hayaki,dan juya ido rufaida tayi tana murmushi sosai,respectfully tace
"yagana zulai kenan,nidai plates nazo dauƙawa kidan bani mai kyau da spoon..dariya
zulai tayi.."aiho kice min abinci zakici mana..rufaida batace komi ba,da rawan jiki
zulai ta juya haa toh a dauƙa miki..wai ina yar uwanki sarkin surutun nan
ne,juyawarta keda wuya suka hade ido da shukra tana tsilalo mata mugayen harara
..dakatawa zukai tayi tace "ke khadija dan dauko mata plate daga bayanki ki miƙa
mata..a take shukra ta sauƙe hannun ta a zafafe tace what?ta murguda baki ni shukra
akece min ba khadija ba..
snn bayan duk aikn da kika sakani nine kuma zan dawo yar aikan ki da zakice in
dauka ma wata plate..toh bazan dauko ba, karta zo ta dauka dakanta mtswweww..zulai
ta riƙe baki tace toh ai hikenan, kisha shagalinki yarinya zanje in gayama oga mai
mari cewa kince ke ba yar aika ta bace..cike da bude ido shkra taja tsaki
tace"kijje ki fada mana.ai aiki kawai akace ki koyamin ba ace miki ki rainamin
hankli ba"in kikaje kika laka min sharri awajen yaa Allah ya isa min..nice zaki
maida wata jakarki komai saikince inyi harda aikan wasu kucakai?..ita wacece da
bazata karaso ta dauki abu da hannun ta ba ta tsaya kamar kungi wai sai anmiko
mata? dafe kai rufaida tayi da alaman surutun sun ma ciwon kai kawai zai kara
mata...a hnkli tace.."its okay yagana..bari kawai na dauƙa dakaina.
tana fadin hakan ta ƙarasa wajen inda dish drainern su yake,acikin wasu hadaddun
white set din 100 pieces ta zari plates mai kyau guda daya,akan table ta aje sann
ta dauƙi silver spoon da serving spoon ta dauko wipes ta gogge kansu,snn ta dauki
glass cup daya ta kara daureye cikin shi da ruwa shima ta goge da wipe,duk lkcin
sunata surutun su,shukra tana ta cakka ma rufaida baƙar magana waiko zataji haushi
ta amsa ta,ƙarshe zulai ce kawai take kulata..itakam rufaida ko ajikin ta dan tasan
ta wuce wnn ajin cece kucen da yarinya mai karamar kwakwalwa kamar shukra

..sharewan datayin kuwa baƙaramin ƙonawa shukran rai yay ba aranta cewa take"waime
wnnn yarinyar take daukar kanta ne?..sosai ta qudira aranta saita koya mata hankli

Daga cikin falon kuwa har hajiya mama ta saki baki farrrrr ta sanar dashi batun
komawa rufaida kan karatu saidai bata fito fili ta gaya masa harsun zanta hakan da
mahaifinshi ba kawai inform of neman shawara ta kawo masa zancen sabida tana mugun
son taji ra'ayin shi akai..."harga Allah ita aranta aure kawai take so ma rufaida
ba wani karatu ba

Dan shiruu yay cikin nisan tunani..snn yace ta sarara mishi


akai insun koma kano zai sanar da ita duk abunda ya yanke game da hakan.ahaka suka
rabu,godiya ta masa snn tafice sashenta
fitar ta baifi da minti uku ba saiga rufaida ta sauƙo ƙasa,dago kanshi yay zai duba
ko ta fito idanunshi suka sauka akanta tsayawa cak yay yana kallonta da gashinta da
yasha gyara sosai har kamar sanyin iska yana swaying dinshi yadda take tafiya a
hankli kamar bazata karaso ba yasashi dauke kansa bada wani manufa ba amma ya
tsinci zcyarsa cikin wani yanayi,nd he dont want the feeling to grow higher..lumshe
idanun kawai yay yana kiran Allah cikin zuciyar sa yake rokon Allah ya kawar masa
da wannan yanayin daya samu kansa aciki cikin dan kankanin lokci

kan Dinning table din ta wuce direct ta ajiye plate din snn ta juyo, Can tsakar
kansa ya tsinkayo muryar ta mai mugun dadi da shiga jiki yana tambayar sa ko can
zata kawo mishi abincin? Ba ta ji amsar da ya ba ta ba, saboda ya yi nisa cikin
wata duniya mai hasaso masa abubuwa kala-kala masu tsauri a kanta

mikewa yay lokci daya fuskn nan nasa babu yabo babu fallasa ya ƙaraso kan dinning
din cikin yanayin tafiyar shi na isa, kasaita da kuma daukar hankli,yana karasowa
wajen yaga har taja mishi kujerar zama,wata smirk mai taushi ne ya kufce ata gefen
bakinshi yana dan kirkikiran murmushi akan fuskrsa ya zauna akan kujerar dataja
masa din cikin yanyin nitsuwa,baice uffan ba ya shiga satan kallonta yaga komin ta
a nitse takeyin shi,cikin yanayin kyaun tarbiya da saukakenn hali.

zagawa tayi ta shiga bude warmers din,wani irin dadin qamshin abincin yaji yana
ratsa shi har kwakwala, gamutse da kamshin turaren jikinta daya doki ramin hancin
sa game da hana jan kyakkwar numfashi

cikin lumshe ido da budewa yaga wai harta fara zuba mishi abincin acikin
plates."sinnasin din dayaji kayan lambu yay green nd orange colour so yummy ta fara
dauƙa maize_corn din dayake kai an watsa su a sama sunyi yellow yellow kamar chesse
balls abincin yay matukar kyan gani,serving spoon ta dauka ta deba dan daidai ta
saka a plate na daban
,sannan ta dauko wani ta zuba masa ferfesun naman dayaji kayan yaji tafarnuwa da
spices komi dan daidai..
clean spoon ta aje mishi daidai inda zai dauka snnan ta koma ta bude fridge ta
dauko cold watar bootle da orange juice mai sanyi
..ruwan ta dan zuba masa kadan a kofi..snn ta nemi waje ta zauna awajen tana jiran
shi ya gama kafin ta tashi".hakan kamar tarbiyan su ne na kanurai suna da daraja
nagaba da su,da wuya mace zata kawo abincin snn ta bar wajen haka kawai batare da
wanda ta kawo mishi abincn ya gama ci ba,a hnkli yake kai kowani spoon bakinshi,har
ya gama cin abincin wanda yakecin shi a hnkli kamar bazai kai cikin sa ba,komin shi
cikin jan aji da kasaita yake yi,rufaida sai satan kallon sa takeyi,dan kadan ya
rage abincin a plate din wnda baifi loma daya ba, snn ya ajiye spoon yay sipping
ruwan sanyin kurbi daya yy snn yay hamdala,miƙewa yay yanacewa ta kawo masa juice
din sa waje.

ganin inda yabi yasa tayi saurin tashi domin ta tattara wajen tana kaiwa kitchen ta
ajiye su agaban sink ta dauki cup mai dan marufi ta zuba juice din kusan rabi
tasaka akan plate tabi inda taga ya bin dashi.

ata sama can wajen yake anyishi da kujeru madaidata kamar wajen shan iska

kai tsaye ta turo kofar,wani babban waje ta gani acan dungu,shikuma yana zaune kan
kujerar game da taƙure kafafunshi da sukaji gyaran manicure sukayi wani haske sosai
akan chair din,wayarsa yake latsawa batare da ya dago kansa yaga ko waye ya shigo
ba.da sallama abkinta ta karaso ta ajiye juice din akan table din gaban sa tana
shirin juyawa da sauri yace "ina son magana dake"
juyowa tayi kirjinta na bugu,ganin bama kallonta yakey ba yasata ta zauna kan
kujerar dake gefen shi a takure tana zama ta hade kanta da gwiuwarta.

wani shirune ya gifta wajen jin kanshi yay a mugun daure,aranshi babu abunda yake
tufkawa face tunanin yadda zai fara tursasa kanshi izuwa fidda wasu magangnun dake
cikin bakinshi..he mean to be soo cool nd soft with her amma wani abu nadaban kuma
yakeji akantan mai balain ƙarfi wanda yakejin aransa kamar yarinyar ce kawai take
mugun burge shi. atake xciyarshi tayi nitso cikin zullumin kalar shige mata daya
dace yay gashi
bayason suyi nisa bare ma aje ga batun raini

itama shiru tayi da tulin tunanin sa aranta,tausayi,shauki,kishi game da son


kasancewa tare dashi,Wadanda ita kanta ta kasa sanin abin da ya janyo ko dalilin
afkowarsu cikin tunaninta.

wani iska mai mugun sanyi ne ya kada ya ratsa jikin su duka atare suka lumshe
idanunsu suna sauƙe boyayyar numfashi yana bude idonshi ya kuma saukesu akan gashin
kanta dayasha gyara iska yana dan zarar tsillin gashin izuwa kan idonta, kantan
yabi da kallo snn ya kyabe bakin sa,ita kam wasa da zoben hannun ta ta shigayi
zuciyanta na bugawa taki ta dago ta kalleshi

kyabe bakinshi ya kuma yi ya dauke idonshi daga kallonta yana dan bin bakinta da
kallo cike da dauriya yace"yaushe ne zaku koma kano?
cikin sanyin murya batare da ta kallesa ba tace mishi "gobe..".baice komi ba saida
yadan ja snn yace"toh ina saurararki,ya kukayi da hajya akan batun komawarki karatu
karki boyemin komi
..kanta taji ya sara batace mishi komai ba kuma bata dago kanta ba,sipping juice
dinshi yay yace mata "To ni bacci nakeji..inkin gama zaman saiki tashi ki
tafi..daga nan ya juya kamar zai fita gabanta ne ya fadi tuna ko tunanin makarntar
datake so din bata taba yi ba..ita dai all she wants now is a peaceful life bata
sako wani dogon buri aranta cos evrthing thats happening to her now feels like a
privilage..tunani tayi koma tace asata a makarntar su malak ne kawai?toh intaje ma
mezata karanta?her dream was to be a good nd professional doctor..
ji tayi kamar ta rusa ihu cikin kasa tsaida tunanin ta waje daya.daf yana shirin
daukar wayar sa zai bar wajen yajiyo sautin muryanta
cikin langwabar da wuya".tace..yaa nifa ko secondry schl certif bani dashi
yanzu"komawa wajen zamansa yay da mamaki yace ban fahimce ki ba..kasa ta maida
kanta a hankli cikin sanyin yanayi tace.."lokcin da zamu gama ne..sai sai..maganan
ne ya toƙare mata wuya sakamakon tuno da rayuwanta datayi,a take idanunta suka ciko
da ruwan hawaye,sai kuma tayi shiru ta bata awajen,gyara zamansa yay cikin karantar
yanayin ta yace sai me ya faru?..yanzun kina nufin zaki koma tunda daga secndey
schl kenan?
girgiza kan datayi araunane ne yasa maƙudan hawayen ta da suka maƙale akwayar
idanunta saukowa kasa da uban yawa suna diddiga,wani tuƙikin zafi da hargagin
radadi taji yana mamayar zuciyarta tuno da yadda mahaifinta ya datse mata karatunta
alokcin daya dace tayi,ya ruguza mata mafarkinta na zamowa babban likita,da karfin
ikonsa na uba baiko ji tausayin ta ba, ya kuma jefa rayuwarta a cikin wata mummunan
kundin qaddarar da bazata taba iya mancewa da shi ba

tafin hannunta ta matse akan saman idanunta sosai,snn ta saki wani raunatacce kuma
sassanyar kuka mai tsuma da kuma ban tausayi wanda kallo daya zaka mata kasan bada
son ranta takeyin kukan ba saidan yaci karfin zuciyarta.

binta yay da idanun shi da sukayi rikirkicewn bazata aranshi yanajin zafin hawayen
tan dayake sauƙa.
jin yy kamar tana azabtar da shi kamar ana tsaga masa zciyarsa da ruwan hawayentan
haka ya dingaji. sautin kukan nata dayake fitowa ahankli kuma araunane yake ƙarawa
kirjinshi tukikin fargaba,ji yay kamar zugin sheshhktta na ratsawa harta cikin
zuciyarshi da kwakwwaln shi yana konashi
.
daurewa yay ya dauƙe kansa ya tsime kamar abun bai wani darashi ba
juice dinshi ya dauka ya dinga kurba a hankli
harta gaji da kukan tayi shiru..can dayaga ta samu nitsuwa snn ya sace kallonta
yace".
i dont get u..
ki kace baki da scndry schl certificate..i want to know how u intend to move
futher,wai ya akayine ma haryanzu baki da secndry schl certificate?tambaya ya
mata...lkcin kanta na can kasa dan ita kadai tasan metakeji aranta ayanzu, but
insha Allah ta qudira she will over come it.
ajiyar zcya ta sauƙe
snnan tace "umm
ummm..yaaa dama lkcin nafara karatun ina sss3..lokacin muna daf gamawa
sai..sai..shiru tayi sanda taja numfashin ta sama snn ta cigaba a hnkli"tace
lokacin Adda na zatayi aure.
toh..shine..shine..
hawaye ne ya kuma taruwa acikin kwayar idanunta cikin jarumta abata san sadda
magana ya kufce abakinta ba tace"shine baa yace nima auren kawai zanyi...kuma
lokacin bangama makarntar ba..ai na roke shi akan yabari na samu koda certificate
din yaki hjya ma tamasa magana yace shi kawai aurar dani zaiyi"araunane cikin
shehhskr kuka tace 'shine akayi min auren..,abunda yasa bansami daman rubuta
jarabawar da za'a ban cerificate din ba kenan..kan ta kawo nan har wasu sabbin
hawayen sun sauko sun wanke fuskarta gaba daya suna sauka kasa kamar ana zubosu
daga sama
..hannunta tasa tana famar gogewa

wani shiruuuu yayi idanun sa na kallan gaban sa kamar ma baijin metake cewa
boyayyuyar ajiyan zciya ya sauƙe game da kkrin boye radadin abunda yakejii na
tsananin jin tausayinta ata cikin zciyarshi dayaji ta mamaye ranshi yanzu..
juyowa yay yana kallonta yaga yadda ta dage tana korar hawayentan da ƙarfi amma
sunki dena turtulowa,hannun shi ya cusa a aljihun wandonshi ya miƙa mata
handerchief.

qamshin turaren shi dake jikin hankin ne data shaka yafara sakata dagowa,
suna hade idanunsu waje daya taji jikinta yay sanyi,ƙarban hankin tayi snn ta fara
goge idanunta dashi qamshin turaren san ne yake calming dinta harta kammala tayi
shiru.

gyara zaman sa yay cikin yar gyaran murya..'yace toh yanzu yaya kike so ayi
miki?..cikin dauriya tace yaa nifa bansani ba,
atake yace amma kina son kiyi karatun?tace eh,yace toh kince babanki ne dacan ya
hanaki yin karatun yanzu in aka sakaki awani makarntar bazai miki fada ba?..

shiruu tayi sann ta dago ta kalle shi cikin sanyin murya


"Hajiya tace zai barni..amma inde yace bazanyi ba ni na haƙura bana son inyi abunda
zaije yabata masa rai.
dauke kansa yay akanta da sauri dan bakaramin tausayi ta bashi da yaji tace hakan
ba"..cikin taro makansa nitsuwar zuci yace "its okay"
Gobe inkinzo kinemi mukarasa maganan kafin ku tafi..da toh ta amsa masa snn ta miƙe
tsaye jikinta a sanyaye tabar wajen,kallon inda tabi ya dingayi harta bace ma
ganinsa snn ya sauƙe wani nannauyar ajiyar zuciya.

lumshe idanunsa yay yanamai lafewa ajikin kujerar cikin wani irin maraitacyar
yanayi
mai kashe sassar jiki da aikawa kwakwala wani saƙo na daban.

ya jima yana zaune a cikin wannan yayanyi batare da ya iya bude lumsatsun
idanunshin ba
can daya bude idon ahankli ya daga hannun sa ya dubi agogon dake manne lokaci ya
kiyasce dan ya tabbatar da cewa sunbar gidan by now,key din motar shi ya dauƙa
snnan ya tattara wayoyin sa ya cusa dayan a aljihu cikin takunsa mai cike da
nitsuwa,motar sa ya shiga ya kunna snn ya bar cikin gidan.
[12/29, 9:17 PM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS
Ajiyar zuciya ta sauƙe sannan ta diro kasa daga kan gadon riƙe da wayar a hannunta
cikin tunanin tahau jeka ka dawo ita kadai
..tunani take akan wanda ya dace ta ƙira taji karin bayanai,tana so taji shin
dagske ne dolene sai taje a yau ko gobe?intajen ma kwana nawa zasuyi acan, bcos
actually tasan awajenta ba abu mai sauƙi bane barin ma da kominta yakasan ce a boye
takeyinshi bata son kowa ya san ta bude harka harsai abun yay ƙauri,tasan sanar da
muffy batun tafiyar bazai Zama case ba amma kuma zai dan dauƙeta lokaci kafin ta
samu clean aproval awajen sa

a hankli ta lumshe idanunta cikin wani irin tashin hankli rasa kalaman da zata
tunkareshi dasu"she knws he is chronic nitpicker.

tasan dolene ya bukaci wani abu daga gareta in har ta kira mishi ƙalma n kudi da
neman samun waje datake so daga wajensa dantayi harkokinta and gosh, the last thing
she needs now is a distraction or being a housewife dan tasan abunda zaice mata
kenan,...
bakaramin wahala take sha wajen cusa kanta cikin manyan harkoki irin nasu maryam
da hasina ba...she bagan to respect them more aranta sabida ita saiyanzu take ganin
wahalan abun ga miji yaki sake mata mara bare tay fitsari..kafin kayi ƙauri a
harkan nan ,you most have to be smart nd intelligent ..confident nd fast..nd must
be ready to loose all what u got to get to the top.

yadda zatayi ta kai kanta da mind dinta wannan level dinne kawai bata sani ba cos
its all depend on muffys aproval now..

jacket din rigar baccinta ta dauka ta daura igigiyoyin tare da sakala kafafunta
cikin bedroom sliper
a gaggauce ta fito.

hanyar dakinshi ta nufa direct ta hau kwankwansa kofar da bataji anyi responding ba
kawai ta bude ta shiga ciki.

Daga ƙasa kuwa tun bayan wucewar rufaida kitchen da dirty dishes hajya mama ta
tsaresa da maganan schl dinta..itadai sosai take son cusashi cikin lamarin yaran
nan,kuma tana son taga zumuncin sa dasu rufaida yay ƙarfi,a tunaninta shine kadai
yake da skills din dazai iya tallafawa rayuwar su koda su basu duniyar mai gaba
daya ,yace mata shiya riga ya yanke shawara zai saka ta a makarnta harda itama
suhan din amma ba yanzu ba, dan kadan ya tsakura mata yadda sukayi da rufaidar
jiya,yanzu haka damuwarsa batun yaa malam ne,amma yace mata karta damu da hkn
shiyasan me zaiyi inyaxo kanon.

bangaren rufaida kuwa daga isarta kitchen din ta kunna ruwa agaban sink tahau wanke
abubuwan da suka bata,aranta tasan duk yadda akayi matar gidan bazata ji dadi
ba,sunzo gidan ta sunyi girki bata sani ba,insuka bar mata dirty dishes kuma abun
bazai yi dadi ba..
saidai tun tana fara wanke wanken ta soma jin kamar zuciyarta na tashi sassan
jikinta na neman ragwabewa
hanklinta na tashi a hankli ta tsane hannun ta daga cikin ruwan wanke wanken ta
komo bya ta jingina bayanta da jikin bangon kitchen din kadan tana sauƙe nannauyar
numfashi jim kadan taji cikinta ya murɗa da ƙarfi rike cikin tayi tare da lumshe
idanunta jin kamar an watsa ma jikinta wani irin zafin zazzabi..

Da kyar cikin fidda numfashi ta bar wajen tana takawa a hankli hannunta damke da
cikinta dayake gamtsuwa dakanshi
tsabar yadda takejin jiri jiri ko sallama batayi ba tana shigowa falon ta zube
ahankli ajikin hajya mama akabar hjya maman da cewa "lpyarki kuwa?
,cikn sauri ya juyo ya kalleta batare dayay wani magana ba saidai ganin yadda ta
kife kanta ajikin tsohuwar taki dagowa yasan hala ba lpya ba,"a hnkli cikin
numfashinta ta furta tace hajya dan Allah kitashi mutafi gida..Da ƙarfin mamaki
hjya ta kalleta tace"haka kawai muna tsaka da tattaunawa akan batun karatunki
zakice intashi mu tafi gida wani abun ya akamiki?..girgiza mata kai tayi tace
A'a".nide ki tashi mu tafi,ciki na ne yakemin ciwo.

tana fadan haka hjya mama ta dago abun"..saidai sam ita bata magana a hnkli,a duk
yadda rufaida taso suyi maganan a sirri amma yaci tura.
duk nokƙe muryanta a banza,dan hjya kam batama yin la'akari da cewa muffy namiji ne
kuma yana cikiinsu ita a matsayin jikokinta kawai take kallonsu duka abu
guda"tace..subhanallah ohhh ni hasiya wannan abu da tonon asiri yake..
al'adarkin saiya rasa lokcin da zaizo sai acikin gidan mutane
toh ni mexanyi miki anan yanzu?..dan karamin kuka rufaida ta fashe da shi jin yadda
kunya yake tsinka mata zuciya a mugun hatsale cikin shagwbe murya tace "ohhhhhhhh
ni fa bance miki haka ba..ni kawai ki tashi kikaini gida ynzu!!cikina yanamin ciwo
shiru yay yana kallon su da gefen idon shi yana son yatashi yataimaka yakaisu gidan
aranshi amma saiya basar yay kamar ma baiya wajen..
gashi ciwon na ƙaruwa, hade da takaicin da hajya mama take ta kumtsa mata,can ta
miƙe ta tsaya "ni ya zan miki,intashi mu tafi in tashi mutafi inmuka fita ahaka
kika je kika fadi a hanya uban wa zai dagamin ke?
..oo nide banga bayan da zan goya ki..jin rufaida batace komi yasa ta juyo ta
kalleshi "tace magaji kanada paracetamol ne?ai gwara tasha jikin ya dan sake mu
ƙara da gaba.."batare da ya kalleta ba yace bani dashi saidai ki aika a siyo miki
akwai mai gadi a waje..jakarta ta dauƙa ta ciro dari biyar cikin hanzari ta fita ta
nufi bakin gate..

bayan fitar hajya su biyu kawai suka rage a wajen,a hnkli take kuka marar sauti jin
inda gaba daya komi ya cirke mata koinanta ya nakasu

Karasowa yayi gabanta ya dagota yana kallon yadda gumi yasa front hair dinta
kwanciya, sai kuma ya hade rai yace dama haka yake yi miki?hade ranta tayi ta
rintse idonta sosai taki cewa komi, jin taki cewa koman yasa ya jawota
jikinsa,shidai ya rasa dalilin da yasa tausayinta ke shigansa har hka, ko don ita
jinin jikinsa ne yasa hakan?kasa yyi da muryan sa yace "Talk to me mana tambayan ki
nake, sake shigewa tayi jikinshi tana riqe cikintan da ƙarfi, kuka ta shiga yi
mishi tana ta mutsu mutsu jin kamar ana neman kunce mata wani abu a mararta,gaba
daya ta rikitashi ya rasa mema zaiyi, kokarin tashi takeyi daga jikinshi ganin
zuciyanta na tashi amai na shirin zuwa mata,ya riketa yana kallon fuskanta da ya
gama jikewa da hawaye yace "kina shan magani ?wani iri kike sha?we can go nd get it
now" kai ta shiga girgiza mishi cikin jin nauyin shi sosai,oh god this is soo
embrassing ,babu abunda tafi bukata aranta face taga ta bace agidan ko taga bata
gabansa ynzu

wani karfi taji yazo mata ta janye jikinta daga rikon da yayi mata xata mike ya
rikota yace "ina zakije kuma,fixgewa datayi yasa ya mata mugun kallo dan ranshi ya
fara baci,
bakinta ta toshe tana shirin yin kakari,ce mata yayi "amai zakiyi?bata san sanda ta
gyada mishi kai sauran hawayen idonta na karasa zubowa ba

daga kanshi yay yaga da akwai drain a kusa da wajen karasawa yayi da ita wajen, tun
kan su shiga ta shiga kwarara amai nan bakin kofar duk abunda sukaci saida yay
waje, har ta gama yana riqe da ita, da kyar ta samu ta miqe tsaye, jiri ne taji
yana kwasanta ta sulale kasa a wajen ta dafe kanta, binta yayi ya kamota jikinshi
tare da miqar da ita tsaye.
jin koinanta a muce yasa ta larne masa ajiki tayi sanyi babu abinda takeyi sai
hawaye, dago kanta yayi yana kallonta yace "are you okay, gyada mishi kai tay snn
ta maida kanta ta kwantar jikinshi dan rashin karfi, ji takeyi kamar zata fadi
ƙasa in ba a riqeta ba, agaban drain din ya dawo da ita har lokacin tana makale a
jikinshi sai maida numfashi takeyi kamar kirjinta sai fito waje,tap din ya kunna,ya
sakata wanke baki da fuskanta, har ta gama Idonta na rufe,bata ankara ba sai ji
kawai tayi ya sunkuceta a hannun shi,wani irin bugawa kirjinta yay da ƙarfi ta buɗe
ido da sauri tana kallonshi,shina kallonta yakey jin kanshi yakey wani iri,harara
ya sakar mata ya wani hade ransa kamar baisan komi ba,maza tayi ta dena kallonshin
ta kuma rintse ido har saida taji ya sauke ta kan doguwar kujera tukunna ta budesu
a hankali

bayanshi kawai ta iya gani har ya kai bakin kofa zai haura sama,keys din motar sa
yake da niyyar daukawa, wani rintse ido tayi hawayen azabar datake ji yaci gaba da
azabtar da ita
,yanzu pad din da zatayi amfani da ma ita batasan ina zata samu ba tukunna kuma
tunda har tayi amai tasan jini mai yawa ya kusa zuwa

yana shiga dakinshi ya tadda Ainau a zaune,da alama waya ta gama, tana ganinshi ta
miƙe tsaye kafin ta soma masa magana ya tsareta,sai kuma taganshi kamr yana cikin
tashin hnkli babu yabo ba fallasa yace "yawwa Babe kizo mana pls i need ur help
with my sister she is down stairs..or can u pls borrow me ur..?sai ya rasa mema
zaice,kanshi ya dafe kadan yace "look i dnt knw what happen, but i think she is
struck with menstral pain"

a mugun mamakance ainau ta gwalo idonta wajje tace mishi what?a sister..a gidan nan
..when did all this happen
kana nufin wasu har sunzo suna cikin gidan nan.,tun kan ya amsa cikin hatsala tace
and god damn it koma wacece she is supose to know when her period is coming,wani
tsaki taja..da tsinannen masifa da kadadi tace bari inje ingani,tana fadin hakan
snnnan ta fice waje cikin sauri tabe bakinsa yy baiko yi yunkurin biyo bayanta ba..

falon ta nufa cikin sauri tunkan ta ƙaraso ta shako qamshin abinci taga kuma
yanayin gidan a tsaftace atake sai taji ranta ya baci zuciyarta na mugun suya

a mugun hargitse ta iso wajen tana wani huci..lokcin rufaida na kwance tayi mashak
akan kujera jin koinanta babu sauƙi batama san da tsayuwar mutum akanta ba

tsayawa ainau tayi tana ƙare mata kallo kirjinta na dukan tara tara,"kanta ta shiga
girgiza wa aranta tafara cewa natsane yarinyar nan,na tsaneta amma kuma sai nanike
min take..wato tana neman taga dama na ko?toh wallhy ubanta ni zanci
daukar trow pillow tayi ta bugashi a kasa da mugun karfi sanda rufaida ta razana ta
miƙe zaune,suna hade ido tana ganin tsabar kyawun fuskar rufaida taji kirjinta yay
mummunan fadi, cikin daka mata tsawa ayn tace
shegiya ashe ma kece?tot its nazli orr khdija dansune kawai nasani kannen sa, ke
wannan wani irin maitane?
,..uban wa ya kawo ki cikin gida na dangin dangau?..

Rai abace rufaida take kallonta azafafe tace mata ni ba dangin dangau bace gidan
yayana nazo

wani daka tsalle ainau tayi cikin mamakin amsata datayi,wani buga shewa heheheheheh
tayi tace omo see gobe..kee!!! na fa lura da take taken ki,so kike kishige ma
mijina Da munafurci da sunan waike yar uwanshi ko?ive been noticing u tun
jiya,saiki rinka wani kallon shi duk inda yake kina nn,to wallhy bari kiji da
kyau,am not dat type of slugy women karki ma kara shigamin dakin miji,Ni uban
yarinya zanci, kuma mijina baya cousin cousin ki ƙarar da jarabar ki gaba.tsaki
rufaida taja ta kawar da kanta gefe jin ainaun tana ta kankamba ita kadai tana
fidda wasu maganganu marasa ma'ana irin na mata marasa kamun kai.
tace in maza kikeso ubanwa yace miki kije ki kashe mijinki?wawiya kawai mai fama da
abun kunya,daga ganinki nasan baqar zuciyace a kirjinki kuma wllhy duk maitarki da
cussa kanki haka zaki ga mijina kibar shi..yarinya gwarama ki zanja sabon lale ki
dauƙe idanunki akan muffy he is all mine bari kiji.

Rufaida dake jin kanta kamar na kuncewa tsabar bacin rai bata san sanda ta miƙe
tsaye ba hawaye takeyi sabida maganganun ta na karshen ya mugun bata mata rai hade
da condition dinta duk takaici saiya gumeta azafafe tace.."Allah ya kiyaye min
inhada namji dake..kedin waye ?dan anzo gidan ki kawai saiki fara lakawa mutane
maganganun banza?..hey madam,pls go nd deal with ur insecurity,ai baki cika mace
bane shiyasa kikejin tsoron zama da yan uwan miji..
kuma wallhy karki sake tsoma bakinki a cikin hidimar rayuwata tunda banga ta inda
rayuwata ya shafeki ba.

a mugun hatsale ainau ta kawo hannu zata wanka mata mari..da daddafewa rufaida ta
mike ta riƙe hannunta kusan kokawa suka danyi ganin kamar bazata iya da rufaidan
yasa ta saketa "Dan ubanki mani kike yima rashin kunya am i your mate? ..ihun sunan
shi tafarayi..baby baby...ta hau kiran sunan shin a mugun haukace,aftr like 2min
sai gashi ya sauƙo kirjin shi na bugu duk ya dauka ko wani abu ne ya same jikin
rufaidar
..samun su yay kowa ta dora hannu a kunkumi tana karkada ƙafa rufaida na tare
hawayenta da hannu daya
,kowaccen su ta mugun hade ranta tana fixga da harara

Da mamaki akan fuskan sa ya karaso tsakiyarsu ya tsaya yace whats going on


here"tunkan rufaida tayi yunkrin magana ainau ta fashe da kukan takaici,nuna
rufaidar takey tana cewa.."gata nan Ai saika tambayeta haka kawai dan na tambayeta
yaushe sukaxo min gida yarinya zata gama zagina..she is insulting me wai im
insecure..ynzu dan Allah laifi nayi dan na tambaye ta naga this is my house
...babe wallh kaika jawomin har yar wannan yarnyar
taxo gida na tana zagina?..matse idanunta takeyi sosai tana nuna kamar abun ya mata
ciwo sosai

kanshi a dore ya juya ya kalle rufaida dake famar share hawayenta a mugun sanyaye
dan ta tsani tashin hankli
"hade ransa yay sosai yace..did u care to xplain dis?saiya kara binta da wani irin
kallon rashin yadda ganin dazun nan fa ya barta anan tana kwance tana mutsu mutsu
kamar zata mutu ynzu kuma yaganta a tsaye cur har tana kada kafafunta tana huci
,ransa a mugun bace yace "..i tot u wer sick?..dama bakida hankline da zata
tambayeki kice mata...

tun bai karasa ba ta juyo a hatsale tace


"yaa da tambya na tayi ai da na amsa mata..karamin sautin kuka ta fashe dashi mai
daga hankli cikin kukan tace "..yaa cemin tayi wai naje na kashe mijina na dawo ina
cuccusa kaina wa nata mijin..ni mema zanyi da mijin ta? Allah ya sawwake min inhada
miji dake.."a mugun zuciye ta fada sabida salon ainaun ya mugun mata zafi

shikam da mamaki ya tsaya yana kallon ta..he was like ishe even supose to talk to
me like that?lallai yaran nan.Ainau dake gefen shi tace yawwa"babe ka gani ko?this
girl is soo rude nd arrogant,
kaima kenan take daka maka tsawa wata rana nikam saita mare ni...ai tunda naga bata
gaida babba nasan bata da kunya, i cant keep up with her gaskiya..ai ranar sanda na
gaya maka...kallon ainun yakey da mmkin jin abunda tace "tsakin da rufaida taja
yasashi dubanta yaga ta dauƙe kanta batama kallon su
tsawa ya daka mata "are u insane?yaushe na fara wasa dake who are hissing for
razana tayi taja da baya,asalin kuka ta fashe mishi dashi tace"toh yaa mena mata da
zata dinga zagi na tana min sharri?toh kace mata tafadama gaskiya mana, wlh sharri
takemin,nide ban zageta ba ita ce ta zageni,in karya nakeyi to ta rantse mana tace
maka bata zageni ba...gani yay ta damƙe cikinta tana maganan tana bari
bari..saikuma yaji hanklinsa ya koma wajen,duk ya rasa mema zaice ya dubi ainau
datake diri "yace babe kin bata maganin?..hararar shi tayi kamar wacce zata
hadiyeshi tsuke bakinta tayi tace..Ni mawa zan bada magani? ai nida nazo nan garau
na sameta..ai kaima kazo kagani bagashi har fada take shirinyi dani ba
munafuka kawai toh wllhy nafi karfinki.
a hargitse aka turo kofar falon, hajya mama dake jinsu tun daga waje ta shigo ciki
fuskarta a matukar daure
..gaban ainau ta nufa cikin masifa tanacewa "mena keji kamar ana zagar min jika..
ke ainau kike ko wa?toh bari kiji a duk zuriata babu munafuka saidai in anaki
zuriarne ake fafar munafukai,kar in karajin kinacewa rufaida munafuka

wani hade rai ainau tayi cikin fizga ta kawar dakanta gefe cikin harɗe hannu bata
kuma ce musu uffan ba

sama da ƙasa hajya ta kalleta cikin mita tanayin magana kasa kasa tace jibeta fa
wata kazama da ita, ta fito da tsakar rana da nite gown, ooo kazanta dai babu
kyau,mudai acikin qamshi zamu mutu
..fisabillah yarinya tazo gidanki sassafe mun lailaye miki waje tasss da tsafta
bakya gode mata ba saiki bita da kalman munafuka?..kai kuma magaji kaban
mamaki ..yo me akayi akayi rufaida da bazaka kwatar mata yancinta ba,ai ko dan
darajan wahalar datasha cikin kazantar gidan ka zaka tsaya mata agaban kowa,karka
manta fa har girki yarinyar nan tayi maka..to wllhy mudai munsan jini yafi ruwa
ƙauri..
Daga bada baya kawai kwasa yarinya agaba kuna zaginta? a sassarfe ta kalle Ainaun
dake jin kirji ta kamar zai fashe dan bacin rai tace yanzu ke bakiji kunya
ba ..magaji saifa yanzu matarka take farkawa a barci..wajen sha daya saura, yo me
tamana agidan nan harda zatyi korafi tana muxgunawa yar kanwarka hmm tabb wallhy
akwai aiki..ai kuwa baki isa kihanamu zuwa gidan nan da kaxantarki ba

Da hannu ya tsareta fuskn sa a mugun daure, yace hjy ya isa haka..ke baki san meya
faru ba kinzo kin ruda mutane da maganganu Ainau tana jin ya furta hakan ta koma
bayanshi ta lafe tana turo baki

"tsaki hjya mama taja tace ta yaya zakace min bansan


meya faru ba kamaida ni makauniyace..

tinkan ya amsa ta kamo hannun rufaida ta jawota gaba,tare da mugun harɗe ranta tace
magaji ynzu fisabillah dan nace ka dubata zanje inkawo mata magani shine zaku taru
mata akai kaida matarka kuna zaginta"..cikin zaro idonshi waje yace wayace miki
anzageta anan..hade rai hjya tayi cikin bacin rai tace an zageta mana, inba haka ba
ai baranzo nan inga rufaida a tsakiyarku tana muku kuka ba..

anan rufaida ta share hawayen bacin ran dake cinta arai wanda yaki kuma tsayawa
akan fuskarta,fuska a mugun daure tace "hajya nikam mutafi gida..hjya mama ta juyo
a dake tace
"Kekam Allah ya sawwake miki da ruwan ciki..nide da gidan jikana wata bata isa ta
koreni da baqin hali ba..zauna anan kisha maganin ki harse kin warke kuma sannan
mubar gidan nan
maƙi gani saiya rufe idon sa..

kai kuma tunda ka zabi mace akan yar uwanka ai saikaje kayi tayi..kamo hnnun
rufaidar tayi da ƙarfi ta xaunar da ita akan kujera badon ranta yaso ba ..rarrashin
ta ta shigayi"..ishuru abunki yar amanata
keda gidan yayanki azo arinka miki gori
ai abun babu dadi,ki rabu da su ai mu munsan jini yafi ruwa kauri ..mutum saidai ya
tafi yay gaban gabes ya barki anan kinga shi al'amarin jini sam ba arabasa na har
abada..rufaida ta hade gabar da yanma dan bama jinta takeyi tsabar yadda ta kaqu da
subar gidan ranta ya gama baci bana wasa ba..daga nan hajya ta miƙe zata je dauko
ruwa a fridge ta bata donta sha maganin da aka siyo mata"..duk sai yaji hanklinsa
ya tashi musmmn ma dayaga yadda hjyn ta dau abunda da mugun zafi,dayan gefen kuma
yaga rufaida ta hade kanta da gwiwa tana ta zubda hawaye yanayinta duk ya nuna cewa
a fusace take

itadai tana da tsananin kishi da kuma zuciya mai zafi,a duk maganan da ainau ta
yaba mata ynzu bawanda yafi ci mata rai kamar cewa datayi tana cuccusa wa namiji
kanta..

bin bayan hjya maman yayi cikin saukin murya yace hajiya baki tsaya kin saurareni
ba,wani shiru ta masa harsanda ta dauko ruwan tukuna ta kalleshi tace..ooo ni mena
tsare maka magaji danma nazo gidan ka neman taimako shine zaka walknta min
jikta,?..duk laifina ne yarinyar nan tazomin kenan ko hutawa batayi ba haka na
tursasata agaba dan na kawota gidanka kuyi zumunci,gashi tazo taci aiki kamar bakar
jaka..a karshe sai kazo ka nuna min matar ka tafimu gaskiya?

Ainau tanajin hakan ta ƙaraso kusa dasu dan ta lura dashi kamar jikinshi ya farayin
sanyi salon munafurcintan bai shigesa ba,tana turo baki tace "hajiya wallh rashin
kunya tayimin..to ni saarta ne da zatazo har gidana tana zagina?
fada kawai fa ya mata yace karta ƙara min abunda tayi,toh ita kenan baza a mata
fada ba..hjya wllh ko gaisheni bata yi..kuma wann yar ai batafi saar su shukra ba

hararta hjya mama tayi toh ke waye da zaa gaishekin nima danazo gidanki kin
gaisheni ne?koni sararkine?

"cikin tsareta mufrad da sauri yace "thats enough, dama kece kike daure musu gindi
ai dama meyasa zata zo gidana bazatayi gaisuwa ba,ya juya ya kalle rufaidar dake
famar matse idanunta fuskar sa a harde yace "or did u greet ?tin kan ta dago kai
cikin zare mata ido yace cmnn "she is not ur mate nagaya maki inkina raina nagaba
dake bazamu shirya ba.

baki bude hajy mama tayi aaaaa,aranta tace hmm lallai kam alama ta mata da
ido akan ta gaishe da ainaun kawai.
ita tasan inda ta ajiyesu.

karban maganin rufaida tayi tasha


sannan ta share fuskarta tass murya can ciki ciki tace mishi "yaa am sorry"..kallo
daya tayi ma ainau snda ta zanzara mata hararar kasar ido tukuna tace ini
kwana..anty?ciki ciki Ainau tace lpya.

daga nan hajiya mama ta mugun harɗe ranta ta kalleshi afusace toh shikenan magaji
an gaishe da matar ka
.ke rufaida tashi mu tafi gida...da sauri rufaida ta miƙe jiri na janta kamar zata
fado kasa ta dauki jakarta duk saiyaji babu dadi aranshi sosai.

ko step daya basu ƙara ba taji an ruko hannunta..daga ido tayi ta gansa idanun shi
dake kanta sunyi wani irin jaaa
a hnkli cikin sanyin murya yace ure "staying..ive called a doctor zaizo nan ya duba
ciwon cikin
..dauƙe kanta tayi cikin tsananin fushi batace mai uffan ba kuma bai yadda ya sake
hannun tan ba...Cikin mugun jin takaicin rike hannunta dataga yay Ainau tace babe
dan Allah kabarta ta tafi bayanzu tasha magani ba..?ai ciwon zai warke a hanya.u
knw i used to get irritated da jinin wasu
baice mata uffan ba
hajya mama na tsaye na kallon ikon Allah..can ya juyo ya kalle ainaun,yace tunda ta
bada hakri just stay out of this.. i got this..
kamar idanunta zasu faso waje ta harareshi taja tayi shiru dan batason ta furta
abunda takeson furtawa waje ..."jan rufaidar yay suka koma kan kujera yazauna kusa
da ita,hade ranta tay sosai taki sam ta juyo ta kallesa..duk yadda taso ta kwace
hannunta anashi yaki..Ainau ta dingaji kamar ana wasa mata ruwan zafi tana ƙonewa.

duk korafin hajya mama dana ainau haka sukayi tsaye awajen suka jira har likitan ya
iso..
by then rufaida ta gama zubda hawayen takaici har tagaji,ita batama ga amfanin ƙara
shiga tsabgarsa ba.

agaban su doc ya gama musu bayanin komi snn ya mata Allura dan cewa yy wall din
uterus dinta ne yazama too tight shiyasa iska baiya isar wajen hakan kuma yasaka
takeijin duk wani abunda takeji a ynzu.ya lissafo musu magani dayawa na pain
relieve amma sabida aman datakji yasa yace zai mata allura kawai ahuta,rufaida bata
son allura dan haka ta rika mutsu mutsu ajikinshi tana sauƙe hawaye jikinta duk ya
nakasu da zafin murdawan cikin nata tana sauke nishi da kyar tana lafewa a
jikinshi,shi ba kallon ta yakeyi ba amma duk yanayin fuskar sa saida ya nuna
damuwa.Alluran jijiya aka mata dan haka doc ya umarce ta data dn huta kadan ta samu
bacci,da akwai extra room a gidan dan haka ya rikota ajikin shi dan sosai ciwon
marar nata ya rike mata baya da kafa tsayuwa mai kyau bata iyawa,daknsa yajata
yakaita har cikin dakin yaje ya kwantar da ita akan gado,dan ya wanke kanshi daga
bacin ran dayagani a yanayin hjya mama yasa ya zauna kusa da ita cikin sauke
muryanshi kasa ya lallabeta ya mata bayanin cewa tabar mishi rufaidan anan shi zai
kula da ita, da cewar daga zarar rufaida ta samu nisan bacci shizai hadata da
driver yakaita gida,inyaso gobe in zaizo kano saisu taho da rufaidan a tare,da kyar
hjya mama ta amince zata bar masa rufaida acikin gidan,dadin karawa dataga jikin
tan ya rikirkice gaba daya tasan ko sunje gida can ma ba badai yau ayi tafiyar nan
da ita ba,bayan sun gama shirya hakan sai ya kyalesu tare da hjiya mama ya dawo
cikin nashi dakin.

jeka ka dawo kawai Ainau takeyi tuntuni daga kofar dakin da suke zuwa nashi dakin..
[12/29, 9:17 PM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS

A hankli yake murza stiring motarsa yana zaga cikin garin da tunanin abubuwa cike
fal acikin ranshi saida yakai around 9:30 a waje snn ya ƙaryo kwana ya nufi hanyar
gida,gidansa na asokoro ya wuce direct tun kan ya isa ya dauki wayarsa ya aika wa
Ai'nau saƙon tex akan ta zo ta sameshi acan

yanayin parking motar sa kai tsaye ya wuce cikin gidan,


Jin yadda koina ya dau wani shiruuu yasa yaji bazai iya zaman jiranta a falo
ba,miƙewa yayi ya isa wani kofa,a jikin bangon ya danna abu kofan ya budu, shigewa
yayi ciki
snn ya shiga karewa dakin shin kallo Babba ne sosai da makeken walk-in closet din
wani hadadden distressed raw wood da ya cinye side daya na bangon dakin, daga gefe
shelf din takaddu ne,sai wani sculptural rope lamp da ya sauki daga gefen shelf
din,sai lokacin ya juya ya kalli gadon italian bed ne mai girma sosai da wasu hand
crafted brass lamps da suka bada wani irin lumunious look da extra reading light
akan table sai wasu faux leather tuff board da kujeru biyu daga gefe suna facing
juna madaidaitan tsawo, a hankali idonsa ya fada kan silky white curtains,da glass
din dake ta bayan curtains din,tube kayan jikinshi yay ya rage daga shi sai white
boxers dinshi an rubuta calvin klein a baki,direct ya nufi ta bayan wajen inda wani
hadadden indoor swimming pool ta bayyana shape dinta kamar na jirgi evrything
acikin pool din is sooo white face ruwan daya kasance sky blue colour,,fadawa cikin
ruwan yay ya nitse yanata shawagi aciki ya dade yana abu daya,sai da yaji duk wani
abunda yakeji yadan ragu masa snn ya fito ya daura towel ya nufi cikin dakinsa,,
bathrum ya fada ya sauƙe warm shower akansa by then ana neman 12 na dare.
sharp sharp ya fito ya shirya kansa cikin wata light blue pjamas ya fetsa turaren
shi mai sanyin qamshi snn ya nufo dakin ainau
samu yay hartayi bacci,ya tsaya kare ma dakin kallo ganin inda ta barbaza
takalmanta da su kwalin pizza nd coke bootles,kansa kawai ya karkada sann ya
tattara komi ya kimtsa wajen snn ya taho kan gadon kusa da ita ya kwanta,sai juye
juye yakeyi can dayaga bazai iya daurewa ba Ahankali ya kai hannunshi kasan
mararta yana shafawa yana wasa da gurin yana wani irin nishi niishi
Ita kam baccin ta takeyi batasan a duniyar datake ba

Sai wani kamkame shi take batare da saninta ba Ahankali ya zira fingers dinsa cikin
kasanta yana jin shaukin shiga wajen har ya cusa yar yatsar sa ya shiga fingering
dinta slow yayinda bakin sa da lips dinsa suka koma kan nonuwanta yana aikin
sarrafa albarkatun kirjinta
gabadaya yagama fita haiyacinsa tunda takai hannuta jikinsan ya sake rudewa tamkar
yadda shima ya fiddata cikin hankankalinta

wani irin gurnani takeyi Na azaba Amman Ina bema san tana yi ba dan yayi mugun yin
nisa bayama cikin hayyacin shi.

Haka ya rinka shigarta yana durxan ta da karfi ba'a acikin hayyacinsa yake ba
saboda wani dan uban nauyin da zuciyarsa take bulawayi aciki
he just want to feel okay nd relieved from whateva confusion nd thought dats
draining his energy
Kwata kwata bai mata da wasa ba tun 12 din yake kanta har dede 2am sannan ya
sarara mata shima ba dan yakoshi ba Sai dan tausaya mata da yayi sbd yasan kozai
kwana yanayi ne bazaitaba samun cikakkyar qamsuwa daga gareta ba.

a fannin rufaida kuwa yau dare ne mai cike da rudani, wanda ya kawo wani babban
sauyi cikin kyakkyawar rayuwarta.She have fallin madly in love ba tare da saninta
ba,kuma ba tare da ta shirya wa hakan ba.bayan barinta gidan da tsarabar tunanin
yaa muffy, yan zun nan ta gama waya da imad dinta wanda kalaman sa da sanyin
kirkinsa yakan sa taji tamkar ma itace rayuwar sa ko shine ruhinta wanda inbasu
rayu da juna ba kamar mutuwa ma kawai zasuyi,Barcin daren yau ya zamo ragagge a
gare ta.

Ga shi ita kanta ba ta san hakikanin abin da yake faruwa da itan ba Abin da ta sani
kawai shi ne, zuwan yaa muffy cikin rayuwarta ya yi mugun yin affecting
kwakwalwarta da jin dadinta harda ma walwalar ta.

juyi take tana ta hasashen yadda za ta iya ci gaba da rayuwa a haka acikin xciyarta
itadai tasan da akwai mutane biyu mufrad da imad.

ta dade cikin son ta fahimce wani abu akansu amma ina bata iya fahimtar komi ba,Sai
can da asubahi wani wahalallen bacci ya sure ta, wanda a cikinsa ta ga mutum biyun
imad da mufrad cikin yanayi mabanbanta

sai taga imad na cikin farin ciki mai tsanani,yaa muffy kuma yana cikin tsaka mai
wuya ko ince mawuyacin hali kuma wai duk a kanta.tsabar girgiza da tayi da
mafarkin yau saida ta kusa makara sallar asuba Ita da ta ke tashin su malak tay
sallah, yau malak ce ta tashe ta.Idonta ya yi jajawur ya yi luhu-luhu da kyar ta ke
iya bude shi sabida rashin samun bacci da batayi ba

anty meera ce ta fara lura da canzin idanuntan bayan sun gaisa tace yata kin tashi
da ciwon ido ne?sai a snn malak ta juyo ta gani tahau tambyar ta, karya ta musu
tace kanta ne ke mata ciwo ,around 8 bayan sun ƙarya suka hau shirin tafiyarsu da
hilima kayan shoping da aka tula musu zasuje dashi gidan hajya mama,rufaida na
zaune a falo malak ta gama yin sallama da iyayenta.

yau dukansu bakar abaya suka saka sukayi rolling da veil dinsa yau basu yi wani
kwalliya mai tsananin yawa ba sai qamshin turare mai dadi da kowaccen su takeyi
inta gifta.

Takwas da rabi shaura suka shigo gidan hajya mama


samu sukayi harsun kimtsa waje koina yay fess,malak kam tunda ta same anty anu ta
makalkake mata,,hajya mama ta titsiye rufaida waidan taji me suka tattauna da
mufrad akan makantar ta, jin rufaida tace saiyau zasu karashe maganan yasa taje
nemo sa a sashen sa,around 9 anty faresa tana shigowa itama ta dawo
"..cikeda da mita tace ke rufaida tashi kizo driver yakaimu gidan yayan naki..
cemin akayi ya gudu yana can gidan sa halama ke kawai yaketa jira acan ai yasan yau
zaku tafi kuma kinsanshi bazai jure abata masa lokci ba,kan rufaida ya kulle sosai
ta rasa meyasa hajya mama ta dau abun da zafi zafi..bakin ta ta taɓe ta sabi yar
jakarta batace uffan ba driver ne ya wuce dasu anguwar asokoro..

a kofar wani babban gida mai kyaun tsari aka ajiyesu suna shiga taga cikin gidan ya
mata balain kyau har wani sanyi sanyi takeji ajikinta da ranta tamkar wacce ta
shigo cikin gidan ta haka ta dingaji, ko wani tafken tsira..

surutu kawai hajya takeyi ta inda take shiga bata nan take fita ba.wai an bar gida
duk datti.kuma dagskiyanta,gidan look dusty nd unkept sabida bayan masu gadi
baiyadda anyi hiring wasu maids ba
wani irin shiru gidan ya dauƙa sakamkon rashin saukowar da basuyi ba,yau mufrad bai
wani tsaya a masallaci ba yana idar da azkhar dinsa na safiya ya tafi asalin
dakinsa ya kwanta akan makaken gadonsa ya kure Ac game da lullube jikinshi da bargo
gaba daya wani
bacci mai mugun nauyi ita tayi awon gaba dashi

bayan sun shigo cikin gidan tsaye sukayi a cikin babban falon sunata kalle kalle da
can har hajy mama tay yunkuri zata haura sama taje ta tashe su..
haka rufaida ta cije ta kuma hanata zuwa saman firrrrr

masifa ta rinƙa yi tana cewa lallai ana tafka kazanta anan gidan.."ƙarewanta mopper
da tsintsiya ta dauƙo cikin tursasa su yin yan share share da mope mope,rufaida
dakejin kamar ta mutu tsabar takaici sai hararta takeyi ga hajya maman tacika mata
kunnen ta da labarin shi ,a duk yadda yake a lkcin yana dan ƙaramin saida ta
bayyana mata taji,a hnkli harta fahimce cewa rayuwar sa asalin mikakkaya ce zai iya
yuwa kawai laifin mis_ management ne daya samu daga hannun wasu mutane.

Duk shagalin nan da sukeyi haryanzu babu wanda ya sauƙo jim kadan hjya mama ta
tabure tace sam ita zataje ta tashe shi

mufrad yana cikin daddan baccin sa yaji kamar an bude kofa wani mayatacen qamshin
turaren daya kusa dauƙe masa madigar nunfashi ya soma shaka,magana yake ji a kasa
kasa kamar na mata,yay tsamm bai kuma yi yunkurin bude idanun sa ba.

turo baki gaba rufaida tay ta mugun takune fuskarta saboda da kyar ma ta amince har
suka iso nan din,da surutun hjya mama ya gane sune saiyaji kuma xciyar sa tayi masa
dadi.

suna isowa daf


ya bude idanun sa a sace yakalle su,hajy mama ta matso kusa tana magana ahnkli tace
magaji?
maga..tsareta yay da zarazaran eye balls dinsa.."tahau dariya ashe kama farka"..ai
tun tuni muka iso muka samu gidan duk datti,tambaye rufaida nasan baka son zaman
cikin kazanta shine fa nasakota agaba muka dan shashhare maka kajje ka gani yanzu
koina yay fessss
nan dakin ne kawai bamu share ba,kar ma ka damu ga yar uwanka nan xata share maka
shi

miƙewa zaune yay da mamakin jin shirmenta,rufaida ta sunkuyar da kanta can ƙasa
tana ta kallon tiles kirjinta na bugawa da ƙarfi ganinsa ayanayin da bata saba
ganin sa ba."satan kallon shi tasoyi acikin shigarsa ta rigar baccin,aranta tace yo
shi komi ne yake ma siffar jikin sa kyau?..ta rasa mema zatayi".tana juyowa kadan
idanun su yaci karo. tay saurin dauƙe nata ta mayar ƙasa
ji tayi ana cewa au?yau kuma kin kurmance ne da bazaki zo ki gaida yayan naku ba
tab di jam kajimin lusarar mata,bata kulata ba cikin sanyin yanayi ta ƙaraso kusa
da jikin gadon ta rusuna ƙasa kadan ayayinda qamshin turaren ta ya shiga sauya masa
yanayin sa izuwa na wata rikitacciyar salo kallonta yakeyi direct baijin ko dar dar
aransa,surutun hjyan ma ba shigar kunnen sa yakei ba,face sautin wani sassanyar
murya mai mugin sanyi da darsa kafafen tarihi acikin zuciya da aka gaishe sa
dashi..
lura dayay cewa yanayinsa ne yasata kasa iya sake jikinta
awajen,cikin dabara ya miƙe yace musu zai canza kaya,suje kasa yana zuwa.

Babu bata lokci sukayi waje cikin minti kalilan ya bude scrolls ya dauƙi wani dogon
wando da thick cklein singlet yana murmishi ya sakasu ajikinshi ya fita.

wajen motsa jiki ya nufa direct ya hau machine din gudu daga bisani yay press up da
lift duk jikinsa yadawo yana zufa,murdadun jijiyoyinsa suka tattaso koinanshi sanda
ya mimmmiƙe yana kyalli, after like 30 gud min ya sauƙo,karamin towel din dake
jingine da cliff din gym din ya dauƙa ya hau goge zufa zufan dake tsatsafowa a
jikinshi

kafin nan har hjy mama ta gaji da zama,haka ta ƙara sako rufaida agaba akan taje ta
ƙira mata shi,kusan sauke hawaye tayi dan takaici,da tura baki da komi haka ta
haura saman ta nufi dakinshi.

samu tayi bakowa aciki,ta tsaya sanda ta ƙare ma dakin kallo sosai snn ta soma da
kimtsa masa kan gadon sa ta gyara gadon ya lailayu yay fes tamkar ba taba kwanciya
akai ba,daga nan kuma batayi tsamamni ba taga har ta kama goge goge da shara
sama sama tayi mooping floor din dakin duk wani kuran da suka makale akan madubi da
jikin kujera saida ta gogesu..within 20 minutes harta kammala komi
ta rasa me zata fetsa a dakin yay qamshi,kamar ance ta duba kan madubi aikuwa taga
room freshener pink flower bomb vanilla da mixed scent na lavender purple mixawa
tayi snnan ta fetsa lungu da sako saida ta tabbata da koina a dakin ya dau kamshin
dadi

rage Acn tayi tabaeshi a low snn ta ta sauko ta kara cin karo da jarabar hajya mama
sumtimes sai taga kamar ma dagangan take mata haka, kitchen ta shiga hada musu
breakfast cinnamon pancake paste ta kwaɓa sannan tayi apple syrup ta tafasa musu
fresh milk data gani a fridge ta juye a dump flask,a jikinta taji kamar ana
kallonta daga bakin kofa, a hnkli ta juyo ta kalli kofan, wani irin ihu ta saki
zata bi kofan ta fita

ganinshi tayi a tsaye a bakin kofar yayi folding arms dinshi yana kallonta shima
yay kyau, ya saka white armless shirt da grey trouser na Fenty wanda ta dan
kamashi kadan

ganin ta tsorata cikin hanzari ya karaso cikin kitchen din yayi maza ya kamota
jikin shi, babu abinda jikinta yakeyi sai rawa gashi ta kasa barin su hada ido wani
nauyi da kunyarsa takeji aranta a hankali ya jawota jikinshi ya dan rungumeta tsam
ganin ta tsoratan sosai,hannun shi ya sakala abayanta snn ya lumshe idanun sa,
patting bayanta ya shiga yi yana rada mata shushhhhh a kunnenta har sai da yaga
barin da jikinta keyi ya ragu sannan ya sassauta rikon da yayi mata yana kallon
kyakkyawan fuskarta da dan karamin hawaye ya ziraro ahnkli yace hnm "sarkin tsoro,
wa kike tsoro anan, ina zakije da kika sa gudu cinyeki za a yi yar yatsanshi yasa
yana share mata hawaye,dan karamin bakinta tay poutin snn ta dago kanta ta kalleshi
cikin basarwa tace "yaa nifa ba tsoro ka bani ba,ji nayi ka tsaya a bakin kofa kana
kallona. dariya maganarta ta bashi amma ya dake ya dago fuskarta da ta saukar yace
"kece kika kimtsa min daki?kanta kawai ta gyada mishi, saketa yayi ya koma inda
burners din sukeci yaga pancakes dinn da ta fara soyawa ya tsaya yana kallo, "did
you make all of this? ya faɗa tareda juyowa yana kallon fuskanta da kyau, a hankali
ta gyada mishi Kai tanamai kallon ƙasa, dayan tukunyar dake kan gas ya bude qamshin
abincin ne ya sashi yaja baya yana kallonta yace "wannan kuma ya sunanshi? da
mamaki ta wara ido a hankali tace yaa offal pper soup ne fa"..tabe bakinsa yay snn
ya gyaɗa kansa yana dan murmushi don ji yayi ta burgesa ba kadan ba, dawowa yayi
gabanta yana kallon fuskanta yace how did u know all this".. a takaice tace mishi i
do cook at home kuma Aunty fareesa ta koyamin,ya daga kafada don yasan amsan
kenan,daga nan baikara ce mata komi ba, waje ya samu ya zauna kan kitchen island
din yana duba time yaga its 10:30 now"
matarshi ya tuna dayaga har yanzu bata fito ba, sai da yaga rufaida ta gama ta fara
kaiwa dinning shima ya fito daga kitchen din ya koma Palo ya same yar tsohowar sa
agaban tv ta kusan ƙure volume waitana kallon labarai,cikin nishadi su ukun suka
zauna suka cinye abincin tas,sai satar kallon junan su sukei,shi yace basai ta
share wajen ba yau tunda matarsa tana nan bata ce komai ba ta koma kitchen din don
tsaftace ko ina musamman inda tayi girkin

Ainau kam Karan wayanta ne ya tasheta daga bacci, wani mahaukacin tsaki tayi ta
jawo wayar, time ta fara gani taga wai har karfe goma da rabi na safe, juyawa tayi
taga mufrad baya ɗakin sannan ta ɗaga wayan a tsorace ganin mai kiranta a wannan
lokacin, a nitse tace "Hello mrs regina hereira"shiru tay tana jin tsoron kar ace
wani abun ne ya faru da plans dinta, daga daya bangaren da harshen turanci matar
tace "kina jina,tace eh,matar tace boss dinmu mai gaba daya yace aiki fa bazai yiwu
ba sai kina nan kuma yace Cikin kwanaki uku in baki zo ba komai zai iya faruwa dan
haka duk abunda kikeyi kibari kitaho yau ko gobe mu hadu dashi a ƙasar corto
mertese.

[1/3, 2:04 PM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS

after like 4 hours

wani shiru gidan ya dauka,a'inau bata kara leƙowa waje ba


hakama rufaida dake kwance har yanzu akan gadon ta, juyi kawai takeyi cikin jin
ciwon kai da zazzabi minti kadan kadan kuma sai tayi waya ko chating da imad dan
bata wani sha mamakin rashin ganin kirar malak ba tasan hala barataji dadin rashin
komawar su kano yau a tare ba.

sai can yamma da mufrad ya dawo da tarkacen kayan ciye ciye daya sassaya musu kusan
ledojin shoping gudu uku ne manya a hannunshi ya shigo dasu,Dakinshi ya shiga bayan
ya aje ledojin da ya kawo a corridor, tun lokacin da ayn ta fara mishi shirmenta
yaji baison yana zuwa kusa da ita danyasan ranshi kawai zaina baci
,aynzu babu abinda yake bukata irin yaga ya watsa ruwa ajikinshi koma ya kwanta, a
lokacin toilet din kawai ya wuce ya tube kayanshi snn ya sakarwa kanshi warm shower
na minti 20, har saida yaji zciyrsa ya fara komawa daidai sannan ya fito daga cikin
tube din wankan,wani pure white thick towl ya daura a kugunshi, alwala yayi a bakin
sink sannan ya fito cikin toilet din,agaban mirror table ya tsaya ya shafa mai
sannan ya fesa turarukanshi masu sanyin kanshi, closet dinshi ya bude ya ciro farar
wandon three gtr da grey jallabiya a cikin jerin jallabiyonsa dake wajen xirawa
yayi ajikinshi da har xai fita idonshi ya fada akan ledojin shoping dake ajiye a
corridor,dan tsaki yaja snn ya kwashi manya guda biyu daga ciki ya sauko kasa tare
dasu

dakin da rufaidar take ya wuce kai tsaye ya tura kofan ahnkl ya shiga da sallama
abakinsa
samu yay tana kwance akan gado ta kifu da cikinta rabin kafanta duk ya sauƙo daga
kan gadon,dan tsaki yaja ganin wai bacci takeyi ahakan,shi baisan ya akeji da
menstral cramps ba,,but to him wnn wahalar its so tiring
,thank god doc ya gaya masa daga tayi aure kota haihu shikenan zata rabu dashi,zama
yy a bakin gadon snn ya ajiye ledojin dake hannunshi ya fita, makullin shi ya
sakama kofar dakin ya rufeta ta gam gam tawaje snn ya sauko kasa don tafiya
masallaci,da bai tarar da Aynau a palon ba still ya aje mata ledar abincin ta guda
daya daya siyo mata anan ya fice masallaci abunsa,bai dawo gidan ba sai da akayi
sallahr magriba harda isha sannan ya shigo.

wutan palon ya fara kashewa snn ya haura sama, har lokacin rufaida na bacci,a
hankali ya dan taba gefen pillown da alamun ta tashi,tanajin motsi a hankali ta
bude idonta daga nannauyan baccin da take yi, ganinshi a tsaye yasa tayi maza ta
mike zaune cikin gigin bacci, hade rai yayi yace "tashi kici abinci kisha
maganinki", baki ta bude zatace mishi ita bata jin yunwa, wani kallo da ya bita
dashine ya sata zumburo baki ta miqe a hankali.

yana tsaye ta shiga toilet ta wanke bakinta ta fito ta sameshi,kamar zatayi kuka
lokacin da ta fito daga toilet din dan har ta fara bleeding kuma bata san inda xata
samu pad ba, hijabin da hjya mama ta bata ta dauka ta saka a jikinta, kan gadon ta
koma ta zauna a takure,duk tsoron kar jininta ya bata bedspread din ya cikata,yana
kallonta yace,"Ni zan tashi in kawo miki abincin ne?ya tambayeta yana jifanta da
wani irin kallo, jiki a sanyaye ta mike zata sauko daga kan gadon tsabar tsarguwa
da jinin yasata hargitsa ta take dogon hijabin dake jikinta,faduwa tayi kasa ji
kake tim, ta saki yar kara a shagwabe da yasashi saurin karasowa wajenta.

Dagota yayi yana kallon idonta da ya cicciko da ruwa yace yawwa toh madallah da
kika fadi ,kin cire hijabin nan ne ko sai na bata miki rai?wani raurau tayi da
idonta tana tsoron ta cire hijabin dake jikinta batasn ko tayi staining kayanta ba,
ganin ta tsaya mutsuka ido taqi yin abunda yace din ya sa ya dage hijab din
dakanshi abazata, ihu tasaki a birkice ta durkushe mishi a wajen, binta yayi ya
kamota yanai mata wani irin kallo yace "har kin maidani abokin wasanki ko", kai ta
girgiza mishi tana hawaye, yace "Au kuka ma kika sami daman yi?", sulalewa ta shiga
yi daga rikon da yayi mata zatayi kasa ya wani fixgota yana mata mugun kallo
yace,"gayamin ynzu meke damunki?kinga gobe zamu tafi banason kije kina wnn ciwon
naki acikin mutane," shiru tayi tsabar kunyarshi da nauyinshi dake tsinka mata
zuciya ta sauƙe idonta can cikin kasa yinmishi magana,dan tsaki yaja ahnkl ya
turata daga jikinshi yace"toh tashi ki ɗauki abincin nan yanzu kici ya fada mata in
comanding tune, jiki a sanyaye ta tashi ta isa inda ledojin suke tana goge
fuskarta, a hankali ta shiga bude ledojin taga difrnt kinds of pads, tampoons da
panty liners sai wani dark green riga da wando mai shegen kyau shigen pakinstani da
veil dinshi daya hado mata dashi, ajiyar zuciya ta sauƙe dan ita ganin pad din a
ciki yafi mata komi dadi, a hankali ta ɗago idonta taga ita yake kallo harara ya
sakar mata da yasa tayi saurin dauke kanta,maza tayi ta ciro su kayan pad din daga
cikin Ledan ta mike da uban sauri ta shige toilet ta banko kofar kamar wacce ake
biyota, bin inda tabi yayi da kallo tsaki yayi tareda girgiza kansa,sai kuma yyi
murmushi snn ya fita.

bayan kamar minti talatin ta saka pad din sai da ta leqo kanta waje a sulale taga
ya bar dakin sannan ta sauƙe ajiyar zuciya ta fito wani mugun yunwa takeji
acikinta. direct ta wuce wajen ledojin wanda taji kamar yana tashi da qamshin
abinci ta tsugunna wajen ta shiga bubbudesu, na farkon harda shauran drugs dinta
aciki,matsar da maganin gefe tayi ta bude dayan leda, da murna ayanayin ta shiga
ciro da abincin favorites dinga pack din ta bude taga wings din brimmed roasted
chicken,asorted french cut catfish chips da egg souce,dayan pack din ta duba taga
starter ne na red apples da avocado, sai watercress,wani irin farin ciki kawai
takeyi sabida kusan abunda zciyarta yake matukar jin sha'awa kenan murmushi tayi
tuna yadda imad ya bata ta sosai da irin wannan ciye ciyen banza,he always spend so
much on her,bata mantawa kwanaki ma saida tayi ciwon hakori tsabar shan kayan
cokolates masu tsadan siya dayake sissiyowa,dayan pack ta sake dubawa taga pasta ne
with shrimps kebab,she stl dont think she can finish it oll dan bata iya cin abinci
dayawa musmmn intana period ba,babu bata lokaci ta tashi taje ta wanko hannunta, ko
using spoon dinma baza ta iya ba,sai da taci komi ta ƙoshi snn ta maida ledojin
gefe ta tashi ta cire kayan jikinta ta daura sabon towel data gani ta fada
toilet,ko ta kan Maganin ma bata bi ta shiga tayi wanka abinta, ta fito kenan daure
da towel taji an turo kofan dakin babu sallama, a mugun razane ta dago kanta wacce
ta gani a tsaye a bakin kofar yasa taji kirjinta ya mugun bugawa

a yngace cikin sham qamshi ainau ta karaso gabanta tana wani strange murmushi,
tace "Sannu sistern mu ya jikin naki toh? Kasa cewa komai rufaida tayi kawai
kallonta take da makudan mamaki kuma da ganinta kasan a mugun tsorace take dan bata
san da me aka shigo mata ynzun ba

ko damuwa da yanayinta ainau batayi ba sai ma awkward murmushin da take kanyi tace
"ya ciwon ciki..im sorry okay, i feel soo bad for you .Amma kina da pad kuwa ko in
dauko maki a daki na? sunkuyar da kanta tayi dakamar bazata amsa taba, sai kuma ta
tuna yace mata tana girmama na gaba da ita, da kyar dai tace "thanks Ina da
shi"..Aynau tace "Toh Allah ya sauwake,kin sha maganin ma kuwa? yakamata kisha fa

tace xan sha,"

Ainau tace "Toh sannu, ni na tafi in kwanta sai da safe"

kallonta rufaida takeyi don har lkcn ta kasa yarda da abunda tagani yanzu aranta
tace anya Ainau ce kuwa?..ganinta a tsaye yasa a hnkli tace "Toh sai da safe na
gode,da yake Ainau tace "Yauwa.. sannan ta fice tana jan wata arniyar tsaki a boye,

sauke ajiyar xuciya tay ta isa inda kayan ta yake cike da mamakin ainau
aranta,sweet almond lotion datagani akan mirror ta shafa,snn ta shafa turarenta
dake cikin jakarta mai sanyi kamshi ta xura dogon rigarta tare da soka duka
gashinta cikin cap,ledan maganin ta ta bude ta fiddo magungunan ta sha snn ta ajiye
su a gaban mirror, ta nufi switch din dakin ta kashe wuta kenan don kwanciya xata
yi aka bude kofar dakin,kin kunna wutan tayi don bata son ya ganta babu hijab kuma
ta kasa barin wajen,acikin duhun ya shigo dakin ya rufe kofar.

cikin sauri tayi yar lalume ta nufi inda hijab dinta yake xata dauka yyi saurin
fixgota yana mata wani irin kallo cikin duhun yace "baki sanin muhimmancin hijabi
ajikinki saikin ganni don rainin wayo koh? Kokarin kwace kanta ta shiga yi a
hannunsa yace tsaya awajen kar in mareki" sunkuyar da kanta tayi bata ce uffan ba
ta tsaya,zuwa yay kunna switch haske ya kawo,a hankali cikin sanyin murya yace "Ya
ciwon cikin? Kin cewa komai tayi ya Dago kanta yace "Am i not talking ro u?da tafin
hannunta dayaji zanen jan kunshi ta rufe ido bai taba ganin abunda ya burge kwayar
idanuwanshi kamar wnn lallenba, murya can kasa tace "da sauki"kwantar da muryansa
yy yace "are u Sure?" Shiru tayi bata ce koma ba saboda yadda yay maganan kawai
sanda taji tsikar jikinta ya mugun tashi,yace "ko kina son a maki massaging
Abdomen din akwai masuyi a kusa...i can oder thy service" Da sauri ta girgiza kanta
tace "NO,nifa na samu sauki ."dan murmushi yyi yana kallon dan karamin bakinta dake
motsi cikin jin tsoro tsoro a hankali,hannun ta ya rike yace "Sure u dont need
anything?Runtse ido tayi ta janye hannunta xata bar wajen dan wani iri sosai takeji
ajikinta inyana taba ta,tana juyawa ya fixgota ta fadi a jikinsa,wani irin faduwar
gaba taji jinta a jikinsan nunfashin ta yahau barazanar daukewa

nan suka ji an bude kofa daga can corridor,saketa yyi da sauri ya juya ya nufi kofa
ya fita,ta fi minti goma a tsaye tana kallon kofar dayabin,sai can data samu
cikakken nitsuwa sannan ta kashe wutar dakin a sulale ta shimfide jikinta akan
gadon ta snn dukunkune kanta kamar yar jaririya,ajiyar zcya ta rinka saukewa cikin
wani irin yanayin jin tsananin begenshi aranta wanda tasan har yau bazata taba iya
fassaarashi ba

shikam falo ya koma ya kwanta akan doguwar kujera,tv remote ya ɗauka ya kunna
TVn,saidai wani yunwa yakeji amma kuma bazai iya tashi ba cos he is feeling too
stressed,

can sai da yunwar ta ishe shi snn ya miƙe, kitchen ya koma ya hada milky coffee,
snn ya dawo parlour ya jinginar da kanshi kan sofa yana kurban coffee din a
hankali,tasha ya einka canja daga na sports zuwa na series don ayn ke kallon su zee
world nd co, dan tsaki yaja tunawa da yayi da ita da shirmen da ta gama yi mishi
dazun,shi ko kadan aranshi baijii nadamar dukan da yyi mata ba don yau ta kai sa
bango sosai,iska ya furzar daga kofar bakinshi yaci gaba da shan coffensa
hankalinsa kwance ta baya yaji an wani rungumeshi,ko dan baisani ba yasan ita ce, a
take ya haɗe ransa a hankali cikin raɗa mishi a kunne tace mishi uhmm uhm wayyo
Allah na haryanzu fushi kakeyi baby?

kin kulata yayi kamar baisan tanayi ba aranshi he was suprised baitaba tsammanin da
girman kantana nan har zata sakko da wuri haka bayan ya buge ta ba,ita very very
unusual of her ma kawai shiysani dole da walakin goro a miya shenis definately upto
something,zagayowa tayi ta gabanshi ta zauna akan cinyarshi tareda sakalo hannayen
ta duka biyun akan wuyanshi tace "babe, mufffy love, honey am sooo sorry,kanaji na
kuwa baby,ci gaba yayi da kallon tvn shi kamar baiji mey take cewa ba yanayinshi
yana bata expression din irin mani zaki raina ma hankli?bata kula ba fuskanta ta
dada kawowa daidai serin nashi tace "talk to me mana babe haba dan Allah, am truely
remorseful da abunda na aikata dazu,i came to apologise.. sai daga baya naga ban
kyauta ba pls forgive me kaji? in dai akan....." Kasa ambaton sunan rufaida tayi,
ta kalleshi taga ita yake kalla tace "indai akan Sister rufaida ne,from now on I
promise you baxa mu sake samun matsala ba
babe kasan me? harfa naje na bata hakuri

baice komi ba dan shima mamakinta yahana zciyas sa sakat aranshi yace anya wnn
matar bata da mental disorder kuwa?

ganin bai amsa ta ba ta narke cikin shagwaba ƙara shigewa jikinshi tayi tace comm
muff wllh I mean it,gaban rigarshi tahau wasa dashi tana maganan kamar na mai
hankli tace babe you know I was so stupid da na dinga yin abubuwan da nayi maka
agabanta daxu I don't know what came over me that I reacted that way calling her
names,insha Allah dai bazan sake ba, kaima kayi hakuri kaji,I was just being
superactive nd insecure with her tunani nayi wai zaka sota ka aureta,aftral its not
real,but yanxu I have realised my silly mistake,yadfa kace din ai nima she is like
a sister to me a I will gladly her in my house ako yaushe ma she is welcome, I
promise you this, a hankali ta kare maganar ta dago kanta tana kallon kyakkyawan
fuskanshi dantaga reaction dinshi,wani lumshe idonshi yayi sannan ya budesu aknta
yana mata wani irin kallo mai wuyar fassara,kara rungume shi ta sake yi murya can
kasa tace "Trust me mana babe toh kay shiru inbakace min uffan ba taya zan gane
cewa ka hakura?...dan rungume ta shi ma yyi,sannan ya ƙara janta jikinshi sosai ya
lumshe ido yace "Tunda can baki gane hakan ba saiyanzu ko?kyabe bakinsa yay yace
anyway am happy that you finally realise how much u fucked up.
kanta tayi niyan sauƙewa kasa sai ya dago habarta suka hade ido yace
"babe kullum ina miki magana akan respect din nan amma ke sam bakiji,kinga
yarinyar nan,wlh bata da wani matsala nasan da kinbita yadda ya dace she will b
obedient to you...
ke yanzu ahaka zaki tayani riƙe kanne nan kenan?ko dan kinga yanzu iyayen mu duk
suna da ransu?inban mutu kafin su ba a nan gaba dole nine uba agaresu, and ur my
wife u wll be like a mother to them if not more dan that.
And i mean all my sisters bawai zallan jinina ba,indai har kika kwantar da
hankalinki kika jasu a jiki ke kanki zakiji dadin zama da su. and am also sorry for
everything i did to u okay?can i get a happy hug now? kai ta gyada mishi tana
blushing sosai ta rungumesa tsamm tace kasan sharrin shaiɗan ne kuma da irin son da
nakeyi maka,babe I truly can't risk seeing you with another woman,ince dai wasa
kake da kace zaka kara aure"dariya yay ganin yadda ta nunashi da ytsa dagsken
gasken,"langwabe wuya tayi cikin shagbwben bori tana turo masa baki "muffy nidai
wallhy kace wasa kakeyi min u know ure all mine ko?babu wata bayan ni...wlh zan Iya
mutuwa..,hannu yasa a bakinta yace "shhhh its okay..im just joking..I will always
be yours alone forever nd ever huhn?dariya taga ya fashe dashi wanda bata san meye
ma'anarshi ba"..dai kawai ta fuske, kallonshi tayi tace"promise me"? bakinshi kawai
ya daura kan nata tare da janyota jikinshi ya zura harshensa anata ya kamo lips
dinta cikin wata mayyar kisss daya kusa hauktar da ita kissing dinta yy sosai
harsai da ya gaji dan kanshi ya saketa,wani kankameshi tayi a jikinta jin duk ya
rikita mata saitin brain tama mance da baice "i promise din ba,kawai dadin erotic
kiss dinshi ya debeta tana ta sakin wasu mugayen murmushi

daga nan hiran da suka gama da mrs herairea dazu ta tuna, tafara kawo mishi zancen
business dinta harta kai inda take son yaji din na maganan tafiyarta datakeso tay
gobe

He gladly offer her a yes as an answer bakaramin dadi taji aranta ba,bata sani ba
dama can shima tafiyarsa zaiyi gobe..kudin data lissafo mishi wai tana bukata duk
yace zai bata amma bayanzu ba sai gobe,aranshi so yake kawai yaga koda gasken
takeyi akan maganan ta nacewa waihar ta bada rufaida hakuri.
[1/5, 1:44 PM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS

washe gari 8:30am mufrad ya fito sanye da blue pyjamas dinshi,tun daga bakin kofa
yake jin kanshi masu dadi sun hade gidan, Duk kamshin turaren wuta da na abincin da
rufaida ta dafa ne,, saukowa kan stairs din yayi a hnkli yanabin koina da wani irin
kallo ganin yadda gidan ke kyalli yana bi da ido har ya karaso ta wajen dining inda
qamshin ke tashi, da mamaki a fuskansa yake kallon kan dinning din ganin anyi
arranging warmer din abinci Kai tare da hadadden tea flask,karasowa yayi ya
bubbudesu uhm aroma din abincin ya bugi hancinshi, maidawa yayi ya rufe,for the
countless time yaji ta birgeshi cos tun lkcin daya fahimce yanayin rayuwar umma
hadiza yasan ta inda ta dauko home training mai kyau din,murmushi yayi ya haura
sama yay wanka ya shirya kansa cikin grey suits pants da white shirt na soltis slim
fit suits,kafarshi tasha shiny cover shoes, ya riƙe jacket din suit din a dayan
hannun shi daya kuma yana gyarawa hadaden day dream watch dinsa zama.

mayataccen kamshin turarruka kala kala ke tashi ajikinsa musamman ma xplicit scents
of tonka,mandarin, licorices da purple lavender.

Dakinta ya nufa yay knock snn ya tura kofar ya shigo a hnkli,,a kwance ya ganta kan
gado a kife bayanta kawai yake gani sai hasken screen din wayarta bata ma lura ba
ya karasi cikin dakin don ganin abinda take kallo,har yazo bakin gadon bata sani ba
sai tuntsirar dariyar da take ta faman yi, jin mutum ya zauna kan gadon yasa ta
saurin mikewa zaune a mugun razane,suna hade ido tayi saurin matsawa daga kusa
dashi ta koma can karshen gadon shidai kallonta kawai yake haka kawai ya samu kansa
da murmushi dayaganta normal bakaman jiya ba, a hankali ta dago idonta taga ita
yake kallo,mazata dauke nata idon cikin sanyi tace mishi "yaaa ina kwana" babu yabo
ba fallasa yace mata "Morning! Ashe kin iya tashi da wuri? Kauda kai tayi tace "Eh!
sai Yyi shiru yana kallonta,itama satan kallonsa tayi jin shiru suna hada ido ta
dauke nata da sauri,ajiyar zuciya yay snn ya daga kafada yace toh Ya dysmenorrhea
din?, har kin warke kenan ko dama pain din na kwana daya yake maki?Dan turo baki
tayi ta juya masa baya tayi shiru, itafa aranta sam batason yin wannan maganan
dashi dan murmushi yay da bai san dalilinsa yinsa ba.

bai kuma ce mata uffan ba ita ma bata juyo ba sai dai addu'a kawai take Allah yasa
ya tashi ya tafi ta samu itama ta shirya don taganshi shima a shirye yake tsaf,

wayarta ne ya shiga ringing,tarasa yadda zatay ta amsa ganin wani tsiririm kallon
tuhumar da yakeyi mata dayaganta da babban iphone, sadaf ta mike a hankali ta koma
ta jikin madubi, binta da kallo yay har ta isa gaban madubin snn yaga ta fara amsa
wayar, murmushi ta dinga daga baya sai kuma ta hade rai tace "Ai Kin ban mamaki
malak mutuncin ki kenan ko hmm sai yau da zan zo kika sanda za ki kira ni ko?daga
daya bangaren malak tace"Wayyo Afuwan Besty,kusan kowani scnds sai nayi xancen ki
gun hajiya itace tace anmiki allura karmuna damunki da kira,akace mun jikin kin
babu sauki, uncle mad also called me..girl he was woried waiya kira baki dauka ba
shine kawai nagaya masa bakijin dadine,did he call u?I just don't want to call ki
fara min kuka ne wllh ynzu nima sainaji nafara ciwon,wani dariya rufaida zata fashe
dashi but data tuno dashi abayanta yasata guntsewa,
malak na famam surutu"tace toh yajikin?hope you are enjoying ur new company,ance
zakuzo kano da yaa muff ko?pls tell me how is it over there ni wallh ban taba zuwa
gidansa na asali ba
..Ina kuma jarababbiyar matar sa comm comn gist me how did you cope with her hope
she isn't giving u any tough time...."?

rufaida tsabar tagaji dajin surutunn cikin takune fuska ta xaro ido tace "Kai babe
can you pls spare me those questions wallhy sunma kwakwalwata yawa..nd firstly,
hakuri ya kamata ki fara bani cos im not happy dat u left me behind ai cewa zakiyi
kema zaki jira mu dawo tare"

wani dariya malak ta fashe da tace "Ohhh u mean sai inrasa wanda zan hada ƙafa
saida yaa muff...hahah wannan ai saiku jarumai..ni wllh tunda akace dashine zaku
dawo duk sainaji na karaya gara kawai intaho abuna nasan jiya koda na jira ki ma
zai iya zuwa yace min shegen kinibibi..waya sani?yhu need to see how happy i am
danaji ki yanzu ur voice sound lively, from all indication I gues ure okay now
ko?...."cikin tabe baki tace yeah im ok..malak tace toh yaushe jirginku zai
taso..dan shiru tay snn tace i have no idea..but zan tambaya..malak tace ok..to ki
kirani inkin iso ynzu zan shiga lecturess ne..bye babes..a hnkli tace bye snn ta
sauke wayar a kunnenta

wani irin kallo taga ya bita dashi baya ko kiftawa,kirjinta na bugu ta fara bobboye
wayarta da rigarta,ya hade ranshi cikin miƙa mata hannu "lemme see it..da kyar ta
karaso ta mikamai.

jujjuya wayar a hannun shi kawai ganin sabone baiko yi yunkurin bude ciki ba bare
yaje yaga abunda zai dameshi
tana daga tsaye taji yace"how did u get this phone?..gefe kunnen ta ta sosa kadan
snn tace"Bani akayi"..
yy kamar badashi tayi ba"yace waye y baki..kai tsaye tace un..cle..imad ne.wani
matsayacin kallo ya mata snn ya harde ransa yace"...ke kikaje kikace mai baki da
waya ko?girgiza kanta tayi cikin sauri tace "a'a..yaa
muryanshi a shake yace"toh daga yau kar in karajin kina karban expensive gifts
ahannun wani namiji..ba mutuncin ki bane.,toh keda zakiyi karatu ina ruwan ki da
rike irin wayannan wayar ma?he gave u a phne as per what?ke in bazaki nitsu kiyi
karatu karma ki sa na bata 'lokci na..
a langwabe tace yay nifa bance inason waya ba..shine..
hannu ya daga mata alaman ya isa

sai tayi shiru..cn ta dago kanta ta kalleshi yaaa abincin kan dakace zakaci yana na
falo.

Da kallon rashin fahimta yabita irin shiyaushe yagaya mata tayi masa abinci..
sanda tay bayani snn ya fahimci cewa aikin hjya mama ne, da sassafe data kirata
taji jikin yay garau shine ta lallabata da karya tasata fita waje tayi yan goge
goge ta kuma saka masa abun karyawa.

itakam ma rufaida bata gano kan tashar drama ba amma shikam tuni ya fahimce wani
abu acikin bayananta
murmushi kawai yay tuna yadda tsohuwar ta mugun sakashi aranta ta damu dashi,wato
batason ya tashi cikin kazanta da yunwa shiyasa tayi ma yar yarinya ƙarya da
sassafen nan danta kula dashi..

barinta yay a dakin ya sauko kasa akan data shirya kanta tukun saita sauko dan by
9.30 zasu wuce airport.

tun daga stairs aroman abincin yake janshi Direct yaja kujera ya zauna yay serving
kanshi, baisan sanda ya cika mug cup da
healthy tamarind pap mai dauke da dates balls aciki ba, ya bude dayan dishe din
yaga wani hadadden irish potatoes porridge ne wanda yaji qamshin spices kamarsu
curry tafarnuwa ya kuma ji ganye da sardine
fishes kaca kaca akai,lumshe idanunshi yay tsabar dadin girkin cikka plates dinsa
yay dashi snn ya fara kaiwa bakin sa yana taunawa ahankli yanajin kanshi a divine
feeling..

cikin mintina kalilan yaga wai har yay rabin abincin shikdai yanaci yana murmushi
aransa yana sakawa rufaida albarka kai harda ma wanda ya trainata ta iya girki mai
shegen dadi haka..he was overly impressed..besides yau ne rana ta farko dayaci
abincin cikin gidanshi akan dinning dinsa da sassafe.
the feeling wa soo diffrent,ganin ya kusa cinye nagaban shi yasa ya dakata kadan ya
kara debar saura daya rage aciki ya kara.
yana cikin cin abinci saiga ainau tana sauƙowa ta shirya tsaf cikin wata dan uban
english gown mai kimono ta saka tsadadden takalmin gucci mai mugun tsini fuskrtan
nan yasha kwalliya kominta red colour.

tun daga sama Dataga yanayin gidan kirjinta yake halbawa dan kamar taje ta kona
rufaida da wuta haka ta dingaji amma saita fuske da yake ta nufosa ta daura mai
kiss agefen kuncin sa cikin karairaya da yanga tace
"morning babe wai harka tashi?kanshi kawai ya gyada mata yanakan taunar abinci yace
howas ur nite bebe

jan kujerar dake gabanshi tayi ta zauna idanunta cike da wutar takaici dan tasan
duk yadda akayi yarinyar nan ne ta dafa mishi wannan abincin dataga yasa agaba
yanaci a yunwace kamar wani sabon almajiri,yake kawai take tana mammatsewa na
karfin hali "snn tace as u can see babe im ready to go"..kunun shi ya dauka ya
kurba snn
yace have ur breakfast mana
ga abinci..
juya kanta tay kadan kamar wacce zatayi amai bayan harga Allah ba zallan qamshin
abincin bane babban damuwarta harda shaawa ma sanda ya bata..
"tana faking smiles cikin matsewa tace i wud have love to eat amma ina
sauri...shikuuwa da nacin tsiya ko ince ya gama karanto flako take nemanyi
saiya basar ya dauki spoon ya deba mai yawa yakai bakinta cikin kashe mata ido yace
comn inbakici ba bazanji dadi ba,da kyar ta budi baki amsa da farko gumshewa tayi
acikkn bakin snn ta sake shi ya wuce magworonto,ta hadiye tana wani yatsine a haka
saida ya bata kusa loma hudu tana hadiya muduk
..abincin na da shegen dadi amma yadda yake yaba dadinshi yasata tasoma jin kamar
zuciyarta na tashi.

suna cikin haka saiga rufaida ta sauko sanye da sabon pakistan da ya siya mata sai
jakarta da sauran kayanta da ta saka ledan shoping din daya musu jiya

wani irin matsaiyacin kallo mai kada hanji ta biya dashi uo and down dan kiris ya
rage haukan nata ya kwance awajen,wato ashema jiya tare yaje ya musu shoping sai
tafara tambayar kanta a ina rufaida ta same kaya mai kyau haka ta saka ajikinta dan
bakaramin kyau kayan ya mata dake zallan kuruciyarta ya bayyana ba haufi.
wani tukikin nunfashin bakin ciki ta hadiye sannan ta canza yanayin fuskarta ya
dawo na yake"..rufaida na karasowa ganin irin kallon dayake mata yasa ta kalle
ainaun atake tace"Anty kin tashi lpya?..wani dan iskar dariyar gaban haƙori tayi hi
hi hi.."sister ya kike..ya jikin..tace lpya,..dauke kanta tayi da sauri dam batajin
zata iya cigaba da daurewa being nice to this witch dake gabanta

a can kujeran dake nesa dasu rufaida taja ta zauna


kanshi Ainau tazo haryanzu yana kan santin abincinshi cikin narkewa da karairaya ta
wani irin sako mishi kisislnanyar murya a kunne ."babe na fito har yanzu baka ban
kudin bafa...da spoon a hannun shi ya dago yace ohh i totally forgot'..kinsan in
mutum yanacin abu mai dadi baiya iya tuna komai...tsuke baki tayi ta waske fuskanta
akansa dan ji take kamar ta shakeshi.."..kije sama ki dauko cheque book din..
da murna ta amsa taje ta dauko ta kawo mishi sanna ya rubuta mata abunda tace ya
mika mata,wani irin kiss ta manna mashi abakinshi
"i wll miss u babe"
a hnkli yace me too.

jakarta ta dauka da murmshi ta juya ta kalle rufaida taga ta sunkuyar da kanta can
kasa"toh sister agaida gida..
".uhmm kawai ta amsa mata dashi batare data dago ba

yana tashi rakata waje tayi sauri ta zuba abincin a plate ta ci dan kadan tasha
kunun tun tana dar dar harta gama bai shigo ba ta mike abunta tatttara wajen taje
kitchen ta wanke sannan ta wuce sama jim kadan ta sauko taganshi a falon yana xaune
yanata waya da wani wanda batasan waye ba

sunfi awa suna wayar,kuma abunda ta tsana arayuwanta baifi jira ba,can kawai ta
dauki jakarta dake kafarta xata fita katse wayar yay yace "Ki na da hankali kuwa,
wa ya baki izinin fita? komawa tayi sadaf ta xauna ta jinginar da kanta jikin
kujerar da take xaune, kallonta kawae yake, ita kam bata ma san yana yi ba,ya wani
daure fuska yace "Kin yi breakfast din ma kuwa? ba tare da ta kallesa ba tace "uhm"
a dan tsawa ce yace Hey look at me! Juyawa tayi tana kallonsa kamar zombie yace
"Yaushe na fara wasa da ke xaki wani dinga dauke min kai in ina magana? tagumi tayi
tana kallonsa ko kifta wa bata yi dan bakaramin gajiya da jiransan tayi ba, dariya
taso ma basa ganin yanda ta tsuke bakinta a shagwabe yace naga alama duk hanklinki
ya koma gida ko? Ita dai bata ce mishi komai ba kuma bata fasa kallonsa ba,kayan
jikintan ya kalla yadda ya mata cas cas kamar dama can ya san size dinta da dan
karamin gyalen da tayi roling ya mata acuci..kyabe bakinsa kawai yay ya miƙe tsaye
yay hanyar waje cikin takunshi mai sanyi cike da ƙasaita da kuma mugun daukar
hankli
har sanda yakai kusa da fita waje sann ya juya yace
"u still der?to ki cigaba da zama i wll see how u get home,..jin haka yasa ta mike
da sauri tahau bin bayanshi

babban motarshi landcruiser x20 tasha bakar tinted akoina suka shiga banda qamshin
turaren jikinsu babu abunda yake tashi acikin motar slow music background
ana wakar "unstopple by sia.
cikin motar saiya dauƙe da wani irin shiru..cos d songs actually speaks of
"strenght nd vulnerability...
kowa acikinsu sanda ya shiga kundin tunanin rayuwar sa acikin zucyrsa.

Da wasa wasa duk ta dauka 9.30 din nan zasu wuce aiport,but saida ya gama zagaye
garin abuja da ita yana harkokin gabansa sann around 4pm bayan asr ya nitsu suka
kamo hanyar kano a jirgi.

lokacin tayi fushi ta daure fuskanta tayi harbe harben iskan ta duk abanxa harta zo
ta dena bata ran baima san tanayi ba.
ganan abubuwa daya ya siya mata na tsaraba da makuleshi amma tsabar ƙular da ita
dayayi batasaka komi acikinta ba haka suka dawo gida...

around 5:40 suka iso zayd matazu mansion duk ta rasa


yadda zatayi ta soma ce masa ya kaita gidansu kawai

wani sabuwar dramar ma da suka shiga gidan taga koina empty mai gadi yace mata ai
yau malak tanada evening lectures,da kyar ta tattaro jarumta ta je har sashen sa ta
isa gabansa da niyyar gaya masa ita zata wuce gida kawai,tana isa tun kan tayi
magana ya bata odern dafa mashi indomie..ji tayi kamar zata mutu babu yadda ta iya
taje kitchen ta masa vegetable indomie da kwai ta kawo.
tursasata dayayi yace taci ne yasata ta fara masa shagwabben kuka mai da
karfi,yana tashi tsaye da niyyar zai fizgota jikinshi ta zille aguje tana isa kofa
taci karo da kirjin mutum..

#SURAYYAHMS.

wani irin bugawa kirjinta yay da karfin gaske,daga bisani gabanta taji ya fadi,
tana shirin janyewa kenan taji sautin sassanyar muryanshi mai kashe saasan jiki da
aikawa kwakwlwa wani saƙo na daban yana murmishin shi mai balain ƙara ma doguwar
fuskan sa kyau ya dubeta yace "Rabin raina?a hnkli cikin
kasaitacciyar yanayi ta dago idanunta masu cikke da tsorotar datayi ta kalleshi
taga imad dinta ne wani ajiyar zuciya ta sauƙe snn ta dan ja ajikinshi tare da kara
matsawa ta waje tana waiwayar bayanta a tsorace hannunta ya fixge cikin nashi yace
"hey love ina zakije agurguje haka bayan gani nan nazo ?who is ..wani tsorataccen
kallo ta masa muryanta ƙasa kasa ta tsare sa da shi, tace "pls keep it low,sai tayi
shiru..ta kuma turo bakinta a shagwabe
a hnkli tace"Sannu da zuwa my love,kikkifta idanun shi yay akanta yace
"uhum uhmum not this way..not accepted.tace toh kashiga ciki kawai ai ina
zuwa.."dan dariya yay ganin duk ta matsu data bar wajen,ya riko hannunta mai laushi
cikin nashi yana murzawa snn yace "are u alright?zatay magana taji harya jawota
jikinshi ya rungumeta tsam cikin shagwabben murya yanacewa
" no way,ki zo nan...i fucking miss u..ya shafa gefen fusknta kadan,"kuma zaki fada
min abunda yake hanaki daukar wayata tun ina hanya nake ƙiranki i got worid,ina
wayarkin ne?shiru tay bata amsa shi ba kkrin kwace kanta ajikinshin kawai
takeyi..da mamaki a fuskan sa yana saketa yace "keda waye kuma,saurin me
kikeyi, .tunkan ta amsashi yay murmushi.. jan hannun ta kawai yay abazata suka nufo
cikin falon bawai danta so ba bai kuma saketa ba,kirjinta ne yahau bugawa da karfi
ta kasa iya daga idanunta ta kalle gabanta, can sai gasu a tsakiyar falon imad ya
shigo ciki da sassanyar sallama abakinshi

wani shiru falon ya dauƙa mufrad na zaune a doguwar kujeran ya wani harde kafafunsa
cikin shiru ya aje plate din indomien din daga gefen sa daga gani kasan bai wani
ci dayawa ba,bayan ya amsa sallaman ciki ciki,bai kara musu kallo na biyu ba ya
dauke kansa,wani hade ransa yy tamkr baiji ƙarar shigowar mutane ba,Da sassanyar
kallo imad yabishi sannan ya saki murmushi ƙarasowa sukayi gaban sa kirjinta na
tsananin bugu,addua take tayi aranta Allah yasa imad ya saketa kafin su isa daf
dashi amma shikam ko ajikinta haka ya makalkaleta a gefen shi har suka tsaya kikam
agaban san,wani irin matsiyacin kallo muff ya musu asace

kanta ta saukar can kasa jin hannun imad sarkafe da nata,shikam yanata murmushin
shi mai taushi yace mishi hey u welcome back,jin bai amsa ba ya kalle rufaida yana
mata dariya kasa kasa yace"au dama keda shine agidan kiketa guje guje..?rasa me
zatace mai tayi,mufrad yana dago idanunsa zai amsa yaci karo da nata idon,da sauri
ta saukeshi kasa, sai kuma ya hade ransa,ce ma imad yy ya zauna mana yace kawani
tsayamin aka bayan kasan baka ƙaraso da wuri ba,murmushi imad yay ya jawota
jikinshi still suka koma seat din dake gabansa suka zauna atare duk sai ta katsa
yin wani motsi zciyanta na harbawa diff diff..
kallonta imad yy ganin duk ta taƙure

dan kadan ya kalle fuskan muffy yaga shima ya mugun hade ransa baima kallon ta
wajensu, dariya yy aranshi yana cewa "now i see why ure running "gaisawa suka
shigayi a tsakanin su babu yabo babu fallasa suka taba yar hira kadan cos yanayin
shakuwar su da yadda suke mutunta junansu acikin ransu baiya iya saurin boyuwa su
duk sanda suka zauna dole zagane suna matukar kaunar junan su

..cikin yanayin neman magana imad ya dubeta suka hade ido, shi tsoratan datayi ne
yake bashi mamaki da dariya .sai ya rasa mesa suke mugun jin tsoron muffy yaga haka
malak ma,haka su nazli,sasanyar iskar numfashin mai tafe da qamshin turaren
jikinshi shine ya dawo da ita hayyacin ta, jinshi tayi wai haryazo daf da daf da
fuskartan yana kakkrin hade kwayar idanunta da nashi acikin wani irin shaukakiyar
salo,hannun shi taji yana xagaye gadon bayanta ahnkli ya rungumeta ta baya kadan,ji
tayi kamar ta nitse kasa dan azaban kunya,dada manna ta da jikinshi yay ta tankwaro
kadan kamar zata fado akan kirjinshi a hankli murya can ƙasa ƙasa wanda su biyun ne
kawai zasu iya cominicating, da wani irin tausashiyar mai kashe gabobin jiki ya
gogi kafadunta cikin jijjigata kadan kadan yace"hey tana dagowa ya hura mata iskan
bakinshi a fuska ta lumshe ido tana budewa yace "I miss you,"wani iri taji jin ya
fada da dan ƙarfi,tasan duk wanda ke wajen dolene yajisu,kasa amsawa tayi imad
yace..c'mon relax mana,why u looking sooo scared ne yau?".meyasa zaki yi shiru muna
tare..u dint miss me?cikin wani irin yanayi mai kashe jiki ya furta hakan yana
kallon kwayar idonta kamar wanda zai hadiyeta tallabo haɓarta yay da yatsan hannun
sa wanda yasata kasa iya furta wani magana numfashin taji kamar zai dauke cak ,tuni
cikinta ya fara kadawa tanajin ya bada sautin kuuu muryanta can ƙasa yana rawa rawa
yay ƙasa sosai even fiyeda yadda shi ya ƙashe nashi muryan,ahnkli tana fitar da
sauti wanda inbaka daure ba ma bazakaji metake cewa ba tace Dan Allah kabari.pls i
need to leave right now..im not comfortable here at all,she though a yadda suke
maganan a hnkli zai amsata dariya mai dan sauti taga yay kuma idanunshin nakanta
bai dena kallonta direct ba yace saboda me zaki cemin zaki tafi?
shiru tayi,..bakinshi ya tabe yace hmm ure aint going anywhere msmmn inbabu dalili
...dauƙe kanta tayi cikin sauri bata kara kallon shi ba..imad ya sauke ajiyan
zuciya.

yadda kasan babu wani abu mai numfashi haka mufrad yake zaune awajen acikinsu,his
face is not looking too bad amma daga ganin sa kasan abubuwa dayawa masu tsauri
suna zayyanuwa acikin aranshi tambayar kansa ma yake."shinma ina ruwansa da ita
dahar zaiji wani dar dar danya gansu tare da imad wanda no doubts yasan dama suna
tare,sai kuma yaja tsaki mai tarin takaici.."but he cant allow this agaban sa,shi
sam baison soyayyar yarinta,zaifi masa insuna yin abunsun tacan...shi baison rainin
tan yay yawa..already ya fara lura kamar sakewan daya mata kwana biyun ne yasa
takeson ta soma rainashi harda zaice mata tazauna suci abinci taƙi ta kuma guje
masa..yana cikin tadin abincin da zuciyarsa sai yaga imad ya miƙe ya taho ta
wajen,plates din indomien ya bude yagan shi so yummy harya dan fara shan
iska,"..daukawa yay.."shine babu tayi? baice masa komi ba..loma daya yakai bakinsa
yana kallonta yaji indomie da dadi yace babe kinci wani abu kuwa ko sai mun fita
waje zakici abinci?
wani ƙarfi taji yazo mata ta tashi tsaye cikin sauri zata fita da sauri ya fizgota
baya yana cewa ke ina zakije wani tsorataccen kallo ta masa taga ba wasa akan
fuskansa,baice mata komi ya kalle mufrad yace"hey muff kaga wai itafa tsoron zama
damu anan takeji sai kace ance cinyeta za'ayi"..uhm kawai mufrad yace batare daya
dago ya kallesu ba,idanunta suka sauka kan plates din dake hannun imad taga kamar
ma mufrad baitaba ba idonta atake ya cika da ruwan hawaye sai tarasa mesa ma
takejin haka...imad ya cigaba da magana."yace nifa bazanje koina ba sai kinzauna
nagama cin wann abinci..its soo sweet muff saya kayi?..girgiza kansa yay
atakaice,ahnkli sai ta sace kallonshi taga ko zaice wani abu akanta gani tay ya kau
da kansa gefe, ganin yadda yanayin sa yake kamar ana sakashi kula imad dinne dan
dole ya kara birkita ,bata hankara ba taji an kama hannun ta da dan karfi an zaunar
da ita akan kujera.. agabanta taga imad ya tsuguna ƙasa da gwiwowin sa yana facing
fuskarta yana ta kallon ta,kanta ta sauƙe can ƙasa gaba dayanta a birikce take jin
kanta shi duk ya dauka tsoron muffyn ne dan langwabar da wuyarshu yay cikin lallami
da saukar da murya a marairace.
yace"Rabin rai..relax mana dan Allah
..duk kinki ki saki jikinki anan whts wrong with u..pls ki gayamin ko ganina ne yau
bakison yi in tafi?muryanta na rawa ahnkli tace mishi"pls Zan tafi gida..ajiyar
zuciya ya sauƙe ranshi baiso ba yace okay
amma ai zaki bari in ƙarasa cin indomien nan ko?tun kan ta amsashi yace "with u
pls"...kici kadan in mun fita zamu siya duk wani abunda kike so din,kamar zatay
kuka tace ni bana son naci komi,..kyabe bakinsa yay baice komi ba ya tashi daga
gabantan ya dawo gefenta ya zauna snn ya fara cin indomien a hankli,lkcin idanun
mufrad na stiff akan wayarsa yana dadanawa ynyinsa kamar baisan dasu awajen ba,loma
biyu imad yay mai kyau na ukun saiya kawo dede setin bakinta
"idanunta kamar zasu fidda ruwa ta maƙe mai kafada "hade rai shima yay..ahnkli yace
comn..bazaki ci ba kin gwammaci raina ya baci kenan?..
tana budan baki zata amsa mishi maganan yay saurin kai mata spoon din bakinta game
da dago chin dinta ahnkli harsanda ta ƙarba.."murmushi yy yace dats better.."ya
ƙara debowa zai bata taki karba tana shirin girgiza kai ya zare mata ido"yace
eat..dan ture hannun shi tayi kamar wacce take shirin yin kuka tace"..Allah na
koshi.."yace toh shikenan.."nima ai sai ki ban abaki
"..wani irin kallo ta mishi sai ya amshi spoon din ya deba abincin a spoon ya damka
mata a hannu,"har inyanzu bata dena kallon sa ba,"bakinshi ya bude haaaaa..yana
jira ta saka mashi..taga de babu yadda zata iya tserewa wa hakan wanda ya damka
mata a hannun ta matso kusa dashi ta saka mashi abaki a hankli..wani lumshe idonshi
yay yanajin dadin abincin yana taunawa yana sakin wani kayataccen murmushi yace
yawwa rabin raina kokefa..da haka zakina min in mukayi auren ko?kin dago kanta tayi
yna murmushi yace"..okay another one,takune fuska tayi da alaman zata ki cikin zare
mata idanunshi yace..in bakiyi sauri ba bazamu barnan ba kuma wallh anan gidan zaki
kwana tare da mu..kuma saina ciji wannan karamin bakin naki.
yakai hannu zai dan kama lips dinta taja baya cikin sauri
ruwa duk ya taru a cikin idanunta,sai taji hanklinta ya tashi, duk saita tarasa
mesa imad baiya ganin halinda take ciki. rikicacyar shirun da mufrad yy awajen yasa
ta kasa ƙara samun karfin gwiwan cemi shi komi kirjinta kamar zai fashe tsaban
fargaba.."..haka imad yasata kara bashi wani spoon ya kara...ganin yadda hannunta
yake bari bari yasa ya amsa spoon din kawai ya soma bata abincin abaki tana ƙarba a
hankli tanaci kamar wanda take hadiye ruwan xafi tana hadiyar dole kamar yana
konata ta ciki"..duk ma sai taji ta tsane indomie a rayuwanta...dawowa yay gefenta
daf da ita ya zauna tare da saka hannunshi ata gefen bakinta yana shafa laushin
wajen kamar yana goge mata wani abu romantically.

wayar mufrad yanayin ringing ita ta soma dago kanta game da kai idanunta wajen sai
taga ya tashi tsaye ya haura sama cikin sauri baiko kallesu ba...itama cikin saurin
ta miƙe duk jikinta na rawa..
..imad ya mike yana kallonta da bala'in mamaki ayanyin sa aranshi yace lpya
kuwa?..tun kan yay magana cikin sauri ta tsare shi muryan ta na balain rawa
tace"..dan Allah dan Allah i cant stay here anymore i really need to go...
juyawa tayi kamar zata tafin a birkice ya tsareta cikin sauri,shafe fuskarsa yay da
tafin hannun shi cikin ynyin damuwa yace hey
"gurl u need to tell me..waimeke faruwa ne naga duk kin canza..why acting strange?
baya ta juya a tsorace ta dubi hanyar da muffyn yabi ganin bakowa awajen snn ta
saki muryanta da karfi ta amsa da cewa" nothing happen okay..i just need to leave
right now...in baxaka kainin ba ni kawai zan tafi dakaina..im leaving,tana fadin
hakan ta nufi bakin kofa cikin sauri yabi bayanta acan bakin kofar ya rike mata
hannu,yace "baby wait"..tana tsayawa yace"..wani abu ya faru ne?cike da basarwa ta
masa kallon a ina?fuzgar iska yay ta bkinshi snn yace "inde dan muffy ne shikam ai
haka naturen shi yake pls karki wani damu da shi..i dont get why u acting strange
around him..yayanki ne fa, nikuma kawunshi ne kuma babban abokinshi...be cool
girl.. ,"koya miki fada ne?kanta ta girgiza tace no..ta kara cewa kawai...sai tayi
shiru ...yace to mesa zaki matsa sai mun tafi ynzun?shiru ta masa ganin kamar bazai
taba fahimtar ta ba,a dan dame yace..babe kinga inna tafi ynzu muffy bazaiji dadi
ba,in fada miki gaskiya a dalilina ne kuke yawan ganinshi anan garin..nd u knw if
am around u bazanje in dawo yanzun ba bagwara mu zauna anan dukanmu uku tare
ba,...he already knows ure my girl,babu wani sirri tsakani na dashi
..why u soo scared of him?

kallonshi tayi da ƙarfin hali tace


i am not scared of him..im just desperate to leave
nifa na gaji ne,na dawo ko hutawa banyi ba kuma kaga yamma ne yake kanyi, yakumbo
zata daga hanklinta intaji shiru,and u promised.. kace daga nazo kai zaka rakani
har gidan kuma harna gaya ma adda nama zan iso da wuri..nide gaskiya bazan zauna
ba..tunda hakane ai saika zauna dashi din..

kanshi yadan shafa cikin nuna damuwa da mood dintan cos tunda tafara maganan
karamin bakinta kawai yake
kalla da yadda ta takune fuskrta take maganan a mugun matse kamar tana kan
wuta,yaude yasan baxaici wani nasaraba koda yay lallami,ajiyar zcy yay.."yace hummm
toh shikenan..muje inkaiki ..but im not hapy gaskiya ..i wanted us to spend sumtime
naso sai irin 9.. 10 by then na gama ganinki sai inkai ki gida"amma ynzu tun shida
baiyi ba zakice min zaki tafi?kwananki nawa abuja'..honey this is cheating..shiru
tayi abunta..yay kwafa yace toh shikenan..get ur things ina zuwa
da sauri tabar wajen ta nufi sashen hajya mama ta tattarai tarkacen kayanta ta
fito,yana shigowa ciki ya same muffy daf yana saukowa kasa ta matakala fuskansa a
harde.

Daga wajen ya dakata yana kallon sa yace "fita zakayi ne?fitar zaiyi amma daya ga
babu rufaida wajen sai ya dago karshen zancen yasan bazaifi yace sukaita gida tare
ba,nd right now bayajin ra'ayin yin hakan atakaice ya sauya ra'ayinsa yace nup..i
just got down to get my wallet kaina namin ciwo..zan dan kwanta ta ciki...
imad yace okay
toh bari inje in dawo mana,i wll back in a jiffy..shud i get u sumting for the
headche?..sanda ya dau wallet din snn yace nop its stress zaima tafi...later.
yana fadin haka ya wuce sama ya barshi awajen..

juyawa imad yay ya sameta a gaban motarsa tana tsaye ya bude mata bayan booth ta
saka kayay kinta sukabar gidan

tun fitarsu yake ta tambayarta koda akwai wani abune amma taki sam ta amsa shi,gaba
daya hanklinta baiya nan kawai tunanin abunda zai iya biyowa baya takeyi daga wajen
yaa muffy"ta tuna ko dazu yace mata karya kara ganinta da expensive gifts ba
mutuncinta bane...and now she dont even know how to start telling imad daya dena
janta cikinsu ita sam bazata na iyawa ba,..nd worst of all ya dena koda riƙe yatsan
hannunta agabanshi,..wat wll he think of me now?
wani lumshe idanunwanta tayi akan seat din kujera tayi tsammmmmm
sanda suka iso gaban gate dinsun ma bata sani ba saida taji ya hura mata iskan
bakinshi akan fuskarta

a hnkli cikin kasaitaciyar yanayi ta dago ta kallesa murmushinshi mai balain sanyi
ya sakar mata'..Yace hmm gajiyan da yawane har haka?..gyara zamanta tayi tace
me ka gani?yace i hve been blabbing since..naga baki cemin komi,nace ki fadamin in
akwai wani matsala ne kince min a'a..dagowa tayi
tace eh aina fada ma nidan Allah abar maganan nan ya isa haka,batay aune ba taji ya
fixgota jikinshi kanta taji ya sauka akan kirjinshi ya rungumeta kadan..kallonta
yakeyi cikin rashin fahimtar yanayin ta
bakinshi yakai setin kuncinta yay kissing
ya kuma mata wani akan goshi"..lumshe idanunta tayi sosai,yana kallon ta ahaka a
hnkli yace "i will alwys know wen sumting is wrong..kuma nasan yau de ana ɓoyemin
wani abu..."da can shiru zatyi..sai can ta tuna shidin waye ne"...well..he is a
decorated barister,
a criminologist, who is dangerously familiar with all the secret pschology of human
behaviurs
..a duk tarihin kwarancewr sa data karanta tasan inhar
yace yana son yagane wani abu dake cikin zciyarta zai iya,kuma gane gaskiya baxai
taba masa wuya ba...but ta lura kamar aynzu son da yake mata is actually immense in
his heart har yana neman rufe masa idanunshi.
wani tunanin tayi aranta snn ta bude lumsashun idanunta a hankli cikin sauke wata
nannauyr ajiyar zuciya"..gani tayi har ynzu yana kallonta,mikewa tay daga kan
kirjinshin ta zauna snn ta kamo hannunshi cikin nata ahnkli ta shiiga murza mishi
ahankli"
.wani kakkarfan ajiyan xciya ya sauke ta ciki game da kulle rikitacen idanun shi
wanda baiyajin in ya sauƙe jarabar dake cikin kwayar idanun nasa akanta zata iya
daukawa ayanzu.

wani irin fitanannar sauti mai tafe da lalatciyar shagwaba da saukar da kasala
a duka gabobin jiki ta saka a shgwabe tana langwamar mishi da wuyanta.

sanda ta gama lallamar sa da tsimammun kalmomin soyayya sannan ta soma gaya masa
gaskiya abunda ke cikin ranta a nitse.

lokacin gaba daya idanunshi ya birkice sai kallonta yakey kamar zautacce
"tace mishi ita gaskiya bazata iya sakewa dashi sosai in yana tare da yayanta
ba ..ta manmasa bayani
duk dama bai wani dauki abun soo serious aranshi ba,shidama can ya rigada ya
harsasho ƙarshen zancen but still he apreciate d fact dt she is being sincere with
him right now batay yunkurin boye masa ba,darajarta aranshi saiyaji ta karu,tuni ya
gane,damuwarta shine "she just want them to be formal agaban muffy..tace mishi
karyana tabata..su huggings an co duk ya sarara mata gaban sa
..dariya sosai yay game da kissing din hannunta yace mata toh shikenan naji..bazan
kuma kara ba..rungumarta yay sun dade ahaka snn ya saketa ta sauƙa, yauma da
murmushi akan fuskarta suka rabu harya bar wajen tana waving dinshi.

ata fannin muffy kuwa tun komwar sa dakin saiyaji ya rasa abunda yake masa dadi,har
wani haushin kansa ya somaji cos motsi kadan sai kaga ya juya yana expecting yaga
dawowar imad.

can da abun ya ishe sa yaja tsaki ya wuce bathrum ya dauro alwala ya wuce
masallacin.

yana zaune anan ma sai yaji duk cikin ranshi baijin wani dadi,kuma harga Allah yaki
sam ya kawo arnshi cewa ata dalilin rufaidane
yakejin wannan mood swing din
cos honestly shi baiga dalilin dazai sakashi jin haka ba.

xaune yake akan jan capert din masjid din yasaka farar jalabiya yanayin shi kamar
wanda yay zaman tahiya cos gaban shi kawai yake kalla,da tafin hannun shi ya riƙe
dede seti wajen inda zuciyarshi take barbawa da karfi,

wani nannuyar ajiyar zuciya ya sauƙe,snn ya runtse idanun sa sosai yana tambyar
zuciyar shin da wani irin karsashen murya yace "shin mey namiki da zafi haka kike
azabtar dani musmn akan lamarin da kinsan bazai taba yataba yuwa dani ba har
abada?......shiru yy jin zuciyar tashi takasa bashi amsar tambayar,

hannunshi ya saka akan fuskrshi ya rufe fuskarnshin da tafin hannunshi duka tamkar
wanda yake shirin zai saki wani raunattciyar kuka jin yadda kawai koinanshi yake
masa ciwo, hanyar tunaninshi da yin walwalansa kaf suka dagule a cikin dakikanin
lkci, jijiyunn zuciyarshi dana kwakwalnsa suma suna kkrin cirke masa baya ganin
sauki bare wani haske...

duk saiyaji ya rasa abunda zai tuno ynzu arayuwan shi na farinciki yaji
sauƙi ,idanunshi ya lumshe sosai ahnkli ya furta "hasbiyallu wa neemal wakeel, La
hawla wala kuwwata illah billa.
la ilaha illa anta subhanaka inni kuntu minazzalimin.
yana kammala furta hakan ya bude lumsashun idanunsa ya juyo cikin sauri jin kamar
an dafa kafadunshi ta baya.

Ba editing hope u got the content of the page clearly?

#SURAYYAHMS.

wani irin bugawa kirjinta yay da karfin gaske,daga bisani gabanta taji ya fadi,
tana shirin janyewa kenan taji sautin sassanyar muryanshi mai kashe saasan jiki da
aikawa kwakwlwa wani saƙo na daban yana murmishin shi mai balain ƙara ma doguwar
fuskan sa kyau ya dubeta yace "Rabin raina?a hnkli cikin
kasaitacciyar yanayi ta dago idanunta masu cikke da tsorotar datayi ta kalleshi
taga imad dinta ne wani ajiyar zuciya ta sauƙe snn ta dan ja ajikinshi tare da kara
matsawa ta waje tana waiwayar bayanta a tsorace hannunta ya fixge cikin nashi yace
"hey love ina zakije agurguje haka bayan gani nan nazo ?who is ..wani tsorataccen
kallo ta masa muryanta ƙasa kasa ta tsare sa da shi, tace "pls keep it low,sai tayi
shiru..ta kuma turo bakinta a shagwabe
a hnkli tace"Sannu da zuwa my love,kikkifta idanun shi yay akanta yace
"uhum uhmum not this way..not accepted.tace toh kashiga ciki kawai ai ina
zuwa.."dan dariya yay ganin duk ta matsu data bar wajen,ya riko hannunta mai laushi
cikin nashi yana murzawa snn yace "are u alright?zatay magana taji harya jawota
jikinshi ya rungumeta tsam cikin shagwabben murya yanacewa
" no way,ki zo nan...i fucking miss u..ya shafa gefen fusknta kadan,"kuma zaki fada
min abunda yake hanaki daukar wayata tun ina hanya nake ƙiranki i got worid,ina
wayarkin ne?shiru tay bata amsa shi ba kkrin kwace kanta ajikinshin kawai
takeyi..da mamaki a fuskan sa yana saketa yace "keda waye kuma,saurin me
kikeyi, .tunkan ta amsashi yay murmushi.. jan hannun ta kawai yay abazata suka nufo
cikin falon bawai danta so ba bai kuma saketa ba,kirjinta ne yahau bugawa da karfi
ta kasa iya daga idanunta ta kalle gabanta, can sai gasu a tsakiyar falon imad ya
shigo ciki da sassanyar sallama abakinshi

wani shiru falon ya dauƙa mufrad na zaune a doguwar kujeran ya wani harde kafafunsa
cikin shiru ya aje plate din indomien din daga gefen sa daga gani kasan bai wani
ci dayawa ba,bayan ya amsa sallaman ciki ciki,bai kara musu kallo na biyu ba ya
dauke kansa,wani hade ransa yy tamkr baiji ƙarar shigowar mutane ba,Da sassanyar
kallo imad yabishi sannan ya saki murmushi ƙarasowa sukayi gaban sa kirjinta na
tsananin bugu,addua take tayi aranta Allah yasa imad ya saketa kafin su isa daf
dashi amma shikam ko ajikinta haka ya makalkaleta a gefen shi har suka tsaya kikam
agaban san,wani irin matsiyacin kallo muff ya musu asace

kanta ta saukar can kasa jin hannun imad sarkafe da nata,shikam yanata murmushin
shi mai taushi yace mishi hey u welcome back,jin bai amsa ba ya kalle rufaida yana
mata dariya kasa kasa yace"au dama keda shine agidan kiketa guje guje..?rasa me
zatace mai tayi,mufrad yana dago idanunsa zai amsa yaci karo da nata idon,da sauri
ta saukeshi kasa, sai kuma ya hade ransa,ce ma imad yy ya zauna mana yace kawani
tsayamin aka bayan kasan baka ƙaraso da wuri ba,murmushi imad yay ya jawota
jikinshi still suka koma seat din dake gabansa suka zauna atare duk sai ta katsa
yin wani motsi zciyanta na harbawa diff diff..
kallonta imad yy ganin duk ta taƙure

dan kadan ya kalle fuskan muffy yaga shima ya mugun hade ransa baima kallon ta
wajensu, dariya yy aranshi yana cewa "now i see why ure running "gaisawa suka
shigayi a tsakanin su babu yabo babu fallasa suka taba yar hira kadan cos yanayin
shakuwar su da yadda suke mutunta junansu acikin ransu baiya iya saurin boyuwa su
duk sanda suka zauna dole zagane suna matukar kaunar junan su

..cikin yanayin neman magana imad ya dubeta suka hade ido, shi tsoratan datayi ne
yake bashi mamaki da dariya .sai ya rasa mesa suke mugun jin tsoron muffy yaga haka
malak ma,haka su nazli,sasanyar iskar numfashin mai tafe da qamshin turaren
jikinshi shine ya dawo da ita hayyacin ta, jinshi tayi wai haryazo daf da daf da
fuskartan yana kakkrin hade kwayar idanunta da nashi acikin wani irin shaukakiyar
salo,hannun shi taji yana xagaye gadon bayanta ahnkli ya rungumeta ta baya kadan,ji
tayi kamar ta nitse kasa dan azaban kunya,dada manna ta da jikinshi yay ta tankwaro
kadan kamar zata fado akan kirjinshi a hankli murya can ƙasa ƙasa wanda su biyun ne
kawai zasu iya cominicating, da wani irin tausashiyar mai kashe gabobin jiki ya
gogi kafadunta cikin jijjigata kadan kadan yace"hey tana dagowa ya hura mata iskan
bakinshi a fuska ta lumshe ido tana budewa yace "I miss you,"wani iri taji jin ya
fada da dan ƙarfi,tasan duk wanda ke wajen dolene yajisu,kasa amsawa tayi imad
yace..c'mon relax mana,why u looking sooo scared ne yau?".meyasa zaki yi shiru muna
tare..u dint miss me?cikin wani irin yanayi mai kashe jiki ya furta hakan yana
kallon kwayar idonta kamar wanda zai hadiyeta tallabo haɓarta yay da yatsan hannun
sa wanda yasata kasa iya furta wani magana numfashin taji kamar zai dauke cak ,tuni
cikinta ya fara kadawa tanajin ya bada sautin kuuu muryanta can ƙasa yana rawa rawa
yay ƙasa sosai even fiyeda yadda shi ya ƙashe nashi muryan,ahnkli tana fitar da
sauti wanda inbaka daure ba ma bazakaji metake cewa ba tace Dan Allah kabari.pls i
need to leave right now..im not comfortable here at all,she though a yadda suke
maganan a hnkli zai amsata dariya mai dan sauti taga yay kuma idanunshin nakanta
bai dena kallonta direct ba yace saboda me zaki cemin zaki tafi?
shiru tayi,..bakinshi ya tabe yace hmm ure aint going anywhere msmmn inbabu dalili
...dauƙe kanta tayi cikin sauri bata kara kallon shi ba..imad ya sauke ajiyan
zuciya.

yadda kasan babu wani abu mai numfashi haka mufrad yake zaune awajen acikinsu,his
face is not looking too bad amma daga ganin sa kasan abubuwa dayawa masu tsauri
suna zayyanuwa acikin aranshi tambayar kansa ma yake."shinma ina ruwansa da ita
dahar zaiji wani dar dar danya gansu tare da imad wanda no doubts yasan dama suna
tare,sai kuma yaja tsaki mai tarin takaici.."but he cant allow this agaban sa,shi
sam baison soyayyar yarinta,zaifi masa insuna yin abunsun tacan...shi baison rainin
tan yay yawa..already ya fara lura kamar sakewan daya mata kwana biyun ne yasa
takeson ta soma rainashi harda zaice mata tazauna suci abinci taƙi ta kuma guje
masa..yana cikin tadin abincin da zuciyarsa sai yaga imad ya miƙe ya taho ta
wajen,plates din indomien ya bude yagan shi so yummy harya dan fara shan
iska,"..daukawa yay.."shine babu tayi? baice masa komi ba..loma daya yakai bakinsa
yana kallonta yaji indomie da dadi yace babe kinci wani abu kuwa ko sai mun fita
waje zakici abinci?
wani ƙarfi taji yazo mata ta tashi tsaye cikin sauri zata fita da sauri ya fizgota
baya yana cewa ke ina zakije wani tsorataccen kallo ta masa taga ba wasa akan
fuskansa,baice mata komi ya kalle mufrad yace"hey muff kaga wai itafa tsoron zama
damu anan takeji sai kace ance cinyeta za'ayi"..uhm kawai mufrad yace batare daya
dago ya kallesu ba,idanunta suka sauka kan plates din dake hannun imad taga kamar
ma mufrad baitaba ba idonta atake ya cika da ruwan hawaye sai tarasa mesa ma
takejin haka...imad ya cigaba da magana."yace nifa bazanje koina ba sai kinzauna
nagama cin wann abinci..its soo sweet muff saya kayi?..girgiza kansa yay
atakaice,ahnkli sai ta sace kallonshi taga ko zaice wani abu akanta gani tay ya kau
da kansa gefe, ganin yadda yanayin sa yake kamar ana sakashi kula imad dinne dan
dole ya kara birkita ,bata hankara ba taji an kama hannun ta da dan karfi an zaunar
da ita akan kujera.. agabanta taga imad ya tsuguna ƙasa da gwiwowin sa yana facing
fuskarta yana ta kallon ta,kanta ta sauƙe can ƙasa gaba dayanta a birikce take jin
kanta shi duk ya dauka tsoron muffyn ne dan langwabar da wuyarshu yay cikin lallami
da saukar da murya a marairace.
yace"Rabin rai..relax mana dan Allah
..duk kinki ki saki jikinki anan whts wrong with u..pls ki gayamin ko ganina ne yau
bakison yi in tafi?muryanta na rawa ahnkli tace mishi"pls Zan tafi gida..ajiyar
zuciya ya sauƙe ranshi baiso ba yace okay
amma ai zaki bari in ƙarasa cin indomien nan ko?tun kan ta amsashi yace "with u
pls"...kici kadan in mun fita zamu siya duk wani abunda kike so din,kamar zatay
kuka tace ni bana son naci komi,..kyabe bakinsa yay baice komi ba ya tashi daga
gabantan ya dawo gefenta ya zauna snn ya fara cin indomien a hankli,lkcin idanun
mufrad na stiff akan wayarsa yana dadanawa ynyinsa kamar baisan dasu awajen ba,loma
biyu imad yay mai kyau na ukun saiya kawo dede setin bakinta
"idanunta kamar zasu fidda ruwa ta maƙe mai kafada "hade rai shima yay..ahnkli yace
comn..bazaki ci ba kin gwammaci raina ya baci kenan?..
tana budan baki zata amsa mishi maganan yay saurin kai mata spoon din bakinta game
da dago chin dinta ahnkli harsanda ta ƙarba.."murmushi yy yace dats better.."ya
ƙara debowa zai bata taki karba tana shirin girgiza kai ya zare mata ido"yace
eat..dan ture hannun shi tayi kamar wacce take shirin yin kuka tace"..Allah na
koshi.."yace toh shikenan.."nima ai sai ki ban abaki
"..wani irin kallo ta mishi sai ya amshi spoon din ya deba abincin a spoon ya damka
mata a hannu,"har inyanzu bata dena kallon sa ba,"bakinshi ya bude haaaaa..yana
jira ta saka mashi..taga de babu yadda zata iya tserewa wa hakan wanda ya damka
mata a hannun ta matso kusa dashi ta saka mashi abaki a hankli..wani lumshe idonshi
yay yanajin dadin abincin yana taunawa yana sakin wani kayataccen murmushi yace
yawwa rabin raina kokefa..da haka zakina min in mukayi auren ko?kin dago kanta tayi
yna murmushi yace"..okay another one,takune fuska tayi da alaman zata ki cikin zare
mata idanunshi yace..in bakiyi sauri ba bazamu barnan ba kuma wallh anan gidan zaki
kwana tare da mu..kuma saina ciji wannan karamin bakin naki.
yakai hannu zai dan kama lips dinta taja baya cikin sauri
ruwa duk ya taru a cikin idanunta,sai taji hanklinta ya tashi, duk saita tarasa
mesa imad baiya ganin halinda take ciki. rikicacyar shirun da mufrad yy awajen yasa
ta kasa ƙara samun karfin gwiwan cemi shi komi kirjinta kamar zai fashe tsaban
fargaba.."..haka imad yasata kara bashi wani spoon ya kara...ganin yadda hannunta
yake bari bari yasa ya amsa spoon din kawai ya soma bata abincin abaki tana ƙarba a
hankli tanaci kamar wanda take hadiye ruwan xafi tana hadiyar dole kamar yana
konata ta ciki"..duk ma sai taji ta tsane indomie a rayuwanta...dawowa yay gefenta
daf da ita ya zauna tare da saka hannunshi ata gefen bakinta yana shafa laushin
wajen kamar yana goge mata wani abu romantically.

wayar mufrad yanayin ringing ita ta soma dago kanta game da kai idanunta wajen sai
taga ya tashi tsaye ya haura sama cikin sauri baiko kallesu ba...itama cikin saurin
ta miƙe duk jikinta na rawa..
..imad ya mike yana kallonta da bala'in mamaki ayanyin sa aranshi yace lpya
kuwa?..tun kan yay magana cikin sauri ta tsare shi muryan ta na balain rawa
tace"..dan Allah dan Allah i cant stay here anymore i really need to go...
juyawa tayi kamar zata tafin a birkice ya tsareta cikin sauri,shafe fuskarsa yay da
tafin hannun shi cikin ynyin damuwa yace hey
"gurl u need to tell me..waimeke faruwa ne naga duk kin canza..why acting strange?
baya ta juya a tsorace ta dubi hanyar da muffyn yabi ganin bakowa awajen snn ta
saki muryanta da karfi ta amsa da cewa" nothing happen okay..i just need to leave
right now...in baxaka kainin ba ni kawai zan tafi dakaina..im leaving,tana fadin
hakan ta nufi bakin kofa cikin sauri yabi bayanta acan bakin kofar ya rike mata
hannu,yace "baby wait"..tana tsayawa yace"..wani abu ya faru ne?cike da basarwa ta
masa kallon a ina?fuzgar iska yay ta bkinshi snn yace "inde dan muffy ne shikam ai
haka naturen shi yake pls karki wani damu da shi..i dont get why u acting strange
around him..yayanki ne fa, nikuma kawunshi ne kuma babban abokinshi...be cool
girl.. ,"koya miki fada ne?kanta ta girgiza tace no..ta kara cewa kawai...sai tayi
shiru ...yace to mesa zaki matsa sai mun tafi ynzun?shiru ta masa ganin kamar bazai
taba fahimtar ta ba,a dan dame yace..babe kinga inna tafi ynzu muffy bazaiji dadi
ba,in fada miki gaskiya a dalilina ne kuke yawan ganinshi anan garin..nd u knw if
am around u bazanje in dawo yanzun ba bagwara mu zauna anan dukanmu uku tare
ba,...he already knows ure my girl,babu wani sirri tsakani na dashi
..why u soo scared of him?

kallonshi tayi da ƙarfin hali tace


i am not scared of him..im just desperate to leave
nifa na gaji ne,na dawo ko hutawa banyi ba kuma kaga yamma ne yake kanyi, yakumbo
zata daga hanklinta intaji shiru,and u promised.. kace daga nazo kai zaka rakani
har gidan kuma harna gaya ma adda nama zan iso da wuri..nide gaskiya bazan zauna
ba..tunda hakane ai saika zauna dashi din..

kanshi yadan shafa cikin nuna damuwa da mood dintan cos tunda tafara maganan
karamin bakinta kawai yake
kalla da yadda ta takune fuskrta take maganan a mugun matse kamar tana kan
wuta,yaude yasan baxaici wani nasaraba koda yay lallami,ajiyar zcy yay.."yace hummm
toh shikenan..muje inkaiki ..but im not hapy gaskiya ..i wanted us to spend sumtime
naso sai irin 9.. 10 by then na gama ganinki sai inkai ki gida"amma ynzu tun shida
baiyi ba zakice min zaki tafi?kwananki nawa abuja'..honey this is cheating..shiru
tayi abunta..yay kwafa yace toh shikenan..get ur things ina zuwa
da sauri tabar wajen ta nufi sashen hajya mama ta tattarai tarkacen kayanta ta
fito,yana shigowa ciki ya same muffy daf yana saukowa kasa ta matakala fuskansa a
harde.

Daga wajen ya dakata yana kallon sa yace "fita zakayi ne?fitar zaiyi amma daya ga
babu rufaida wajen sai ya dago karshen zancen yasan bazaifi yace sukaita gida tare
ba,nd right now bayajin ra'ayin yin hakan atakaice ya sauya ra'ayinsa yace nup..i
just got down to get my wallet kaina namin ciwo..zan dan kwanta ta ciki...
imad yace okay
toh bari inje in dawo mana,i wll back in a jiffy..shud i get u sumting for the
headche?..sanda ya dau wallet din snn yace nop its stress zaima tafi...later.
yana fadin haka ya wuce sama ya barshi awajen..

juyawa imad yay ya sameta a gaban motarsa tana tsaye ya bude mata bayan booth ta
saka kayay kinta sukabar gidan

tun fitarsu yake ta tambayarta koda akwai wani abune amma taki sam ta amsa shi,gaba
daya hanklinta baiya nan kawai tunanin abunda zai iya biyowa baya takeyi daga wajen
yaa muffy"ta tuna ko dazu yace mata karya kara ganinta da expensive gifts ba
mutuncinta bane...and now she dont even know how to start telling imad daya dena
janta cikinsu ita sam bazata na iyawa ba,..nd worst of all ya dena koda riƙe yatsan
hannunta agabanshi,..wat wll he think of me now?
wani lumshe idanunwanta tayi akan seat din kujera tayi tsammmmmm
sanda suka iso gaban gate dinsun ma bata sani ba saida taji ya hura mata iskan
bakinshi akan fuskarta

a hnkli cikin kasaitaciyar yanayi ta dago ta kallesa murmushinshi mai balain sanyi
ya sakar mata'..Yace hmm gajiyan da yawane har haka?..gyara zamanta tayi tace
me ka gani?yace i hve been blabbing since..naga baki cemin komi,nace ki fadamin in
akwai wani matsala ne kince min a'a..dagowa tayi
tace eh aina fada ma nidan Allah abar maganan nan ya isa haka,batay aune ba taji ya
fixgota jikinshi kanta taji ya sauka akan kirjinshi ya rungumeta kadan..kallonta
yakeyi cikin rashin fahimtar yanayin ta
bakinshi yakai setin kuncinta yay kissing
ya kuma mata wani akan goshi"..lumshe idanunta tayi sosai,yana kallon ta ahaka a
hnkli yace "i will alwys know wen sumting is wrong..kuma nasan yau de ana ɓoyemin
wani abu..."da can shiru zatyi..sai can ta tuna shidin waye ne"...well..he is a
decorated barister,
a criminologist, who is dangerously familiar with all the secret pschology of human
behaviurs
..a duk tarihin kwarancewr sa data karanta tasan inhar
yace yana son yagane wani abu dake cikin zciyarta zai iya,kuma gane gaskiya baxai
taba masa wuya ba...but ta lura kamar aynzu son da yake mata is actually immense in
his heart har yana neman rufe masa idanunshi.
wani tunanin tayi aranta snn ta bude lumsashun idanunta a hankli cikin sauke wata
nannauyr ajiyar zuciya"..gani tayi har ynzu yana kallonta,mikewa tay daga kan
kirjinshin ta zauna snn ta kamo hannunshi cikin nata ahnkli ta shiiga murza mishi
ahankli"
.wani kakkarfan ajiyan xciya ya sauke ta ciki game da kulle rikitacen idanun shi
wanda baiyajin in ya sauƙe jarabar dake cikin kwayar idanun nasa akanta zata iya
daukawa ayanzu.

wani irin fitanannar sauti mai tafe da lalatciyar shagwaba da saukar da kasala
a duka gabobin jiki ta saka a shgwabe tana langwamar mishi da wuyanta.

sanda ta gama lallamar sa da tsimammun kalmomin soyayya sannan ta soma gaya masa
gaskiya abunda ke cikin ranta a nitse.

lokacin gaba daya idanunshi ya birkice sai kallonta yakey kamar zautacce
"tace mishi ita gaskiya bazata iya sakewa dashi sosai in yana tare da yayanta
ba ..ta manmasa bayani
duk dama bai wani dauki abun soo serious aranshi ba,shidama can ya rigada ya
harsasho ƙarshen zancen but still he apreciate d fact dt she is being sincere with
him right now batay yunkurin boye masa ba,darajarta aranshi saiyaji ta karu,tuni ya
gane,damuwarta shine "she just want them to be formal agaban muffy..tace mishi
karyana tabata..su huggings an co duk ya sarara mata gaban sa
..dariya sosai yay game da kissing din hannunta yace mata toh shikenan naji..bazan
kuma kara ba..rungumarta yay sun dade ahaka snn ya saketa ta sauƙa, yauma da
murmushi akan fuskarta suka rabu harya bar wajen tana waving dinshi.

ata fannin muffy kuwa tun komwar sa dakin saiyaji ya rasa abunda yake masa dadi,har
wani haushin kansa ya somaji cos motsi kadan sai kaga ya juya yana expecting yaga
dawowar imad.

can da abun ya ishe sa yaja tsaki ya wuce bathrum ya dauro alwala ya wuce
masallacin.

yana zaune anan ma sai yaji duk cikin ranshi baijin wani dadi,kuma harga Allah yaki
sam ya kawo arnshi cewa ata dalilin rufaidane
yakejin wannan mood swing din
cos honestly shi baiga dalilin dazai sakashi jin haka ba.

xaune yake akan jan capert din masjid din yasaka farar jalabiya yanayin shi kamar
wanda yay zaman tahiya cos gaban shi kawai yake kalla,da tafin hannun shi ya riƙe
dede seti wajen inda zuciyarshi take barbawa da karfi,

wani nannuyar ajiyar zuciya ya sauƙe,snn ya runtse idanun sa sosai yana tambyar
zuciyar shin da wani irin karsashen murya yace "shin mey namiki da zafi haka kike
azabtar dani musmn akan lamarin da kinsan bazai taba yataba yuwa dani ba har
abada?......shiru yy jin zuciyar tashi takasa bashi amsar tambayar,

hannunshi ya saka akan fuskrshi ya rufe fuskarnshin da tafin hannunshi duka tamkar
wanda yake shirin zai saki wani raunattciyar kuka jin yadda kawai koinanshi yake
masa ciwo, hanyar tunaninshi da yin walwalansa kaf suka dagule a cikin dakikanin
lkci, jijiyunn zuciyarshi dana kwakwalnsa suma suna kkrin cirke masa baya ganin
sauki bare wani haske...

duk saiyaji ya rasa abunda zai tuno ynzu arayuwan shi na farinciki yaji
sauƙi ,idanunshi ya lumshe sosai ahnkli ya furta "hasbiyallu wa neemal wakeel, La
hawla wala kuwwata illah billa.
la ilaha illa anta subhanaka inni kuntu minazzalimin.
yana kammala furta hakan ya bude lumsashun idanunsa ya juyo cikin sauri jin kamar
an dafa kafadunshi ta baya.

Ba editing hope u got the content of the page clearly?

#SURAYYAHMS

Duk da kasancewar damuwansa akan dauƙe masa wuta dayaga sunyi kwana biyu hakan bai
wani sakashi yayi sanyi ba,yau ma sai da ya gama aikin da yakeyi snn ya sauko yaci
abinci shidayan shi,bai wani ci dayawa ba ya tashi ya shiga toilet din dake ƙasa
yayi alwala ya wuce masallaci dan lokacin 3:50 pm ne ya yamma,da ya idar kai tsaye
ya dawo cikin gida, tunda ya shiga bai kula kowa ba yaci gaba da aikinshi sai kuma
sallah ke tadashi,hakama bai kwanta ba sai after 2,yana kwanciya bacci ya kwashe
shi,washegari 5:30 ya tashi bayan yayi sallah asuba around 7am yayi wanka har ya
fito yana mamakin rashin ganin imad acikin dakin aranshi,cikin sauri ya kimtsa
kansa,jeans dinshi dark blue ya saka na mourlone souleivers da orange shirt na
Lovis vuiton sannan ya daura dark blue tuxedo jacket daga sama, dressing din ba
ƙaramin kyau suka mishi ba kasancewan shi kwana biyu ya dada gina tsarin jikinshi
da body work out din da yake yawanyi sai duk arbs dinshi da kirjinshi suka bubbudu
suka karayin armashi

wani agogon fata baki na gucci mai kyau ya makala a hannunshi sannan ya fesa
turaren Jar bolt of lighthening da jean patou yasa talkamin shi baki na haven,ƙarfe
bakwai daidai ya gama shirinshi ya fito

sauƙowa yake daga kan benen cikin kwanciyar hankli da nitsuwa har ya ƙarasa sauka
ya isa katafaren falonsu.

karasowa yay cikin palon ya isa ya same imad na zaune akan kujera da coffe cup a
hannun shi cikin shigarsa na alfarma ya saka wani hadadden farin gilashi a kwayar
idanunsa da suke kan TV ya kuma riƙe remote control a dayan hannunshi..

kallo daya sukayi ma juna kowa ya dauke kai snn mufy yanemi wajen zama a kujeran
dake fuskantar sa ya zauna aranshi yana son ya masa magana akan abunda ya faru
saidai haryanzu bai san ta ina zai soma ba,coffen shima yaje ya hada snn ya dawo ya
zauna cikin harde kafafun shi yana sipping a hnkli kuma a izzance..shiru ne ya
dauki wajen na dan wani lokci snn yay gyaran murya yace "na farka banganka a daki
ba ina kaje da sassafe?..imad najin ya furta hakan saiya cigaba da canza channel
yay kamar badashi akayi ba"..wani irin rolling idanunshi ya a kasaitance snn ya
ajiye coffe cup din yana kallon sa"Guy am talking to u..whats up with all this
snubing,"..imad ya hade rai batare da ya kalle sa ba idanunshi nakan tv a shashance
looking ko inkula yace mishi," ..i am not snubbing...
nace maka wani waje naje da safe.

Gyara zama muffy yay yana ƙare mai kallo aranshi yaja wata doguwar tsaki.
yace yaushe kafada min ka shirya kafita wani waje nd then kazo harka hada coffen ka
kai kadai kanasha..."dan tsuke baki imad yy baikuma kallesa ba jin silly questions
din dayakeyi masa.
cike da shan qamshi murya ciki ciki ya amsa shi
"yace yeah i was out in d morning alone nd made my coffe alone..,now u know.
sassanyar sallamar da akayi abakin kofar ne kawai yahana mufrad amsa shi,hanklin su
duka suka mayar bakin kofar dan basuji karar sautin taba har sanda ta ƙuso kanta
ciki wani combat loafer ne mai kyau na gucci a kafafunta shiyasa basuji karar
takunta ba,dauke kai mufrad yy ganin malak ce ta shigo,hannunta na dauƙe d tray din
breakfast dinsu suna hade ido da imad ya sakar mata wani sassanyar murmushi a
kunyace ta mayar masa ganin yanata kallonta, yau ma tayi kyau sosai, as usual ta
sako black pencil jean trousers da top dinta black colour mai batwing saita dora
original turkish kimoni akan kayan tayi rolling kanta da veil dinshi tana zuba
qamshin turarenta mai dadi

gabansu ta karaso snn ta aje musu tray din akan centr table ta rusuna tace ina
kwana uncle mad "yaa mufy katashi lpya?..da kallo daya ya bita wanda shine kawai
shedar daya nuna mata yaji gaisuwar.."imad ne ya amsata babu yabo ba fallasa
haryace mata intagama ta lects ta jirashi awaje zaizo shi dakansa ya daukota a
schl..da murnan jin hakan ta fita.

mufrad baice komi dan dama sun saba in aka kawo musu breakfast imad ne yake serving
dinsu ko suci atare ko ya deba ya yabawa kowa a hannun shi yaci shikadai.

to his wildest suprise yaga imad kam ya dauki plate ya debe chips da shayin shi ya
saka agabansa yana ci shikadan shi hankalin sa a kwance kamar baisan dashi a wajen
ba,duk dai yasan fushi yakei...anma bai tashi sanin dagaske yakey ba sanda ya ga
yanata daddaure fuskansa ba,kuma ba kowani silly question ya jefo mishi yakei bashi
amsarta direct ba ko yamaida masa da maganan banza.

ranshi yaji ya soma baci,baici abincin ba yana zaune aranshi yana cewa indan akan
maganan su da keeyan ne yaketa bata rai dashi shidai ya yanke aransa cewa bazai
bashi wani hakuri ba

ringing din wayar imad ne ya katse mai tunanin shi imad ya zaro wayar daga
aljihunsa ya kara a kunne fuskar shi dauƙe da faraa yace har ka isa
abujan?..dagata dayan bangaren keeyan yace masa yanzun nan na sauƙa a jirgi,just
tot i shud let you know,yo thanks uncle maddddd..long live.
murmushi mai sanyi yay cikin sauƙe ajiyar zciyan jin realive,sabida bakaramin
damuwa yay da mood dn keeyan din ba sai yaji kamar duk shine silar jawo mishi
abunda muffy yazo ya masa anan na bacin rai..a hankli yace hey am glad that ure
sounding lively now..komi na duniya yar haquri ne..ka cigaba da hakri kaji.
kuma dan Allah karka saka komi aranka..keeyan yace bakomi ai yawuce,lura da yay
kamar muffy na satan kallon sa cikin son jin me suke ta fada yasashi cewa.."so when
are we expecting you again for the next game,kay gaskiya yakamata kazo muje ka rama
ko ni kadaine kakeda a duniya ai saina rufama baya?

dariya keeyan yay yace "gaskiya bansani ba tukuna but u know what i will think
about it kodan sabida kai din..lumshe ido yay cikin jin dadin abunda yace snn yace
ayit..later nan suka datse wayar
mikewa mufrad yay yana gyara zaman jacket dinshi fuskn sa a dore yace dawa kayi
waya nakejin kana cewa ya wuce..u mean yaron nan ya tafi baimin sallama ba?..rai a
bace imad ya sake remote din hannun shi a kasa dama Allah Allah yake axo dede nan
gabar da zai samu daman tsigeshi san ya mugun gajiya da behviour din san nan mikewa
tsaye yay azafafe yace
"guy..im tired of ur silly questions..
daga kace nafita sassafe ban gayama inda naje ba, sai kace nasha coffe banda
kai..and now ure pipping on my calls?who are y to ask me dat..me kake daukar kanka
ne?.take mufrad yaji maganan ya doke shi akirji..shima hade ransan yay ya juyo a
zafafe yana kallonsa kamar wanda zasuyi cacan baki a tsawace yace"kace menake
daukar kaina?
"..everything"..
..nd fuck those those words of urs.

hannun imad har na rawa ya nunasa da yar yatsa rai abace yace "nagaya maka karka
sake min silly questions"....ya juya zai bar wajen..muffy yaja tsaki yanamai daga
kafadunshi cikin neman magana yace
"Inkayi abu sai baza a ma magana ba kai waye..?what u did is wrong..ai kanina
ne..nine agaba dashi he is supose to let me know wen he is leaving ai bazaman
kanshi yayi anan ba

a hankli imad ya juyo yana kare masa wani irin matsiyacin kallo
"Malam da Allah kamin shiru..yanzu kai bakaji kunyar abunda ka furta ba?
wai kaninka..hmm
mufrad yana shirin amsashi yajuyo cikin datsar numfashin sa a hantare a mugun
tsawace yace "for god sake u know u did wrong ..u ruined his game..kuma kasan
kabata masa ranshi...but u neva care to apologise or even feel remorseful about it
snn mani ne zaka zo kana burgan cewa ai kaninka ne?ohh you didnt even sound like a
big brother let alone act like one...ur attitudes disguist me...waikai meye ke
damunka ne?meyasa kwana biyun nan kake yin duk yadda kaga dama da feelings din
mutane ne?u dont just care,you dont give a damn on who get hurts u will just ruin
things..?

runtse jajayen idanunshi yay hannunshi nadaga kan kanshi a mugun tsawace yace"
'okay stop..ya isa haka ..enough..
ya daka wata razanannen tsawa.

numfashi ya ke saukewa da kyar


a zciye yace yanzu akan game din ne kake min wannan ihun?..well fine,okay am not
remoseful..kuma bazan bashi hakuri ba.. not eva..inkai koshi kunada abunda
zakuyimin saikuyi min ingani .."shiru imad yay jin bacin ran na neman shigar
zuciyarsa da gaske
numfashi ya furzar ta ramin bakinshi snn ya gyara tsayuwarsa suna fuskartan juna
fuskan sa a dore,
da normal voice dinshi cikin sauke ajiyar xciya yace
"mufrad naji abunda kace saidai nida shi duka bamu da abnda zamu iya maka..kaine ya
kamata kaje snn ka cigaba da yin duk abunda kaga dama,but i also want to let u know
dat is not just about the game anymore
this is about our family, dat dude is ur brother,ur own fucking blood
wanda har abada bakada da replacement dinshi he will still remain part of you even
if u perish..comn.."mufrad are u out of ur mind?..why ar u acting soo
strange .inkana tunanin dan game din ne ya saka keeyan yin fushi dakai then ure
wrong here..what hurts him most is the way u alwys pushed him away like he mean
nothing to u while he respects u .kuma kaima kasan da haka..da kake cewa baka son
raini ya taba rainaka ne?..men ure nothing but a monster to ur junior ones,"ni ban
taba ganin shi acikin yanayin da ka jefa shi aciki ranar ba..kaine suke maka kallon
bango abun jingina bayan su,amma ace duk yan uwanka ka koresu daga jikinka tsabar
jiji da kai da son masifa?..kai baka son su rabe ka ne kawai sabida kanada girman
kai..bayan baka da wani gata a duniya saisu..nan gaba wazaka riƙe kace ya tsaya
maka a matsayin garkuwa inba yan uwanka na jinin ba? qaddara ka haihu kaida matarka
sai dukan ku kuka mutu kukabar danku a duniya kana nufin danka zai cigaba da rayuwa
a hannun wasu na daban ne wanda ba yan uwanka ba?
..look muffy..no matter how u took urslf to be ur blood wll alwys be thicker than
ur waters
..friends nd family are 2 basic things dat u cannot do witout...kai kuma sai turesu
kaky ajiknki..and youi know what?i ques dats why ure looking frusrated right now.

numfashin shi ya sauƙe da kyar tare da lumshe idanun sa cikin wani irin karaiyarrar
yanayi wanda shikadai kawai yakejin radadinta ajikinshi
muryan shi na rawa rawa cike da taurin kai yace.."im not looking frustrated..nd i
wll neva be...dan kawai sabida bakusan abunda mutum yake fama dashi arayuwarsa ba?
ai dolene duk abunda ya fito daga bakinku zaku yabamai..i wl not apologise period

imad kamar zaiyi kuka yace "Toh me kake jira ka fadamin damuwarkan mana?ko kai
ƙaramin yaro ne sai anta binka ana lallabaka,i know ure not okay,i can feel it..and
god knows ive been asking u countless time but u kept snubing me..da sauri ya kama
hannun shi ya rikie yace pls muffy whats going on with u?juya kanshi yay a
karkasashe zuciyan sa na mugun harbawa dan yasan bazai taba iya gaya ma imad wannan
damuwarshin batare da yay masa ƙarya koya boye masa wani muhimmin abu ba.

wannan muhimmin abun kuma rufaida ce,dan babu shakku tana daya daga cikin
matsalolin rayuwarshi ayanzu

if he must be sincere att all toh saidai ya furta harda abunda yakeji na intense
feeling a zuciyar sa game da rufaida.."so how can he even put it when he cant
afford it a name ..shin so gamon jini ne?natural kishi ne?natural shakuwa ce?koko
tsantsar kariyane dayake son ya bata na yan uwantaka?. duk bai san wannan amsar
ba...kuma daga zarar ya matse hanklin shi danya warware wannan tunani sai yaga
emotions kala kala harda wanda baiyi zato ba suna turnukeshi suna rudamai tunani.

all he knows is duk yadda yay ya kwace kansa daga tunanin ta ya kasa, aranshi yanzu
da ita yake kwana yake tashi
kuma hakan bakaramin ragemai jin dadin rayuwarsa yakeyi ba..

juyowa yay a hnlki tare da sauke raunanun idanunshi da suka sauya kala akan na imad
daya dade yana jiran amsar sa..

suna hade ido ya sauƙe wata nannuayar ajiyan nunfashi atake xuciyarsa tace mai
no..ta kuma hanashi cewa komi face ya samu maslaha karan kanshi dakan shi,tsummanan
idanunshi ya lumshe sannan ya kara budesu akan imad..a hankli ya zame hannun sa
daga nashi cikin hade ransa baice mai uffan ba ya dauke kansa da yanayin taurin kai
ya juya ya fita cikin sauri yabar imad a atsaye awajen.

kallon kofan imad yakeyi har ya bace ma ganin shi bai iya koda iya yin wani motsi
ba,kwayar idanun shi sunyi ja,ya dunkule hannun shi yana jan zciyansa sama kadan
cos sosai yau ranshi ya baci da mufrad..

ya rasa wani irin masiface haka yake shirin tunkarasu..a duniyar sa in akwai abunda
ya tsana baifi yanaji yanaganin cewa ya fahimci abu afili ba sannan yay tambaya
akan abun sai a boye mishi ba...,ya tuna ko hqri bai bayarba,kuma ko nuna damuwar
shi akn tambyar baiyi ba kawai ya fita,ynzu ace duk bata lokcinshi dayay yanai ma
muffy maganan familyn shi duk abanza yay kenan?kai kai he just knws dat mufrad ba
daidai yake ba sam

his best man on earth cannot be okay acting like this


yasan dole ne kawai da akwai abunda yake tafiya mai mugun nauyi da tsauri wanda shi
a harsashen sa haryau bai ganota da kyau ba.

atke sai kuma yaji wani ƙakkarfan fargaba da fushi mai tsanani ya kama fadar
zuciyar sa yana neman rufeshi yanajin kanshi yuuui kamar ana shirin watsa mai wutar
zaxxabi

daki ya nufa cikin sauri yana bude kofar dakin idonshi a rufe tsabar bacin rai ya
fada akan gadonsu yana sauke nannauyar ajiyan zuciya mai zafi"..to meye ne wannnan
da yake shirin zamowa tmkr wani sirri a tsakanin su a karo na farko arayuwarsu?
yasan dai mufrad dinshi bai taba aje sirrin wani abu mai nauyi a ranshi har ya
dameshi haka batare da ya sanar dashi ba.tashi yay ya zauna da tsananin damuwar
tunanin hakan aranshi..yasan dai amsar hakan abu biyu ce kacal"..is eida he is the
problem...or he is no more important to him anymore...Abun sai ya kuma mugun
damunshi yafara hurting dinshi
cos both options are not fair to him"in shine matsalar sai bazai gaya masa su
warware ba?..and he dont even wanna feel like he is loosing him right now cos yasan
koda shakuwarsu yazo yay sanyi hala muffy zai iya amma shikam yasan dolene abun yay
affecting rayuwarshi
cos he will alwys feel empty witou his muffy..kirjinshi na matukar halbawa da zafi
ya koma ya sakewa kwantawa snn ya lumshe idanunsa sosai cikin tsananin jin fushi da
makukin takaici..

a fannin muffy kuwa yana fitowa bai kula kowa ba ya wuce parking lot, Dbx golden
colour ya bude ya shiga ya fita gabaya ma a gidan,office dinshi ya wuce, a nan yaci
gaba da aiki har sai da superior dinsa yayi mishi waya suka tafi sighting area da
zasu yi constructing attack groups,shi ya bada shawarar da ya kamata ayi aikin
dasu,shi kuma yayi musu designing securities din yadda wajen ya kamata ya
zama,satinshi daya yana aiki babu hutu

acikin yan kwanakin tsakanin sa da imad wani irin rikitaccen shiru ne,suka dawo
tamkar wanda basa son kula juna kowa acikinsu yana claiming cewa shine da
gaskiya,suna fushin su a boye amma kowa na cikke da takaicin abunda yake damun
zuciyarsa,.

asalin fushi da shi imad ya dauƙa aransa,shiyasa ma abun yafi nunawa ajikinshi
sosai..dan sosai fara'arsa ya ragu,most time ma sai kaga ya dauke karfarsa a
gidan,in zaije hirarshi wa rufaida haka zai je can gidan yakumbo ya sameta inyagama
tun daga can saiya wuce gidansu, su hjya su rufaida duk basu lura da yanyinsu ba
dake basu yadda su nuna ma kowa abunda suke ciki a fili...fushin su bai taba hanasu
yin waya da juna koda sau daya ne kuwa a rana ba,thy are in deep malice amma
secretly caring nd worried for ech oda matsalar daya shine kawai dukansu sunaji da
taurin kai ne da kuma zafin zuciya

..imad yafi kowa axabtuwa amma yaki saukowa ne sabida ya matsu matukar matsuwa
aranshi yana jiran lallai mufy ya rusuna ya sauƙo ya fallasa wannan sirrin dake
zciyarsa dayake ta boye mishi koda kuwa akanshi ne..

shikuwa muffy for the 100th time inyay tunanin sulhuntawa da imad sai zuciyar sa ta
dakatar dashi da gargadin abunda zai iya biyowa baya wanda babu tantama yasan
dolene yay mummunan illa ga muamalar su.

gwarama matsalar sa na rayuwa wanda yake fuskanta awajen matarshi ainau amma tayaya
zai soma fayyace mishi feelings din dayakeji akan rufaida?yasan inde har zai iya
fadan hakan a fili toh hala hakan zai iya raba tsakanin su kwata kwata..shikan sa
yasan imad yay nisan da baijin kira akan yarinyar.

..shikuma baisan ribar me xaici arayuwar sa in yay ma imad dinshi haka ba...

FOR ALLAH 'S SAKE DONT READ WITOUT PAYING.

#SURAYYAHMS

haka rayuwar ta zame musu mai zafi kwana biyu suna avoiding juna while funnily and
secretly caring for each oda.

tuni mufrad ya soma bada complte time dinshi akan aikinsa hakan yasa yayi musu
mugun wuyar gani,yana garin amma saiyay kwana uku basu sakashi acikin idanun su
ba..da kyar imad yazo shima ya share abun ya cigaba da harkokin gabansa da
masoyiyar sa rufaida wacce itace kullum take wanzar da cikakken nitsuwa farinciki
da samun kwanciyar hankli acikin zuciyar shi.
Ata fannin rufaida kuwa har yau tana nanuƙe a zcyrta da wannan fargaban najin cewa
mufrad zai iya hukunta ta akan yanayin yadda take mu'amala da imad..sharewa da yin
shirun san bakaramin zugi yake mata a zciyarta ba...
rashin shiga tsabgarsu dayake yi kwana biyun babu tantama saida yay affecting
nitsuwarta

yau asabar imad na zaune shikadansa a falon maman shi ya saka wata thick cotton
armless shirt light purple colou da grey short wanda ta kama shi kadan,wani irin
kyalli fuskar shi takeyi tay haske tsabar kyalkaleshi da akayi,jikinshi tana fidda
wata mayyar qamshin turaren paco rabane ya jinginar da kanshi ajikin sofa hanklin
shi kwance yana duban calender,date daya kawai yake kalla da tunani masu yawa a
mind dinshi on 20th septmber is his birthday,kuma baya son yace ma mummynshi zaiyi
celebrating bare ta ƙara hada wani annoying drama da zarah.

kwana biyu zaran dataga babu ci dan dolenta ta sarara mai tana dan daga mishi kafa
amma bahakan yasaka bata ƙiransa awaya kota na damun maman shi da kisisina ba..

kawai abun baya frustrating dinsa ne danyana cikin kulawa da samun soyayyar muradin
rashin wato rufaida.
wanda haryau bai iya fayyacewa maman shi labarin soyayyarsun ba.

he kept waiting for the right nd perfct moment,amma he dont seem to find it, sabida
ita maman shi a kullum damuwar zarah ne agabanta bana wata daban ba.

babu yadda batayi dashi akan ya amince ta hada mishi grand birthday party a best
hotel na garin ba amma haka yaki firrrrr yace mata baida lokacin zuwa
Duk matsi duk takuri haka ya cije yakimata firrrrrrr
sabida aranshi ya gama fahimtar kamar da wani abu acikin ranta ta,baida san asali
meye bane..but he is sure bazai wuce ta hada baki da zarah ne dan suyi suprising
dinsa awajen ba

He just dont want to complicte matters acikin shaaainin relationshp dinsa da


rufaida,dan baisan ya zaiyi yaje wajen birthdayn shi da yan mata biyu a matsayin
masoyan shi ba..

he know he wont real'y embrass his mum abainar jama'a


adaya bangaren kuma yasan bazai taba hada rufaida a gefenshi da wata tsinanniyar
yarinya ba..dole ne ma kawai afasa yin birthdayn nan
dan hakanne kawai zai fiye masa samun kwanciyar hankli da nitsuwa.

Yana lura duk sunata fushin su amma ko ajikinshi da alama kuma abun yacima zarah
ranta bana wasa ba,
dan tagama shiryawa akan ranar zata yi abunda zaisa dukka yan uwa da abokan maman
shi susan itace budurwan shi da zai aura,tasan idan hakan ya samu cikin sauki to
babu tantama confirm magana zai masa yawa akai,presuren bakin yan uwa dana abokan
maman shi ma kadai ya isa yasaka wani abu atsakanin su ya dan xanzu koma batun
aurensu ya kankama..

ajiyar xuciya ya sauke bayan ya aje calender can ya tashi ya bude fridge y dauki
kwalban wani hadadden non alcoholic saint laurents wine violet in colour ya tuntuda
a wine glass ya zuba ice blocks akai snn ya dawo dashi wajen zaman sa ya zauna tare
da nitsewa ajikin kujerar yana maida nunfashin sa hnkli.

kurba daya yay ma wine din,ya lumshe idanunshi yay tsammm jin yadda sanyin shi
yake ratsa makwaron shi tana sauƙa ta ciki.

"how on earth will he spend his first birthdate in nigeria witout his muffy?
yaga kwana biyun nan ma aikinshi kawai ya saka agaba ko ya kirashi basu yin wata
magana face gaisuwa hakan ma sau dayane a rana bakamar last few days dayawuce yadda
basa iya kyakwan awa guda batare da sunyi comunicating ta wani waje ba.

abun na damun zciyarshi matuka amma kawai yay shaking dinta offf besides everyone
is getting serious shima yaga kamar ya dace kawai yay abunda yake gaban sa..

Bayan kwana biyu ana saura baifi kwana biyar ayi birthday ba rufaida duk ta damu
cikin rashin sanin wani irin gifts ya dace ta siya masa..duk abunda sukaje mall
suka dauƙa in anzo gida saitaga kamar bai mata ba.

for almost 10 days kullum suna fita gari suna zuwa kasuwa yin shoping
and each time suka fitan sai sun kai dare saboda tsabar son yawace yawace
da kakale kakalen kyale kyale..wasu gifts din da suka siyan ma basu san ma'anan sa
ba kawai in sunga ya musu kyau toh shikenan zasu hada acikin tarkace.

tsadadun turarruka da men underwears da aka siya na gifts yafi kala goma,bnda
romantic flowers bonquet,watch,ring,neck tie da su uwa uba chokolates nd candy
boxes masu matukar tsada da armashi,wahala daya da sukasha shine cewa datayi lallai
tana son komi ya kasance a favourite colour dinshi white or black

hakanne ma yasa suka kai kayan har inda ake profesonal packaging aka musu packagng
in pure white and pure black boxess.
sauran da basu gama hadawa ba kuma suka tarkata shi a dakin malak

sumtimes mufrad yana shigowa gidan zaiga suma ana saukesu da tulin kayan shoping
din a hannu wani binma basu lura dashi a bayan su amma shikam duk yana lura
dasu,duk wani shige da ficensu yana gani a idanun sa, kuma yana marking dinsu
aranshi sosai,shidai kamar wanda yake jirane dubunsu ya cika snn ya watayasu.

gasu da jarabar son daukar wanka da saka kaya masu bala'in kyau da aji ana baza
life irinna wayayun yan mata..

kyautukkan da suka tattaran ma haryay yawa suka rasa yadda zasuyi da wasu.."and thy
already oder for a huge pure white cake,da za'a kaimai gida sassafe,maiyi kusan
dubu 30 ta cajesu duk kudin aikinsu da suke tarawan saida yaja baya.

thy just want to impressed him by all meanss posible sabida kowaccen su aranta ta
riƙeshi da matikar muhimamn ci ga rayuwanta
,duba da irin barnar arzikin sa dayakeyi akan su barinma ita malak da komi na
rayuwanta kusan ayanzu shine yake daukar nauyi.

so aganin su koda duk duniya suka siya masa amtsayin gift din birthday har ynzu dai
bazasu taba biyanshi irin alkhairan dayake musu ba.

zumudinsu akan wannan rana ya saka imad planning musu hadadden date su ukunsu and d
best part of it yace sai sunje beach sunyi games sun dawo can bayan ishai sai su
tafi date dinsu atare

Babu tantama suka hau shiri suna ta xagaye akan irin daukar wankar daya dace suyi
aranar gaba daya surutune babu hutu ba ajin kunne.
ita kanta hajiya mama sai kallon su takeyi in suna biri birin haukar su anyi lalle
an wanke kai anyi spa, ta lura sun saka abun nan aransu sosai.

imad baiyi ƙasa a


gwiwa ba ya kira ya sanar ma muffy akan yana inviting dinsa su fita date din
birthday eve dinsan tare.arnshi yaso yazo din toh amma jin an hada dasu rufaida
kawai yaji kamar bazaima iya ba,kuma daman ranan gaba daya bana shi bane danyana da
wani muhimmin tattauna da team din sa zasuyi da gwamnatin garin and its a secret
meeting..shikanshi imad din bai gaya masa kawai dai yana ta jamai aji ne dan yana
lura kusan kowa a fmily ynata shirye shiryen ranan birthdayn imad din nan sai shi
yaja baya yay kamar baisan anayi ba.

imad yanata jin xafin hakan aransa amma dai kawai saiya share,baisani ba ashe
abokan sa na U.S are already planning a suprise
birthday bash for him in town anma batare da sannunsa ba...beside what in d world
wil' make him think dat xasu bar US suzo har nigeria domin celebrating birthday
shi...

bai tashi yadda ba kuwa sai ana daf washe gari ne birthdayn san,can yana zaune da
yamma kawai yaga mills yana ƙiranshi
yana dagawa yace masa ai gasu a five star hotel na garin su kusan tara sukaxo suna
jiranshi acan..he cudnt even believe it..wani ihun da yy yana murna shikadai saida
yada maman shi ta tsorata ta fito a birkice...atake ya sanar da ita cewa abokanshi
ne na U.S suka taho all the way sabida shi..

she tot kodan hakan zaisa shi ya kara amince mata ayi hidimar da suka shirya da
zara,kawai sai taga yaki yace komi akai, zumudin murnan zuwan aboknsa kawai yakeyi
yana famar shiryawa agurguje zaije hotel din ya gansu,.

shigarsu da suka sabayi acan shiyayi yasaka wata all black breach cap camour
sweater da shot na giddoti gordon da booth mai dan karan kyau da tsada duk jikinshi
yana zuba wani mayayyar qamshin turarruka kala kala dan baisan guda nawa ya fetsa
ajikinshi ba

agaban wata babban 5 star hotel din dake garin yay parking sabuwar RR dinshi da
mamanshi ta soma bashi gifts ajiya,tsabar kyaun motar kowa saida ya juya kansa yana
kallo

bakinsa kamar bazai rufu ba ya sauƙo cikin sauri ya shiga hotel din aka masa
direction zuwa inda suke..

aranshi yana murmushi yana bin attendants abaya yanacewa "bura uba
complete session suka kama a hotel din Vvip resort mai babban palourka manya guda
biyu da fankacecen luxurious beds nd sofas ga wajajen shakatawa ata baya indoor
pool da bar su taran nan duka anan suka yada zango tun kan attendant yakaishi bakin
kofar ya soma shako sautinsu yace ma atendt din kawai ya tafi,saida yay tsayuwar
minti biyar awajen yana sauke numfashi cos he was soo shock nd nervous with
eveything baitaba tsammanin zasumai haka ba ji yay kamar zai nitse awajen dan
tsabar murna...

knocking yaso yay sai kuma ya fasa kawai ya banko cikin dakin a rikirkice yana ihun
yeeeyyyy ya haura kan gadon da gudu da takalmi nan take suka rikirkito kansa
karankaf dinsu suka yo kansa aka danne sa akan gado ana ihu mai ƙarfi" kowa yana
cewa madddd. maddddddd..maddd

muryanshi dakyar yake fitowa acikin ihunsu yana tacewa


.."yo guysss i seriiusly cant belive this,am soooo shockedddddd,u got me by my
balls ...u rockkkkkkk guys..."da kyar suka kyaleshi surutun ya dan ragu suka
hauyin proper gaisuwa kowa acikin su sanda ya masa kyakkwar runguma ya dingaji
kamar ya sauƙe musu hawaye dan shikansa baisan yay missing dinsu aransa ba saiyau
da yagaggan su,he felt really emotional dayaga wai har yana da wannan matsayin
arayuwan su da har zasu bar kasashensu suzo nigeria kawai donsu tayashi
celebrating birthdayn shi..

yanar,mills..edward..
nando..leon..malik..hedar..zion..nd kelly
babu tantama awajen su yau yasan zai kwana
hatta wayarsa ma kashewa yay mai gaba daya dan yabasu full attention dinsa.

bayan an gaggama haukar yaushe rabo da jokes din sannan aka zagaye kan centr table
din palon da drinks da cups da su shisha pots cigarettes moffs marijuana duka suka
xazzauna as usual shibaisan giya ko hayaki,along with yanar nd malik, hedar sabida
suma musulmi ne duk dama dai wasun su nashan shisha, so inde abun sha ne he alwys
go for non alcholic apple drink or raspbrys.

wani irin shafin hira suka bude nitsaiya wasu harda cire rigansu suna fifita tsabar
yadda hayakin marijuana da shisha ya cike wajen

duk labarin aikin su nacan sun bashi shima yana gaya musu yadda abun yake anan suna
exchanging ideas akan wasu casess dinsu ahka suka kai har tsakar dare karfe biyu
suna hura sai can sannan suka kwkkwanta .

washe gari tun farkawar sa abokansa suka sanar dashi komi akan suprise partyn da
suka shirya masa around 8pm a wanda zasuyishi cikin dakin,he really apreaciate but
yadda suka nace mai akan lallai saiya kawo budurwa wajen ne yaso ya daga masa
hankli

magiya akan magiya kowa de so yake yaga mrs right din duk sunkimai wani uzuri, daga
nan kawai ya sharesu ya wuce gida dan yasan bazai iya da shirmensu ba.

a fannin rufaida kuwa bakaramin damuwa tayi ba ganin tun jiya wayarsa yaki shiga
haryau da safe yana kashe,haka jiya suka jira har twelve donsu beating time su fara
wishing nashi hppy birthday amma still basu same sa ba..daga bisani bacci ma yazo
ya dauketa
hatta suprise cake din da suka aika bai isa musu ayadda suke so ba duk takaici ya
cikasu
..aka ce musu mamanshi ce ma ta amsa.

shikuwa tunda ya dawo baibi takan kowa ba ya fada wanka ya tsaftace kanshi ya fito
kar kar yana kyalli saidai shi normally ranakun bithdyn shi bai cika jin wannan
nitsuwar ba
..kirjinshi ya dinga bugawa kenan ..sai yana jin kanshi wani iri..kana ganinshi
zaka san yana having strong mood swings.

shi yama manta da wayarsa datake kashe tunanin sa yadda zaiyi yay convincing su
rufaida suje partyn
nan ne danyasan inbasuje ba gaba daya abokan san nan bazasu ji dadi ba..bude
wayarshi yay yana xpecting ganin saƙonnin mufrad ko rufaida ataikaice na malak ne
kawai ya shigo

murmushi yay yana karantawa "its soo lovely..duk yarinta ne ya cika..telling him
how important he mean to her..and all that..bai tabajin tace mai i love u uncle ba
sai yau..dariya ma abun ya dinga bashi aranshi yana cewa yaran ban sungama raina
masa hankli ba..sun maidashi tamkar ball dinsu

sai around 9 kirar rufaida ya shigo wayarsa yau sunfi awa guda suna wayar,can bayan
sun gama wayar yake gaya ma malak abunda ake ciki na partyn shi dayakeso suzo
subiyu cewa dayayi a hotel kuma zallan maza aynzu shine babban matsala

haka ya dinga rokonta akan ta lallaba mishi rufaida kawai suzo hotel din dominsu
halarci partyn shi yace mata ai baxasu ma dade awajen ba..kawai dai abokanshi
suganta tagansu shine kawai main aim din..

na musamman malak ta shirya ta taho har gidan su rufaida suka tattaunna dukan su
suna jin tsoron abun aransu amma how desperete imad seeems about it yasa dukansu
suka kasa iya cewa a'a

simple kayan yasaka ya fita ya tara da mamanshi


wanda ta sasaka mai albarka tare da masa fatan alheri arayuwansu masu kyau..sun
dade suna kwalemarsu tare snn ya shirya yadan fita gaba dayama ta mance batako nuna
mai cake dinba

bayan fitarsa ne zarah ta aiko da nata tulin gifts din bakaramin kashe kudi tayi ba

su malak kuwa suna yanke hukuncin zasuje din da wuri suka tashi suka bar gidansu
rufaida sukayo kan hjya mama da maganan dnta basu amincewarta su samu suje...

haka suka tsaka ta a tsakiya da zancen kowacce tana magiya tanacewa bazasu dade ba
baifi suje ayi yar minti biyar goma ba.
malak tace ai yanka cake kawai zasuyi a dau hoto shikenan sudai yau basu so suyi
ruining ma imad day dinshi...ita kuma hjya mama duk tunaninta musu mufrad ne..dan
ta luraa kwana biyu yadda yake kallon su..amma da alama dukkansu basu fahimce hakan
ba tukuna...da kyar da makyarkyata ta amince musu akan suje din ..da sharadin
bazasu wuce minti ashirin awaje ba..

bakaramin murna sukayi ba suka tashi suka hau shiryawa gadan gadan cos almost
kominsu is already

imad ma yaji dadi aranshi sosai da sukace mai zasu zo


saiyaji hanklinsa ya kwanta sosai

ana kirar sallahr ishai mai make up tagama musu kwalliya..


Rufaida an mata kwalliya tayi kyau sosai,Red English gown ta saka da black
accessories,
gashinta ta gyara mata ya kwanto daga gefe, kasan yayi curls tayi kyau ba kadan ba
kasancewar ta fara sosai "Masha Allah kinyi kyau" inji malak murmushi tayi hade da
batting lashes dinta tace "yeah but ..sai tay shiru ta sauke nannauyan ajiyan
zuciya", malak bata bi ta kanta ba ta wuce gaban mirror tana dariyan ansar data
batan,tabe baki tayi dan tasn dukan su abu daya sukeji aransu na matukar tsoro da
fargaban zuwa wannan waje duba da ance musu hotel ne kuma fa party kenan zasuje
,kayanta ta fara taimaka mata ta saka, blue fenty floral gown, sannan ta goga red
matte lipstick tayi kyau, sai da ta gama kimtsa fuskan ta sannan ta saka
accessories dinta silver sai red agogo, ba kadan ba malak itama tayi kyau, karfe
takwas shaura minti sha hudu suka fito daga dakin sukayi dakin hajya mah, tana
ganinsu tace duk kunyi kyau"suka amsa sukace "mun gode",
kara jadadda musu tayi akan su dawo nan da minti 20 din da sukace kar mufrad ya
dawo baisame su ba fa..dan haka ne ma taje drivern gidan yakaisu

kasa suka sauko suna jiran mai kaisu yazo...jim kadan dai gashi suka shiga motar
kowacce tana sassarfe da bugun zuciya..wayar rufaida ne yafara ta dauka taga imad
ne
tambayarsu yake lo har sun dauƙo hanya sukace mai eh...dadi sukaji aransu dayace
zaijira su awaje abakin hotel din harsai sun karaso

dagata ta dayan bangaren kuwa mufrad ne ya sauko daga stairs dawowar shi daga
meeting kenan harya canja kayan dake jikinsa ya saka ralph lauren shirt da blue
sweats pant kafanshi sanye da slippers din Fenty, hanyan waje yabi zai fita ba tare
da ya kalli palon ba rike da makullin motarsa, mabudin kofan ya bude zai fita yaji
kamar karar bude gate duk ya damu aranshi ya dauka imad ne yazo
danyau kam yasan ya tafka masa laifi dabaiko yi wishing dinsa hapy birthday ba
sabida kokadan yau karankanshi baisame lokacin kanshi ba sai yanzu.

idanunshi stiff akan motar dake kkrin tashi yaga ashe ma motar gida nw saiya dada
lekawa sosai haske gaban motar ne ya haska masa su..kirjinshi yaji ta buga ganin
irin mayyyar kwaliyar dake fuskokin su harda dressing dinsu sun fito kamar wanda
zasuje gasar kyau duba agoginshi ya somayi yaga time to 8pm aranshi yafara tambyar
kanshi ina zasuje acikin daren nan?..motar sun yana fita agidan cikin sauri shima
ya fito ya wuce sashen hjaya mama

batare da bata lokaci ba suna gaisawa cikin daure fuska da sonjin karin bayani
yahau mata exams questions akan su rufaida,da can har kamar zatamai ƙarya ta rufa
musu asiri,amma dataga yanayinshi da balai da katai,yana maganan na yana cicccijewa
da bacin rai a muryansa,sai bata boye mishi komi ba ,nan ta zayyano masa kaffff
yadda sukayi da rufaida da mal'ak da imad tun daga farko ,harda sunan hotel din ma
sanda ta fada cos yadda sukayi convinsing dinta su ukun adaxu sai gaba daya yasa
aranta bata dauki abunsun abakin komi ba..

kallo daya zakama mufrad kasan ranshi ya koluluwar baci yaukam ankaisa maƙurra amma
ayanzu baijin zai dauki wani hukunci tukuna harsai ya samosu.

hajiya mama duk tabi ta razana da reaction dinshi taga ya juya a fusace zai fice a
falon baice mata komi,a raxane ta tashi tanajan rigarsa ta baya tahau bashi hakuri
tana cewa magaji ina zakaje kuma yanzu fa za'a dawo dasu .wani irin tukukin kallon
takaici ya mata mai alaman kijirani anan kema naki na zuwa snn ya kada kansa a
fusace ko bita sashen su baiyi ba ya ja motarsa aguje da wani irin rough speed
yabar cikin gidan,tukin kawai yakeyi amma sam baiganin gabanshi zuciyarsa yakeji
tana halbawa da ƙarfi tsaban fushi,a guje ya shiga bin bayansu yana taka motar da
zuciya kmr wanda zai tashi sama........🤧😭im kilayin for sumbori
IS NOT FREE

300₦
VIA 0152983148
MOHD SULE SURAYYA GTB

08060712446

Kuyi hakuri ko editing banyi ba my eyes is soo watery yana minciwo sosai
inbakuganni gobe ba amin uzuri pls.

[1/12, 1:33 PM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS.

wani irin bugawa kirjinta yay da karfin gaske,daga bisani gabanta taji ya fadi,
tana shirin janyewa kenan taji sautin sassanyar muryanshi mai kashe saasan jiki da
aikawa kwakwlwa wani saƙo na daban yana murmishin shi mai balain ƙara ma doguwar
fuskan sa kyau ya dubeta yace "Rabin raina?a hnkli cikin
kasaitacciyar yanayi ta dago idanunta masu cikke da tsorotar datayi ta kalleshi
taga imad dinta ne wani ajiyar zuciya ta sauƙe snn ta dan ja ajikinshi tare da kara
matsawa ta waje tana waiwayar bayanta a tsorace hannunta ya fixge cikin nashi yace
"hey love ina zakije agurguje haka bayan gani nan nazo ?who is ..wani tsorataccen
kallo ta masa muryanta ƙasa kasa ta tsare sa da shi, tace "pls keep it low,sai tayi
shiru..ta kuma turo bakinta a shagwabe
a hnkli tace"Sannu da zuwa my love,kikkifta idanun shi yay akanta yace
"uhum uhmum not this way..not accepted.tace toh kashiga ciki kawai ai ina
zuwa.."dan dariya yay ganin duk ta matsu data bar wajen,ya riko hannunta mai laushi
cikin nashi yana murzawa snn yace "are u alright?zatay magana taji harya jawota
jikinshi ya rungumeta tsam cikin shagwabben murya yanacewa
" no way,ki zo nan...i fucking miss u..ya shafa gefen fusknta kadan,"kuma zaki fada
min abunda yake hanaki daukar wayata tun ina hanya nake ƙiranki i got worid,ina
wayarkin ne?shiru tay bata amsa shi ba kkrin kwace kanta ajikinshin kawai
takeyi..da mamaki a fuskan sa yana saketa yace "keda waye kuma,saurin me
kikeyi, .tunkan ta amsashi yay murmushi.. jan hannun ta kawai yay abazata suka nufo
cikin falon bawai danta so ba bai kuma saketa ba,kirjinta ne yahau bugawa da karfi
ta kasa iya daga idanunta ta kalle gabanta, can sai gasu a tsakiyar falon imad ya
shigo ciki da sassanyar sallama abakinshi

wani shiru falon ya dauƙa mufrad na zaune a doguwar kujeran ya wani harde kafafunsa
cikin shiru ya aje plate din indomien din daga gefen sa daga gani kasan bai wani
ci dayawa ba,bayan ya amsa sallaman ciki ciki,bai kara musu kallo na biyu ba ya
dauke kansa,wani hade ransa yy tamkr baiji ƙarar shigowar mutane ba,Da sassanyar
kallo imad yabishi sannan ya saki murmushi ƙarasowa sukayi gaban sa kirjinta na
tsananin bugu,addua take tayi aranta Allah yasa imad ya saketa kafin su isa daf
dashi amma shikam ko ajikinta haka ya makalkaleta a gefen shi har suka tsaya kikam
agaban san,wani irin matsiyacin kallo muff ya musu asace

kanta ta saukar can kasa jin hannun imad sarkafe da nata,shikam yanata murmushin
shi mai taushi yace mishi hey u welcome back,jin bai amsa ba ya kalle rufaida yana
mata dariya kasa kasa yace"au dama keda shine agidan kiketa guje guje..?rasa me
zatace mai tayi,mufrad yana dago idanunsa zai amsa yaci karo da nata idon,da sauri
ta saukeshi kasa, sai kuma ya hade ransa,ce ma imad yy ya zauna mana yace kawani
tsayamin aka bayan kasan baka ƙaraso da wuri ba,murmushi imad yay ya jawota
jikinshi still suka koma seat din dake gabansa suka zauna atare duk sai ta katsa
yin wani motsi zciyanta na harbawa diff diff..
kallonta imad yy ganin duk ta taƙure

dan kadan ya kalle fuskan muffy yaga shima ya mugun hade ransa baima kallon ta
wajensu, dariya yy aranshi yana cewa "now i see why ure running "gaisawa suka
shigayi a tsakanin su babu yabo babu fallasa suka taba yar hira kadan cos yanayin
shakuwar su da yadda suke mutunta junansu acikin ransu baiya iya saurin boyuwa su
duk sanda suka zauna dole zagane suna matukar kaunar junan su

..cikin yanayin neman magana imad ya dubeta suka hade ido, shi tsoratan datayi ne
yake bashi mamaki da dariya .sai ya rasa mesa suke mugun jin tsoron muffy yaga haka
malak ma,haka su nazli,sasanyar iskar numfashin mai tafe da qamshin turaren
jikinshi shine ya dawo da ita hayyacin ta, jinshi tayi wai haryazo daf da daf da
fuskartan yana kakkrin hade kwayar idanunta da nashi acikin wani irin shaukakiyar
salo,hannun shi taji yana xagaye gadon bayanta ahnkli ya rungumeta ta baya kadan,ji
tayi kamar ta nitse kasa dan azaban kunya,dada manna ta da jikinshi yay ta tankwaro
kadan kamar zata fado akan kirjinshi a hankli murya can ƙasa ƙasa wanda su biyun ne
kawai zasu iya cominicating, da wani irin tausashiyar mai kashe gabobin jiki ya
gogi kafadunta cikin jijjigata kadan kadan yace"hey tana dagowa ya hura mata iskan
bakinshi a fuska ta lumshe ido tana budewa yace "I miss you,"wani iri taji jin ya
fada da dan ƙarfi,tasan duk wanda ke wajen dolene yajisu,kasa amsawa tayi imad
yace..c'mon relax mana,why u looking sooo scared ne yau?".meyasa zaki yi shiru muna
tare..u dint miss me?cikin wani irin yanayi mai kashe jiki ya furta hakan yana
kallon kwayar idonta kamar wanda zai hadiyeta tallabo haɓarta yay da yatsan hannun
sa wanda yasata kasa iya furta wani magana numfashin taji kamar zai dauke cak ,tuni
cikinta ya fara kadawa tanajin ya bada sautin kuuu muryanta can ƙasa yana rawa rawa
yay ƙasa sosai even fiyeda yadda shi ya ƙashe nashi muryan,ahnkli tana fitar da
sauti wanda inbaka daure ba ma bazakaji metake cewa ba tace Dan Allah kabari.pls i
need to leave right now..im not comfortable here at all,she though a yadda suke
maganan a hnkli zai amsata dariya mai dan sauti taga yay kuma idanunshin nakanta
bai dena kallonta direct ba yace saboda me zaki cemin zaki tafi?
shiru tayi,..bakinshi ya tabe yace hmm ure aint going anywhere msmmn inbabu dalili
...dauƙe kanta tayi cikin sauri bata kara kallon shi ba..imad ya sauke ajiyan
zuciya.
yadda kasan babu wani abu mai numfashi haka mufrad yake zaune awajen acikinsu,his
face is not looking too bad amma daga ganin sa kasan abubuwa dayawa masu tsauri
suna zayyanuwa acikin aranshi tambayar kansa ma yake."shinma ina ruwansa da ita
dahar zaiji wani dar dar danya gansu tare da imad wanda no doubts yasan dama suna
tare,sai kuma yaja tsaki mai tarin takaici.."but he cant allow this agaban sa,shi
sam baison soyayyar yarinta,zaifi masa insuna yin abunsun tacan...shi baison rainin
tan yay yawa..already ya fara lura kamar sakewan daya mata kwana biyun ne yasa
takeson ta soma rainashi harda zaice mata tazauna suci abinci taƙi ta kuma guje
masa..yana cikin tadin abincin da zuciyarsa sai yaga imad ya miƙe ya taho ta
wajen,plates din indomien ya bude yagan shi so yummy harya dan fara shan
iska,"..daukawa yay.."shine babu tayi? baice masa komi ba..loma daya yakai bakinsa
yana kallonta yaji indomie da dadi yace babe kinci wani abu kuwa ko sai mun fita
waje zakici abinci?
wani ƙarfi taji yazo mata ta tashi tsaye cikin sauri zata fita da sauri ya fizgota
baya yana cewa ke ina zakije wani tsorataccen kallo ta masa taga ba wasa akan
fuskansa,baice mata komi ya kalle mufrad yace"hey muff kaga wai itafa tsoron zama
damu anan takeji sai kace ance cinyeta za'ayi"..uhm kawai mufrad yace batare daya
dago ya kallesu ba,idanunta suka sauka kan plates din dake hannun imad taga kamar
ma mufrad baitaba ba idonta atake ya cika da ruwan hawaye sai tarasa mesa ma
takejin haka...imad ya cigaba da magana."yace nifa bazanje koina ba sai kinzauna
nagama cin wann abinci..its soo sweet muff saya kayi?..girgiza kansa yay
atakaice,ahnkli sai ta sace kallonshi taga ko zaice wani abu akanta gani tay ya kau
da kansa gefe, ganin yadda yanayin sa yake kamar ana sakashi kula imad dinne dan
dole ya kara birkita ,bata hankara ba taji an kama hannun ta da dan karfi an zaunar
da ita akan kujera.. agabanta taga imad ya tsuguna ƙasa da gwiwowin sa yana facing
fuskarta yana ta kallon ta,kanta ta sauƙe can ƙasa gaba dayanta a birikce take jin
kanta shi duk ya dauka tsoron muffyn ne dan langwabar da wuyarshu yay cikin lallami
da saukar da murya a marairace.
yace"Rabin rai..relax mana dan Allah
..duk kinki ki saki jikinki anan whts wrong with u..pls ki gayamin ko ganina ne yau
bakison yi in tafi?muryanta na rawa ahnkli tace mishi"pls Zan tafi gida..ajiyar
zuciya ya sauƙe ranshi baiso ba yace okay
amma ai zaki bari in ƙarasa cin indomien nan ko?tun kan ta amsashi yace "with u
pls"...kici kadan in mun fita zamu siya duk wani abunda kike so din,kamar zatay
kuka tace ni bana son naci komi,..kyabe bakinsa yay baice komi ba ya tashi daga
gabantan ya dawo gefenta ya zauna snn ya fara cin indomien a hankli,lkcin idanun
mufrad na stiff akan wayarsa yana dadanawa ynyinsa kamar baisan dasu awajen ba,loma
biyu imad yay mai kyau na ukun saiya kawo dede setin bakinta
"idanunta kamar zasu fidda ruwa ta maƙe mai kafada "hade rai shima yay..ahnkli yace
comn..bazaki ci ba kin gwammaci raina ya baci kenan?..
tana budan baki zata amsa mishi maganan yay saurin kai mata spoon din bakinta game
da dago chin dinta ahnkli harsanda ta ƙarba.."murmushi yy yace dats better.."ya
ƙara debowa zai bata taki karba tana shirin girgiza kai ya zare mata ido"yace
eat..dan ture hannun shi tayi kamar wacce take shirin yin kuka tace"..Allah na
koshi.."yace toh shikenan.."nima ai sai ki ban abaki
"..wani irin kallo ta mishi sai ya amshi spoon din ya deba abincin a spoon ya damka
mata a hannu,"har inyanzu bata dena kallon sa ba,"bakinshi ya bude haaaaa..yana
jira ta saka mashi..taga de babu yadda zata iya tserewa wa hakan wanda ya damka
mata a hannun ta matso kusa dashi ta saka mashi abaki a hankli..wani lumshe idonshi
yay yanajin dadin abincin yana taunawa yana sakin wani kayataccen murmushi yace
yawwa rabin raina kokefa..da haka zakina min in mukayi auren ko?kin dago kanta tayi
yna murmushi yace"..okay another one,takune fuska tayi da alaman zata ki cikin zare
mata idanunshi yace..in bakiyi sauri ba bazamu barnan ba kuma wallh anan gidan zaki
kwana tare da mu..kuma saina ciji wannan karamin bakin naki.
yakai hannu zai dan kama lips dinta taja baya cikin sauri
ruwa duk ya taru a cikin idanunta,sai taji hanklinta ya tashi, duk saita tarasa
mesa imad baiya ganin halinda take ciki. rikicacyar shirun da mufrad yy awajen yasa
ta kasa ƙara samun karfin gwiwan cemi shi komi kirjinta kamar zai fashe tsaban
fargaba.."..haka imad yasata kara bashi wani spoon ya kara...ganin yadda hannunta
yake bari bari yasa ya amsa spoon din kawai ya soma bata abincin abaki tana ƙarba a
hankli tanaci kamar wanda take hadiye ruwan xafi tana hadiyar dole kamar yana
konata ta ciki"..duk ma sai taji ta tsane indomie a rayuwanta...dawowa yay gefenta
daf da ita ya zauna tare da saka hannunshi ata gefen bakinta yana shafa laushin
wajen kamar yana goge mata wani abu romantically.

wayar mufrad yanayin ringing ita ta soma dago kanta game da kai idanunta wajen sai
taga ya tashi tsaye ya haura sama cikin sauri baiko kallesu ba...itama cikin saurin
ta miƙe duk jikinta na rawa..
..imad ya mike yana kallonta da bala'in mamaki ayanyin sa aranshi yace lpya
kuwa?..tun kan yay magana cikin sauri ta tsare shi muryan ta na balain rawa
tace"..dan Allah dan Allah i cant stay here anymore i really need to go...
juyawa tayi kamar zata tafin a birkice ya tsareta cikin sauri,shafe fuskarsa yay da
tafin hannun shi cikin ynyin damuwa yace hey
"gurl u need to tell me..waimeke faruwa ne naga duk kin canza..why acting strange?
baya ta juya a tsorace ta dubi hanyar da muffyn yabi ganin bakowa awajen snn ta
saki muryanta da karfi ta amsa da cewa" nothing happen okay..i just need to leave
right now...in baxaka kainin ba ni kawai zan tafi dakaina..im leaving,tana fadin
hakan ta nufi bakin kofa cikin sauri yabi bayanta acan bakin kofar ya rike mata
hannu,yace "baby wait"..tana tsayawa yace"..wani abu ya faru ne?cike da basarwa ta
masa kallon a ina?fuzgar iska yay ta bkinshi snn yace "inde dan muffy ne shikam ai
haka naturen shi yake pls karki wani damu da shi..i dont get why u acting strange
around him..yayanki ne fa, nikuma kawunshi ne kuma babban abokinshi...be cool
girl.. ,"koya miki fada ne?kanta ta girgiza tace no..ta kara cewa kawai...sai tayi
shiru ...yace to mesa zaki matsa sai mun tafi ynzun?shiru ta masa ganin kamar bazai
taba fahimtar ta ba,a dan dame yace..babe kinga inna tafi ynzu muffy bazaiji dadi
ba,in fada miki gaskiya a dalilina ne kuke yawan ganinshi anan garin..nd u knw if
am around u bazanje in dawo yanzun ba bagwara mu zauna anan dukanmu uku tare
ba,...he already knows ure my girl,babu wani sirri tsakani na dashi
..why u soo scared of him?

kallonshi tayi da ƙarfin hali tace


i am not scared of him..im just desperate to leave
nifa na gaji ne,na dawo ko hutawa banyi ba kuma kaga yamma ne yake kanyi, yakumbo
zata daga hanklinta intaji shiru,and u promised.. kace daga nazo kai zaka rakani
har gidan kuma harna gaya ma adda nama zan iso da wuri..nide gaskiya bazan zauna
ba..tunda hakane ai saika zauna dashi din..

kanshi yadan shafa cikin nuna damuwa da mood dintan cos tunda tafara maganan
karamin bakinta kawai yake
kalla da yadda ta takune fuskrta take maganan a mugun matse kamar tana kan
wuta,yaude yasan baxaici wani nasaraba koda yay lallami,ajiyar zcy yay.."yace hummm
toh shikenan..muje inkaiki ..but im not hapy gaskiya ..i wanted us to spend sumtime
naso sai irin 9.. 10 by then na gama ganinki sai inkai ki gida"amma ynzu tun shida
baiyi ba zakice min zaki tafi?kwananki nawa abuja'..honey this is cheating..shiru
tayi abunta..yay kwafa yace toh shikenan..get ur things ina zuwa
da sauri tabar wajen ta nufi sashen hajya mama ta tattarai tarkacen kayanta ta
fito,yana shigowa ciki ya same muffy daf yana saukowa kasa ta matakala fuskansa a
harde.

Daga wajen ya dakata yana kallon sa yace "fita zakayi ne?fitar zaiyi amma daya ga
babu rufaida wajen sai ya dago karshen zancen yasan bazaifi yace sukaita gida tare
ba,nd right now bayajin ra'ayin yin hakan atakaice ya sauya ra'ayinsa yace nup..i
just got down to get my wallet kaina namin ciwo..zan dan kwanta ta ciki...
imad yace okay
toh bari inje in dawo mana,i wll back in a jiffy..shud i get u sumting for the
headche?..sanda ya dau wallet din snn yace nop its stress zaima tafi...later.
yana fadin haka ya wuce sama ya barshi awajen..
juyawa imad yay ya sameta a gaban motarsa tana tsaye ya bude mata bayan booth ta
saka kayay kinta sukabar gidan

tun fitarsu yake ta tambayarta koda akwai wani abune amma taki sam ta amsa shi,gaba
daya hanklinta baiya nan kawai tunanin abunda zai iya biyowa baya takeyi daga wajen
yaa muffy"ta tuna ko dazu yace mata karya kara ganinta da expensive gifts ba
mutuncinta bane...and now she dont even know how to start telling imad daya dena
janta cikinsu ita sam bazata na iyawa ba,..nd worst of all ya dena koda riƙe yatsan
hannunta agabanshi,..wat wll he think of me now?
wani lumshe idanunwanta tayi akan seat din kujera tayi tsammmmmm
sanda suka iso gaban gate dinsun ma bata sani ba saida taji ya hura mata iskan
bakinshi akan fuskarta

a hnkli cikin kasaitaciyar yanayi ta dago ta kallesa murmushinshi mai balain sanyi
ya sakar mata'..Yace hmm gajiyan da yawane har haka?..gyara zamanta tayi tace
me ka gani?yace i hve been blabbing since..naga baki cemin komi,nace ki fadamin in
akwai wani matsala ne kince min a'a..dagowa tayi
tace eh aina fada ma nidan Allah abar maganan nan ya isa haka,batay aune ba taji ya
fixgota jikinshi kanta taji ya sauka akan kirjinshi ya rungumeta kadan..kallonta
yakeyi cikin rashin fahimtar yanayin ta
bakinshi yakai setin kuncinta yay kissing
ya kuma mata wani akan goshi"..lumshe idanunta tayi sosai,yana kallon ta ahaka a
hnkli yace "i will alwys know wen sumting is wrong..kuma nasan yau de ana ɓoyemin
wani abu..."da can shiru zatyi..sai can ta tuna shidin waye ne"...well..he is a
decorated barister,
a criminologist, who is dangerously familiar with all the secret pschology of human
behaviurs
..a duk tarihin kwarancewr sa data karanta tasan inhar
yace yana son yagane wani abu dake cikin zciyarta zai iya,kuma gane gaskiya baxai
taba masa wuya ba...but ta lura kamar aynzu son da yake mata is actually immense in
his heart har yana neman rufe masa idanunshi.
wani tunanin tayi aranta snn ta bude lumsashun idanunta a hankli cikin sauke wata
nannauyr ajiyar zuciya"..gani tayi har ynzu yana kallonta,mikewa tay daga kan
kirjinshin ta zauna snn ta kamo hannunshi cikin nata ahnkli ta shiiga murza mishi
ahankli"
.wani kakkarfan ajiyan xciya ya sauke ta ciki game da kulle rikitacen idanun shi
wanda baiyajin in ya sauƙe jarabar dake cikin kwayar idanun nasa akanta zata iya
daukawa ayanzu.

wani irin fitanannar sauti mai tafe da lalatciyar shagwaba da saukar da kasala
a duka gabobin jiki ta saka a shgwabe tana langwamar mishi da wuyanta.

sanda ta gama lallamar sa da tsimammun kalmomin soyayya sannan ta soma gaya masa
gaskiya abunda ke cikin ranta a nitse.

lokacin gaba daya idanunshi ya birkice sai kallonta yakey kamar zautacce
"tace mishi ita gaskiya bazata iya sakewa dashi sosai in yana tare da yayanta
ba ..ta manmasa bayani
duk dama bai wani dauki abun soo serious aranshi ba,shidama can ya rigada ya
harsasho ƙarshen zancen but still he apreciate d fact dt she is being sincere with
him right now batay yunkurin boye masa ba,darajarta aranshi saiyaji ta karu,tuni ya
gane,damuwarta shine "she just want them to be formal agaban muffy..tace mishi
karyana tabata..su huggings an co duk ya sarara mata gaban sa
..dariya sosai yay game da kissing din hannunta yace mata toh shikenan naji..bazan
kuma kara ba..rungumarta yay sun dade ahaka snn ya saketa ta sauƙa, yauma da
murmushi akan fuskarta suka rabu harya bar wajen tana waving dinshi.
ata fannin muffy kuwa tun komwar sa dakin saiyaji ya rasa abunda yake masa dadi,har
wani haushin kansa ya somaji cos motsi kadan sai kaga ya juya yana expecting yaga
dawowar imad.

can da abun ya ishe sa yaja tsaki ya wuce bathrum ya dauro alwala ya wuce
masallacin.

yana zaune anan ma sai yaji duk cikin ranshi baijin wani dadi,kuma harga Allah yaki
sam ya kawo arnshi cewa ata dalilin rufaidane
yakejin wannan mood swing din
cos honestly shi baiga dalilin dazai sakashi jin haka ba.

xaune yake akan jan capert din masjid din yasaka farar jalabiya yanayin shi kamar
wanda yay zaman tahiya cos gaban shi kawai yake kalla,da tafin hannun shi ya riƙe
dede seti wajen inda zuciyarshi take barbawa da karfi,

wani nannuyar ajiyar zuciya ya sauƙe,snn ya runtse idanun sa sosai yana tambyar
zuciyar shin da wani irin karsashen murya yace "shin mey namiki da zafi haka kike
azabtar dani musmn akan lamarin da kinsan bazai taba yataba yuwa dani ba har
abada?......shiru yy jin zuciyar tashi takasa bashi amsar tambayar,

hannunshi ya saka akan fuskrshi ya rufe fuskarnshin da tafin hannunshi duka tamkar
wanda yake shirin zai saki wani raunattciyar kuka jin yadda kawai koinanshi yake
masa ciwo, hanyar tunaninshi da yin walwalansa kaf suka dagule a cikin dakikanin
lkci, jijiyunn zuciyarshi dana kwakwalnsa suma suna kkrin cirke masa baya ganin
sauki bare wani haske...

duk saiyaji ya rasa abunda zai tuno ynzu arayuwan shi na farinciki yaji
sauƙi ,idanunshi ya lumshe sosai ahnkli ya furta "hasbiyallu wa neemal wakeel, La
hawla wala kuwwata illah billa.
la ilaha illa anta subhanaka inni kuntu minazzalimin.
yana kammala furta hakan ya bude lumsashun idanunsa ya juyo cikin sauri jin kamar
an dafa kafadunshi ta baya.

Ba editing hope u got the content of the page clearly?


[1/12, 1:33 PM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS

Duk da kasancewar damuwansa akan dauƙe masa wuta dayaga sunyi kwana biyu hakan bai
wani sakashi yayi sanyi ba,yau ma sai da ya gama aikin da yakeyi snn ya sauko yaci
abinci shidayan shi,bai wani ci dayawa ba ya tashi ya shiga toilet din dake ƙasa
yayi alwala ya wuce masallaci dan lokacin 3:50 pm ne ya yamma,da ya idar kai tsaye
ya dawo cikin gida, tunda ya shiga bai kula kowa ba yaci gaba da aikinshi sai kuma
sallah ke tadashi,hakama bai kwanta ba sai after 2,yana kwanciya bacci ya kwashe
shi,washegari 5:30 ya tashi bayan yayi sallah asuba around 7am yayi wanka har ya
fito yana mamakin rashin ganin imad acikin dakin aranshi,cikin sauri ya kimtsa
kansa,jeans dinshi dark blue ya saka na mourlone souleivers da orange shirt na
Lovis vuiton sannan ya daura dark blue tuxedo jacket daga sama, dressing din ba
ƙaramin kyau suka mishi ba kasancewan shi kwana biyu ya dada gina tsarin jikinshi
da body work out din da yake yawanyi sai duk arbs dinshi da kirjinshi suka bubbudu
suka karayin armashi

wani agogon fata baki na gucci mai kyau ya makala a hannunshi sannan ya fesa
turaren Jar bolt of lighthening da jean patou yasa talkamin shi baki na haven,ƙarfe
bakwai daidai ya gama shirinshi ya fito

sauƙowa yake daga kan benen cikin kwanciyar hankli da nitsuwa har ya ƙarasa sauka
ya isa katafaren falonsu.
karasowa yay cikin palon ya isa ya same imad na zaune akan kujera da coffe cup a
hannun shi cikin shigarsa na alfarma ya saka wani hadadden farin gilashi a kwayar
idanunsa da suke kan TV ya kuma riƙe remote control a dayan hannunshi..

kallo daya sukayi ma juna kowa ya dauke kai snn mufy yanemi wajen zama a kujeran
dake fuskantar sa ya zauna aranshi yana son ya masa magana akan abunda ya faru
saidai haryanzu bai san ta ina zai soma ba,coffen shima yaje ya hada snn ya dawo ya
zauna cikin harde kafafun shi yana sipping a hnkli kuma a izzance..shiru ne ya
dauki wajen na dan wani lokci snn yay gyaran murya yace "na farka banganka a daki
ba ina kaje da sassafe?..imad najin ya furta hakan saiya cigaba da canza channel
yay kamar badashi akayi ba"..wani irin rolling idanunshi ya a kasaitance snn ya
ajiye coffe cup din yana kallon sa"Guy am talking to u..whats up with all this
snubing,"..imad ya hade rai batare da ya kalle sa ba idanunshi nakan tv a shashance
looking ko inkula yace mishi," ..i am not snubbing...
nace maka wani waje naje da safe.

Gyara zama muffy yay yana ƙare mai kallo aranshi yaja wata doguwar tsaki.
yace yaushe kafada min ka shirya kafita wani waje nd then kazo harka hada coffen ka
kai kadai kanasha..."dan tsuke baki imad yy baikuma kallesa ba jin silly questions
din dayakeyi masa.
cike da shan qamshi murya ciki ciki ya amsa shi
"yace yeah i was out in d morning alone nd made my coffe alone..,now u know.
sassanyar sallamar da akayi abakin kofar ne kawai yahana mufrad amsa shi,hanklin su
duka suka mayar bakin kofar dan basuji karar sautin taba har sanda ta ƙuso kanta
ciki wani combat loafer ne mai kyau na gucci a kafafunta shiyasa basuji karar
takunta ba,dauke kai mufrad yy ganin malak ce ta shigo,hannunta na dauƙe d tray din
breakfast dinsu suna hade ido da imad ya sakar mata wani sassanyar murmushi a
kunyace ta mayar masa ganin yanata kallonta, yau ma tayi kyau sosai, as usual ta
sako black pencil jean trousers da top dinta black colour mai batwing saita dora
original turkish kimoni akan kayan tayi rolling kanta da veil dinshi tana zuba
qamshin turarenta mai dadi

gabansu ta karaso snn ta aje musu tray din akan centr table ta rusuna tace ina
kwana uncle mad "yaa mufy katashi lpya?..da kallo daya ya bita wanda shine kawai
shedar daya nuna mata yaji gaisuwar.."imad ne ya amsata babu yabo ba fallasa
haryace mata intagama ta lects ta jirashi awaje zaizo shi dakansa ya daukota a
schl..da murnan jin hakan ta fita.

mufrad baice komi dan dama sun saba in aka kawo musu breakfast imad ne yake serving
dinsu ko suci atare ko ya deba ya yabawa kowa a hannun shi yaci shikadai.

to his wildest suprise yaga imad kam ya dauki plate ya debe chips da shayin shi ya
saka agabansa yana ci shikadan shi hankalin sa a kwance kamar baisan dashi a wajen
ba,duk dai yasan fushi yakei...anma bai tashi sanin dagaske yakey ba sanda ya ga
yanata daddaure fuskansa ba,kuma ba kowani silly question ya jefo mishi yakei bashi
amsarta direct ba ko yamaida masa da maganan banza.

ranshi yaji ya soma baci,baici abincin ba yana zaune aranshi yana cewa indan akan
maganan su da keeyan ne yaketa bata rai dashi shidai ya yanke aransa cewa bazai
bashi wani hakuri ba

ringing din wayar imad ne ya katse mai tunanin shi imad ya zaro wayar daga
aljihunsa ya kara a kunne fuskar shi dauƙe da faraa yace har ka isa
abujan?..dagata dayan bangaren keeyan yace masa yanzun nan na sauƙa a jirgi,just
tot i shud let you know,yo thanks uncle maddddd..long live.
murmushi mai sanyi yay cikin sauƙe ajiyar zciyan jin realive,sabida bakaramin
damuwa yay da mood dn keeyan din ba sai yaji kamar duk shine silar jawo mishi
abunda muffy yazo ya masa anan na bacin rai..a hankli yace hey am glad that ure
sounding lively now..komi na duniya yar haquri ne..ka cigaba da hakri kaji.
kuma dan Allah karka saka komi aranka..keeyan yace bakomi ai yawuce,lura da yay
kamar muffy na satan kallon sa cikin son jin me suke ta fada yasashi cewa.."so when
are we expecting you again for the next game,kay gaskiya yakamata kazo muje ka rama
ko ni kadaine kakeda a duniya ai saina rufama baya?

dariya keeyan yay yace "gaskiya bansani ba tukuna but u know what i will think
about it kodan sabida kai din..lumshe ido yay cikin jin dadin abunda yace snn yace
ayit..later nan suka datse wayar
mikewa mufrad yay yana gyara zaman jacket dinshi fuskn sa a dore yace dawa kayi
waya nakejin kana cewa ya wuce..u mean yaron nan ya tafi baimin sallama ba?..rai a
bace imad ya sake remote din hannun shi a kasa dama Allah Allah yake axo dede nan
gabar da zai samu daman tsigeshi san ya mugun gajiya da behviour din san nan mikewa
tsaye yay azafafe yace
"guy..im tired of ur silly questions..
daga kace nafita sassafe ban gayama inda naje ba, sai kace nasha coffe banda
kai..and now ure pipping on my calls?who are y to ask me dat..me kake daukar kanka
ne?.take mufrad yaji maganan ya doke shi akirji..shima hade ransan yay ya juyo a
zafafe yana kallonsa kamar wanda zasuyi cacan baki a tsawace yace"kace menake
daukar kaina?
"..everything"..
..nd fuck those those words of urs.

hannun imad har na rawa ya nunasa da yar yatsa rai abace yace "nagaya maka karka
sake min silly questions"....ya juya zai bar wajen..muffy yaja tsaki yanamai daga
kafadunshi cikin neman magana yace
"Inkayi abu sai baza a ma magana ba kai waye..?what u did is wrong..ai kanina
ne..nine agaba dashi he is supose to let me know wen he is leaving ai bazaman
kanshi yayi anan ba

a hankli imad ya juyo yana kare masa wani irin matsiyacin kallo
"Malam da Allah kamin shiru..yanzu kai bakaji kunyar abunda ka furta ba?
wai kaninka..hmm
mufrad yana shirin amsashi yajuyo cikin datsar numfashin sa a hantare a mugun
tsawace yace "for god sake u know u did wrong ..u ruined his game..kuma kasan
kabata masa ranshi...but u neva care to apologise or even feel remorseful about it
snn mani ne zaka zo kana burgan cewa ai kaninka ne?ohh you didnt even sound like a
big brother let alone act like one...ur attitudes disguist me...waikai meye ke
damunka ne?meyasa kwana biyun nan kake yin duk yadda kaga dama da feelings din
mutane ne?u dont just care,you dont give a damn on who get hurts u will just ruin
things..?

runtse jajayen idanunshi yay hannunshi nadaga kan kanshi a mugun tsawace yace"
'okay stop..ya isa haka ..enough..
ya daka wata razanannen tsawa.

numfashi ya ke saukewa da kyar


a zciye yace yanzu akan game din ne kake min wannan ihun?..well fine,okay am not
remoseful..kuma bazan bashi hakuri ba.. not eva..inkai koshi kunada abunda
zakuyimin saikuyi min ingani .."shiru imad yay jin bacin ran na neman shigar
zuciyarsa da gaske
numfashi ya furzar ta ramin bakinshi snn ya gyara tsayuwarsa suna fuskartan juna
fuskan sa a dore,
da normal voice dinshi cikin sauke ajiyar xciya yace
"mufrad naji abunda kace saidai nida shi duka bamu da abnda zamu iya maka..kaine ya
kamata kaje snn ka cigaba da yin duk abunda kaga dama,but i also want to let u know
dat is not just about the game anymore
this is about our family, dat dude is ur brother,ur own fucking blood
wanda har abada bakada da replacement dinshi he will still remain part of you even
if u perish..comn.."mufrad are u out of ur mind?..why ar u acting soo
strange .inkana tunanin dan game din ne ya saka keeyan yin fushi dakai then ure
wrong here..what hurts him most is the way u alwys pushed him away like he mean
nothing to u while he respects u .kuma kaima kasan da haka..da kake cewa baka son
raini ya taba rainaka ne?..men ure nothing but a monster to ur junior ones,"ni ban
taba ganin shi acikin yanayin da ka jefa shi aciki ranar ba..kaine suke maka kallon
bango abun jingina bayan su,amma ace duk yan uwanka ka koresu daga jikinka tsabar
jiji da kai da son masifa?..kai baka son su rabe ka ne kawai sabida kanada girman
kai..bayan baka da wani gata a duniya saisu..nan gaba wazaka riƙe kace ya tsaya
maka a matsayin garkuwa inba yan uwanka na jinin ba? qaddara ka haihu kaida matarka
sai dukan ku kuka mutu kukabar danku a duniya kana nufin danka zai cigaba da rayuwa
a hannun wasu na daban ne wanda ba yan uwanka ba?
..look muffy..no matter how u took urslf to be ur blood wll alwys be thicker than
ur waters
..friends nd family are 2 basic things dat u cannot do witout...kai kuma sai turesu
kaky ajiknki..and youi know what?i ques dats why ure looking frusrated right now.

numfashin shi ya sauƙe da kyar tare da lumshe idanun sa cikin wani irin karaiyarrar
yanayi wanda shikadai kawai yakejin radadinta ajikinshi
muryan shi na rawa rawa cike da taurin kai yace.."im not looking frustrated..nd i
wll neva be...dan kawai sabida bakusan abunda mutum yake fama dashi arayuwarsa ba?
ai dolene duk abunda ya fito daga bakinku zaku yabamai..i wl not apologise period

imad kamar zaiyi kuka yace "Toh me kake jira ka fadamin damuwarkan mana?ko kai
ƙaramin yaro ne sai anta binka ana lallabaka,i know ure not okay,i can feel it..and
god knows ive been asking u countless time but u kept snubing me..da sauri ya kama
hannun shi ya rikie yace pls muffy whats going on with u?juya kanshi yay a
karkasashe zuciyan sa na mugun harbawa dan yasan bazai taba iya gaya ma imad wannan
damuwarshin batare da yay masa ƙarya koya boye masa wani muhimmin abu ba.

wannan muhimmin abun kuma rufaida ce,dan babu shakku tana daya daga cikin
matsalolin rayuwarshi ayanzu

if he must be sincere att all toh saidai ya furta harda abunda yakeji na intense
feeling a zuciyar sa game da rufaida.."so how can he even put it when he cant
afford it a name ..shin so gamon jini ne?natural kishi ne?natural shakuwa ce?koko
tsantsar kariyane dayake son ya bata na yan uwantaka?. duk bai san wannan amsar
ba...kuma daga zarar ya matse hanklin shi danya warware wannan tunani sai yaga
emotions kala kala harda wanda baiyi zato ba suna turnukeshi suna rudamai tunani.

all he knows is duk yadda yay ya kwace kansa daga tunanin ta ya kasa, aranshi yanzu
da ita yake kwana yake tashi
kuma hakan bakaramin ragemai jin dadin rayuwarsa yakeyi ba..

juyowa yay a hnlki tare da sauke raunanun idanunshi da suka sauya kala akan na imad
daya dade yana jiran amsar sa..

suna hade ido ya sauƙe wata nannuayar ajiyan nunfashi atake xuciyarsa tace mai
no..ta kuma hanashi cewa komi face ya samu maslaha karan kanshi dakan shi,tsummanan
idanunshi ya lumshe sannan ya kara budesu akan imad..a hankli ya zame hannun sa
daga nashi cikin hade ransa baice mai uffan ba ya dauke kansa da yanayin taurin kai
ya juya ya fita cikin sauri yabar imad a atsaye awajen.

kallon kofan imad yakeyi har ya bace ma ganin shi bai iya koda iya yin wani motsi
ba,kwayar idanun shi sunyi ja,ya dunkule hannun shi yana jan zciyansa sama kadan
cos sosai yau ranshi ya baci da mufrad..

ya rasa wani irin masiface haka yake shirin tunkarasu..a duniyar sa in akwai abunda
ya tsana baifi yanaji yanaganin cewa ya fahimci abu afili ba sannan yay tambaya
akan abun sai a boye mishi ba...,ya tuna ko hqri bai bayarba,kuma ko nuna damuwar
shi akn tambyar baiyi ba kawai ya fita,ynzu ace duk bata lokcinshi dayay yanai ma
muffy maganan familyn shi duk abanza yay kenan?kai kai he just knws dat mufrad ba
daidai yake ba sam

his best man on earth cannot be okay acting like this


yasan dole ne kawai da akwai abunda yake tafiya mai mugun nauyi da tsauri wanda shi
a harsashen sa haryau bai ganota da kyau ba.

atke sai kuma yaji wani ƙakkarfan fargaba da fushi mai tsanani ya kama fadar
zuciyar sa yana neman rufeshi yanajin kanshi yuuui kamar ana shirin watsa mai wutar
zaxxabi

daki ya nufa cikin sauri yana bude kofar dakin idonshi a rufe tsabar bacin rai ya
fada akan gadonsu yana sauke nannauyar ajiyan zuciya mai zafi"..to meye ne wannnan
da yake shirin zamowa tmkr wani sirri a tsakanin su a karo na farko arayuwarsu?
yasan dai mufrad dinshi bai taba aje sirrin wani abu mai nauyi a ranshi har ya
dameshi haka batare da ya sanar dashi ba.tashi yay ya zauna da tsananin damuwar
tunanin hakan aranshi..yasan dai amsar hakan abu biyu ce kacal"..is eida he is the
problem...or he is no more important to him anymore...Abun sai ya kuma mugun
damunshi yafara hurting dinshi
cos both options are not fair to him"in shine matsalar sai bazai gaya masa su
warware ba?..and he dont even wanna feel like he is loosing him right now cos yasan
koda shakuwarsu yazo yay sanyi hala muffy zai iya amma shikam yasan dolene abun yay
affecting rayuwarshi
cos he will alwys feel empty witou his muffy..kirjinshi na matukar halbawa da zafi
ya koma ya sakewa kwantawa snn ya lumshe idanunsa sosai cikin tsananin jin fushi da
makukin takaici..

a fannin muffy kuwa yana fitowa bai kula kowa ba ya wuce parking lot, Dbx golden
colour ya bude ya shiga ya fita gabaya ma a gidan,office dinshi ya wuce, a nan yaci
gaba da aiki har sai da superior dinsa yayi mishi waya suka tafi sighting area da
zasu yi constructing attack groups,shi ya bada shawarar da ya kamata ayi aikin
dasu,shi kuma yayi musu designing securities din yadda wajen ya kamata ya
zama,satinshi daya yana aiki babu hutu

acikin yan kwanakin tsakanin sa da imad wani irin rikitaccen shiru ne,suka dawo
tamkar wanda basa son kula juna kowa acikinsu yana claiming cewa shine da
gaskiya,suna fushin su a boye amma kowa na cikke da takaicin abunda yake damun
zuciyarsa,.

asalin fushi da shi imad ya dauƙa aransa,shiyasa ma abun yafi nunawa ajikinshi
sosai..dan sosai fara'arsa ya ragu,most time ma sai kaga ya dauke karfarsa a
gidan,in zaije hirarshi wa rufaida haka zai je can gidan yakumbo ya sameta inyagama
tun daga can saiya wuce gidansu, su hjya su rufaida duk basu lura da yanyinsu ba
dake basu yadda su nuna ma kowa abunda suke ciki a fili...fushin su bai taba hanasu
yin waya da juna koda sau daya ne kuwa a rana ba,thy are in deep malice amma
secretly caring nd worried for ech oda matsalar daya shine kawai dukansu sunaji da
taurin kai ne da kuma zafin zuciya

..imad yafi kowa axabtuwa amma yaki saukowa ne sabida ya matsu matukar matsuwa
aranshi yana jiran lallai mufy ya rusuna ya sauƙo ya fallasa wannan sirrin dake
zciyarsa dayake ta boye mishi koda kuwa akanshi ne..

shikuwa muffy for the 100th time inyay tunanin sulhuntawa da imad sai zuciyar sa ta
dakatar dashi da gargadin abunda zai iya biyowa baya wanda babu tantama yasan
dolene yay mummunan illa ga muamalar su.
gwarama matsalar sa na rayuwa wanda yake fuskanta awajen matarshi ainau amma tayaya
zai soma fayyace mishi feelings din dayakeji akan rufaida?yasan inde har zai iya
fadan hakan a fili toh hala hakan zai iya raba tsakanin su kwata kwata..shikan sa
yasan imad yay nisan da baijin kira akan yarinyar.

..shikuma baisan ribar me xaici arayuwar sa in yay ma imad dinshi haka ba...

FOR ALLAH 'S SAKE DONT READ WITOUT PAYING.

#SURAYYAHMS

haka rayuwar ta zame musu mai zafi kwana biyu suna avoiding juna while funnily and
secretly caring for each oda.

tuni mufrad ya soma bada complte time dinshi akan aikinsa hakan yasa yayi musu
mugun wuyar gani,yana garin amma saiyay kwana uku basu sakashi acikin idanun su
ba..da kyar imad yazo shima ya share abun ya cigaba da harkokin gabansa da
masoyiyar sa rufaida wacce itace kullum take wanzar da cikakken nitsuwa farinciki
da samun kwanciyar hankli acikin zuciyar shi.

Ata fannin rufaida kuwa har yau tana nanuƙe a zcyrta da wannan fargaban najin cewa
mufrad zai iya hukunta ta akan yanayin yadda take mu'amala da imad..sharewa da yin
shirun san bakaramin zugi yake mata a zciyarta ba...
rashin shiga tsabgarsu dayake yi kwana biyun babu tantama saida yay affecting
nitsuwarta

yau asabar imad na zaune shikadansa a falon maman shi ya saka wata thick cotton
armless shirt light purple colou da grey short wanda ta kama shi kadan,wani irin
kyalli fuskar shi takeyi tay haske tsabar kyalkaleshi da akayi,jikinshi tana fidda
wata mayyar qamshin turaren paco rabane ya jinginar da kanshi ajikin sofa hanklin
shi kwance yana duban calender,date daya kawai yake kalla da tunani masu yawa a
mind dinshi on 20th septmber is his birthday,kuma baya son yace ma mummynshi zaiyi
celebrating bare ta ƙara hada wani annoying drama da zarah.

kwana biyu zaran dataga babu ci dan dolenta ta sarara mai tana dan daga mishi kafa
amma bahakan yasaka bata ƙiransa awaya kota na damun maman shi da kisisina ba..

kawai abun baya frustrating dinsa ne danyana cikin kulawa da samun soyayyar muradin
rashin wato rufaida.
wanda haryau bai iya fayyacewa maman shi labarin soyayyarsun ba.

he kept waiting for the right nd perfct moment,amma he dont seem to find it, sabida
ita maman shi a kullum damuwar zarah ne agabanta bana wata daban ba.

babu yadda batayi dashi akan ya amince ta hada mishi grand birthday party a best
hotel na garin ba amma haka yaki firrrrr yace mata baida lokacin zuwa
Duk matsi duk takuri haka ya cije yakimata firrrrrrr
sabida aranshi ya gama fahimtar kamar da wani abu acikin ranta ta,baida san asali
meye bane..but he is sure bazai wuce ta hada baki da zarah ne dan suyi suprising
dinsa awajen ba

He just dont want to complicte matters acikin shaaainin relationshp dinsa da


rufaida,dan baisan ya zaiyi yaje wajen birthdayn shi da yan mata biyu a matsayin
masoyan shi ba..

he know he wont real'y embrass his mum abainar jama'a


adaya bangaren kuma yasan bazai taba hada rufaida a gefenshi da wata tsinanniyar
yarinya ba..dole ne ma kawai afasa yin birthdayn nan
dan hakanne kawai zai fiye masa samun kwanciyar hankli da nitsuwa.

Yana lura duk sunata fushin su amma ko ajikinshi da alama kuma abun yacima zarah
ranta bana wasa ba,
dan tagama shiryawa akan ranar zata yi abunda zaisa dukka yan uwa da abokan maman
shi susan itace budurwan shi da zai aura,tasan idan hakan ya samu cikin sauki to
babu tantama confirm magana zai masa yawa akai,presuren bakin yan uwa dana abokan
maman shi ma kadai ya isa yasaka wani abu atsakanin su ya dan xanzu koma batun
aurensu ya kankama..

ajiyar xuciya ya sauke bayan ya aje calender can ya tashi ya bude fridge y dauki
kwalban wani hadadden non alcoholic saint laurents wine violet in colour ya tuntuda
a wine glass ya zuba ice blocks akai snn ya dawo dashi wajen zaman sa ya zauna tare
da nitsewa ajikin kujerar yana maida nunfashin sa hnkli.

kurba daya yay ma wine din,ya lumshe idanunshi yay tsammm jin yadda sanyin shi
yake ratsa makwaron shi tana sauƙa ta ciki.

"how on earth will he spend his first birthdate in nigeria witout his muffy?

yaga kwana biyun nan ma aikinshi kawai ya saka agaba ko ya kirashi basu yin wata
magana face gaisuwa hakan ma sau dayane a rana bakamar last few days dayawuce yadda
basa iya kyakwan awa guda batare da sunyi comunicating ta wani waje ba.

abun na damun zciyarshi matuka amma kawai yay shaking dinta offf besides everyone
is getting serious shima yaga kamar ya dace kawai yay abunda yake gaban sa..

Bayan kwana biyu ana saura baifi kwana biyar ayi birthday ba rufaida duk ta damu
cikin rashin sanin wani irin gifts ya dace ta siya masa..duk abunda sukaje mall
suka dauƙa in anzo gida saitaga kamar bai mata ba.

for almost 10 days kullum suna fita gari suna zuwa kasuwa yin shoping
and each time suka fitan sai sun kai dare saboda tsabar son yawace yawace
da kakale kakalen kyale kyale..wasu gifts din da suka siyan ma basu san ma'anan sa
ba kawai in sunga ya musu kyau toh shikenan zasu hada acikin tarkace.

tsadadun turarruka da men underwears da aka siya na gifts yafi kala goma,bnda
romantic flowers bonquet,watch,ring,neck tie da su uwa uba chokolates nd candy
boxes masu matukar tsada da armashi,wahala daya da sukasha shine cewa datayi lallai
tana son komi ya kasance a favourite colour dinshi white or black

hakanne ma yasa suka kai kayan har inda ake profesonal packaging aka musu packagng
in pure white and pure black boxess.
sauran da basu gama hadawa ba kuma suka tarkata shi a dakin malak

sumtimes mufrad yana shigowa gidan zaiga suma ana saukesu da tulin kayan shoping
din a hannu wani binma basu lura dashi a bayan su amma shikam duk yana lura
dasu,duk wani shige da ficensu yana gani a idanun sa, kuma yana marking dinsu
aranshi sosai,shidai kamar wanda yake jirane dubunsu ya cika snn ya watayasu.

gasu da jarabar son daukar wanka da saka kaya masu bala'in kyau da aji ana baza
life irinna wayayun yan mata..

kyautukkan da suka tattaran ma haryay yawa suka rasa yadda zasuyi da wasu.."and thy
already oder for a huge pure white cake,da za'a kaimai gida sassafe,maiyi kusan
dubu 30 ta cajesu duk kudin aikinsu da suke tarawan saida yaja baya.

thy just want to impressed him by all meanss posible sabida kowaccen su aranta ta
riƙeshi da matikar muhimamn ci ga rayuwanta
,duba da irin barnar arzikin sa dayakeyi akan su barinma ita malak da komi na
rayuwanta kusan ayanzu shine yake daukar nauyi.

so aganin su koda duk duniya suka siya masa amtsayin gift din birthday har ynzu dai
bazasu taba biyanshi irin alkhairan dayake musu ba.

zumudinsu akan wannan rana ya saka imad planning musu hadadden date su ukunsu and d
best part of it yace sai sunje beach sunyi games sun dawo can bayan ishai sai su
tafi date dinsu atare

Babu tantama suka hau shiri suna ta xagaye akan irin daukar wankar daya dace suyi
aranar gaba daya surutune babu hutu ba ajin kunne.
ita kanta hajiya mama sai kallon su takeyi in suna biri birin haukar su anyi lalle
an wanke kai anyi spa, ta lura sun saka abun nan aransu sosai.

imad baiyi ƙasa a


gwiwa ba ya kira ya sanar ma muffy akan yana inviting dinsa su fita date din
birthday eve dinsan tare.arnshi yaso yazo din toh amma jin an hada dasu rufaida
kawai yaji kamar bazaima iya ba,kuma daman ranan gaba daya bana shi bane danyana da
wani muhimmin tattauna da team din sa zasuyi da gwamnatin garin and its a secret
meeting..shikanshi imad din bai gaya masa kawai dai yana ta jamai aji ne dan yana
lura kusan kowa a fmily ynata shirye shiryen ranan birthdayn imad din nan sai shi
yaja baya yay kamar baisan anayi ba.

imad yanata jin xafin hakan aransa amma dai kawai saiya share,baisani ba ashe
abokan sa na U.S are already planning a suprise
birthday bash for him in town anma batare da sannunsa ba...beside what in d world
wil' make him think dat xasu bar US suzo har nigeria domin celebrating birthday
shi...

bai tashi yadda ba kuwa sai ana daf washe gari ne birthdayn san,can yana zaune da
yamma kawai yaga mills yana ƙiranshi
yana dagawa yace masa ai gasu a five star hotel na garin su kusan tara sukaxo suna
jiranshi acan..he cudnt even believe it..wani ihun da yy yana murna shikadai saida
yada maman shi ta tsorata ta fito a birkice...atake ya sanar da ita cewa abokanshi
ne na U.S suka taho all the way sabida shi..

she tot kodan hakan zaisa shi ya kara amince mata ayi hidimar da suka shirya da
zara,kawai sai taga yaki yace komi akai, zumudin murnan zuwan aboknsa kawai yakeyi
yana famar shiryawa agurguje zaije hotel din ya gansu,.

shigarsu da suka sabayi acan shiyayi yasaka wata all black breach cap camour
sweater da shot na giddoti gordon da booth mai dan karan kyau da tsada duk jikinshi
yana zuba wani mayayyar qamshin turarruka kala kala dan baisan guda nawa ya fetsa
ajikinshi ba

agaban wata babban 5 star hotel din dake garin yay parking sabuwar RR dinshi da
mamanshi ta soma bashi gifts ajiya,tsabar kyaun motar kowa saida ya juya kansa yana
kallo

bakinsa kamar bazai rufu ba ya sauƙo cikin sauri ya shiga hotel din aka masa
direction zuwa inda suke..

aranshi yana murmushi yana bin attendants abaya yanacewa "bura uba
complete session suka kama a hotel din Vvip resort mai babban palourka manya guda
biyu da fankacecen luxurious beds nd sofas ga wajajen shakatawa ata baya indoor
pool da bar su taran nan duka anan suka yada zango tun kan attendant yakaishi bakin
kofar ya soma shako sautinsu yace ma atendt din kawai ya tafi,saida yay tsayuwar
minti biyar awajen yana sauke numfashi cos he was soo shock nd nervous with
eveything baitaba tsammanin zasumai haka ba ji yay kamar zai nitse awajen dan
tsabar murna...

knocking yaso yay sai kuma ya fasa kawai ya banko cikin dakin a rikirkice yana ihun
yeeeyyyy ya haura kan gadon da gudu da takalmi nan take suka rikirkito kansa
karankaf dinsu suka yo kansa aka danne sa akan gado ana ihu mai ƙarfi" kowa yana
cewa madddd. maddddddd..maddd

muryanshi dakyar yake fitowa acikin ihunsu yana tacewa


.."yo guysss i seriiusly cant belive this,am soooo shockedddddd,u got me by my
balls ...u rockkkkkkk guys..."da kyar suka kyaleshi surutun ya dan ragu suka
hauyin proper gaisuwa kowa acikin su sanda ya masa kyakkwar runguma ya dingaji
kamar ya sauƙe musu hawaye dan shikansa baisan yay missing dinsu aransa ba saiyau
da yagaggan su,he felt really emotional dayaga wai har yana da wannan matsayin
arayuwan su da har zasu bar kasashensu suzo nigeria kawai donsu tayashi
celebrating birthdayn shi..

yanar,mills..edward..
nando..leon..malik..hedar..zion..nd kelly

babu tantama awajen su yau yasan zai kwana


hatta wayarsa ma kashewa yay mai gaba daya dan yabasu full attention dinsa.

bayan an gaggama haukar yaushe rabo da jokes din sannan aka zagaye kan centr table
din palon da drinks da cups da su shisha pots cigarettes moffs marijuana duka suka
xazzauna as usual shibaisan giya ko hayaki,along with yanar nd malik, hedar sabida
suma musulmi ne duk dama dai wasun su nashan shisha, so inde abun sha ne he alwys
go for non alcholic apple drink or raspbrys.

wani irin shafin hira suka bude nitsaiya wasu harda cire rigansu suna fifita tsabar
yadda hayakin marijuana da shisha ya cike wajen

duk labarin aikin su nacan sun bashi shima yana gaya musu yadda abun yake anan suna
exchanging ideas akan wasu casess dinsu ahka suka kai har tsakar dare karfe biyu
suna hura sai can sannan suka kwkkwanta .

washe gari tun farkawar sa abokansa suka sanar dashi komi akan suprise partyn da
suka shirya masa around 8pm a wanda zasuyishi cikin dakin,he really apreaciate but
yadda suka nace mai akan lallai saiya kawo budurwa wajen ne yaso ya daga masa
hankli

magiya akan magiya kowa de so yake yaga mrs right din duk sunkimai wani uzuri, daga
nan kawai ya sharesu ya wuce gida dan yasan bazai iya da shirmensu ba.

a fannin rufaida kuwa bakaramin damuwa tayi ba ganin tun jiya wayarsa yaki shiga
haryau da safe yana kashe,haka jiya suka jira har twelve donsu beating time su fara
wishing nashi hppy birthday amma still basu same sa ba..daga bisani bacci ma yazo
ya dauketa
hatta suprise cake din da suka aika bai isa musu ayadda suke so ba duk takaici ya
cikasu
..aka ce musu mamanshi ce ma ta amsa.

shikuwa tunda ya dawo baibi takan kowa ba ya fada wanka ya tsaftace kanshi ya fito
kar kar yana kyalli saidai shi normally ranakun bithdyn shi bai cika jin wannan
nitsuwar ba
..kirjinshi ya dinga bugawa kenan ..sai yana jin kanshi wani iri..kana ganinshi
zaka san yana having strong mood swings.

shi yama manta da wayarsa datake kashe tunanin sa yadda zaiyi yay convincing su
rufaida suje partyn
nan ne danyasan inbasuje ba gaba daya abokan san nan bazasu ji dadi ba..bude
wayarshi yay yana xpecting ganin saƙonnin mufrad ko rufaida ataikaice na malak ne
kawai ya shigo

murmushi yay yana karantawa "its soo lovely..duk yarinta ne ya cika..telling him
how important he mean to her..and all that..bai tabajin tace mai i love u uncle ba
sai yau..dariya ma abun ya dinga bashi aranshi yana cewa yaran ban sungama raina
masa hankli ba..sun maidashi tamkar ball dinsu

sai around 9 kirar rufaida ya shigo wayarsa yau sunfi awa guda suna wayar,can bayan
sun gama wayar yake gaya ma malak abunda ake ciki na partyn shi dayakeso suzo
subiyu cewa dayayi a hotel kuma zallan maza aynzu shine babban matsala

haka ya dinga rokonta akan ta lallaba mishi rufaida kawai suzo hotel din dominsu
halarci partyn shi yace mata ai baxasu ma dade awajen ba..kawai dai abokanshi
suganta tagansu shine kawai main aim din..

na musamman malak ta shirya ta taho har gidan su rufaida suka tattaunna dukan su
suna jin tsoron abun aransu amma how desperete imad seeems about it yasa dukansu
suka kasa iya cewa a'a

simple kayan yasaka ya fita ya tara da mamanshi


wanda ta sasaka mai albarka tare da masa fatan alheri arayuwansu masu kyau..sun
dade suna kwalemarsu tare snn ya shirya yadan fita gaba dayama ta mance batako nuna
mai cake dinba

bayan fitarsa ne zarah ta aiko da nata tulin gifts din bakaramin kashe kudi tayi ba

su malak kuwa suna yanke hukuncin zasuje din da wuri suka tashi suka bar gidansu
rufaida sukayo kan hjya mama da maganan dnta basu amincewarta su samu suje...

haka suka tsaka ta a tsakiya da zancen kowacce tana magiya tanacewa bazasu dade ba
baifi suje ayi yar minti biyar goma ba.
malak tace ai yanka cake kawai zasuyi a dau hoto shikenan sudai yau basu so suyi
ruining ma imad day dinshi...ita kuma hjya mama duk tunaninta musu mufrad ne..dan
ta luraa kwana biyu yadda yake kallon su..amma da alama dukkansu basu fahimce hakan
ba tukuna...da kyar da makyarkyata ta amince musu akan suje din ..da sharadin
bazasu wuce minti ashirin awaje ba..

bakaramin murna sukayi ba suka tashi suka hau shiryawa gadan gadan cos almost
kominsu is already

imad ma yaji dadi aranshi sosai da sukace mai zasu zo


saiyaji hanklinsa ya kwanta sosai

ana kirar sallahr ishai mai make up tagama musu kwalliya..


Rufaida an mata kwalliya tayi kyau sosai,Red English gown ta saka da black
accessories,
gashinta ta gyara mata ya kwanto daga gefe, kasan yayi curls tayi kyau ba kadan ba
kasancewar ta fara sosai "Masha Allah kinyi kyau" inji malak murmushi tayi hade da
batting lashes dinta tace "yeah but ..sai tay shiru ta sauke nannauyan ajiyan
zuciya", malak bata bi ta kanta ba ta wuce gaban mirror tana dariyan ansar data
batan,tabe baki tayi dan tasn dukan su abu daya sukeji aransu na matukar tsoro da
fargaban zuwa wannan waje duba da ance musu hotel ne kuma fa party kenan zasuje
,kayanta ta fara taimaka mata ta saka, blue fenty floral gown, sannan ta goga red
matte lipstick tayi kyau, sai da ta gama kimtsa fuskan ta sannan ta saka
accessories dinta silver sai red agogo, ba kadan ba malak itama tayi kyau, karfe
takwas shaura minti sha hudu suka fito daga dakin sukayi dakin hajya mah, tana
ganinsu tace duk kunyi kyau"suka amsa sukace "mun gode",
kara jadadda musu tayi akan su dawo nan da minti 20 din da sukace kar mufrad ya
dawo baisame su ba fa..dan haka ne ma taje drivern gidan yakaisu

kasa suka sauko suna jiran mai kaisu yazo...jim kadan dai gashi suka shiga motar
kowacce tana sassarfe da bugun zuciya..wayar rufaida ne yafara ta dauka taga imad
ne
tambayarsu yake lo har sun dauƙo hanya sukace mai eh...dadi sukaji aransu dayace
zaijira su awaje abakin hotel din harsai sun karaso

dagata ta dayan bangaren kuwa mufrad ne ya sauko daga stairs dawowar shi daga
meeting kenan harya canja kayan dake jikinsa ya saka ralph lauren shirt da blue
sweats pant kafanshi sanye da slippers din Fenty, hanyan waje yabi zai fita ba tare
da ya kalli palon ba rike da makullin motarsa, mabudin kofan ya bude zai fita yaji
kamar karar bude gate duk ya damu aranshi ya dauka imad ne yazo
danyau kam yasan ya tafka masa laifi dabaiko yi wishing dinsa hapy birthday ba
sabida kokadan yau karankanshi baisame lokacin kanshi ba sai yanzu.

idanunshi stiff akan motar dake kkrin tashi yaga ashe ma motar gida nw saiya dada
lekawa sosai haske gaban motar ne ya haska masa su..kirjinshi yaji ta buga ganin
irin mayyyar kwaliyar dake fuskokin su harda dressing dinsu sun fito kamar wanda
zasuje gasar kyau duba agoginshi ya somayi yaga time to 8pm aranshi yafara tambyar
kanshi ina zasuje acikin daren nan?..motar sun yana fita agidan cikin sauri shima
ya fito ya wuce sashen hjaya mama

batare da bata lokaci ba suna gaisawa cikin daure fuska da sonjin karin bayani
yahau mata exams questions akan su rufaida,da can har kamar zatamai ƙarya ta rufa
musu asiri,amma dataga yanayinshi da balai da katai,yana maganan na yana cicccijewa
da bacin rai a muryansa,sai bata boye mishi komi ba ,nan ta zayyano masa kaffff
yadda sukayi da rufaida da mal'ak da imad tun daga farko ,harda sunan hotel din ma
sanda ta fada cos yadda sukayi convinsing dinta su ukun adaxu sai gaba daya yasa
aranta bata dauki abunsun abakin komi ba..

kallo daya zakama mufrad kasan ranshi ya koluluwar baci yaukam ankaisa maƙurra amma
ayanzu baijin zai dauki wani hukunci tukuna harsai ya samosu.

hajiya mama duk tabi ta razana da reaction dinshi taga ya juya a fusace zai fice a
falon baice mata komi,a raxane ta tashi tanajan rigarsa ta baya tahau bashi hakuri
tana cewa magaji ina zakaje kuma yanzu fa za'a dawo dasu .wani irin tukukin kallon
takaici ya mata mai alaman kijirani anan kema naki na zuwa snn ya kada kansa a
fusace ko bita sashen su baiyi ba ya ja motarsa aguje da wani irin rough speed
yabar cikin gidan,tukin kawai yakeyi amma sam baiganin gabanshi zuciyarsa yakeji
tana halbawa da ƙarfi tsaban fushi,a guje ya shiga bin bayansu yana taka motar da
zuciya kmr wanda zai tashi sama........🤧😭im kilayin for sumbori
IS NOT FREE

300₦
VIA 0152983148
MOHD SULE SURAYYA GTB

08060712446

Kuyi hakuri ko editing banyi ba my eyes is soo watery yana minciwo sosai
inbakuganni gobe ba amin uzuri pls.
[1/12, 1:33 PM] MAMAN ASLAM: SURAYYAHMS
nannauyar ajiyar zuciya ya sauƙe da krfi tare da furxan da wani numfashi mai
zafi,snnn ya wara tsumammun idanushi wanda suka soma canza kala da azaban damuwa
akan imad dayaji kamar ya ambaci sunan sa ynzu."mufrad?..imad ya sake kiran sunan
cikin raunanniyar murynsa mai kashe sassar jiki..ganin yanayin shi wani iri yasa
gabanshi faduwa zama yay ta gabansa cikin sauri kirjinshi na bugawa da ƙarfi
shima,a sassarfe cikin snyi murya yace mishi hey, yadai?..mufrad lpyarka kuwa yana
ganka haka ko kanne yake damunka?.."can u pls explain sumtin to me, inna zuwa ganin
likitane fa gwara mu tafi yanzu nan,ya karashe maganan da fuskar damuwa sosai
,atake mufrad ya shiga kokawa da numfashin sa dake barazanar yankewa a boye,samm
yaki ya hade idonsa da na imad din,..wani shuru yy harna tsawon minti biyu sanda
yaji zuciyarsa ta shanye komi tass snn ya dago kansa yana dan murmushi ya kalle
cikin idon imad din, yaga shima kallonshi kawai yakeyi duk ya gama daga hankalinsa
fuskarsa tamkar na wanda zai sake mishi kuka,hmm yay da gefen baki,da sakin
fuska .."yace masa har ka dawo kenan! imad ya lumshe idon sa bai amsa shi
ba..ahnkli cikin snyin yanayi yace "mufrad pls whats wrong with u banason iskanci
ina tambayarka kana sharewa...kafadun shi ya dafa yana dariyar ƙarfin hali
"toh ni yaronka ne da zaka wani cemin zaka kaini asibiti sabida ciwon kai?
wni matsiyacin kallo imad ya masa irin yes mana kai yaro na ne snn ya kwace
kafadunsa yana harararsa cikin sauke ajiyar zuciya yace "god...u scare me wallh
bana son ganinka haka u look soo cold..sai naga idonka kamar kayi kuka,"tsaki yay
yace..sai inyi kuka ma ciwon kai?..tun kafn imad ya amsa yay saurin tsaresa da
rikitacen kwayar idanunshi yace men im just bored karka damu,look mubar wann
shirmen muje muyi alwala awaje kawai,imad bai kara cewa komi ba suka mike atare
suka fita,bayan kamar minti goma lkcin har ankira magrib suka zo suka tada sallah
haka suka jira har izuwa isha'i..imad nata satan kallonshi ganin kamar daurewa
kawai yakeyi yana sake fuskan amma ba wai har ranshi ba

sai can da suka kammala suka koma cikin gidan nan ma yaga baiko kulashi ba ya wuce
dakinsa straight shidaya yaje ya kwanta,hakan bakomi yake bayyana wa face bayason
adameshi ko wani ya zo kusa dashi,lura da hakan yasa imad ya kama kanshi bai bishi
dakin ba,wucewa yay sashen hjya mama ya same malak suka kama hira anan ya kusa bata
rabin darenshi
,kafin ya dawo ya zo ya samu wai har muffy yay bacci
sosai abun yaso ya bashi mamaki,sai can dare daya farka yaganshi akan sallaya
yanata sallah,alokacin baiko kawo wani abu aranshi ba ya dauka kodan saboda sallahn
ne yasaka shi yin bacci da wuri,.washe gari normal suka farka
sukayi normal activities insu yau malak ce ta musu breakfast around 10 imad ya wuce
da ita schl 'lecures daga nan shima yay gida.

shikam muffy tunda ya fita bai waiwayi gidan ba ya nufi wajen aikinsa da captain
ray they are busy working on terrorist gang din nan da ake ta fama dashi a
ƙasa,sosai ya saka mind dinshi akan aikin,har acikin ransa yasan he is doing his
best ne kawai dan yaga ya aje tunanin komi abayan keyanshi, cos he is getting
confused each minutes kuma baisan dalilin confusion dinba.

ata fannin rufaida kuwa kusan zance surutu da hirarrki da sukayi da su yakumbo ne
kawai ya debe mata kewa
saidai daga shigarta cikin daki daren ya zamo ragagge agareta
tunani kala kala sanda ya bijiro mata saidai har iyanzu bazata iya cewa ga asalin
madafar data kama aranta ba.

2 weeks later.

haka rayuwar ta soma kasance musu dukkan su sun fada cikin wani irin bakon yanayi
mai rikirkita kwakwaluwa

with each day mufrad yana dada dawowa tamkar wani kurma acikin su,rufaida tayi ta
jiran tsammanin jin sammacin amsa query ko fada daga gareshi amma sai shiru har
jikinta yazo yay sanyi.

Duk tsoron haduwar su dashi ya cika mata zuciya cos imad haryau babu ruwan shi
soyayyar nan nasa mai shiga jiki shiyake nuna mata akoina kuma babu zancen wani
kawaici,wani binma mantawa yake da cewa ta hanashi yin wasu abubuwan agaban idon
yayanta,duk ranan Allah saiya dauketa sun fita ko yazo gidan da yamma su wuni a
sashen hajya suna hira,..dake hjyan ta dawo kano tana zama trae dasu,da can rufaida
intazo gidan takanzo ta same mufrad awajen hjayr suna gaisawa,daga bisani sai taga
kwata kwata ma baiya tsayawa a inda take,saitazo gidan sau goma yana nan amma har
ta tafi bazata ganshi ba..tayi nauyin baki har abun ya cicciyota ta tambaye imad ko
akwai matsala yace mata babu komi aikinshi ne kawai ya sha masa kai shiyasa bata
yawan ganinshi..silar samun nitsuwarta kenan na dan kwanan biyu cos ita kanta tasan
a kwanakin nan da suke tsaka da soyewarsu da imad ba acikin hayyacinta take ba
malak ce kawai take motivating dinta hartayi wasu abubuwan.

ata bangaren muffy kuwa rayuwan shi yakeyi shikadai da zuciyarshi,tunda yaga
hanklin imad ya koma ga kan yaran sai baicika son takura mishi ba, most time sai da
safe ma suke yawan haduwa suyi hira,daga nan kowa ya kama harkokin gabanshi,shikam
imad ya gwammaci yaja bayane da janshi acikin hidimar yaran dan aganinsa ai yafi
kowa sanin halayyar muffy,shi mutum ne mai wuyar sha'ani kuma yana da son
respect,baison harkan raini, it maybe kalar shirmen soyayyarsu nasu ne kawai
baimasa ba,.irin kwana biyu haka kafin ya wuce abuja yakan zaga anguwar gangare a
asirce batare da kowa ya sani ba yaje ya duba lpyarsu yaa malam da su umma hadiza

duk dama babu abunda ya canza tsakaninsu amma ya lura kamar yaa malam din yana boye
masa wani abu mai girma

na musamman ya saka abokinshi capt ray akan yay amfani da inteligen men dinsa suje
har wajen asace suka kakkafa dan ƙaramin chips a zauren sa..ya gama harshasowa cewa
harknsu da su shigafatta yay mugun ƙarfi ynzu, saidai daga gani xakasan yaa malam
ba acikin hayyacinsa yake ba,yin abun kawai yakeyi kamar ana sakashi dole saidai
shi mutum mai tsananin girman kai baicika son nuna gazawar sa ba..tunda aka saka
chips din sai mufrad yaja baya bai ƙara lekasu ba.

rufaida da malak tuni suka fara participating a agency for childen nd vulnerables
wanda suke zuwa a duk yamma da kuma wkeend full time suna raba kayayyakin sakawa ma
marayu da yara marasa galihi,ana ilimantar da su,sukuma suna enlightening yaran
akan sha'anonin daya danganci rayuwarsu,kamar su tsafta,neman ilimi,addini da koyan
sana'an hannu..
evrything was going lits sabida akomi datakeyi acikin rayuwanta zaka samu imad yana
nan tare da ita,.

daga ta can abuja kuwa tunda hajya mama ta dawo kano kusan kowa ya samu bajewa
shan iska.duk dama keeyan yanzu baiya barinsu suna abinda suka ga dama,tun hutu bai
kare bama nazli tayi saurin komawa schl abunta,shukra kawai aka bari agidan ana
jiran transcripts da za'a kai acanza mata makaranta,..gaba daya hanklinta yanzu ya
koma ne ga wani sabuwar rayuwa..wanda ta bude shi da boyayyer mutumin dake tura
mata saƙo,itadai tunda nazli ta bata labarin shi,tahau yin bincike akansa har sanda
ta fahimce asalin waye prince khalid din..take kuwa taji gayen ya tafi da ita..

a duk yadda nazli taso datajamai aji amma duk abanza.

yau zatace mata bata kulashi kota goge lambarsa gobe kuma kaganta makale da waya
tana amsa masa sakonninsa dayake turowa,gashi haryau basu tabayin waya ba bare suga
juna face to face..izuwa ynzu komi nashi ta bincika ta sani

saidai ata fanninshi lambar mutane biyu aka bashi akace masa sune kawai yayan zayd
matazu so he believ definatly daya daga cikin su itace wancan yarinyar dayaci karo
da ita a bakin gate,..

yay binciken sa kadan saidai baisamu komi yadda yake so ba

daya duba sai yagane cewa nazli is too private sabida yadda take daukar kanta soo
important ita ko awajen biki bata yarda kowani irin camera yana daukarta bare ita
dakanta tayi ta watsa hotonta a wajaje,ita kuwa shukra abun bai darata bane sabida
tana da kushel sam batason kuma aganata aibun.

hakan yasa prince kay bai taba ganin hotunan yayan matazu ba,but due to yanayin
information dinsu daya samu saiyagane kawai hala wannan shkrar ce yarinyar dayagani
ranar a anguwar su..tunda ance ita a nigeria take zama wancan kuma bata ma rayuwa
ta anan face taxo hutu.

he got every reason to beleive that shkrace macen dayake nema din
,shiyasa ya soma shiga mata ta hanyar saƙon tex,cos ya gama yarda da kanshi,kuma
yana balain jinjina ma kwarjininsa awajen yan mata a tunaninsa tun bayan haduwarsu
da rufaida ai she wont ever be able to forget him,kawai yabar abunda ta masa a
ranar a matsayin jan aji da show off class ne irin na yan mata,arayuwan shi gani
yake tamkar babu wata ƴa mace a duniyan nan data fi karfin sa ko ace baxata so shi
dan kudin sa da ajinsa ba tun daga ynyin chatting dinsu shukra ta soma fahimtar
kamar ba fa ita yake nema ba
cos ita dai tasan bataje kano ba snn bata hadu da wani abakin gate dinsu ba ..but
tsabar zumudi da son tayi feeling among high men gangs yasata ta waske tayi kamar
itace ake nema,sai jamai aji take atex din tana masa yanga,amma a zahiri kuma
bakaramin kamuwa tayi da jarabbiyar makuhuwar son prince kay ba..shikuma acan baida
wani aikinyi sai shirye shiryen lokacin daya dace suga junansu da shukra daya gama
zaton aransa cewa rufaida ce..

#SURAYYAHMS

cigaba*****

tamkar a mafarki kusan komi na tafiya daidai ata fannin ainau,dan hatta malamin sun
dayay musu duban ma cemata yay mijinta da rufaida baxasu taɓa yin rayuwa a tare
ba,zarace kawai ya rudata da ƙarya yace ta dage da neman kudi amata aiki akan imad
sosai saboda anga hanklinshi ya koma ta wani waje saidai ba agaya musu asalin waye
yarinyar ba kawai aransu sun barshi akan malak ce, tamkar sunji dokoki daga bakin
ubangijin su haka suka riƙe maganan wannan malamin zee din da matukar muhimmci

tuni ainau tayi watsi da zancen kishin ta akan rufaida fannin business dinta ma
kominta na tafiya mata akan sa'a,wani bin harta ta tafi gararinta ta dawo mufrad
yana kano baima sani ba
inma ya sani ko ya zo yaga gidan wani iri yay magana karshenta saidai akare da fada
ko duka da zagi washe gari tazo ta ƙara lallabashi da ƙaryan bazata kara ba

tunda ainau ta sami wann salon saita fara over using din shi,wani abun intay mishi
taga yaki kulawa tuni saita ƙira gidansu tahau bada hakuri tana kuka haka zaa
kirashi a sulhunta su harse ya hakura,he was nearly frustrated da sabbin halayen
ainau,kwata kwata yaji abujan ma ta fita masa akai kuma a kowani tafiya inzatayi
saita bukaci kudi inbai bata yadda take so ba tabata ranta, sam yanzu bata daga
mishi kafa sabida tsabar bin zugin kawaye..

Warning ya mata akan ta dena insun samu sabani ta kira iyayenshi,amma ina ranar
haka kawai ta kawo masa xancen wai su datse kwan haihuwarsu dan likitan ta yace
mata zata iya daukar ciki kwanan nan,mufrsd yaki amsar wnn batun sam yace shikuma
abunda yake so kenan,data zabga masa rashin mutunci shikuma ya kakkafa mata mari ya
koreta agidanshi na ranar hoping dat zataje ta nitsu kafin ta dawo..duk yagama sawa
aransa cewa sauyawar halayen ainau daga sharrin bin shawarar kawayene da mugun
rashin sanin ciwon kai irinna mata.

yana zaune kawai yaga wai har taje gidansu ta taho da su mamanshi..itada hajya
adada suka taho duk sun damu
ga wani dan uban makircin dataje ta hadamai tana wani kuka mai tsuma agabansu tana
cewa abashi hakuri bazata kara ba.

ranan kamar ya mutu da takaici haka ya dingaji aransa,wato dan yace karta ƙara
kirar waya takai kararsa gida shine zata fito da sabon salon wucewa gidansun direct
tana daukosu ko? haka tasa ka kowa yafara masa kallon mafadaci wanda baida hakuri
arayuwansa sosai,barin ma maman shi,a kullum cikin nuna rashin gamsuwarta take akan
yanayin sa da ainau,saitaga kamar azabtar da yar mutane kawai yakeyi bai dauko
salon tarbiyan mahaifinshi da aka sani da hakuri da tarairayar matarshi ba,a dan
wnn lokcin mufrad yaji azaban takaicin dabai tabaji arayuwan sa ba,he was nearly
suffocated da kayan takaici..ganin kamar babu yadda ya iya da matarshi Ainau wacce
take famar gasa masa aya ahannu yasa ya dena yawan kulawa da shirmenta.
saidai tun yana iya shanye wa har yazo ya dena yin shiru komi zai mata ne kawai dan
bayason tana involving iyayen shi data samu salon yi,amma mudin abun ya masa zafi
haka zai kikkifa mata maruka kuma baiya yarda har ta sauko ta tabashi hakrin shi
baisauko ba,kominshi ya dawo fushi fushi kuma in abun ya tashi akan kowa ma yakan
iya sauƙewa sabida sosai frustration yafara kama shi...

ga shi in yaje kano wani sabon shafin takaicin yake deba


ganin yadda imad ya gama lalata su rufaida suke rayuwan su uwa babu kwaɓa yau suje
nan gobe can duk yana lura da irin dressing din yan gayu shigen saka kaya irinna
yan matan turawa dayake jansu sunayi da sunan fashion.

abun mata cinshi aransa,shiru kawai ya dingayii yana kkrin kama kanshi sosai wajen
avoiding dinsu haryau dai bai taba ce ma wata uffan acikin su ba..

suna jin tsoron idon shin amma daga imad yazo yace su tafi komi saiya wuce musu
abanza.

he just cant vent his immense anger nd frustration on them sabida shikansa yasan
kwakwalnsa ba adaidai take ba
yasan a duk sanda yace zai nitsar dasu da ihu da fada toh fa yasan zai musu
hukunci ne mai tsananin zafin da zaisa bazasu ƙara jin dadin rayuwansu ba...

akan yawan zuwan sa weekends kano dayakeyi ma saida sukayi gaa da gaa da matarshi
a'inau, ranar haka ta fito fili ta nuna masa cewa ta tsani tarayyar shi da imad
yaji haushin hakan aranshi kuwa sosai
da bai dena zuwan ba sai itama tayi amfani da hakan ta kafa hujja itama tanayin
abunda taga dama da duk wanda taga dama,kuma daga yay magana saita haura tace
saidai ya rabu da tsabgar imad inhar yanson zaman lpya da ita.

haka ta dingayi har tajawo rayuwar ta masa tsanani ta ciki,duk jan idonshi rashin
samun nitsuwar saida ya tabashi, kallo daya zakamai kasan bayajin dadin rayuwar sa

yan uwanshi kaf hantarar su yakeyi,


nazlin ma datake tunanin ta tsira bai kyaleta ba mistakely ta kira gida yaji ance
tay wani magana to zai kirata ne ya balbaleta da fada ya mata tasss tass,kullum
nanata mata yakey akan inbata nitsu tay karatunta ba zai dawo da ita nigeria
..haka nazli zata ci kuka ta gode ma Allah duk saitabi ta rikirkice ta kama
karatuntan dagske a dalilinshi saitayi wata bata kira kowa agidan ba.
shukra kuwa dama kamar wuta da auduga suke..sabida frustration din dayake damunshi
yasa relationshp dinsa ya zama soo poor da family dinshi gaba daya.

kowa ya dawo baiya gane masa,imad dinma ya dawo yana shahshreshi duk tambaya duk
matsi baiya ce masa komi ga yawan son bacci.

kuma duk abunda yakeyin imad na lura dashi fiye da kowa,cos he is a good observer
shi asalinshi haka yake, aranshi shidai yasan dai dolene akwai abubuwa marar dadi
da suke tunzira zuciyar muffy yake fusata kusan akowani lokaci,yasha son yazaunar
dashi ya jita bakinsa amma ganin kamar bazai taba bashi hadin kai acikin sauki bane
yasaka ya soma rage lokcin shi na aiki yana jansa suna fita zuwa wani sihirtaccen
club da ake kira da suna
.B.M.C..wato the big
mens club,club ne wanda ba kowa yake da kwarjini da balls din zuwa ba..baida wani
nisa da anguwar su imad din sosai kuma shima aikinsa da abokanshi na can kasar
america ne sukayi linking dinsa da wajen,secrtly yana xuwa ne kawai amma asali yana
investigating wasu gayu ne da yake tsammanin zasu iya bayyana awajen sooner or
later.

aranshi ko kadan baiso daya kawo mufrad ko wani membern family shi wajen ba,amma
recent mood din mufrad saida ya tursasa shi jin hakan is best idea atunanin shi ko
shiga cikin mutane zaiyi lightinng mood dinshi ya dena yawan fushin nan

wajen wani hadadden wajen shakatawa ne ma zallan maza amma ba shakatwar jin dadi ba
sabida duk gaggaru ne kawai ke zuwa wajen asalin gaggarrun maxaje wanda sukaji kudi
da ƙarfi suka kuma sha training irinna sojoji,some of them are criminals wasu kuma
boyayun asassins ne,kawai dai zallan harkoki da activites ne irin na maza ake
yinshi zunzurutu awajen.

kowa yakanzo yay harkan gabansa abuga games atashi dan akwai ko wani irin sports
staters kamar su boxing wrestling,base ball,tble tennis,swimming
dancing training crews,gulf,hockey betting etc,harda wixards masu duban heroscopes,
sooth sayers da card readers,kowani fanni da professional dinsu.

Da yamma ko a weekend haka imad yakejan sa suke zuwa wajen..saidai koda sunje
muffy baison yin wani abu na nishadi saidai kaganshi wajen body builds yana wasu
kaxaman training yana kuma cin ƙarfe,as a means of shaking off his fears and anger
wanda shiyana ji ajikinshi amma su sam basa gani kawai mazajen wajen duk sun dauƙa
cewa he is tryna act tougher ne kawai gashi baiya musu wani sauƙin kai bare kaga
yana wasa da dariya,a kullum yazo fuskan sa a murɗe..

abun nata damun imad musamman ma dayaga kusan rabin guys din dake wajen sun soma
sakamai ido sosai cos kodaga yanayin irin xchanging glances din da sukeyi yasan
jira kawai suke wata rana wani abu ya dan faru su taru suce zasu gwadashi,..

to avoid all that ranar imad yay tunanin yy inviting keeyan yaxo kano dan suje
wajen su uku atare tunda yaga keeyan sports man ne..

koda ya sanar ma muffy sai yaga ya hade ranshi ranar troutout haka ya dinga masa
bambani yanacewa shi baison kayan raini haka,haka fir ya nuna ma imad din shisam
baiji dadin kiran keeyan da yayi ba

imad ya shareshi baice masa uffan ba yagama bambaminshi yay shiru,washe gari friday
saiga keeyan yazo kano da murnan shi sunata hirarsu da imad cikin sabo da nishadi
kamar wasu saannin juna harda ana tadi ana tafawa..ata dayan bangaren kuma da kyar
ma mufrad ya amsa gaisuwarsa yana shanshn masa qamshi sabida shi sam baya wasa dasu
kuma bayason sake musu fuskanshi ko kadan.

haka ya ja jikinshi kwata kwata ya kyalesu sunata abunsu su biyun su, imad kwata
kwata bai gamsu da hakan aranshi ba sai baice komi ba har washe gari satuday
morning da suka shirya zasu tafi bmc

keeyan ya saka hadadden armles basket ball shirt dinsa da irin guntun wandon da
suke sawan nan..amma duk da haka saida mitar sa ya sakashi komawa ya canza kayan
yasaka irin nasu complete track suit da rigar sanyi mai hula sai wasu mayun canvas
booth da suka sassaka akafafun su ,imad yasaka kominshi duka white colour ta
kamfanim puma,
keeyan ya saka grey wanda bai yi dark sosai ba kamfanin por hermes,shikuma mufy
dama bakin kaya complte ya saba sakawa na kamfanin balancia ga..suna tafiya atare
keeyan ya saka face cap akanshi imad ya jona earpice a kunnen shi shikuma gogan bai
saka komi ba face hular rigar sanyin sa daya sake akanshi wacce ta xaxxago ta kusa
rufe fuskarshi ta inda karyan mutum yace yana hangen idanunshi direct ahaka suka
diro cikin wajen.

alot of rough and tough guys na tsaye a wajen imad ya musu signing din favrite game
din keeyan wato basket ball sunzo daidai zaa fara kenan aka jona dasu...

ganin mufrad acikin wasan yasa kowa awajen ya bar abunda yakeyi ya maida hanklinsa
nan...babu bata lokaci aka fara game anata team work ana nishadi amma tsabar masifa
yasaka muff ya dena biyeta kowa
musamman ma kaninshi keeyan dayakishi ajikinshi saiya nuna masa karara kamar
bayason suna hada kai da shi,.

haka akayi ta shansu ata dalilin sa,tunda keeyan yake arayuwan shi bai taɓa jin
takaici da haushin muffy irinna yauba..

this is his favrite game and he made him fail it woefully gashi sai zunden su
akeyi,keeyan yaga bazai iya ba a mugun zuciye ya sake wasan ya bar filin ,ya fita
daga wajen gaba daya yanayinsa a mugun fusace..yana kallo imad ya bi bayansa shikam
yana tsaye a filin ko ajikinshi..jira ma yake wani ya masa tsamin baki awajen ya
harzuka ya nuna musu danyen kai koya faffasa ma mutum baki.
haka ya karaci tsayuwar sa babu wanda yay kwarjinin ce masa kala daya gaji ya wuce
gym ya cigaba da abunda yakeso din.

aranshi baikoyi yunkurin tuna su imad din ba,sai can dayaga imad dn ya shigo a
fusace shima ya tattara kayansa yabar sa awajen shikadan sa yau ya dawo gida ko
ajikin shi yacigaba da harkokin dake gaban sa ko oho da uban kowa,his behvrs seems
really strange nd pitiful.
daga ganin kwayar idanunshi kaga wanda yake cikin asalin damuwa dan hatta abinci
baiya iya ci ma cikin sa sosai hakama nitsatsen bacci take yawan daukewa acikin
idanunsa.

yau keeyan bakaramin complain dinsa yai ma imad ba, shi babban damuwar sa shine
yasan dai arayuwan shi koda wasa baiya taba disrespecting din muffy..amma with d
way muffy is pushing him away kamar shiba jininshi bane abun yake matikar damun
shi"...sosai hanklin imad ya tashi dayaji calmest keeyan of all ppl yau shine yay
fushi har yana fidda abubuwan dake makale a cikin ranshi,mufrad kuwa bai fara
damuwa da abun aransa ba har saida yaga anyi kwana biyu cur basu wani kulashi
ba,atare dukansu suka dauke mai wuta aranshi saiyaji kuma kamar ya damu..

#SURAYYAHMS

tun daga ganin yadda yake fixgar motar da garaje za kasan cewa zuciyarsa a mugun
raunane take Tuni kuma wasu manyan motoci sukasha gabansa wanda hkan yasaka shi
slow Down aransa yanaji kamar yabita sama ya wucesu, kasancewar kuma da dare ne
shiyasa cinkoso ta tadanyi yawa, kowa na tuki cikin gaggawa danya samu ya isa gida,
saidai duk da haka bai dauke idanunshi akan hanyar ba.

wani irin dogon traffic din yaga an hada agabanshi yasashi dan dole ya rage burin
samun su a hanya kmr yadda yaci alwashi.

Ajiyar zuciya yay dan shikansa yasan he need to slow down din sabida right now he
is high on emotions wanda yasan karshen sa nadama ne ,Lokaci daya kuma cikin few
second yaji wasu irin abubuwa na yawo acikin brain dinsa,zuciyarsa na masa wani
irin zafi tamkar Wacce aka hurawa wuta.

Dada kallan hold up din yay Ransa yakai kololuwa wajen ɓaci musamman tunawa da yayi
cewar akwai hakkinsu duka akansa na kulawa da tarbiyansu da mahaifinshi ya damka
masa a hannun sa cike da nuna yarda dashi da kuma amincewa da shi,rayuwar su
rufaida ahannun sa tamkar Amana ne wanda yasan girman ta kuma banda haka ma yana
daraja wanda ya bashi amanan tasu,wani irin abu mai masifar ɗaci yaji ya tokari
ƙahon zuciyarsa.

tabbas saiyau yake ganin illan irin abubuwan da ya kyale zuciyarshi take
yi,tambayar kansa yayi toh meyasa ya musu shiru ya barsu sunayin abunda sukaga dama
da rayuwar su tun farko?meyasa bai ladabtar da rufaida akan tarayyarta da imad ba?
tabbas yau yasan yay shirme,kuma yasan yay wauta wajen barin fushi da damuwowin sa
da suka sha kansa har suka dan juyashi suka kuma maidashi kamar wani marar hankli
da tunani,..tabbas ragwanta da ajizanci ya buga babban game acikin rayuwarsa.

fannin su rufaida kuwa sunyi sa'a hanyar da driver yabi dasu babu wani hold up dan
ko minti 7 mai kyau basuyi ba suka iso bakin hotel,babban five star hotel ne mai
hawa hawa tsahon sa yakai bene sha takwas,daga gani kasan mai shigar irin wannan
hotel din saiya tara damin nairori dan kuwa ya tsaru iya tsaruwa
.
kominsu na service ma a tsare yake with full security check dan tun daga bakin gate
aka recognising shigowar su aka musu iyo aka kuma basu space dinsu na musamman
domin yin parking..

adade wajen suka tsaya da motarsu


,driver yana kashe motar malak ta fara sauƙa ta tsaya ta waje,but ganin har yanzu
rufaida bata saukao ba yasa ta juyows taciki tana kallonta, ganinta tayi ta
sunkuyar da kanta tana ta famar kokowa da numfashinta duk ta zama sooo restless
kamar irin za'ay ma gwajin hiv kaji kawai ka damu kana cikin matsancin fargaba din
nan,jiki a sanyaye malak tazo ta jikin windown datake zaune taciki tace babe
lpyarki kuwa,toh ki sauƙo mana ki kirashi kice masa munzo
dagowa rufaida tayi a hankli ta kalle malak din fuskantar kamar wanda zatayi
kuka,budan baki tayi zatayi magana sai kuma tayi shiru jin fargaba ya kara
rufeta,ahnkli ta dan kau dakanta gefe looking really cold nd scared.

zagowa ta gefenta malak tayi ta bude motar ta shiga ta zauna agefenta ji kawai tayi
an dafe kafadunta snn ta sauke ajiyan zcya ta dago,suna hade idanunsu waje daya
malak ta tambayeta
murya a sanyaye tace "rufaida are u alright?tun bata amsa taba tace "naga tun
dosowar mu nan kika janza..ko kunyi chat ya fada miki wani abune?girgiza kanta tayi
ahnkli,snn tace a'a ..nothing happen...sai kuma ta kamo hannayen malak din ta riƙe
a sanyaye tanajin
kirjinta na bugawa da ƙarfi,muryanta a marairace tace
"malak i just dont think this is right."nikam wallhy da bamu zo ba..its .its.
wani zaro ido waje malak tayi akanta tana harararta tace
"its..its what?ni dan Allah karki soma bani wannan anxiety sermon dinkin..babe i
told u youre just feeling nervous.....uncle mad yana zuwa muna shiga ciki zakiga
komi ya wuce miiki,cos its gonna be fun in there..cmn is just a birthday bash..bama
fa real party bane

da karfi rufaida ta dan kwace hannun ta ana malak muryan ta cike da tashin hanklin
da bata san daga ina ma yake zuwa mata ba,fuskar ta a murde tace malak u wont
understand
wallhy daurewa nakeyi sabida shi,abun fa da nauyi..dan kawai nasan ni ban taba masa
wani abu kwakkara ko na muhimmi acikin tarayyar mu bane amma coming to a hotel by
this hour really makes me feel low about myself..kamar babu mutuncin mu aciki,
and im ..i am just restless,ni wallhy tsoro nakeji,ynzu in bamu barnan da wuri
bafa?wat if...

"its enough..malak ta tsareta cikin numfashi,wani numfashin itama ta sauke snn ta


kara riko hannunta tace"..babe bafa ke kadai kike jin nauyin abun nan ba..nikaina
ive neva been to a party let alone hotel..amma ai saiki duba,tuntuni nidake mun
riga da mun yanke wannan shawarar kuma mun rufe shafin wannan maganan,and we
concluded dat we gon to do this just for him right?

toh yanzu dai in muka juya daga nan zai zama abun harda cin fuska.
nida nasan maganan nan bai wuce miki har zciyarki ba da tun tuni nasan yadda zanyi
nagaya masa cewa bazamu iyaba kawai awuce wajen.

amma basaida muka riga muka amsa muka samasa abun aransa ba sannan a dying minute
zamu zo mu tsaya anan muna ta kirkiran negative thougts ba.
kewai yanzu ya kike so ayi toh?

shiru tayi cos jin abubuwan da malak datagama fadan ya kara rikirkita mata
tunani..dan lumshe idanunta tayi sann ta budeshi cikin numfashi tace"lets stay in
the car din kawai ..bari na kirashi nace masa mun iso..kallon ta kawai malak tayi
snn ta girgiza kai batace uffan ba ta dawo gefe kusa suka zauna.

sliding wayar tayi tana shirin dialing lambarsa saiga nashi ƙirar ya riga nasu
shigowa.,a hnkl takai wayar kan kunnenta game da sauke boyayyar numfashi,shiya fara
magana cikin marairatcen muryan shi yace"..rabin raina wher u ko haryanzu kuna
hanyar ne,zaki iya fadamin inda kuke kawai inzo in dauke ku?..muryanta harna son
yay rawa tace "no...no
.gamu nan awaje..
da mamaki a mryansa yace waje ?are u serious ..nima ina wajen ai ya banganku
ba"..lumshe idanunta tayi tace kaxo ta wajen parking lots muna cikin motar,anan
driver ya aje mu.
..da sauri yace ok maaam, da wayar a hannun shi ya nufo ta wajen da sauri yana
karasa fitowa kuwa ya hange motar su agefe a parke..cikin sauri ya karaso wajen tun
daga isowarsa suke ƙare mai kallo yay matukar kyau,kyau mai mugun dauƙar
numfashi"casual dressing kuma yy inda ya fito da wata shegiyar light nd transparent
unbottoned white t shirt na diana soltis dayama dirin jikinshi kyau bana wasa
ba,dake rigar fari ne sai ya hadeta da soft black pants kafafunshi sanye da soft
sneakers baki ƙasarsa fari.
kowani sassanyar taku ya saka sai yanayin takunsa da swagss dinsa ya burgeka
mussmmn sabida yadda dim light na hotel din yake reflecting hadadden talakmin
kafarsa..

suna lura da isowar sa suka sassauka ƙasa suka jingine jikinsu da motar, kafin nan
malak ta juya ta kalleta tace "babe relax kinji..20 min we are out of here..no
matter what..gyada mata kai kawai snn suka fito sarari kusan atare.

yana isowa wajen ya jawo hannun malak da murna ayanayin sa tana fadowa jikinshi ya
rungumeta sosai a kunnenta yace mata "thank you my super woman,kinyi kkri..uve
gving me the best gifts eva..a hnkli malak ta janye jikinta anashi tana murmushi
sanda ta kare mai kallo taga yau ya mata kyaune fiye da kullum cikin sanyin murya
mai dadi tace mishi
today is ur day Happy birthday guardian Angel.

murmushi kawai yay snn ya juya a shaukake yana mai maida hanklinsa kan rufaida
wanda tun bai iso kanta bama yanayin dressing dinta ya gama burgesa.sai yaga kuma
ta tsaya agefe jikinta duk a takure ta kuma sunkuyar d kanta can kasa,yar dariya
yay kenan duk ma abunda sukayi da malak anan bata ma ji ba"kai baby kin cika
tsoro..
abunda ya soma furtawa kenan sannan ya jawo hannunta.."wani irin tsorataccen kallo
ta masa suna hade idanunsu waje daya taga ya dauƙe gaba daya yanai mata wani irin
jarabben kallon maita da ganin asirin hanji.
aranta taso tagaya masa cewa yay kyau amma ina duk saitaji ta kasa iya furta komi
saita rasa mesa yau takejin kanta daban
kallon dayake mata tasan yafi karfin zuciyarta,dan shaukin ma kawai ya isa ya
narkan da ita gaba dayanta awajen ta zamar mashi tamkar ruwa ..ganin kamar zaijawo
ta jikinshi itama ya rungume ta kamar yadda yay wa malak yasa ta ja baya kadan tace
"20 min ne fa rabin raina..we dont have timme to waste here.. hannun ta ya kamo
duka cikin nashi yana kan kallontan yace okay.."20 min wll speak for it self..
just give me ur full attention pleasse kinji?bata ce mai uffan ya kama hannunta
tare da maalak din suka haura ciki atare

tsabar baison su bata lokci ta lifter


suka isa floor din, room dinsu was room 404 VVip resort..sunata satan kallon wajen
ganin ko ina so luxurous and quiet ..abun saiya dame malak
ance musu birthday
bash kuma har sun iso bata ji alaman motsin komi ba banda kararar aimores da suke
buso sanyi..

Veil dinsu dasuka rirriko a hannu kowa ta warware zata yafa cikin musu ido duk ya
hana su.
a dede bakin room din suka tsaya yace musu suyi shiru kar suyi motsi..wayar sa ya
zaro daga aljihun sa yahau latsawa ready kawai ya rubuta..ya tura ma mills..duk
sunyi kyat suna kallon sa.
yay murmushi yace ma malak ta dawo gefen sa na dama
tana yin hakan ya janyo rufaida ta gabanshi ta tsaya bayanta har na gogar kirjin
shi ta gaba.."wani irin faduwar gaba ta dinga ji..saiga shigowar sako ya shiga
wayarsa..budewa yay agabanta taga an rubuta "come in now"..murmushi yay mata yace
babe kinga an bamu pass
are u girls ready?dukan su basu cemai komi ba yace
get ready to meet the craziest creatures u will eva see..dariya malak tayi tace ohh
realy
hakan da sukayi yasa rufaida jin dama dama

lumshe idanunta tayi jin yadda ya narke ata gefen wuyanta yana mai lafar kanshi
awajen a hankli yana hura mata nishin shi
..wani shiru wajen ya dauƙa slowly har ya zagaye waits dinta da hannun shi sannan
ya tura kofar ciki ya budu.

wani irin bugawa kirjinsu yay ganin ko ina da duhu..wani irin tsoro taji a rikice
ta shiga mutsu mutsu ajiki n shi tana shirin juyawa a birkice kenan ,lkcin fuskarta
ya kife a kirjinsa kawai sai kyat aka kunna wani irin farin haske
mai tsananin haske sosai wajen yay kamar rana ne ba dare ba .

kin jiyowa tayi ta rufe fuskar ta da tafin hannunta tana facing kirjinshi
malak ta tsaya still kamar an dasata
ganin wasu fairy men coup,zallan grp din yan maza,tsayayyu kuma tsantsarrarun gayu
masu ji da kyau danko acikin turawan ma tasan dole ace ma wayyan nadaban

Agabansu sukai layi kowa da kalar tsayuwarsa daya kara mai kyau sun ci wanka ubansu
iskar dakin baka iya tantance iya yawan qamshin turaren dake tashi aciki
imad nata musu murmushi sunata funy comunication dinsu da ido dan
kallon malak din kawai sukeyi da sukaga ta musu kyau

"yanar daya gama karkare mata kallo yaga yadda kayanta ya mata kyau ajiki kamar
wata model sai yay ma nando magana a kunne yace "wowwwww "Blue says i am
here.."kamar a kunnen dukansu ya fada kuwa dan atare suka fashe da dariya hedar ya
taho cikin wani irin taku ya riko hannunta ya mata iso cikinsu
tana tsayawa saiga mills da babban cake a hannun shi yana mika mata ta karba tanata
kallon su..yanayin su mai tafe da classs da swgs bakaramin burgeta yakeyi ba,tana
daga idonta taga wai yanar ya matso kusa da ita yana magana yana mata smiles kamar
zai hadiyeta,amma duk dai dawasa sukeyin shi imad ma yasan da haka,yanar yace.."ure
highly welcome ur hignesss..kelly yace and.. u are? cikin sanyin murya tace
"malak"..hedar tji ya maimaita sunan snn suka sakata a tsakiyansu da cake din a
hannunta
duka suka juyo suna kallon su imad da rufaida dataki juyowa..

edward yace ehmm ehrmm ehrmm


"our love ...we are stil waiting for you.

ji tayi kamar ana tsinka mata zuciyarta jin imad yana kkrin juyata a hankli wani
iri ta dingaji tanaji kamar ta tureshi ta fice awajen aguje,"..da kyar tayi calming
kanta har ya juyo musu da fuskarta a hankli...still taki daga kanta ta kalle su
sukuwa ba irin ƙarkare mata kallo da basuyi ba
..hannun shi yasaka ya tattara habarta tare da jona face dinshi da nata sannan
suka kalle kowa a tare..."wani irin ihu taji anyi ganin kyanta yasa suketa cewa
"woow
wowww..here comes our chic wasu suce babe"...gabanta sanda ya fadi ganin yadda suke
awwnnn din kamar ba maza ba..from no wherre taga dakin har yafara vibrating da slow
background music aka kunna snow flakes fyling prickles da ballons

gayun are so alive,


bama su iya cewa sunajin mesuke cewa ba all thy know is sun ta bashi dariya da
coments dinsu har cikinshi yana kullewa.

one after the oda akayi introducing din sunayen su duka wasu rufaida

kowa yazo yace zai shaking hannun ta wasu suce hug suke so,..duk sai taji ta
burkice amma dai ta daure gani tay hatta malak ma ta rude bata iyayin katabus sosai
sai cire ido sukeyi ..take magana ta fara musu wuya ganin crazines tsirarrata
agaban su

after like 5 min snn kowa ya nitsu aka dan zaxxauna,malak na gefen shi da cake
din,rufaida nata dayan gefen ya sakala hannunshi a waist dinta ya dan mannata da
kirjinshi
kowa sai cewa yake sun dace...most of the time malak ce kawai mai amsa mata magana
cos of how she look extremly resless
musamman ma dataga gayun suna xama suka hau bubbude wines ana sha, nando ya kunna
hayakin cigaretes kuma ahaka yana ce mata ba kunya ba dole zatayi musu coupl
dance..ganin ta sunkuyar da kanta taki dagowa bare tay magana yasa imad tsaresu
yace
guys guys pls..thyv got just 20 min. nd i think 10 is gone .

mills ya matso kusa da malak yanacewa


ohhhh shit, u fucked up nigerians..ynzu wayannan manyan babes din ma sai ansaka
musu ido,it wll have been fun with these cuti.
nd with our wife in our midst..kafadun malak ya dafa yace
"so sweety, u are goin to stand up,yana fada ya jawota har tsakiyar su,yace yawwaa
u will present this cake to our couples okay..?gyada kanta tay babu yabo babu
fallasa yace yes
sumone as special as u is in charge here..so guys u ready?..wani irin faduwa taji
gabanta yay ganin an rage hasken wutar dakin ya dawo soo dimm

tsaye suka miƙe da malak din a tsakiyarsu.


imad kuma shida rufaida suna zaune agabansu kanta na can kasa shkuma ya rungumeta
ta side dinsa kadan

mills ya masa ido akan su tashi tsaye


.da kyar ta yarda ta bishi suka tsaya a tsaye.. "Wine glases dinsu duka suka daga
sama alaman za'ayi toast..dataga shima ya dauki daya wani irin kallo ta masa yana
lura sai ya girgixa mata kai da alaman shi baiya shan giya..."a hnkli ta dauke
idonta ta kai kan malak dake tsakiya ganin ta normal yasa ita ma tay kkrin kakalo
jarumta ta tsaya da kyau...
nan mills ya shigo tsakiya ya tsaya ata gefen malak ya fara magana,birthday
speech"how he mean to them nd all thos stuffs..the moment was soo cool nd emotional
wasu suna tafi wasu suna cewa 'yeaaaah for each prayer da suke spraying akansa.

suna gama daga glasss din toast din sukayi wani irin ihun happy birthday suna
humming songs poping botles ga snow flakes da ballons na flying a
dakin,take atmospher dakin ya rikirkece da muryan gayu with difrnt sounds of
xcitement nd emotions
a haka ya jawota cikinsu aka kaita gaban cake din duk ta rikice ta tsorata idanunta
sun ciko da ruwa,a haka ya riko hannunta suka yanka cake din a hnnun malak an dauka
musu hoto

wanda ya fara yanka sai ya sakama malak din abaki..

sannan ya debi kadan a hannun shi yasa ma rufaida abaki tana krba ta zille a
hannunshi ta nufi hanyar wash room dinsu da gudu kamar wacce zatayi amai bin
bayanta yay da sauri yana mai saka sauran cake din a bakin sa..

malak ta zauna a chair tabaje musu cake din sai damun ta sukeyu da surutu suna
jokes mai matukar ban dariya but she cant even lough with them honestly cos thy
vibe is too strong thay are too wild over confident nd too smarts aranta tace
"finally"
.tasan tunda anyanka cake an dauka pics party over,she cant wait to live .kofar
wash room din tabi da kallo a sace jiran ganin fitowarsu amma sai shiru

cos ita kanta she is feeling nervous kirjinta na bugawa taciki ga surutun su yana
balain cika mata kunne.

a fannin mufrad kuwa akalla sanda ya bata mintina 30 masu kyau snn ya same hanya.
Zaman jira ya kara masa jin takaici cos tsayuwar sa awajen yasaka babu abunda
zuciyar shi takeyi face tunane tunanen banza.

sai famar sakawa da warwarewa kawai yakeyi acikin ranshi,da can daya fito a gurguje
da zafin zuciya baima yi tunanin kalan hukuncin daya dace yay musu ba
shidai yasan inhar ya kama yarinya a hannun sa da sunan zai mata wani hukunci toh
fa bazata kara ganuwa ba.
yay tunanin yay musu danbanzan duka tun daga wajen,but dats so insane..yin hakan
akwai ragwan azanci..sumtimes haushin embrassment ma kawa zai iya jawowa suje su
bauɗe musu a bayan idonsu..not just dat yasan in ya bugesu anan imad zai iya saka
baki ƙarshenta su bata dashi agabansu suyi abun kunya..
and he also dont want this to go viral at any cost..yasan in za'a fassara cewa
za'ayu kannen shi ne a hotel,then silly blck mail nd judgement will start

tun da ya samu hanya yaketa tunanin hanyar daya dace yabi,9.45 pm dot ya shigo
cikin hotel din baima je parking 'lot ba kawai yay parking motar sa a tsakiyar
harabar wajen ya sauƙo..direct ya wuce reception ya same hotel attendant suka fara
magana yana tambayarsu dakin imad which took them time saboda ba shi imad din bane
yay booking hotel room din abkansa ne

a ta bangaren rufaida kuwa tana shigowa wash room din ta zube ƙasa a kan gwiwarta
tana maida numfashi hannunta dafe da kirjinta dayaketa bugawa da karfi

imad yana shigowa shima yabita ƙasan yay kneeling a gabanta suna fuskantar juna
hanklinsa a mugun tashe yace "hey Lapya kuwa...bata wani tsaya jan magana ba tahau
girgiza kanta saiga hawaye zirrrr a idanunta suna saukowa..muryanta na tsananin
rawa tace "Dan Allah ka fitar damu anan wajen imad..nida nasani da bazan zo ba,im
soo scared. ..pls i want to go home..kaifa kace minti 20 bazaimana anan ba,wallh
za'amana fada a gida sosai,dubi time fa ..wayyo walh mun shiga uku..ta karashe
magan cikin muryan kuka sosai kamar dama tuntuni boye kukan takeyi acikin cikinta

dada matsowa jikinta yay hanklin sa atashe yay kamar wnd zai shige cikin cikinta
muryan sa cikke da damuwa da yanayin lallashi,.tallabo fuskanta a hannun shi yay
yana kkrin goge mata hawayen yana cewa shushhh its okay baby am sorry
okay..nikaina bansan mun bata time haka ba..im realy sorry..girgiza kanta kawai
takeyi cikin sheshheka kawai katashi mutafi nide..naga driver tun daxu yaketa kiran
malak bata daukawa toh
inyaje ya fada agida fa,kama san wahalar da mukasha kafin aka barmu muka fito..i
wont eva come to a hotel room with a room full of guys again..neva..u ...u..bata
karasa magana ba kukan kawai ta cigaba dayi saiyay shiru jin yadda hanklinshi ke
dada tashi sosai.
kawai yasan tsorata tayi,dan yasan ba saba da irin wannan rayuwar ba, barinma da
yasan yanayin aboknshi that are so vibrant nd loud
tabbas bakowa bane zai iya zama acikin craziness dinsu.

Da nadaman hakan aranshi yace im soo sorry rufaidah..i dnt knw wat came over
me .thy took me by suprise tun daga america sukaxo domina..and the only request thy
make is to see you my love..inbadan haka ba meye zaisa na kawo ki nan?jin tacigaba
da kukan kamr bama jinshi takeyi ba,shima kamar zaiy kukan yace baby kiy hkri dan
Allah..it wont eva happen again i promise u..tashi toh inkaiku gidan..inta kama ni
sai inyi ma hjya bayanin kinji?
batace mai uffan ba tana jan sheshheka
tana miƙewa tsaye shima yabita ya miƙe dan raxana tayi taje zata zame ta fada yay
saurin tarkato ta ajikinshi
wani irin rungumarta ajikinshi yay tsammmm har sanda yaji kukan ya yanke cak

slowly ya soma cireta ajikinsan tare da kafe kwayar idanunta da shanyayyun idanunsa
da suke gane masa tsantsar kyaun da Allah ya zuba mata a fuskan sa,fuskan izuwa
kumatuntu sun karayin jaaa sabida kukan dataci,wani luii luii kwayar idanuntan
sukay suka kuma fada hawayen da suka sauka akan lips dinta yay damshi sosai sai ya
kara jikke jambakinta wani irin yanayi mai wuyar fassara ya tsinci kanshi aciki
musamman ma dayaga idanunta suna lumshuwa kamar wacce take shirin yin layi sabida
kusancin sun yay kusa,wani kakkarfan ajiyan zuciya ta sauke wanda yaso ya
rikirkitashi azauce ya shafa gefen fuskarta da tafin hannun shi a tsorace ta bude
idanunta tana shirin kufcewa taji an fixgo ta ta baya bata hankaraba taji ya hade
bakinsu waje guda cikin wata narkakiyar kiss mai mugun tsinka zciya...wani irin
rawa jikinta ya farayi..ko ince jikinsu ya farayi danshima kansa baisan awani
duniyar yake ba
daddan qamshi da zakin cake din dake cikin bakinshi da nata shi ya jasu cikin wani
yanayin da basu yi zato ba
dan shikansa baisan minti nawa suka dauka suna kiss din ba..

ann ƙasa kuwa da kyar mufrad ya same daman shigowa dakin

yana turo kofar malak ta mike tsaye a firgice taabi ta kangare waje guda kamar wata
fatalwa
jikinta yahau bari kar kar kar,duk gayun wajen basu san shi ba,ganin reaction din
malak yasa suka juyo sunata kallonsa

shima baice musu uffan ba fuskan nan nasa tayi dau kamar zatayi amon wuta, jin
tambayoyin da Yake mata din ne yasa ta dago idanunta da suka cika da kwalla ta
kalleshi,bude bakinta tay da niyar yin magana da yayi dai dai da fitowar rufaida da
gudu daga cikin wash room,ga imad na bayanta shima ynyinsa a rikice kkrin janta su
koma ta ciki yakeyi ita kuma tana turesa cikin hatsala tana kuka sosai duk jikinta
na rawa..

tana juyi kuwa suka hade ido da na mufrad dayake jin kansa kamar acikin wuta mai
tsananin zafi ana ƙonashi,
idanun shi sunyi matukar rinewa harsuna mai-mai kamar zasu fidda ruwa tsabar wani
azaban wutar kishi dayaji ta toƙaresa a kirji

zciyarta cike da mummunan tsoro da ƙaduwa atake taji numfashin ta ya dauke mata
cak, sai jikinta ya sake shammak tanajin kanta yuiii kamar zata rikito ta fadi ƙasa
ta suma

tana fara layi cikin sauri imad ya karasa fitowa ya rike ta,da uban sauri ta kwace
jikinta anashi,dagowa yay dan sai aynzu suka hade idanun sa da mufrad wani irin
kallon dayaga ya masa shikansa saida ya ji gabansa yay mummunan faduwa

kallon abokansa yay da suke ta kallinsu da rashin fahimta a fuskokin su yana sauke
ajiyar zciya yace "hey relax we are cool guys..he is family..ya nuna muffy..wanda
yay kamar badashi akeyi ba.

Ransa amatukar bace yasa hannunsa daya ya damko rufaidar tare da janye ta agefen
imad, ahasale kuma cikin faɗa,da ɓacin rai ya saka hannunsa daya zai ja malak itama
saiyaga imad ya turesa gefe.

Cikin bayyana tsananin bacin ransa, ya watsawa imad din wani irin mugun kallon da
yasa hantar cikin sa kadawa.

Taune lip dinsa na ƙasa yayi tare da nuna masa yar yatsa a fadace yace.

“You’re very stupid mehn,waye kai da zaka turani Who are you?”Ya kare mgnar da
karfi cike da hautsinewar tunani.
hakan yasa imad kankance idanunsa, shima ransa adan bace yace. ni zan tambayeka ko
kai waye, waye kai meye kai sannan akan meya zaka janye ta daga gareni,meye
alakarka da ita?
ka tsaya da borinka a iya inda kake da iko..ka rabu da wann yarinyar sabida a
hannuna take ba hannunka ba

Wani irin buguwa Malak taji zuciyarta tayi a matukar tsorace ta dawo da kallonta ga
imad wanda yake jifanta da Kallon ƙarin hali Yayinda shi kuwa mufrad gaba daya ma
yanayin fuskar sa ta sanja launi, idanunsan nan sunyi jajur kmar zasu hura wuta,
haka ma fuskarsa dake bayyana alamun tsananin bacin rai.

Wani irin tsorone taji ya kamata, wanda hakan yasa ta rumtse Idanunta.
ta fashe da kuka

wani irin hautsinennen kallo ya watsawa imad din Cikin yanayin bacin rai kuma yaja
wani irin dogon tsuka, tare da bangaje imad din.
yave
“Tambayata kakeyi akan alakata da ita ?saika fara nuna min cikakkun shaidun naka
alakar kamar yadda musulunci ya tsara,
inda tana da wani matsayi ko mutunci a idonka bazaka kawota nan ba Stupid kawai.”
Ya fada in don’t care tune

Batare da Kallonsa daya sakeyi ba, ya damke hannun malak,tare da janta cikin zafin
Rai ya turata kusa da rufaida suka nufi hanyar fita daga dakin.

Ganin hakanne kuma yasa imad rufa musu baya cikin wani iri sauri

cikin tsananin damuwa da rudu yake cewa.

“Hey you stop,muffy waime haka? ina kuma zaka kaisu meye hadinka da lamari na ne

pls stay out of this

ya fada da dan karfi, adai-dai lokacin suka fito daga cikin hotel din.

rufaida kuwa Ganin idanun mufrad din sun rufe da bacin rai yasa ta soma dan jujjuya
kanta cikin karyayyen muryarta dake fitar da sautin kuka ahnkli tace ma imad please
leave.
kallonta kawai yakeyi araunane daga ganin cikin kwayar idonsa zakasan ƙarfin hali
kawai yakei yana magana shikansa yasan baiyi daidai ba
nan saita juyo a gigice ta dan kalle muffy..muryanta kamr zai bar jikinta tace "yaa
Dan Allah ka tsaya kaji please ka tsaya nayi maka bayani please....”
Ta kare maganan cikin tsananin tsoro tare kuma da dan waiwayawa tana Kallon imad
dake kan matsosu.

Shiru yay kamar ba dashi ma din take ba,kwata kwata aransa shi yasan baida wani
lkcin sauraranta. hasalima ji yake tamkar ya juya ya shakureta ya fara ball da ita
awajen tsabar takaici.

ita din kuwa yake ja a hannun sa da ƙarfin bala'i kamar zai figeta malak na binsu
agefe tana ta kuka sosai..Daidai lokacin suka iso gaban motarsa
agaba ya umarce malak data zauna
sann ya bude gidan baya ya hankade rufaida aciki batare da tunanin ko zataji ciwo
ba,ransa a matukar bace ya cillata cikin motar tare da maida murfin motar ya rufe
da mugun ƙarfi

Cikin fusata ya juyo suna kallon juna da imad,kirjin imad din ya taba da tafin
hannun shi muryan sa kamar zai masa kuka yace "imad kaban mamaki".
..tun kan ya amsa cikin juyakanshi ya tafi ya barshi a tsaye a wajen ya shige cikin
motar shima tare da yi mata key a mugun zuciye ya cillata bakin gate.

Ganin hakanne kuma yasa imad shima ya tafi da gudu ya shiga tasa motar duk dama
baisan inyaje can din mai zai farayi ko ya ce musu ba, saidai kafun ma ya tada nasa
motar har sun hau kan titi da wani irin speed

Tuni kuma wasu motoci sukasha gabansa wanda hakan yasa motar mufrad din yi masa
nisa..Adan dolen sa ya hakura kawai ya dawo

mufrad kuwa wani irin gudu yake shararawa dasu akan titin, tamkar wanda zai tashi
sama, wanda kuma daga gani kasan zuciyarsa ce take jansu ba hanklinsa ba

Hakan ne kuma yasa ko Kallon inda suke din baiyi ba,rufaida dake baya ta rike
yatsar hanunta wanda taji ciwo sanadiyar wurgata acikin motar da yayi ta gwarzane
sosai da pin din brcelet dinta.

malak kuwa gaba daya duk ta rude, Yayinda hawaye ke gangara daga kan fuskarta yuuuu
babu alaman tsaywa jin shehskar kukan rufaida abayanta saitaji kamar duk itace
tajawo mata wnn ukubar

Cikin tsananin damuwa da kuma magiya ta ce


yaya dan Allah ka tsaya, ka kaji....
wallhi its all my faults..everything nina shiryashi, yaya dan Allah ka tsaya ka
saurare ni in fadama gaskiya

wani tsawa ya juya ya daka mata sanda ta gigice ta dunkule jikinta waje guda tana
bari kr kr

daga bacin rai saikaji turancin shi ya sauya ya koma zallan slangs yace “are yu mad
?Shut the hell up,wayace kiyi magana anan wajen?kamar zai sake stiring ya wanka
mata mari yace ki rufemin bakinki ko na tattaki acikin motar nan, ke zaki tsaya
kina gayamin maganan banza wato sabida akwai wanda suka isa dake ko?toh in hakan
kikeso saiki tattara kanki ki koma da zama a karkashin su..i dont fucking care..nd
i dnt want u to eva talk to me here again..na kara jin muryan ki anan yna magana
saina lahira yafiki jin dadi stupid girl,ya katseta ta hanyar fadin haka a tsawace
amon saukar tsawar sa ne ya haifar mata da kadawan yayan ciki da kuma wani irin
faduwar gaba saboda tunda take dashi yaune kawai taji yay mata irin wannan tsawan
ga kuma wata irin murya da yayi mata magana dashi mai saka mutum karaya da
firgicewa.

Numfashinta dake kokarin kwacewa saboda gigicewar da tsawan da yayi mata ya haifar
ta fizgo lokaci daya kuma taji wani irin matsanancin kuka ya subuce mata
Hakanne kuma yasa rufaida ta manna kanta da jikin glass din windown motar itama,a
mugun sanyaye ta saki wani marayan kuka, wanda ita kanta batasan kukan na meye bane
shin na tsoron bacin ran sa ne ko kuma na jimamin irin abunda ta aikata.

mufrad kuwa duk da yana iya jiyo sautin tashin kukanta har acikin zciyarshi amma
haka yayi banza da ita,saima gudu daya ci gaba dayi tamkar wanda zai kaisu lahira

tsabar tashin hankli yau harji sukayi kamar hanyar gidan ne ya musu nisa.

yana watsa horn a bakin gate mai gadi yazo cikin gaggawa ya bude masa..
a tsakiyar gidan yay wata wawan parking baikai lots ba yana sauƙa ƙasa a fusace ya
bisu da wani irin ihun da jijiyon kansa suka mimmike yace
"Get out of my car morons"..kusan a gigice sauka tunkudo kansu waje kowacce
jikinta na bari kar kar,garin sauri malak taje ta fadi kasa taci da baki ayayinda
rufaida take dagota shikuma ya wuce cikin sashen sun a mugun zuciye..

#SURAYYAHMS

wani zugum hjya mama tayi dan tunda taji ƙarar budewar gate daga waje sai taji kmr
hnklinta na tashi ,zama tayi akan doguwar kujera fuskarta dauke da damuwa ta riƙe
wayarta a hannun cikin yanyin yin yar tagumi

shigowa yay har tsakiyar falon a fusace snn ya tsaya a izzance yana kuma sauƙar da
huci mai tsananin zafi da ban tsoro,miƙewa tsaye hjya mama tayi cikin ynyin kaɗuwa
ganin ransa a matukar bace yake danko sallama baiy mata..muryansa a shaƙe yace mata
a'a nikarki tsayamin akaina,ki koma ki zauna kawai kuma bana son inji wata maganan
ki anan
..raxana tayi da yanayin yadda ya mata maganan ta koma a hnkli ta zauna duk sai
taji ta damu..
.
Daga ta waje kuma rufaida tana dago malak daga ƙasa suka dan tsaya zciyarsu a ƙarye
jikinsu duk ya mutu murus ahaka suka rungume junansu araunane tare da fashewa da
wani irin matsinancin kuka.
saida sukayi mai isarsu sannan suka dan sauƙo bakin malak harna tsitta jini sabida
faduwar da tayi cikin kakkaryewa murya da barin baki ta dada matse hannun rufaida
anata kukan ta mai zafi kamar ranta ne zai fice "gwanin ban tausayi ta sauke kanta
kasa cikin sanyin murya tace.. babe am soo sorry.. dan Allah kiyafemin..wallhy
nasan duk laifi na ne, nina jawo miki
I shudnt have agree with uncle mad in d first place..am really ashamed of myself
right now,walhy bansan abun haka zaije ya dawo ba.
please forgive me rufaidah.."tana fadin hakan cikin kuka ta zame ƙasa agabanta ta
cikin sanyin jiki ta saka gwiwonta ƙasa cikin jujjuya kai tana jan sheshhka,rufaida
na kuka bata iya cewa uffan ba,azauce malak tace..insha Allah bazan ƙara sakaki
acikin irin wann matsalar ba..im so sorry dat i got carried away with his
words..ure alwys right..ba mutuncin mu bane zuwa hotel..ba..
ba..mutuncin mu bane kasancewa acikin balagaggun maza kuma da daddare"..i knw we
just only want to impress uncle mad," but ive realized dat eveything its wrong we
shudnt have gone there at all.
and its all my faults..ta karashe cikin matsanacin kuka.

binta ƙasa rufaida tayi araunane tana kukan itama tana girgiza mata kai
"a hnkli cikin sanyin murya tace babe pls karkice dukka laifin nakine..its actually
my faults too da ban kawo tunanin kare mutuncinmu ba ,malak nayi wauta da nabar
zugin soyayyar imad ya yanke min shawara harna amsa maki.so we are all in dis
together,malak mun tafka babban kuskure ga kanmu da kuma iyayenmu
..pls lets get in kafin yaya yaxo ya same mu anan yaji ba dadi..we dersve every
blow daga wajen sa, sabida ya bamu daman yin rayuwar mu cikin sakewa even fiyeda
yan uwansa na jini,nd we just mis used it now gaskiya bamu kyauta masa ba malak pls
kidaure muje ciki kawai mu bashi hakri..malak tana kuka sosai suka dada rungumar
kansu snn suka kama hanyar cikin sashen hajiya jikinsu a mugun sanyaye
kowacce da kalar sheshhekar kukan datake ja

suna isa bakin kofa sukagansa a tsaye, nan kirjinsu yahau dukan uku uku a sasaarfe
suka wuce ciki basu ko samu damar yin sallama ba a mugun tsorace kuma da mugun gudu
sukayo kan hajya mama suka zube ajikinta gamw da sakin wani irin tsorataccen kuka
mai mugun tada hankli,atare duka suka kankamme ta suna bobboyewa fuskokin su
ajikinta.
jikinsu kaf na rawa suka kakkaneta kamar wanda zasu yagata.
aranta tadai san meyafaru amma haka ta shashantar
Cikin yar dauriya tahau shahshafa Kansu tana lallashin su muryanta a marairace
kamar xata yi kukan itama ta dube tace"magaji meyafaru ne?wani abune ya faru da
su..dan kadan ta dago fuskar malak sai ta kalle ta taga bakinta duk jini
Salati mai karfi ta doka tana rike da kirji Innalillahi wa inna ilaihi rajiun..
Magaji?magaji?dukan su kayi ne?
ke meya fasa maki baki,..tun malak bata amsa ba ta juyo kan rufaida
"Ke rufaida daga min kanki naga naki fuskan ,bata ko kulata ba,a hargitse ta saka
hannu tadaga fuskar dakanta raxana tayi da ta taga yadda idanunta suka kumburo
sukai jaaa tsabar kawai taci kuka,'..salati ta kuma dokawa.. jikinta harna rawa
rawa ta mike tsaye da muryan kuka
"Haba magaji haba magaji ynzu casasu kaje kayi a anguwa? ai saida na maka bayani
anan nace ma dan nan imad ne ya jagorance su
wajen bazday dinsa,kuma yacemin minti ashirin ma bazasuy ba... Yanzu fisabillahi
acikin mutane kaje ka dinga kwallo dasu kenan?..jibi bakin yarinyar nan fa sai tara
jini yakey..ke malak ince dai bai zubar miki sa hakwara ba

..a fusace ya juyo ya kalleta xuciyarsa na masa wani irin zafi tamkar wacce ake
hurawa wuta wani irin abu mai masifar daci yaji ya tokare kahon zuciyarsa
inda yabi da hannun sa ya kalla taga wajen zamanta yake nuna mata kawai

yace ki zauna ki saurareni dan dake kawai nake magana anan wajen..kuma ki nitsu ki
saurareni da kyau.

batace mishi uffan ta koma wajen zamanta..wani gawurtaccen tsawa ya daka musu yana
cewa su bar jikinta suyi can nesa dasu tun kafin yazo ya tattaka su..kamar kiftawa
da bismilla suka bar wajen dan
basu kadai suka razana ba harda hjya mama..

Da can ya fara maganan sa da hausa sai kuma abun ya shiga bashi takaicin jin hala
inya furta wani abu mummuna wani na waje zai jiyosu.

wani irin tamfasatsen fada ya shiga yi wa hjya maman da yare,bacin rai ya kasa
barin jikinshi ya nitsu sai vibrating yakeyi yanayinsa kamar na zakin dayake shirin
hadiyeta..

yana diri yace


dana dauƙe ido na akansu na kyaleki dasu bafa wai dan tsoronku nakeji ba,duk wani
taɓarar iskancin da sukeyi agabanki bai isheki ba yau kece dakanki zaki basu daman
fita da dare zuwa hotel cikin maza ana galantoyi da su?..yace banada alaka ko iko
dasu wato shine mai iko dasu ko?toh dan haka inde kinsan maganan sa gaskiya ne ni
kifadamin zan kyaleki da su kuje, kinga daga ynzu duk abunda yaje ya dawo babu
ruwana da saka kaina aciki.

ransa a ɓace ya fara kirgo mata halayen su da sukeyin yo gwamma gwamma wajen
dressing baiyi wani dogon sharhi akai ba, yawan fita anyhow, da tsinannen hirar
maita da rufaida takeyi da imad a cikin gidan shiyafi daga mata muryan sa
akai..yana ce mata tacigaba da ɗaure musu gindin sunayin duk abunda sukaga dama
amma shikam bazai yarda azubda masa ƙimarsa snn aci mutuncin sunan gidansu ba.

yace mata in rayuwar take son suyi sai ta dauki malak din ta kai gidansu imad ita
kuma rufaida tabita taje tazauna agidansu.

yanayin sa a tsananin birkice


..kowa ne laifinsu saida ya warware mata shi tassss da sudin ma gaba daya acikin
tamfasten masifar sa,duk da hakan bai kulasu ba hakan ya turje ya tsaya akan
kafarsa yana nuna cewa shi da hjya mama kawai yake maganan sa acikin falon bada
suba dan baiya soma suji aransu cewar sunada wani ƙimar da zai tsaya akansu yana
ihu ko yana musu ƙorafi.

kamar kajin da suka ji ruwa haka suka dunkule kansu ajikin kujera gangan jikinsu
duka yana rawa karkar kar cikin matsanacin tsoro.

Duk baqar magana da zagin tarbiya da yay sunsan dasu din


kawai yakeyin maganan sa.

kansu a sunkuye cikin shsheekar kuka suka rungume kansu jikinsu a mugun karsashe
da
abun yay musu ciwo a zuciyoyinsu matuka musamman ma yadda ya fasssara su karara da
wasu mugayen kalamai kamar na zubda mutunci da rashin tarbiya da rashin sanin ciwon
kai...dan ko kadan bai ambaci kalmar yarinta aciki ba bare suji kamar zai iya yay
musu wani uzuri.

a zuciye game da dacin rai yace..


"U want to live ur life any how by disrespecting ur honour, then get out of this
house nd do it else wher.. nd neva come back to me again..

kalman sa na ƙarshe kenan daya furta a iska wanda atake rufaida tajishi aranta
kamar da ita kawai yakeyi..
atake taji zciyarta ya birkice kanta da kwakwalnta na mata wani irin juyayi

yana saka kafarsa zai fita ta rikirkoto kasa snn ta wani jaaa zuciyarta can sama
tana sauƙe wani irin razannanen numfashi ,a mugun rikice ta warce jikinta ta fixge
shi daga jikin malak tare da rusa wani irin rikitacciyar kuka mai mugum tsuma da
tsargawa har cikin bangon zuciya, shikanshi sanda kirjinshi ya buga da sauri ya
juyo kansa ya kalleta kadan snn ya kau dakansa gefe da tarin takaicinta a cikin
zucyarshi wanda yafi karfin radadin abunda yake ji a zcyarshi ynzu akan
kowa...tsaki yaja ganin yadda ta sulale kasa ta kwanta awajen cikin birgima tana
rusa matsancin kuka mai zafi, arikice malak din tayo kanta tana kkrin janta ta
tashi duk sun gama razana sun zama ababen tausayi..

ƙo gixau baiji ajikin shi ba ya share xugin kukan nata dayay masa kama da cewa
mashi kawai takeyin shi, ko ya kara kulawa ya kara da gaba cikin sauri ya barsu a
falon yay cikin gida daga nan ya nufi hanyar shiga sashen sa

..cikin rasa nayi da damuwar kukan dataga rufaida tanayi wanda ya birkita musu
yanayinsu duka yasa hajiya mama ta miƙe cikin sauri mai kama da gudu tana yi dakyar
harta cimma sa saida ma ta damƙe side din rigarshi snn yaja ya tsaya yana kallonta
fuskarsa a mugun harde..
maraitaccen muryan kuka da nadama data sakamai saida yaji aranshi kamar shima ya
mata kuka
tana matse ido gwanim tausayi kodan ta sanyaya shi"tace kayi hakuri magaji, ni na
yarda wallhy komi lefina ne..kana iya bakin kokarinka akanmu duka duk nine nake
sangartasu nake biye musu .ohh ni hasiya yanzu da wani abu maxan nan sukaje suka
musu a otel din nn dani yazanyi da abun kunya kenan
me zan ce wa zaidu da mera?me kuma zan fadawa bukar

rigarsa ya fauce cikin jin haushin shirmen datake furtawa cikin harara yace "ke
damuwar ki abun kunya ne?
bakiyi musu tunanin mutuwa ba?insunje gaban Allah ahaka me zasuce masa
yara kanana dasu cikin tarin maza yan iska kuma a dakin hotel ke damuwarki abun
kunyar da zasu jawo muku ne?..
zatay magana ya tsareta cikin fada yace"hajya waime sa kike haka?kinsan na daga
musu kafane yau sabida ina ganin darajarki..amma ai kece kike bashi dama yayi
abunda yaga dama dasu sabida baki nuna masa cewa mun basu tarbiya ba..kullum yazo
gidan nan kina kallon irin hirar da sukeyi..yanzu ya dace kenan yana fita yawonsa
da ita koyana kashe mata uban kudi yana janta ajikinshi gaban uban kowa kamar dama
can da sadakin sa na aure ne akan ta?ni ynzu in akayi ma su shukra haka zaimin
dadi..kuma kinsan shi kawu na..kuma babban abokina karshenta inna saka baki aciki
saiyace raini ne ya shigo..kece yakamata kina tsaresa amma saikika kasa kiki zuba
musu ido ai kina kallon kalar yawon banzan da sukeyi.

toh nide daga yau wallh babu ruwana da zancen wata jikarki,inde haka zatana batamin
raina toh kuje can kawai ku ƙarata da ita ni babu ruwana da ita.

yana shirin juyawa cikin sauri ta damko rigarsa cikin magiya tace""Mufrad dan Allah
karkace haka
karka cire hannunka akan rufaida..wallh kji na rantse maka
rufaida ba haka take ba..haduwar su da yar gidan mehra yasa kaga take duk wannan
dabiar tasu tayan boko..shima imad zaizo ya gamu dani..wato ni zaiciwa amana.
saisu min wayo su lallabani da maganganu shikuma yana fixgar yaran nan yana kaisu
har hotel kuma acikin maza ya barsu,toh gaskiya zamuyi kaca kaca dashi kafara
gayamasa cewa haduwar mu dashi bazaiyi kyau ba.

hararta yay yace


nida Allah kiyi min shiru..kuma karkije ki wani tare shi da fada..ai kune masu
laifin da kuka nuna masa yaranku basuda ƙima,tarbiya da kamun kai..kijira inyazo
kiji mezace miki tukuna, dan hakan kawai akecin ribar zance..kema saikiyi
adalci..kuma na fada miki na ƙarshe kenan tunkan raina ya kara baci agidan nan
kisan yadda zakiyi da yaran nan
.
tun kafin ta amsa ya fixge rigar jikinshi a hannunta ya wuce cikin sashen a mugun
zafafe.

jikinta a mugun sanyaye ta koma cikin gidan,samu tayi sunbar falon takalman su ne a
barbaje a ƙasa da jakkokunan su da wayoyin su,tun a hanya rufaida ta swiching off
din wayarta gaba daya,wayar malak nata ringing but dake a silent yake haske kawai
ake gani..jiki a sanyaye cike da damuwa hjya mama ta hau tattara musu kayan tabisu
dashi cikin daki...

samun su tayi duka a kwance kowacce tana rabza kuka tuni dankwalin rufaida yay
hanyar garinsu
suman kanta ya rufeta gaba daya sai jan zuciya take acikin kukanta mai tsananin
zafi

tana kallon su daga kofa sau taji Duk tausayin su ya gumeta anma tuna masifar da
mufrad yagama mata yanzu yasa tay kkrin kawar da tausayin

takalmansu da jakarsun ta sake a ƙasa ragwaf ta taɓe baki cikin yar masifar karfin
hali tace kai duk ku tashi..ku tashi ku zauna nace muku.

tsawar data daka musu akansu yasa duka suka mimmike zaune kowaccen su tana cikki
shahhkar kuka wani ɓata ranta tayi tace "Yo Bakunce ku yan taurin kai da rashin
hankli ba..nide kunsan badani yake zage zagen sa ba daku yakeyi..kuma kunji ai
abunda yace akanku yace bakuda kamun kai gaku nan kamar wasu yan iska,me ma aka
muku ma tukuna kuketa cikamana kunne da kuka?inma zagin ne ya muku zafi ai wann kam
yanzu
kuka fara gani
..atake sai kuma tasako muryn kuka cikin hatsallen raki da masifa mai kada hanji
tace"na dawo sararku ai
dole ku baje min anan kuna kukan banza sabida kunga yau kun tako sa'a magaji bai
laƙada muku shegen duka ba,toh wllh kuje ku tambaya shukra kuji halin magaji wallhy
duk sanda yakama yarinya acikinku tana maimaita irin wannan rashin hankli to wlla
saita gayama mai anguwar garinsu dan ƙabas kuwa zai kakkaryaku..
cikin matsancin muryan kuka malak tace hajiya amma fa mun miki bayani wallhy ba
ra'ayin mu bane uncl imad ne ya..cikin daka tsawa hajya ta tsareta ke dallah
kiyimin shiru
inshi wawa ne baisan ciwon kansa ba kuma saiku bishi kuta wawancin, yo ba saiku min
bayani insan cewa yawon iskanci kawai zakuje ba?meye ya kawo tarin maza akan ku ai
kunaji magaji yace min kukadaine ma mata awajen bazday din..duk sauran mutanen
wajen maza ne..wato tsabar tambada ku bakuji kunya ko tsoron wani abu yaje ya same
ku acikinsu ba?..ohni hasiya yau naga jarabbabun yara.

kekam malak aikinsan halin ubanki wallhy casaki kawai zaiyi uwarki tay ppr soup
dake

ke kuma baqar munafuka in son junanku kukeyi da gske toh gobe kawai kije kice masa
yafito, ko gobe gobe nan ne magaji zai iya daura miki aure dashi kuje can ku karata
da iskancin ku..amma nide bazaki tozarta ni kiyi watsi da mutunci na agaban bukar
ba..dama tun tuni saida nagaya miki aure kikeso kuma shiyafi dacewa dake amma
tsabar taurin kai haka kikaci mun musu kikace zakiyi karatu..yo bagashi ba?wanda
xai sakaki a makrantar ma kinbi kina cusa masa baqin ciki...ni ina zanje da irin
wannan baqar tabarar...a zafafe cikin tsayarwa tace "rufaida kawai ki fito da miji
amaki aure abun naki kuma ya isa haka,kinga hanklin ubanki bukar zai kwanta nima
nawa ya kwanta,inde kuma rayuwar kika zaba toh shikenan nima cire hannuna akanki
zanyi inbi salon magaji dan bazaki maidamu yan iskan ki ba..haka kawai dan na sake
muku baki sai kumin kashi aciki..
meyasa bazaku gayamin cikin maza zai kaiku ba..kukace min daukar hoto ne da yanka
qurasa kuma yanzun nan zaku dawo

rufaida duk kece munafukar sabida wato saurayinki ne shine bazaki iya cemai a'a ba
ko?
toh kisa aranki bada niba wann salon iskancin naki, yo duk abunda yazo yabiyo baya
akaina zai sauƙa tunda a duniyan nan nine nake daure miki gindi..

to wallh barakiji da kyau ni ba wasa nake miki"


inhar gobe ya wuce baki turo yaron na da maganan aureki ba..toh a rana ta gaba
saidai kiji nasaka har an daura muku auren dole da shi imad din da kike botsara
akanshi..ni ba yar iskanki bace..wallhy aure zakiyi..

rufaida dake jin kamar numfashinta zai dauƙe tsabar fargaba a rikickice ta sauƙo ta
kame kafafun hjya mama cikin sakin wani matsancin kuka mai mugun tada hankli

kusan ma ihu takeyi a zauce dan yau ta bude muryanta ne duka kuma cikin birkicewa
sosai
jijjigata ta shigayi..
tana cewa wayyo Allah na na shiga uku..hajya dan Allah kiyi hakuri...wallh bazan
kara ba..na rantse miki da Allah nayi nadaman duk abunda na aikata miki nasan kina
iya bakin kkrin ki akaina,nasan banmiki adalci ba. amma dan Allah karki sa amun
auren dole..dan Allah karkice ma yaya komi..karkice mishi aure zakiyi min..kinsan
shifa bazai saurareni ba..dan Allah karku ƙara jefani acikin wani hali..nasan nayi
kuskurre amma
dan Allah kiyi hakiri duk abunda kikace inyi zanyi shi,ki bugeni hajiya inhar dukan
shi zaisa ki huce..ki kasheni ma amma dan Allah karki tursasani inyi wani auren
dolen a gobe..hajya nasan namiki laifi kiyafeni
dan Allah hajya kiban dama na ƙarshe wallh na miki alkwarin bazan taɓa ƙarawa
ba..wayyo Allah ..na shiga uku..
cikin matsancin kuka ta juya ta kalle malak datagama daga hanklinta tana kukan
itama tace
malak dan Allah kitayani roƙonta
kice mata zan zanca halaye na amma dan Allah kar ta tursasani dan dole in fito da
miji a gobe..

wallh ban shirya ma aurensa ba.


inma rabuwa kike so nayi dashi na yarda, amma nide wallhy bazan aureshi agobe
ba..kiyiwa Allah hjya kiban damata ƙarshe.

da sauri itama malak ta rikito gaban hjya ta ƙara saka kuka


tana ta taya kawarta bada hakuri..
bakaramin tausayi suka ba hjy mama ba amma haka taki fir tanuna musu

cikin harde ranta ta dubi rufaidan tace


"inkin dauƙa da waasa nake miki sai muxuba mugani..
snn tayi waje

wani rikitacce kuma maraitaccen kuka rufaida ta sulale kasa dashi babu abunda take
cewa cikin kukan sai wayyo Allah na shiga uku,malak na rireikota ajikinta zuciyar
ta halbawa da ƙarfi jin kamar ma ita aka yanke ma wannan danyen hukunci
sun balain dadewa ahaka,,ruwan cikin rufaida duk ya ƙade jikinta ya nuku lukus ta
dawo tamkar wata abun tausayi

sai wajen 2.30 na dare ta tsaida kukan cos saida akace za'a mata aure gobe da imad
snn ta nemi son shin datakeyi acikin ranta gaba daya ta rasa..saima karajin haushin
sa dataji zcyarta nayi saboda kissing din junansu da suka rinkayi suna sauke hucin
sha'awar junan su da sukeji daxu a bayan gida ,a lkcin da kyar malak ta dagata ta
kwantar da ita akan gadon..anan ma kifa kanta tayi cikin sakin wani marayar
kuka..dan awani bangaren zuciyarta ita kadai tasan kalar ciwon datakeji acikin
kirjinta da ta batawa yayanta ransa..tasan hala bazai ƙara mata kallon mutunci ba
bare ma ya ƙara kulata..runtse idanunta tayi ta cigaba da kukanta a hnkli cikin
tuno da dukkan kalamansa akanta da irin fassarar daya mata dazu...

wannan dare yana daya daga cikin daren da bazata taba iya mantashi ba arayuwarta
dan dare ne mai nauyi mai kuma zafi da tukikin ciwo da saka rudani..

tun 5:00 suka tashi sukayi wanka tare da doro alwala snnan ma suka sauya kayan
jikinsu tun na jiyan da sukaje party dashi,suna idar da sallah malak ta saka
doguwar riga baki ta yafa veil din a kanta tazauna abakin gado tana kallon tarin
misd calss da tex messges duka sunkai 100 wanda zalla imad ne ya tutturo musu yana
mai basu hakuri.

shiru tayi da wayar a hannunta batace ma rufaida komi ba


cos she is higly blaming her self right now..best solution shinw kawai ta yanke
fita a tsabgar uncle mad,dan tasan shi bazaiki zancen auren nan ba ta lura ma
abunda yakeso kenan..toh amma rufaidarta fa? batajin zata iya daukar wann guilt din
dan tasan da babban laifinta aciki tunda dai ita tay ta convincing dinta sukaje
wajen,kai itace ma ta soma bashi fuskar dayaji cewa zasu zo..in har kuwa yau akama
rufaidarta auren dole toh ta yanke shawarar itama zata bar karatunta kawai ta tafi
gida.
kuma bazata ƙara shiga rayuwar rufaida bare ta ƙara lalata mata shi ba

rufaida bata ma san me malak take ciki da zcyarta ba,duk zazzabi ya nakasar da
gabobin jikinta,ga azaban ciwon kai datakejin shi har goshi kwayar idanunta kaf sun
kumbura suna mata zugi ynyinsu kamar zasu faso waje,jikinta a muce ta saka riga da
skirt din malak na atamfa pink colour daya dada nuna halin damuwa datakeji.
doguwar hijabin datayi sallah dashi ta mayar jikinta karfe 6 na bugawa tace wa
malak ita zata wuce gida .

a lokcin kowaccen su zciyarta na mata nauyi da yawan tunani,kowa na tunanin yadda


ranan yaudin zai kasance musu da kuma irin hukuncin da za a dauƙa akansu..a tunanin
rufaida tace inma basu ji magiyanta to da koma waye amata auren zata amince amma
dai kam bazata yadda a bada ita wa imad haka kawai ba
sabida wani irin haushin shi takeji aranta bana wasa ba...bayan sunyi sallama,a
dakin ta tafi tabar malak
daidai lokcin kirar imad na shigowa wayarta kawai ta lumshe idanunta tana sakin
silent hawaye ajiyar zciya ta sauƙe snn ta dauki wayar ta kara a kunnenta

a fannin mufrad kuwa jiya da kyar ya samo yay bacci sabida bacin ran sa dayakeji
akan imad da kuma zallan kishin yar kanwan sa dayay babaƙere acikin zuciyarsa ya
hanasa sakat

..dan fuskntar ne kawai da rurin kukanta akansa yanai masa yawo amon muryan ta na
kukan sam yaki ya fice masa akai
..hakan ya jawo daren sa ya dawo masa ragagge..
tunani kala kala yayi kuma masu nisa masu zurfi
aynxu yasan hqri ne kawai ya rage mishi ba wai yayi fada dasu ba..
tun asubahi dadaddan sautin muryashi yake tashi a gidan ya bude suratul baqara yana
karantawa.

5am ya tashi ya nufi masallaci


around 6am ya shigo gidan yana aje kanshi akan pillow zai dan runtsa kenan yaji an
bude kofar an shigo..imad ya gani a tsaye akanshi ya shirya tsaf cikin bakaken
suits yana kallonsa direct baiya ko kiftawa

a fannin rufaida kuwa tana fitowa ta wuce dakin hjy mama..da sassanyar sallama ta
shiga ciki ta sameta akan sallaya ta idar da sallah kenan da carbi a hannunta
tanaja.

suna hade idanun su ta taho da h


gudu ta zube ajikinta ta kankameta tare da sakin wani sassanyar
maraitaccen kuka mai ban tausayi
tana ta bata hakri
da dukan zciyarta
tana magiya akan ta bar maganan auren ta ƙara bata dama na ƙarshe.

haka ta dinga rokonta har tace mata ita zataje ta bawa yayanta hakuri kuma bazata
ƙara irin abunda sukey da imad ba..ita ynzu ma ba babu ruwanta dashi..
duk hajya najinta duk dai tasan tsoro ne da firgita,yoh ita dama can koda zatay
mata auren dolen ma da saidai kawai taji an bayarta kyauta wa jikarta magaji ba
wani can ba..

don aganinta agidan namiji jajirtacce kamar magajine kawai rufaida zata iyayin
rayuwar aurenta harta samu cikakken nitsuwa..

kawai yadda abun zai yuwa ne harynzu bata sani ba..aranta tace da kenan akwai
hadin kai da ƙakkarfan zumunci a tsakanin zaidu da bukar ..da ko da ace rufaida
tana cikin tsaka da soyayya da wancan din ne, ai su ukun ma zasu iya taruwa akanta
su lallabta ta aure dan uwanta magaji saikowa ma ya huta .amma aynzu kam gaskiya
samun yuwar haka zaizo da matukar wuya har yaushe aka gama da case din bukar da
zaidu bare ajekan shi magajin datake ganin kamar gata ma kawai zatayi masa in ta
bashi yar uwansa ya zauna da ita..."murmushi ta saki cikin ranta ta ƙaracewa "oh ni
hasiya wayasan ma in aka hada jinin zaidu da bukar sai kaga an samu rabo?

rufaida tanata haukar magiyanta taga hjya mama ta hangame baki tana sakin murmushi

abun saiya mugun bata mamaki da dan dar dar a muryanta tace hajya
bakice min komi ba kuma naga kinata murmushi..wani murmushi ta ƙara sakar
mata.."kuka ta rushe mata dashi mai dan karan ban dariya cikin kukan tace "ko har
kinje kin gaya ma yayane za'amun auren dolen?

.zata kara budan baki hjya tace keda Allah kiyima mutane shiru sarkin kuka kawai
duk kinbi kin cikamin dodon kunne da jaraba toh kije naji na hakura,kuma Allah ne
shaida kince min zakiyi saffa saffa da batun yaron nan ko?da sauri rufaida ta gyada
kanta tace
toj yanzu dai zanyi gum dabakina wa magaji amma wallh nakara jin wani abunda bai
gamsheni akanku ba,rufaida saidai kiji kawai na daura miki aure kuma da zabi
na,.dan aynzu dai na baki dama ne dan kikawo wann din dakikeso din amma kinki,yo
nan gaba kam kisani bazan baki wata dama ba,aure kawai zakiji anmiki kuma da mijin
dana zabar miki zaki zauna
shiru tayi batace uffan
hajya tace..ynzu sai ki tashi ki tafi saura kuma kije gidan kita saibin jiki karki
tsaya kisha magani ai gashi kinje kin jawo makanki jaraba duk zazzabine ajikinki

rufaida najinta harsanda ta gama share hawayenta tass sannan ta kara fadowa jikinta
ta rungume tayi mata godiya sosai tana mata alkwarin bazasu karaba
tun fitowarsu harabar cikin gidan taga motar imad a parke, cikin sauri ta dauƙe
idonta ata wajen tace ma hjya mama ta koma ciki kawai yau adaidaita zata nema
yakaita gida.

hajya mama tana komawa ciki tayi sauri tabar cikin gidan bata fi minti bakwai a
tsaye ba saiga mai machine abunda bata ma iya hawa bakenan amma yau adan dolenta
tahau tace mishi yay da ita gida danko acikin wasa bata son ƙara hade idonta da
imad musmmn ma ayanayin datakeciki yanzu.
Is not free contact

08060712446

#SURAYYAHMS

#mufrad 6:15am

ganin imad ne a tsaye akansa yasaka shi zazzaro idanunsa waje cikin kuma yanayin
tsantsar mamaki yake Kallon imad din wanda atake ya rungume kirjin kamar wanda
hanklinshi yake akwance...

Dan lumshe idanun sa yay sannan ya soma kkrin miƙewa azaune batare dayace mai uffan
ba..

ajiyar zuciya kawai imad ya sauƙe yana shirin zaunawa kenan a bakin gadon sai caraf
mufrad ya sauƙa kwata kwata ya miƙe tsaye,shima binshi tsayen yay a hargitse kuma
cikin yanayin masifa da fada yace..hey hey dont start okay na maka sallama kana
shiru kaki ka amsani,wai meye hakane da bazaka tsaya muyi magana kamar na masu
hankli ba?mu yara kanana ne?ko kai kadaine a duniya kake da zuciya?u also wronged
me yestade u know
..inbanda rashin mutunci mufrad baka da wayane da bazaka ƙirani kai tsaye kacemin
nadawo maka da yaran nan gida ba..
meyene harsai kabisu can agaban mutane kana razana su?i know u just came to ruin my
day"badon su kazo ba sabida ni kazo nd dats bcos ure soo unlucky to be part of my
day..ni bandamu ba,but baikamata kasauƙe fushinka akan yara ba,i know ure coming
for me dats just it, so face me nd stop pretending.

shiru mufrad yy baice komi ba dan yasan huda shi kawai yake son yay..

wani haɗe ransa yay sosai kamar baisan ma yanayi ba, sleepers dinsa yasaka
akafafunshi cikin sauri zai fice a dakin mai gaba daya cikin zafin nama imad ya
damko hannun shi gameda maidashi gabansa suka tsaya suna kallon juna kowa na tauna
labbansa yana shan qamshi

..muryan sa a shaƙe cikin shan qamshi sosai yace


"imad please let go off me..im not ready for a chicken fight dis early morning..pls
leave..get out of here..ya fada a karsashe fuskarsa a matukar daure kamar ma bai
taba yin dariya a rayuwansa ba.

shima hada ransan sosai yay yana kallon sa akan fuskan sa yace
.."fuck you,i aint goin anywher,..nd i dont care if ure ready for me anymore..zuwa
nayi dama inbaka hakuri
akan abunda ya faru jiya"..sauƙar da kansa yay kasa na dan wani lokci jikinshi a
mugun sanyaye da kuma alaman nadama ayanayin sa"..wani shiru wajen ya dauka mufrad
ya kawar dakansa gefe yy shiru, sai can cikin ajiyar zuciya imad ya dago atake kuma
sai ya dan sasauto da muryansa ƙasa ƙasa idanunshi sukayi wani irin sanyi duk
damuwar dayake kkrin dannewar sai data bayyana karara ma muffy a fili.

cikin sanyin murya mai tafe da rauni yana duban kwayar idanunshi yace
"i am really sorry mehn..i mean it..i truly dont mean to hurt you this way.
what i said d other night wasnt true..u knw i dont mean my words right?tun kafin
kazo nasan nayi kuskure akan yaran nan..i cant explain eveything now,..its just dat
evrything happen so fast,.the party isnt even mine..zuwan su rufaida wajen is
totally my friends influence,its my mistake..and i know i owe u dis apology..please
am sorry men..
yana kaiwa nan yay shiru kansa nacan ƙasa bai dago ba...kallonsa mufrad yakei with
blank expression jin kamar yanaso ya fahimce shi amma bazai iyaba saboda tsabar jin
radadin takaici da bakin cikin daya sakashi aciki ya kuma kwana dashi jiya cikin
dare.

sanda ya ja lokci snn ya sauƙe dan ƙaramin smirk tare da furzan iska ta bakin
shi..cikin sauƙe ajiyayyen nishi yayi tapping kafadun shi suka hade ido snn ya masa
wani shanshantaccen kallo yace "its okay..shikenan ya wuce..we good"..
yana fadan hakan ya saka kansa kuma zai fita.."Da bala'in mamaki imad ya jawo sa
baya yana kallon sa a tuhume yace.."its dat all u got to say to me?..cmon muff
whats all this..i said am sorry.."atake idanun sa suka sauya kala yadda ma zakasan
he is getting burnt on the inside.."ture hannun shi muffy yay a hankli sannan yace
nace maka"naji ko?..i just need to leave you right now..i told u am not in d mood
to talk with u..imad yana kallonshi kamar zai haɗiyeshi yace
thats ur fucking prblem, ure not alwys in the mood to face me"
annoyingly yace...u coward".yaga wani kallo mai attitude ma mufrad din yake
mishi..a kasaitance cewa yay yes wateva..riko sa ya karayi a fixge ransa a bace dis
time around yace"what is ur problem mufrad why dont u wanna talk to me huhn?nasan
abunda ya faru jiya ba kadan bane,na zo nan ne dan na baka hakuri and all u got to
tell me is "we are good?..just dat?..mufrad shin tayaya ne zan fahimce ka..tayaya
zan gane kuskure na..tayaya zan gyarota tsakanin mu?hannun shi ya fauce anashi da
ƙarf snn ya hade ransa sosai yace "let go off me".ni banda wani abunda zan gaya
maka aynzu ..
furxan iska mai ƙarfi imad yay cike da sautin takaici yace
"but am tired of u keeping secrets from me,muryanshi kamar na wanda zaisa masa kuka
yace...mufrad menayi maka ne dan Allah?what is d problem meye ne a tsakanin mu
wanda kake boyewa acikin ranka ?you know im aware dat ure hidiing something from
me..kuma bantaba yin zaton cewa tsakanina dakai akwai irin wannan boye boyen
ba..its hurts me to knw right now

juya masa baya mufrad yay yanayin shi a dan rikice,he is really not in d mood
nafara wannan maganan,ayanzu haka so kawai yake yaji hanklinsa ya kwanta".he just
need his breathing space"..alone...
..but gosh..yasan in baiyi tackling rikicin nan da imad aynzu ba bazai samu wannan
damar ba.
and he also cant tell him the real truth.
duk sai yaji rasa uzurin mema zai kirkiro ya fada masa kawai awuce wajen
lumshe idanunsa yay na yan wasu mintoti cikin tunani snn ya bude idonsan a hnkli
yace
"alright u want to know what my problems is? tunkan imad ya amsa ya juyo karasowa
yay ya dafa kirjin shi yace "you are My real problem imad..kaine matsala ta..kai
kadanka ne matsala ta..are we good now?
irin dariyar bazatan nan ne ta kufcewa imad atake ya matso daf dashi yace
yawwa..dama nasani..nine matsalar..i know ure keeping a secret fight with me..dan
kaniyanka nayi maka laifi sai kayi shiru bazaka fadamin ba?..fuck you..fuck you
mehn.. kaban kunya da har zaka iya ka boyemin wani abu
i hate u for not telling me d truth....so now what?zaka fadamin ne ko bazaka fada
ba?

wani shiru kawai yay yana kallon sa


da tunanin yadda zai soma shirya wata maganan da bazai jawo yagane komi akan batun
sa da rufaida ba..
can yace"..imad ure my uncle okay. .ure my best friend.. my brother..the best man i
eva had in my life..and im trying my best to respect u
amma babu abunda kakeyi kai sai kkrin haukatar dani..ure making things tite for me
cos ure folding my hands
maganan sai ya daure ma imad kai a mugun tsarge yace what?hannun shi ya kama cikin
saukakken murya yace...yes i know i dint tell u about my personal issures recently,
amma tarayyarka da yaran nan fa?kasani nima nasani ina daga musu kafane kawai
sabida kai".i stay away from u out of respect just to give u time with ur
relationship ..but ure disrespecting me in return guy".

kafi kowa sanin cewa haqqin kulawa da tarbiyansu su awuyana kawai yake...ynzu in su
baba sukaji abunda kukayi jiya kawai kana ganin dukan mu zamu ji dadi ne?"..guy i
knw i was rude and arrogant these days but dats just part of my problem with my
wife..

saikuma yay shiru sai can ya dago ya kalleshi yace..imad in fadama gaskiya my wife
asked me to stay away from u.

kuma tun akan haka ban ƙara samun kwanciyar hankli da ita ba..i was living in hell
thes past few months..she took advantage of my resistant to hunt me with my
family"..wallhy innaje abuja bana samun single moment na kwanciyar hankli face
harse na dawo.
and she is actualy blackmailing me awajen su mumy,
kullum mum acikin min fada akan laifukan da ban aikata su ba,kuma
wannan dalilin ne yasa kaga ina yawan samun high temper,wallhy abun yana sakamun
bakinciki..but i dint know it got me soo much dat i was hurting myself dis way..i
know i hurt u too..i hurt my brother...
anan ne inna dawo nake samun sa'ida
and you are just making it harder for me da yadda kake tafiyar da rayuwan ka da
yaran nan...kaida ya kamata ka sanyaya min,ka saukaka min wasu abubuwan da suke
kaina...shine soyayyar banza ta hauka zai debeka ka ƙara min wani pressuren da
nauyi a cikin zciyata..

with wat am going tru wallh my heart is too heavy for me to give them all my
attention cos ure just making things too hard for me da dabiarka da yaran nan.
Dan Allah ya kuke so nayi da rayuwata..?im i not allow to have that moment of
peace.?
guy im getting exhausted..ajiyan zuciya ya sauƙe snn ya juya ta gaban mini freezer
ya dauki ruwa mai sanyi a gora ya sha

imad nata kallon shi dan gaba daya jiyay kamar an rikirkita shi an jefashi cikin
wata duniyar kansa ne ya kulle awajen bana wasa ba
jikinshi da zuciyarshi a sanyaye ya dago yana mai cigaba da kallon mufrad wanda
aynzu yake shirin nema wkansa wajen zama.

yana zaunawa imad ya rikirkoto gabansa ya tsuguna"..kwayar idanunshi gaba daya ya


fada ciki ciki..irin expression din karasa abun fara cewa wa mutum shi yafi bayyana
akan fuskansa.
"cikin dauriya da sanyin murya yace
"mufrad yanzu Sabida ni ne kake samun wann matsala da aurenka shine kuma baxaka iya
fadamin?..wani lumshe idanunsa yay yanajin wani abu mai nauyi yana sauka akan
zuciyar sa dan sam baiyi tsammanin tsanar da Ainau take masa yakai har haka ba"..
i know u endure all of this sabida amanan dake tsakanin mu ne.
but i cant let u do this anymore..mufrad dan Allah ka dena zuwa nan garin kwata
kwata kaje ka kula da aurenka..
i promise you with my life..zan tayaka kulawa da tarbiyan kannenka.."i know dis
might sound stupid..amma wallhy dagske nakeyi..zan iya aje duk wani shakuwata da su
domin in kasance cikin masu sanyaya maka..pls dont eva hide things from me
mufrad u cant keep secrificing ur happines for me koma akan menene kasaka aranka
cewa ni zan iya barin maka shi.. i will neva allow dat ..neva..
kafadunshi mufrad ya dafa with difrnt sound of emotion a muryanshi"yace imad kaika
tursani na fada maka wannan maganan amma ni awajena ban dauke sa abkin komi ba,ni
nafi ka sanin halin matata,u know,sumtimes takanyi wasu abubuwan ne kawai sabida
tana asalin motive dinta,ai tasan nima ina iya yin aikina anan,but inta kawo zancen
ka aciki ne kawai zaisa ta samu damar daga min hankli na dan sabida ta same
abububwan datake so din..hanyoyin datake bi ne kawai suke cusamun baqin ciki..amma
babu komi..i think talking with u now have my heart light..

imad dan Allah ka fahimce ni mubar maganan nan.


i think im over it now..zanyi tunani.
abu daya kawai nake da bukata awajenka kuma shine ƙadan daga min kafa akan
tarayyarka da yaran nan.
da kake cewa in bar maka su ninasani its gonna be too much on u sabida ba da haka
kuka fara ba..
inde ina garin nan i wll be the one to handle them tunda sudin tamkar amana ne akan
kaina.."all i need you to do is to behave..nd neva repeat wat u did with them
yestade.
ni zancen fitarkun nan ma da kun barshi..ranan da mahaifin yarinyar nan zaisan meke
faruwa ..wallhy har abada bazaka dena kukan halinda zaka sakata aciki ba..har dama
kai kanka..i doubt if he wll eva let u see her again
imad pls let me have a moment of peace respect urslf for me..dats all asking..

wani lumshe ido imad yayi being the vulnerable and emotional type gaba daya sai
ƙaramin dramar mufrad din ya shiga zuciyarshi da jikinshi...jikin sa a muce ya
tashi daga tsugunen ya zauna ata gefenshi yana sauƙe ajiyan zuciya cikin tunani"
"aranshi kawai ya riga ya saka cewa duk abunda mufrad yagaya masa shine
daidai..shine kawai baiyi tunani ba cos he was too carried away da kananan bukatun
cikin zuciyarsa...
yanzu yasan the most important thing shine ya nitsu kawai ya sake karkade tsarin
rayuwar sa da rufaida..he knows he got no choice tunda burinshi ne ya sameta a
matsayin matar sa...he had neva tought of giving her a space amma yana ganin hakan
zaifi mishi ayanzu..following wat happen last night...yasan babu tantama she is soo
mad at him right now...wani ajiyar zuciya ya sauƙe sann ya juyo ya shiga bawa
mufrad hakuri..

mufrad was not dat comfortable sabida yasan a tsakanin su ba shikenan ba.
first time daya ajiye wani abu nadaban aranshi kenan wanda baison ace kowa ma
yasani

within no time suka shirya kansu.


har mufrad ya furta masa cewa in keeyan ya yardda ya dawo shima zai bisu suje can
ya rama wasan sa.
bakaramin ɗadi zuciyar imad tayi ba
saidai abokananshi da suketa ƙiransa awaya ne sukaso su katse musu moment din

yau zasu tafi dan haka ya tashi da sauri yace ma mufrad zaije yagan su..haka fir
mufrad yaƙi ya rakasa..cikin fadarsu ta wasa yace ai ajiyeshi agefe yay dan baizo
dawo da wuri ba ya gayyato abokansa na asali sukayi shagalinsu
yau da wasa da dariya suka rabu yace masa yajira shi yakaisu airport inya dawo
saiya rakashi bawa hajya mama haƙuri..

mufrad bai masa musu ba ya rakashi bakin kofa snn yay waje..agurguje yaja motarsa
ya wuce hotel din with his heart full of relieve
sai yajikluma a duniyar sa kamar babu wani wanda yake mutuwar kauna aransa kamar
muffyn sa
tun ficewar sa mufrad yake kwance cikin wani yanayin tunani mai wuyar fassarawa.
inya tuna abunda ya faru yanzu sai yaji wani tuƙiƙin nauyi ackin ransa ajiyan
zuciya kawai ya rinƙa sauƙewa yana huci mai rudarwa

in life,somethings or feelings cnn neva be explained.


gwara ma kawai ya bar damuwowinsa yabar shi aje ahaka kawai...Aranshi ya bari cewa
ai akwai Allah..kuma baya cire tsammanin shi zaiyi abunda yaga yafi musu daidai.

around 7am ya miƙe daga kwancen dayakeyi ya tuɓe kayan jikinshi ya dauko wata blue
towel ya daura a kugunshi sannan ya shiga cikin gidan wanka..
brush ya somayi abakin sink sannan ya cika ruwa a bath ya shiga cikin kumfa mai
dumi da kuma qamshin sabulan wanka masu dauƙar yanayin kyau da sulɓin kalar fatar
jikinshi..kusan minti goma yay snn ya tsantsane kumfar gameda sakar makanshi ruwan
shower akansa.

yanayin yadda ruwan yake zubo masa ajiki yasaka lumshe idanun sa jin sauƙi sauƙin
wasu abubuwan dake cunkushe masa xuciya,

acikin dukan matsalolin sa yin magana da imad din yanzu saiya saka yakejin kirji
shi soo light..wai shine yanzu harya farajin sha'awar cin abinci
ƙara gudun ruwan shower yay akansa
snn ya jingine bayansa da bango yana jiran ruwan ta gama wanke masa duk wani kumfan
dake jikinsa dnya samu ya fito.

abangaren rufaida kuwa ƙarfe bakwai shaura kwata mai machine ya sauƙe ta a kofar
gidan su
jakarta ta bude cikin sauri ta miƙa mai naira dari biyar batama jira karɓan canji
ba ta doshi hanyar bakin gate dinsun a mamakance dan gani tayi an wangale bakin
gate din anbarshi a bude ga kuma takalmin adda suhan ƙafa daya awaje kamar wanda
tai fitar tashin hankli

wani matsanncin fargaba ne taji ya bijiro mata,kirjinta na dukan uku uku a haka ta
karaso cikin sauri har kaman zataci da bakinta ta shiga cikin gidan tare da yin
sallama amma sai shiru bataji an amsata ba
ƙara daskarewa tay da bugun zuciya musnmn dataga yanayin yadda kofar falonsu yake
shima an bude shi an barsa a wangale

take jikinta yahay ɓari tahowa take kanyi ta bakin falon a hankli jin yadda
kirjinta yake kara karuwaa ahnkli tana daga labulen kofar sai kuma taji wani
garasssss kanta da kirjinta sun wani buga atare

ganin yakumbo tayi a zaune cikin wani mummunan yanayin dayaso ya ƙarya mata zuciya
acikin tsananin yanayin damuwa ta kife kanta sanda rufaidar ta iso gabanta ta
dafata ma bata sani ba.

a dan firgice ta juyo


ganin rufaida ya sata ƙƙrin mikewa tsaye da jikin tsufa .
hankli atashe rufaida tace yakumbo lafiya kuwa?..meya faru?
ina..ina..Adda na..

jiki a matukar muce


yakumbo ta riko hannunta tana kuka tace"..rifaida yau naga tashin hankli
innallhi wa inna ilaihi rajiun...kai duniya ..wayyo Allah na...hakan datayi saiya
ƙara rikirkita rufaida..numfashinta kmaar zai bar jikinta dan tsabar fargaba tace
"yakumbo meyafaru?..cikin kuka yakumbo ta fara labarta yadda wasu mutane suka shigo
gidansu da yan sanda.

tace "Labari ne ya zo mana da sassafe akan babban dadarku murja


..wai murja tana can asibiti anbata gado a imajansi,rifaida cemana akayi mijinta ne
ya kulleta a daki ya bunka mata wuta sabida tsabar jarabar zalunci da kishi irnna
jahilce,mude wanda sukay shedar faruwan abun sunce waidan yaganta ne tana gaisawa
da mijin makwabiyarsu shine ya kamata da duka har yaje ya mata wannan abun
da kyar makwabta suka cece ta acikin wutar yanzu haka ance tana can ta soye wuta
yay ma jikinta kaca kaca.

toh shine fa kika ga suhan ta wuce asibitin cikin gaggawa dominta taje ta dubata.

alhamdullh tunda kin dawo yanzu kije ƙibisu asibitin nikuna na wuce indauƙo hadiza.
kinsan kuwa babban sharia za'ayi tunda hukuma sun capke mijin murja a hannu..itadin
ne kawai bamu san ko zatayi rai acikin yanayin da akace tana ciki ba

tun farawar yakumbo maganan rufaida take sallati acikin wani irin rudaddiyar yanayi
sanda hawayenta suka soma sauƙa baya sani ba jikawai take nunfashinta nayi sama
sama

a daskare muryanta na tsananin rawa ta amsa ykmbo


sannan ta juya da gudu itama a gigice ta nufi hanyar asibiti.
ita kuma yakumbo ta shirya ta wuce can gida dauko su umma hadiza

jim kadan labari duk yabaza gari cewa wani azzalamun attajiri ya ƙona matarshi
murus da wuta sabida kawai dan ta gaisa da makwabcin shi

dake ba a raba bakin mutane da tone tonen gulma tuni labarin irin zaman uƙubar da
murja takeyi a gidan mijinta ya soma baza gari.."wasu suna cewa ai dama can sun
gaya mata
wata rana mijinta ne zai kashe ta.
cos thy marrige was so abusive,babu komi cikinshi face domestic nd emotional
violence.
mijin Adda murja mai kudi ne anma bashi yahana take fuskantar jarabawan talauci da
azaba awajen sa ba

tun farko sabida tsabar kyaunta ya ganta yace lallai shi zai aureta..dayazo kuma
yaci karo da uba irin yaa malam
ya zuba mishi kudi iya kudi da tulin kayan duniya sai yaga tamkar ma kyauta aka
bashi auren murjan..

Daga nan sai kuma bai ƙara daraja ta ba ,dan aganin sa kudinshi ya aura yake kuma
ci..da abun yazo ya hadu da rashin haihuwa sai walankci da cin mutunci mai tsanani
ya shiga ciki...duka..zagin uba ..gorin haihuwa
duk akanta yake karewa..acikin irin wann ukubar tayi rayuwanta kuma bata isa ta
fita ko ta kawo ƙara gida ba dan haryau mijinta bai dena aikawa babanta hasafin
abun duniya ba while ita kuma tana cikin tabbatacen azaba acikin gidan sa..sau
tarin yawa tasha yin yunkurin guduwa anma ina Allah baiyi ba.

Adda murja itace ƴarsa ta farko duk wani abu na tijara akan ta yaa malam ya fara
sauƙarwa
..kullum intana kuka sai ta tuna cewa,"hajiya mama da kawu zaidu tun alkcin
bakaramin kkri sukyi dasu cece daga wannan auren ba amma banda tashin hankli da
damuwa babu abunda kkrinsu ya haifar..
duba da akanta mahaifinsu ya soma arangama da arziki da kayan duniya,sai ya zamto
babu wani mai gaya masa akan maganan nan bare yaji..a fanninta kuwa dama can bata
so auren ba amma tsabar tsoron sa dasuka taso sunayi yasaka ta xabe ta bawa su
hajya mama kunya kawai ta danne zuciyarta tabi bayan mahaifinta dacewa zatay masa
biyayya.

kuma tasan hakan dtayi ne yasaka duk kannenta tun daga kan rukayya,jadwa suhan da
rufaida ya zamo musu tamkar wajibi ne suma suyi biyayya ma babansu kuma suyi rayuwa
da mijin da basu zabar makansu ba

aynzu data gama fahimtar yadda abun yake hade da tsantsar nadaman rayuwarta yasa
take kwana cikin takaicin gurguwan tubali data gina wa sauran kannenta.

duk damuwarta abu daya ne tasan da wuyane inba irin azaba da ukubar datake
fuskanta anan bane suma din suke ciki,sabida karankaf dan kwadyin kudi da abun
duniya kawai ake aurar dasu.
ita ta soma ganin yadda darajarsu yake gushewa awajen mazajen su da a kullum
kallonsu sukeyi kamar wani kayansu da suka siyo a kasuwa kwata kwata basuda daraja
ko ƙima awajen mazajensu don kowa yasan weak point din ubansu abun duniya ne

nadama sosai tayi aranta da bata bi tasu hajya mama an ƙarba musu mutunci tun a
farko ba...tasan da bata zabi tayi tsantsar biyayya ma mahaifinsu ba hala da hajiya
mama da kawun su zaidu zasu iya kwace mata mutunci da daraja a idanun mijinta.

kuma tasan laifinta ne data soma share wa yaa malam hanya yay akanta sannan ya akan
sauran kannenta

Daga asibiti jikinta duk yay baki ya ƙone da wuta dan babu wani sashi na jikinta da
bai ji dumin konar wutar ba..tsabar azaban datakeji sai sallati kawai yake fita
daga bakinta..suhan na kanta a tsaye bayan har ansaka mata ruwa,.agigice suhan take
kuka zuciyanta cike da mummunan takaici da baqin ciki da tulin damuwar ganin addan
su kamar wata dodon da bata da kammanin da za a iya fassarata dashi

cikin tsananin azaba in murja tayi salati tayi salati saita hau neman gafaran
su...tana mei tsananin bukatar son ganin umma hadiza a idonta da shauran yan uwanta
musamman ma rufaida..

suna cikin haka yan sanda suka katse su,suka shigo cikin dakin,dan hukuma ta damu
tana so taji asalin statement daga bakinta wanda za'ay sharia da shi

duk da tsaron da asibitin suka bayar bai hana wasu tsairarrun yan jaridan gwamnati
shigowa ba..

murja tana cikin bada labari saiga rufaida ta shigo cikin asabitin a rikirkice
saida ba abarta ta ƙaraso cikin dakin ba daga bakin kofa tanajin duk abunda addan
su take cewa akan nadaman datayi na zabar zama acikin domestic violence tace wa yan
jarida tana mai cazarsu da su wayar da kan mata da labarinta "no matter whats going
on in ur life gwara kafita uwa duniya but neva eva choose abusive marriages nd
dometics violence as your final decison.
bakomi bane hakuri ke bayarwa dan hakuri da biyayya baiya maisho da mai rai,it will
neva be worth it, kuƙa mai taba zuciya kawai takeyi ta rasa inda zata aje kanta
taji sanyi.
yan jarida suna neman jin karin bayani sai kawai numfashi ta ya dauƙe tayi dogon
suma wanda yasaka suhan yin ihu a gigice dan taga ma daukawa addansu mutuwa tayi

arikirkice rufaida ta ture dan sandan dake gadin bakin kofar ta shigo tana rusa
kuka sukayi kan murjan atare
likitoci ne suka kwantar musu hankli bayan sun duba sunga da sauran nunfashinta

atake suka umarce jamian hukuma da yan jaridun su akan suje zasuyi aikinsu
su suhan din ma aka fito dasu waje
suhan ta rungume rufaida ajikin ta sun hade kansu sunata kuka"..share mata hayawe
suhan tayi tana tambyarta su umma cikin kuma tace mata ai yakumbo taje gida domin
sanar dasu.

sosai taga rufaida ta razana lallashinta ta komayi sann da hankli ya dawo mata tace
mata taje gida ta sanar ma su yaa mufrad dasu hajya sabida azo asan halinda suke
ciki koda dawani taimakon gaggawa da za'ayi yi wa addansu

cikin gamsuwa da hakan rufaida ta fito agurguje tadau hanyar gidan tana isa sashen
hajya mama taga wayamm babu kowa

da mugun gudu tayi hanyar sashen mufrad, lokcin ya fito daga wanka kenan ya gama
shirya kansa tsaf cikin kananan ƙaya sanin cewa any moment imad zai iya dawowa suje
gidansu suci abinci

wani razanannen kncking yaji anayi abakin kofarsa daya saka shi jin faduwar gaba ya
juyo a fuxge kuma amamaknce
da sauri ya nufi kofar dakin fuskan sa amtukar daure yana cewa waye ne?

jin ba ayi magana ba kuma ana ƙara bubbuga kofar da yanain tashin hankli yasaka shi
budewa
suna haɗe idanun su waje guda yaji gaban sa ya mugun tsinkewa kanshi ya buga da
balain ƙarfi.

# SURAYYAHMS

sake kofar yay adan rude ya dauƙe kwayar idanunsa anata tare da jin wani irin
yanayi mai nauyi da rauni na fixgarsa acikin zuciyarsa da kwakwarlsa,zuwan natan
sai yazo masa a bazata,dan harga Allah bai kawo aransa cewa ita bace a tsaye a
bakin kofar sa
doguwar hijabi har ƙasa data saka ajikinta grey colour saiya kamilantar da
kamaninta bana wasa ba.

tsaki yay aransa to meya kawota?dan lumshe idonsa yay snn ya bude fuskan san nan a
turmushe aranshi yace karma tace wai hakuri tazo bani ya karajan tsaki..sheshekar
kukan ta ya shaƙo ta bayansa wanda yasaka ya ƙara tamke fusknsa
wai wannan wata irin yarinya ce da take da fitinar son kuka haka? duba da yanayinta
da yagani yanzu sai yaji tamkar ma ba ita yake gani ba..damuwa tashin hankli da
zaucewa ne karara acikin kwayar idanunta..
sai ya rasa duk wannan din name ne ne?inde akan abunda ya faru jiya ne...bai kara
saba aransa yaja dogon tsaki mtsww shikadai yana masifa aranshin yace very stupid
ni bawa ni zatayi ma wannan yarintar ba

a sanyaye rufaida ta shigo ciki jin inda qamshin turaren sa daya gama fetsawa yake
ƙara toshe mata hanyar numfashi...

bata iya magana ko yin komi ba sabida zciyarta a karye yake kuma bata cikin right
sense din da zata soma iya bayyana wani abu cikin gaggawa batare da ta sake kuka
mai tayar da hankali ba.
ganin ya bata baya bai juyoba yasa ta kwato makanta nitsuwa, waje ta nema ta xauna
a hnkli tana mai kame jikinta da babu abunda yakeyi sai karkarwa sai kanta dake
mata wani irin azaban ciwo, sunkuyar dakanta ƙasa tayi cikin shehsekar kuka cikin
sanyi muryan ta daya doke kunnen shi mai tsananin shiga rai da gigita saitin
kwakalwa wanda daga cewarta yaa mufrad din ma ya fahimci cewa ba lpya ba.
baisan sanda ya juyo ba, amma tabbas yasan zafin dake cikin muryan kukan nata ne
yasaka shi juyowa.
kallonta yakeyi daga tsayen dayake
yaga ta takure sai famar shehshhkar kuka takeyi kanta na kallon can ƙasa yanayinta
gwanin ban tausayi dan babu marabarta da wata nakashiyar baiwa
Yanayinta ya taba shi aranshi amma haka ya danne yay kamar baisan tanayi
ba,muryansa a shaƙe yace'kinzo kinsani agaba kinata min kuka waime kuma matsalar
ki?
tun kan ta amsashj saiyaji wani irin haushinta ya turnuke ranshi atake harji yake
kamar ya haɗiyeta dan takaici wanda yanayintan dayaganin ne kawai yake kitsa masa,

kukan datakeyi sosai yake neman ya hatsala shi taciki


ransa a matukar bace cikin fada da masifa yace mata
"look ki bude bakinki kiyi min magana ki kama hanyarki kiyi waje
...inkuma akan abun banza ne gwara ma kitashi anan kibarmin dakina before i slap
u..

rungumar kanta ta dadayi cikin kkrin danne xuciyarta da ƙarfi da tago kanta a
tsorace dan ko kadan bata son ganin bacin ranshin nan.."suna hade ido yay saurin
dauƙe nashi ganin inda koina a fuskarta ya kumbura fuskarta yay jaaaa ta dawo
gwanin ban tausayi.

tsaye ta miƙe ta matso kusa dashi jinta ƙusa ya saka kirjinshi bugawa da balain
ƙarfi,dada harɗe ransa yay cikin kawar da kansa gefe, hawayen dake kan gangaro mata
ta warce da hannunta cikin sanyi murya tace"Y..aa ka tashi lpya?..lumshe idanunsa
kawai yay danji yay kamar wuƙa tasaka tana tsaga mai zuciya da wannan dadin sautin
muryan nata mai dauƙe da karsashin kuka, da muryan kuka mai sanyi da ban tausayi
tace "yaya..yaya..yaa mufrad,sai kuma ta fashe da kuka mai karfi..wanda yaji
rurinsa na dukan ƙahon zuciyarsa ta hanyar saka masa radadi mai mugun azaba da ciwo
ji yay hanklin sa na tashi idanunshi atake sukay jaaa ya juyo kanta cikin sauri
kamar zaice mata wani abu sai yaga kuma ta shanye kukan ta dago jajayen idanunta da
sukayi luhu luhu ta kalleshi, hawayenta masu yawa na gangarowa mata nunfashinta
kamar zai dauke cikin dauriya ta dan rike hannun shi ahnkli sanda ya ji wani yarrrr
shocking nabi ta har cikin kwakwalansa, bata kyaleshi haka ba cikin wata karyayyar
malalaciyar sautin murya mai saurin sauƙe kasala da kashe gabobin jiki tace"Yaya na
kazo muje dan Allah..
Adda na ne..Adda murja ce take kwance a gadon asibiti wai mijinta ya ƙonata da
wuta..daga nan ahankli harta gama bashi labarin tanata kuka sosai,sosai ya runtse
idanunshi jin zafin dake huruwa ajikinta data riƙeshi zafin hucin zazzabin daya
rufeta haryana konashi,,gaba daya jikinshi sai yay masa sanyi take kuma dukn
gabobin sa suka mutu murus banda salatin da yayi bai iyace mata uffan ba..

juyowa yay ya kalleta tana kuka mai ban tausayi sai duk tausayintan ya kama mashi
ranshi,hannun shi ya kwace anata a hnkli snn ya juya mata baya cikin yanyin nazari
da neman mafita
,saidai kuma zuciyanshi takasa samun wani cikakken nitsuwa
,duk dama yasan tana cikin halin bukatar runguma da kalaman lallashi daga gareshi
aynzu sai yaji kuma kamar bazai iyaba, dan yanayinta sam babu nitsuwa aciki tsabar
yadda kanshi da kirjin shi yake masa zafi saiyaji bazai iya mata ko daya daga cikk
ba

hakan kuwa ya kauda kansa akanta bata samu wani rangwamem sakin fuska ko symphaty
daga wajen sa.

ayau din datake cikin matsanacin halin bukatar samun hakan daga gareshi,idanunta ta
bari a lumshe da mugun jin shauƙin samo wani sauƙi daga wajensa dankuwa tasani har
acikin zcyarta shine kawai zai iya nitsar da zuciyarta ya lallasheta kuma taji
sanyin wannan lallashin ayanzu

saidai rashin kulata dataga yayin bakaramin illa yaso yay ma gangar jikinta
ba..tsayuwar cak tayi bata ko motsi domin kuwa koinanta cizonta yakeyi da wani irin
kaƙarfan nadaman abunda ta aikata masa jiya wanda take harsashen hala alaƙar ta da
imad dinta shine zaiyi sanadiyar raba boyayyr alakasu da shi,,dan ta bari dacewa
tabbas alaƙarsu ta zuci ce mai saurin saka ma zuciyarta da ruhun ta nitsuwa
key din motarsa ya dauƙa cikin gaggawa suka fito daga sashen tana biye dashi abaya
har yakai ga gaban motarsa,wajen mai gadi ya nufa yabar sako wa mai gadin akan
yagaya hajiya mama abunda ke afkuwa data fice makwabta yanzu.

within 10 minute ya fara tukin saigasu acikin babban asibitin dake garin
acikin sauri da yanayin damuwa take tafiya tana tare hawayenta mufrad na biyota
abaya
Da kyar ma ake barin mutane suna shiga sabida har iyanzu ana kan kkri ne wajen gane
gaskiyn abunda ya faru,suna bude kofar dakin suka samu suhan a tsaye akanta tadan
rangwafo fuskrta izuwa nata suna kallon juna duk ta bada hanklinta wa addansu murja
kamar wacce take sauraran sautin magananta dake fitowa da kyar.

a daskare mufrad ya tsaya tun daga bakin kofa,dan hatta sallama bai iyayi ba sabida
yadda tsikar jikinshi ya mugun tashi daya hango ƙonannen jikin adda murja sai
salati kawai yakeyi a bayyane da acikin aranshi dan baima san sanda rufaida ta bar
gefenshi takarasa wajen su ba.

yana kallo duka suka rufu akanta suna kuka mai taɓa zuciya,a raunane rufaida ta
kalle suhan da jajayen idanunta cikin yanayin tuhuma tace adda ina su umma ya
bangan su?ya banga kowa ya zo ba?girgiza mata kai kawai suhan ta iyayi dan har
yanzu da ake shirin shigewa da murja dakin da mutane basa shiga zaa yi mata aiki na
musamman bataji duriyarsu ba itama,maida kallonsu sukayi kan addansu a tare jin
yadda take jajjan bakinta tana kkrin fidda sautin magana acikin tsananin azaba da
rauni duk an sakale mata jikinta da abubuwa na bada taimakon gaggawa
"..duk da konewar datayi bai hanata riƙo hannun rufaida data mugun dadewa bata
ganta ba..
"murmushi tayi najin aranta kamar da iya su din kawai zatayi bankwana arayuwarta.

haƙuri ta soma basu akan yadda rayuwar ta kasance musu da wannan babban jarabawar
ta samun bahaggon mahaifi.

daga can data kalli mufrad ayayunda ya gaishe ta da jiki,bata ma iya amsa shi sai
kawai tay murmushi,

a take wajen ta shiga fallasa musu irin kkrin da mahaifin shi yay tun farko dan ya
hana su fadawa a cikin irin wann rayuwar...
tace musu tayi nadaman zabar yin rayuwarta cikin tsantsar biyayya
da bin umarni da kuma bin bayan mumummunan qudirin mahaifin su wanda shine yay
silar lalacewar rayuwar su dukansu
tace amma bahakan zaisa ta tsane shi a matsayin uba dan a duniya kowacce
nagartaciyar Ƴa bata yanke hukunci mai tsauri akan iyayenta Wannan aikin Allah ne
shi kaɗai,baqin cikinta daya data gaza musu tun farko da bata soma yin yunkurin
karban musu haqqin su ba,msmn wajen ƙasa bawa wanda da zasu taimaka musu wajen
kwatar mutuncinsu da darajarsu agidan mazajen nasu.
haƙuri sosai ta rinƙa bawa kannenta danta san itace ta soma bashi ƙarfin gwiwar
mayar da rayuwarsu hakan ya kuma zame ma kannenta tamkar wani doka..ta tuna 'lokcin
da suka dinga jin haushin rufaida suna zagin ta da ta turje ta nuna bata son
aurenta na farko..

jin numfashinta na janta ƙasa ƙasa yana mata nauyi yasa ta bar zancen basu hakuri
ta dawo musu nasihar ta na ƙarshe,a raunane jikinta na wani irin rawa rawa ta kamo
hannunsu duka ta riƙe anata tana cewa gamshashyar rayuwa mai cike da kwanciyar
hankli
shine ka hana zuciyrka aikata saɓon Allah,da hana ta aikata duk wani abu da yake
zubar da mutunci ko rageshi,da nisantar ɗabi'u na ƙasƙanci da wulaƙantar da kai,da
nisantar duk abin da ke kore kunyar mutum.

tace rufaida kece ƙarama har yanzu bakisan komi ba tukuna,ina gargadin Ki da ki
hana zuciyarki aikata ababen da Shari'a ta hana wannan shine mutuncinki shine
darajarki shine martabarki.

Kamewa ɗabia ce ta manyan mutane muminai bayin Allah na ƙwarai, tushenta shine
HAƘURI,ku cigaba da yin biyayya mai tsafta wa mahaifinmu dan bana cire rai akan
baba zaizo ya gane gaskiya wata rana,kusani arayuwa sai an haƙurtar da zuciya an
danneta don hanata saɓon Allah da duk wani aiki mai jawo zubewar mutunci ko
ƙasƙanci.
tace suhan ki riƙeta amana kar ku zauna haka na tsawon lokaci ..kuyi aure, kusani
Kowane irin abu a rayuwa da na shi kalubalen Tabbas aure na da nashi matsalolin
kamar na sauran al'amura amma hakan baya nufin ba shi da dadi.Aure akwai dadi,farin
ciki, nitsuwa, alkhairi, akwai albarka, da annashuwa a cikin sa.A waje na, aure
babbar nasara ce tunda biyayya nay wa mahaifina ata wani bangaren kuma hakurina
bauta ce ,a wajen dan Adam ne ƙunci..saidai bana fatan ku samu miji irin nawa har
abada..Allah yay albarka wa rayuwan ku..kuma ina rokon ku da neman min gafara wajen
su umma zai iya kasancewa suzo basu sameni a duniyan nan ba.

tun da ta fara magana kuka kawai sukeyi kamar ana dukansu..basu sani ba mufrad ya
zame acikin dakin ya fita cikin gaggawa yaje ya same doctorn da hukumomin dayake
kan case din yay presenting kanshi as family atake atake yace musu za'a fitar da
ita ƙasar india domin abata taimakon gaggawa..atake suka fara shirya hakan saidai
tunma kafin acimma nasara suhan ta fito ta sanar dashi cewa addansu ta riga ta
rasu..

sosai zuciyar suhan ya bushe da radadin zafin mutuwa,hatta kukan ma datakeyi ynzu
duk sai ta nemeshi ta rasa a idanunta..
Cikin dakin suka koma tare dashi
ayayayin datake kkrin janye rufaida daga jikin gadon da gawan addansu yake nan
hajya mama da wasu yan uwanta suka shishigo wajen da sallama wanda shigowarsun ya
kara jawo wani sabon hargitsin tashin hankli

hanklin suhan sosai ya kuma tashi ganin haryanzu iyayen su basu iso ba,hatta
yakumbon da suka aika shiru kakeji
wani abu acan ƙasar ranta nata gaya mata hala ba lpya ba...cikin rubibin kukan
mutuwan ta jawo rufaida sukayi gefe tanata lallabarta saboda mugun karaya da
tsoratan dataga tayi

sake umartan ta tayi akan data daure taje gidansu ta gano mata abunda yake faruwa
wanda har zai saka su umma suyi jinkirin zuwa asibitin gashi har sanda Addansu ta
rasa ranta basu iso ba..

da kyar ta samu nitsuwa ta mike kenan zatayi waje saiga mufrad ya fito daga dakin
yana tafiya cikin sauri da alaman waje zaiyi waje abisa umarnin hajya mama datace
mishi yaje gidan almajirai ya dubo mata bukar yazo ya ga gawar murja koda zaiyi
hankli.

ita duk damuwarta kenan..kawai bukar yazo yaga yadda yay da rayuwan ƴarsa,ko domin
hakan ya iya zamowa wani izina agareshi yasan abunda yake musu babban zalunci ne

tare da suhan da wasu mutanen da tazo dasu suka zauna a asibitin ana kan shirin
basu gawar murja labarinta kuwa tun tuni ya ƙarada gari

ficewar rufaida a asibitin keda wuta saiga yakumbo itama ta shigo wajen tare da
asalin mahaifiyr murjan a bayanta.

rufaida tana fara tafiya bakin titi taji kamar ana mata horn ata bayanta tana
juyowa kuwa suka haɗe idanunsu da shi,,kanta ta sauƙar kasa haka kawai takejin wani
sabuwar nauyin shi mai nakasarwa,duk saitaji duniyar gaba dayanshi yana mata
zafi,nannauyar kwayar idanunshi ya zubosu akanta da sassanyar yanayin tausayi
atattare dashi,dan bakaramin tausayi take kuma bashi ba,shikansa daya zo ya kalle
murja ahalin datake har iyanzu baijin wani daidai acikin xuciyarsa..kawai dauriyan
nan irinta maza ne kawai take ladabtar dashi har ake ganin kamar zuciyarsa bai
jirgata sosai kamar nasu ba,a daidai gabanta yy parking motarsa batare dayace mata
uffan ba ya bude mata kofar motan snn ta shigo ciki
zama tay a sanyaye tare da satan kallon sa ganin har yanzu shima itan yake kallo
yasaka ta dauƙe kanta cikin sauri,shima dauƙe kansa yau snn ya soma jan motr
..tunda ta shiga motar take sauƙe ajiyan zuciya jiingina kanta da windown motar
tayi ta lumshe idanunta tsammm sann tayi wanii irin shiru hawaye masu daci da ciwo
ne suke kan gangarowa daga cikin kwayar idanunta suna sauka takan kuncinta silently

mufrad yana tuƙin sai satan kallon ta yakei,gaba daya yaji ya rasa nitsuwar sa cos
duk sanda ya kalleta sai yaji hankalin shi na balain tashi sosai dauriyarsa na
neman ficewa daga jikinshi da ƙarfi

kirjinshi na bugawa harji yake kamar ya kashe motar kawai ya jawota jikinshi ya
rinka lallashinta harse tayi shiru.
da wannan azaban nauyi da radadin tausayinta dayake ji ya kuma gama nakasa mai
jijiyoyi da gangan jiki suka isa har kofar gidan yaa malam..

kusan atare suƙa sauko ya wuce gaba tana biyosa a baya duk sun ƙasa wani motsi jin
yadda gidan yadau wani irin shiruuuuuuu kamar ba gidan yaa malam ba,da sallama
abakin su suka tsaya a tsakar gidan ganin kamar babu alaman motsin wani halitta
aciki yasaka rufaida burmawa cikin sashen mahaifyarta
tana ta dube dube
saidai ko minti biyar mai kyau batayi ba ta fito yabita da kallon tuhuma ..
duk sai ta ji kirjinta na mata ciwo hannun ta dafe da kirjin tace yaa kamar ba babu
kowa acikin gidan fa

bai amsata ba ya saka kai ya wuce gaba ya nufi sashen yaa malam cikin gaggawa a
mugun mamakance tashiga binsa abaya
nan ma suka tarar da koina a bude kuma da alaman mai sashen ya dade bayanan.

juyowa yy ya dubeta ba yabo babu fallasa yace "did u any idea wher thy cud be?
girgiza kanta tayi alaman bata sani ba..daga nan ɓai ƙara ce mata uffan ba ya ciro
wayarshi ya ƙira suhan daga asibiti.""tambayarta yay ko umma ta isa asibitin ne
kafin isowarsu...?suhan tana sabon kuka ta sake breaking masa news din cewa ai
umman su ma tana wani asibitin aca akwance yau kwanan ta uku kenan basu ko ji
labarin faruwar hakan ba.

bisaga labarin da yakumbo ta kawo musu shine tace kwana hudu daya wuce wai anga yaa
malam ya debi kusan rabin dalibansa a motar wani mutumi malami sun nufi wani waje
daga nan sai ba'a karajin duriyarsu ba.

toh umma tayi ta kkrin neman jin inda suka shige dataga an kwana basu dawo ba kuma
tasan koda yaa malam zaiy tafiyar sa mai nisa haka bai taɓayinshi a tsorace ba,
kuma bai taba deban yaran sa ya tafi dasu ba,arana na biyun datake shirin zuwa
kaiwa hukuma cikiyarsu itama aka farmata acikin gidan daga nan mutanen anguwa
sukace suma basu san meyafaru ba dan shigowa sukayi da yanma suka sameta a kwance a
kasa sumamiya,ko ayanzu ma da aka kaita asibitin aka doramata engine taya numfashi
bata farfado ba bare aji lbrin meke faruwa.

suhan tana kammala yin masa bayani ya sauƙe wayar a kunenshi da wani irin ajiyar
zciya mai ƙarfi bakinshi yana furta kalamn "lahawla wala ƙuwwa ta illabillahil
azeem
yarasa shin wani irin maseeefa ce wannan take tunkarosu yau..

kanshi ya shafa izuwa kan fuskarshi acikin wani rudaddiyar yanayi


yana juyowa kuwa idanunshi sukaci ƙaro dana rufaida ƙar akansa,yasan koda bata
furta ba but irin kallon neman karin bayanin datake mishi yasan jira kawai take ya
fada mata meya faru snn tayi xploding awajen

idanunshi kawai ya lumshe sannan ya budeshi cikin sauri nan take taji ya kamo
hannunta sun doshi hanyar waje da gaggawa duk sai taji ta rude ta rikice

binshi kawai take da ido kirjinta na dukan tara tara taga sun wuce hanyar zauren
baban ta direct,"shauran almajirai suka gani kananan yara wanda bazasu wuce 10-12
years ba duk sun nitsu sun makure kansu da juna sabida tsabar azabar yunwar daya
nakasasu saketa yay ya tsuguna agabansu da jin tsananin tausayin su acikin ranshi
yana kallonsu suka fara gaishe sa shidai baice musu uffan ba yanata observing dinsu
sai can ya ciro wayarsa a aljihunsa yahau latsawa..saƙo kawai ya tura ma wata lamba
ya rubuta kalman "connect".
a sassarfe rufaida tayi kan almajiran tana tambayarsu cikin yanayin matsuwa tace
musu ina baba?shiru sukayi suka zuba mata idanunsu,haka ta nace t dinga tana
lallabarsu ko zasuyi magana, mufrad ma najinsu shidai baice musu uffan ba harsaida
dan mai wayon cikin su ya fara kuka snn yace mata suma basu ganshi ba tun ranar
daya tafi da su babba(yushau) a motar malam shigafatta haryau basu dawo ba

yaron yana fadin hakan mufrad ya juyo kanshi da kallo adaedae lokcin saƙon tex ya
shigo wayarsa cikin gaggawa ya bude yakaranta saƙon

miƙewa tsaye taga yay sannan ya miƙa mata hannu tasha mamaki saidai bata wani ja ba
ta amshi hannunsan ya dagota tsaye kusa dashi,janta yay ajikin shi sosai kamar
wanda zasuyi wata maganan sirri a kunnenta ya gaya mata silently akan ta debi yaran
duka takaisu ta asalin cikin gida ta nitsarda su ata ciki, batayi masa musu ba ta
tattarasu kaf cikin gaggawa takaisu palon ummanta ,saidai curiosity ya hanata zama
tana zaunar dasu ta sabili jikin ta fito waje tazo ta raɓe ata bakin kofar zauren
tanata kallon abunda yakeyi.

wasu abubuwa taga yanata cirewa ajikin bango,musamman kusurwa kusurwa inda ma bamai
iya lura da wajen.sanda taga ya cire kmr gudu uku snn ya juyo kanshi yaganta abayan
shi ganin sun hade ido yasata sunkuyar dakanta can ƙasa tana wasa da yatsun
hannunta yanayinta da sanyin kunya wani hmm kawai yace acikin ranshi ya tabe
bakinsa baice mata uffan ba ya wuce yay waje,,ƙara biyoshi tay tana gani ya ƙara
cire wasu chips din daga ta waje by angle of 90.-45,15 nd 360 ta inda duk inda
mutum ya billo camerar zata dauƙesa da duk abinda yake aikatawa,ita batama san
camera yake cirewa ba kawai mamakin shi ne ya mata yawa a zuciyanta yake kuma neman
zautar da ita..asanin da tayi masa zata iya cewa ko gidansun ma bai sani ba amma
sai taga kamar ma ya fita fahimtar kusrwowin dake boye a sashe sashe na gidan

Aikin ciresu yakeyi tukurum ita da ya umarceta data kula masa da yaran almajirai
ata cikin gida,itace kuma a biye dashi kamar wata jela, a duk inda ya saka ƙafarsa
saita bishi tana rakube awajen tana kallonshi,bai wani damu ba sabida daga cikin
kasar ranshi yasan hakan ne yafiye masa alheri da kwanciyar hankli gwara yaji ta
akusa dashi din dan baisan ya zaiji aranshi in wani abu yaje ya sameta ba,

suna cikin hakan saiga wani ɓakar amour jeep ta faso ƙofar gidan a gurguje gabanta
taji ya fadi tayi saurin miƙewa ta isa ta tsaya a kusa dashi

wasu mutane tagani su kusan biyar sun sauƙo da bakaken kaya da manyan bindigogi a
hannun su,koinansu a rufe da bakaken kaya da bullet proof jacket kansu rufe da
helmet irin mai glasses din nan .

suna isowa taga sun sassara mishi batare da wani bata lokci ba guda hudu acikinsu
sukayi raiding gidan ta baya suna gadin each angle addua kawai ta shigay kirjinta
na bugawa da ƙarfi da ji tay hanklinta na ƙara hargitsa da tashi kwakwalnta na
neman zaucewa da mummunan fargaba da tsoro
babban cikinsu da bai tafiba taga ya bude ma mufrad wani box daga bayanshi ta laɓe
taga wani irin computer ne aciki nan danan taga ya jona wani abu ya jejere chips
din dake hannun shi..yay streaming video zuwa xallan date din dayake daf da kafin
ranar tafiyr sun da akace mishi within second camera ya nuna masa dukan abubuwan da
suka fafffaru which was very very obvious nd suspicous mufrad yana kalla yana
drawing master mind conclusions dinsa gami da bada sojan dayake kansa wasu
sabababin oder wanda iya su yasun su kawai suke ganewa..

banda rawa babu abunda jikinta yakeyi ganin harya kammala ya juyo

ganin yadda ta razana ta firgice jikinta na rawa rawa yasaka shi sauƙe ajiyan
zuciya hannun ya mata ta ƙaraso kusa dashi sosai tana isowa daf da shi ya kama
hanneyen ta zuwa cikin nashi tare da rangwafowa da fuskanta izuwa nashi suna shakar
numfashin juna,daf dashi ta manne fusknta kamar wacce take shirin gayamai wani abu
magana a kunnen shi..wasu makidan hawayen fargaba ne ya soma tsilalo mata abazata
dataga ya sakankace yana ta kallon cikin kwayar idanunta da suka cikke da fargaba
da rudani gamida mummunan tsoro wani lumshe idanunsa yay snn ya bude a cikin wata
malaciyar murya mai kashe ciki ahnkli yace mata "shushhh"snn ya mata tambya cikin
yanayin lallashi sosai yace"are u listening to me?kanta ta gyada hawayen nakan
sauƙa mata."ji tayi ya dafa kanta cikin sauke ajiyar zuciya tana lura saida ya juyo
ya dn kalli sojan daya tsime abayansy out of respect yy kamar baiya wajen
snn ya juyo kanta
..muryanshi ƙasa kasa cikin sauti mai sanyi da kuma lallashi yace
"zaki bishi ynzu kuje gida kinji?.u cant stay here is not safe .."kuka ta fashe
dashi a rikice tana girgiza kai muryanta harna rawa tacw yaa wani abu ne ya
faru?..yaa inasu umma na sukaje ne?..yaa baba fa ya bangansa azauren sa ba..yaa
baka fa fadamin komi ba..ta karashe maganan cikin matsanacin kuka mai tafe da
tashin hankli.

kallonta yacigaba dayi snn yay yar furzan iska ta bakinshi,wani lumshe idanunta
tayi gami da yanke kukan cak jin yadda yake murxa hannunta acikin lallausan hannun
shi da wani yanayi mai tsinka gangan jiki.yace "relax am tryning to find out wher
rhy are
..kiyimin alkwari zaki bisu kinji? zasu kaiku ne wani waje dats safe..tare da
yaran..aranshi ji yake kamar ya furta mata kalaman "will u take care of urself for
me kafin na dawo?..sai yaga ta makalkale wuyarta ta tuɓure fuskanta cikin
matsanaciyar bori da taurin kai tamkar wacce takejin evry single word dake fita
daga cikin zuciyarshin
kuka mai daga hankli mai kuma tattare da sakalci da narkakken shagwaba ta sakar
mashi"yaa nide bazan bishi ba..nide bazan je koina ba saidai tare dake kai ..ni fa
tsoro nakeji..shide arayuwanshi bai taɓa ganin fitananniyar yarinya kamar rufaida
ba.
a duk yadda zuciyarshi take da wuyar dauƙan yarinta da shagwaba bai hana rikicinta
saurin hudashi ba gaba ta turje mishi akan ita tsoron kowama takeji aynzu
...karshenta haka ya bada umarni aka tafi da shauran yaran aka kaisu wani waje aka
tsaresu aka basu abincin ci.

daga nan ya jata sukayi cikin gidan atare,duk inda yasaka kafafun shi tana nan biye
dashi a rukube a gefe tana kallon abunda yakeyi

rufaida bata tashi sanin kan asalin abunda ke faruwa sanda taga ya ciccre chips din
dake bayan gida da dakin mahaifinta da yawa,da abokinshi cap ray ya iso ta soma jin
hirarsu na tun lokcin da suka fara monitoring din gidan,bakaramin mamakinshi aranta
taji ba,kuma sosai ta tsorata dan acikin wayannan recording ne dukansu sukaji
asalin a inda su yaa malam din suƙe..wadda atake ta gaya masa cewa itama tasan
wajen tace mai wajen baida wani nisa sosai da anguwar sun saidai wajen fa gaba jeji
baya jeji ne...

tanaji suka kama tsare tsaren su da abokinshi abokin yace zai aiƙa drone dinshi
tabi saman jeji tagano musu me ake ciki snn sushiga
haka sam taki ta rabu dashi ta manne mishi da alaman su take itama tabishi,yasan
duk wautar dan batasan mezataje ta tarar acan din bane take jin hakan ba
da kuma tashin hanklin son tasan halin da iyayenta sukeciki

duk sai yarasa abunda yake masa dadi,he just cant risk it,nd nothing in d world can
make him take her with him cikin mutanen nan,atke yaa hade ransa yana tutturata
gefenshi yana bata razananen attitudes ko zata razana,saidai taurin kai irin nata
inta saka abu aranta sam bata ji bata gani,wani zare mata ido yy yace toh ta zauna
da abokinshi shizaje wajen shi kaɗai tunda akwai back up,anan ma tace masa samm
bata iyaji ba...ta nace tanace cewa ai tafishi sanin wajen.

babu yadda baiyi da ita ba duk ta bi ta dagula masa zance gashi baison su bata
lokaci ko tasaka shi suyi wani abun kunya agaban mutanen sa.

..abokinshi ne ya gaji da rigimar su ya lallabashi yace kawai ya yarda suje din da


ita since yaga kamar abun is not dat serious cos infomer sa ya gaya masa cewa thugs
din basukai su ishirin acikin jejin ba

THIS STORY IS NOT FREE TO ACCESS READERS GRP PLS PAY UR 300
0152983148
MOHD SULE SURAYYA
GTB COMPLTED BOOK IS AVAILABLE 1K 08060712446

#SURAYYAHMS

da jin haushin hakan aransa ya sakata a motar sa daga nan bai ƙara kulata ba suka
bar wajen suka nufi jejin itama shiru tayi a motar batace mishi komi ba satan
kallonshi kawai takeyi taga Da raid earphone din dake makale a kunnen shi yakejin
duk wani oder da captain ray yake bayarwa wanda dukkan su da suke cikin operation
din da shi suke comunicating dashi,shikadai zai shiga wajen amma sojojinsu na back
up har sun iso already sun taking position sun zagaye dan ƙaramin jejin da babu
komai acikinsa face duhun ciwayi da manyan bishiyoyin kuka,giginya da su bishiyan
magarya.

a gindin wata babban bishiyar kuka yay parkin motarsa ya tsaya.


a take ya ciro wayarshi ya shiga kallon co-odinates din da zaibi saida ya gama
shanye komi
sann ya juyo ya kalleta ranshi a harɗe yace wato ke bakijin magana na
ko?..makalkake wuya tay zata budi baki tayi magana taji ya daka mata tsawa afirgice
taja da baya,jajayen idanun shi ya sauƙe akanta yace" dont try me,..If u move out
of this car im gonna shot u."
menace?..muryanta na rawa sosai tace "Dont try me..if u move out..tun bata karasa
ba cikin lumshe idanun sa "yace shut up nd dont eva move from here kinaji na?"..da
sauri ta gyada mishi kanta tayi lukwui dawuya tana satan kallonshi kamar wata
ƙuliya..."seat belt ya ja ya dora mata ajikinta ya cire agogon hannun shi ya danna
wani abu mai ƙara ajiki snn ya saka mata hannu nan da nan ya saka wani pin ya bude
drawar dake gabanta ya ciro wata karamar bindiga daya saka ata aljihun bayan
riganshi..sauka yay a gurguje ya koma seat din baya dan alokocin ko motsi mai kyau
bata iyawa tsoro yabi ya cikata sai duk tabi ta rasa wani shaidan din ne ya rinka
zugata ta turje wai saita biyoshi.

snipper gun dinsa ya dauka a ƙarkashin seat din kujeran dake baya snnan ya rufe
motar da security ta ciki
ya sauƙo ya kulleta ta waje wani uban duhu cikin motar ya gume dashi inda kota
lekasa ta waje ma bazata gansa ba saboda duhun tinted bullet proof din daya kulleta
aciki..she was soo restless babu abunda kirjinta yakeyi sai bugawa da ƙarfi,ba
abunda takeji acikin motar sai ƙarar ac da na agogon dake makalkale a hannun ta
yana tsit tsit tsit kamar wanda bomb ne zai tashi da ita

Idanunta ta rumtse da karfi, tare kuma da matse jikinta waje daya tana mai karanto
aduaoi,
sosai jikinta yake karkarawa wanda hakan yasa numfashinta wani irin fusga sabida
abubuwan sun hade mata biyu ga tsoron kar wani abu ya same shi ga asalin tsoro
hakan kuma yasa numfashinta ya fara sauya salon fita.Har yakai ga sautin fitan
numfashin nata na ratsawa ta cikin bugun zuciyarta sai ta somajin kamar wani abu
mummuna ne zaije ya sameshi din.
cigaba tayi da addu o i kala kala kirjinta na ba'lain bugawa.

tafiya yake cikin sanda sai after like 10 min ajejin snnan ya tsaya dede wani waje
ya seta snipper gun dinsa yana kallon position din target dinsu da lense zoomer.

mutane biyar ya gani dogaye tsirara sun rufe fuskokin su da kyalle suna tsaye kyam
akan yaran almajiran da aka watsa su aksa kamar wasu dabbobi..duk iya dubawar sa
baiga fuskan yaa malam ata wajensu ba
earpice din dake kunnenshi ya danna snnan ya bawa sauran mutanen sa go ahead snn
shi yabita bayan wajen,daga nan mutum yana tsaye kawai saidai yaji an dauƙe sa da
harbi suna gamawa dana wajen wajen yay sauri ya aje snipper gun dinshi da gudu ya
isa har wajen da yaran suke yahau kunce su kallonshi suka dingayi suna kkrin tada
hayaniya
sojojin da suke kurkusa ne sukay saurin bayyana ta gaban wajen suka kwashe su wasu
kuma suna rufa mai baya saboda wani ruwan harbin bindiga da ake sako musu cikin
sa'a harya samu ya bata a wajen,jikin wani rumfar kara ya billa jin yadda ake daka
ma mutum tsawa wanda sosai jikinshi ya bashi cewa yaa malam ne,.

zaune yake agaban wasu mutane ancire masa garenshi da hularsa,anata faffala masa
maruka hannun shi da kafafun shi da bakinsa duk a daure
su gam gam koina ajikinshi yay rada rada da zanen duka ya galabaice yanata tunkodo
ruwan amai sabida tsananin yunwa da kishirywa.

kirjinshi na bugu ya kara lekawa yaga manyan bindigogi ne a hannun su,burin su su


kashe shi batare da kowa ya shina ba,almajiran sa kuma dasuka debo su zasu dawo
musu suicide bombers ko yan aiken muguyen kwayoyi .daga bisani in komi ya lafa
saisu fitar da zancen mutuwar sa snn su gaje zaurensa sukuma aure matarsa.

mufrad yanata kallon abunda suke mashi shiknsa yasan in yashiga musu gaba da gaba
bazai iya cin galaba aknsu ba

lighter ya cire a aljihun rigarshi baiyi wata wata ya kunna ma rumfar wuta wanii
fuuuu wutar ya kama wajen
within no time sai gasu nan a birkice kowa yana fitowa daga kafito shikuma saiya
dauƙe ka da harbi da kyar da asiri shigaffata ya samo ya buya acikin ciyawa yay
lukwai yana haƙi..

tuni sojojin nan suka bude wuta awajen sai ji kake tau tau mutanen shigaffata duk
sunayin kasa ga wani irin hayaki mai yawa dake tashi awajen ba a wani kallon mutum
sosai

daga shigewar shigafatta kasa ya fara canfe camfen su na tsafi a cikin gaggawa
yanayi yana dukan ƙasa da layarsa ganin kamar ma kamar shikadaine ya rage awajen,so
yake yay marmarxa ya maida kanshi wani halittan jeji dan ya samu ya tsira da
wurwuri yabar wajen.

wani irin ihun azaba yaa malam yay kafafun sa acikin tokan wuta ƙarar dayake kan
cii kkrin fitowa yake daga ciki sai haki yake yana wayooo Allah na wayyo Allah
azo a taimake ni..da mugun gudu mufrad ya shigo ciki wani caraf yaji an capke shi
ta baya,yana juyowa a mugun rukirkice suka hade idanunsu da mufrad,wani dishi dishi
yake kallon sa"muf..tahu..muftahu?"wani luiii yay da jikinshi zaije ƙasa saboda
axaban radadi da konewar da kafafun shin yay ga tsoro,azaba ya sakashi yin hopping
acikin tokar karar wani irin tari mai ƙarfi yakeyi yana kakarin amai

cikin azama da zafin nama mufrad ya riƙosa ajikinshi suka fito gaba daya acikin
hayakn wutan suka ja gefe atake sojojin sa suka zagayesu suna basu tsaro baiyi wata
wata ya kukkunce shi..
wani gigitaccen amai ya shiga kwazawa awajen yana tari mai ƙarfi

sai miƙa hannun sa yake a rikirkice yana nuna ciyawa yana so yace muftahu ya lura
da bayanshi dan shikadai yake gani ana wasamai ƙasa, amma ina mufrad baima san
anayi ba ,a mugun galabaice yaa malam yake, duk dama anzaunar dashi a ƙasa amma
kuma wuyarsa baya ma iya tsayawa tari yay tayi yana tarin ya wawushi danyen ƙasa
yay wani karatun sa akai sann ya watsa a iska tare da sakin wata gigitaccen
ƙara,jim kadan da mugun gudu shigafatta ya fito daga inda yake boye yana ihu yana
tsalle yana sosa bayansa kamar an watsa mai bulala mai kaikayin ƙarara.

take duka bakin bindigan dake wajen yay kansa..yaa malam yanata tari yana ragwabewa
har ƙasa..da sauri mufrad ya miƙe daga gareshi ya capko wuyar shigaffatta daya gama
rusuna ganin anzagyeshi da bindigogi...
a gurfane agabansu suka ajeshi sanda ya bari sojojinshi sunmai lukwui da mugun duka
suka kakkayarshi sann ya harbeshi da bindiga a kirji atake shigafatta ya fadi ya
mutu...
yaa malam yana ganin haka ya tada kabbara yace Allahu akbar..sannan ya karasa
sumewarsa cikinjan numfashi
tallabosa mufrad yay ajikinshi

umartan su yay da cewar su tattara dukan gawawwkin su shigafatta da dukkan wani


evidence dake wajen suyi gaba dashi,..babu bata lokaci suka soma aikata hakan.
ayayinda shikuma ya goya kawunshi abayan sa suka doshi hanyar inda yay parking
motarsa..

da kyar mufrad yake tahowa yana sauƙe nishi yanajan kansa gaba da karfi sabida
mugun nauyin yaa malam barinma da ya bi ya sume masa abaya duk nauyin jikinshin nan
haka ya sake masa gaba daya.

rufaida tana daga


cikin motar duk ta kasa samun nitsuwa jim kadan taji karar tsayuwar mota agaban
nata duk sai tarasa ta yadda za'ayi ta leke tagani

captain ray yana tsayawa adaidai wajen yaje ya bude ta,sauƙowa tayi arikirce tana
bibiyarshi abaya duk tarasa yadda zatayi ta soma ce masa ina yayanta? dan gaba
sukayi kadan taga ya tsaya yana jiranshi ga motar ambulance na asibiti harta
iso..alkcin jitake tamkar kirjinta zai ballo yay waje,gaban ta bakaramin faduwa ya
rinƙa yi ba sai ta tsanan ta da addua can sai gashi ya bullo da kayan yaa malam a
bayanshi duk ƙarfinshin nan bai iya kaiwa motar ambulance din ba ya jibgesa akasa
suka fadi tare..
Da mugun gudu sukayo kansu ita da captain ray tana isa wajen ta fado a rikikice a
jikin mahaifinta tana rusa wani tsoratcen kuka ganin yadda yayi,juyowa yay ya dan
kalleta tare da kuma watsa mata harara da mugun gudu ta tsorata ta koma cikin motar
ta zauna numfashinta na wani irin fuxga sabida tsananin rudewr datayi

da kyar ta samo nitsuwa wakanta ta hanyar toshe bakinta ta shiga leko su tana ta
kallon yadda abikinshi yake tayasa saka yaa malam a motar ambulance.

within 10 minutes suka bar wajen sukayi hanyar asibiti tsanantawar da zazzabin
yamata yasaka itama aka bata gado sabida ta riga da ta jirkata sosai..tunda ta samu
kulawa bata ƙara sanin inda kanta yake ba sai a washe gari

Tunda daga nan kuma babu abunda ya kara sauyawa ayanayin su da na yaa malam gwara
ma umma hadiza ta dan samu ta farfado har ta same rana na biyu bayan har ankai
murja.
duk wani shidiman karban gaisuwa da ta'aziya da kuma jaje acanta gidan yakumbo
akayi shi

banda imad daya san komi mufrad bai sake ya gaya ma familynsu asalin labarin abunda
yafaru ba kawai dai ya sanar dasu cewa yan garkuwa da mutane ne suka kamashi suka
dauresa a jeji tare da almajiran sa,ya kuma ya gargade hajya mama sosai akan ƙarta
sake baban shi yaji cewa da hannun shin acikin zancen nan.

kusan kwana biyun nan duk hukuma ne ke kewaye gidan almajiran har anyi
rehabilitating dinsu an dawo dasu kaff cikin zauren tare da tsananta basu tsaro.

anata jimamin rasuwar murja ata dayan bangaren kuma kowa nason ganin yaa malam
gashi babu rufaida
bare ta gaya musu asalin meyafaru dalla dalla tunda aka kaisu asibitin bamai shiga
ta wajensu sai mufrad da imad saboda tsaro.

tare da imad sukayi hidiman komi within these 2 days mufrad har ya gama notarising
din case din ya miƙama ma hukuma..
malak da hajya mama kullum anan suke wuni har dare

washe gari ranar ukun adda murja rufaida ta same sauƙin jikinta sosai,
yau tun 5pm ta farka tayi sallah ta watsa ruwa sann ta maida kayan jikinta tun tuni
zaune tayi akan gadon asbitin cikin nutsewa acikin tunanin abubuwan da suka faffaru
takuñe kanta tayi waje guda a acikin dakin asibiti da aka ajiyeta ita
kadai,abubuwan sai zuwa mata suke tamkar wani mafarki ta tuna last few days ko
tunanin faruwar haka in akace za ta iya kawowa aranta bazata taba yarda ba
evrything happen soo fast,rift dinta da yaa muffy,mutuwar adda murja ga kuma abunda
ya faru da mahaifin ta ranar

rungume kanta tayi hawaye masu sanyi sunata sauƙowa daga cikin idanunta
saidai wann hawayen bana zafi ko ciwo bane
kawai tausayin kanta da rayuwanta takeyi tabbas tana da bukatar jajircewa don ko a
bagaya mata yanzu ta fahimce cewa rayuwarta ba irin na kowa bane,
jarabawar dake cikin rayuwanta ya sha bambam da kowa .

ta dade ahaka tana zaune around 7ockl nurse mai kula da ita tazo ta cire mata
canula a hannunta sannan ta mata shayi mai ƙauri da bread ta bata tasha

ata fannin yaa malam kuwa jiya tun cikin dare ya farfado ganin kanshi a asibi
yasaka kin motsawa daga inda yake dan arayuwanshi ya tsani duk wani abun
da zai alakanta sa da rayuwar arna
banda sallah babu abunda yay awajen face kallon bandages din da aka sakamasa a
tafukan kafarsa sa suka dan ƙone
ruwan shayin da aka kawo masa bai wani sha ba Damuwarshi baifi kawai yaga yabar
tsurkun ar'nan nan ba....

shiru dayaga baiji duriyar wani awajen ba ya jefashi cikin halin yin nazarin abunda
shigaffa yay masa a kwanakin nan..

runtse idanunsa yay


zuciyarsa na fidda huci da kwalalar bakinciki mai tsanani,nannauyar ajiya zuciya ya
rinƙa sauƙewa yana mamakin irin cin amana mugunta da azaban yunwa da horon duka
dayasha a cikin yan kwanakin nan wanda baijin har ya mutu xai iya mancewa da su.
tauñe laɓɓanshi ya shigayi cikin yanayi idanunshi da suka yi wani irin jajur suka
dawo tamr an hura musu wuta sai zazzafar huci yake sauƙewa shikadai yana fusata
kamar wani tsohon zakin daya jima a daure, hannunshi ya bude yana karkada kanshi
cikin shirya sharri mai girma acikin zuciyarshi dan dama saida ya fada musu bazai
taba ƙaraya ba wajen daukar fansa

ƙarfe 8 saura mufrad da imad suka shigo asbitin shida dukan su sun saka yadin blue
shadda ajikinsa sun kafa hula mai kyau akansu kowa nata zuba uban qamshi

dakin da aka aje rufaida sukayi direct bayan sun kamalla biyan kudin sallamarsu

suna tura kofar suka sameta a zaune kallon kofar tayi suka hade idanunsu waje guda
da imad tay saurin dauke kanta..bata kara cewa komi ba ta sauka ahkli gaban muffy
tace ina kwana yaa..mufrad nadaga tsaye yanata kallonta yce lpy..ya jiki?cikin
sanyin murya ta amsa mashi da sauƙi snn ta dauƙe kanta lura da sai kallonta imad
yakeyi da dukkan imaninshi.ganin batako tanka shi ba yay gyaran murya atakaice
yace ' ya jiki? Murya ta can kasa tace alhamdullahi,atake mufrad ya katse su yace
inkin gama kije kijira a mota yanzu zaku koma gida yana gama fadin haka ya juya
abunshi ckin sanyin jiki imad ya karaso kusa da inda take ya zauna nannauyar ajiyar
ya sauƙe yana kallon kanta data bari acan ƙasa cikin sanyin murya yace
"hey am..soryy.
lumshe idanunta tayi kawai jikinta na yarrr kaman an watsa mata ruwan ƙankara..ya
kara cewa "rabin raina Dan Allah kiyafemin abunda na miki ranar a wash room ..i knw
i promise u not to eva do it again amma bansan ranan maiya faru dani ba..am
soryy..shiru ta masa idanunta a runtse bata ce mishi uffan ba harya gama maganganun
sa naban hakri ya tashi ya fita snn ta bude idanunta tana furxan numfashi.

dakin da mufrad yay shima ya wuce direct zuciyarsa cike da tunanin abubuwan da
malak ta fahimtar da shi akai,wanda tabbas sai yanzu yake ganin kamar zai iya juya
akalar rayuwar sa ta wajen

gaskiyar malak ce datace masa da shi da ita kanta yakamata su bawa rayuwar rufaida
break ba ƙarin matsaloli da damuwowi ba dan ita kanta bata gama fahimatr yanayin
qaddarorin dake kanta..ta fada masa dukkan abunda hajiya mama ta furta ma rufaida
ranar..da kuma matsalar da rufaida zata iya shiga in suka cigaba da kasancewar
acikin rayuwanta da gaggawa.

..ahnkli yay sallama a kofar dakin inda yaga mufrad na tsuguna yaa malam nata mita
wai bazai hau wheel chair ba,shi sam yaƙi amincewa da jinyar asibiti yace ya
gwammaci yaja kafarsa ahaka yaje gidansa yayiwa makansa magani.
ganin imad ya shigo ne ya saka yaa malam yin shiru da gefen ido yanata kallonsa
tunma kan ya rusuna cikin harde rai da fada yace"kai muftahu wannan kuma waye?
mufrad yace"baba wannan shine imad, abokina ne kuma bai barshi ya karasa ba ya daga
mai hannu alaman ya isa..da wuri imad ya rusuna ƙai kasa yace katashi lpya ya jiki?
kallonsa yake baiko amsa shi ba wani irin matsaiyacin kallo ya masa sama daƙasa snn
ya kama hanyar waje fuu yana dingishi.

tashi sukayi suka biyo bayansa lokcin itama rufaida harta fito,da kyar yaa malam ya
yadda mufrad ya kawo sa har gida,albarkacin ceton ransa da yayi yake dan sake masa

imad da rufaida suna bayansu anashi motan saidai har sukakai kofar gidan batace
masa komi ba,harta sauka ta fita bai biyota ba saboda har iyanzu zciyrsa bata gama
tantance nazarzaru da shawarwarin da malak ta bashi,shi har yau fa gani yake kamar
yana da balain bukatar rufaida acikin rayuwarsa'shiyasa yakejin kamar bazai iya
bata wani space domin ta saita nata rayuwar ba..at the same time ata wani bangaren
zuciyar sa
yasan hakan ne daidai zai fimusu
kawai dai zai masa wahala ne dan sosai zciyarsa da gangan jikinshi ya saba da
kasancewa da ita akowani irin lokci

ata bangaren zarah kuwa tun ranar birthday datazo taga cake ta soma qudirawa aranta
saitay ma malak mai kankat dan sosai tasaka aranta cewa malak ce wancan yarinyar da
boka yace mata tana daukar hanklinsa izuwa wani waje shiri yau take sosai inta kama
ma yau zata kwana agidan boka

bayan an dawo da yaa malam gida samu sukai mutane yan jaje sun cikke gida kowa na
jajanta masa abunda ya afku da shi da uwa uba mutuwar murja daya girgiza shi ata
ciki"yaa malam dayaga kowa na zuwa na tsugunawa agabansa sai girman kai da nuna isa
ya soma bayyana daga gareshi dan kokodan baison yana cika nuna gazawar sa baison
ana masa kallon abun tausayi..yana isa zauren sa yasa aka kwance mai bandages din
kafafun sa snn ya barbada garin maganin sa akai

Duk wani abunda ake gaya masa yafaru shi ba ƙulawa yakeyi ba
duk dama wasu abubuwan suna damunshi aranshi
amma kawai ya bari ne akan daga yahau kam buxunsa komi zai washe masa.

hakama yanason ya gode ma yaron nan muftahu amma girman kan nan bazai taɓa kyaleshi
ba,dukkan abunda hajya mama take fada mashi yanaji saidai haryau baijin zimman ya
amshe su fully acikin rayuwarsa..ko magana zaiyi wa mufrad toh dolene sai ya hada
masa da zagi da cin fuska mufrad kuwa bai taba damuwa ba,
imad kuwa dayaga he is not really accepted agidan sai bai cika son biyo muffy ba
bayan kwana biyu jikinsu ya soma warwarewa tass
yaa malam ya bawa mufrad wani tsumi na addua da yayi
yanata fada duk a tunanin sa mufrad bazai sha,and its true shibaiya shan maganin
gargajiya amma haka ranar ya ƙarba ya kuma shanye tasss..ko hjy mama sanda tasha
mamakin sa..maganin kariya ne ya bashi daga almuijizan shigafatta kai daga kan
dukkan wani mugu,ruwan maganin zai bashi ƙariya ta inda duk wani mugunta ko sihiri
bazai sauƙa akan muftahu ba...yay hakan ne sabida ganin kkrin daya masa da irin
haqrin dayaga yaron yanayi dashi,ya tuna sau biyu kenan yana cetan ransa..saidai
harya bashin yasha bai gaya musu maganin na mene ba kuma bai gode mishi ba haryau

a fannin rufaida kuwa tunda ta fahimce yanayin relationship din mufrad da


mahaifinta sai taji dukkan wani kokontan so datakeyi akan sa ya kawar..sai kawai
taji tana matukar son sa.

aranta ta sani babu tantama yaa mufrad shine irin mijin datake mutuwar son
takasance dashi aranta na har abada..

rana na ƙarshe dasu mufrad zasu tafi har bakin motarsa tabishi ta tsuguna agabanshi
tafara bashi hakuri akan abunda suka aikata na zuwa birthday aranar,a duk yadda
baiyi tsammanin iya hkri kawai zai saka yaji sanyi aranshi ba
sanda tasaka yaji da nitsuwar dake cikin hikimtaccen maganganunta masu sanyi da
ratsa gabobin jikin.

Saidai baiwani bari ya nuna mata sauƙowar san da wuri ba ..


aranshi yay alkwarin zai kyaleta tayi soyayyarta da imad
saidai dole zaina lura domin yaga ko itan watta irin mace ce,shin tana da nitsuwar
da zcyarsa take tsammani?shin tana da kamun kam da zai saka shi ya sake da ita
sosai,akarshe yana son ya gane ko itadin mai cika alkwari ne akan abbaben data
furta masa na cewa ta masa alkwarin bazata ƙara banzartar da rayuwarta ba.

ahakan suka rabu kwana biyun imad ya zamo soo close da malak sabida burinshi na
sassautawa rufaida kara fadawa wani damuwa acikin familynta kullum yana nanuƙe da
ita aranshi amma hakan dai yake daurewa.

after 2 months bayan komi ya lafa


yaa malam ya cigaba da gudanar da almajiran sa saida game da abunda ya faru da
murja yasaka shi yafara lura da rayuwar yarsa jadwa wanda ita kadaice ta rage a
gidan mijinta yanzu.

fannin suhan kuwa higher islam tashiga tana ƙarawa kanta ilimi tare da cigaba da
yin sana'arta yanzu komi sukeso basa jin nauyin sanar da yayansu kuma bai taɓa
gazawa ba.

a fannin rufaida kuma damowar mutane biyun nan data kasa tsaida mind dinta akansu
shiya dinka sakata fadawa ,wani bin sai kaga kamar abinci ne bata son ci koko
baccine kawai bai isanta..gaba daya ta xamo wata sanyayya ko gidan hajya maman ba
batason yawan zuwa yanzu inba dan malak ta jata ba..

haka suke rayuwarsu kullum malak suna waya da imad akan batun sa da rufaida saidai
fargaba da tsoro shiyake hanata sake jin zimma zata iya tattaunawa akan shi awajen
rufaida.
da kyar dai ranan ta samu ta iya furta mata saidai yadda tayi maganan da nuna
tsoron sake jefata acikin wani case yasaka jikin rufaida yin sanyi
bayani ta mata akan ita ba wai tana son ta rabu da imad bane kawai batason tayi
wani abunda zai jawo bacin ran iyayenta ne akanta
ko amata tsatsauran hukunci,duk abunda imad yace xaiyi na gyara malak ta gaya mata
sosai kuma ta roƙa masa alfarman last chance wanda rufaidar take ta amince.

a fannin mufrad kuwa rayuwa ta koma masa tamkar na wani matafiyin dayake bulayi
akan hanyar da baisan ina ne ƙarshensa ba

saidai kuma komi ya faru sannan ya soma jin kamr yana missing din rufaida agidan
kuma ya lura da tsakainsu da imad ba kamar dacan ba kind of mixed feeling daya
dinga sashi jin nauyi aransa yanata harsashen ko dan sabida shine soyayyarsu yay
sanyi kwana biyu.

Ainau ma duniya na balain kai mata sabida ba laifi ta samu shiga kuma tafara tara
kudade nata nakanta masu yawa ,ko mufrad yaxo ma batacika damunsa akan kudi
ba,attention dinma sama sama take bashi sabida zugata da su maryam sukeyi da sukace
mata ƙarta bari miji ya raina mata jiki yamaida tamkar baiwarsa.

hakn yasa in muffy yazo abuja saidai suyita gwamacawa inya same biyan bukatun shi
to if she is not in the mood kuma shikenan yauda gobe sai abun ma ya saba masa.

yau friday keeyan yazo kano,washe gari zasuje buga wasan da imad ya masa
alkwari.imad ya taho masa ya nata murnan cewa yau zasu sa hada kansu as family
saidai shi keeyan bai wani yarda da abun har cikin ransa ba..ranar fridayn da yamma
mufrad yaje meeting bayan har malak ta shirya tsakanin imad da rufaida suna magana
kuma suna kula juna saidai bakaman da can ba

keeyan ne ya fito da tract suit xaije training yana son yadan taba jogging sai yay
inviting dinsu subiyun.
da murna suka shirya biyoshi tunda a iya anguwarsu ne.

malak tasaka all white riga da wando da canvas na sport kamfanin puma rigar sport
din irin mai hular nan duk da haka ta daura dankwali
hakama rufaida tasaka grey colour dressing kusan iri daya sukai da malak saidai ita
booth tasaka ba canvas ba..
tun around 5 suka fita suna zaga empty field din street din su,bayan sun gama ne
suka dosu hanyar gida.

tsayawa rufaida tayi a bayacan donta amsa wayar ta dayaketa ringing

keeyan sai ya barsu anan ya wuce cikin gidan,malak tayi tsaye ata bakin gate din
tana jiran rufaida ta gama amsa wayar ta karaso sai su
karasa ciki atare.

dan juya baya malak tayi tana kkrin gyara zaman rigarta tanajjjansa ƙasa..kafin
kace kobo wani flashy sport car ya paker agabnta wanda yake cikin motar yana pakawa
ya sauko,,babu shiri taji an juyi da ita da ƙarfi kan tace kobo har gayen ya hade
bakinsu waje gudu yana kissing dinta.
wanda yay daidai da isowar motar imad
ji yay kansa ya wani sara duk jikinshi ya fara rawa da wutar kishi abunda bai
tabaji akan kowa ba na ƙonashi

arikirkice malak ta tura mutumin game da sauƙe masa wani hargitsan mari

THIS STORY IS NOT FREE TO ACCESS READERS GRP PLS PAY UR 300
0152983148
MOHD SULE SURAYYA
GTB COMPLTED BOOK IS AVAILABLE 1K 08060712446

#SURAYYAHMS.

Daga can rufaida take kallonsu ita harta gane gayen ta tuna shine wannan prince kay
din
maybe yay zaton itace awajen take tsaye,aikuwa yanayin experssion dinsa dayaga
fuskn malak shiya dada tabbatar mata da cewa harsashenta hakan ne.,tabbas yay
tsammnin itace awajen shiyasa harya juyata yay kissing dinta sabida shikam tuni ya
sake bakin sun shaku dan bakaramin soyewa sukeyi da shukura ata waya ba

gaba daya malak ta harzuka kanshi shi da fada da zagi banda naushin da imad yakai
masa abaki daya ƙaraso,dan kuwa tunda idanunsa sukay tozali da su ahaka sai yaji
dirar wani abuna mai matukar zafi acikin zuciyar sa,dakuma ciwo na musamman mai
daci da karsasa zciya,hakuri kawai prince kay ya soma bawa malak akan mistake ne

amma yanayin yadda imad ya harzuka fushi akansa yasaka hatta su keeyan acikin gida
saida suka firfito suna mamakin fusatarsa

kin karasowa wajen rufaida tayi tana ta kallonsu daga nesa anhkli kuma tana
fahimtar matsayin malak din acikin zuciyarsa lmad dakyar aka rabasu sanda prince
kay yaja motarsa ya bar wajen sannan ta taho taja ta suka koma ciki take bata
labarinshi harta zo ta fahimta.

saidai abu dayane ya damesu dayace wai suna waya da yar gidan kuma suna chatting.
bacin itakam tasan tun ranar basu ƙara haduwa ata koina da shi ba.
yau hirarsu da imad gaba daya akan prince kay ya ƙare,he seem more tensed dan an
taba masa malak dinsa,yanata complain akan kiss din nan..rufaida tana ta satan
kallon shi aranta tace "ashe babu dadi kai kakeyi ma kannen wasu?har ya gama
bambamin shi yay shiru bata wani cika amsawa.

washe gari saturday su uku suka fito zuwa game keeyan nata jin dar dar ganin muffy
baice masa komi ba saidai baiga alaman wani fushi ko bacin rai a fuskarsa
ba ,isarsu keda wuya wasa ya fara
saidai yau din wasu sabbin fuskoki aka saka musu marasa kunya,keeyan na iya bakin
kkrinsa amma inyazo sha saisu turesa ƙasa sabida sunfishi ƙarfi da girman jiki..duk
sanda aka turesa ƙasa sai yaga yayan shi yau yake zuwa ya dagashi tare da bashi
ƙarfin gwiwar cigaba..ana cikin hakan harya samu ya cicci gwallo yai musu
fintinkau,
kwallo na ƙarshe dazai saka saiga wani sabon dan wasa daga waje yana xuwa kuwa ya
gwada ma keeyan rodi aka,yana cewa you cant win, this is cheating, its my game u
mother fucker..ya kara tura keeyan saida yaje ya buge mufrad
anan mufrad ya hargitsa..imad na kkrin taroshi amma ina saiji sukayi ana kwallo da
mutum gani sukayi mufrad yana karɓawa dan uwansa faɗa naushi daya dayakai ma gayen
sanda ya riko gudan jini da hakwaransa na gaba a tafin hannun sa a take wajen ya
rikirkice da fada kowa ya fidda bindiga daga aljihunsa ya nuna ma dan uwansa da
kyar mai lura da wajen yaxo ya sasanta,snn ya tada wasan na yaudin mai gaba daya
kowa ma ankoreshi awaje snn aka shuting down din wajen..

hakan ne kuma ya kawo sanadiyar shiryawan sa tsakaninsa da dan uwansa na har abada,
wanda lamarin ya zamto musu tamkar wani babban re union tsakaninsu su ukun
su..ranar bakaramin farinciki imad ya tsinci kansa ba.

ata fannin mufrad saiyajishi daban daya sake da keeyan har yana iya jin abubuwnda
yake cikin ransa wanda tunda can bai taɓa sani ba

after 2 months

haka rayuwa ta cigaba musu tamkar sabuwa.


relationship din rufaida da imad yana rekindling yana kuma kanci saidai ba kamar
yadda suka saba ba,domin kuwa abubuwa sun canza, feelings dinda sukeji akan juna ya
sauya musu sosai,ta wani fannin rufaida ta fiye bada muhimmancin akan ƙare
mutuncinta so bai cika samun hadin kanta akan abubuwa dayawa ba,dadin ƙarawa da
malak ta zare hannunta kwata kwata abatun tursasa mata yin wani abunda imad yake
so,saiyaxamo ko yana son suje wani waje ynzu baida wanda zai taimaka masa wajen
samo yaddarta..ko waya ma yanxu ta dena yin mai tsayi dashi.
insun dan gaisa sunyi tadi saita katseshi da cewa zatay bacci ko ta gaji,saidai ya
ƙarasa sauran hiransa da malak,hakan yasaka shakuwar sa da malak kwana biyun nan
yafi ƙauri.

Ita kuwa rufaida har Allah Allah takeyi wani abu ya hadasu da mufrad duk dama bai
wani cika samun zama ba amma tabbas duk sanda taganshi sai xuciyarta ya samo
cikakken nitsuwa.

Yau asabar wanda yazo daidai da 28th of sha'aban, baifi kwana daya ya rage akama
watan azumi ba,ƙarfe 5 daidai rufaida ta farka a bacci tare da sakin adduar tashi
daga bacci, hamma tayi sannan ta duro kasa ta wuce bathrum jim kadan ta fito tay
sallah tajima akan sallaya tana yan adu'oin musammn akan Allah ya zaba mata mafi
alkhairi.
kusan komi na zuciyarta ya sauya kuma mafi akasari feelings dinta yafi ra'ajane
akan yayanta mufrad da ayanzu takejun asalin kaunarshi aranta wanda yasha bambam
sosai da yadda ta dingaji akan imad dinta kwanakin baya
gaba daya lamarinta da mufrada na musamman takejin zuginshi acikin zuciyarta.

ta dade anan ta zaune shiru can cikin jan numfashi sama ta sauƙe wata nannuyar
ajiyar zuciya,ganin ƙarfe bakwai na shirin yi yasata katse tunanin ,miƙewa tsaye
tayi ta ninke sallayar sannan ta fada wanka..

within 20 minutes saigata ta fito sanye da orange towel jikin madubinta ta nufa
tana mi tsantsane damshi damshin ruwan da suka mammane mata akan sulbaɓen fatar
jikinta da dan karamin towel sannan ta zauna gaban vanity table tahau shafa mayukan
jiki masu laushi da sanyin qamshi,bata cika wani kwalliya a fuskanta ba powder
kawai ta shafa ta saka baƙi kwalli original kajol snan ta goga man baki mai haske.

peplum blouse da plain three pieces sket ,purpl colour na hollantex wax ta saka
dinkin ya mata kyau sosai sabida damas yayi wa jikinta barinma rigar
da akabishi da pattern din dake jikin atamfar ga brest cut din shima ya tsaru
sosai.

turarenta ta shafa mai dadin qamshi sannan ta dauko light purple veil da silver
colour sleeper na kamfanin zarah da jakarsa yar side bag haka mai kyau snn ta
fito,tafiya take a hankli tana duba chain wrist watch din dake makale a tsintsiyar
hannunta taga wai har 8 na neman gaucewa,ƙara sauri tay ta isa sashen samu tayi
suhan da yakumbo suna zaune a tsakiyar falo zasu fara break fast

kallo suka bita dashi harta ƙaraso


gaishe su tay a ladabce snn itama ta zauna suka fara hirar shirye shiryen kama
azumi.

suhan ne ke bawa yakumbo shawara akan inbaza iya ba hakuri kawai suciyar tunda ta
tsufa ga kuma ciwo
amma haka fir yakumbo taki tace musu itama zata gwada"..surutun da sukeyi yasaka
tuno da hajiya mama.
she is also old bata tunanin itama zata wani iya azumin nan,da sauri sauri ta
ƙarasa cin break fast dinta sann ta miƙe tsaya tanamai musu sallama harta kai bakin
kofa sai kuma tadawo cikin sauri tace laa bangaya muku yau fa malak zata wuce gidan
su na abuja anbasu hutu a school zataje tayi azumi da sallah acan gidansu,
atare dukansu sukace ayyah Allah sarki,yakumbo tafara cewa ai hakan ma yafi iyayen
ta suma zasuji dadin kasancewa da ita acikinsu nankam inbanda aikin karatu metakeyi
nide na mata murna Allah ya sauketa gida lpya rufaida tana murmushi tace Ameen adda
suhan tace kice mata Allah ya kiyaye hanya zamuyi missing dinta yarinyar akwai
hankli..gyada kanta tayi tana murmushi
sabida wani irin datakeji acikin ranta game da tafiyar malak din dan tasan she wll
be soo lonely witout her awajen clebrating bukukuwan sallahn nan,nevethless dis is
the right thing to do cos agidan ba sakewa malak ta saba komawa gida akai akai ba..

tara shaura kwata mai adadeta ya sauƙeta a kofar gate din zayd matazu tana shiga
ciki dakin malak ta wuce direct ta kwankwasa kofar sann ta shigo
waya malak din take suna haɗe ido ta katse wayar cikin sauri tayo kanta tana mata
oyoyo besty aina dauka bazama kizo kimin sallamar bane,jakarta ta wul'a akan gadon
malak tare da fadawa tana cewa nina isa inki zuwa yin miki bankwana?babe im gonna
misss u soo much,tunkan malak ta ansa,idonta ne yafada kan tarkacen kayanta datake
kn shiryawa a dan madaidacin trolley,zumbur ta miƙe ta zauna tace 'dont tell me
bakima gama shirya ba..toh tuntuni me kikeyi?

malak tana sosai gefen ƙeyanta tace


kedai kibari kawai besty wallhy i was soo distracted ne
..niban san ma na bata time dina haka ba..jiya ma fa sai wajen 2 nay bacci

rufaida datake having wani hunch aranta tace with calls and chat ko?
murmushi kawai malak tayi sann ta taho kusa da ita ta zauna a mugun
tsarge."rufaida nata binta da ido jiran amsarta,"ajiyar zuciya taga ta sauƙe batace
mata uffan ba kawai ta basar da wann topic din tace babe uncle mad ma fa acan zaiyi
azuminshi.
did he tell u yanada aikin da zai riƙesa trou out a abuja?
..kinga kenan shi xai tayani keeping company,ke kuma saiki zauna anan dakin kawai
kina kula mana da su yaa muffy da su hajya mama acikin azumin nan harse mun dawo
"kafadanta tayi sliding kadan snn tace babe please say 'yes" zaki zauna anan din
kodan hjya mama bare ma yaaa zaiji dadin zamanki anan inkina masa wayancan mayun
delicay dinki,am serious babe,cos i know u wll enjoy ur stay her ..dama uncle mad
yace yanzu yayanki kawai kikeson gani ba shi ba"and yaa muffy wll be around..kallon
bakin malak kawai take bakinta a sake sakaka dan kuwa bakaramin mamakin jin abunda
ta furta din tayi ba.

muryan ta dake son futowa da tsananin rawa mamaki tay kkrin shakureshi da sakakken
murmishi ta gwalo ido waje a hnkli cikin sanyin murya tace wowww..ni wallh bansani
ba,i dont know dat shima zaje abuja cos yestade bamuyi waya da shi ba so i though
zai kirani da safen nan sai naga baikira ba.but am sure he wll let me know.

"kallonta malak tayi


da niyyar karantar uneaseness dintan wanda tasan ko ta tambayeta ma bazata gaya
mata gaskiya ba,bakinta ta taɓe tace alright ai zaizo ma nan kafun mutafi,
"rufaida tace au tare ma zaku tafi kenan
gyada mata kai malak tayi snn ta miƙe tsaye ta soma cigaba da tattara
kayanta"..rufaida tafi scnds uku azaune da tarin mamakin sauyawar imad
aranta"..saita rasa mai yasa bai sanar da ita cewa zaiyi tafiyar ba,nd why on earth
da zai gayama ma malak cewa bashi take son gani ba yayanta take son gani,wannan
kuma wata irin magana ce?lumshe idanunta tayi a hnkli tana jin wani abu na tokarin
kirjin ta,cikin sauri saita kuma haɗiyeshi,tahowa tayi ta same malak ta amshi kayan
dake hannunta tana mai cigaba da shirya mata ita kuma ta bar wajen shiga wanka.

ruwa ta watsa sharp sharp, ta fito tana tsane ruwan jikinta da towel, mai ta shafa
da sauri tazo ta zauna a gaban makeup table, kayanta ta fara taimaka mata ta saka,
red floral super wax blouse mai tsada ta saka sannan ta fara make up, red matte
lipstick ta shafa abakinta sosai tayi kyau, sai da ta gama da fuska sannan ta saka
accessories dinta gold sai red agogo,

gashinta itama da ta gyara mata ya kwanto daga gefe, kasan yayi curls.

k'arfe tara da rabi shaura minti hudu suka fito daga dakin sukayi dakin
hajyanmmah, tana ganinsu tace "Masha Allah kunyi kyau", a kunyace malak ta amsa
tace "mun gode"tare da rungumarta"hajiyata zanyi kewarki..hjy tana murmushii ta
shafa kanta tace
"nima zanyu kewarli yar albarka..karki kuma mantta kigaishar min da mamakinki sosai
inji kice mata naga aika Allah yasaka da mafificn alheri
ameen sukace suka dan taba yar hira snan suka fito

ƙasa suka sauko suka zauna afalo suna jiran imad da kuma driver mai kaisu airpot,
mufrad ne ya sauko daga stairs har ya canja kayan dake jikinsa ya saka orange
colour marks nd spencer tshirt da wani soft black sweats kafanshi sanye da slippers
in gucci, hanyan waje yabi zai fita ba tare da ya kalli palon ba rike da makullin
motarsa zaije wajen imad suyi sallama,

mabudin kofan ya bude zai fita yaji hjy mama a bayansa na cewa magajji, don Allah
ga su malak nan zaka ajiyesu a a aminu kano, tunda kai ma tacan xaka yi, tun 9.30
ma ya kamata su tafi amma yanxu har 10;0, bai juyo ba saida yaji ta gama maganar
dan shi bai ma san mey zai ce ba, amma ransa yyi mugun baci, wato dai yau shi ya
xama drivern wa wennan yaran ko, cewa kawai yayi "toh" snn ya sa kai ya fita kmr
xai tashi sama,suma tashi sukayi suka biyo bayanshi

har bakin mota hjya ta rakasu tace ma rufaida ta dawo da wuri hasken dake filin
wajen ne ya haska masa kyawar fuskar rufaida,
hasken wajen sai ya karawa accessories din jikinta glitters, dago kanshi yayi zai
duba ko shikenan sun fito idanunshi suka ƙara sauka kan rufaida.

tsayawa kawai yayi yana kallonta da gashinta da yasha gyara sosai iska na swaying
dinshi da yadda take tafiya quick nd majestic yake kalla a hankali take ajiye kafar
kamar baza ta karaso inda motar take ba qamshin turarenta ne ya sanar dashi
isowarsa wajen, wani malalacin takaici ne ya turnuke shi ya danna horn da karfi,
malak ce ta fara zuwa, shiga motan tayi ta zauna a gidan baya,snn rufaida tashigo.
hade baki sukayi suka gaishe shi
ya amsa ciki ciki acan kasar wuyarsa

shikadai aransa yanata masifar son barin gashi awaje da rufaida takeyi
baƙaramin kyau take mata ba amma aransa saiyaji ya mugun tsana karma wasu na daban
suna gani

within 1hrs suka isa filin jirgi ya sauƙe su sai ana daf jirgi zai tashi saiga imad
daga can suke hangosu sunyi tsaye suna magana

ganin sun doso ta inda suke yasaksu saurin kawar dakai


akansu suka tsaya
kan rufaida nacan ƙasa bata dago bama bare ta gaishe sa"niyyar sa saiya tafi ma
kafin ya sanar da ita dayaxo yaganta anan kuma sai yaji kunya,ana fara anouncing
departure sukayi salla da malak ta nufi ciki..mufrad na fita waje yabita ya jawo
hannunta wani irin fixgewa tay da ƙarfi"..yace heyy hey take it easy mana rabin
raina..'am sorry i dint have time to tell u about this .dama wani aiki ne ya
tasomin abuja i think i wll be spending much of my time der..so im i
permited..tsabar takaicin batasa sanda ta juyo ta watsa mai harara ba.cikin
yanayin sanyin bacin rai da kuma harde fuska tace".gud luck Allah ya bada sa'a..ai
dama badani kafara ba so i have no business permitting you,fuu ta wuce gabansa tayi
gaba dan kojiran jin amsar sa batayi ba.

samu tayi mufrad na jiranta a motarsa da waya sakale a kunnenshi sunata maganan
kayayakn sadaqa da na masarufi da zasu kai wa mabukata da keeyan acikin axumin nn,
babu yabo ba fallasa ta buɗe motar sann ta shiga gidan gaba tazauna"da gefen
idonshi ya saci kallon mood dinta dayaga ya sauya.

harya gama wayar baice mata komi ba


sai can da hajiya mama ta ƙirasa ya amsa sukayi magana snn ya tambayeta ko tasan
inda zasu samu abubuwan da hjya ta lissafa a siyo a aje sabida azumi

take ta gaya masa iya abunda ta sani da kamar zai bata kudin yace taje kawai ta
sissiyo
saikuma yaga hakan kamar babu amfani

babban shoping mall suka wuce idanun kowa nakansu cos kallo daya zaka musu aranka
kace sun dace da juna, bayan sun kwashi iya abunda zasu kwasha ya wuce da ita
shoprite nan na ta sissiya musu abubuwa...

snn ya umarceta data dauƙi duk abunda takeso ko taga ya mata..


godiya tayi mishi snn ta wuce sashen jewries da turare

dan kunne mai kyau fashion ta jida sann ta hada da watch ta debi perfumes kala
kala.."da guda daya mai lyau na maza black tomb rolf rugher na maza .
yadda akayi packging dinsa ma kawai abun kallo ne
wani hadadden sun glasses tagani na maxa mai tsiririn hannu irin wanda ya saba
sakawa shima ta dauƙa..tana gamawa ta fito ta samesa a counter card dinshi yanciro
ya biya sann aka bisu da kayan wajen..aransa yana ta mamakin mai zatayi da turaren
maza da sun glasses..taɓe bakinshi yay saboda yasan kishi ma kawai bazai kyalesa
yaji amsar tambayarsan ba..

suna isa gida kuwa tayi saurin sauƙa tana taya mai gadi tattara kayan suna kaiwa
store..

mufrad ya bar musu kofar motan a buɗe shikuma ya shige sashen hj mama a falo ya
sameta taba ta waya da suhan

cewa take tagaya ma yakumbo gobe rufaida tazo tazauna da ita tana mata girkin azumi
saboda tsufa bazai barta tayi dafuwar axumi da kuma axumim abakinta ba..evry one
knws how stressful aikin azumi yake.

tsayawa yay akanta harsanda ta gama snn tayi mishi bayani..baice komi ba kawai ya
tashi ya nufi sashen sa.

sai can wajen axahar ya fito motarsa ya nufa danya tuna bai kul'e ba kuma akwai
securty mai wuyan sha'ani akai

yana buɗe gaban motar yaga gifts bag hadadde akan seat dinshi. da mamaki ya kai
hannun sa kai snn ya dauƙa "turare yagani da sun glass..jujjuyawa yy a hannun sa
yana wata murmushin datazo mai abazata
wato dama mashi aka siya?hmm kawai yace yana taɓe baki jin hanklinsa ya kwanta dan
tun dayaga ta siya abu wa namiji yakejin kishi hakan acikin ransa.

Atake ya bude turaren ya shunshuna yana mai lumshe idanunsa sabida qamshin ya tafi
dashi kuma qamshine mai aji

glasses din ma ya warware ya saka akan fuskarshi bakaramin kyau tay masa ba kuwa
jikin madubin motar sa ya nufa zai gani sai caraf suka hade ido da ita tacikin
mirror daidai tana fitowa zata nufi gida domin tattaro kayanta nazaman da zatayi
anan din.. 😘

[1/20, 8:25 PM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS

cikin sauri ya miƙe tsaye tare da zare glass din a idanun shi take kuma ya wani
haɗe ranshi ya fara kkrin maidasu cikin gift bag din murmushi tayi snn ta sauƙe
kanta can ƙasa tayi kamar ma bata ganshi ba harta ƙaraso"tana isowa daf dashi ya
tarkata bag din ya miƙa mata cikin muryansa ciki ciki yace you left it in d
car ,kallonshi kawai takeyi bata ko kiftawa yadda sun glasses din nan ya massa
mugun kyau a fuskarshi shitake ta maimaitawa a brain dinta"..kirjinta taji na
tsananta bugawa da jin nauyin shi,at same time zuciyarta yana matukar tsumayin
kasancewa da shi,sosai take so tasaba dashi,a dan daƙikanan lokutan nan data
karance dabiun yaa mufrad sai tagane shine namijin dayafi cancanta ya sosa mata
dukkan wasu qaiqayin rauni da ciwo daya dabalbale qaddarar rayuwanta.
ta gama fahimtar kamar shi mutum ne mai hikaya abunda ya dace kawai yakeyi wanda
hakan ya tabbatar mata da ƙarfin imaninshi,tabbas saika mallaki hankli da haquri
sannan ka iya dauƙe zugin da zuciyarka takeyi daga kan abunda kakeso ta lura shimai
nitsayar tarbiya ne..akwai halayen sa dayawa masu kyau wanda tabbas sunyi fice
wajen nuna shi acikin mazaje kamillu wanda suka san abinda sukeyi da rayuwan su.

bacin kyaun siffarsa datake mugun admiring aranta haka kawai takejin kmr shine
kawai namijin da zai iya canza mata rayuwarta izuwa rayuwa mai tsafta wanda
cikinshi babu nadama saidai nasara

har gabanshi ta ƙaraso amma bata amshi bag din ba kanta ta sauƙe kasa tana sosa
gefen kunnenta cikin sanyin murya mai kashe jiki,inhar tana son ta raɓe rayuwarshi
tasan dolene saita cire kawaici da tsoro muryan mai cike da nauyi da fargaba tana
kkrin yin murmushi tace "yaa ba mancewa nayi ba ..naga..naga baka dauki wani abu
bane shine na dauƙa maka wannan..d glasses look goods on u, I hope u like'..sai
tayi shiru sai can a hnkli ta dago idonta ta kalleshi taga shima ita yake kallon
kwayar idanunta ya gama jikaewa with difrnt unexplainable emotions daya wanzu
acikin zuciyrsu da gangan jikinsu atare .ganin kamar baida niyyar ce mata komi ya
sakata sauya mood din fusktar zuwa na kunya da tsoro..
"im sorry if..tsareta yay cikin sauri da sauƙe ajiyar zuciya
ba yabo ba fallasa
yace "Thanks..dadi taji aranta..sunfi minti biyu kowa na shiru sai can ta kalleshi
yaa zan tafi gida sai anjima..
kudi ya cire a wallet dinsa wanda baisan iyakarsu ba ya bata ƙin karba tayi har
saida taga kamar zai maisho mata da
bags dinta snn ta amsa tamasa godiya cikin sauri ta bar gidan ta wuce gidansu ta
hau shirya kudin daya bata ta bar masu yakumbo duka dantasan ita baxata wani
bukacesu acan sosai ba.

bayan tafiyar su imad da malak kawai takeyin waya


ko imad ya kikirata bata dauƙawa sosai ya daga hanklin sa ya damu,saidai duk
damuwarsan nan daga zarar ya samu companyn malak toh shikenan kuma baiya wani
damuwa ahaka saida sukayi kwana biyar ana abu daya..duk sai ya rasa meyasa rufaida
take da fushi da zafin zuciya..ganin alama kamr bazata sauƙo da wuri ba yasaka
shima ya dena ƙiranta daya takura dayi.

hakan dayay kuwa saiyasa ta ƙara maida hanklinta gaba daya ya koma wani wajen da
zciyarta yake balain keso.

tunda ta dawo zaman gidan hajya mama ita take kulawa dasu.
da wuri bayan ta tashi daga spa zata dawo gida suyita ibada da kakarta.
basa fita jin tafseer a wani waje amma kullum shi suke kallo a tv,ko inta dayace a
daki haka zatayi ta karatun qur'ani kafin can yamma tazo ta daura musu abinci
Diferrnt dishes kala kala takan zage ne tayi sabida qudirinta na son sabawa da
yayanta..first week of fasting taga baiya ma kulawa saidai yaci dan kaɗan ya bari.

daga baya kuwa sai taga kamar ba yafi kowa cin abincin.

bisa shawarar da hajiya mama ta bata akan ta dinga hadawa da abincin gargajiya na
yaren su sai ya zama mai couse meal hakan kuwa ta fara,a kitchen time table dinta
akwai Garissa
Ngurli,ko tayi musu Borabousko vegetable soup koa
Kwalkwa, wato miyan ƴarbo.Gwalto (okra) sai Guda,wato porridge,sai kuma Kendewu
feye wato cow fat delicasy,sai kuma Denderu...cow meat da ake dafashi yay laushi
sosai wanda inta isa bakinka saidai kaji tana narkewa.

wata rana kuma sai kaga tayi Ndelleyi whith glassy millet porridge made from
millet..sosai girkin yake bada citta sabida in abun ya cirƙe mata anty Anu take
nema a waya ta dora mata sharhi akan yadda zatayi girkin ta yay armshi

dagasken bahaushe da yace zuciya bata da linzami mai kyautata mata shine abokin
sabonta..tuni mufrad yaji hanklinsa ya kwanta,gaba daya yadena zuwa abuja sabida
yasan inyaje ma a azumin nan azaba kawai zainasha a hnnun ainau, saidai kowani
asubahi saiya make sure ya tashe ainau tayi suhur da ibada wanda baisan ko tanayi
dinba kawai dai baison hakki ya raya a wuyarsa ne
ata dayan bangaren kuwa ta dalilin girkin nan na gargajiya yasaka shii sake fuska
wa rufaida each time tayi serving dinshi saiya drawing conversation da ita,haka
zata zauna tana bashi labarin yadda ake hada girkin and Kanuri pixxa wanda shi suke
cewa sinasin
is alwys his favorite.

sosai zuciyar su ta soma sabon shakuwa da juna aranshi yanata mamakin sauyawar
halayyarta ta,..dan a duniyansa bai taɓa tunanin tana da isashen ilimin addini ba
saita dalilin zamanta full time a tare dasu.

yadda ta balain iya karatun qur'ani da hadda kuma a cikin fidda tajwid da qira'a
bakaramin burgeshi yakeyi ba,kulum sai yay marmarin ace ita din nashine dan yana
daga cikin burinsa ya aure mace mai ilimin addini mai kuma amfani da ilimin.
duk dama watan azumi yakan shiryan da mafi akasarin mutane amma anashi harsasen
zancen hajiya mama ne kawai ya zamto gaskiya tabbas rufaida tana da kyakkwar
dabiu,saidai yaranta da naiveness kadai ba bazai kyaleta ta nitsar da kanta ba
acikin kwanakin nan saida ya fahimci Abubuwa masu tarin yawa atattare da ita

a fannin su da imad kuwa da kyar malak ta shige masa cikin lamarin..harta sauƙo
tana daukar wayarsa..wanda duk ya bar shirmenta ne akan cewa kishi kawai takeyi
akansa sabida malak so bai wani damu ba..

haka rayuwa ta ƙasance sassanyar shakuwarta da muffy harya zarce inda sukayi zato
ma juna ,zamnta a gidan ya zamo mata tamkar wata babban damane tasamu danta goge
duk wani bad impression dayake dashi akanta ,
sosai rufaida ta cire tsoro da fargaba tanata kkrin shigewa rayuwar sa cikin dabara
da kasaitacen salo mai armashi da saurin shigewa zuciya
,sumtime har mamakin kalar jarumtarta takeyi wajen naniƙe masa da son sakashi
magana,dan each time ta kawo masa abinci sai sun danyi hira..sosai zuciyarta yake
samun nitsuwa dashi, ata nashi bangaren kuma babu abunda hakan yake ƙarawa
zuciyarsa face ciwo da kuma radadin sanin cewa baxai taɓa samun mace irinta
arayuwarsa ba
dan tunda rufaida ta sauƙar masa da kanta suka fara zumunci babu wani abu dayake
gani akanta sai irin matar dayake nema..most time yadda yaga dare hakan yake ganin
rana..in abun ya cirke mashi saidai yayita sallah yana roƙon Allah ya bashi mace
mafi alheri ga rayuwarsa..yadda rufaida take kulawa dashi acikin axumin nan
baƙaramin assasasa masa sha'awar son kara aure yayi ba,kuma izuwa yanzu yasan
itadin kawai yake so a ƙasar xciyarsa
but he just cant,kodan sabida imad yasan dolene shi yay haqri kawai ya maida nashi
feelings din baya.

hakan yake sawa ya ke yawan tursasa kansa da zciyarshi wajen kawar da tunaninta da
a kullum inya kwanta bacci sai ya dauƙe sa dogon l'okaci akanta bai ji kamar ya
ƙoshi ba.

and no matter how hard he tried to bend aiyn bata ragar masa,ƙarshe ma da masifa
suka tsayar da wayar datace mai wai bazata iya azumi kullum ba sabida ciwon ƙirji
da ulcer...sam baiji dadin wannan salon nata ba,...ita kuwa ko ajikinta sabida
tasan ƙarya kawai ta mishi,azumin ma rabi da rabi tayi acikin abuja.

most time kasashen waje take nufa domin yin business deals dinta and she just cant
tell her business friends dat she got a religioun nd she is alwys fasting tasan
masu amfani da black magic basasan cikayin harka da musulmai ,ita normally yin
axumin ma na bata wuya a rayuwrta,a duk sanda tayi axumi sai taji kamar mutuwa ma
xatyi ,hakama rayuwa take a fannin zarah,ita a normal' days din ma bokaye sun
barranta ta da ibada bare acikin watar azumi
tunda ake yin ramadan bata taɓa yin axumi duka ba saidai tayi na ganin ido sabida
bata son taci karo da masifar mamanta kowa na ibada yana ƙara kusanci da Allah aa
banda su,gaba daya hanklin ainau naga rayuwar ƙarya da neman suna,zarah kuwa a
cikke take da baqincikin kamawar watar ramadan tsabar yadda abubuwan su ya tsaya
awajen malamin su wanda shi zai musu aiki akan malak da kuma imad datake so tayi
masa mai kankat.

washe gari sallah gda ya cikke da annushuuwa zuwan anty anu yasaka gidan ƙara
zamowa lively,already har sun karbo dinkunan sallan su kowa na murna gida yay dadi
sun anty faressa baƙarami mamakin mufrad suke sha ba
sai suka ganshi bit free acikinsu har in ana hira zaidan saka musu baƙi ayi dashi a
kallo daya da anty anu ta masa sai ta fahimce cewa son rufaida kawai yakei acikin
ransa.

taso boƴe abun arnta amma da hajiya mama ta sako maganan sai ta fahimce kamar
harsashenta itama hakane.

lura da mood dinsu suketayi dukansu harda anty fareesa while sukam ma basu san
anayi ba

ranar sallah tun ƙarfr biyar suka tashi agidan da surutu aka fara aikin girke
girke,rufaida da anty anu ne suka shirya komi da zasuyi na girkin sallah kafin suka
shirya suma suka wuce masallaci rufaida ta saka sabon voile lace black da doguwar
white hijab wanda yakai mata har ƙasa yamata kyau

mufrad kuma Blue shadda mai kyau da tsada ya saka da hularshi kalar kayan wanda ta
mugun amsharshi kowa sai satan kallonsa yake
saboda bakaramin kyau yay,bayan an idda salla suka firfito suka tsaya abakin motar
sa
..haduwar su anan yasaka anty anu ta sakasu daukar hotuna masu balain
kyau ...kowa yaganshi da rufaida a hoton sai yace sun dace hakan yasaka rufaida ta
dingajin dadi acikin ranta

can da yamma bayan gida ya cikka Sun fito kenan suka karasa dining area mai dauke
da round dinning table mai adon royal gold, kan dinning table din dauke yake da
abinci na alfarma irin su ,sinasir farfesun kayan ciki da na kaza
burabusko miyar kubewa, yakuwa, peppered chicken sai kunu da drinks kala kala.
zagaye table din yake da kujeru guda sha biyu sunja kujerun zasu zauna kenan mufrad
ya fara yi iman wasa da kumatun ta
..bakaramin sha'awa ya bata ba dataga yadda yake wasa da yara..hakan ya bayyana
mata cewa shi maison yara ne

sai satar kallon su takeyi tana murmushi cikin tunani daga bisani kuma sai taji
zuciyarta na mata nauyi sabida a cikin yan uwanta da sukayi aure kaf babu wanda ya
taba haihuwa harynzu.

toh ko Allah ya cika mata burin samun shi a matsayin abokin rayuwa ta ina kenan
zata basa wannan farincikin ganin dansa ko yarsa a duniya.?

atake kuwa wannan shirmen tunanin nata ya jefata jikin tsananin damuwar zuci Duk
da haka ranar baƙaramin dadi ya mata ba,don kuwa kasancewar su atare hadda addarta
suhan datazo musu ziyara baƙaramin dadi yay ba,tayi balain enjoying ranar sosai..a
fannin malak ma haka ne dan babu kalar yawon da basuje da imadnda shukra abuja ba
saidai haryau basa shiru
barema ynzu duk hanklln shukra ya koma ga kan wayarta sabida rikicinsu da prince
kay tin akan case din malak dayay artabo dashi ranan.

jin ta ƙasa wanke kanta cikin sauƙi tasa yafara jan baya baya da ita
yana bata arrogant attitudes don tuni jikinshi ya soma bashi cewa hala ba rufaida
bace yake hirarsa da ita

bata masa ƙarya ba kuwa tagaya masa sunada cousins mata da kuma yar best friend din
baban shi..duk da haka bakaramin damuwa ya fara cusa mata aranta aynzu damuwarsa
kawai shine yanaso su hadu a abuja..

sosai shukra ta damu dan tasan a gidansu zaiyi matukar wuya abarta taje taga wani
saurayi awaje

ga prince kay din yanace wai saidai ta hadu dashi a wani hotel park ko kuma gidan
abokinshi inyazo,sosai ta shiga zullumi..
tarasa mafita a kullum acikin tunani takeyi how wll he react in yaga ba ita bace
yake nema
..amma taurin kai yasaka ta bari akan zata iya ja dashi.

washe garin sallah wa su rufaida a kano was soo fun barinma da Adda suhan ta kwana
yadda anty anu takejan su ajiki tana kuma gaya musu wasu abubuwa yasa suka raja a
akanta
sosai yanayin su da kyaunsu yake bata sha'awar jansu ajikinta sosai, yau tun
sassafe suka tashi suka kammala duk wani ayyukan gida kowa yay wanka suka sha
kwaliyyya mai kyau
yau wankar sky blue and golden lafaya kawai sukayi na rufaida blue colou da adon
golden stones bakaramin kyau tayi ba da aka mata kitson 2 step ya zubo ta gaba ta
tara sauran abayan kunnenta dayan gefen kuma jelarshi ya kwanta a saman kirjinta
sabida gashinta yanada tsayi,yau tun awajen breakfast suketa satan kallon juna
bayan ta kammala yay ma hjya sallama ma ita kawai ya fadawa zaije wajen familynsa
abuja

rufaida bata sanda tafiyarsa ba sunata shagalin su anty anu datake koya mata rawar
su na yare kuma sosai rawar ya ƙarbeta sabida shape din dirin jiknta..sai can da
yamma yay taga bai leƙosu ba tasha cikin hajiya mama
..hajiya mama kuwa tace mata ai wajen matarsa yaje..
agabansu sai bataji komi ba..amma data samu ƙeɓewa ita kadai bakaramin jin haushin
hakan tayi ba..itadai haka kawai batason matarsan nan.
saita tuna ranar daya kamata tana kallon hotonsa a waya cemata yay matarsa tafi
karfinta
duk dama tsokana ne amma har kukan takaici jin hakan saida tayi,yau din ma
bakaramin damuwa da tafiyarshin nan tayi ba itakanta tasan kishinsa takeyi sosai
aranta kuma batajin akwai wani mataki ko mafitan da zata iya dauƙawa akan wannan
lamari ,duk iya fadar da tayi makanta saida soyayyar da take mashi ya zama ruwan
sha ga ruhinta da zciyarta wanda tasan inhar bata magance da wuri ba toh babu
shakka kishiruwan soyayyarsa ne zai hallakata..tun bayan tafiyarsa sai bata ƙara
sake jikinta sosai a cikin gidan ba...Duk su hajiya da anty anu sun gama dagota
sabida yawan silly question din da bakinta yake furtawa akansa.
daga bisani hartazo tayi shiru.

a fannin su imad kuwa bakaramin jin dadin sallahn nan sukayi ba,ganin yana
tattarawa harda shirgin kannen sa yasaka tunda ya dira garin abuja baizo gidansu
ba,gidanshi direct ya wuce ..qashe gari ana ranar sallah na uku shida ainau suka
dawo gidan tareda kawo musu hajiya jasmine nd co ziyara...

mamaki ya dinga sha aransa don sosai yaga Ainau ta canza from bad to
worst...baidaice mata komi ba har sai can dare daya shigo ya soma cakalarta da
romance yau dai a akalla yasan sun shafi wata guda kenan bata biya mashi bukatarsa
ba

Sosai yake bin jikinta da wani irin rikitaccen salo mai'tsayawa a rai ƙaƙƙameshi
tayi sosai tana jin abinda yake mata har cikin ranta, ganin tsayuwar bazai musu
bane yasa ta kama hannunsa suka zube ƙan kujeran nannauyar ajiyan zuciya ta sauƙe a
hankali ya ɗago da rinannun ldanunshi tare da watsa mata suna haɗa ldo ya lumshe
nasa cikin wani irin salo tare da manna ƙansa da kirjinta kamar daga sama taji
sauƙan maganarsa. "meke damunki ? naganki wani iri u okay ? kala batace masa ba
saima kwantar da ƙanta da tayi jikinshi ta kara narkewa ajikn shi sosai ɗagowa yai
yana kallonta again,ya dade yana kallon fuskatta musmman kumatunta daya
ciccoko,kallon nashi yay mata yawa
Ta lumshe ido a kasalance tace.."Uhm what?juyota yay tana fiskntarsa anya banyi
ajiya acikin nan ba kuwa ?kirjinta taji ya buga, yai maganar yana shafa saman
mararta..

wani iri taji da sauri ta raba jikinta da nashi cikin zuciyarta zafi taƙe ji
domin har a ranta bata son ciki ynxu, amma ya zatayi dole saita bishi a
hankali,shikuwa har cikin ransa murna yakeyi,duk daama basuyi confiming ba,a hnkli
cikin salo ya ringa bin jikinta yana shafa mata cikin tare da matse mata jiki,
sosai taƙe jin daɗin haƙan sai kara narke masa take daga bisani bacci mai balain
nauyi ya kwaceta

Aftr 3hrs ta farka da wani irin ciwon kai har wani yam yam ta somaji abakinta take
tsinkakkrn yawu ya cike bakinta hanjin cikinta kamar ana tukawa da muciya.

Cikin rasa abunda yake mata dadi tafara yunkurin mikewa zaune daidai lokcin ya fito
daga bathrum jikinshi duk damshin ruwa hannun shi dauke da karamin towel yana
gogawa akanshi,bata san sanda ta qumshe bakinta ba saboda warin sabulun daya cikka
dakin aje towel din yay ganin yadda nunfashinta yake sauka da kyar
Gabanta yakaraso babe lpya kuwa..."da sauri ta toshe hanci..yana kara matsowa ta
mike a guje
Tayi bathrum tinkan ta isaa gaban sink ta soma kwaxa amai tana kakari tamkar wacce
zata amayo hanjin cikinta waje.
[1/20, 8:25 PM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS

yau kuka kawai ainau ta rinƙa yi a dakin dan tunma likita baizo ba tariga tasan
cikinshi ne da ita,mufrad kuwa ayau yana cikin yanayin zumudi da rawar kafa amma
ita sam batama gani baqinciki da naxari kawai takeyi acikin zcyarta musamman akan
yadda cikin nan zai lalata mata komi nata adaidai gaɓar da abokanan harkan ta
sukafi bukatarta sosai.

yanzu ma duk wann tsinanen laulayi da raman dataga tayi shiyafi damunta dan kuwa
asalin baƙin ciki takeji aranta in zazzabi da amai ya gigitata wani bin harji take
kamar tayi hauƙa kota kashe kanta
...shikuwa tuni komi ya washe masa ya soma murna yana godewa Allahn sa daya amshe
adduarsa ya azurtashi da samun ɗa,tsabar yadda ya saka abun aranshi duk miskilancin
shin nan bai hana farincikin hakan nunawa ajikinsa sosai ba..kowa a gidan na masa
murna anyi ma matarsa ainau san barka sosai

ita kuwa kanta a dagule yake da tunanin yadda duniyarta zai tabarbare sabida cikin
nan..its really annoys nd iritate her.
bacin bata kaunar ciwo hakama bata kaunar abunda zai sauya mata kyanta.

immidietly tafara wani banzan hali tana wani fuzga tana son taga ta wahalar dashi
akan cikin nan.
taga acikin kwana biyun nan komi tace tanaso saiya kawo mata shi koma minene ahaka
zaita lallabata kamar wata yar kwai

daga cikin familynsu imad ne kawai baisan da zancen cikin ba cos ana kammala
hidiman sallah jiya da wuri ya tarkata kayansa ya koma garin kano cikin daren ranan
bai neme kowa ba sukahau shiri shida mahaifyrshi datake son ganinsa cikin
gaggawa,daga nan wani kauye can takaishi inda babu ma netwk bare a same
wayarsa,wasu yan uwan babanshi ne suka bukaci ganinsa akan maganan shauran gadonsu
na gonaki wanda gwamnati take son ta kurmushe musu shi sukam basu ma sanda shi ba..

mufrad nata neman sa a waya danya tayashi murna amma sabida netwk yasaka wayar bata
taba shiga ba,hakan yasa sai bai gaya masa news din samun cikin ba, hakama su hjy
mama duk ya bari sai ya dawo ne kafin ya sanardasu dakansa.

bayan sati guda a abuja a'inau baƙaramin gasa masa aya a hannu takeyi ba..ita da
tsani zaman gidan sa na asokoro tunda tay cikin nan tace ita acan kawai zata
zauna,ya dawo shine mai mata shara,wanke mata inner wears wanke wanke,abinci kuwa
saima ta zaba,wani bin saita dubi tsakar dare zata tasheshi tace ita dominos pizza
kawai takeson ci,inbai samu ba kuwa haka zaita bata hakuri tana walaknta shi duk
dai bai damu ba ahnkli yake binta sabida wahalar dayaga tana sha da laulayin,duk
sabida ganin ya susuce mata da zumudi akan cikin nan sai yasa ta soma mummunan wasa
da hanklinsa tana abunda taga dama
dagaske ne cikin yazo mata da mummunan laulayi kam,but ko lpyarta kalau bata tashi
a gado bare tayi masa komi.

kuma kullum acikin jin zugin ƙawayen ta takeyi akan ta zubda cikin kawai musamman
ma maryam,sabida maryam ta mugun tsanar duk wani alherin dazai shigo cikin rayuwar
ainau

shiyasa dafin dake cikin harshenta yafi ƙaimi..ita ce ta bada 90% grguwan shawara
ma ainau akan karta taɓa yarda ta bata rayuwarta sabida ɗa wani namiji..koda shi
ubanta ne.
maganganu kala kala sanda suka kawo ma ainau ita kuma tahau tazauna akai tayi daram

saidai haryau tsoron muffy takeji duk sauƙar da kansan nan daya mata har yanzu bata
samu livern yanke wannan hukuncin ba,taga ko zarah ma bata wani bata go ahead akan
zubda cikin ba ,amma tsabar son kartayi asarar rayuwarta na business yasa takejin
kamar bazata taba riƙe ma muffy ciki aynzu tayi asarar games dinta in a dyien
minute ba,inama ace batayi nisa ba dasaita secrifising ta haihu masan kawai,toh ga
cikin ma yazo mata da dan banzan laulayi
and right now she just cant .gaskiya bazata iya secrifising zafin wahalar datasha
da rayuwarta har haka ma muffy ba,batada shakku tasan koda shine hakan yafaru
akansa wallh bazai aje abunda yake gabansa na cigaba sabida itaba,'cikin zugin da
kawayenta suke mata saisu ce mata ga misali akan aikinsa ga kuma imad dayake
fifitasa fiye da ita?

tsabar mugunta basa taba zugata akan abun alheri sai ana tsiya,kuma basa bata
shawara mai inganci saidai wanda sukasan zai cutar da ita nan gaba,daga ta kawo
complain thy alwys compare her to him,atake suka cusa mata ra'ayin jin mufrad bai
wani cancani babban secrifice din nan daga gareta ba,sabida riƙe cikinshi yana
nufin faduwarta ƙasa ne warwarsa acikin manyan harkokin business deals da suka
bude,sosai ainau ta ƙagu,tsabar tunanin yadda zata tasoma abun wata rana ko bacci
bata iyayi, ayadda taga muffy ya kwallafa ransa akan cikin nan ya dawo mata tamkar
wawa tana juyashi kamar waina, bata tsammanin zai taba amince mata ta zubar da
cikin nan..kowani rana saitay tunanin kalmomin da zata tunkare sa da shi.
ata wani bangaren kuma har kkrin ƙure hakurin shi takeyi

satinsa daya abuja anma baƙaramin wahalar dawainiya yakeyi da ainau ba

wani bin intayi amai haka zata dinga bori tana cakka masa ɓakaƙen magana tana cewa
itakam wahalar zaman aurenshi ya fara isanta..bazata iya da ciwon nan ba.
kotace mishi wahalar cikin shi ya tsayar mata da rayuwarta ancuceta.
duk borinta baiya ji kuma baiya gani sabida baƙaramin son haihuwan nan yake ba.

a fannin su rufaida kuwa tun dawowar imad daga garin mahaifinsa jiya jiyan yazo
gidansu hira
but ganin ta soo cold and quiet ba kamar yadda ta sabar masa da sakin fuska ba
saiyasa yasakota agaba da hirar zancen zuwanta wajen maman shi..yace yana so suyi
formal introduction kafin azo batun aure,haka kawai takeji aranta kamr bata aminta
da suyi auren ba, still sama sama dai take amsashi, yaga bata ma wani kula da
maganan ba attitude dinta na kwana biyun nan sosai ya cusa ma xcyrshi tsoronta,cos
sai yaga kamar tafara jajjan baya dashi ne sabida kishin data dora ma zuciyarta
akan tarayyarsa da malak.

A ranan da kyar ya shawo kanta ta amince akan zataje din, aynzu haka rashin dawowar
malak ne kawai zai dan ja musu lokaci..
sai can bayan kwana biyu malak din zata dawo sai su saka lokaci..

laulayi sai ƙaruwa yake ata fannin


Ainau,kullum amai kullum zazzabi,da tara yawu dataga bata da wani
mafita ko caurage din dauƙar mataki sai ta biya wa zara kudin jirgi taxo abujan
kawai ta sameta..maman su bata hana zarahn ba kuwa sabida laulauyi mai wahalarwa
dataji ance ainau tanayi ya tsananta..aikuwa tunda zarah taxo gidan suka mule
acikin daki,sai kus kus sukeyi, ainau tanata bawa zarah dalilinta nason zubda cikin
nan,wanda kwata kwata zarah bata wani so har cikin ranta ba...gani take kamar yin
hakan wani babban shiririta ne ga cigaban rayuwar auren Ainau
..amma dake tayi mata alkwarin cewa inhar ta tayata ta fita acikin wannan matsalar
to babu shakka zata bata maƙudan kudi.
zarah kuwa tunda taji zancen makudan kudi ta amince mata akan zata taimaka matan
kawai su zubar da cikin,amma duk da haka sanda ta bata shawarar fara sanar dashi
cikin wani irin salon dabaizai gane abunda take so din bakenan..duk wani manaƙisan
da zata je ta baje agabansa saida zarah ta mata lesson akai,saidai washe gari
sassafe data gama shiryawa zata gaya masan ne taje dakinshi ta samu a kulle,mai
gadine ne ya mata bayani wai bayanan kuma aranta tasan kano kawai ya nufa.
tsaki taja dantasan wajen wancan mayen imad din nan yaje..

ranar gaba daya dariyar mugunta ta dingayi tana karkada kanta tanajin farin ciki
aranta marar misaltuwa,tabbas hkan ya bata wani babban dalilin da zaisaka ta
aiwatar da abunda takeso cikin sauƙi,atake saita saka aranta cewa zatayi lallai
amfanin da wannan damar ta zubar da cikinshi inya dawo zatace masa ai tafiyarsa yay
wajen wanda yafita muhimmanci, ya kuma barta acikin wahala babu kowa atattare da
ita shiyasa tay bari.

8 saura mufrad ya dira a garin kano,sashen sa ya wuce straight sanda yay refreshing
kansa sannan sukayi waya
da imad,tunda suka gaisa mufrad yakece masa akwai labari mai dadi imad nata zumudin
ji amma saboda zaije dauƙo malak a aiport sai baibari sun haduba.

at around 1:30 imad ya shigo gidan tare da malak,tana wucewa sashen mama shikuma
yay saurin wucewa dakin muffy.

a zaune ya tarda shi yana daddana computer sa suna haɗe idanunsa waje daya suka
sakar ma juna wata lallausan murmushi.

wajen zama imad ya nema kusa da shi cikin zakuwa snn yace sooo
whats the good news im soooo curious bootle water dake gabansa ya dauka ya dan
kurba kadan sann y lumshe idanun sa ya kuma budesu a hnkli akan idon imad daya
kuresa da wani irin kallon zaƙuwa.

ajiyar zciya ya sauƙe cikin murmushi mai tsananin sanyi yace "imad Allah ya amshi
addua ta, am going to be a father,
my little imad is coming soon..

wani shaukakiyar lumshe ido imad yay yaja nunfashin sa can sama kamar wanda aka
harbe zuciyarsa da mashin farin ciki,dasauri ya bude idonsa waje yana dariya da
tsananin murna..he was freaking out of surprise atake idanunshi suka cikke da ruwan
hawaye..,bakinshi harna rawa yace"
im going to be a father,muffy are u serious?wani irin rudaddiyar dariya ya dinga
sakewa yana cewa Alhamdullhi ya Allah ..tunkan muffy yace wani abu yaji an
rungumesa tsam.
muryanshi kamar mai shirin yin kuka yace...congratulations mehn im soo happy for
u..mufrad ya kara rungumarsa tare da lafar da kanshi a kafadunsa yace
"nagode"..suna tsaka da zumudin hakan wayar mufrad ya katse su,Bayan ya amsa wayar
yake gaya ma imad ana nemanshi a govt house cikin gaggawa,shikuma imad ya sanar
dashi cewa yanason yakaisu rufaida wajen mamanshi gobe baiki masa ba daga haka suka
rabu kowa ya nufi inda zaije..

yau duk wanda ya kalle fuskar imad saiyasan yana cikin tsananin farinciki da
annashuwa..
dama can alkwari sukayi ma junansu akan zasu sakama ƴaƴan su maza sunayensu.
he was soo excited
dayaga shi za'a fara yinma takwara.

ata fanin rufaida kuwa tun dawowar malak daga abuja suketa hira a waya game da zuwa
wajen mamanshin..
ita sam abun bai kwanta mata aranta ba,Ko malak ma yau saida taji wani iri aranta
ganin yadda rufaida take basu strange attitudes tana babbasar da maganan tana
nunawa kamar ita bason zuwa takeyi ba,har suka gama wayar kuwa basu saka lokci
ba,sun barine akan gobe kawai zatazo su ƙarasa maganan agaban hjya mama .

Har washe gari mufrad bai dawo ba


da alaman wani abu muhimmine ya riƙesa,by 10 rufaida ta iso gidan ta samu harma
malak tayi ma hajiya bayanin komi.

ita kuwa rufaida tunda taji cewar yayanta ya basu go ahead sai bata wani ja maganan
ba.
cikkn gaggawa malak ta sanar dashi amsarsu snn ya koma gida ya sanar wa mahaifyar
shi akan zasu yi baƙi yau..She was soo curious to know d gurl shikuma yaki sam ya
gaya mata ko wacece.

Saida yamma lis sukayi wanka suka shirya kansu suka fito tsaf,rufaida tasaka dark
brown egyptian abaya mai balain kyau sai tayi rolling kanta da veil dinshi
akanta,malak kuma tasa doguwar riga fitted ta atamfa xclusive light purple
colour..dukan su sunyi kyau bana wasa ba duk dama basu wani zage sunyi kwalliya
sosai ba

5pm dot imad yazo ya kwashesu a sabuwar motarsa bai tsaya dasu ba sai acikin
haraban makeken gidansu.

yana gama parking motarsa suka sassauka snn ya musu jagora zuwa ciki, tafiya take
jin yadda bugun zciyarta ke ƙaruwa..

da sassanyar muryanta mai mugun taushi ta kutso kanta cikin falon malak na gefenta
tanata kalle kalle,komi na falon ya balain burgeta dan sosai aka narka nera wajen
tsarashi ga wani dan uban qamshin turaren wuta mai mugun sanyin qamshi da dadi daya
gauraye koina acikin falon
iskan Ac nata buso musu daddam qamshi,akan wani haddaiyar golden royal chair mai 2
seater suka zaune tare da malak.

ganin basu tarar da kowa a falon ba yasashi excusing dinsu ya haura sama sashen
mahaifyarsa samunta yay tana waya,saidai daga shigowarsa suna hade ido yaga ta
katse wayar cikin sauri tamaidashi gindin matashi

a mamakance yake kallonta harya ƙaraso gabanta da fuskar tuhuma yace "mum lapiya?
dawa kike waya"bata amsashi tadan daure fuskanta..
baiko damu ba
yace..to bakin nawa har sunzo sugaishe ki sai muje ku gaisa ko..."tsaye ta miƙe da
wani irin yanayi atattare da ita..
tace son wai suwaye ne baƙin da bazaka gayamin ba?..kuma kace min macece zataxo.
wacece yarinyar..yar gidan waye..daga ina ka samota imad?..u see i dont want u to
fall in some nonsense girls trap,yanzu inna sake ka kawomin wata ita kuma zarahn
fa?hannunta ya riko a marairace yace haba mumy
ke wllh duk kin cika damuwa da abunda bai shafeki ba..im i not d one that promises
u a good doughter inlaw?
zatayi magana ya jawo hannunta agurguje sukayi hanyar waje yana cewa"..muje kigansu
saina gaya miki ko su din wayene..suna isa cikin falon data kallesu sai ta wani
turmushe fuskanta
..sukam atake suka sauƙa ƙasa daga kan kujera suka fara gaisheta cikin saukar da
kai da kuma girmamawa.

zama tayi snn ta amsa su muryanta ciki ciki,bakaramin bugawa kirjin rufaida yake ba
sabida irin kallon ƙurel dataga matar tana musu yes tasan kowaccen su taci ace
mata tubarkallah,amma tuno da wayar da sukayi da zara ynzu yasataji ma ta tsane
koma wacece yarinyar.
bayan sun gaisa
jim kadan aka cikke gabansu da kayan tarɓa kala kala drinks candys da snacks harda
dambun kaza.

basu taɓa komi ba face ruwa da malak tadansha..haɗe ranta tay ta saci kallonshi
sann yay gyaran murya yafara magana yace musu
yan mata ga fa mahaiyata..and mum meets malak mehra..ya nuna malak, tun kan ya
ƙarasa fadin ita wacece saita dago.
tace au itace yar gidan abokin alhaj xayd doctorn nan ko.da murmushi a fuskan sa
yace eh
wani kasaitaccen kallon ta ƙara mata tace "Yaya baban ki?da sakin fuska malakntace
lpyarshi kalau,tace karatu kikey anan ko?kanta ta gyada..cikn kauda kai tace Dats
very good"..kallon shi tayi afakaice snn ta maida idonta kan rufaida tace "ita
wannan kuma fa.ita wacece..yar gidan waye ce.nanma ajiyar yay
yace".mum i wll like you to formally meet her pls,bayan keyan shi ya sosa yana
murmushi sosai snn yace...ahmm muny wannan itace rufaida.causin sistern su
muffyce..and she is d girl am curently dating shine nace yau bari na kawo miki ita
har gida kiganta taganki.

yi tayi kamar bataji meya ce ba tsabar yadda kwakalnta ke harsasho mata wani abu
game da rufaida"aranta salati kawai takeyi tace karde yarinyar nan ne yar gidan
gardin nan data ƙashe mijinta?wani irin kureta da idanunta tayi...wani irin bugawa
zciyar rufaida yakeyi kirjinta na dukan tara tara..jin tayi shiru yasa yaje har
gaban rufaidar ya jawo hannunta suka zo har gabanta tare.. a kasa rufaida ta xauna
agabanta da sanyin murya zata ƙara gaisheta kenan ta tsareta da wata dakakkiyar
harara ƙasa kasa
"..shiru tayi sabida tsoron matar dataji ya gumeta..hade rai hjya fulani tayi
tasaka yanayin no nonsense tace
"Dama kece rufaidar? .kanta a sunkuye tace eh nice..wani humm taja.."kece yar gidan
wan alhaj zaidu gardin nan ko?..jin hakan yasa kanta ya sara da ƙarfi cikin dauriya
tace eh.."saita kalleshi
"isnt she d gurl you took in ur case?..koba ita bace aka mata auren dole taje ta
ƙashe mijinta a U.S...itace dama zaka kawomun din?
wani irin kallon mamaki yay ma mahaifiyan sa dan atake take yaji ranshi ya soma
baci da xpression dinta akan ryfaida data bashi yanzu

rufaida bata iya ƙara dago kanta sama ba wasu maƙudan hawaye ne suka taru a cikin
ƙwayar idanunta amma bata sakarsu ba..cikin ynyin bacin rai ya hade ransa
"yace yes mum itace rufaida wanda nayi case dinta,buts dats past tense
now..alright?I just want you to get to knw her as my choice...mum ita nakeso in
aure
.miƙewa tsaye hjya fulani tayi"..murya ta ciki ciki tace masu malak ni zan shiga
ciki toh agaida gida ko yan mata..ta kalleshi bodly agabansu tace ka ƙira driver
yakaisu gida,sai kuma ta sauƙar da muryanta can ƙasa kasa cikin bacin rai tace i
need to talk with u right now...baka da hankli...bazaka fa jawomin wata mummunan
uƙuba arayuwata..sai karasa wacce zaka kawomin a matsayin surka sai yar gidan wani
katon jahili matsiyaci?tsaki taja snn ta fixge jikinta ta wuce dakinta ta barsa
daskaran a wajen kamar kungi yanabin bayanta da ido

hawayen dayake cikin idanun ruffy atake suka sauƙo ƙasa zirrr kukan data farayi
ahankli yasaka malak tasowa da gudu ta tsuguna agabanta tana mai rungumarta cikin
lallashi

zuciyarsa take ya gume da wani irin zafi har jikinsa na ƙyarma..jajayen idanunshi
ya runtse jijiyar hannun sa duk sun mimmikie tsabar halin da ya shiga ciki na
tsananin bacin rai da fushi.

a hankli rufaida take kukanta ajikin malak wacce itama taji hanklinta ya mugun
tashi
tashi tsaye sukayi zasu fita yabiyosu da sauri yanayinsa abun tausayi malak ta ruko
hannunta tanajanta suna tafiya sauri sauri daf zasu doshi bakin gate ya ficiko
hannun ta da raunaniyar murya yace baby am sorry
rabin raina pls listen to me.."wani irin zuciyane ya debeta kirjinta har na harbawa
ta waje
kamar nunfashinta zai dauƙe..cikin tsananin zafin sautin kuka muryanta harna bari
ta masa ihu tace"wallhy baba na ba jahili bane..innice bakuso zaku zaga fine,amma
ai baidace agabana a zagar min mahaifina ba.
komin tsiyarsa da lalacewansa shi mahaifina ne..kuma ina kaunarsa ahaka
im out of this place.

tana fadin haka tayi bakin gate da gudu tafice tana kuka sosai..a rikirkice yay
yunkurin binta malak ta tsareshi itama idanunta cike da ruwaa tace mishi
'uncle mad pls ka kyaleta tukuna..she is already upset right now..inkaje ynzu
bazaku fahimci juna ba.."a zauce yake kallon idanun malak
koinanshi na rawa yace please hepl me calm her down kinji dan Allah...i promise i
wll handle dis...tun bata amsa ba ya bar wajen a mugun zuciye duk jikinshi na rawa
sabida da tsananin bacin rai, a yanayin sa na harzuka ya shiga cikin gidan yahau
kwalla ma mahifiyarshi kira idanushi sun rine da tsananin fushi kirjinshi kamar
wanda zai fashe ....

#SURAYYAHMS

mumm..mumm..yake ƙira da mugun ƙarfi da kuma yanayinsa na tsananin fushi sautin


amon raunataccen muryansan kamar zai girgiza duka ilahirin cikin gidan.

ita kam waya takeyi da zarah tunda ta shigo dakin,jin sautin ƙarsashyar muryansa a
kasa yasata raxana ta katse wayar cikin gaggawa ta fito, tana shirin saukowa ƙasa
kenan sai gashinan tahowa saman shima adaidai kan stairs suka cikaro snn kowa yaja
ya tsaya a position dinsa

suna hade ido dashi taji gabanta ya mugun fadi ganin sa acikin yanayin da bata saba
ganinsa a ciki ba..wani zazzfar huci yake fuzgarwa yana fesar da kakkarfan numfashi
koinanshi na hawa yana diri kamar wani mayunwacin zaki..hade ranta tayi itama a
take tayi kamar batasan ma yanayi ba ,ranta a mugun bace ta karaso few steps away
from him snn ta tsaya..ta shakure muryanta can ciki snn tace "meye haka kaketa
kwalla min kira tunda ga nan nifa cewa nayi ai kasameni a daki..."lumshe idonsa yay
tare da dunkule hannun sa cikin wani irin rudadden yanayi mai zafi,muryansa a
karsashe yace"Mum why did u have to
do this to me?Dan Allah kifada min why will u fucking embrass me dis way..why me
mum?kasa amsa shi tayi sabida maganganun zarah ne kawai yake yawo a tsakar kanta da
kwakwanlta ayanzu..wani tsawa taji andaka mata aka,cikin ihu mai shakure da
tsananin fushi da zazzafar bori yace "mum you cant tell me why?..u have to tell or
else..bai ƙarasa ba ta datsi numfashin sa da mummunan kallo,a hujajan ta dago kanta
a birkice tana kallon bakinshi

muryanta harna rawa cikin fushi tace imad mani mahaifyr ka kake dakawa tsawa..?mani
kakeyi wa tsawa...are u mad..nace ko ka haukace ne?..bata gama rufe baki ba ya kara
binta da wani firgitaccen tsawar yace yes i am mad,stupid idiot u can call me
anything bcos u dint act like my mom today..maam u just fucking embrass me to
stupor..what d hell was dat?

hannunshi dake tsananin rawa take ta kalla, dan a jirkice kmar numfashinsa zai
dauke yay maganan yanayin sa kamar name sabon tabon hankli idanunshi duk sunyi
jaaaaa sun rine da fushi akanta
azafafe.yace"ke kikace nakawo miki wacce nake so in aura ..toh yau gashi na kawo
miki ita, and all u have to do to me was to humiliate me in front of them?.u didnt
even realised dat agabanta kike haunting past dinta wats wrong with u mum?ure
calling her names,kuma harda zagin mahaifinta aciki..?mum what sort of thing is
dis,ai ko babu komi akwai mutunci da kawaici wanda ake baiwa baƙo,sufa baƙin mu ne
nd no matter what thy deserv some respect from us ,mum inbatayi miki a matsayin
zaɓina ba is fine u can tell about dat after,cos i will alwys promise to respect nd
understand ur feelings, but meye yakawo cin fuska da walakanci ?..meyasa zaki zubda
min mutunci na agaban su dan Allah?mum what u did today isnt describing them..is
describing u as a mean and intolerable mother
...and..hannu ta daga masa alaman ya isa muryan ta a dake tace "and is dat why ure
shouting at me?a mugun zafafe ta dakatar dashi da kwayar idanunta tana kallonsa..
jikinta har na rawa cikin bacin rai tace'..son ure very stupid..
bantaba sanin kai wani mahaukacin shashasha bane sai yanzu...eh din na
walakntasu...nd dont u ever talk to me like that kanaji na?baice uffan ba ya
sunkuyar dakansa kasa yana sauƙe ajiyan xuciya,ajiyar zcyar itama ta sauƙe tana
shan qamshi kamar borin nasa bai dameta ba snn
tace,regading the girl.. dama what did u expect me to do?goyata abayana kakeso nayi
koko inmaka yaya da ita?dan ka dauƙeni marar hankli sai in tsaya baka goyon baya
akan soyayyarka da wata wawiyar yarinya marar ilimi da usuli ko?, yar gidan wani
katoton jahili, matsaiyaci, Gardi,wanda ko dukka arzikinsa zai siyar bazai kai
kudin wani dan kunnen da zan saka a kunne na ba..kai fa kayi case din yarinyar
nan,kuma kasan da labarin cewa har kisan kai tayi a rayuwanta..kuma wata kashe ?
mijinta!..sai kai kuma kace zaka saka kanka acikin rayuwarta?hauka kakeyi,we are
all aware dat tsantsar kwadayin abun duniya ne yasaka babanta aurar da ita..evry
body knows dat da kudin maxajen yayansa yake ci yake sha da kyaunsu yake jari,toh
ina wani mutunci anan? who knows kaima asiri suka maka danta shigo gidankan ta debi
arxiki ma matsiyacin uban nata..daga baya a kashe min kai abarni da asarar haihuwa
da kaico

toh walhi wallhi imad kaji na fada maka,akan mganan yarinyar nan kam baka isa
ba.,zaka kuma san nice na haifeka,kaje duk inda zaka je a duniya kanemo min wata as
ur choice zan ƙarba amma ba wannan yarinyar ba.inbanda ma shashanci irin naka meye
ne ita fatima zarahn ta rasa
daka ƙii ka maida hanklinka akanta?
yo inkai sun asirce ka baka gani nikam inagani kuma baka da wata zabin daya dace
dakai inba zaharau ba..yarinyr nan tun tuni take dawainiya da soyayyarka ashe
kanacan ne kanabin kele kelen banza
.."akace ma kyau kawai ake bida awajen zabar matar aure?toh inba kyaun yarinyar
kabi ba saidai in asiri aka makan,dan nide bayan kyaun banga wani abu mai kyau
datake dashi ba babu ilimi,babu kudi babu mutunci,to me ne wanda har zaisa kaxomin
da ita nan kana maganar cewa ita xaka aura?to wallhy wallhi bazata sabu
ba..ina...Allah ya sawwake mun in hada jinina da wannan mujiyar
yarinyar...Zarahn dai itace zabina,kuma da kaki da kaso dan dolenka saika aure
fatima zahara.

Idanun sa ya zazzaro waje cikin kuma yanayin tsantsar mamakinta yake Kallonta

lokaci daya kuma cikin few seconds yaji wasu irin abubuwa na yawo acikin brain
ɗinsa zuciyarsa kuwa wani irin zafi takeyi tamkar Wacce aka hurawa wuta.

Ransa yakai kololuwar baci musamman tunawa da yayi cewar zarah ce take controlling
din mind din mamanshi yanzu wani irin abu mai masifar ɗaci yaji ya tokari ƙahon
zuciyarsa wani murmushi mai ciwo ya saki yanamai karkada kansa.
can ya dago jajen idanunsa muryansa na rawa sosai yace
maa kikace dan dole in aure zarah?...zatayi magana ya datsi numfashinta a
raunane..tsoro taji dataga wai har ruwan hawaye ya cika kwayar idanun sa..daddaya
yafara maganan sa a hankli kamar wanda numfashinsa ne ke shirin yankewa
yace mum yau kin mamaki wato kin zabi ki muxanta farincikin danki akan wata yar
iskan yarinya ko?sai yau na san cewa farin cikin zarah yafi miki nawa muhimmaci
axciyarki
..zarah itace mai gaya miki mezakiyi akaina da wanda baxakiyi ba.kina kallon aibun
wasu dan qaddara ya fada ta kashe mijinta amma bakiji tsoron wacce take controlling
dinki tun daga waje ba?u are letting her control ur emotions nd poison ur mind just
to hurt my feelings while im ur only son nd she is nothing to you,ynzu kin zaɓi ki
cutar da rayuwata kenan akan farin cikin wata yarinya,is dat how much i mean to
u?..muryan
kuka ya sakar mata mai mugun tada hankli,dan ranshi yay matuƙar ɓaci a raunane yana
xubda hawaye sosai yace
"mum kuma fa kinsan bana son zarah,kuma nagaya miki itace kawai tace tanaso na,
nibantaba cewa inason wata zarah arayuwata ba..
but bcos of u i kept tolerating her,im enduring soo much nonsense sabida kiyi
farinciki amma
ni bazaki iya min haka ba?maa ina alkwarin da kika min ranar kikace min koma wacece
nake so nakawo miki zaki aminta da ita muddin bazan ƙi kula zabinki ba,..but its
hurts me now to know dat you cant even fulfill dat promise. kinje kin saka naji
kunya naje har gida na dauko yarinyar mutane kinzo nan kin walakanta ta...mum wat
sort of love did i dersv frm u dat u cant even respect my feelings mesa zan cika
miki burin ki bayan baki cika min nawa ba?kinje kina waya da wata tana ruda miki
tunaninki akaina i know zarahnce kike magana da ita dazu dakika ganni sai kika boye
wayar cant you see dat she is brainwashing you,dat girl is a hypocrite she is a
witch mum..nide
rufaida itace acikin zuciyata ba wata ba kuma insha Allahu itadin zan aura koda
baki sonta..saidai in akan zarahn ne zaki tsine min albarka..

wani tasssss ta dauƙe shi da mari a fuskansa.

muryanta na tsuma har kamar zata rufesa da duka tace


"Ashe baka da hankl?..ashe saken dana maka har yakai yakawo da zaka gayamin wayann
maganan
..akan wata yarinya zakace in tsine maka albarka?are u mad?

runtse idonsa yay da ƙarfi hawayen sa na dada saukowa cikin tsawa yace
"toh ni me kike so ince miki.?..ni bantaba saba wani umarninki ba kawai kinsa wata
yarinya ta nanike ma rayuwata tana taƙuramin wai dole insota,nayi hakuri na biye
miki ahakn ina cutar dakaina amma duk da haka baki gani ba? saida na kawo miki nawa
zabin zaki walaknta ta agaba na?,ni nataba walaknta zarahn ne agabanki?i respected
the fact dat she is ur choice..but what u did to me today is soo unfair..kuma tunda
kin zabi farincikin zarah akan nawa shike nan..me zan zauna nayi agidanki,am done
here..wallh babu amfanin zama na dake danakeyi anan tunda wata daban tafi ni
muhimmaci arayuwan ki.

watarana ma zarahn ce zatace miki ni ba dan cikinki bane kuma nasan zaki yarda
tunda ynzu maganan ta ne kawai yakeyin tasiri acikin zuciyarki bana kowa ba..

so befor we even get to dat level just incase u dint see me in ur life anymore
kisani ke kika jawo hakan ya faru ,tunda bakisona da xabi na fine,na hakura da
rufaida har abada..amma bazan taba hakura na aure wata zarah ba..sabida na tsaneta
kuma bana sonta koda naman jikinta zatana yankawa tana bani inaci na tsaneta.
tunda ke ita kike so ni zanbar miki gidanki saiki daukota taxauna dake kuci
farinciki tunda farin cikin tan yafimiki nawa muhimmanci ayanzu.

yana kammala fadan haka yafara goge idanunsa da tafin hannunshi kamar wani dan
ƙaramin yaro..wani fixge jiknshi yay a haukace yay sama ya nufi dakinshi cikin
tsananin fushi yanayinsa kamar wani mai aljanu
kayansa yahau hadawa ajaka.

ita kuwa lokacin hanklinta ya ƙai ƙoluluwa wajen tashi,duk saitaji ta rasa nayi
jikinta yahau karkarwa
bugun xuciyarta taji ya ƙaru..brain dinta na juyawa da tsananin sauri..duk rudani
da nadaman ɓata masa ran datayi ynzu saiya shiga ratsa mata kwakwalnta da zuciyanta
tanajin kirjinta na bugawa dif dif tsananin tashin hankli da damuwa sai ya rufeta
atake.

ta fi minti uku awajen a daskare bata iya tsaida mind inta akan abu guda ba...tuno
da last word dinsa yasa ta juya a guje tahaura sama tabi bayansa

murda handle din door dinsa tayi taji kofar dakin san a kulle...baammm bamm ta hau
buga kofar da karfi tana nishi kamar wacce xuciyarta xai fado kasa dan fargaba a
rikice takecewa "imad..imad .
imad son..imad dan Allah ka bude kofar
son pls listen to me ..pls open d door..imad ..imad .
im ur mum for god sake,son bazaka saurareni ba?..yanzu akan dan wann abun shine
zaka ce zakatafi kabarni imaaad
..son are you hearing me..?pls open d door lets talk it down..im
sorry..imad....tana gama furta sunan shi a karan karshe sai gashi ya fito da jakar
goyo abayan sa...kallon juna suka tsaya yi idonsa ya rine yay luhu luhu saboda
kukam dayayi,duk sai taji babu dadi aranta,
tarasa mesa
tayi masa haka..
zance tafara da xciyarta tace oh gosh,she wish she can rewind time da bata walaknta
yarinyar agabansa ba haka ba,da koma minene data daure sai in bayan ta tafi zata
gaya masa batason tarayyarshi da yarinyar..duk lefin zarah ce wallh,ynzu ta gama
gaggaya mata wasu disquisting story akan yarinyar da babanta dayasaka taji ta tsani
yarinyar har cikin ranta, she cud not even think before she act..wani lumshe idanta
tayi cikin nadama,saidai kafin ta bude idon harya rabe jikinta ya sauƙa..da mugun
sauri ta shiga binsa abaya magana take masa akan ya tsaya ya saurareta amma ko
ajikinsa yi yay kamar ya kurmance

har waje gaban tsohuwar motarsa yaje,yana bude booth zai aje jakansa ta wafce jakar
da rikitaccen kokowa sakar mata jakan yay ya kulle booth dinsa fuskan sa a matukar
daure.."abunda bai taɓa yi ma mai gadin gidansu ba shine tsawa..yau a tsawace ya
umarce shi daya bude masa kofa..kuka hajiya fulani ta saka ta dora hannunta aka.

imad ynzu bazaka saurareni ba?


akan wata ƴa mace zaka rabu dani?
innalillih wa inna ilaihi rajiun..duk ihunta da rikecewarta abanza
gani tayi ya taƙa giyar motan da ƙarfi
da mugun gudun ya waina stiring motar bakin gate ya nufa da dan banzan gudu bashi
secons biyar harya bace yabar anguwa.

innalillah wa inna ilaihi rajiun..wayyo Allah na shiga uku.


.wat have i done?..
imad ..imad..da gudu itama ta fito har bakin gate din tana kuka a rikice
ganin baya nan ta koma ciki da sauri ta soma neman layin mufrad cikin gaggawa.

a fannin rufaida kuwa tun barinsu gidan take ta kuka ajikin malak,kuka mai ciwo
takeyi wanda duk wanda ya saurari sautinshi saiya zubda mata da hawaye..bakuma wani
abu kesata kukan ahaka ba face tuna yadda mahaifinsu ya jawo musu rashin daraja da
ƙima a idanun mutane..she was soo hurt dat she dint even realise dat a keke napep
suke jikinta sai rawa yakeyi tana kyarma ƙasa ƙasa take maganganu kamar mai fever
duk sai data saka malak ma yin kuka .

daga isarsu gidan yakumbo sukayi bakin famfo suka kunna ruwa suka wanke idanuntsu

jan hannunta malak tayi tana bin malak din abaya kamar waccw batada jini babu
abunda takeyi sai sheshheka mai xafi tana jajjan zuciyarta sama

a sanyaye malak ta riƙo hannunta sukayi cikin daki bata ɓari kowa yasan da shigowar
su suna shiga rufaida ta kuma fadawa akan gadonta ta fashe da wani sabon kuka mai
zafi tanajin kawai ta tsane rayuwarta ne mai gaba daya.

bakaramin rarashinta malak ta dingayi ba amma ina ita laifin kanta kawai take gani
zciyanta sosai ya karaya da lamarin imad afterall she is d one with the stigma nd
her dad is the default..aiba ƙarya hajya fulani tayiba babansu bai taba siya musu
mutumci da ƙima a idanun jama'a ba.

kawai aynzu jira take imad yazo suyi bankwana dan batajin zata iya azabtar da
rayuwanta ahaka.

hakuri dai malak ta dinga bata akan karta yanke masa hukunci cikin fushi ta tsaya
taga me zaiyi akan issure din tukuna.tace its might be a mere misunderstanding cos
of how ppl are stereotyping her situation..da kyar dai rufaida ta sauƙo harta samu
yin bacci mai nauyi.

imad kuwa tunda ya fita agidan yake zubda hawaye kasancewrsa mai raunin zuciya
yasaka duk ya daga hanklinsa.

duk sanda ya juya kanshi sai kunnen shi ya jiyo masa karsashen sautin muryan
mamanshi ayayinda take muzanta rufaida
..sosai abun ya konashi sai yaji kamar komi ma laifinsa ne .
laifinsa ne daya bar wata zara acikin rayuwarshi..acan gefen wani hanya ya tsaya da
motarsa ajiyar zuciya ya rinƙa saukewa yafi minti ashirin yana neman nitsuwar da
harynzu bai samu ba.wayarsa ya dauƙa ya hau neman layukan muffy har yanzu anace
masa switch off..ya maimita ƙirar yafi sau talatin..his heart was aching nd
breaking at same time,banda muryan muffy babu wanda yakesonji,abun harna cizon
brain dinsa yanaji kamar zai haukace inbai same mai kwantar masa da hankli ba.akaro
na ƙarshe da baisamesa a raunane ya gwada wayar akasa snn ya koma ya jingina kansa
da stiring yana huci.

rashin samun muffy a waya yana nufin ya shiga secret operation kenan yanzu haka
halama baiya ƙasar,stiring ya kaiwa duka da karfi yana cewa damn damn it harsanda
ya gaji dan kansa ya komo ya nitsu.
*****

in akwai ƙarshen tashin hankli toh hjya fulani yau tashiga..kamar tababbiya take
kuka agidan..dan ɓakaramin son danta takeyi ba..
asalin irin son mutuwan take masa..ta kira wane ta kira wane kowa yace baisame sa
ba

ga mufrad ma ta ƙira wayonsa yafi sau babu adadi amma shiru..


sosai ta dagawa hajya jasmine hankli ta dinga kuka tana raki tanacewa danta yay
fushi ya tafi ya barta..zarahn ma data ƙirata danjin gulma yaukam ihu ta mata tace
ta kyaleta..aynzu danta kawai tasani
kuma taki fadawa kowa laifin data masa yabartandan gani take kowama zai bata
laifi,yaa sheik ne yayita kkrin ƙiran ogan mufrad ko zasuji ance musu suna tare
amma ina nanma basuci nasara ba,.anan ma yaji labarin cewa mufrad din ya shiga
secret code operation ne na gaggawa baza su kuma samesa a waya ba har sai nan da
kwana biyu.

babu kalar kira da sakon da basu tura ma imad akan ya dawo gida ba amma kosai daya
baiji gixau ba koya dauƙa kiran kowa ba ..duk manyan hotels din da suke garin kano
ta bibbi ta bayarda cikiyarsa..

har dare kuwa baineme ta koya dawo gidanta ba..


abinci wann saida ya gagareta ci.
abu kadan ta tuna saita fashe da kuka.

shikam ko ajikinsa he just went to a cool botanical garden ya kama wani very local
resort yana xaune abakin ciyayi yanata tunanin rayuwan shi shikadai..after a while
ya koma ciki yay alwala daga nan bai ƙara fita ba..sanda yunwa ta soma cin ƙarfinsa
snn yaje karamin restaurant din waje ya siya abinci mai dan kyau yazauna yanaci
ahnkli dan kowani loma yakai bakinsa bayajin dadinta jinkashi yake kamar yana tauna
kashi ko wani abu mai ɗaci..
hakan dai ya tutura

rufaida bata farka da wuri ba,can sai da yamma ya gabato yi snn malak tay masu
ykumbo sallama snn ya wuce gida.

itama tsabar taji babu dadi aranta ko abinci bata iya ci ba...tunda ta watsa ruwa
tayi sallah bata fito ƙasa anganta yauba,
kwanciya tayi tare sa rage haske a dakin zuwa blue dim light tunanin ƙalubalen dake
cikin rayuwar rufaida kawai takeyi..
a hnkli ta lumshe idanunta tana kkrin saka kanta acikin position din rufaida

abu daya ne kawai yake bata ƙarfin giwa inta tuna cewa Allah s.w.t yace baya taba
daurawa bawa abunda yafi ƙarfinsa,nannuyar ajiyar zciya ta sake
muryanta a karsahe tace "Ya Allah ka saukaka jarabawar akan rayuwar rufaida".kasata
ta cinye dukkan jarabarwata snn ka sakata acikin bayin ka masu hakuri da
juriya..tana ta yi ma ƙawarta addua har bacci mai nauyi itama ya safce ta.

a fannin rufaida da hjya fulani kuwa yadda sukaga rana haka sukaga dare.

tun 1 rufaida take sallah tana kai kukanta wa Allah akan babansu.
bata idar da sallah ba sai wajajen 3:30
nama qur'ani ta dauƙa ta rinka karantawa..da asuba tayi salatul fajr sanna tay
sallan safiya...bayn ta idar da sallahn ne ta samu tayi wanka snn taji hnklin
yasoma dawo mata
material gown ta saka dark brown snn ta kwanta tana tunanin yadda zata fuskance
lamarin a saukake batare da cutar da imad ba.
kafin faruwar haka
can cikin dare imad ya ƙasa samun baci
sai juye juye yakeyi shika dansa a dakin
dayagaji wayarsa ya dauƙa snn ya fara kiran layin malak
..saida yayita ringing dan kyar ta farka a bacci..
magana suka farayi dakamar bazata kulashi ba..amma yanayinsa yazo ya bata tausayi.
duk bayani akan wacece xarah arayuwarsa saida ya fayyace mata...

wani abun ma brain dinta baya iya dauƙawa duk saita shiga rudani tarasa wata irin
maƙirace ita zarahr ,tun yana bayanin sa ta saka call din a recording mood tasan
ahaka ne kawai rufaida zata iya fahimtar pain dinsa...hakuri kawai ta dinga bashi
tana lallashin sa..da kyar imad ya samu yadan nitsu.
sosai abunda taji xarah na yi masan ya daga mata hankli
voice din datayi recording ayayinda yake bayanin ta tura ma rufaida a whasap bata
bude ba harsai can da yamma.

fannin Ainau kuwa tunda taga kwana biyu kenan mufrad bai ƙirata ba bai kuma dawo
ba.
yasata dauƙi mummunan fushi.
gobe ne take jira in har bai kirata awaya ko yadawo ba,toh aranar ta yanke hukunci
xataje kawai ta kwabar da cikin nan ta samu ta cigaba da harkokin dake gaban
ta..kullum intaxauna saita ce 'it will serve u right.

[1/23, 4:24 PM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS

mumm..mumm..yake ƙira da mugun ƙarfi da kuma yanayinsa na tsananin fushi sautin


amon raunataccen muryansan kamar zai girgiza duka ilahirin cikin gidan.

ita kam waya takeyi da zarah tunda ta shigo dakin,jin sautin ƙarsashyar muryansa a
kasa yasata raxana ta katse wayar cikin gaggawa ta fito, tana shirin saukowa ƙasa
kenan sai gashinan tahowa saman shima adaidai kan stairs suka cikaro snn kowa yaja
ya tsaya a position dinsa

suna hade ido dashi taji gabanta ya mugun fadi ganin sa acikin yanayin da bata saba
ganinsa a ciki ba..wani zazzfar huci yake fuzgarwa yana fesar da kakkarfan numfashi
koinanshi na hawa yana diri kamar wani mayunwacin zaki..hade ranta tayi itama a
take tayi kamar batasan ma yanayi ba ,ranta a mugun bace ta karaso few steps away
from him snn ta tsaya..ta shakure muryanta can ciki snn tace "meye haka kaketa
kwalla min kira tunda ga nan nifa cewa nayi ai kasameni a daki..."lumshe idonsa yay
tare da dunkule hannun sa cikin wani irin rudadden yanayi mai zafi,muryansa a
karsashe yace"Mum why did u have to
do this to me?Dan Allah kifada min why will u fucking embrass me dis way..why me
mum?kasa amsa shi tayi sabida maganganun zarah ne kawai yake yawo a tsakar kanta da
kwakwanlta ayanzu..wani tsawa taji andaka mata aka,cikin ihu mai shakure da
tsananin fushi da zazzafar bori yace "mum you cant tell me why?..u have to tell or
else..bai ƙarasa ba ta datsi numfashin sa da mummunan kallo,a hujajan ta dago kanta
a birkice tana kallon bakinshi

muryanta harna rawa cikin fushi tace imad mani mahaifyr ka kake dakawa tsawa..?mani
kakeyi wa tsawa...are u mad..nace ko ka haukace ne?..bata gama rufe baki ba ya kara
binta da wani firgitaccen tsawar yace yes i am mad,stupid idiot u can call me
anything bcos u dint act like my mom today..maam u just fucking embrass me to
stupor..what d hell was dat?
hannunshi dake tsananin rawa take ta kalla, dan a jirkice kmar numfashinsa zai
dauke yay maganan yanayin sa kamar name sabon tabon hankli idanunshi duk sunyi
jaaaaa sun rine da fushi akanta
azafafe.yace"ke kikace nakawo miki wacce nake so in aura ..toh yau gashi na kawo
miki ita, and all u have to do to me was to humiliate me in front of them?.u didnt
even realised dat agabanta kike haunting past dinta wats wrong with u mum?ure
calling her names,kuma harda zagin mahaifinta aciki..?mum what sort of thing is
dis,ai ko babu komi akwai mutunci da kawaici wanda ake baiwa baƙo,sufa baƙin mu ne
nd no matter what thy deserv some respect from us ,mum inbatayi miki a matsayin
zaɓina ba is fine u can tell about dat after,cos i will alwys promise to respect nd
understand ur feelings, but meye yakawo cin fuska da walakanci ?..meyasa zaki zubda
min mutunci na agaban su dan Allah?mum what u did today isnt describing them..is
describing u as a mean and intolerable mother
...and..hannu ta daga masa alaman ya isa muryan ta a dake tace "and is dat why ure
shouting at me?a mugun zafafe ta dakatar dashi da kwayar idanunta tana kallonsa..
jikinta har na rawa cikin bacin rai tace'..son ure very stupid..
bantaba sanin kai wani mahaukacin shashasha bane sai yanzu...eh din na
walakntasu...nd dont u ever talk to me like that kanaji na?baice uffan ba ya
sunkuyar dakansa kasa yana sauƙe ajiyan xuciya,ajiyar zcyar itama ta sauƙe tana
shan qamshi kamar borin nasa bai dameta ba snn
tace,regading the girl.. dama what did u expect me to do?goyata abayana kakeso nayi
koko inmaka yaya da ita?dan ka dauƙeni marar hankli sai in tsaya baka goyon baya
akan soyayyarka da wata wawiyar yarinya marar ilimi da usuli ko?, yar gidan wani
katoton jahili, matsaiyaci, Gardi,wanda ko dukka arzikinsa zai siyar bazai kai
kudin wani dan kunnen da zan saka a kunne na ba..kai fa kayi case din yarinyar
nan,kuma kasan da labarin cewa har kisan kai tayi a rayuwanta..kuma wata kashe ?
mijinta!..sai kai kuma kace zaka saka kanka acikin rayuwarta?hauka kakeyi,we are
all aware dat tsantsar kwadayin abun duniya ne yasaka babanta aurar da ita..evry
body knows dat da kudin maxajen yayansa yake ci yake sha da kyaunsu yake jari,toh
ina wani mutunci anan? who knows kaima asiri suka maka danta shigo gidankan ta debi
arxiki ma matsiyacin uban nata..daga baya a kashe min kai abarni da asarar haihuwa
da kaico

toh walhi wallhi imad kaji na fada maka,akan mganan yarinyar nan kam baka isa
ba.,zaka kuma san nice na haifeka,kaje duk inda zaka je a duniya kanemo min wata as
ur choice zan ƙarba amma ba wannan yarinyar ba.inbanda ma shashanci irin naka meye
ne ita fatima zarahn ta rasa
daka ƙii ka maida hanklinka akanta?
yo inkai sun asirce ka baka gani nikam inagani kuma baka da wata zabin daya dace
dakai inba zaharau ba..yarinyr nan tun tuni take dawainiya da soyayyarka ashe
kanacan ne kanabin kele kelen banza
.."akace ma kyau kawai ake bida awajen zabar matar aure?toh inba kyaun yarinyar
kabi ba saidai in asiri aka makan,dan nide bayan kyaun banga wani abu mai kyau
datake dashi ba babu ilimi,babu kudi babu mutunci,to me ne wanda har zaisa kaxomin
da ita nan kana maganar cewa ita xaka aura?to wallhy wallhi bazata sabu
ba..ina...Allah ya sawwake mun in hada jinina da wannan mujiyar
yarinyar...Zarahn dai itace zabina,kuma da kaki da kaso dan dolenka saika aure
fatima zahara.

Idanun sa ya zazzaro waje cikin kuma yanayin tsantsar mamakinta yake Kallonta

lokaci daya kuma cikin few seconds yaji wasu irin abubuwa na yawo acikin brain
ɗinsa zuciyarsa kuwa wani irin zafi takeyi tamkar Wacce aka hurawa wuta.

Ransa yakai kololuwar baci musamman tunawa da yayi cewar zarah ce take controlling
din mind din mamanshi yanzu wani irin abu mai masifar ɗaci yaji ya tokari ƙahon
zuciyarsa wani murmushi mai ciwo ya saki yanamai karkada kansa.
can ya dago jajen idanunsa muryansa na rawa sosai yace
maa kikace dan dole in aure zarah?...zatayi magana ya datsi numfashinta a
raunane..tsoro taji dataga wai har ruwan hawaye ya cika kwayar idanun sa..daddaya
yafara maganan sa a hankli kamar wanda numfashinsa ne ke shirin yankewa
yace mum yau kin mamaki wato kin zabi ki muxanta farincikin danki akan wata yar
iskan yarinya ko?sai yau na san cewa farin cikin zarah yafi miki nawa muhimmaci
axciyarki
..zarah itace mai gaya miki mezakiyi akaina da wanda baxakiyi ba.kina kallon aibun
wasu dan qaddara ya fada ta kashe mijinta amma bakiji tsoron wacce take controlling
dinki tun daga waje ba?u are letting her control ur emotions nd poison ur mind just
to hurt my feelings while im ur only son nd she is nothing to you,ynzu kin zaɓi ki
cutar da rayuwata kenan akan farin cikin wata yarinya,is dat how much i mean to
u?..muryan
kuka ya sakar mata mai mugun tada hankli,dan ranshi yay matuƙar ɓaci a raunane yana
xubda hawaye sosai yace
"mum kuma fa kinsan bana son zarah,kuma nagaya miki itace kawai tace tanaso na,
nibantaba cewa inason wata zarah arayuwata ba..
but bcos of u i kept tolerating her,im enduring soo much nonsense sabida kiyi
farinciki amma
ni bazaki iya min haka ba?maa ina alkwarin da kika min ranar kikace min koma wacece
nake so nakawo miki zaki aminta da ita muddin bazan ƙi kula zabinki ba,..but its
hurts me now to know dat you cant even fulfill dat promise. kinje kin saka naji
kunya naje har gida na dauko yarinyar mutane kinzo nan kin walakanta ta...mum wat
sort of love did i dersv frm u dat u cant even respect my feelings mesa zan cika
miki burin ki bayan baki cika min nawa ba?kinje kina waya da wata tana ruda miki
tunaninki akaina i know zarahnce kike magana da ita dazu dakika ganni sai kika boye
wayar cant you see dat she is brainwashing you,dat girl is a hypocrite she is a
witch mum..nide
rufaida itace acikin zuciyata ba wata ba kuma insha Allahu itadin zan aura koda
baki sonta..saidai in akan zarahn ne zaki tsine min albarka..

wani tasssss ta dauƙe shi da mari a fuskansa.

muryanta na tsuma har kamar zata rufesa da duka tace


"Ashe baka da hankl?..ashe saken dana maka har yakai yakawo da zaka gayamin wayann
maganan
..akan wata yarinya zakace in tsine maka albarka?are u mad?

runtse idonsa yay da ƙarfi hawayen sa na dada saukowa cikin tsawa yace
"toh ni me kike so ince miki.?..ni bantaba saba wani umarninki ba kawai kinsa wata
yarinya ta nanike ma rayuwata tana taƙuramin wai dole insota,nayi hakuri na biye
miki ahakn ina cutar dakaina amma duk da haka baki gani ba? saida na kawo miki nawa
zabin zaki walaknta ta agaba na?,ni nataba walaknta zarahn ne agabanki?i respected
the fact dat she is ur choice..but what u did to me today is soo unfair..kuma tunda
kin zabi farincikin zarah akan nawa shike nan..me zan zauna nayi agidanki,am done
here..wallh babu amfanin zama na dake danakeyi anan tunda wata daban tafi ni
muhimmaci arayuwan ki.

watarana ma zarahn ce zatace miki ni ba dan cikinki bane kuma nasan zaki yarda
tunda ynzu maganan ta ne kawai yakeyin tasiri acikin zuciyarki bana kowa ba..

so befor we even get to dat level just incase u dint see me in ur life anymore
kisani ke kika jawo hakan ya faru ,tunda bakisona da xabi na fine,na hakura da
rufaida har abada..amma bazan taba hakura na aure wata zarah ba..sabida na tsaneta
kuma bana sonta koda naman jikinta zatana yankawa tana bani inaci na tsaneta.
tunda ke ita kike so ni zanbar miki gidanki saiki daukota taxauna dake kuci
farinciki tunda farin cikin tan yafimiki nawa muhimmanci ayanzu.

yana kammala fadan haka yafara goge idanunsa da tafin hannunshi kamar wani dan
ƙaramin yaro..wani fixge jiknshi yay a haukace yay sama ya nufi dakinshi cikin
tsananin fushi yanayinsa kamar wani mai aljanu
kayansa yahau hadawa ajaka.

ita kuwa lokacin hanklinta ya ƙai ƙoluluwa wajen tashi,duk saitaji ta rasa nayi
jikinta yahau karkarwa
bugun xuciyarta taji ya ƙaru..brain dinta na juyawa da tsananin sauri..duk rudani
da nadaman ɓata masa ran datayi ynzu saiya shiga ratsa mata kwakwalnta da zuciyanta
tanajin kirjinta na bugawa dif dif tsananin tashin hankli da damuwa sai ya rufeta
atake.

ta fi minti uku awajen a daskare bata iya tsaida mind inta akan abu guda ba...tuno
da last word dinsa yasa ta juya a guje tahaura sama tabi bayansa

murda handle din door dinsa tayi taji kofar dakin san a kulle...baammm bamm ta hau
buga kofar da karfi tana nishi kamar wacce xuciyarta xai fado kasa dan fargaba a
rikice takecewa "imad..imad .
imad son..imad dan Allah ka bude kofar
son pls listen to me ..pls open d door..imad ..imad .
im ur mum for god sake,son bazaka saurareni ba?..yanzu akan dan wann abun shine
zaka ce zakatafi kabarni imaaad
..son are you hearing me..?pls open d door lets talk it down..im
sorry..imad....tana gama furta sunan shi a karan karshe sai gashi ya fito da jakar
goyo abayan sa...kallon juna suka tsaya yi idonsa ya rine yay luhu luhu saboda
kukam dayayi,duk sai taji babu dadi aranta,
tarasa mesa
tayi masa haka..
zance tafara da xciyarta tace oh gosh,she wish she can rewind time da bata walaknta
yarinyar agabansa ba haka ba,da koma minene data daure sai in bayan ta tafi zata
gaya masa batason tarayyarshi da yarinyar..duk lefin zarah ce wallh,ynzu ta gama
gaggaya mata wasu disquisting story akan yarinyar da babanta dayasaka taji ta tsani
yarinyar har cikin ranta, she cud not even think before she act..wani lumshe idanta
tayi cikin nadama,saidai kafin ta bude idon harya rabe jikinta ya sauƙa..da mugun
sauri ta shiga binsa abaya magana take masa akan ya tsaya ya saurareta amma ko
ajikinsa yi yay kamar ya kurmance

har waje gaban tsohuwar motarsa yaje,yana bude booth zai aje jakansa ta wafce jakar
da rikitaccen kokowa sakar mata jakan yay ya kulle booth dinsa fuskan sa a matukar
daure.."abunda bai taɓa yi ma mai gadin gidansu ba shine tsawa..yau a tsawace ya
umarce shi daya bude masa kofa..kuka hajiya fulani ta saka ta dora hannunta aka.

imad ynzu bazaka saurareni ba?


akan wata ƴa mace zaka rabu dani?
innalillih wa inna ilaihi rajiun..duk ihunta da rikecewarta abanza

gani tayi ya taƙa giyar motan da ƙarfi


da mugun gudun ya waina stiring motar bakin gate ya nufa da dan banzan gudu bashi
secons biyar harya bace yabar anguwa.

innalillah wa inna ilaihi rajiun..wayyo Allah na shiga uku.


.wat have i done?..
imad ..imad..da gudu itama ta fito har bakin gate din tana kuka a rikice
ganin baya nan ta koma ciki da sauri ta soma neman layin mufrad cikin gaggawa.

a fannin rufaida kuwa tun barinsu gidan take ta kuka ajikin malak,kuka mai ciwo
takeyi wanda duk wanda ya saurari sautinshi saiya zubda mata da hawaye..bakuma wani
abu kesata kukan ahaka ba face tuna yadda mahaifinsu ya jawo musu rashin daraja da
ƙima a idanun mutane..she was soo hurt dat she dint even realise dat a keke napep
suke jikinta sai rawa yakeyi tana kyarma ƙasa ƙasa take maganganu kamar mai fever
duk sai data saka malak ma yin kuka .
daga isarsu gidan yakumbo sukayi bakin famfo suka kunna ruwa suka wanke idanuntsu

jan hannunta malak tayi tana bin malak din abaya kamar waccw batada jini babu
abunda takeyi sai sheshheka mai xafi tana jajjan zuciyarta sama

a sanyaye malak ta riƙo hannunta sukayi cikin daki bata ɓari kowa yasan da shigowar
su suna shiga rufaida ta kuma fadawa akan gadonta ta fashe da wani sabon kuka mai
zafi tanajin kawai ta tsane rayuwarta ne mai gaba daya.

bakaramin rarashinta malak ta dingayi ba amma ina ita laifin kanta kawai take gani
zciyanta sosai ya karaya da lamarin imad afterall she is d one with the stigma nd
her dad is the default..aiba ƙarya hajya fulani tayiba babansu bai taba siya musu
mutumci da ƙima a idanun jama'a ba.

kawai aynzu jira take imad yazo suyi bankwana dan batajin zata iya azabtar da
rayuwanta ahaka.

hakuri dai malak ta dinga bata akan karta yanke masa hukunci cikin fushi ta tsaya
taga me zaiyi akan issure din tukuna.tace its might be a mere misunderstanding cos
of how ppl are stereotyping her situation..da kyar dai rufaida ta sauƙo harta samu
yin bacci mai nauyi.

imad kuwa tunda ya fita agidan yake zubda hawaye kasancewrsa mai raunin zuciya
yasaka duk ya daga hanklinsa.

duk sanda ya juya kanshi sai kunnen shi ya jiyo masa karsashen sautin muryan
mamanshi ayayinda take muzanta rufaida
..sosai abun ya konashi sai yaji kamar komi ma laifinsa ne .
laifinsa ne daya bar wata zara acikin rayuwarshi..acan gefen wani hanya ya tsaya da
motarsa ajiyar zuciya ya rinƙa saukewa yafi minti ashirin yana neman nitsuwar da
harynzu bai samu ba.wayarsa ya dauƙa ya hau neman layukan muffy har yanzu anace
masa switch off..ya maimita ƙirar yafi sau talatin..his heart was aching nd
breaking at same time,banda muryan muffy babu wanda yakesonji,abun harna cizon
brain dinsa yanaji kamar zai haukace inbai same mai kwantar masa da hankli ba.akaro
na ƙarshe da baisamesa a raunane ya gwada wayar akasa snn ya koma ya jingina kansa
da stiring yana huci.

rashin samun muffy a waya yana nufin ya shiga secret operation kenan yanzu haka
halama baiya ƙasar,stiring ya kaiwa duka da karfi yana cewa damn damn it harsanda
ya gaji dan kansa ya komo ya nitsu.

*****

in akwai ƙarshen tashin hankli toh hjya fulani yau tashiga..kamar tababbiya take
kuka agidan..dan ɓakaramin son danta takeyi ba..
asalin irin son mutuwan take masa..ta kira wane ta kira wane kowa yace baisame sa
ba

ga mufrad ma ta ƙira wayonsa yafi sau babu adadi amma shiru..


sosai ta dagawa hajya jasmine hankli ta dinga kuka tana raki tanacewa danta yay
fushi ya tafi ya barta..zarahn ma data ƙirata danjin gulma yaukam ihu ta mata tace
ta kyaleta..aynzu danta kawai tasani
kuma taki fadawa kowa laifin data masa yabartandan gani take kowama zai bata
laifi,yaa sheik ne yayita kkrin ƙiran ogan mufrad ko zasuji ance musu suna tare
amma ina nanma basuci nasara ba,.anan ma yaji labarin cewa mufrad din ya shiga
secret code operation ne na gaggawa baza su kuma samesa a waya ba har sai nan da
kwana biyu.

babu kalar kira da sakon da basu tura ma imad akan ya dawo gida ba amma kosai daya
baiji gixau ba koya dauƙa kiran kowa ba ..duk manyan hotels din da suke garin kano
ta bibbi ta bayarda cikiyarsa..

har dare kuwa baineme ta koya dawo gidanta ba..


abinci wann saida ya gagareta ci.
abu kadan ta tuna saita fashe da kuka.

shikam ko ajikinsa he just went to a cool botanical garden ya kama wani very local
resort yana xaune abakin ciyayi yanata tunanin rayuwan shi shikadai..after a while
ya koma ciki yay alwala daga nan bai ƙara fita ba..sanda yunwa ta soma cin ƙarfinsa
snn yaje karamin restaurant din waje ya siya abinci mai dan kyau yazauna yanaci
ahnkli dan kowani loma yakai bakinsa bayajin dadinta jinkashi yake kamar yana tauna
kashi ko wani abu mai ɗaci..
hakan dai ya tutura

rufaida bata farka da wuri ba,can sai da yamma ya gabato yi snn malak tay masu
ykumbo sallama snn ya wuce gida.

itama tsabar taji babu dadi aranta ko abinci bata iya ci ba...tunda ta watsa ruwa
tayi sallah bata fito ƙasa anganta yauba,
kwanciya tayi tare sa rage haske a dakin zuwa blue dim light tunanin ƙalubalen dake
cikin rayuwar rufaida kawai takeyi..
a hnkli ta lumshe idanunta tana kkrin saka kanta acikin position din rufaida

abu daya ne kawai yake bata ƙarfin giwa inta tuna cewa Allah s.w.t yace baya taba
daurawa bawa abunda yafi ƙarfinsa,nannuyar ajiyar zciya ta sake
muryanta a karsahe tace "Ya Allah ka saukaka jarabawar akan rayuwar rufaida".kasata
ta cinye dukkan jarabarwata snn ka sakata acikin bayin ka masu hakuri da
juriya..tana ta yi ma ƙawarta addua har bacci mai nauyi itama ya safce ta.

a fannin rufaida da hjya fulani kuwa yadda sukaga rana haka sukaga dare.

tun 1 rufaida take sallah tana kai kukanta wa Allah akan babansu.
bata idar da sallah ba sai wajajen 3:30
nama qur'ani ta dauƙa ta rinka karantawa..da asuba tayi salatul fajr sanna tay
sallan safiya...bayn ta idar da sallahn ne ta samu tayi wanka snn taji hnklin
yasoma dawo mata
material gown ta saka dark brown snn ta kwanta tana tunanin yadda zata fuskance
lamarin a saukake batare da cutar da imad ba.

kafin faruwar haka


can cikin dare imad ya ƙasa samun baci
sai juye juye yakeyi shika dansa a dakin
dayagaji wayarsa ya dauƙa snn ya fara kiran layin malak
..saida yayita ringing dan kyar ta farka a bacci..
magana suka farayi dakamar bazata kulashi ba..amma yanayinsa yazo ya bata tausayi.
duk bayani akan wacece xarah arayuwarsa saida ya fayyace mata...

wani abun ma brain dinta baya iya dauƙawa duk saita shiga rudani tarasa wata irin
maƙirace ita zarahr ,tun yana bayanin sa ta saka call din a recording mood tasan
ahaka ne kawai rufaida zata iya fahimtar pain dinsa...hakuri kawai ta dinga bashi
tana lallashin sa..da kyar imad ya samu yadan nitsu.
sosai abunda taji xarah na yi masan ya daga mata hankli
voice din datayi recording ayayinda yake bayanin ta tura ma rufaida a whasap bata
bude ba harsai can da yamma.

fannin Ainau kuwa tunda taga kwana biyu kenan mufrad bai ƙirata ba bai kuma dawo
ba.
yasata dauƙi mummunan fushi.
gobe ne take jira in har bai kirata awaya ko yadawo ba,toh aranar ta yanke hukunci
xataje kawai ta kwabar da cikin nan ta samu ta cigaba da harkokin dake gaban
ta..kullum intaxauna saita ce 'it will serve u right.
[1/23, 4:24 PM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS

THANKS FOR WAITING.

Every minutes cikin maganan xuci ainau take ƙarewa kamar wara tabbabiya,tace na
nema soyayyrka a farko nikuma ka saka nawa a karshe,na nemi lokacin ka,kai kuma ka
hanani naka lokcin..wani can wawa yafi maka ni ..ita bataga dalilin da zata
sassautawa mufrad ba.."insha Allah wann xubda cikin shizai saka ya san itama watace
kuma zata iya acting da zafi zafi irinna manyan mata isasshu akansa.

kullum da wannan sake saken aranta take wuni..kuma fa kosau daya bata ƙira wayarsa
ta dubashi ba,kawai tasaka aranta cewa yana kano wajen wancan imad din ne.

a fannin zarah kuwa tunda hajiya fulani ta mata tsawa akan ta kyaleta, sai bata
ƙara kiranta ba...tsananin halin mamaki ne kawai kecin zuciyarta ashe dik harsashen
su akan malak din nan ƙarya ne ashe wata daban ma yake so aransa? ranar ma gaba
daya kamar ahaukace tayishi,tamkar wata zautacciya haka ta rinka jin kanta harsanda
tasha ƙwayar L.S.D ya gigita mata brain ya kuma bugar da ita ta fice a hayyacinta
sosai snn tayi bacci..Washe gari da asubahin fari ta sabi hijabinta ta wuce neman
ƙawar cin mushenta wato xee xee danta bata wani sabon shawara zazzafa akan yadda
zatayi da raywar rufaida.

fannin mufrad kuwa wannan ne karonsa na farko dayaji hknlinsa ya koma abuja, first
time dinsa kenan dayaje operation hanklin sa naga kan matarsa

sosai yakejin tausayin ainau aransa, duk gani yake kamar ciwon lauyin nan yay mata
tsauri amma sanin zarah na gidan daya fice shiya rinka bashi karfin gwiwa sanin
cewa ana kulawa da ita, alhali bai sani ba zarah tuni suka hade baki da aynau akan
ta koma gida..sabida hakan ne kawai zai bata lasisin daura masa laifin cire cikin
dazatayi.

she just wanto emotiinally black mail him sabida nan gaba yaji tsoronta kuma intayi
mishi magana ma yaji babu musuwa

kara shiga wani sabon rudani rufaida tayi bayan tagama sauraran voice note din
imad,..barin ma da malak ta rinka rokonta akan ta sassauta masa sabida harga Allah
yana cikin wani hali.

bata iyacewa komi ba saboda itama tunanin makomar rayuwanta kawai takeyi.

yau sai wajen 10 saura snn ya bude wayarsa texes din da suka shigo sunfi tamanin
baiko karanta kwara daya ackinsu ba saiga kirar hjya jasmine.

masifa ta fara masa akan yadda ya yanke hukunci mai tsauri haka akan mamansu bacin
yfi kowa sanin yanayin ciwon zuciyarta
,tana ta masa ihu aka,can daya ƙulu
shima yahaura mata da ihun sukayi baran baram...basu fahimci juna ba.

maman sun ta ƙira ta sanar da ita yadda sukayi dashi, sanda ta tursasa ta dakyar ta
gaya mata cewa wai duk fadan akan waidan
tace mishi ya auri zarah ne..hjya jasmine ma saita bata ranta,she tot is sumting
more serious, cewa take mummy kibarsa mana yay making choice dinshi..ke komi sai
kice ke zaki zabar masa..he is no more a baby, mum kincika sakaltashi dayawa
shikenan shi bazai yi abu dakansa dan kansa ba..tunda yace miki baya sonta aisaiki
kyaleshi kigan gudun ruwansa tukuna,maybe akwai watace a xciyarsa but right now u
ppl are causing us unnecesry panic
tunda kince kece mai laifi kawai ki san yanda xakiyi imad ya dawo gida

aikuwa suna kammala wayar ta shiga rubuta mai saƙo akan ya dawo ta amince xataje
har gidansu rufaida ta bata hakura,she wrote a very heart touching nd emotional
message tana gaya masa yadda take matukar kaunarsa,tana masa son so..son
mutuwa..tunda ya karanta sakonta idanunsa yake lumshe..sanda ƙirar malak ya shigo
ta masa albishir nacewa rufaida ta yafe komi, kuma tace baxata gaya ma kowa abunda
ya faru ba sann yaji kominshi ya dawo daidai..tex ya tura mamanshin akan ta samesa
a kofar gidan su ruffyn..

aikuwa a hujajan ta shirya kanta tsaff sannan ta fito.

around 10:30 sai gata ta iso wajen da aka mata kwatance


samunshi tayi abakin wani inuwar bishiya yana xaune ya rafka uban tagumi da sauri
zuciyanta na bugu taxo wajensa xata taɓasa,a zafafe ya tashi ya mugun dauke mata
wuta cikin fixga ya wuce gaba abunshi jikinta a mugun sanyaye ta shiga bin bayansa
itama.

wani matsaiyacin kallo takeyi ma gidan har suka kai bakin babban falon su,yakumbo
kawai suka gani tana tsintar ganye, Da sallama abakinsu suka shigo..imad ya rusuna
yagaida yakumbo cikin fara'a da sakin fuska suka gaisa.

salon munafurci hjya fulani tana washe baki tace 'nasan baki ganeni bako? yakumbo
tace eh.cewa tayi nine mahaifyar imad.

wani auhoo yakmbo tace cikin mamaki


tace shiyasa mana naga ma kuna kama.wani sabuwar gaisuwar ta fara mata..snn hjya
fulanin ta soma gaya mata abunda ya kawosu..bata dai fayyace komi ba,amma acikin
hikaya irinta manyan mata har saida tasaka ykumbo dago kan xancenta,atakaice dai
taganie haƙuri sukazo baiwa rufaida abisa wani kalma data furta akan past dinta.

sai abun kuma ya dame yakmbo


mikewa tay ta kawo musu su flask da kayan shayi sann tayi xcusing dinsu ta wuce
ƙirawo rufaida..akwance ta sameta tayi ruf da ciki da katoton hijabi ajikinta
idanunta a lumshe kamar wacce take bacci.

tashinta tayi tukuna


sanda ta zauna snn ta soma mata tambayoyi, babu yadda yakmbo batayi da ita danta
gaya mata abinda jiyan taje tarar a gidan amma haka taki cewa komi tayi fir

karshe dataga kamar ma bata mata lokci xatayi kawai saita basar ta jawota suka taho
falon atare..
kanta a ƙasa ta shigo..imad nata kallonta kamar wani zautacce..a kusa da yakmbon ta
xauna kanta na kallon kasa,muryanta a sanyaye ta soma gaishe su.

a take hajiya fulani ta soma nadama ƙarya wanda baikai wuyaba,ta soma bawa rufaida
haƙuri. kuma badon komi takeyin hakan ba saidan saboda farincikin danta
...atake saita jujjiya maganan tace ai sharrin sheidan ne da kuma sharrin jita
jitan mutane daya rudasu..mene menen ta..tsabar mamaki har imad ma sanda ya ɓata
shiru awajen yana ta kallon bakinta.

shidaya awajen yasan ƙarya maman sa takeyi cos aikinsa ne kuma yasan banbancin
furucin ƙarya da na gaskiya,amma in har hakan datayi shine zai dawo masa da
rufaidar sa aje ahaka shiya amince

aikuwa sosai magana da magiyar hjya fulani ya shiga cikin zuciyar yakombo..suna
barin gidan ta rufe rufaida da faɗa tana
gargadinta akan tanabi da mutane ahankli insun fadi kalmar da ya muxanta past din
ta amma bada fushi ko fada xatana yanke hukunci ba..

dukansu basu sani ba..daga ita har imad din basu yarda da kalaman hjya siddika ba.

kawai rufaida ta amsa musu cewa ta hakura ne dan asamu kwanciyar hankli da zaman
lpya

su imad kuwa koda


suka isa gida bai wani sake wa mahaifyar sa fuskarsa ba

hanklinta ya kwanta kam daya dawo din amma sai taga ya kulle kanshi a daki
har dare kuma bai sauƙo ba..waya kawai sukeyi da rufaidarsa yanata lallabata yana
dada bata hakuri yana kuma asuring dinta cewa komi ya wuce..har akan zarah dayay ta
boye mata sauran labari yau saida ya ƙara fayyace mata komi kuma taji.

alkawari yasa ta masa akan gobe da yamma xata amince suje book shop mai hade da tea
Pup suyi magana mai tsayi akan yanayin qalubalen dake cikin tarayyarsu,
anan ma bata ƙima masa ba tace xataxo.

****

washe gari sassafe bayan ya fito daga masjid baiyi wata wata ba ya wuce dakin mama
sa
gani yay duk tayi sanyi,atake kuma sai yaji kamr tana mugun bashi tausayi,musmman
indata dorawa xuciyarta maƙahon sonshi..
as usual tattaunawa
sukayi mai tsawo
snn ya bata assurance zaiyi abunda take so muddin itama xatabarshi ya aure wanda
yakeso.

ko ajikinta ta bashi go ahead..tace koyaune rufaida ta amince za'a daura musu


aure..muddin zai cika alkwarin auro zarah itama daga baya.

a haka suka kyale magana a tsakanin su cewa,rufaida xai soma aura kafin yaxo ya
aure zarah fakat.

*******

sassafiyar yau ainau ta farka sallahn ma bata iya juran yinsa akan lkci wanka
kawai tayi yau ta wuce babban private hospital
maryam ce agaba
wajen rakata..within 7 minutes har an mata D/C womb flush an kakkebe dan tayi jinin
dake cikin mararta yana kwance..kudi mai yawa suka ba likita akan ya iyarwa
bakinsa.suna komawa gida maryam tacika wa rigarta iska, tana isa office suka rinka
mata dariya da ita da hasina ..yau abunda yasaka ainau tarinka bacci mai nauyi
kenan.

bayan komi ya dan lafa kowa na harkokin gabansa at around bayan azahar saiga mufrad
ya dawo
babu kalar kiran wayar ainau dabaiyi ba amma sabida bacci da azaban ciwon ciki yasa
bata majin sautin ƙirar.
a gurguje ya nemi layin imad..shima da kyar ya samesa sabida saiyau ya waiwaye
wajen aikiinsa.

hankli atashe mufrad yace masa yana son ya tafi abuja ayau yau din nan sabida ya
kikkira wayar matansa amma bata dauƙawa

imad cemasa yay akan ƙarfe hudu su hadu a pup na tea book shop altho bai gaya masa
cewa rufaida ma zatazo wajen adaidai lokacin ba.

shiso yake in sun hadu yau gaba daya su ukun sai ya sanar dasu babban qudirin sa
daya shirya na yanke hukuncin turo magabatansa gidansu rufaida domin neman masa
aurenta.....

[1/24, 11:29 PM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS

Around 4 oclk din on the dot rufaida taje starbucks book club, thats bayan ta tashi
daga wajen datake aikinta,
abayan al layl ta saka plain babu design din komi ajiki,veil dinsa tayi rolling
akanta sai yar jakar side bag dta rataya,fuskanta banda powder da man baki bata
goga masa komi ba,tana zama a dan kujerar shan iska da ice cream agabanta imad ya
ƙira,..

batayi wata ba kuwa ta dauƙa dan sosai taga ya nace ya kuma damu da sa suhadun yau
din while itakam ma abun bai dameta ba inhar akan maman shine ai bayau ta soma
cinkaro da cin fuska arayuwarta ba.

tunda tace mishi ta iso tana wajen shima baiyi wata wata ba ya fara tunkarowa wajen
da motarsa..tex ya tura ma muffy akan ya taho yanzu yana jiransa awajen snn ya
maida wayarsa aljihu,tafiya yakeyi a nitse har ya iso ta gabanta cikin sassanyar
takunsa mai sanyi da nitsuwa

"assalamu alaiki"
ya furta da sasanyar murmushi yana mata sallama wanda yy infecting dinta itama ta
sakar masa sassanyar murmushi.

littafin dake hannun ta yake kalla an rubuta gifted hands


zama yay a kujerar dake fuskantan ta sannan ta sauke littfin ƙasa suka gaisa.yace
im sorry am late..tace babu komi..waiter ya ƙira aka masa malt mai sanyi da saint
laurent drink guda daya atuhume take satan kallon 2 glass cup din da aka aje agaban
chair din dake gabansu.

mamakin hakan taji aranta amma batace mai uffan ba wayarsa ya ciro dagaa aljihunsa
bayan ya latsa ya kara a kunne yace guy yadai harynzu baka ƙaraso ba..koka fasa
zuwa ganin baby maman mune?dagata dayan bangaren mufrad yace masa no am almost der
inama hangar wajen
murmushi imad yay snn yace okay saika iso..muna jiranka yana fadan haka ya katse
wayar..acikin nauyin bakin datakeji ta fincike wani caurage tace
"Dama akwai wanda xaizo ne bamu kadai zamuyi maganan mu ba?
hannunta ya kama ya rike anasa cikin sauƙe ajiyar zciya yace"yes baby'..wannan
maganan ba wanda zamuyi shi bane muƙadai
tace ok..dawa kenan zamuyi i tot dis meeting was about us mexai kawo third party
yar dariya yay yace kai rabin raina..ure too curious..ki tsaya mana..in ya iso zaki
fahimce komi..kanta ta gyada mashi snn tayi shiru..can kuma dataji kirjinta na bugu
nunfashinta na sauyawa yasa tace."ni dan Allah ka gayamin abunda zaka fadamin inje
gida dnt wanna be late..wayene da sai munta jiransa akan abunda ya shafe
tarayyarmu.tsareta yay da kwayr idanunshi ganin harta sako fuskan fushi cikin
sanyin murya yace"..kiyi hkri muffy ne wanda nakira shine zaizo..akwai maganan
danakeso muyine mu ukun kuma maganace mai matukar muhimmanci abunda yasa kikaga ma
baizo da wuri ba abubuwa ne suka dan masa yawa akai,
he is going to be a father..kinsani ko?matar sa ainau tana da ciki.

,..wani damm darammmmm kirjinta ya buga a hargitse ta dago ta kallesa,atake kuma


tabi ta dauƙe kanta dan karyaga yadda ta razana,idanunta suka cikke da wani abu mai
nauyi na kishi da tsananin xafi mai matukar wuyar fassarawa,
cikin basarwa tace
oh congrats to him
Allah..ya..tun bata ƙarasa ba taji wani irin iska mai sanyi mai dadi yana busowa da
qamshin turarenshi dadain turaren na wani ratsata..atake taji duk jikinta ya mutu
lumshe idanunta tayi cikin shaukakiyar yanayi
sanda ta bude taga kamar ita shima yake kalla.

nan imad ya mike tsaya sukayi musabaha yana dada masa wasa yana cewa dad to
be .mufrad baice komi ba face murmushin dayake ta masa..atake sai taji hanklinta ya
mugun hargitsa ya tashi,kirjinta kamar zaiyo tsalle waje tsaban bugunsa gaba daya
wutar wani jarabbiyar kishin sa ya turnuke ta..da kyar ma ta iya gaishe sa..shikuwa
tunda yazauna sai satan kallonta yakeyi..

da sakin fuska imad yace dama kai kawai muƙe jira.akwai abu mai muhimmaci danake so
in sanar daku..how much time can u borrow me

agogonsa ya daga a ksaitance yace by 5;30 i shud be in d aiport..imad yace haryanzu


baka sameta awayar bako?..Numfashi ya fesar ta bakinsa snn yace eh..shiyasa ma
nakeso inje din yau yau din nan..i hope all is well..imad yace insha Allah all is
perfect,babu abunda zai taɓa min takwara na harsai yaxo duniya yaganni.
suna kan maganan rufaida bata san ma ina mind dinta yake ba..dan baƙaramin ci da
wutar kishi zuciyarta yakeyi ba.
ganin hirar cikin bazai kare a tsakanin su ba yasata miƙewa cikin sauri ta nufi
wash room..duka suka bi bayanta da ido ganin kamar ma fushi tayi,mufrad bai kawo
komi aransa ba..after like 2min imad yabi bayanta.

shigarta wajen yasata fashewa da rikitacyar kukan da bata san daga ina yake fitowa
ba..

data kalli kanta agaban madubin sink sai taga wai har karkarwa jikintal yakeyi
tsabar zafin azaban kishin datakeji ynzu acikin ranta,hawaye ta dingayi masu rauni
itakadai awajen babu abunda ake ji sai ƙarar saukar nunfashinta,saida tayi mai
isarta sannan ta kunne ruwan sink tana watsawa akan fuskanta,brain dinta ne yashiga
mata fada yanamei tanbyarta ina ruwanta da cikin dakel jikin ainau..
why did she feel distressd nd angry upon hearing it?
metake nufi?bacin wancan matarsa ce ita kuma bakomi nashi bane..how comes takejin
wannan zaxxafar kishin..how comes tayi fushi ta kuma ji tsananin baƙin ciki aranta
dan kawai ance Ainau tana dauke da cikin sa wanda atake ta soma jin tsanar cikin..

kasa ta sulale ahankli jikinta na rawa rawa tabita hada kanta a tsakanin cinyoyinta
tana jan sheshka mai xafi,atake duka gabobin jikkn ta suka mutu, cikin rudani ta
dada maƙure kanta waje guda ta snn ta lumshe idonta da ƙarfi batayi aune ba saida
taji murya imad abakin ƙofar yana kwankwasa

a hnkli yake cewa


baby..rabin raina are u okey?

da sauri ta firgita ta mike tsaye batare da ta amsa ba taje ta gaban sink ta watsa
ruwa a fuskanta tal gogge da wipes sann ta fito..daf da bakin kofa suka ci karo
ganin yayanayin ta kamar wacce tayi kuka mai yawa, yasashi kallonta
kanta ta sauƙe kasa
sai yaji hnklinsa kuma ya ƙara tashi .
kkri yay ya danne abun aranshi bai tuhumeta ba dan yasan bazata gaya masa gaskiya
ba
shikam anashi fahimtar kamar hirarsu da muffy ne yay irritating mood dinta,cos
jelousy and anger is sumhow writen all over her face dan shikam yana lura da
yanayin fushi kawai ta barsu awajen..
matsowa kusa da ita yay muryansa a sanyaye yace..rufaida 'pya kuwa?
tunkan ta amsa yace"Pls koma minene kiyi hkri ki gayamin..namiki alkwari bazan ƙara
aikata miki wani kuskre ba sai abisa rashin sani..

wani ƙarfin hali taji ya xo mata ta matse an murya cikin nuna kamar bata gane
meyake nufi batare data kallesa ba tace "is nothing fa me ka gani?yace ohh cmon ga
idanunki nan sunyi ja da kmar kinyi kuka..na bata miki rai ko?pls tell me..kodan na
ƙira muffy yasa kike bata ranki..kanta kawai ta girgiza alaman a'a yace..ok mujeto
muyi maganan..kinga matarsa tana cikin halin laulayi..tana shan wahala is better
muje muyi magana mu sallameshil ya samu yatafi dan yaga lpyarsu..

wani abu taji awuyarta ya tokare mata makwaro kamar xai tsagashi
cikin tsananin kishin da bata sanda shi ba
tace masa
kaje kawai ka sallameshi nikam im not going tafiyata zanyi.

hnkli tashe yace meyasa..da kamar baxata amsa ba sai can ta juyo is not right to
keep him here while his wife needs him kawai kace masa ya tafi inya dawo sai musaka
wani rana ayi magana but right now i just cant
da mugun mamaki ayaninsa yace but why?hade ranta tayi tace "i just dont feel like
talking about anything anymore.
i think am having some mood swings
kawai kazo ka kaini
gidan..taɓe bakinshi kawai yay snn yace okay..kijeta inda nayi parking motata ata
cikin drive in garage din pup ina zuwa..kai ta gyada masa ssn ta nufi babban drive
in garage inda ake aje motoci yafi minti uku yana bin inda tabin da kallo"cos her
behvrs sound so strange sai yaga kamar kishi kawai takeyi ba zallan fushi
ba....wajen shiru babu kowa yasaka ta taja ta tsaya a bakin motarsa..dayan motar
dake gabansun ta ƙurewa kallo..range rover ne mai kyau black colour mind dinta ya
bata cewa motar muffy ne...

yadda ta harde hannunta a kirji kai kace kallon kauyanci kawai take mata alhali
acikin zciyarta mamallakin motan ne kawai yake sata shiga cikin rudani..

haryau batasan ya zatayi da jarabben son datake masa ba yau ita kanta tabawa kanta
mamaki da batayi zaton tanada wann tsinannen kishin haukarl ba..ayanzu jitake inda
zaa bata qur'ani ta dafa baxata iya cewa taji masa farinciki akan cikin nan ba.kuma
tabbas taji rauni da bakincikin cewa watace take tare dashi ba itaba..tafi minti
biyu ahaka batare da tajiyo motsin kowa ba.

a fannin su imad kuwa yana fita ya samu muffy ya mike tsaye a rikirkice yana amsa
wani muhimmin waya
...information ake basa akan subar cikin wajen cikin gaggawa dan akwai wanda sukeso
su taresu da mugun nufi...

imad na isowa mufrad ya juya ya kallesa hanklinsa atashe..bai tsaya masa bayani ba
yace masa ina rufaida?..cikin rashin fahimta imad yace nabarta a wajen parking..
katse wayar yayi agagauce yace masa let go some bad guys are coming for us..
da wani irin sauri dukansu suka nufo garage din..

rufaida tana tsaye taji sautin talakmi kamar ana tahowa kusa da ita..karayin diff
da nunfashinta tayi..kirjinta na dukan uku uku.
sai can data bude idonta tagansu atare suna tahowa.

imad ne agaba yana isowa wajenta cikin sauri xai sakata a mota.
baifi few steps ya karaso ba sai kyat aka yanke wayar wutan wajen.wani dulumin
dulum wajen ya dauƙa da duhu
...kirjinta na tsananin bugawa da tsoro,rawa jikinta ya farayi...wal wal wal sukaga
an kunna wutan wasu motoci sai wajen ya dada yin haske..
bakaramin mamaki
tasha ba dan tun zuwarta nan batayi tsammanin mutane ne acikin motocin dake wajen
ba.

imad na kkrin janta zai turata a mota


sai ganggg akan wurgo masa rodin karfe akansa ta bugi keyarsa da ƙarfi.atake ya
fadi kasa sumamme,tsabar razana bata iya taba shi ba sai ihu kawai takey...atake
mufrad
yay harbi da bindiga mutumin ya bace bat a cikin duhun shikuma ya ƙaraso gaban su
dauƙar imad yay ya jefasa a mota cikin gaggawa ya kulleshi

bai hankara ba yaji wani irin gigitacen ihun rufaida abayansa a mugun firgice ya
juyo.ganinta yay a hannun wani katon mutum yana mai kkrin janta izuwa wajensu..
karttan maza yagani da rodunan ƙarfe su kusan su shida sun saka bakaken kaya suna
kallonsu..

"tsaye ya miƙe fuskan sa aturmushe kamr zai hura wuta yace"let her go..
ur fight is with us not with d gurl..

yana fadan haka saiga wani tsiririn bature ya fito he was soo white nd lean..kallo
daya zakamai kasan shine ogansu..
.
jefo masa rufaida akayi ya kamata da gashin kanta azaba yasakata sakar futsari
ajikinta.
umarni ya basu akan ya basu 5 su gama da imad da muffy..
jan rufaidar yay yakaita motarsa ya daure mata hannu da baki..duk abunda akeyi
awaje tana kallo ta windown
gigitacce kuka take tana girgiza kanta cikin rudadfiyar yanayi marar fasaltuwa..

gwabzawa kawai akeyi tsakanin mufrad da gayun nan..dake da exchnaging harbi suka
fara alhmdul'yaci nasara sosai ya harɓe rabinsu

bacin nan da suka taru masa akai baƙaramin wahala yasha ba,hausawa sukace sarkin
yawa yafi sarkin ƙarfi..ihun rufaida yasajikinshi yake dada mutuwa da kyar ya cimma
mutanen nan har ya samu ya harharbesu
.
ƙara damƙo ta waje ogansu lkcin mufrad da kyar yake tafiya sabida ciwon da sukaji
masa a kafarsa da dukan da suka masa a gadon bayansa da rod
.
acikin tsawa yake ce masa ya sakar masa yarinyar amma ina tsoro duk ya kamasa janta
yakeyi har suka fice awajen sukabi ta baya mufrad na binsu..daf zai sakata a mota
kenan sai tau muffy ya harbe hannunsa na dama ahujajan ya saki rufaida danya riƙe
wajen
ita kuwa tana kufcewa ta faso da gudu zatayi wajensa.

daga nan bata san meyafaru ba kawai jitayi anjawota ta gaba an wani irin rungumeta
yanayin bata ƙariya..wani sautin dau taji na bindiga wanda har can cikin ruhinta da
ƙashin bayanta sanda suka amsa.

rikitaccen idanunta ta ware akansa nunfashi ta na sama sama zai dauƙe ganinta tayi
ajikinshi ya lullubeta da kirjinsa jininshi na malala akasa yana maida numfashinsa
ahankli..

wani kwalalan ihu ta saƙa mau gigitarwa


a birkice ta soma kiran sunan ta tana wani irin galabaitaccen kuka tana cewa
..yaaaya?yayya?
wayyo Allah na yaya
duk ta rikirkice ajikinsa,ayayinda baisan ma inakansa yake ba ..dan da bullet
ajikinshi kuma bakarami azaba yakeji ba
rufaida ta rude ta rasa nayi har sanda suka kai tsaya tana kuka sosai tana shafa
fuskansa dayayi lummmm kamar baida rai kamar ta mutu haka tadingaji,wani irin
rungumar sa tayi,jinin jikinsa dayake zuba sakamakon harbin daya tare mata duk ya
wanke shi itama ya wanke mata kaya kamar zata fidda ranta take kuka mai tsanani,a
take mutumin ya rarrafo yana toshe da hannunsa inda muffy ya harba

bindiga taga yasaka akan muffy..sai kuma ya fasa ya mayar kanta..saiya kuma fasawa
yakai kan muffy.

a tsorace cikin rikitacen yanayi take kallon sa da kyar tafahimce cewa oder ake
bashi akan abun..bisaga dukkan alamu kuma da ear phone din kunnen sa yakejin magana
a boye..

umartan sa akayi akan ya kyale muffy da yarinyar yaje ya kashe imad..sabida shine
babban target dinsu..in aka kashe sa kashe rufaida da mufrad baxaiyu musu wuyaba..

mutumin na juyawa ko one step by ƙara ba yaji ankira asalin sunanshi daga ta bakin
kofa akace "canges".yana kuwa dagokansa da mamaki sai tau tau tau imad ya danna
masa harbi a goshi ya ƙara danna masa a zuciya..take mutumin ya fada ƙasa mutacce..

ihun razana rufaida takeyi ajikin mufrad dayake sauƙe numfashinsa ƙasa
kasa ..bakinshi nata motsin ƙiran sunan imad,imad bai gama sauƙe bindigar a hannun
sa ba saiga interpols sun iso suna raiding wajen da bindigogi.

handcuff suka soma sakama imad a hannu snn akasasu a ambulace aka wuce dasu asibiti

maƙurar tashin hankli shi ya bayyana a fuskokin su duka gwara ma rufaida ansanta
mace ce amma imad kam ganin murfy a kwance cikin jini yasakashi shin kamar gangan
jikinshi ake yagawa.

haka suka shigo asibitin hnnunshi yana daure amma bashi yahanasa raka mufrad dinsa
har bakin theather room ba...maƙurar damuwa in akoishi to yau yaje wajen.

rufaida kowa banda kuka da azaban rudani babu abunda take yi...bayan an gama duba
lpyar imad agabanta aka wuce dashi akayi derteiming dinsa cos shi civilian ne
dole sai yadan bada statement akan kisan da yayi.

after 3hrs

lokacin labarin kwancyar muffy a asbiti ya isaga family..hjay mama


malak anty fareesa da mijinta da adda suhan har sunzo asibitin suna jiran a fito
dashi,hakan yasaka anty ta tursasa rufaida komawa gida dan tamkar wacce tayi kwana
dubu bataci bata sha haka yanayinta ya zamo
dan ita kadai tasan abinda takeji acikin zuciyarta,da kyar ta nufi gida..nan ma
tana isa ta wuce bathrum ta tuɓe kayan da jininshin ya zuba akai wani irin kuka mai
tsuma ta fashe dashi jin yadda tsoron rasashi yake neman haukata mata saitin
kwakwala..her tears wherr full of pain love and extreme emotions sai maimaita
afkuwar komi takeyi a brain dinta...after like 1hr dataji ta dan nitsu snn tayi
wanka ta doro alwala tun data zauna akan darduma bata tashi ba addua kawai take
masa na samun..hakama har cikin dare..yauma ayadda taga rana haka taga dare.

daga can asibiti kuwa har an fito da mufrad a operation ancire mai bullet din amma
ba abarsu sun ganshi ba..ogoginsa ne kawai da jigajigan mutane suke shiga dakin..

washe gari tun asubhin fari hajiya mama ta taso hjya jasmine da yaa sheik zuwa
kano.

a fannin rufaida kuwa saida safiya yay snn imad yasoma fado mata aranta altho sunyi
waya da malak ta fada mata duk yadda ake ciki kawai an tsareshi ne sabida yay
clearing case dinsa da hukuma asan da cewa self defence ne tanayin wanka ta shirya
tsaf tasaka brown hijab har ƙasa inda aka tsare imad din direct ta wuce taci saa
kuwa ko minti biyar batayi da zuwa saigashi nan ya fito tare da doc mehrah..har
ƙasa ta tsuguna ta gaishe sa ya amsa da sakin fuska snn yy excusing dinsu

tsayawa sukayi suna kallon juna cikin wani irin raunatcciyar yanayi
ahnkli ya lumshe idonsa sann yaja wata malalaciyar numfashi.
cikin sauri ta ƙaraso snn ya rungumeta ajikinshi..ji yay ta ƙara rungumesa
sunci minti uku batare da sun furta koda kalma guda wa juna na,tana shirin janye
jikinta anashi yay saurin kamo habarta maikon dake kwayar idanunshi duka ya ɗarsa
su acikim nata..da wata satashhiyar murya mai sanyi da taushi yace baby are u
alright?kai kawai ta gyada jin yadda idanunta yake kkrin taro ruwa shima kallonsa
tayi
a tausashe tace and u?kansa ya dan kalla snn ya kalleta yace am alwys okay if ure
around..baby i was so scared am soryy ...bata
bari ya idar ba ta toshe masa baki..tace i dont wanna hear it anymore..
just stay out of trouble..inbanda neman fitina meyakai ka kashe shi?..did u want to
get hurt or even die?yadda take maganan da tsantsar nuna tsoron rasaahi yasaka jin
kamar narkewa zciyarsa take..ya kasa hakuri yace are u scared of loosing
me?..harararsa tay
yay dariya ..ok maam fine..i wont get in trouble anymore..am content,am sooo happy
dat i fulfilled ur promise..cike da rashin fahimta ta dago ta kallesa taga sai
murmushi yakeyi
.cikin idanunta yake kalla yace yea baby kinga wannan mutumin dana harba?ahnkli
tace eh..fuskanta ya tallabo da tafin hannun shi snn yace shine original boss na ex
husband dinki..i mean alhaji bature..i know dis information is confidential but i
trust u..sources reveal to me dat tun akan case dinki kasuwarsa tayi sanyi a
nigeria..such dat he decided to come nd get a new dealer snn kuma ya kasheni ya
kashe muffy da suka gano shirinsa..nikaina bansan akan case dinsa su muffy yake
secret operation ba..
baby kawai mu gode ma Allah dayasa mukayi nasara akansa.

i had to kill him sabida banason su kubutar dashi batare da ya fuskance hukuncin
daya dace dashi ba.

i have to do this for u my love..this was my promise alhamdullah i given u justice.

Ji kawai yay an rungume sa,a hankli ya shafa kanta sann shima ya rungumeta
ajikinshi sosai..sunfi minti biyar ahaka snn ta sauƙe ajiyan numfashi ta tajanye
jikinta daga nashi da wani irin raunataccen murya mai sanyi tace "thank you..
..Murmushi ya saki..
Daga nan basu ƙara cewa juna komai ba.
Sai can data dago tace i have to go,zanje duba yaa a asibiti..hannunta ya riƙe..ta
tsaya kallonsa..yace baby baki tambayeni abun da zan gaya mikin ba ko whats
importan to me is not to you?.juyowa tayi da kyau ta gaban sa dan itakam ma harta
manta..'rau da ido tay tace "it is..ai dama kai kace sai agaban yaa zaka fada.
Kuma gashi ynzu shima baida lpya nadauka sai ya warke..taga baice komi ba tace toh
kafadamin Menene maganan.?Kafadunta ya kama yana kallon cikin idanunta snn
yace"..dama so nake mu yi maganan auren mu.
Baby, pls would u marry me?
...#SURAYYAHMS

Wani irin gwalo idanunta waje tay tace what aure kuma?yana kallonta yace yes..i
want us to get married baby ynxu mai ya rage mana ne?wani shiru tayi tanajan ajiyar
zcya,atake taji saitin brain dinta ya cunkushe tunaninta yana neman rabuwa kashi
biyu, dada matsowa kusa da ita yy yace "yaa kikayi shiru ive talk with My mum kuma
ita taban go ahead Shiyasa jiya naso in fada miki agaban muffy dan nasan shine hala
zai mana jagora ko?wani Shiru tay a matse yace..babe i really need you to say
yes,ni inaga kamar auren shine mana mafi a'ala..Itadai ƙasa cemasa komi tayi tsabar
yadda takejin kanta a ɗaure
Ga Kirjinta dake bugu tanajin kamar xcyarta zai ballo waje.
..nannauyar ajiyan xuciya ta sauƙe cikin sanyi murya ahnkl snn tace imad kay hakuri
wallh baxan iya amsa maka wann maganan ynxu ba i need to think about..bai bari ta
ƙarasa ba a mamaknce Yace think about us kuma?rufaida kinsan ina sonki meyene kuma
sai anyi tunani akai...itama tsaresa tay tace 'bafa soyayya bane kawai aure..Akwai
samun yardan iyayen mu da sauran abubuwa
..kuma in xan aureka kaga saida ixinin mahaifi na...yaa mufy alone is not enough
kuma kagani baida lpya We need to slow down abit karmuy abun cikin gaggawa.

Marairace fuska yay yace toh amma kin yarda zaki aurenin?..maida kallonta tay can
ƙasa tare da jin nauyin amsar dake tafe a bakinta..sanda ya kara maimaita mata a
matse sann a hnkli cikin rudani tace..no..i..'i dont know.
But I wll answear u nide kaban dan lokaci...shiru taga yay sai can ya sauƙe ajiyan
xuciya yace okay..Ahaka nan suka bar maganan..suka nufo asibiti tare inda suka
tarar da su hjy jasmine har sun iso, a ladabce ta tsuguna ta gaishe su anan suka
cigaba da zama har dare snn aka fito dashi resting room snn suka samu daman
ganinshi.

Bayan kwana biyu ganin jikin yadanyi sauki yasa haj jasmine dasu yaa sheik komawa
abuja.

A bangaren Ainau kuwa baƙaramin ɓarin jini tayi ba,dan kamr ma zata mutu haka ta
dinga convulsing da kyar da makarkata ta farfado.

Su maryam ne akanta 24/7 suna jinyarta duk ta dauƙa sabida Allah


Bata san sunayi bane kawai dan cimma burinsu na hada ta da muffy..burinsu shine
suga an walakanta ainau kafin ayi waje road da ita.

.. yanzu haka ainau bata san da abunda ya faru da mufrad ba,ashe kullum in aka kira
wayarta su maryam din ne masu daukawa sai suce bata nan koma su kashe wayar ata
nemanta bayashiga

Daga nan Har mufrad yay kusan kwana biyar a asibiti a kwance bata sani ba..

Akan ciwon nan Rufaida made it obvious for imad to see dat she is not jst worrid
but in love with muffy a boye,duk iya harsashensa dai ahakn yake gani..haka zaiga
kullum tana zuwa asibiti wajensa safe da rana wani bin hartakai dare tana kulawa
dashi..

Dashi da malak kuma basa samun wani lokci inba wkend ba,dan dole yasa basa iya
samun full time din zama dashi kamar yadda ita take samun lokaci..hajya mama kuma
ta tsufa kullum a gida take sai in malak ta samu time sai kaga sunxo gaishesa
tare..
Fresh wound din dake jikinsa kawai akeson ya warke..it wll take like 7days snn ya
fara healing mai gaba daya.
Most of the time sedating dinsa akeyi yayta bacci bayama sanin wasu abubuwan dake
faruwa dashi.

Duk da haka mind dinsa tabi yanaga kan ainau da babynshi..imad a kullum gaya masa
yake suna cikin koshin lpya sabida haka su maryam suke fada masa inya ƙira.

Daga cikin family kowa dai nata mamaki a xcyrsa,wai ace har ynxu ai'nau bataxo duba
lpyar mijinta ba?

A bangaren imad kuwa wani abu daban ne yaketa razana sa game da rufaida..sai yaga
kamar hnklinta gaba daya baya wajen maganan aure dayay mata..duk rashindamun
nitsuwarta da yawan damuwarta naga kan muffy ne..

Sau bila'adadin zai shigo ya sameta tana bashi ruwan shayi abaki kotana gyara mai
gado,koko wajen kwanciya..

Kusan komi ma ita take mishi,kishi saiya dame xciyar imad bana wasa ba..

Da chan kamar zai basar aganinshi ai muffy yayanta ne..amma daga bisani daya gagga
wasu sauyin fuska ayanyinta
Sai ya dada tabbartarwa.
Dan ya ƙara tabbatarwa shima saiya shiga taƙura mata da maganan auren

Gata ita kuma she easily get irritated daya isheta da cewa ba lallai sai anjira
warkewan muffy saita maida masa amsar da zafi da kuma yanayin fada..tace in bazai
bata lkcin yin tunani ba toh ya rabu da ita...ita yayanta menene..kawai abun saiya
mugun ƙonawa imad rai..
Mufrad na kwance bai san komi ba..imd da rufaida suka dena kula juna...tay fushi
tace yana da gaggawa,shima yay fushi yace kawai dai bata sonshi ne..

After some few days abun na wasa hr imad ya soma zamowa soo cold akan tarayyarsa da
ruffy wacce yake ganin kamar ma batasan yanayi ba
Sai yaga kamar ma ƙara mata azaman kulawa da mufrad kawai yakeyi.

Malak ce tazo ta dan ganosu,batay ma imad magana ba sai ta hankarar da rufaida.


Duk dama tayi ta ce ma malak babu komi amma bai hana malak fahimtar komi ba.
She have no choice Tace toh zata bashi hakuri kawai a wuce wajen..

A bangaren ai'nau itama sanda taci sati kafin xubar jini mai ƙarfin ya dena ya ragu
ya dawo kamar na period..

Kafin nan baƙaramin dagula mata brain su maryam sukayi ba.


Akan ciwon nan haka Sukata agaba sunata kushe muffy..ba kalar zugin duniyar nan da
basu mata akansa na cewa baidamuda ita ba.

Hade da zafin abunda takeji na ciwo ajikinta sai abin ya mata mummunan zafi..barin
ma da zarah ta ƙira ta yai da sassafe ta gaya mata duk labarin cewa ai ba malak ba
ce takeson imad, rufaida ce..
Hira suka dingayi Sai a dyieng minute itama ta sanar da ita zancen ciwon muffy data
lura kamar bata sani ba..

Sosai hanklin ainau ya tashi saboda baƙaramin son mijinta takeyi ba


Amma da zarah ta ce wai rufaidaa ce mai zama dashi a asibitin 24/7 sai taji gaba
daya ranta ya dagule, zciyarta ya hargitsa ya tashi da xafin kishi...tafara mitan
meyasa ba a nemeta ba za a cusa masa rufaida.
Basu ma gama wayar ba ta dinga zuga zarah akan ta san yadda zatay da rufaidan nan
itade haka Allah ya mugun daura mata tsanar yarinyar nan.

Zarah kuwa dama a shirye take tsaf,dan tunda tasha jikin hjya fulani taji reaction
dinta akan tarayyarsu sai ta kulla wani shirin da zatayi musu mai kankat
Har zee ta gama tsara mata yadda abin zai kasance.

Haka ainau taki fir taje kano dubo mufrad.


Su maryam suka mammata karya cewa ai 'okcin datake cikin ciwo baima ƙira ba yan
gidansu ne kawai suka kikkira..koma yay ne itadai ta ɓari aranta cewa bazataje ba
kuma akan wannan abun dataji nacewa wata ce daban take kulawa dashi acan saita
dauki mummunan mataki..while 50% of burgan datakeyi ba har ranta bane..kawai so
take tana burge su maryam asanda itama xata iya gasa namiji shikenan..su maryam
kuwa kullum abayan idanunta sai sun kyakyata mata da dariyar mugunta..gaba daya sun
rasa wani irin karami kuma tosashiyar brain ne da ainau da bata ganin gaskiya da
ƙarya ..
Bata kuma gane daidai da ba dai dai ba..
Ita dai kawai rayuwan takeyi base on yadda ya taga ya mata a xcyarta

Girman kai da son nuna ta isa.yasaka bata amsar gyaara ko laifi..in kaga ta amshe
qudirinka toyazo daidai da tunanintaa ne
Ahaka yasa su maryam da zara suke mugun cutan rayuwanta
Dan acikinsu babu wanda baisan logonta ba.

Kwana biyu hjiya jasmine inta kira ta akan maganan Muffy saita ce ai batajin dadin
jikinta ne itama shiyasa bazata iya zuwa kano ba,saitace abari kawai zata jirashi
harse ya dawo..kullum saita bada sabon xcuse a haka firr taki daga ƙirarsa bare ita
ta ƙirashi...mufrad ya damu sosai amma presence din rufaida atare dashi yasa baxaka
taba ganin damuwar a fuskn sa ba

Imad kuwa sosai ya daga hanklinsa da boyayyen damuwa da tsananin kishin tarayyarsu

Hakan yasa malak ta dada tursasa rufaida akan taje ta samesa su kara yin
magana,koda taje suka fara warware matsalansu,kishi ya gama rufema imad ido
Cewa yake lallai tace mishi xata auresa inde tana sonsa,ita kuwa haryau jitake
kamar baxata taɓa cewa hakan ba, awajen ma taki amsawa kai tsaye,cewa kawai tay
yadan bata lokci, imad yaji babu dadi
Aransa saidai wannan karon bai wani nuna mata ba.

Kominsu na Normal yau saura kwana biyu a sallr muffy,wanda yake Allah Allah ya wuce
abuja domin duba lpyar matarsa da babynshi.
He was sick worried akan kin daga kirsa datakeyi while mamanshi takan fada masa
ceewa suna waya da ita.
Jin ance bata jin dadin jikinta ne ya sake jefashi cikin damuwa.

Yau jumu'a ana washe gari za'a sallame mufy.


Da sassafe imad ya fito cikin shigarsa ta bakaken suits xaije asibiti daganan
sannan ya wuce wajen aiki a falo ya same mum dinsa tana waya tace mai ya jira tana
son magana dashi.

Xama yay harta kammala amsa wayar snn ta juyo kanshi da maganan zancen aurensa
albishir ta masa akan tariga takai maganan kunnen alhj zaidu da rufaida za'a soma
daura masa aure inyaso aftr 3 month sai zaraah ta shigo
[1/26, 7:34 PM] MAMAN ASLAM: #SURAYYAHMS.

mamaki Hajiya Fulani tasha ganin imad bai wani nuna


Zaƙewarsa sosai akan maganan auren sa da rufaida ba, suna gama tattaunawar ya miƙe
tsaye abunsa yana sauƙe boyayyar ajiyar zuciya yace mata bari ya je asibiti duba
mufrad in ya dawo zai nemeta suƙarasa maganan auren,daga nan har ya ɓace ma ganinta
bata dena binshi da kallo ba,sumtimes saitaga kamar hanklinshi baya ma
jikinshi ,bata sani ba ayanzu gaba daya hankalinsa da tunaninsa arabe take,musaman
game da soyayyr su da rufaida, wanda sai ayanzu ya fara ganin wasu sabbin qalubalen
da baiyi tsammanin gani daga gareta ba kuma duk laifin rufaidar shi yake gani bana
mufrad ba,tuƙi yakeyi amma gaba daya hankalinsa baiya jikinshi,ji yake kamar yay
ihu koda zaiji sauƙi,gaba daya ya rasa da wanne matsala guda daya zai fara.
.shin dana samun yardan mahaifin rufaida ne koko dana zarah da maman sa ta ballo
masa cakwakiyar aurenta dan dolensa koko na rufaidar ita kanta dayake ganin kamar
ayanzu haka bata shi ma takeyi ba..

Ya lura kamar abunda takeso kawai shi takeyi..

takwas shaura daidai ya sauka a ƙofar asibitin baiyi wata wata ba ya shiga, samu
yayi nurse tana tattara wajen tagama kenan zata kulle kofa,gyaran murya yay da
yanayin mamaki a fusknsa ya kalleta yace exccuse me?juyowa tayi atake tace yes good
mrning sir..bai amsa ba idanunshi nata kallon empty bed din tagama gyarawa yace
whats going on here where is d patient admitted here?..tace
he was discharged dis mrning sir..abun ya bashi mamaki yace discharge?
..tace yes sir..da kamar zai ƙara mata wani tambayar sai kuma ya fasa ya bar wajen
cikin gaggawa ya nufo waje,wayarsa ya dauka yafara dialling lambar muffy yaji
switchd off agggauce ya bude motarsa ya shiga..wani figar ƙarfi yay motarsan cikin
sauri ya dauki hanyar wucewa gidan hajya mama
..harya isa gidan acikin tunani yake, "how comes za a sallame mufy a asibiti batare
da yagama warkewa sosai ba..?ya rasa gaggawan me muffy yakeyi da bazai sanar dashi
komi ba.."yana isa gidan yay parking a harabar tsakar gidan snn ya shigo daga
ciki,hajiya mama ya gani zaune akan fankaccen dinning dinsu tare da malak suna shan
fruity custad mop da sinasir da wani hadaddrn cinnamon pancakes da ruwan zafin
dayaji su citta da kanumfari da na'a da masoro.

Hanklinsa a dan tashe ya shigo amma ganinsu ahaka yasa shi yin ƙaramin murmushi ya
taho kusa da fara'a Akan fuskansa,har ƙasa ya rusuna ya gaisheta snn malak ta
gaishe sa ta soma serving dinsa break fast saidai shi duk ba wannan ne damuwarsa
ba.

Alot is going thru his mind right now yana kuma matukar bukatar son sanin inda
mufrad yake koda zai same shawara mafi sauƙi daga cikin abunda suka daure mai kai
aynzu, dada daurewa kansan yay dayazo ya tarar dasu zaune hanklinsu kamar ma a
kwance.

A dan matse ya gyara zamansa yana duban hjiya mamar,can Yace hajiya naje asibiti
ance an sallame muffy da safen nan lpya kuwa meyasa zakubarshi yabar asibiti bayan
ciwonsa bai gama warƙewa ba?Kyabe bakin ta tayi Tace eh muma haka mukaji..sassafe
dai ya tashi yace shizai je gidan sa a abuja,kaganni nan babu yadda banyi da magaji
akan yazauna jikinshi ya samu ƙarfi ba amma haka fir yaƙi to ya muka iyar
masa?..kuma abun takaici wallah bana kaffara wancan shegiyar matarsan ce ta dagamai
hankli..yo banda iskanci mutum na fama da jikinshi kya makarkale wuya a gida kice
masa lallai yazo dubaki
..wai akanta aka soma yin ciki ne
Kai naga jaraba wajen ainau..Allah dai ya kyauta...ajiyar zciya yay yace
ameen.Allah daiyasaka jikin ya samu ƙarfi Dan hira sukayi akan hakan sannan hajya
mama ta zame a table din ta kyalesa tare da malak wacce tunda aka soma maganan
muffy awajen bata dago kanta ba bare tace musu uffan abincinta kawai take ci a
nitse kuma a hankli.

Hajya mama tana barin wajen dinning din ya dauka da wani irin shiru satan Kallonta
yakeyi da gefen idonshi
wani jumpsuits tasaka bright Yellow in colour plain material ce mai mugun kyau daya
dada bayyana small figure dinta ya mata kyau bana wasa ba abincinta takeci a nitse
kanta ta makalkaleshi da hular saƙa fari kal takuma zubo da jelar sumanta duka
sunyi baya..
Sai can da kallon san yay yawa ta soma ji ajikinta..
"Dago kanta tayi sai caraf suka hade ido,
Wani abu yaji ya ja sa da ƙarfi kamar an jona masa electric shocking,
ahnkli cikin sanyi murya tace Uncle mad yaya dai?..ajiyar zciya yay yana mai kauda
idonsa akanta sabida wani abun dayakeji inyana gabanta kwana biyu
"..yace meyasa yau bakije school' ba..babu yabo babu fallasa tace lecturern mu yace
bazaizo yau ba kuma dama shikadai nake dashi shiyasa...yace alright.So what are u
up to?Tace nothing kaifa?Tun kan ya amsa saiyaji sauƙar lallausa kuma sassanyar
fatar hannunta akan nashi cikin wani irin sigar lallashi..dayaji kamar sanyi da
taushin hannuntan nakarawa zxiyarsa nitsuwa da samun daidaituwa,..wani irin
tautashiyar murya mai ratsa kwakwalawa da gangan jiki ta saka
Yanayinta na tafe da tausayi da kuma tsantsar fahimtar halin da zcyarsa take
ciki,rikitaccun kwayar idanunsa take kalla acikin yanayin dayake saurin rudamai
tunanin sa akanta saiyaji kamar dudduniya itace kawai mai saurin gano damuwar dake
boye acikin zuciyarsa komin killacewar dazaiyi...malak ta kasance mace na farko
datake iya haska cikin zuciyarsa da kwayar idanunta ta kuma gano gaskiyar abunda ke
ciki
..babu shakka shikansa baiya cika son mata ƙarya sabida yasan ita tamkar madubi
ce,ba kuma madubin duba komi ba face madubin duba zuciyarsa, wani lumshe idanunsa
yay ayayin da sanyin hannuntan tan ya shiga ratsashi akaoinan sha yanajin wani abu
mai sanyi nabita jninsa yana mai kashe masa gabobin jiki
....ahnkli ta sauƙe ajiyan zcya snn Tace"..Hey..are u alright?..kafin ma ya bude
idon sai yaga harta dawo ta gefensa, zama tayi akujeran dake kallon nasa suna
fuskantar juna
Fuskan sa a dan marairace yake kallon ta..tace
"I know sumting is not right with u Dan Allah kafadamin..
Metake faruwa ne?
Gyara zamansa yay yace "Inna fada miki ma to ya zakiyi dani?..batace komi
ba..kanshi ya dada cikin yanayin damuwa muryansa can ƙasa ƙasa kamar baisin magana
yace Malak,im messed up okay,an sooo messed up
kwakwalwana a cunkushe take
..kuma banajin kema zaki iya tsoma kanki acikin wannan rudanin dana tsinci
kaina..cikin son ta tayashi riƙe damuwan san
Tace try me,snn takuma cewa tabbas nasan bazan iya dauƙar damuwar ka..amma iname
tabbatar maka da cewa zan iya jimaka su,yaa muffy is gone to take care of his
wife.."but am here to listen to u,so tell me why are u looking soo confused nd
restless?..wani shiru yay dan yasan baida option din daya rage masa face ya bude
zciyarsa yagaya mata kodama zaiji dan sauƙi sauƙi dun

A hnkli ya soma bata labarin yadda sukayi da maman sa akan zarah.

Yace mata shi bayajin wani tsoro game da samun amincewar mahaifin rufaida tunda
akwai muffy..babban damuwarsa ita rufaidan ne daya soma lura kamar ta dena dauƙin
soyayyarsa aranta..

So how will he even tell her dat ga abunda mahaifyar sa ta yanke akansa na auren
mata biyu.
How will he get her to undestand evrything bacin ya lura kamar aynzu batashi ma
takeyi ba...

He was sounding soo confused Yace ma makak wallh tsoro yakeji,komi ma tsoro yake
bashi .Sai yaga kamar rayuwansa da rufaida ba rubutaccen almari bane sabida thy are
too much forces and obstcles sorrounding them cikinsu kuma abunda yafi damun
zuciyarsa baifi sauyawar rufaida akansa ba..

Magana kawai yake zubowa ma malak data nitsu sosai tana sauraransa
Hakan yasaka ya dinga fidda mata harda abubuwan da baiyi niyyar fitardasu ba..

Kawai gani yakey kamar rufaida fa mufrad kawai take mutuwar so acikin zuciyarta ba
shiba...
He was talking with so much pain nd confusion..ruwa mai sanyi malak ta tashi ta
dauƙo masa sanda ya sha ya nitsu sannan ta soma magananta dashi....

A hnkli kalamanta masu sanyi suka dinga shiga cikin rudaddayr zciyarsa wanda ya
zamto masa kamar ruwan sanyi Yana saka masa kwanciyar hankli.Cos she was being
positive about everything bakamar yadda yake pin pointinf bad sides na komi
ba..takan saka shi yaga kyayakawar dalili da kuma kwadaita masa son daya kwantar da
hanklinsa akan rufaida, ta nuna masa alfanun gwada sa'ar sa akan soyayyarsa kafin
ma yace zaija baya.

Saidai abu dayane kawai har iyanzu bai wani amince mata ba...shidai yasann Inhar
rufaida ta amince dashi baya tsammanin zata aminta da qudirin auren sa tare da
zarah ,Shikansa by now ya san yanayin kalar zafin kishinta.. amma ahakan malak ta
rinƙa basa assurance din cewa komi zai daidaitu..

Sun mugun dadewa suna tattaunawa kuma alhamdulh ya samu sauƙi da sassauci a zcyarsa
bai bar gidan ba sai wajen 12pm da aka nemeshi a offishin sa cikin gaggawa.
Anan ma saida yayita krin neman layin mufrad amma shiru bai samesa ba...dan sosai
ya gamsu da shawarwarin malak Aransa har Allah Allah yake sy hadu ya soma aiyawatar
da babban shawaran daya yanƙe akan maganan aurensa da rufaida.

A ta bangaren rufaida kuwa tunda ta je asibiti duba jikin muffy akace mata bayyana
nan saitaji babu dadi aranta..badon taso ba ta wuce aiki da wannan mood din jin
haushi batare data kawo tunanin cewa garin ne ma mai gaba daya ya ɓarmusu ba

A duk harsashenta
Tadauƙa yana gida wajensu hajya mama ne..jiya har kusan goma tana asibiti tare
dashi duk saita rasa meyasa bai nuna wani alama ko ya sanar da ita cewa yau zai bar
asibitin ba..yau aikin ma gaba daya ƙasayinshi da kuzarinta takeyi sabida yadda ta
kwallafashi aranta kwana biyun nan abu kadan ya gifta saita tsinci kanta cikin
damuwa sosai.wani lkcin har mamakin kanta takessha..saitaga bacin ga ababen yin
tunani akanta dayawa amma bata kulawa sai lamarin yayanta muffy...

A fannin zarah kuwa tunda taƙira hajiya fulani takuma ji labarin batun auren sa da
rufaida ta kasa samun zama..

Agaban hjiya fulani saita nuna itamai hakuri da biyayya ce..tuni ta nuna mata cewar
ta amince da batun auren amma a zahiri wuta ne kawai bata cinnawa kanta tsabar
damuwa da tashin hankli..
Tashiga nan ta fice nan duk tana neman mafitan yadda zatayita wargaja yuwar auren
nan"Wai itace yau za'ace mata ta hada mijinta da wata kwailar yarinya?Wacece ma
rufaida me akayi akayita?Ta kkira lambar wayan zee bata sameta ba abun ya ƙara bata
haushi.
.ainau kuma data ƙirata murna takeyi jin ance rufaida zatay aure fargaban ta akan
za'a lakawa muffy auren rufaidar saiya kawar yanzu haka ita dashi ne...

Tun isowarsa abuja yake ganin tijara awajen ainau.

Dan dagajin ance ya dawo tayi marmaza langwame ta shiga bargo tahau rawan sanyi
tana kwamace kwamacen ciwon ƙarya..Likitan ƙarya data dauƙo na tsaye akanta 24/7
duk hanklinsa yaji hanklinsa ya mugun tashi ganinta akwance..Saida ta gama caza
masa hankli sann tace ma likita taje tayi masa bayanin cewa har anrasa cikin..yana
zaune falo likita tazo ta sanar dashi,hnklinsa tashe ya iso dakin
Ya same ainau tana ta kuka kamar ranta zai fice sai kuma tafi sa bori..tun anan ta
soma nuna sa da yatsa akan cewa shine silar yin ɓarinta..Bisa labarin da suka tsara
da likitansu dayace anbarta cikin rashin samun kulawa
Duk zafin dayakeji aransa game da rasa cikin bai kai zafin tashin hankli dayake
gani awajen ainau ba...ba kalar baqar maganan da bata yaba masa ba
Damuwarta imad da rufaida ne..
Duk sai tasaka shi yaji kamar komi ma laifinsa ne ranar da kyar yadan shawo kan
ainau snn ma yadan rarrasheta .

Da yamma rufaida ta dawo daga aiki ganin haryanzu bataji wani labari gameda muffy
ba yasaka ta yanke hukunci biyawa gidan hajya mama dubasa..

Isarta ke da wuya ta hadu da malak tana kkrin sauƙowa ƙasa izuwa wajen garden
dinsu..zama sukayi anan sunata hira anan malak take fayyace mata komi,
Atake sai kuma taga yanayin rufaidar ya canza mata sosai kamar ba itaba dan ayanzu
rufaida bata wani iya boye reaction dinta akan lamarin muffy,ata wannan sigar malak
ta samu damar shugo mata da zancen imad...Wanda batayi zaton ji ba
Dan Malak bata tsaya ɓoye mata komi ba...duk abunda imad yake ciki saida ta fada
mata.Tana mei bata shawara akan yakamata ta tsayar da tunaninta a waje guda...Shiru
tayi yau sabida tasan malak tafita gaskiya dan harga Allah itama ta soma lura kamar
makahuwar soyayya kawai takeyi da su biyun
.kuma take zautar da zciyanta akan su...batama san ko wanda takeson yana sonta
ba..haka zalika wanda yake nuna kamar yana sontan Ayanzu bazata iya fitowa fili ta
furta masa tana sonshi ba ..

Kawai dai rayuwan takeyi amma azahiri bata san metakeji akan imad ayanzu haka ba,
definatly tasan dai aranta bazata taɓa iya budan baki ta amsa cewa tana mararin
xaman aure dashi ba.

Tabbas bata tashi shiga rudani mai wahalarwa ba face akan maganan zancen aurensu.

Game da batun zarah kuwa dataji ko mamakin hakan bai bata ba,tariga tasan hajiya
fulani bazata tana amsarta ba.
Amma batajin wannan zai iya zamowa wani obstacle akan batun tarayyarsu sabida
haryau imad yana da ƙimar da zata iya masa dukkan wani hallaci arayuwa.

Saidai babban damuwarta shine abunda takeji mai tsananin girma akan yayanta

Gaskiyar malak ce datace mata tana kkrin kama igiyar da babu ruwa..hade da haushin
jin cewa sabida matarsan nema ya ƙasa zama a asibiti yasaka taji kamar dama can
rudan kanta kawai takeyi da tunanin samun soyayyarshi azuyarta...sai wajen shida ta
bar gidansu malak duk gabobin jikinta yay sanyi da tunani.

A fannin mufrad kuwa baki kawai bazai iya fasalta irin tashin hanklin dayake ciki
ayau ba.
Sabida sosai ainau tayi nasara wajen blackmailing emotions dinsa

Saitace dama can saida ta gaya masa bata da ƙima arayuwansa.tace


Aikinsa da imad sune kawai sukafiye masa muhimmaci shiyasa ya jawo ta rasa dan
abunda zata haifa yana debe mata ƙewa..

Ko wani irin kuka zatayi saita alakantasa da wayannan ƙorafe korafen Aransa bai
taɓayin tsammanin abubuwan dayayi ta mata abaya tun farkon aurensu zata dago masa
dashi aynzu ba...duk saiya rasa abunda yake masa dadi..yau hatta ruwa inyasaka
abakinsa daci take masa kuma fir yaki ya kunna wayarsa shidai gashi nan ne kamar
bashi ba.

Ata bangaren rufaida kuwa isarta gida yau babu wani abu muhimmi data ƙaddamar inba
tunanin rayuwanta ba
Kishi da ƙawa zuci shiya rinƙa sakata jin kamar wauta kawai takeyi akan mufrad
bawai asalin abunda ke reality take dauƙawa ba...

Tunma kafun brain dinta ya sanar da ita hukuncin daya dace ta soma dauka wa
rayuwarta ta soma harsashen kamar fa mufrad ba nata bane na har abada so mafi a'ala
shine kawai ta kyalesa ta dubi lamarin imad koda ata fanninsa zata fahimce wani
abu..dan Anan ma haryau zciyarta a cunkushe yake da rudanin Jin anya zata iya zaman
aure dashi kuwa?kawai dai abunne bai je mata har zuciyarta ba ...theres is dis
strange feeling daya addabeta yake sa tajin no matter how much she tried..she can
neva be able to make a happy lifer with imad.

Daren yau ta zama ragaggee agareta kamar yadda ya zamo mai zafi da radadi awajen
mufrad wanda tun zuwansa abuja bai samu sassauci ba.

Har iyanzu dai shi baisamu kafadan da zai aje kansa yay kukan baƙincikin sa na rasa
babynsa ba.

Borin Ainau ne kawai yake damunshi yake kuma cusama kirjinsa radadi ciwo da kuma
zazzfar nadaman barin gefenta da yayi..

Duk tabita cikke mai zuciyarsa da ƙarya ..sabida over actions dinta ya samu ƙarfin
yin tasiri akansa ne bisa lura datayi nacewa ya kwallafa ransa Akan cikin

Abun sosai yake shaking din kanta..


Sai taji duk yau tayi abun kai..muffy yay sanyi agabanta yana binta da sanyi itama
kuma tana dada hawa kansa tana botsarewa ...

Duk abunda takeyi kamar a kunnensu maryam, tsabar son asan itama watace ko da basu
nemi suji meke faruwa ba
Saita bayyana musu shi acikin salo.

Hasina bataso jin hakan ba sam,hakan yasaka tacewa maryam tasan abunda zatayi
itadai insha Allah saita tonawa ainau asiri akan zubda cikin nan.
Kawai yadda ta shirya abun ne bata sanar ma kowa ba.

#SURAYYAHMS.

A bangaren imad kuwa tun barinsa wajen aiki mamanshi take ta matsa masa da magana
akan yaje lallai su daidata kansu da zarah akan zancen su na maganan aurensa da
rufaida..

Duk abun duniya ya bi ya damesa ganin yauma kwata kwata rufaidarsan daya damu
akanta bata nemesa ba hakama malak tun da sukayi magana da ita da safe bai ƙara
ganin kirarta ba,ga mufrad dinsa shiru..he was feeling soo lonely nd confused duk
da matsawar maman san kuma baisaka jin sha'awar son yaje yaga zarah acikin daren
nan ba.

Amma hakan wani zuciyar tace mishi gwara yaje..Hala Yau shizai kasance masa rana na
farko dazaiyi magana mai zurfi da kuma muhimmanci tsakaninsa da yarinyar kodan ta
fahimce shi .

Zarah zaɓin mahaifiyarsa ce ko aynzu yasan babu yadda ya iya da ita yasan kawai
dolene ya kwantar da hanklinsa domin su samu kyakkwar daidutuwa akan komi dake
wakana akan tarayyarsu.
Ita kuma rufaida zabin zucyarsa ce
Kamr yadda malak tace masa he shudnt give up on her witou given a fight..hala
abunda yake gani gameda alakarta da muffy bashi bane asalin gaskiyar...hala shine
bai tsaya ya fahimceta ba.
Was he actully too mean by suspecting her to be in love with muffy kamar yadda
malak ta fada?To amma....duk dai ya rasa ta ina zai aje wannan cukunsashen feeling
din...it will feel soo right nd later on, its all wrong ...

Tunda ya shigo gidan yake dakinsa cikin rudanin tunani game da yadda zai tunkari
matsalolin sa,saican daya gaji snn yay wanka ya shirya kansa cikin riga da wando
mai tsanani kyau white nd black ya fito...
Motarsa ya dauƙa ya fita yana zaga gari batare da sanin abunda zai farayi ba.

Shin yaje wajen rufaidar ne suyi magana ynzu?


Koko ya shiga jirgi yabi mufrad abuja
Ko ko yafara tunkarar zarahn dayakeji kwuiya da nauyin zuwa wajenta..yasan dai
dolene ya akaita daya daga cikin wayannan inhar yana bukatar yaji wani saussauci
acikin zuciyarsa
Dan su ukun nan aynzu sune manyan matsalolinsa He was soo confused and Going to
malak at this hour saiyaga kamar zai taƙurata besides inyaje ma mai zai gaya mata
bayan dazu da safe ta zage ta bashi sincere shawara.

Wani abun dayake matikar burgeshi da ita kenan..ya dade yana tuno muryan ta akanshi
da duk shirmen shawarar data rinƙa bashin dazu yanata tunawa cikin yanayinsa na
sakar murmushi

Wayarsa ya dauƙa ya turawa maman shi tex akan cewa ya fita zaije ya hadu da zarah
kawai suyi magana
A tunaninshi inyay hakan inyaso a washe gari saiya samu ƙarfin giwar tunkaran
rufaida
Yasan koma miyene suka ynƙe tsakaninsu da ruffy
Shine zaiyi derterming tattaunawar sa da mufrad a duk sanda ya bude wayarsa.

Hajya fulani kamar zata tashi sama dataga tex dinsa


Dan sosai idanunta ya rufe ta zamto tamkar wata zautacciya akan tsanar datakeyi ma
alakar danta da rufaida,gashi bara iya nuna hakan agabansa sabida gudun bacin
ranshi akanta...but har aranta bataƙi ace mata rufaida ta mutu ba Dan tun ma kafin
asanda zarah ta riga ta tsani ta hada zuriarta da talauci

Itafa arayuwa abu in baza ayishi na ƙarya da ƙankaro mutunci ko arziki ba toh tbbas
acireta aciki
Barinma yadda taga imad ya nuna jan ido da bori akan yarinyar,tasan bakaramin so
yake mata ba ,ita kuma gaba daya taji ta tsani yarinyar har cikin zuciyarta

Ita wannan aure koda anyishi tasan wahala kawai zaisha da su dan har abada batajin
zata amsheta a matsayin surkuwanta saidai intana mata na ganin ido.

Wayarta ta dauƙa ta kira zarah lokacin ta fito dga wanka kenan ta sanar da ita cewa
imad na hanyar zuwa gidansu..tana ta zugata akan abunda zata fada kodama zasu ci
sa'a akansa amma ina zarah bama jinta takeyi ba wani tunani daban me ya bijiro mata
a brain dinta..suna kammala wayar sharp sharp zarah
Tahau shiri tasaka fitted satin gown mai pink colour ruffles daya mugun kame shape
din dirin jikinta wanda kallo daya zaka mata kasan bata saka inner wears ba..turare
kala kala ta fetsa ajikinta sannan tayi kwalliya
Duk fargaba ya cikke idanunta da xyrta amma a mind dinta cewa take yau zaku san
wacece zarah..."daga hajya fulanin har imad ta qudira aranta yau saita basu mamakin
da basu tabasha ba..wani dariyar mugunta tayi tanamai jinjiina ma shigar datayi
agaban madubin dake haska ta

Bata damu ba da jiran isowarsa ta sabule agidansu ta wuce hotel din da ake bikin
wata class mate dinsu wanda tun asali batayi wani niyyar zuwa ba

Tun tana hanya ya ƙirata by suprise yace mata tafito yana ƙofar gidansu.
Yi tay kamar batama san da zancen zaizo din ma....shikuwa ganin kamar inyace
zaijirata anan zai batawa kansa lokaci yace bari yazo hotel din kawai saita fito...

Her plan was going smooth har iso yay parking data fito ta sameshi awaje nan ma ta
ishe sa da amsa waya bata barsa ya fadi abinda ya kawosa ba tace masa su ƙarasa
dagata ciki inda babu mutane saisu nitsu suyi magana.

Bai musa mata ba kuwa suka shiga wajen zaman mutane hudune suka zauna tun daya je
wajen wayarsa yake fama latsawa bai dago kansa ga tarukacen matan dasuke wajen ba
drinks taje ta debo..sannan ta hada masa da ruwan gora,duk tasan dalilin dayasa
take aikata hakan
...acikin sigar karairaya da rausaya ta aje komi agabansa tana lura dashi sosai,
shidai Bai taɓa komi ba amma tunda tazauna sai kkrin jansa da hirartaki takeyi as
usual..sunfi minti goma a wajen snn qamshin turarenta ya soma hawa kansa ya soma
jin babu dadi, kishin ruwa ne yaji ya damesa saiya bude ruwan sha yasha ruwan
sosai.
Daga nan suna magana..suna magana tun yana gane maitake cewa sai yazo ya dena
ganewa ..yafara ganin mutanen wajen dishi dishi kamar a mafarki.

Yadai san lokacin da aka kama hannunsa ana tafiya dashi,but bazai iya cewa ina
akayi dashi ba..he was subconsious ..out of the world ..baya jin komi ..kuma baya
tuna komi..bare ajega ganewa.

Shidai yakanji kansa as mutum amma tunda yasha ruwan saiyaga kawai Binta yakeyi
kamar wani soko..duk inda tayi dashi shikenan tamkar remote control toy boy ...

Wani daki ta wuce dashi acikin hotel din ta kwantar dashi akan gado ta hau kansa
tare da ciccre masa takalmnsa da komu nasa dayake jikinsa har ya kasance dagashi
sai yar boxers dinsa

around 10 pm ta kulle musu kofar dakin...

#Surayyahms

At aroud same time lokacin rufaida tana kwance ayayin da ta dunkunkune kanta a
cikin bargonta tana famar tunanin yanayin rayuwarta da wani boyayyar damuwar rashin
ganin ƙirar imad da yau da batayi ba
Aranta duk tasan hala laifinta ne daya kasance attitudes dinta na kwana biyun nan
was slowy driving him away from her..ayanzu kuma so take taga tayi kkri wajen
tsaida mind dinta waje guda..sai ta rasa meyasa ma tayi masa hakan?itakanta tasan
bata da amsar hakan akanta shiyasa ma bata tsananta yin tunani sosai ba..
Tunanin imad din dai ta rinƙayi aranta
Harwani dan ƙaramin flash slumber ya wafce ta
For a while bata farka ba taji kamar ma bata san inda take ba.

A bangaren mufrad ma kusan daren yau din hakane daga wajensa,"Ainau ta zaƙe da yawa
wajen nuna mishi cewa komi daya faru da ita shine sila tunda akan abokantakn sa da
imad da zumuncin Sa dasu rufaida ya zaɓi ya kyaleta acikin azaban yanayin
laulayu,duk iya yadda yaso yaga ya runtsa idanunsa kodama wani abu zai ragu masa
daga zafin dayakeji aransa amma ina
Komi ma ciwo yake masa .he was soo calm..irin shirun nan mai tafe da daurewar kai
da cusawa zuciya tsoro da tsananin damuwa,bnda juyi yau babu abunda yakeyi akan
gadonsa.. Koda Ya bude wayarsan ma sau bila adadin yanason ya ƙira imad amma kuma
baya iyayin komi da ita saidai ya aje

He is just queit bayason cika furta magana sai iya hakuri dayake bawa ainau,dan
ayanzu kwata kwata ji yakeyi kamar bazai iya fasalta komi dake gudana acikin
xciyarsa ba dan baƙaramin Kwallafa cikin nan aransa yayi ba.
Da kyar ya nemi dangana ya dora makansa akan haka snn yay wanka yadan samu yasha
ruwan zafi

10:30am

Daga ta cikin dakin hotel Zarah ce ta fito daure da white towel daure akan
kirjinta,daga ita sai ita bata saka komi dagata ciki ba,..
Rage hasken dakin tayi wajen ya dawo dimm snn ta dauƙi wayarta ta gagga sakon amsan
tex din data turawa zee zee...wani matsayanciyar murmushi ne ya kufce mata akan
fuskrta ta juya tana kallon imad dayake kwance sub consious aranta tace "komi yazo
mana cikin sauƙi..
Yau Zaku san koni wacece...jakarta ta bude ta debe man shafarwarfa ta shafa
jiikinta sannan ta murza wasu kulle kullen abubuwa aleda dataxo dasu acikin gabanta
wasu kuma ta cuccusu ta ciiki.

Saida tagama tsantsane lungu da sako najikinta da wayannan abubuwan snn ta debo
wani abu kamar oil ta mitsika a hannunta game da haurawa kan gadon ta samesa.

Lokcin baima san ina hanklinsa yake ba amma tabbas yana kallon abunda ake masa..

Wani irin kisinnniyar numfashi yaga taji mai balain tada hankli tana wani irin
banƙarewa .baiyi aune ba yaga ta yaye dn towel din dake daure ajikinta
Tare da sakin nishin awwwayyyo mai shiga har cikin gangan jiki..
Wannan oil din data murza a hannunta take shafamai ajiki.

Baiya iyayi komi sai mashak yake jin kansa,manyan nonowarta da tsiraici ta duk sun
gama cikke mai idanu....ahnki ta haura saman waist dinsa tazauna ta soma shafa masa
jiki cikin wani iriyar rikitaccen salon da bai taba ji ba arayuwarsa ..

Nishi kawai yakeyi yana miƙa saidai bana jin dadi ba na neman taimko ne daga wannan
yanayin daya tsinci kansa dayakejin komi nasa adaddaure baya iya koda motsi bare
tankawa..
Yadda taga dama kawai takeyi da jikinshi..tana gwarzaninshi da harshensa tana lashe
dukkan sassan jikinsa ta inda duk wani namiji laifayye aka masa haka toh babu
shakka saiyafi jirgin Sama harbawa

Jim kadan yaga ta sanƙamesa da zazzafar romance tanabin Koinanshi


Harta zamar mai da wandonsa ƙasa tana luguwita masa dukka sassan jikinsa tana yadda
takeso dashi.
Duk atunaninta maganin ne yasaka shi jan lokaci wajen harbawa..sai azama take
ƙarawa akan nada tana razana sassan jikinshi da wani irin salon dabaitaba gani
arayuwansa ba.

Addua ya soma yi acikin zuciyarsa sabida tsoro...tana lasar manhood dinshi tana
lugwiutawa ayayinda zuciyatsa tashigaa ƙirar Allah
Jim kadan sai bai ƙara sanin inda kansa yake ba
A wani irin firgitaccen Yanayi rufaida ta farka daga ƙaramin bacci daya kwasheta
sai kuma atake taji kamar bugun zuciyarta na bala'in ƙaruwa..atake taji imad ya
fado mata arai..

Wayrtaa ta jawo batare da tasan tayi hakan ba,scrolling kasa tayi kamar wacce ake
tunxirata ta shiga ƙirar layin imad acikin daren amma ba'a daga ba

Ta ƙira layinsan yafi sau goma snn ta kyale tashiga bathrm ta doro alwala tare da
niyyar yin sallahn istihara akan Allah ya zabar mata da mafi alhairi kawai
.

Haka har daren ya raba biyu bata denajin Wani abu soo strange acikin zcyarta ba...

Sassafe ma data miƙeyin sallan asubahi stil' tanemi layinshi yay ringing har sau
uƙu ba'£ daga ba daga bisani taji.ance switch off..saitaji kuma hanklinta ya mugun
tashi saita tura masa sakon tex akan yau tana da bukatar yin magana dashi..

Ata bangarren zahara kuwa duk iya kokkrinta tayi koda manhood din imad zai harba
tasamu tahau kanshi tacika burinsa akansa amma ina ..abu tun na mata kamar wasa sai
gashi ya zo da gaske..duk zakewarta da kwarewa a iskancinta bata iya daga manhood
dinshi ba...karshe ma taga komi nashi
Ya dawo kamar wani lagwani,duk tsiyar romance datayi haka gabansa yaki ya
miƙe ...gashi ta gama saka ranta akan wannan maganin,dama kuma saida zee taja
kunnenta akan maganin tace mata saifa ta iya shirya makirci sosai sabida ba lallai
bane plan dinta yaci akan kowa.

Dama so kawai take ta kulla wannan alakar da ita inyaso da wannan maganan ma kadai
Ya isa ta samu hanyar ruguza zancen aurensa da wata rufaida ..

Ita so take ta shiga gidansa itakadai batare da wata kishiya ba.

Rashin samun cikar burinta akansa yau baƙaramin caxa mata brain dinta yay ba,duk
saita ƙasa tsaye ta kasa kuma zanne .yauga imad dinta kwance tsirara agabanta amma
duk abanza duk dama taga kamar ma bacci kawai yakeyi bai gane komi ba so halamma
inya farka zata iya kirkiran wani shirgegen ƙarya tace masa ai sunyi wani abu...

Da sassafe mufrad ya farka ya tarar da cewa wai ainau tayi yaji ta wuce kaduna
gidansu...abuntan nata damunsa musmm yadda ta dauƙi abun da tsananin zafi ta kuma
daura masa laifin komi...

Saidai shi wani irin namiji ne..da baiya letting wasu mixed feelings dayakeji yana
yawan controlling dinshi.

Yakan bawa kansa laifi kam amma har aksan ranshi Yasan
Duk ainau zatayi haukartane kawai ta gama ta rabu dashi..

Yasan Allah ne mai bada haihuwa kuma inyaga dama ya hana,duk iya dabarnsa yasan
bazai iya ƙare faruwa ko afkuwar haka na.,saidai abun ne da nauyi dayazo masa
ansigar daya nunashi a matsayin silar afkuwa abu
Wanda yasan ba son ranshi bane hakan ya afku.so baiga wani dalilin dazai saka shi
tursasa makansa tsananin jin xafin abun aransa kamar yadda ainau ta daukawa ranta
ba..

Tunda ya farƙa bai ƙira kowa ba kuma baineme ainaun ba yay wanka ya shirya yasaka
brown colour shadda ya dauki hanya ya dawo kano...
Anan ma wani hotel ya kama yazauna dats so peaceful yanata gwada numbar imad baiya
shiga sai can around 9 Snn ya wuce gidan kakansa hajya saddika ya share wajen akan
gadon imad din ya kwanta yay lumui..
Daga hotel kuwa zarah ta gama harhada plans dinta
Data shirya zata jefa imad aciki..

Wani wawan Bacci ne mai mugun magagi ya tafi da ita ta wani kannaye shi ta aje masa
katoton kanta dayaji burbujun attachement..

Da wani irin tsinanannen ciwon kai imad ta farka ya shiga mutsika idanunsa da
sukemai wani irin nauyi da zafi
Amaimakon yaji ya manta da komi sai kuma komi ya fara dawowa masa..harda amon
sautin calls din da zarahn ta rinƙayi ita da zee ..riƙe kansa yay abun nakan
zuwansa masa kamar Na wanda yake shirin samun tabowar hnkli.

Yafi akalla minti goma yana tuno duk abunda yaji while he was sub consious.
Abun namasa kamar gaskene kamar ka ƙarya
Da kyar ya kwaco knsa daga wann yanayin snn ya sauko daga kan gadon a hankli cikin
sanda zuciyarsa har harbawa takeyi da wata mahaukaciyar niyyar cin uban zarah
dayakejin zaiyi ayau..

...kayan sa dayagani a ƙasa ya deba ya mayar jikinshi..yaga duk kudin dake cikin
wallet dinsama ta kwashe sanda yagama kimtsa kansa tsaf snn ya dau wayarsa dayagani
ata kusa da ita..a hnkli ya kunnata itama snn ya sakata a video camera..sannan ya
shiga bathrm ya debo ruwan sanyi cikn bokiti yazo dashi dakin

Ita kan Baccinta takeyi harda minshari saitaji shaaaaaaaaa an kwararo mata ruwa
daga sama har ƙan inda take gashi babu dandanin sutura ajikinta ta farka agigice
kamar wacce zata karta da gudu wani irin gigitaccen mari mai rikitar da yanayin
mutum taji an sauƙe mata a farantin fuskanta Sanda tayi tumbul sau uku arikice
kafin ta tsinkayosa a tsaye cikin wani irin razannanen yanayin da baxata iya
fasalta shi ba.

Huci taga yanayi kmar mayuwancin Zaki...'kkrinta ta ja bedsheet ta rufe jikinta ya


wani finciko.taji an jawota ahaka an shakure mata wuyarta sosai an kuma hadata da
jikin bango,wani gigitaccen ihu tayi tana cewa wayyo Allah na nashiga uku imad imad
dan Allah kayi hakuri .im..ad .imad
Cikin numfashi take maganan da kyar amma ina wani shakar rashin mutunci ya mata
yanamei kkikifa mata wasu hamshalan maruka masu gigitar da setin kwalwala.."Did u
think am a fool?
Who are you to druged me into having sex with">
Saina koya miki hankli..badani zakiyi ba?to yau zaki san ke ƙaramar yar iska
ce..kamar zai ƙasheta haka yake jibgarta atake ta ragwabe tayi ƙasa tana ɓari kar
kar tsabar tsoro tahau
Rantsuwa a gigice..tayi rantsuwar duniyan nan,labarin ƙarya babu wanda batayi ba
dan ta wanke kanta.

Ga mamakinsa daya cika mata brain yana neman zautar da ita..dan ko kadan batayi
tsammanin maganinta zai warware ajikinshi sooo fast har haka ba.

Shikenan yau tasan nata ya ƙare kurungus labarinta yasha laka awajen sa..duk
dahakan ma taso tay wasa da mind dinshi tana ta cewa sharrin shaidan ne kawarta ce
ta zugata amma bada niyyarta bane
Shikam ko sauraranta ma baiyi ba,dan kuwa Bakaramin buguwa tayi a hannunsa ba
Babu kuma irin zagin cin mutunci da baimata ba, a sauƙake yace mata intana son
rayuwarta toh tayi maxa ta fice anashi rayuwan inba haka ba saiya tona mata asiri
awajen maman sa da kowa ma..kuma saiya daure ta.

Badon taso ba ahaka ta amince masa,zafi da axaban duka yasaka harya gama bambaminsa
ya fice batama sani ba..
Tuki yakeyi amma dik sanda ya runtsa idanunsa saiya tuna abunda zarah ta masa jiya
shibai wani damu da maganganun dayajji tanayi akansu while he was subconsious
ba..yasan hakan zai iya zamowa ƙarya ko shirme,duk abunda tayi da jikinshin tabbas
yanaji kuma hakan bakaramin damun zcyarsa yakeyi ba.

Musaamman ma daya kunna wayarsa yaga tarin misdcalss din rufaida wanda rabonsa
dayaga ta kikikirasa ahaka ya jima..tex din data turo ya gama karantawa sai kuma
yaji hanklinsa ya tashi.
Yau Tsabar rudewar dayay snda Ya dade
Awaje a kofar gidansu bai samu courage din shigowa cikin gida ba, tunani ya dinga
sakawa aransa sai can snn ya shigo gida.

Lokacin ana neman 7am ya same mufrad kwance akan gadonsa yay ruf da ciki idanunsa a
lumshe dayaga alamar kamar bacci nema ya dauƙesa.

Kayan jikinshi ya tuɓe sharp sharp ya shiga bayan gidan yay wanka yazo ya tada
sallah..lokcin mufrad na motsawa kenan sai ya taso a kusa dashi ya matso zauna daf
kamar wanda zai duba yanayin lpyar jikinssa suna hade idanunsu waje guda yaga
hawaye ne sharkaf a idanunsa suna gangarowa ƙasa masu tsananin zafi..

Hanklinsa a mugun tashe yace "guy what is this?yaya dai...kallonsa kawai mufrad
yakeyi ashe baima sanda cewa imad din ya shigo ba...he was just willing to cry
alone sai kuma yaji motsin mutum shine ya farka
.hawayen sa na sauƙa ahnkli yana kuma sauƙe raunatacciyar ajiyan zciya,yau jiyake
kamar inbaiyi kukan nan ba bazai iya samun sassauci acikin xciyarsa ba.

Kangarewa imad yay yana ta kallonsa cikin sanyin jiki bai iya cemasa komi ba kawai
ya rungume sa kadan, sanda yaja wata kakkarfan numfashi snn ahnkli cikin murya mai
tsananin rauni da mugun ban tausayi yace ma imad a gefen kunnensa
"I lost my baby...!..
And my wife has left me..
#SURAYYAHMS

Hankalinsa yaji yay mummunan tashi kirjinsa na tsananin harbawa da ƙarfi dan
tundayake da mufrad arayuwanshi bai taba ganin sa acikin irin wannnan raunatacciyar
yanayin ba,wani sassanyar kuka datafi ƙarfin na abunda yake damun shi a zcyarsa
yakei ahnkli yana sauƙe ajiyar zuciya,kansa ya lafar a kafadun imad din ayayin da
hawayensa suke gangarowa dukan su sun kasa cewa juna komi Sabida wani ɓakon yanayi
daya dabaibaye su yake kuma sosa musu wani miƙin da basu sandashi acikin
zuciyoyinsu ba.

Ƙara rungumar sa imad yay ajikinshi ya mannesa da ƙarfi kamar wanda zaa kwace masa
shi,murynsa na fita da kyar cikin sigar lallashi da sassaitashi yce masa ka daure
kabarwa Allah komi,kowa daka ganshi a duniya da kalar tasa qaddarar kuma Allah baya
daurawa bawa abunda yafi karfin zuciyarsa sabida shi mai adalci ne.
Runtse idanunsa yy jin da kamar zai iya daurewan, sai kuma yaji kamar in bai fidda
zafin dayakeji azucyarsa ba damuwar bazai taɓa raguwa ba..
Duk wata madafar dayake tunanin ita zata sadasa da farinciki arayuwan sa daga
lokacin dayaji batun ɓarin cikin nan izuwa yanzu ta tsinke
Atake yaji kamar a wnn gabar kam zai iya ya yankewa kansa hukuncin dena sakaran shi
daga samun wani tabbataccen farinciki arayuwan sa..saidai Allahu galibun ala amrih
bai san menene kuma zai taho masa anan gaba ba.

Addua kawai yaji imad namasa akai har ya rufe idanunsa snnn yay lumui yanamai sauƙe
ajiyan zciya.. tin yanajin muryan imad har ya denaji wani wahallamiyar bacci ne yay
awon gaba da shi..
Yafi awa yana baccin bai koyi motsi ba Imad na zaune agefensa,ya dade anan cikin
tunanin shima nashi rayuwar yanayi yana kallon fuskar muffy
Dayay balain bashi tausayi...cikin wani irin yanayi shima ya jefakansa cikin tunani
mai tsanani wanda shikadaine kawai yabarwa ransa sanin meyake ainayawa.

Lokaci daya kawai komi ya sauya musu,duk wani haske ya gushe arayuwansu,zuciyarsu
yana neman dawowa duhu da wasu ɓakin lamararruka masu rikitarwa da azabtarwa.

Fannin zarah kuwa tsoro ne yasakata tuni ta tattara kayayyaknta ta koma garin abuja
batare da kowa ma yasani ba,yau gaba daya ta rasa yadda zatayi da ranta,ƙarya ya
ƙare.

Kuma tasan tsakaninta da imad aynzu kam akwai babban cakwakwuya..gashi batada da
tabbacin sanin yajita ko bai jitaba akan ababen da jiya suka tartauna da zezee
...but defintely tasan akwai babban yaƙi akasa...

Bacci mai nauyi mufrad ya samu dayay wannan kukan data ragemai da nauyin dayake kan
kirjinshi.

Around 9:30 imad ya gama shiryawan sa tsaf ya fito cikin kananan kaya,fuskan sa
tamkar babu abunda ya faru dashi.da fara'a da komi ta gaida mum dinsa..sann ya
sanar da ita cewa muffy yana dakin sa a kwance yana bacci inya farka tasakashi dan
dole yay break fast,yace mata shi sauri yakeyi,da akwai inda yake so yaje ne cikin
gaggawa..

Hjya fulani bata wani damu ba saboda ce mata dayayi ya samu tattaunawa da zarah
ajiya..yanzu haka jira kawai take dan tasan babu tantama zarah zata ƙira anjima ta
gaya mata labarin duk abunda ya afku

Office dinshi direct ya wuce yay dan aiki,saidai gaba daya yau baiyajin kansa
adaidai sakamokon abun nan da zarah tay da jikinshi..Duk iya sonshi daya kawar da
tunanin komi amma ina saiyaji kamar zuciyarsa ce take ƙasa samun nitsuwar dayake
neman samarwa kansa da ƙarfi, Abubuwan data masan nata yawo mai akai yana kallon
hoton yadda tayi da tsiraicin sa acikin kwayar idanun sa,Haka kawai sai yaji kamar
guilty consince din abun ne kawai yake hanasa bibiyar tarin miscalls da sakonnin
rufaida...

Ita kuma acan bakaramin damuwa tayi dataji shiru daga gareshi ba.
For the first time in her life ta farajin wani abu mai kamada tsoron rasa masoyinta
akan imad,Dan wani irin strange feeling ta dingaji aknsa ba kuma feeling din
soyayya bane na wani abune mai kama da tsoron rasashi a duniyar nan mai gaba daya

Haka kawai in ya fado mata aranta saitanajin gabanta yana fadi ko yana halbawa da
karfi
...duk iya kamewar ta saida ta hakura ta sauƙo ta tuntube malak"..malak din ma duk
cemata tayi batagansa ba.

Haka yau tayi wunin acikin fargaba da sake saken zuci, shikuma yayi nasa wunin da
mummunan quilty consiense din jin kamar ma amananta yaci da zarah,yasan inhar yace
zai boyeta mata wann al'amarin toh ranar da zata sani komi a tsakaninsu zai iya
warwarewa.
Tunani ya dingayi na yadda zai fuskanci abu..untill atlast daya saka aranshi zai
iya.
"If you want to keep a secret, you must hide it from your self..he quoeted dis
G.Orwell,1984..tare da yin makansa alkwari akan bazai fadawa kowa plans dinsa na
nan gaba ba.

A fannin mufrad kuwa saida yaji dan dama dama ajikinsa snnan ya farka daga
bacci,wanka yay ya shirya kansa ssn ya sauƙo kasa ya karya sama sama,dagan gidansu
ainau ya wuce agarin kaduna around 11 ya isa this time around ma ya kwallafa
aranshi koma menene zaidai yi hakri ne ya mance da komi danya ƙara gyara
zamantakewar aure a tsakanin sa da ainau,nd he hopes it will be the one last time
da zaiyi wani abun da zaisaka ainau tace mishi ya cutar da ita ko yana shiga
hakkinta.
Wayannan kalmomin datake gaya masa sunfi komi yin masa ciwo da zafi,sukan sakashi
yin saurin sanyi da kuma jin ya karaya da karankanshi sabida shi lamarin adalci
yana da wuyar sha'ani.

Tarba ma kyau ya samu daga wajen mahaifiyar ainau


Duk da sharrin da ainaun ta riga ta hada masa bai hana mahaifyrtan yin masa adalci
ba,amaimakon ta bashi hakuri amma shi ya bayar..snn yay mata alkwarin zaina kulawa
sosai da bukatunta wanda ya gaza bata dagareshi.
Hakan yasan Qashe gari da sassafe ya tarkato ta suka koma gida batare da kowa yaji
abunda ya faruba.

Washe gari 6:am imad ya farka daga bacci yaci karo da sakonsa wanda yana kammala
karantawa sanda ya lumshe idanunsa na tsawon wani lokaci batare daya ja numfashi
ba..

Halin da muffy yake ciki tamkr wani boyayyen amsa ne manashi hargagin dake ruda
masa zuciyarsa..
Wanka ya fada yay alwala yay sallah ya fito,tun ahanya yake ganin ahigowar kirar
malak bai dauƙa ba sanda ya isa inda zaije...tambayarsa tayi yana ina?yagaya mata
wajen
Cewa tayi yajirata awajen zatazo yanzun nan ta samesa saita katse wayar

After like 10min yana zaune a karkashin wani garden sai gasu nan har sun iso.

Kirjinshi yaji ya buga dayaganta tare da rufaida.


Baisan tayaya zai iya fassara yanayin fuskarta ba amma tabbas kallo daya zaka mata
kasan tanacikin damuwa.

Har suka ƙaraso kusa da ta wajensa kallonta kawai yakeyi baiya ko kiftawa, wani
Dogowar hijabi brown colour wanda baishi ga sosai ba ta saka ajikinta yna ja har
ƙasa,ta ƙara yin haske, fuskanta babu dandanin wani kwalliya sai ta rataya jakar
handbag a kafadan ta,malak kuma ta saka abaya dogun riga mai flower tayi rolling
kanta da dan kwalinsa itama ta riko jaka

Jikinta a sanyaye take tafiya kamar wacce ruwa ya kwasota har suka iso inda yake
zaune
Murmushi malak ta sakar masa kodan ya dauƙe idanunsa akan ruffy amma ina,saima yaji
wani abu kamar kunya ya rufesa..yarasa meyasa jiya dayau bai dauƙi ƙirarta ba yanzu
Only god knows what she will do or say to him danyaga yanayintan kamar ba
adaidaitake ba

Kanta na ƙasa bata dago ta kallesa ba harta ja kujeran dake fuskantar gabansa
sannan ta zauna a hankli batace komi ba

Gyaran murya malak tayi snn ya juyo suka hade ido


Wani irin xpression yabata a sace na tuhuma akan meyasa bata sanar dashi tare da
rufaida zasu taho ba...itama hannunta ta daga masa da alaman what did u want me to
do while u kept ignoring her calls?..sunata magana a tsakanin su da ido..batare da
sun furta ma juna komi ba..."he become nervous amma tunda komi ya faru ai
shikenan..

Gyaran muryan sa yay sabida yay breaking silence din


Ya soma da amsa gaisuwar malak
Da har ta fara masa bayanin tanada test din da zata rubuta yanzu dan haka bazata
zauna dasu ba agurguje ta gama bayaninta tace masa dama rufaida ce take son
ganinshi kuma gata nan ta kawota..

Da kyar rufaida ta dago ta mata sallama sabida wani nauyin datakeji aranta..bayan
tafiyar malak sunfi minti biyar suna shiru basu ce ma juna uffan ba alokacin babu
tantama kowa saka ababen da suke cikin zciyarsa kawai yakeyi..

Sanda ta gama taro caurage sann ta limshe idonta zata fara magana saitaji sautin
muryansa daya riga nata fitowa cikin raunatacciyar yanayi..kalman da taso ta soma
furta masa shiya soma furtawa akanta muryan sa a sanyaye yace
"Im sorry..
Rufaida kiyi hakuri
Nasan nayi miki laifi
Dan Allah kiy hakuri.maimakon taji sanyin jin hakan daga gareshi saijii tayi kamar
ya watsa mata wani makudan rauni a dukkan sassan jikinta tana jin koinanta na
ragwabewa izuwa na wata marar ƙarfi ko kuzari"..

.I know ure mad at me right now..komi ma dazaki yanke akaina danki huce kinyi
daidai,nasan ban cncanci in fara magana anan wajen ba amma kiyi hakuri dolene nayi
azarbabi saboda laifin dana aikata miki na kin daukar wayarki na guje miki banyi
tsammanin har zakiban wann damar ba,kallon bakinsa takeyi cos a yadda yake furta
maganan sa acikin wani irin mixed emotions saida ya bata tausayi sosai.Muryansa
daya gama jikewa da tausayin kanshi yace "bakice min komi ba...ajiyar zuciya ne ya
kufce mata tun ma batayi niyya ba.Kanta ta dago ta kallesa kirjinta na bugu snn a
nitse Tace "ni fa ba fushi nakeyi dakai ba..
Dama..dama nazo ne inji ƙarshen maganan dakace ranar zamuyi dakai..

Shiru tayi sabida dagaji kasan ba abunda take son furtawa ba kenan.

Kanta na kasa ahankli kamar mai tausayin furta kalmomin tace


"Imad..meyasa kake kin dagawa wayana amma kuma kana daukar na malak?
Bakaga sakona na bane?i was sick worried about you
..is not like i want to cause u anymore troble...kawai dama so nake insani inkana
cikin koshin lpya..To meyey laifi na dakake gudana?,
I tot in namaka wani laifi zaka iya gayamin dan in gyara da hakane kake ganin
zamuyin auren?Da rawar muryan ta karashe dan Hawaye masu dumine tajin sun sauko
dagata cikin kwyar idanunta..
Hanklinsa tashe ya dan matso kusa ganin haryanzu bata dago ta dubesa ba?
"Yace ki tsaya ki fahimce dalili na
Adan firgice cikin yanayin fusata tace
"Koma minene dalilinka nasani.
Bazai wuce akan dan naƙi baka hadin kai muyi gaggawa akan batun zancen yuwar auren
mu ba,"dagowa tayi suka hada ido tana. kuka marar kara kuma mai rauni muryanta har
na rawa tace..imad u fail to understand me...kai komi ayadda yazo maka kakeson
yinshi,but what about me? things are diffrent with you nd me...
Ur life is far diffrent from mine..gidan ku kunada ilimi da kudi
Nikuma Mahaifi na...saita fashe da kuka sosai tanamai toshe bakinta ..cikin dauriya
ta kara dagowa tace mahaifi na wani irin murdadden mutum ne wanda dole sai anbisa a
hankli.
Inzakai min adalci bai kamata ka juya min baya dan nace laban lokaci ba.
A rikirceya kamo hannunta kukan datakeyi ya gama rikikitashi yace
Rufaida nina ce miki
Bana tare dake?hannunta ta kwace anashi..tace aiba saika fadamin ba..
Kanada hanyoyi dayawa dazaka tura min saƙi naji..
Malak tafada min dukkan abunda kake ciki da familyinka har da hukuncin da maman ka
ta yanke
Akan aurenmu
If malak was soo important for u to 'et her know all this things then why are
unnessry jelous of my relationship with my brother meyasa ka gaya mata kanajin
kishin tarayyana da yaa muffy,?ko akace maka ni bana da hankli ne..hanklin sa a
mugun tashe ya tsareta cikin barin baki kamar zaiy kuka yace...rufaida why are u
yelling at me i was only looking for a perfect time to tell u all of this..cikin
datsar numfashin sa tace there isnt perfect time okay .
Ni babu abunda yake tsakanina da yaa muffy...kuma nasan darajar uwan data tsuguna
ta haifane,inda ka fahimtar dani abunda mahaifiyar ka take bukata domin samun cikar
burin mu wallh da ni
Mai karfafa maka karfin gwiwa ce tunda na yarda dakai nakuma san kana so da
gaskiya.

babu wani soyayyar dazan nuna maka a duniya face in barka kayi biyayyawa ma
mahaifiyarka domin itace aljannarka
Kai kuma zaka iya kasancewa aljanna ta.
Rufe fuskarta tayi da tafin Hannunta ahnkli tace"Imad am sorry If ive eva hurt you
in any way..u mean alot to me nd i wll neva forget d fact dat u were det for me
alokacin dana rasa komi nawa.
Pls how can i make u understand dat my life is just toi difrent from yours?
Ta yayay zansa ka fahimce cewa no matter what happens kanada wannan babban matsayin
Araina?
Hannuntan ya riƙe snn ya sauƙar kasa jikinshi yana dan rawa rawa tsabar rudewar
tunani daya tsinci kansa aciki..
Gaba daya idanunsa ya rine yay ja bai taba tsammanin Abunda zaiji daga gareta ba
kenan,tsabar zciyarsa ta karye murynsa tana futar da amo marar dadin ji yake
tuhumarta yanacewa"Rufaida what are u doing to me?..dan Allah kidena kuka kina
daureni ne da igiyar dukkan wani laifuka danima na aikatawa rayuwanki...rufaida
nine banmiki adalci ba tun farko..sabida idona ya rufene wajen son jaki cikin wata
sabuwar rayuwa wanda ataunani shi zai wanƙe miki zuciyarki daga dukkanin wahalar da
kikasha abaya..
Banyi amfani da hanklina ba na cutar da tarbiyarki sau tari...kuma wallh nayi
nadamar yin miki haka...
Banzama haske arayuwanki kamar yadda muffy ya zama ba...damuwa ta in faranta miki
Inkuma faranta maraina...laifuka na dayawa wanda na boye miki..amma dan Allah kiyi
hakri..
Tashi yay daga wajen zamansa ya ƙaraso ta inda take Har ƙasa yake shirin tsugunawa
tay saurin share hawayenta snn ta taroshi tanamai girgiza mai kai
"A hnkli cikin yanayin sauƙe mummunan nauyin dataji ya danne mata zuciya taja
numfashi
Tace imad daga ni harkai kowa nada laifinsa amma aynzu bana bukatr wani neman
yafiya.
"I just want you to be sincere with me kafadamin komi dakake ciki akaina da bakinka
inji"..
Runtse idonsa yay adan karkashe bai wani ja ba ya soma warware mata dukkanun abunda
yake faruwa arayuwarsa game da zarah har ixuwa maganan yarjejeiniyar auren su,
harda dalinsa na yawan gaya ma malak abubuwan sa
Wanda acewarsa malak din ce kawai take iya sauraran sa ta kuma fahimcesa aduk sanda
ya shiga rudani.

Abu dayane kawai bai iya furta mata ba "bai gaya mata abunda ya faru tsakaninsa da
zarah jiya a hotel ba"
...kuma yasan tunda haryau bai furta mata ayanzu ba toh dis secret will remain a
burden in his heart forever.

Acikin zancen shi Sosai rufaida ta fahimci wani abu game da matsayin daya fasalta
ya kuma bada tarayyar sa da malak..

Kuma irin wannan abun ba komi bane face irin abunda takeji akan yaayan ta muffy..
.
Ita duk cakwakiyar labarin zarahn bai wani darata kamar wannan lamarin ba.

Tunanin zuci tashigayi mai mugun rikitarwa


Tace..shin anya ta taɓa ganin alamun soyayya dangene da imad daga wajen malak kuwa?

Tun daga ranar haduwarsu haryau saida ta tuno tana mai maimaita alakar malak da
imad ...ata fanninshi duk dai abun bayyane yake

Dan bata san me zata ƙira alakar zuciya datafi na masoyi ƙarfi ba ..

Tabbas alakar dake tsakanin su ta musammance tunda imad ya furta mata da bakinsa
cewa "yafijin sauƙin
Budewa malak damuwar sa da duk abinda ke cikin zciyarsa fiye da kowa ..yo me ake
kiran irin wannan alakar?
Lallai itama tana son ta san amsar wannan tambayar dan kuwa irinsa ne
Takeji aranta game da yaa muffy.
Har suka kammala magana tskaninsu suka shirya rufaida bata dena tunanin dalilin
dayasa bata soma gane komi daga wajen malak ba...koma miyene ta barshi akan babban
assigment dinta

Gani take kamar lokaci ne yay da zatay amfani da wani dama wajen tabbatarwa kanta
cewa itama bason mufrad takeyi ba kawai alakace irin ta zuci..wanda irin shine
atsakanin imad dinta da malak..

Inta fahimce hakan sosai tasan zata iya tsayar da mind dinta waje guda.
Sabida abun duk kusan iri dayane

Tasan tanajin son mufrad aranta kamarta mutu amma kuma a fannin sa gani take kamar
wani matsayi nadaban ma ya ajiyeta...

Bayan kwana biyu komi yazo ya soma dawowa musu daidai tskaninta da imad
dinta ,alokacin kuma sai taga kamar malak tanajan baya baya dasu..cos he was more
careful dan befr dan tunda sukayi maganan nan sai bai cika son tattauanwa da malak
akai ba

Rufaida na lura amma Batayi saurin fassara malak akan hakan ba sabida alokcin itama
kkri kawai takeyi danta cire zancen mufrad acikin tunaninta..Yau ta kasance satinsa
na biyu bai zo kano ba kuma bata ƙara jin wani yay zancen sa ba

A abuja sosai abubuwa suka kacame masa irin feeling din nan da hausawa suke ce
masa "in aski ya zo gaban goshi to yafi zafi.."..saidai shi harynzu yana shiru ne
yana kallon dabiun ainau da suke kasaara masa zciya amma bai dauƙi wani kwakwaran
mataki ba..zaman sa a gidan sabida ita yayi shi,nd he will make sure dat ya mata
komi...

Saidai bakaramin zugata shedanun da suke tsakan kanta sukeyi ba..

Izgili da walakci da tsntsar cin fuska shitake masa..


Batajin ko dar dar bare tayi wani tunani kamar na mata ba.

Gaba daya su maryam suka ƙara rikirkita..sunce mata duk abunda takeyi daidai ne
gara ta gasa shi sosai dan daga hakane mufrad zaizo ya soma mummunan jin tsoronta.

Ta zamto babu ruwanta da kwantar masa da hnkli bare tay tunanin biyan masa
bukatarsa.

Daga yay magana kadan saita ce ciwo.


Inya daga murya tace cikin yakeson ya kara hadata dashi snn ya gudu kyaleta da
azaban ciwo ya tafi kano...kullum in suka tashi samun sabani saita masa gori akan
abun nan.

Kuma yana lura takan saki jknta tayi abubuwa amma in akansa ne to masifa da balai
ya fara kenan...
Ahnkli ya rinka danne kansa yana hadawa da sadaka da azumi yana kuma ƙara samun
kusanci da ubangijin sa.

Wanni bin kallon zautacciyar mahaukaciya kawai yakeyiwa ainau wanda bata san inda
take kkkrin kai rayuwanta na nan gaba ba..

A fannin rufaida ma kusan wani sabuwar rayuwar ta shiga neman wakanta dakanta
This time batare da neman cimpanyn malak ko sako tunanin yayanta ba.

Duk wani alaka nasu saida yay sanyi yaja baya


Saboda neman nitsuwar datake yi ma rayuwarta tun ma kafin imad ya ƙara ce mata ya
gama shiryawan sa
Hakan sai ya taho mata da sauƙi da hjya mama ta gayyato anty anu dan a kano takeso
daman abude mata nata business din
Ba a abuja ba..

Tun zuwar anty anu hanklin rufaida yafi raja'a akanta cos she was more than free to
keep her company malak kuma tana tawan zuwa makarnta
..sai akaci saa jininsu ya mugun dinkewa..cos thy sumhow have something in comon
which is
Pain nd confussion
Da duk wani anxietyn son samun wata sabwar rayuwa da take sakawa kaji ka fiidda
kanka daga yadda ya kamata na asali.

Most time anty anu intana bawa rufaida labarin kalubalen datasha sabida yadda ta
rayuwanta ya kasance ..sai taji kamar nata dramar ma bakomi bane..

Yanzu tana neman tacika shekara 34 amma haryau batay dace da zuriar mijin
Da zasu amsheta ahaka ba

Tace wa rufaida,
Tabar ganin ubanta ya amsheta a matsayin yarsa kuma ana ganin kimarsa ,aynzu haka
tarihin mahaufyarta data kasance muguwar mace wanda ta kafa manya manyan tarihi ma
mugunta shine yake bibiyar rayuwarta haryau ya kuma datse mata dukkan wani jin dadi

Anty anu tace ma rufaida babu irin soyayya da sadaukarwan da batagani ba amma
Daga zarar anzo aure..sai taga babu
Uwar datazata so ta hada jininta da ita kuma ba akan komi bane face sabida halayya
da muuman tarihine da mahaifiyarta ta kafa

Darussan rayuwa masu girma sosai rufaida ta deba acikin rayuwan anty laila
anu...sai taga ma ashe nata matsalar ba komi bane ..tunda dai iya tsngamar ace
ubansu mai kwadayin abun duniya ne ita ace ta kashe mijinta sabida auren dole.
Wanda duk zaaa iya lakawa uzuri.
Ba kamar rayuwan anty anu da kowa yasan cewa babu mai son hada jininsa da ita
saidai mai takwallaki da kuma tsananin imani.
.samu datayi suka samu kyakkwar fahimtar juna tsakaninta da imad
Yasaka yake fahimtar ta yake kuma bata isasshen breathing space soyayyarsu ta dawo
so sumple bakamar nadacan na yarinta ba

Kusantar anty anu datayi kwana biyu da kuma jin shirun mufrad,da uwa ina Rashin
yawan haduwarsu da malak,shi yasaka ta samun kadaituwa mai tsananin amfani game da
tari qalubalen dake cikin rayuwanta tagane da can duk shirme kawai takeyi
Tana kuma aiki da xciyarta a fasalin yarinta..
Kwana biyu data nitsu ta kuma cire zancen kowa da komi aranta sai taga ashe
karance karance da sauraran shawarwarin anty anu ma kadai ya isa ya canza mata
rayuwanta ta dawo tamkar wata macen daban.

Yaa muffyn datasan zuciyarta na asalin kauna ya mata nisa ..duba da tsawon lokacin
da ya dauƙa baiko tuna ta ba bare ya waiwaye abunda takeji acikin ransa game dashi

Saiga wannan boyayyar draman dake ongoing tsakaninta da malak..wato saida ta soma
lura kamun ta fara fahimtar wasu abubuwa game da tarayyarsu akan imad mai gaba
daya..
Ta basarne kawai sabida tasan bazata taɓa iya fahimtar asalin meke cikin zcyrta
kawartan ba amma tabbas jan imad datayi jikinta ya sauya wani abu saga alakarsu.

A fannin hajya fulani kuwa tun ranar datayi dakon jiran zarah bata ƙirata ba a
qashe garin ranan ta tura mata saƙo wanda ya fahimtar da zarahn wani abu
Ya kuma ƙara rudar da ita..
Kullum azauce take cikin tunani duk
Tarasa meyasa imad bai tona mata asiri awajen mahaifyar ba .
Gaba daya tabi ta tsorata da lamarinsa

Har sanda zee tace mata kawai tasaka aranta yna son yy amfani da hakan ne danyayi
blackmailing dinta in anzo auren su sai ya tursasa ta tace wa mamanshi ta fasa dan
kanta
.sai abarsa da rufaidarsa ..

Wannn shawarar da zee ta kawo yafi zama mata a zciya sabida inba haka ba.bataga
dalilin dazaisakashi yay shiru ba bayan tasan yana da dukkan wani proof akanta
harda video.

Duk sai taji hanklinta ya tashi


Zatayi waya suyi komi da hjy fulani amma wannan karon itace mai ja baya baya da
zancen maganan ayi gaggawa..dan sosai suna dukufa bin bokaye wajen son a duba musu
next move na imad akanta saidai haryau dai Allah bai basu saaar cin nasara ba.

After one months.

Lokcin kusan Komi


Ya lafa,rayuwa ta zamto tamkar wata sabuwa ma rufaida sabida neman ƙarin ilimin
sanin kanta data duku fayi tana hadawa da farfadowa da ilimin ta na addini har abun
sha'awa yake bata inda taga adda suhan ta jajirce da karatu..

Washe gari tunda hjy fulani ta kawo ziyarar bazata ma hjya hasiya akan maganan
neman auren imad ma rufaida,shikenan kuma magana yafarayin ƙauri a tsakaninsu.

A hnkli rufaida ta shiga bi da firgicin dake cin zuciyarta tare da yin nazari mai
zurfi akan ingantaccun shawarwin datake samu daga wajen umman ta ,addanta da kuma
su anty anu hartazo ta amince da zancen auren da zciyarta daya .
Saidai anan Alakarta da malak ya dadayin sanyi
Saiyadawo mata kamar itace mai binta kamar irin dacan farkon haduwar su da suka
dingajin nauyun juna..duk iya dauriya malak tanayi dantana kula rufaida sosai amma
abun nafin Karfin Ta

Sai taga sauyawar imad din agareta kamar wani laifine da aka aikata mata.
Snn ta lura da kamar aynzu rayuwan rufaida yafi nada inganci da samun nitsuwa
sanadiyar hada kanta datayi da su anty anu ..
She was aumhow feeling dumped nd unuseful arayuwansu dukan su....wani bin kawai
saita yanki jiki tace lallai ita koma abuja tayi kwana biyu wani bim harta tafi
tayi kwana biyu ma bazasu taba sani ba

Bayan yan kwanaki da faruwar hakan


Maganan batun auren ya soma kaiwa wajen manya
Da amincewar da rufaida tay Hjy mama ta yanke hukunci ta gaya ma Yaa sheik maganan
aka fara shirye shirye akan abunda zai biyo baya.

Bacin anan kullum


Fada hjya mama sukeyi da rufaida
Dan ita sam jininta bai Wani hadu da hjiya fulani ba

Acikin fadansu na shirme kullum saita mata tuni da yanayin halayyar su na rashin
ƙimanta talaka ..amma duk awasa ake daukar zancen bayan sunsan kuma gaskiya take
fada.

A wannan lokacin hanklin zarah baƙaramin tashi yay ba,tasani duk sanda akayi auren
nan toh nex drama shine batun nasu daurin auren wanda take ganin kamar ranar
tonowar asirinta ne.

Gashi imad bai taɓa nunawa kowa abunda yake cikin ranshi ba..
Duk iya saka idonta akansa yana sane amma bai taba nunawa kamar yasan da hakan ba

Dada jadaddawa mahaifyarsa ma yakeyi akan tabbas ta kwantar da hanklinta sabida


Alkwari yamata kuma zai cika mata shi bayanya aure rufaidai.

Rikici,yawan mita da bambamin hjy mama akan auren yabi ya ishe kowa
Duk sanda kowa yagane kamar auren ne ita bata so
Amma toh ya ta iya,
Yaron nan imad bai taɓa mata komi ba tasan kuma intafiti fili tace a'a jasmine
zatace an nuna mata warayya..
Shiyasa take yawan sauƙe Haushin Ta dukka akan rufaida data amince tace ayi.

Yauda gobe sai Allah bayan an samu tattaunawa anji cewa couples din sun bada
yaddansu,sai maganan ya dawo tsakanin familyn zaidu matazu.

Abune mai matukar wahala yaa sheuk ya tunkare yaa malam da zancen auren rufaida.
Hakan yasaka aka wakilta hjiya mama
Ita kuma ta nada mufrad akan yay mata jagora domin samun yardansa ne kawai zai iya
jawowa ayi bikin nan cikin gaggawa..

Tunda aka fara zancen auren nan wani irin nishadi ne ke bugar da ainau,
While ata fannin zarah kuwa babu dare babu rana tana neman mafita har wani bayan
dutsi kawarta tajata suka kwana wajen neman wani shedanin malami mai aikinsa da
bakaken aljanu..
Aljani yagaya ma zarahn cewa tabbas zaayi aure amma tanada ikon cimma burikanta
akansa ta hanyoyi dayawa kudi mai yawa ya cazesu sannan ya bata wani kwaryan Tsafi
da turare mai balain qamshi yamata bayani akansu.sharadin sa shine aduk sanda tayi
kuskure to babu shakka komi ma zai iya faruwa da ita.
Lkcin idanunta ya riga ya rufe bataji bata gani tuni ta yarda da komi.

Sai ana saura kwana biyu mufrad yazo kano game da maganan auren sann malak ta dawo
daidai ma rufaida

It was a big reliev for her..harda imad din ma daya shiga damuwar yadda ta dauƙe
musu wuta and upto now babu wani kwakkwaran bayanin data musu.

Duk wani hadin kai dayake nema yana samunshi a sauƙake daga wajen mahaifiyarsa
Duk su anty anu da anty fareesa yakumbo ma baa barta abaya ba
Kowa jira yake mufrad yazo suji yadda zata kaya awajen yaa Malam snn afara shiryen
shiryen biki da gyara jikin amarya

Akwana biyun nan mufrad learnd tru the hardest feelings of his life sabida ainau

He was nor with family or with friends baya kuma kwantanta yin tunanin kowa
Shidai kawai yasan ya ƙara kusantar da kansa ne ga Allah.
Snn matarsa ainau tana aikatawa rayuwarta duk abunda taga dama.

Dukan wani haqqin Auren sa ta watsar


Ta kuma dena acting kamar ita macece a karkashn sa..sauƙin jikinta na samuwa ta
koma kan harƙanta na businesss ana faman afatawa da ita.

He was just quite consieving everything kamar baisan abunda yakeyi ba.

He became more cool with his family ba kamar dacan dayake musu fada sosai ba.

Anan kano kuwa Kusan kowa na dauƙin zuwansa amma banda rufaida datakejin kamar
zuwansa zai iya maida ta baya
Koya rushe mata sabuwar rayuwan kwanciyar hnkli datake kkrin ginawa kanta.

#SURAYYAHMS

Aynzu da wani sassanyar soyayya mai tsafta da saka kwanciyar hankli ke gudana a
tsakanin ta da imad wanda ayanzu bata jin wani rudani ko sarƙewan tunanin komi akai
,tuni har tasaka aranta cewa hakan ne ma kawai yafiye mata alheri.

Washe gari ranan juma'a mufrad ya fito daga wanka yana shafa mai a hnkli cikin
nitsuwar da take dafashi wanda basai an fada maka ko ayanzu zaka san kominshi ya
canza harda yanayin sa daya dawo wani soo quiete baicika son yin magana mai tsayi
ba..a hnkli har ya kammala shafa man a sulbabben fatar jikinshi mai haske da sheƙi
wanda inba an fada maka ba bazakay tunanin mamallkin wannan kyakkwar dirin yana
naniƙe da tarin damuwowin duniya atattare da zuciyarshi ba.

He look very okay a bayyane,kominshi looks sexy nd neat sabida bada kulawa dayakey
wakansa alokcin da yake ganin kamar duniyan ne ma gaba daya ta juya mai baya nd he
got no one to take care of himself but himself yana cikin taje silkakken suman
kanshi da brush sai ga ainau ta shigo

Dinkiin atamfa ta saka ajikinta pitched colour, ta hadadden peplum blouse mahadin
straight skirt,dinkin ya mata cass cass sabida yar kibar datayi,fuskanta shima cif
cif yake da kwalliya ta kafa daurinta mai aji tana fidda mayyan qamshin turaren
rasasi hannunta riƙe da jakar gucci mahadin takalminta mai shegen tsini.

Kallo daya ya mata snn ya dauƙe kansa ya cigaba da abunda yakeyi dan yasan koda ya
yabada wannn shigar tata wani kyakkwan kallo toh tabbas baida mutuncin da zata
bashi haqqin sa na aure.."gyara tsayuwarta tayi dagata bayansa tana daddana wayar
ta sigar ko in kula
Murya ciki ciki da alaman ranta abace Tace "Muffy,zan fita ne fa kasa aka rufe min
gate, mai gadi yace waikana nema na..whats all dis? you shud have just call me
tunda akwai waya a hannunka..
Juyowa yay atake cikin wani irin kasaitacyar salo gamida watsa mata wani irin
matsiyacin kallo ayayinda gabanta atake ya tsinke ta maida hanklinta kansa tana mai
duban yanayin fuskansa da babu wani sigar wasa aciki.Yanzu sam sam bai son yin wasa
da ainau,badon wani abu ba saidan mugun rainashi dayaga tanayi kwana biyu.
Juyowa yay tagabanta in full sann ya tsaya mata agaba tana mai kallon cikakken
isan zatinsa,fasaltaccen duhun faffadan kirjin shi da tuni mamayeta ya ɗarsa mata
fargaba da tsoro,atake saita dawo wata yar kankanuwa a tsakankanin idanunshi..
A ƙasaitance kuma kamar bazaiyi magana ba yake kalonta sann Yace "kije kiyi duk
abunda kikeso tunda ke bakijin hakuri kuma bakya daraja maganata.
Ni zanyi tafiya zuwa kano yau akan batun maganan auren imad
Allah na gani i was here for u to make it up for my mistakes but Ur friends nd ur
business are more important to u dan our marriage..
Babu komi,kinyi makanki zabi.. shikenan.

Sannan A'inau,zan kafa maki wani warning..muddin na dawo gidan nan baki shirya bani
hakki na aure ba toh kisaka aranka zan nemi wata macen in aura makaina koda hakan
kawai zaina shiga tsakanina da ita..u dont want to get pregnant for me again is
fine,amma batun bani hakki na kam baki isa ba..im telling u all dis sabida last
chance dinki kenan dazan baki ki gyara halayyarki...naga kwana biyun nan bakida
nitsuwa...but im challenging u to try me on this zakisha mamaki
...get out dama abunda zan gaya maki kenan.

Yana gama fadan hakan tajuya ta fita abunta, shima bai kulataba ya juya ya cigaba
da ƙarasa shiryawan sa...

Dakinta ta nufa tanajin kamar ma tafasa fitan yau ita kadai tana Jeka ka dawo ta
rasa abunda yake mata dadi...duk wani abunda takeyi akam muffy bawai baya damunta
bane a ƙasar ranta but alot of evil influence are around her..anya kuwa bazata zo
tay nadama ba?maganan da ya fada saiya soma damun ta matuƙa.

Ta tuna da can tun farkon auren su things wer not like dis sabida tadauka aure
shine mace ta zamto mai biyayya da bin umarni mijinta,And then her marital problem
with muffy was only lack of attention..nooo..dats not it.."asalin matsalar shine
priotizing aikinsa datakeyi akanta'..wanda a lokcin take ganin kamar bazata taba
iya jumrewa wani aikinsa yazame mata kishiya ba.
Ta tuna irin tashin hnkli da rikici data dinga saka kanta akan dan wannan abun..and
der comes dis era data same kanshi,saidai a zuwansu maryan kawai saida komi ya
zanca mata...

A wani fanni dukiya ce mai yawa zata samu a wani fanni kuma muffy ne ya dawo
Jakarta ta dauƙa ta fice da wani tunani acikin zuciyar ta,tun tana tahowa a stairs
ta dingajin wani iein maiyattacen qamshin turare mai bala'in dadi da shiga jiki da
ratsa gangan jiki da kwakwaluwa

Saukowa cikin sauri takeyi har kirjinta na halbawa duk ta ƙagu wajen son ta leka
koda zataga mammallkin wannan sassayan qamshin turaren.

Ayayin da ta ƙaraso cikin falon sai idanunta ke nuna mata mijinta mufrad a zaune
acikin wani kasaitaccen yanayi mai tafe da sanyin aji da ƙasaita irinta jarumtaccun
maza saka gaban kowace ya fadi, wanda daga ganinsu kasan babu zancen raini ko wani
shirme,akan dinning table taga ya zauna yana hada shayi makansa zaisha komin sa a
nitse tamkar baiji motsin shigowar wani abu daga bayansa ba..

Abaxata ta sauƙe ajiyar zuciya tana wani satan kallon da wani irin jarabtaccem
sigar kaunarsaa datakeyi shigarsa ta sky blue shadda mai sheki an masa dinkin half
jumfa daya mugun zama masa ginannn dirin jikinshi,ya masa kafurin kyau ya kuma kafa
hular data dace dashi sosai,aranta itadai tasan tana mutuwar son mijinta,irin son
haukan nan muffy mijin nunawa ne akaoina dan ita kanta tasan haduwarsa da ajinsa
yakai duk inda ake zuwa, and all she eva wanted was to be with him,saidai dabiarta
data ara kwana biyun nan danta cimma burinta da kuma girman kan tsiya da ya mata
mummunan kamo yana naso acikin zuciyarta bazai taba barinta ba, dan kuwa a yanzu
tunanin neman duniyan yafi ƙarfi sosai aranta fiye da na komi da kowa.

A kasaitance ta sauƙo kasa cikin yanayin basarwa da abunda takeji tana daga kai
cikin taku daidai harta iso ta sameshi a zaune...
Kallo bata ishe shi Murya ciki ciki tace mishi..'Inkaje ka gaida mutan
gida...kanshi kawai ya gyada sannan ta kama hanyarta ta wuce waje tana saka wasu
abubuwa acikin ranta...shikuwa tunda yaji tay shiru batace mishi komi akan abunda
yagaya mata dazu ba, sai atakw yasaka aransa cewa hala ta amince ne dayaje yay duk
abunda zaiyi.

Hankli a tashe ainau ta isaga ga babban motar ta.driverta dayazo zai yi aikinsa ma
yau korarsaa tayi tana zama ta sauƙe
Wani nannauyar ajiyar zuciya "for the first time tasoma jin hankli yana shigi
mata,a ƙasar ranta. tace"karde muffy dagaske yakey zai ƙara aure?
..toh inma haka ne wakenan zai aura?case dinta da wancan yarinyar is null nd void
yanzu ai tarukucen damuwar zarahne banata ba.
"Akan sex din kawai?ina laifin yaga tayi masa bari ai saiya barta ta huta?kai mza
dai akwai jarababbu,toh wai Neman mata zai fara ne kome?mtsww..tsaki taja aranta
tasan tun dawowar san nan fa kosau daya bata barsa yayi ba..gasu maryam can sun
riga sun gaya mata cewa karta yadda ta bashi jikinta,dan inta kusance shi ayanzu
wani cikin ne zai ƙara shigarta dan anfi samun wani cikin sharp sharp bayan anyi
bari"..and she just cant ooo
.ta tuna wahalar laulayin datasga and oll dat ...kuma yau baifi wata nawa ya rage
su gama deal dinsu da mutanenta na mexicon nan ba.
Kuma bakaramin kudi xata samu ba we are talking about
2million euros here.
Ahakan ma banda yan milliyoyin da zata caska a deal dinsu da su maryam kenan..she
think this is a whole new life for her.

Saidai batun ta da mijintan nan ya soma damunta harga Allah dan ko ita ajikinta
takanji cewa tana cutar da rayuwar muffy.

All the liies..all the pain nd all the disrespect...bata taba sanin saika kuntatawa
mijinka kafin kazama wata babban mace ba sai abakin su maryam da suke zugata.
And now da muffy yake cewa xaiyi auren nan,tasan su maryam cewa zasuyi to sai me?
But d real question is will she be able to hndle it?har zata iya kallo kuma tabar
wannan kyakkwan mijinta nata son kowa kin wanda ya rasa yana kwana a dakin sa da
wata ƴa mace?..duk saita ji ta kasa bada kanta answer yes or no...motarta ta figa a
gurguje bata tsaya akoina ba sai gidan wata old friend din mamanta hajiya
Sadiya gembu..
Ƙawar mamanta ne amma sabida azaban son duniya suka rabu, kwadayi yasata take zaman
dillancin mata a abuja..Tasha mamakin ganin ainau yau a gidanta...Sai can bayan sun
gaisa ,snn ainau take neman shawara akan maganan aurenta."..

Hjya sadiya tasha mamaki kwarai daya kasance ainau bata da wayo..amma kuma duk wann
badamuwarta bane tunda tundcan ma ai ba morarta takeyi ba basa tunata sai in wata
matsalar tasu ne ya taso.maganan kudin dataji saiya saka itama taji kamar inda
itace itamafa ta kudin kawai zatabi..

Duk da haka fada sosai tayi wa ainau


Tace'..koma waye yake zugaki kiyi fito na fito ɗa namiji toh kibarshi agefe kawai
cutarki zaiyi.
Kawai ki zage ki nemi kudin amma batun wasa da aurenki bana naki bane,gashi ke ba
yar uban kowa ba.

Ata wani fannin zuwan ainau nan din yay mata amfani sabida tursasa mata da hjya
sadiya tayi akan ta dena nuna masa ta isa da nuna tafi karfinshi a fili sabida anan
gaba itace zatayi kuka,..
Hjya tace tabari tukun saita cimma burinta snn zatayi masa wannan ikon.

Hakan yasaka ainau jin sauki aranta danko itama abun na damunta yadda akullum su
maryam suke gwada mata cewa muffy bakomi bane..yaune karo na farko da tayi shiru da
bakinta bata yi musu hirar abunda muffyn Ya fada ba.

A fannin mufrad kuwa 10:am ya masa acikin garin kano lokacin anata shiryen shiryen
zuwa gidan yaa malam imad ya tare sa a falon hjya maman suna faman tartaunawa..

Shikansa saida yaga wani sabon ƙarin nitsuwa daga yanayin imad
..kwana biyu da basuga junansu ba saiya musu tamkar shekara dari sukayi basa tare
da juna.
Kaf dinsu family basuga wani sauyi ajikinsu amma su kam sunga sauyi ayanyin
junansu.

Barinma Imad dake nanike da muguwar tausayin muffy a zuciyarsa yana ganin kamar
inama ace dayadda zaiyi ya samo wa muffynsa farinciki da kwanciyar hankli
arayuwansa,aransa rantsuwa yay da koda ransa ne zai bayar da saiya nema masa.

Mufrad kuwa gani yake kamar rashin zuwansa na kwana biyune yasaka komin su ya zamo
daidai har suka samu nitsuwan da yasa suka yanke ma junansu shawarar yin aure,kuma
rayuwar su tayi kyau ta cikke da farinciki.

Tun tafiyarsa shi baiga kirar rufaida ba,baiga sakonta ba ko wani alaman cewa tana
tuna sa ba...abunda yakeji akanta saiya fara rikitardashi,.aƙasar ransa sai yakejin
kamar rudar kansu dama sukeyi shida ita..da kuma sharrin shaidan dayake so ya
farraka tsakanin sa da imad dinsa..awani bangarrn kuma saiyaga kamar dukkan hakan
ƙarya ne,don yasan ko a iya kwanciyarsa a asibitin na kawai shi ya yarda dacewa
zuciyarsa ta riga tayi mummanan kamuwa da son yarinyar,..saidai abunda ke kanshi ne
dayawan gaske bazai iya bayyana mata cewa yana matukar sonta aranshi ba...yau koda
ya bude mata zuciyarsa yasan wallah bazata iya fahimtar matsalar dake cikin rayuwar
sa ba,shibaima san ta ina zai soma ƙarawa zuciyarsa damuwar sonta ba..,"all he
knows right now is dat rufaida is a precious gem in his heart wanda babu kamarta a
duniyarsa dan akanta ya somajin kakkarfan feelings na soyayya ya shigeshi,akanta ya
soma samun hope din jin yes his type of woman exist nd he can be happy in
future..kuma ya somajin sha'awar yin intimate affairs mai tsuma da shiga jiki da
ita,tsantsar son dayake mata aransa wanda yasani Allah ne kawai yasan iyakarsa
sabida kominata na burgesa yana kwadaita masa wani rayuwa mai cikke da iarabbaben
buri da kuma tsumammen soyayya mai nanike da gawurtaccen sha'awar dayakeyi wa
yanayin dirin jikinta wanda duk sanda yacikaro da ita sai yaji wani abu mai ƙarfi
na tsarga masa har cikin zuciyarshi yabi jini da jijiya sannan yay yawo har
kwakwala.

daya zo bai ganta ba ma duk hanklinsa bai wani kwanta ba..

Har around 4pm bayan sallahn la'asar da suka kai ziyara wajen mahaifinta shida
hajiya mama..

Nan Suka samu yaa malam ya maida haibarsa kusan ma ince komi nasa ya dawo
daidai..saidai baƙar talauci dake neman addabansa da tsufan dole sabida aynzu
hannun da suke bashi kudi da tallafi duk sun ragu mazajen yayan sa dayakeci dasu
duk babu,sakamakon yarsa jadwa ce kawai aynzu ta rage masa a gidan miji, ga kuma
dawainiyar almajirai.

Yau bai musu wani walakanci ba dake shi dama baida wani matsala da muftahu..yaron
ya shiga ransa tun akan cetar rayuwan sa daya dingayi kuma yaga kamar baicika tona
masa asiri ba..yay ta kasa kunne yaji kozai bazashi awajen su zaidu koma maman shi
amma saiyaga kamar duk abunda yake masa a tsakanin su yake kawai ƙarewa...ya rasa
yadda akayi wannan ɗa mai hankli da hquri ya fito acikin cikin zaidu...
Bayan an gaggaisa hajy mama ta sanar dashi cewa rufaida ce ta samu mijin aure
shiyasa tace arakota tazo ta gaya masa in ya amince sai tace magabatan yaron su zo
wajen sa nan saishi ya basu rana,Tace mishi hidiman biki da komi ita zatayi ta
dauƙe masa,shiru yaa malam yy harta kammala magananta bai ce mata uffan ba...

Dan kuwa lamarin rufaida haryau na damunsa aransa


Inyatuna abunda ya taba jefata aciki yakanji baƙin ciki sosai aransa amma hakan bai
taba nunawa atattare dashi ba ..ya gwammanci dai ay nesa nesa da rayuwar rufaida
akan daya ƙara zamewa masa wani abun yin tunani..

Sanda Yayi tunani aransa sosai snn yace mata shi babu ruwan sa akan wann maganan,
Inyaso goben in anzo,ya nada muftahu yazo nan zauren yazauna ya amshe zancen
auren,inma kudine aka kawo araba abashi ƙason sa suje can sukarata amma shi babu
ruwansa da xancen wata rufaida.
Iya amsar daya basu kenan..wanda ya zamto kamar wani nauyin ya kara daurawa a wuyan
mufrad...

Da yamma lis suka dawo gida,washe gari da sassafe mufrad ya kira awaya ya sanar wa
imad akan zuwa yamma can haka ya turo magabatan sa su samesa acan gidan ayi maganan
auren kawai agama tunda babu sauran abunda za'a jira.

A fannin hjya fulani kuwa tuni ta saka yan uwanta guda biyu wakilci akan maganan
auren tare da jadadda musu cewa uban yarinya kwadayayen kudi ne kuma darajar
yayansa shine iya Abun duniyan da zasu kai gabansa..dan haka
Ko goro da sweet din ma basu siya ba suka debo damin kudade suka ajiye wanda za'a
tafi dashi...kan kace kobi tuni gulman hakan ya ƙarade kunnen sauran yan uwan
mahaifin imad
Aka fara kananan rade rade.

Zazzabi da amai ya saka malak agaba anrasa gane abunda yake damunta kullum cikin
kuka take rufaida dake gefen ta kullum tarasa gane kanta gaba daya...yauma da wuri
tabar wajen aiki dantazo ta dubata..Kuma tana sane da cewa yaa muff ya dawo har
sunje anyi maganan aurenta da imad awajen babanta yau za'a koma,hjy mama ce take
labarta mata komi, amma tsaban bata son ta saka kanta acikin wani damuwa yasa
takeyin kamar bata damu dataga fuskan sa ba.

Ynzu ko tunaninshi ne ya gifta a mind dinta yaface shi takeyi da karfin ikonta,haka
kawai takejin kamar bata son ma taga fuskar yaa mufy..bata son kuma taji muryansa
sabida duk wayannan hatsari ne ga sabuwar kwanciyar hankli da nitsuwa data gina ma
zciyarta
Tinda shima ya zabi ya kyaleta tsawon wannan lokaci har ya iya share ta kwata kwata
don ya kula da matarsa to meyasa ita bazata kyalesa ta fuskanci imad ba,..mutumin
daya dora farinciki rayuwarta sama da na kowa yakuma nunawa duk duniya zai iyayin
komi akanta danya mallaketa?

Aganinta babu sauran wata alaka tsakaninta da wanda zuciyarta yake asalin so Tunda
tulin shirmen datay ta nunawa akansa bai sauya komi a tsakanin su ba,a lokaci guda
kawai ya watsar da ita,ya kuma zabi matarsa.. ita kuma aynzu ne take ganin alfanun
da ta zabi wanda take ganin kamar yafi cancanta da ita..

Tana gaban kitchen island tana tsaye cikin tunanin kalar smoothien daya dace ta
hada ma malak dataki cin abinci tun safe ,so take ta mata wanda zai dan dawo mata
da appetite dinta..."kiwi ta dauko a fridge thinking of wani fruits ne zai saurin
shiga dashi..ganin kamar zata bata lokaci wajen yin tunani tce kawai bara ta duba
bananas ta mata banana shake cos dama banana yana dauke da sinadarin dake bunkasa
happiness ajikin dan adam,saitaga kamar malak dinta is actually depress about
sumtin
..kusan kullum suka fara hira da imad kusan ma topic dinsu kenan komiye ke damunta
oho haryau dai batagaya musu da bakinta ba.
Fridge din falo ta bude da nyyar dauko froxen bananas sai ta tsikayo muryan sa acan
cikin kwakwalrta yana magana a waya da alamar shugowarsa falon kenan.

Tsayawa tayi cak jin yadda zcyanta ya buga da wani irin ƙarfi da rikicewan
Bazata,kirjinta na dukan uku bata san meta tsayayi awajen ba har sanda ya gama amsa
wayar tanajin kuma duk abunda yake fada,rufe fridge din tay ahankli bakinta dauƙe
da addua ta juyo ta kalleshi.."kallo daya mai shake da tarin abubuwa sukayi ma juna
sai basu ƙara hade idanunsu ba..
Kanta na ƙasa, nashi na kanta..

nannauyar kwayar idanun sa dake kanta da wani irin mixed feelings na emotions
dayake debarsa na haushin dadewan dayay bai sakata acikin kwayr idanunshi ba, wani
abu mai wuyar fassarawa ya dingaji yana tsarga masa tundaga tafin kafarsa har
tsakar kansa na masa yawo akoinansa yanajin zafi.

...duk saiyaga kamar babu abunda ya sauya daga gareta,kyakkwan siffarta na nan
ayadda ya santa mace mai tsafta kuma kyakkwa.
Sai dan hijabin dayanzu ta komo sawa dayake dada burgeshi..

Kirjinta na racing tanajin kamar tayi filfila ta bace daga gabansa ta kama.."satan
kallon shi takeyi Sai kuma ta runtse idanunta gudun kar abunda takeji aranta ynzu
yayn karfi sosai
"..take ta shiga zazzafar muhawara acikin mind dinta ganin yadda duk damuwa ya nuna
akan fuskan sa..in kowa baya gani ita kam taga rama da rashin samun kwanciyar
hankli atattare dashi

Har wani tura bakinta takeyi gaba acikin sigar shagwaba mitar zuci kawai takeyi
tace Yo ba wajen matarsa yaje ba?
Namaye na ramewa wann fadawar duk na damuwar meyene?.atake saita kuma tuna wacace
matrsan
Wani hatsallen Tsaki taja aranta ta dago fusknta da irin expression din ohon
musu..irin bata damu ba din nan.
Tana kuwa dagowa idanunsu ya sarƙafe acikin na juna wani shocking taji yajata
cikin sauri ta dauƙe idon,sai kuma ta lumshe shi kadan jin ya tsareta da wata
daddar sautin muryansa wanda yadan zo mata da gadara da nuna isa.
Ware idanunta tayi akansa Yace wato ke baki gaisuwa ko?
Kuma baki da wayar da zaki....bai ƙarasa ba saida ya fincike wayarta dake hannunta
yace ina amfanin wayar nan dabazai iya ƙirana ko sau daya yaji ya nake ba?..tasha
mamakin daya furta mata hakan saitay shiru dai batace mishi uffan..ata wani fannin
tasan ya dace ta ƙira din koda sau dayane kodantaji ya sauƙin jikinshi amma ina
alkcin haushi da tsananin kishin shi gaba daya ya rufe mata ido.

Ko ayanzu tasan ta tafka kishin wauta da yaranta.


Dalilinta na fushin shine
"Ai wajen matarsa kawai ya wuce yabarta babu ko yar sallama bacin ita take
dawainiya dashi agadon asbiti

Toh inma hakane, tayi lefi bata ƙirasa taji yajikinsa yake ba .To shima maisa bai
kirata ya gaya mata cewa ya tafi wajen matarsa ba..?

Atake sai ta wani dauƙe masa wuta tana hargagi...


..

SURAYYAHMS
Shiru tayi masa tana hargagin fushi Shima shiru yay zucyar sa har harbawa takeyi
tsaban zafin fushi wanda yasan haushin shi bana komi bane face rudanin da zciyarsa
take saurin shiga inya tuna dumbin asarar soyayyar sa da zaiyi akanta, da jarabben
kishin dake addabar kirjinshi da kuma zafin kufce masa datayi acikin rayuwarsa
wanda ayanzu kam yaci ace daya cire ransa akanta tunda ma har mahaifinta dakansa ya
nadashi a matsayin uban bada aurenta da wani ɗa namiji can bashiba.

Dan Shiru yayi daga


Bisani ya kuma taro caurage din maimaita mata tambyar sa yace
Meyasa ko tex ne baxaki iya turamin ba inma kira na ne bazaki iyayi ba?
Juyowa kawai tayi ta karbi wayarta ta a hannunsa tamasa shiru bata kuma sake masa
fuskanta ba,dan wutar data dauƙe masa nadan wannn lokacin
Sai kuma yaji kamar tana nakasa mai zciyarsa yana yin sanyi da tunanin ko ta
raunane tay fushi dayay tafyarsa yabarta babu ko yar sallama bayan shikansa yasan
irin wahalar datasha dashi a lkcin dayake kwance.

Budan baki yay da niyyar bata hakri akan hakan,yunkuri yay ya matso kusa da ita
sosai har jikinsu na kkrin gogar juna wani kakkarfan ajiyar xuciya ta sauƙe jin
yadda qamshin turarensa da nata yake garayuwa,gaba daya zcyoyinsy ta raja'a ta kafe
tana racing jin wani irin birkitacciyar feelings da harya kamo lallausan hannun ta
anashi yafara murzawa
Atake kuma idanunsu ya sarkafe cikin na juna tana kallonsa a marairace uwa zata
sakar masa wani fitinanne kuma shagwabben kuka,da wani irin yanayim tsumayi
yanayinsu yake tafe ,atake komai ya sauya musu,zciyarsu ya jiƙe cikin wata
maraitaccen yunwa da kuma xazzafar yanayi na tsananin begen junan su da sukeyi
marar fasaltuwa,shaf suka manta da kansu acikin wani rairayi tafkin soyayya wanda
shaukinsa ya riga yy mugun ƙarfi acikin zuciyonsu

Bakinsa ya bude a marairace yanayin sa kamar wanda yake shirin sakam mata
maraitaccen kuka shima muryan sa a tsananin raunane yace "Rufaida".dagowa kanta
tayi sama da dukkan imaninta tana kallon baknshi
Jiran jin abunda zqi furta mata..daga nan bai ƙara wani kalma ba saiga sallaman
imad ya faso cikin wajen da dan ƙarfi acikin falon wani irin bugawa kansa yayi da
ƙarfi daya gansu ayanayin daya tarar dasu..tsayuwar cak
Yay ganin rufaida bata ma hankara ba

Atake yaga mufrad ya sake hannuntan yaja da baya yana mai kimtsawa
Itama Juyowa tayi kadan saitagan sa

Basarwa tayi ta sauƙe kanta ƙasa cikin sauri ta wuje ta bar wajen ta barsu batare
dayin wata magana ko taƙara lekowa ba.

Tashin hankli mufrad ya dingaji aransa Saboda fushinta dayaga tanayi dashi sai gaba
daya hanklin sa ya zamto ba a kwance ba

Atakaice Imad ya fara masa magana akan batun yan uwan mahaifinsa da za'ayi tafiyar
karban maganan auren tare da su amma sai yaga kamar duk mind dinsa naga ta bakin
kofr kitchen din ne.Jikinshi take yay sanyi amma bai wani nuna alaman Ya fahimce
komi da mufrad yake ciki ba

Har suka kammala magana suka bar wajen a sama sama ya amsashi batare daya wani lura
ba
Shikuwa imad sosai ya dagosa yasan dolene akwai dai abunda shigowar sa falon nan ya
katse a tsakaninsu..shiru kawai yay baicewa kowa komi ba.

A fannin rufaida ma tunda ta lallaba malak tasha smoothie rashin nutsuwar zuci yasa
tabar gidan batare da wani jimawa ba.dan ganinsa da jin muryansa bakaramin tada
mata wani yanayi mai mugun nauyi aranta yayi ba..
Saitaji ta damu tasan uzurinsa
Meyasa taga ya fada ya rame?damuwar meya haka ya bayyana a yanayin shi?..
Gidan su ta koma direct, duk wani aiki dayay saura ta karba tana taya yakumbo danta
kaucar makanta tunaninsa amma ina,harsai can da yakmbo ta lura da ita sai taga
kamar duk fargabn zancen auren ne ke damunta,zuwa tayi itama tana tayata ayayin da
sukeyim aikin tare tashiga hada mata da nasiha akan ƙarban qaddara da sauran
kalubalen rayuwa.

Around 4:30 mufrad


Har yay wani sabon wankan,yau sabuwar bugaggiyar shadda milk colour yasaka
ajikinshi mai dan bala'in kyau da tsada,agogon sa ta diamond kamfanin wittels bach
akafafun shi kuma Ya saka tsadaddrn takalmin fata ta asalin saƙar hannu ya kafa
brown hula mai golden design akansa wacce take zak zak da kalar zaren da akayi
aikin gaban kayansan dashi yau baƙaramin Kyau yayi ba shigarsa wani shine angon
..duk inda ya ratsa qamshin turarukka masu dadin qamshi ne kawai suke tashi
ajikinshi suna binshi kamar ma shine angon...

Samun malak yay a falon hjya mama tana zauna ta rafka wani uban tagumi tare da
kafawa tv ido bacin kallo daya zaka mata kasan hnklinta baya wajen ..kallo yabita
dashi snn yay gyaran murya ransa a dan harde yace
Ke tashi kije kicewa hajya mama ta fito zan tafi...babu musu yaga ta miƙe tahaura
sama jim kadan saiga hjya ta sauƙo tanata surutai..
"Haaa haka kawai za'a sakoni a gaba ..yoh Magaji ni me zanzo in maka magana aitaku
ta maza...yo nikuma mexanje inyi..."hararta yay
Yace Dama can sai inkama zuwa bakimin bayanin komiba? dani nataba amsar wani
maganan aure ne?..

Da bakincikin gaske take satan kallan irin shigar da yayi ganin tsabar kyaun dayayi
saitaji ta ƙarasa tsanar auren aranta itafa tasan asalin halayyar dangin
hjynfulani wallahy ba mutanen kirki bane tun usulinsu basa daraja talaka yanzu
kenan haka yau zaaje arainawa matsugunin danta bukar amasa kallon matsiyaci ana
daukr maganansa kamr wani kashi ..

kaide yau ita wannan aure ya tsaya mata kamar wani kashin kifi a wuya ta rasa yadda
zatayi da hadiyeshi
,yarinya tace wai saita shiga zuriar mutanen marasa mutunci yoh Itama ya taƙare
alokcin xaidu waidan ma sunada arzikin kenan?

Muryanta kamar a hatsale cikin damuwar hakan ta daure fuska tace


Magaji nide kasaka mun ido sosai kada kabari wasu yan marasa mutunci su raina mun
arzikin dana bukar..bukar ba matsiyaci bane wallhy ubansa malamii kan ya mutu saida
yayi tashen arziki yayi tashen jama'a da kwarjini..nasan bukar shikansa baida
mutunci amma kasani neman aure sukazo awajen mu ba ido zaka zuba musu kabiye tashi
a saida mutumcin rufaida tun awaje ba.

Yo waye baisan halin dangin fulani ba mutane masu shegen kananan magana nairansu
daya in tayi ciwon kai to saisun bazamu akanshi agari..

Nide wallh wann aure todai..duk an nace..amma nikam da insowa rufai surkuwa irin
fulani aigara ace da batazo duniyan nan ba..toh kai ko irin shawaran nan bazakana
bawa yar kanwartaka ba?anya ma kun hadu kuwa?duk sakacinka ne wallhi..naga dai
yaron nan babban abokinka ne kafa san halinsa ananma yakaita hotel ranan kayita
masifa ..ai da saika bata shawara tay hrkri da zancen auren nan kodan kare
mutuncinta ai mu munsan da wa zamu hadata..

Idanunsa ya wara akanta jin shirmen zancentan dayaga kamar ma dagske takeyi yace
nida Allah ba abunda yasaka na ƙira ba kenan..da baki son auren kin aje mata wani
mijin dazata aura ne?bake kkice kyata cewa inbar mganan makranta tayi aure ba?
nikarki isheni da kananan magana..
Hannunta ta dafe kirji..tace dan kawai nace tay aure shne zata debo dangin tsiya wa
kanta.
"Toh ai sai kaje zaka gani din..wallh mutanen nan basada daraja dan adam magaji
kaje dai kaima xaka ce nagaya maka inyadace rufaida tay makanta wann zabin nide
wallh babu ruwana
.ba imad ma koma wanene

Ɓai kara ce mata komi ba ya kada kansa ya fita yabarta a falon, tafi awa a falon
bata motsaba da tunani kala kala fall ranta zuciyanta ya cikke da haushi tanajin
kamar ta fasa ihu
Kota rufe idanunta ace bukar ya hana bada auren ƴarsa .
Itade sam wannan abun baikai mata har zuci ba,tsaki ta dingaja can ta miƙe tsaye ta
sabi hijabinta ta wuce gidan yakumbo daga isarta ta aika tace aje akira mata
hadiza marmaza tana son ganinta.

Tsakanin imad da mahaifiyarshi kuwa kowa nata nashi zumudin ne,dan itakanta bata
san zumudin meyakeyi ba,bacin daga mata hankli da zarah tayi dazu da ta saka mata
kuka duk saitake gani kamar adalci ne kawai takasa yi ma yarinyr,gata yarinyar
kirki tasha wahala akansa..duk dai amma yata iya tunda danta ya nace sai auri ƴar
jahili bazaura ma mtswww First time dayay wanka yay kwalliya ya saka black voile
jumfar data masa mugun kyau da hula amma yaga maman shi batako yaba da wankan ba.

Da kawunan sa suka iso ma abu daya kawai take jadadda masa, son ka tunafa kamun
alkwari zaka auri fatima zarah..dan ni itace nawa..shidai bai cewa komi saidai ya
bata alaman karta damu.

Agabansa suka tattauna komi aka yanke hukunci cewa


Daga anbasu aure bazasu wani ja lokaci ba next week friday kawai za'a dora aure

Dake ta riga gaya musu cewa iyayen yarinyar marasa ƙarfi ne koda shekara aka basu
dansu shirya wa biki irintasu bazai ishe su ba..kawai gara su suyi komi
.imad duk baisan da wananna. magananun da suke tayi abayan idanunshi ba

Dama aikinsa baifi ya kaisu gidan ya sauƙe su sann ya dawo ya wuce airport dauko su
yaa sheik ba,dan suma akan zancen auren zasu taho kanon yau yau

Biyar saura mufrad yay parking motarsa a kofar zaure ya samu kawunshi ayadda yake
ko alaman wani gyarà kimtsi baiyi ba ..
Bayan gaisawar da sukayi ya soma masa tambayoyi akan auren..duk kwanar sa saida
mufrad ya fahimce so kawai yasan wane ne mijin da yarsa zata aura, bai kuma damu da
shi koma wayene amma Haka kawai
Yaji dai yau yana son ya sani...bayani mufrad ya masa atakaice harya gane cewa imad
ne..wancan marar kunyar yaron daya tsana..shiru yy baice komi ba ya cigaba da
rubutun sa a allon dake gaban sa..dama kuma can wajen a share yake tasss koina na
kyalli da tsafta..sai can mufrad ya saci kallonsa snn yacewa yushau zoka siyo mana
ruwan sha bakin sun kusa gabatowa.

Yaa malam nata kallonsu da gefen idonshi Sanda ya bari yushau ya taso zai amshi yan
dubu dubu da mufrad ya zare daga aljihunsa snn ya gwalo masa idanunsa tare da
dakamai tsawa a hantare yace yana nunasa da yar ytsa yace kai??!!!kabace min anan
wajen..da Allah gafaracan shashah kawai akan Mesuka kawo min da zaa aje musu wani
ruwan sha sudin banza kafurai mushrikai?Kabari insunzo zasu sha ruwan randa
inbazasu sha ba subarmin yata.
Aibasu suka haifar min rufaida ba nina haifeta..tsaki yaja yace maganan banza
kawai.

Ido mufrad yay ma yushau akan ya koma ya zauna ya bari kawai tunda yaa malam din
yace aa ..suna zaune shiru After like 10 min saiga kirar imad atake yay gefe kadan
ya amsa snn yace musu su karaso.

Wasu manyan dattaijai ne suka sauƙo a motarsu ƙirar Landcruiser sabbin yayi da
asalin high lander kankakkuru sai matrix combartble na abokansu dattijan attajirai
yan siyasa su uku da suka rufa musu baya..

Sunsha wankar manyan kaya na bugaggun shaddoji masu ji darai da lpya kominsu mai
tsada sai baza garensu sukeyi ayanayin ƙasaita da nuna sudin wasu ne a doron ƙasa.

Tindaga shigowar su anguwan sukey wa koina Matsayincin kallo suna hura hanci

Alhaj tahir da alhj sageee sune asalin wakilansa sai sauran alhazai ukun da suka
rufa musu baya..tin daga nesa da mufrad ya hangosu ya miƙe tsaye yana jiran
ƙarasowar su

Wani mugum hade gabas da yamma gudu da arewa yaa malam yay...

Suna tahowa cikin takunsu ta bunkasa suna rade raden gulman gidan
Tabb,"talauci baiyi ba,..dama ace gidan alhaj zaidu matazu akace muje karban auren
nan kawai ahuta...wani yace amma anya ma nan gidan dan uwansa ne kuwa...kai amma
arzikinsa bai masa rana ba uwa daya uba daya amma ace yana zama cikin wannan
balngajajjen anguwa...sai tofe tofe suke kamar wasu yn mata...alhali a fuska inka
gansu dattajaine har dattajai masu mutunci a fuska

Suna isowa kofar wajen mufrad ya fito da fara'a a fuskarsa


Ya mummusu sallama sai kallon sa sukei da mamaki
"Ahh wannan dan zaidu ne mako?alaji sageer yace eh ai shine kamanta shine captain
din nan..aihooo aka kyayata ya aiki and all dat...acikin fara'a yajasu suka ƙaraso
tacikin zauren...
A dodofane kowa ya nemi wajen zamansa ya zauna.
Suna dada yima zauren kallon tara saura kwata

Bayan sallama da gaisuwa basuce ma yaa malam uffan ba tsabar raina ma ajinsa da
sukayi
...sukam sun riga
Sunga kalar su tunda ga mufrad da suka ga yawaye kawai zasuyi maganan su dashi.

Shikuma mufrad yana dar dar ne saboda shirun da yaa malam yay..
Ya nitsu tsarr yana sauraran bayanin rainin hankli da wakilan imad din
sukeyi..aciki harda cewa zasu sauya mai muhalli..kawai dai mutum yazo har
Gida neman abu awajenka amma sabida bambancin status saiya na nuna maka kamar
kainee kay sa'ar samun za arayuwansa
Da Wani irin offer na rainin wayo..
Suna nuna kamar komi na bikin ma in anbarsu musu suyi aiba wani abu bane

Har suka gama gabatar da qudirinsu yaa malam na tafasa taciki amma baice musu uffan
ba..

Suna fitowa da damin kudi a aljihunsu kuwa ya harzuka ya tashi ya fice awajen kamar
wani mai aljanu yay cikin gidan sa yana huci..lkcin ma ba kowa agidan dan umma
hadiza tanacan gidan yakumbo amso kirar hjy mama

Duk sai hanklin mufrad ya tashi

Sukuma wakilan Mamaki ne ya cikasu bacin ance musu uban yarinya mugun shegen
makwadaicin kudi ne inyaga kudi zai birkice ya basu yarsa a kyauta..

A sassarge mufrad yay xcusing dinsu ya fice yabi bayan yaa malam daya samu har ya
isa cikin sashen cikin gida yana jeka ka dawo cikin tsananin fushi
Hadiye nashi haushin yy Yace
"baba lpya kuwa?naga baka ce wa baƙin namu komi ba..kaji fa sunce suna son auren
nan da wuri ne, ko a sati na gaba ne idan ka amince su ashirye suke zasu turo abasu
ranan da zaa daura auren..sunce..
Da wani irin kallo ya juyo ya kalle mufrad wanda hakan ya hanaaa ƙarasa sauran
zancen dake bakinsa
A mugun hatsale idanunshi sunyi ja yace"kamun shirunShahsha kawai ai saikaje kabasu
ranar auren tunda kaine sabon ubanta..kai muftahu? Ashe agabanka zaa nemi a
rainamin hankli?nine za'ay min karyan arxiki?..toh mijinta na farko ma da dalan
amurka ya nemi aurenta snn nabada ita.. uban guturu yay Kadan
.Ka koma ka fada musu cewa ni bukar ni ba kidahumin matsiyaci bane da zasu sako
manyan gare kamar giwaye zasu tashi sama wai sunzo neman auren yata zasu zo suna
min burgan kudi..akan bansan abunda nakeyi bane?cikin burga mai kamar dagske yace
"kudi kawai zasu kawo min dan sun dauƙe ni matsiyaci?
,dan uban mutum haryana rainawa muhalli na..kaje ka fada musu uwata attajira
ce,inda naso inyi rayuwar arna da kafarci irintaku wallah dasaina fi ubanka zaidu
arziki..auren yata za'a zo nema babu koyar goro?..waisu sun kawo min damin kudi
ninace musu ina bukatar kudinsu?..inason kudi amma bana son rainin wayo..wallhi
subini ahanlki..wani za'ay wa barazanan kudi?aitun da yata zasu aura dole ne inci
kudinsu, amma aynzu kam banga dama ba, kaje kace musu subar min kofar gidana kafin
inzo in ɓarrraka musu rashin mutunci..

Kan Mufrad nakasa ya rasa abunda yake masa dadi .


Yaa malam ya daka mai tsawa yace
Muftahu kana tsaye?

Awani irin yanayi ya dago amarairaice


Yace baba dan Allah kayi hkri zan je in gaya musu su gyara amma dan Allah kar kace
in koresu...

Wani irin kallo ya masa tunaninwyay oho sai yace Toh kaje..amma nide bazan amshi
kudin nan nasu ba harsai sun bani hakri akan maganganun banzan da sukayi min dan Ni
ba dan iska bane

Atake mufrad ya amsa ya fice awajen yaje ya samesu agaban motarsu sun
tsattsaya...duk yarasa yadda zaisa maganan saida ya koma gefe kadan ya ƙira imad ya
sanar dashi komi da ake ciki.

Dake dama shi sam baida hakuri atake ya kira kawunsan ya hau kansa da ihu da masifa
da rashin kunya akan abubuwan da suka fafffada din..yana bori yace shi neman aure
kawai yace amasa baice wani yaje ya fara zancen
Wani Zasuyi kaza sune kaza ba..gashi sunsa uban yarinya yay fushi yace an raina
masa wayo..
Duk kansu saiya daure dansu da abunda hjy fulani ta gaya musu kawai sukayi amfani

Mufrad na isowa garesu suka fara kame kame "ayi hakuri dan Allah.
Menene ..sunata ɓarin baki...atake akaje aka sai damin goro da sweet etc aka kawo
zauren duk da haka har akayi magrib yaa mal nacikin gidansa bai sauƙo ba.

Duk hanklinsu saiya tashi sunsan in suka koma bawani kyakkwan labari tsakaninsu da
imad yau akwai gurmutsun tashin haknli dan kowa yasan kalar rashin kunyarsa...

Da kyar mufrad ya kashe wutar abun har yaa malam ya fito da kyar lkcin ana kusan
kirar sallah ishai snn akayi magana a tsatsaye ya musu sallama ya koma zaurensa.

Yace suje daga baya muftahu zaigaya musu amsar daya bayar...

Tsuliya a zage suka shiga motarsu suka tafi da mugun mamaki musmmn da mufrad ya
rakasu da dama daman kudaden su
Yabarsu goro da sweeets da sauran tarkacen da suka aika aka kawo daga baya..
Shik yau Kasa komawa gida yayi dan yasan Koshi yau familynsa bazasu barsa yasha
ruwa ba inbaije musu da wata cikakkiyar bayani ba..hakan yasakashi dan dole ya
zauna ya jira yaa malam harsanda ya gama karatu da almajiran sa ya fito cin abincin
dare sannan ya je ya sameshi suka tattaunawa.

Magana ta kama hankli yaaa malam ya masa.

Yana insisting cewa Shiba mutumin banza bane aiyana sane da cewa kowa yana bazashi
ana cewa yana saida yayansa wa masu kudi sabida talauci da kwadayi.

Burga yakeyiwa muffy yana cewa yayansa ne ya isa ne shiyasa yake duk tadda yake so
yay dasu,".kuma akan wannan batun auren
Shi babu ruwansa amma tunda sun kawo rainin wayo
Toh dolene ana biyansa kudin haraji duk sati duk wata inba haka ba wallhy saiya
raba auren ya ƙarbe yarshi akowani hali

Abun yazowa muffy akansa kamar da wasa daga bisani saiyaga kamar dagaske fa
yakeyi ..

Kenan inhar za'ay wannan auren to saida yarjejinyr zasu na biyansa wasu kudade..a
ganinsa ya fance ladan barazana da fafar da dazu sukazo har zauren sa sukayi masa.

Ababu yadda mufrad ya iya yace toh shikenan zai gaya musu hakan
..in sun amince kawai shi zaice musu bayani basai ansake zama ba next week su kawo
sadaki...ahaka suka bar maganan.

Mufrad bai wuce gida ba ya ƙira accountant dinsa yasa aka ware wasu kudade 250k
monthly dazaina bawa kawunsa dan bayason ma asn da wannan maganan akoina...banda
fannin su imad banda fanni iyayen sa shidakansa yadau wannan nauyin zaina biyansa a
matsayin harajin auren rufaida

Tunda har yaaa malam ya riga ya nuna waencan mutunen cewa shiba mayen kudi bane
kamar yadda sukayi zato ai shikenan yanaganin ahakan kawai zaa tafi dama hakan yafi
musu mutunci.

Yau Duk dauƙin masu jiran dawowar sa haka suka gajida jira sukay bacci dan a hotel
ya kwana wayarsa a kshe sabida yafison sai yagama da yaa malam kafin ya sanar dasu
komi.

Hanklin imad inyakai makura wajen tashi to yay


Daga maman shin Har kawunansan basuji dadin yadda ya dinga hawa kansu ba yana musu
ihu ba...duk abunda hjy fulani ta fada ranar saida aka warwre..sai kuma suka
sakamai damuwar jin danginsa kaf ashe basa son auren sa da rufaida...kawai rufa
rufa ake masa.

Yasha mamaki...
Ga mufrad bai bude wayarsa ba shi tunda yaji ance wai mahaifin rufaida yay masifa
yace an raina masa wayo akan dukiya ya somajin kamar da wuya ayi auren nan..

Yaddda ya daga hanklinsa yasaka mamanshi balain shiga taitayinta tana binshi yana
cixgewa..sai kuma taji da bata baza wannan maganan a dangi ba..ga abu yaje yay
turning ya zama daban..laifi duk ya koma kanta
.
A bangaren su hjya mama kuwa dama banda korafe korafe akan dangin hjy fulani babu
abunda tayi ma umma hadiza..kawai dai babu yadda suka iya ne amma mitar data
dingayi jiya ya kashe musu gwiwa sosai harta saka rufaida tadinga kuka cikin
rudani..
Sassafe mufrad ya taho da bank agent dinsa yacewa yaa malam sungama magana..ga
kudin da za'ana bashi duk wata..ka har gida agent zai kawo masa..sannan ya debo
kudi dayawa ya basa yana mai bashi hakuri..

Ko ajikinshi yasaka hannu ya amsa duk dama ranshi na bashi wani abu
Dan ayanayin mutanen jiya dayagani duk yan fafa ne,shi baiga alaman zasu bada
wannan hadin kai cikin sauƙi ba..kawai dai yasa hannune ya amshe kudin.ne dan wani
cakr burinsa amma bawai dan ya yarda ba.

Daga nan ya sakar ma mufrad ragamae komi yace suje su saka rana suyi abunsu
tacan..shi babu ruwansa tunda za'a na biyansa haraji

Sai ayanzu hanklin muffy ya kwanta snn ya dawo gida..

Yfi awa biyu a sashen sa saida ya kimtsa yadan huta sann ya fito ya same mahaifinsa
da doc mehra dasu imad da hjya ma yau kusan kowa jiranshi Yake yazo ya zuba musu
kanun labarai suji yadda aka kaya da yaa malam......
.SURAYYAHMS.

Da nitsatsuyar sallamar sa mai cike da nitsuwa da tarin kamala ya ƙuso kansan cikin
falon kowa da irin kallon dayake binsa da shi amma bai damu ba waje ya nema kusa da
mahaifinsa ya zauna a ƙasa sannn ya fara gaishe su a girmame mamakin shi duk ya
cika zciyar yaa sheik yanata kokontun wai haryaushe mufrad ya saba da dan uwansa
haka harda zai lakaba masa uban aure?..gyaran murya yay babu bata lokaci yahau
tambayarsa abunda akeciki, atake kuwa ya sanar musu an samu nasara sai a snn tukuna
kirjin imad dake kkrin fashewa dan fargaba ta daidaitu.

Kowa san barka yake masa ayayin da malak ta zame ahnkli daga jikin hjya mama ta bar
cikin falon ta koma daki..kuka tafashe dashi mai tsuma batare da tasan dalilin
yinsa ba har saida wani irin zazzabi mai zafi ya shigeta..

Anan falon kuwa tunda mufrad ya gaya musu anbasu go ahead bai kara musu da bayanin
komi ba imad nata satar kallon sa da zugin wani abu daya tsaya masa aransa amma ina
doc mehra ne kawai yaketa tsokanansa nd he was soo happy sabida yasan burin imad ne
ya auri rufaida, yanata ce ma imad ai kuma sauran magana da zancen kawo sadaki da
kuma saka rana ko?kansa ya gyada yana murmushi mai sanyi, he was quiet abit dan
baisan meyakeji akansa ba..duk wata maganan shirin aure aganin sa mai sauƙi ce
which of course all these might appear simple to them tunda an wuce kan yaa malam
yanzu
Reaction din muffy dayaketa observing shine farkon Abun damuwarsa..

Jim kadan kowa ya watse awajen yaa sheik yanata kkrin shan cikin mufrad danyaji ta
yadda akayi yay gaininng trust din yayansa shikuma iyakar damuwar sa daya nuna
kenan shidai yana son yaji bayani akan sabuwar alaƙar dayaga har sun kulla.

Hajiya mama kam tuni tayi aika gidan su yakumbo ta aika tace agaya musu cewa tosu
fara shiri cikin gaggawa tunda komi ya kankanma tsakanin iyayen coupls din

Babu irin ƙirar da rufaida batay wa malak ba amma fir haka taki daukar call dinta
sabida
Zazzabin nan bata son kowa ma yasan halin datake ciki
..instead ma kayanta ta soma tattarawa tana ajiyesu ajaka ahnkli kawai aranta
tanajin bazata zauna a kano ba ta hakura da schl din zata tafi gidansu abuja kawai
tay rayuwarta..

Daga abujan Ma duk labarin da akeyi kenan...hajya adada uwar gurmi maza ta nemo
waya ta ƙira hjya fulani suka tsegunta ma juna plans dinsu...ko ince suka jajanta
dan har aransu sunki jinin saƙe hada zuriarsu da hasiya Duk gani take auren nan dai
abun kunya ne da qaddara ya jajibo mata...sai lailaya zarah sukeyi sunata kwantar
mata da hankli suna kuma asurring dinta akan cewa a bikinta da imad ne kawai za'aga
kwarjinin su
Ba wannan ba.

Around 11:30 bayan kowa ya watse a gidan,imad harya koma gidansu ya sanar ma
mahaifyr sa an bash cikakken dama,washe gari da safe doc.mehra ya fito kenan daga
sashen yaa sheik saiga ƙira daga matarsa hanklinta a tashe.

Yana karawa a kunenn sa


Tace mishi lpya kuwa inta ƙira malak sai taji kamar tana kuka..data tambayeta kuma
saitace ita mkrantar ne bataso ita gida kawai zata dawo..a
Mugun Mamaknce yace malak din ne tace batason makaranta karin bayani ta masa akan
yadda tay observing malak din evrthing sound weird so bayan sun kamala maganan
direct ya wuce sashen hjya mama aka kaisa sama har inda take acikin dakinta Ya
sameta a kwance as usual tana rawan sanyi
...he was actually more than shocked ganin yarda yarsa ta daga hanklinta one time
ta birkice da zazzabi,ance aje asibiti tace a'a ita lallai tana so ta koma kano ne
kawai dashi mai gaba daya

Case din da akeyi kenan har dare...ya ƙikkira imad yazo har gidan, amma shidin ma
bata wani kulashi ba, kuma babu wanda bai lallabeta amma taki fadan komi ..
..har hjy mama taso taganota amma dai bata saka abun aranta sosai ba sabida zafin
xazzabin ya mugun shigarta.

Sosai abun malak din man ya dame rufaida,gaba daya takasa samun sukuni acikin ranta
Washe gari malak bata ko motsi cikin ciwo ruwa kawai aka jona mata cikin gaggawa

Gashi su anty harsun fara maganan shirye shiryen aurenta da za'a fara mata bata
wani samun lokcin kanta bare tana zama wajen malak din akoyaushe

Fannin zarah datakeji kamar zata mutu da baƙin ciki itama sosai tasha dammaran
aikata ababen da bokanta ya bata akan tayi domun samun cikar burinta akan bikin
Karfin gwiwar da hjya fulani da hjy adada suke bata yasaka takejin zata iya farraka
auren imad da rufaida
Sannan taci nasara akansa duk dama tana naniƙe da wannan fargaban abunda ya faru
tsakanin su da ita a hotel..ta tuna fa ranar tana bacci bata san iya abunda ya
fahimta agareta ba.

Bayan kwana biyu haka abubuwa suka kacame musu sosai


Strange abubuwa ne kawai keta faruwa
Wanda yake dada jefa kawunan manyan gidan acikin rudani

..yau da sassafe mufrad yay wanka zai wuce gidan su imad shikansa ya soma gajiya
da kananan cases da tsegumi akan auren
Da aketayi a tsakanin family

Yace gwara yaje su tartauna a tsakanin su ayanke hukunci su saka rana kawai kowama
ya huta ..

Imad dat has been acting soo cold acikin kwanakin..


babu tantama ciwon malak d bhvrs dinta yay affecting brain dinsa,baya son fita ko
ina,irin yanayiny
turning blind eye toward everything din nan,shidai yana nuna babu ruwansa, kuma
baisan komi ba,Yau tunda ya fita sallan asubahi ya dawo baiko leka maman shi ba
tunma akan maganan datay ta bazawa akan mahaifin rufaida taga baiyason wani sake
fuska da ita

a gidan dama dar dar take yi dashi


Shisa ma kwana biyu ta riƙe zancen auren nan nasa da muhimmci koda zai yi hkri ya
sauƙo kwata kwata taga babu faraa ko doki ayanayin danta

..zuwan muffy gidan da sassafe yasakata jin nishadi abinci ta hada musu akan
dinning with hopes dat mufrad zai jawo sa suci dan yau kwana biyu kenan tana lura
baici abincin ta ba..

A bangaren ainau kuwa duniya nakai mata bataji bata gani duk bayanan da zarah
takeyi mata akan maganin data karbo domin auren imad da rufaida bai wani darata ba
saboda abun ba akanta yake ba..
Ita damuwarta kawai shine ayi agama kawai mijinta ya dawo mata gidanta dis time
around tanajin kamar zata dan gyara.

Idanunshi a kumshe cikin wani yanayin nisan tunani wanda har mufrad din ya bude
kofar dakinsan ya shiga bai farga ba..kallonsa ya tsayayi ganin kamar ɓari ɓari ma
jikinshi yakeyi,a hnkli ya tako har sanda ya zauna kusa dashi
Sannan ya farka ya bude idanunsa adan firgice Bindigar dayagani agefensa yasaka shi
zaro ido waje?Yace imad are u okay?who r u xpecting harda bindinga..

Murmushin shi na barazana yay snn ya miƙe zaune ahnkli yanata kallon muffyn kamar
sumone dat is lost dariyar can cikin kirji yay snn yace hey man.Hannu suka sha snn
muffy ya hade ransa yace wasap magana nazo muyi dakai
sai kuma naganka da bindiga a hannu..
Imad....bai barsa ya ƙarasa ba yace mance kawai muffy im just parking my
things..Mufy yana shiru yanabinsa da ido dan bai wani fahimce shi ba,Kanshi dake
masa ciwo ya riƙe yace whats is it?
Wani magana zamuyi?

Ajiyar zcya muffy yay yace we dint talk about the weding..kayi hquri
Abubuwa ne sunmin yawa akaina..we need to fix date nd all that So my friend lets
start talking...

Wani nakashahiyar murmushi imad yay yana mai ya ƙara rike kanshi dake masa azaban
nauyi
A mugun shahsance ta inda yasan dole ne inyy magana yabawa mutum haushi Yace which
weding?..
hade ran da muffy yy yasaka shi cewa ohh?....sai yy shiruuuuu can ya kada kansa ya
taɓe baknsa a hankli saidai bada sigar wasa ba
Yace..mufrad?
...a gajiye mufrad ya juya ya kallesa yace what?
..idanunshi ya rolling yana layi kamar wanda yasha wani abu ya bugardashi"
yace u know i love you right
..tsaki mufrad yaja.baidamu ba yace...bazan boye maka ba im confused abot this
marriage..sai naji kamar kaima baka son nayi,u kept treating me like am some
child...ni haryau nakasa yarda cewa an bani go ahead din aurenta witout any jiggles
i knw how her dad hates me ko baka fadamishi gaskiyan cewa ni ne mijin ba ne?
Mufrad bai kulasa ba..yacigaba da zuba"..Mufrad u have to open with me alright
Nasan ƙa fadi son ranka ne kawai tell me how its going in reality
tun kan mufrad ya waigo, yaji ya damƙo hannun sa da kuma strong emotions a muryan
sa idanunsa atake sukayi wani irin jaaaa sun cikkke da wasu irin mixed feelings
masu rikitarwa.yace i know ure hiding sumtin from me mufrad na roƙe ka da girman
mahalincin ka ka fadamin gaskiya what really happen befr he say yes?
I know y must have done sumting for me i know.. i know
.i know,i know u...kawai baka son kowa ya sani ne ko?
Ganin bazai kulasa ba..rikirkitowa har kasa yayi hargabansa muryan sa a karsashe
Yace Pls abeg u to tell me now or dont tell me forever...bana son infara hidiman
auren nan da wani fargaba

turesa mufrd yay a mugun raunane kuma cikin basarwa yace.."i did
secrifice..my..my,yarasa mezaice kawai yace time"..nabashi hqkuri dats oll...so
what? let it go imad...i only did was was right,all dis doesnt matter tunda dai
za'ayi aurenka da wacce kakeso din, i promise u.. tinda nine uban auren ta bakada
wani damuwa
..imad pls dont fill my head with nonsense am trying my best to give u my
all...pls dont stress me da kananan magana ure not a child..kawai muyi abunda ke
gabanmu ynzu.

Kansa ya sauƙe kasa ahnkli snn


Yy murmushin datafi ciwo radadi yace "So it was true u did secrifice sumting for me
then".

.tsaye mufrad ya miƙe da masifa a muryansa dan yasan rufardashi kawai imad din
yakeyi da salonsu na lawyoyi danya gane wani abu

Ransa aharde yace imad ya isheka haka waimeye hakane da Allah...shima tsaye ya miƙe
cikin rauni yace "im tired of u hiding things from me ne kawai..not just u alone
but evryone...my mum.. ruffy.. malak..my family...kunata min karya for god sake

Kafadunsa mufrad ya dafa a zafafe snn yace wani ƙarya aka maka...just
Stop dis..no one is hiding anything from u...we r all working towards ur
happinesss...
irin dariyan Baxatan nan dayasaba kufce masa wanda take futo masa acikin hargagin
bakin ciki, yanayi ahknli yace okay..i belive u
mubar wannan maganan kawai.

Sai yaga kamar Mufrad bai damu ba


Cewa ma yay toh shikenan Muje muci abiinci we have alot to do

imad bai ƙara ce masa komi ba ya tashi sukaje kan dinning tble suka zazzauna hajy
fulani tanata haba haba dashi shiko sai kallonta yakeyi
Wani irin kallon da baka isa kasan meyake ayyanawa a mind dinsa ba

Bai wani ci abincin dayawa ba suka dago maganan auren,mufrad yace zai iya zabar
date sabida suma a shirye suke,imad yace musu sudan bashi nan da sati guda dan
zaiyi tafiya sabida wani aikinshi,but thy can choose any day for the weding
Kafin ya dawo.

Haka yki yafadawa


Kowa location din inda xai tafi,but Kafin ya fita saida Yy kyakkwan sallama da
maman shi yace mata inde auren zarahn shine babban burinta akansa tasaka aranta
shizai cika mata shi.

Aynzu tafiyar malak da babanta abuja shi ya dada sakawa jikin kowa yay sanyi cos
she was so sick kuma anrasa gane kan damuwarta

After like 4 days bayan komi ya lafa aka farayiwa amarya shirye shirye ciki da
waje su anty anu suna kulawa da ita sosai..

A fannin rufaida azumi takeyi kusan kullum sabida Allah ya shiga lamarinta dan
tunda aka soma cecekuce akan bikin nan sai ta dawo so lost bata gane kan komi ba

Yaa sheik da familynsa duk a abuja za'a tare su da bikin, so anty anu xa anty
fareesa ne suke daidaita komi a kano
Mufrad kuma boyayyar damuwar sa akan rufaida da aikinsa su saka sha masa kai
atimes saikaga kamar ribubun auren ne bai darashi ba..

Kwana biyu babu imad kuma babu wanda ya isa yace ga inda yaje...
Ana washe garin za'a asaka ranar auren sai gashi nan ya dawo with full force da
xticememt dinsa da komi har sanda kowa yasha mamakin sa ranar juma'a mai kamawa da
misalin ƙarfe hudu na yamma zaa daura auren rufaida abbakar malami da imad khalid
matori

Wani kayataccen Shiri akeyi gadan gadan kamar wanda za'a tada kano zuwa
abuja...anyi barin kudi wajen yin tsare tsaren biki da siyan Kayayyakin lefe wanda
duk imad ya lakabawa muffy da mahaifyrsa akansu nd evrthting seems to be moving
fine.

Masu harsashen cewa hala auren bazai kankama ba kowa ya cire ransa aka fidda anko
akayi inviting gagaruman visitors da zasu zo

Mufrad nata shan Mamaki ganin yadda doc mehra da babanshi basu bari invitation din
auren yazamo soo public ba
...sai yaga even most of thy closest allies were not informed kamar tsakaninsu su
biyu kawai suketa shiryen shiryen auren suna kuma jawo aminansu nakusa ciki ..ata
daya barin kuma saiyaga imad dats so excited..

Hjiya fulani da ayarinta dama can basu wani so ayi abun kowa yaji ba so tunda akace
masallaci agida ma kawai xa a dora to ai shikenan .

Dama babu wani program face kanuri nights da aketa shiryawa a abuja.

Duk su naxli da shukra sun dawo shirin bikin,24/7 suna badmouthing rufaida directly
naxli takan gaya ma imad cewa basu sonsa da ita harda duk abubuwan dasu hjya adada
suke cewa akan bikin

Duk yanaji saidai yayi murmushi yamaida abun wasa


Yace 'ynzu bazaki so ta kodan sabida ita nazaba a matsayin farinciki na ba?daga
haka kuma saisu washe amma out of 10 agida da dangi yasan few ne suke masa asalin
murnan samun rufaida a matsayin matarsa na aure.

And vrything wa moving fine face a rana a sati uku da imad din ya fara wani
rikitacciyar mafarki.

Acikin mafarkin sai yaga kansa awani tafkeken filin da babu gaba babu baya wata
hamshakyar aljanar mata mai dauƙe da zak zak kamannin fuskan rufaida tana biyosa
azaunce da wani xuƙeƙen wuƙa tana kuma warning dinsa akan in harya aureta zata
kasheshi.

Haka zaita tsorata yana ihu cikin dare harsai ya tashi a firgice yana karkarwa

D dream almost sound real...a farko bai wani saka abun aranshi ba but tin in yana
mafarkin acikin dare har abun ya dawo masa kamar daily bread koda runtse idonsa yay
kadan da ranan Allah saiyaga wannan matar tana biyosa.

Mahaifiyarshi ne kawai ta sani sabida in yay ihu sunan rufaida xaita ƙira cikin
tsananin firgici sa tsoro

abun duniya saiya bi ya dame hjya fulani tun ana its just a dream saitaga fa
yaronta baya iya samun nitsuwa
...jin kullun in zai farka da sunan rufaida yake tasowa abakinsa yasaka ta ƙira
hjiya jasmine ta gabatar mata da maganan aka soma batun kaisa asibiti

Washe gari da sassafa ana saura sati biyu a daura auren yaa sheik yacewa imad din
ya tattara kayansa ya dawo abuja....

Gaba daya lamarin imad ya rikicikice yanayin sa ya sauya


Mufrad kansa baisamu wani sukuni ba..kafin ya tafi abuja yana parkin kayansa ya
ƙira rufaida yace mata yana son suhadu..

A ƙofar gidansu yay parking ta fto suka gaisa..bai boye mata komi gameda da mfarkin
ba ya gaggaya mata ga abunda yake ciki .

Sosai taji hanklinta ya tashi,kuma Dama can akwai maganin da babanta ya bayar yace
abata tayi wanka dashi batasan namene ba amma tabbas tasan na kariya ne ..haka taje
ta dauƙo ta bashi tace mishi ya gwadayin amfani dashi .

Kamar masoyan da suƙe matukar kaunar junansu haka sukayi bankwana ya tafi abuja da
maganin ajakansa...tunda yaje abuja bai yi muamala da kowa ba sai yaa sheik da doc
mehra babu wanda yasan mesuka tattauna
Sanda washe gari yaje gidansu malak
Ya sameta itama babu wanda yasan magic din da yay ta warƙe Daga depression dinta
kawai dai anga ta ware ne tass har wai tafito tana supporting dinsa akan shirye
shiryen aurensa.
Within few days shirin biki ya sake yin zafi..Sosai hakan ya wanke zuciyar rufaida
musamman data gansu da malak din atare dan atare suke ƙiranta a video call...ranar
kamar anwanke mata zuciyarta ta dinga godewa Allah...

Imad danya kwantar mata da hankli yace mata yy amfani da maganin data bashi yanaga
kamar ya masa aiki jiya baiyi mafarkin ba

Hakama ya gaya ma mamansa ai rufaida ta basa maganin wanka yay baiyi mafarkin
ba...ita duk wani maganan rufaida ba burgeta yakeyi ba amma dai tajidadi dan dama
kiris ya rage tace ma itace mayyar datake bibiyar rayuwar danta a dreams nashi

Kamar kiftawa da bismilah komi ya zamo normal wa ruffy yadda jikinta ya dau kyallin
uban gyaran da aka mammata yasaka ta batason cika shiga mutane..

Few times haka zaa kawota ta gaggaisa da baki daga nan kuma shikenan.

A abuja har angama


Cikke sashen ta wanda zasu zauna da ita da imad dinta,da tsadaddun kayan alatu
wanda yaa shiek ne ya mata su a matsayin sana uba.

Gurmi kiishi da tsana awajen su hjy adada da su nazli wanene wanene gidan ya cikka
da mata kinababbu

Ana saura kwana biyu biki zaa kawo amarya abuja abu dayane baima rufaida dadi ba da
yaa malam ya buga ƙasa yace ummanta bazataje koina ba.

Tanaji tana gani ummanta da yakumbo suka fasa zuwa bikinta

Adda suhan,jadwa da su anty fareesa sune suka cikke jirgin kai amarya sai few aides
din hjya mama.

Mufrad kam tunda yaga anata biki budiri sai ya bata acikin taron...anayi dashi amma
da wuya ake ganin fuskansa...in his heart yana so koda sau daya yay magana mai
tsayi da rufaida amma in suka hadu babu abunda suke sai fada da juna,haka za'ata
mamakinsu, haka har yakasa samun wannan damar yin mata maganan dan gani yake kawai
is better he let go of evrything ...this is his fate...rufaida bana shi bane...
Bacin Da kyar yake fama da zugin hakan aransa..imad ko ajikinshi kowa yagansa zai
dauƙa baida damuwar komi barinma dayace musu mafarkn sa ya washe kuma ga malak ta
shiga hidima mamansa is also der so he was just cool..

A babban sashen hjy mama aka sauƙe amaryan sa da ayarinta aka cigaba da shiri

Gagarumin shiri wanda aka narkanwa kudi

.malak ma tazo itakadaice take tare da ita.

Duk wani shawarwari da dabarun aure tare ake musu bayani dan ba a wani cikawa
rufaida kayan mata ba
Kawai dai anyi enhancing najikinta ne sosai,kuma ansakata ta ci abinci masu ƙyau da
ƙara lpyar jiki sosai...kafarta da hannayenta yasha zanen lallar ubansu..fatar nan
nata ya sulɓi yana sheki kamar hannu bazai taba tabata ba...ga wani zanzaren kitson
two step na kanurai da aka zubo mata front dinsa gaba aka kama...tamkar zabiyar
balabiya ko ince matar wani sarki haka kamanninta ya fito da bakaramin kyau tayi
ba.

Cikin dare ana washe garin auren imad ya farka ya hange mufrad yanata sallah

Tashi yay zaune bayansa jingine da bango yanata kallonsa..sai can daya miƙa hannu
ya dauki wallet dinsa ya bude yaga maganin da rufaida ta basa ayadda yake bai taɓa
ba..

Ajiyar xuciya yay snn ya koma ya kwanta dunkule da maganin a tafin hannunsa 6:40
mufrad ya runtsa kenan ya tashe sa yau is his weding day yanata murna ya ce masa
yaje yay wanka Duk kin muffy haka yasaka shi agaba...har sanda Yay wanka da ruwan
maganin nan dan shikam yasan bazai tabayi ba kuma bayason haryau da zai aureta
Wani ƙarya ya gifta tsakaninsu

Da sassafe za'a kawo lefe dan haka aka shishhirya akaci adon kece raini by 10 am su
hjya fulani da ayarinta suka diro gidan tuni waje ya kara hargirsa da surutai...su
naxli an shahhsa anko yau daurin auren uncle dinsu they wer so proud Akwatina 25
aka dire a babban falon hjya mama

Habaici uwaka dan kowani magana zaa yaaɓa sai an masa kwalliya da gorin arzki..wasu
ma cewa suke bazaura ce..babu wani abun doki..duk dai aka gama suka watse
Ayarin ango suna sashen hjya adada
Ayarin amarya suna sashen hjya mama.

Yau kanta kamar zai bude tsabar masifa yadda ake raina ma jikarta wayo datayi..

Immidietly afer jumuat prayer kan imad ya fara tsananta da ciwo sabida mafarkin nan
dayaketa boyewa kowa
Kuma yanayi kullum amma haka yata dannewa bai fadawa kowa ba..

Da safe har anyi ma rufaida wankar kece raini an saka mata wani hadadden white
Chantilly lace an lullubeta da transpatent veil har ƙasa anata tsuma jikinta da
turarruka. Su na maiduguri dan asalin professonals aka dauko suna mata komi

Kamar yadda shima imad yasaka white shadda..komin su iri dayane da muffynsa.

..lkcin kan mufrad yy zafi ya na waje yana ta shiryen tarban few bakinsu da zasuzo
din kofar gidansu ya cikke da motoci..imad ya zame kansa ya shiga sabon sashen
amaryansa da aka gina.....wayarsa ya dauƙa yana zaune shikadan sa yanata latse
latse..

Innalillihi wa inna ilaihi rajiun..take wajen ya dauƙa da rudaddiyar sautukan


salati ayayin da keeyan dake bari ƙar kar ƙar ya sulale a raunane ya fado ajikin
imad din tare da fashewa da wani iriyar rudaddiyar kuka mai ƙara da firgitarwa
...sautin kukan nasa ne ya dawo da mufrad daga dogon tafiyar da yay daga duniya na
wucen gadi..tsaye yake cak tamkar mutum mutumi shi baiyi gaba ba baiyi
bayaba,rubibin mutane sai bangaje shi sukey hanklinsu a tashe suna isaga kan yaa
sheik da keeyan dasuka makalkale gawar imad...

Allahu akbar...
Allahu akbar..

Hannun Yaa sheik nata ɓari yanata kkri ya jaa imad daga ƙifewar dayayi...mutane na
tare tare da keeyan Daya zauce yana raunataccen kuka sosai duk jikinshi na rawa
tamkar wani tababbe.

Duk abunda akeyi mufrad na tsaye nata kallonsu..


Ko ince nata kallon duhun dake gabansa dan zucyarsa ce kawai take motsi amma
koinansa dauƙewa tayi cakkkkkk
.
Tashin hankli da rudani take ya cika masallacin ayayin da aka fitar da keeyan din
da kyar anajanshi za aiyi dashi cikin gida.

Cikin dauriya Yaa sheik tare da wani abokinsa suka fara kkrin daga imad sama caraf
kuma sai muffy ya fado masa aransa, atake ya dago jajayen idanunsa da suke fidda
kwalla acan hangosa a tsaye kamar an aje kungi, ganin yadda ya tsaya cak din
yasakashi mugun razana da dan ƙarfi ya ƙira sunan sa yace Mufrad?...nan ne kowa ya
hañkara da shi yadda ya tsaya kamar kungin yasaka kusan kowa ya gane cewa he is in
deep shock ',.few datttijan da suke wajen sukayi kansa a guje suna salati zasu
rikosa..."ana kai hannu jikinshi kuwa ya yanƙe jikin shi a sulale ya fada ƙasa
sumamme

Ahujajan aka dauƙe sa shima saidai har iyanzu yaa sheik yahana akai kowa asibiti
gashi duba da yamma ne ko jana'izar ma halin afara shiryashi..

Sunsan dolene gawar imad yay kwanan keso what matters now is to control the ongoing
tension

Dagata cikin gidan tun farkon faruwan abun wasu mata suka ƙai tsegumi wa hjya mama
cewa wani abu yana faruwa ata wajen masallaci.
.
Fitowarta kenan saiga shi an shigo da keeeyan a ragwabe kamar karamin yaro yanata
kuka mai firgitarwa duk anrasa menene ke faruwa.

Anajin sautin kukan keeyan Kowa ya fito arikirice,mata anata jeka ka dawo anata
rudanin tambaya kowa ya yy jungum jungum an tsatsaya

Atake hajya jasmine ta fito tare da mamanta hjy fulani


Duk sun fito suka samu anata tambaya meke faruwa?meke faruwa amma babu amsa...ana
shigowa da mufrad a hannu shima a sume kamar gawa
Gidan ya ƙara kacamewa da wata muguwar rudani...
Rufaida na daki da ake rubibin amma duk surutun da akeyi tana ji alkcin kirjinta da
kanta kamar ma fita zasuyi tsabar bugawa..

Ƙarar jiniyar motar ambulace na asibiti yasaka matayen gidan ƙara rikicewa wasu
suka fara salati.."tuni dukka dattijai da tsoffin gidan suka firfito waje a rude
Ayayinda doc mehra ya sauƙo daga motar asibitin cikin gagggawa ya shiga cikin
masallacin shima.

Hjya mama tabi wannan tabi wannan hankli atashe tana cewa waimeya farune?
Ina zaidu?zaidu ..
Kusan Ihu takeyi tana karade harabar cikin gidan gashi bakin masallaci ya cika da
rubibin maza babu yadda zasuyi subikansu

Kowa saidai ya kada kansa amma baison afara jin labari abakinsa.

Already hjy fulani ta soma jin abun akanta dan riirrike ta akeyi duk jikinta na
rawa gabanta na dukan tara tara tanajin tsananin bugun zuciya razana da tshin
hankli,saidai cijewa irinta mata yasaka bata harzuka harta zauce ba.."tana tacewa
whats going on?ina imad..ina dana yake?..whats going?

Likitocin da doc mehra yazo dasu akai dasu sashen yaa sheik sunabawa mufrad
taimakon gaggawa...
Keeyan ma was suffocated out of shock saidai suma kawai shi yay...

Kkri aketayi har Saida akayi stabilizing din su,alokacin babu motsin kowa acikin
gidan, kowani mahalukin dake cikin gida ya fito waje an tsatsaya an zuba ido abakin
masallaci ana jiran aga fitowar imad .

Mazan dake wajen kaf sunsan abunda ya faru,matayen ne kowa dai da irin rudewa da
firgicin daya nuna akan fuskan sa da yanayinsa barinma hjya mama da hajiya saddika
da suke daf da zaucewa su balle su nufi can

A hnkli jiki a mugun sanyaye rufaida ta tahota jikin anty anu tadan tsaya tana
lekawa...wani irin sanyi mai taba brain tadingaji saitaji kamar jinin jikinta ne
ake daskrarwa taciki yana dawowa ƙankara..

Wani shiru wajen ya dauƙa..yadda kasan an kame bakin kowa ....jim kadan saiga
mutane suna kokowar fita da mutum daga masallacin dan kusan mutane biyar ne suka
riƙo imad din sukayo waje dashi sarari..

A xauce hjya fulani tayi wajen tare da fasa wani iriyar gigitacciyar kururuwa mai
gigitarwa,a muggun axauce take kiransa cikin ihu tace imad imad meyasa sameka?imad
Wayyo Allah na shiga uku Meyasa dana zaidu?. .hjya mama cikin rudani ta riƙe rigar
yaa sheik itama a rikice tace zaidu menake gani?me aka ma imad din Meyake faruwa.?

Kasa daurewa yay da firgicinsun yasa kuka mai sanyi mai kuma ban tausayi yana matse
idonsa yace mama kuyi hakuri dan Allah kuyi hki a raunane sai yace innalillih wa
inna ilahi rajiun..mama imad sa'i yay...take hjy fulani ta tsinke numfashinta cikin
firgici tace mene?kace imad Yy mene? .yi tayi kamar zata fado ƙasa aka tarota a
hujajan..hajya mama ta zuba akasa tasaka kuka mai ƙara..hajiya saddika already
jikinta ta ragwabe ta sume dan ba'a cikin hayyacinta dama tayi magana ba..

Atake gidan ya dauƙa da jimamai da rudani.....

Su nazli da shukra sunata kuka mai ban tausayi tamkar wanda suka rasa mahaifinsu
Kamar yadda mufrad ya kafe haka rufaida ma ta tsaya bata ko motsi...
saida aka tattaba jikinta ta snn ta dawo tare da zuƙar wani irin gawurtaccen
numfashi mai ƙarfi da tsortrwa wanda tajasa har tsakar kanta wanda zugin sa yaje ya
buga kwakwalanta..

Janta su anty fareesaa sukayi da karfu aka kaita cikin dakin hjya mama
...atake kirjinta ya fara wani irin ciwo, rolling Kawai takeyi akan gadon tarasa
inda zata aje kanta, tafara abu kamar mai chest pain ko asthma Bakinta ya kasa
rufuwa tana ta fidda sautin haaa haaaa haaa huuhhhh huuuu mhhhaa..ƙarar sautin
nunfashinta
Kenan,wanda kuma da ƙarfi da zafi yake cizgarta,Sai kokowar da numfashintan takeyi
Su anty anu duk sun rikice akanta suna iya bakin kkrinsu amma ina tamkar ma duk ac
da fankan dake cikin dakin ma zafi yake ƙara mata dan da kyar take jan numfashi...
sautin Ƙaran bugun zuciyarta da nunfashintan gaba daya ya ciƙke dakin
Yasaka kowa ayanayin tashin hankli.

Atake gidan ta kacame da tashin hanklin mutuwar imad"..jim kadan bakin biki suka
watse..yaa sheik natare da gawar imad a sabuwar sashensa shida doc mehra inda aka
hana kowa shiga.

Likitocin da yazo dasu suna kan mufrad da keeyan


Cos mufrad was critical gani ma suke kmr inba a tsaya akansa ba zai iya zama ahaka
a cikin shock na tsawon shekaru bai farfado ba.

Hjya fulani kam asibiti aka wuce da ita direct aka sakata a icu emergency aka
sankama mata engine taya numfashi

Hjya jasmine da su hjya adada sune akanta kowa ya jigatu da jimami hanklin kowa a
matikar tashe..

Cikin wannan rudanin gidan yakasance har izuwa bayan ishai


Har yanzu rufaida na wannan firgicintan wanda ya saka kowa yin mata kuka sabida ta
mugun bawa kowa tausayi

numfashinta sam sam yaki dawowa su addanta da su anty sunyi har sun gaji dun bari
Aka fara mata adduao i anata karatun qur'ani akanta amma ina

Sai rolling takeyi akan gado ruƙe da kirjinta da kanta cikin zautacciyar yanayin da
itakanta batasani ba.

Daga cikin gidan banda ainau da su zara babu wanda suke sintiri...sai hjy goggo
dake zaune a daki da wasu baki

Abun kamar bazata ya zo musu har ace imad ya mutu?kai kai...abun nata bawa ainau
mamaki
Wow Shock of the universe..dan in za'a yankata ne bazata taba cewa hakan zai taba
faruwa ba

Toh gashi nazli da shukra acikinsu sunyi nanike anata kukan mutuwa,duk haushi ya
kamata ganin babu halin dazata jawo su xarah gefe ta tambaye su ya akayi hakan ya
faru...

Sai taga kamar ita kanta zarahn she is in shock of everything dan tunda xee ta jata
ta kwantar da ita akan gadon ainau, zarah bata sake motsi ba rufe idanunta tayi
kawai tana wasu hargagin bori kuma haryanzu dai batacewa kowa komi ba banda rawa da
jikinta yakeyi
Acikin tsananin duhu bakin ciki da rudani daren ya kasance musu..

Yaa sheik da doc ne kadai atare da imad a sabun sashensa kowa yagma sanin anan
zasuyi masa sutura sassafe akai sa makwanci sa.
Babu wanda yake leke wajen gidan ma ansaka security ba kowane yake shiga ba

..babu wanda ya samu sukuni aransa bare ace ya runtsa ko an samu sararin yin bacci

Sai can kusan da asubahi rufaida ta samu daidatuwar numfashinta da kyar ta samu
nitsuwa anty anu ne tay maza takaita bayi ta mata alwala tazo ta umarceta akan ta
tadda kabbaran Salla...

Duk sun tsaya atsaye suna gadinta ne sabida bata iya tsaywa akan kafarta jikinta ya
gama ragwabewa da jimami ta kuma mugun raunana
..ahankli 'tana cewa Allahu akbar din kuwa ta fashe da wani irin tsumammiyar kuka
mai shiga jiki
...atake kuma saita danne kukan tayi duk sallan da ake binta tanamei rokon Allah ya
fidda ta a wannan ukubar
..kafin ta gama ma koinanta ya dauƙa da turirin Xaxxabi mai axaban zafi .tuni aka
kwantar da ita akan gadon,hargagin zazzabin saita surutai yakeyi tambayar su takeyi
dagaske ne imad ya rasu?Kowa nata jin tausayin yanayinta
Daya xamo kamar na mai tabon hankli
....Likitan dake lura da keeyan ne ya mata allura snn ta runtse ido bacci mai nauyi
ya kwaceta..
Keeyan shima tunda ya farka yake fama da zazzabin baiyayin komi sai amai sai yar
sallah dayayi

Da asubahin fari ya sheik da doc mehra and few other aminan su sukai duk abunda ya
dace agurguje suka kaisa suka binne sa.

Babu wanda ya isa yace yaga fitarsu agida ko wani abu na sallahn gawa da akayi
sabida gudun ihu d firgice da tashin hanklin da akayi jiya,har aka kammala komi su
hjya mama ne kawai suka sani amma sauran kam dawowarsu aka sanar lokacin bayan
sallahn fajr gari ya fara haske .

Around dat time mufrad ya farka a hnkli ya bude rinannun idonsa da sukayi jaaa yaga
keeyan ne kawai atare dashi basu iyacewa junansu komi fa face kuka mai sanyi da
rauni da suka dingayi atare ..

Shiya taimaka masa yay alwala yay sallah sannan ya sanardashi cewa har ankai imad..

Kin amincewa da hakan yay ransa..


Yace shi lallai zaije yaga makwancin imad dinsa koda batare da sannin
Kowa ba, keeyan din ne yace zai rakasa nan take suka kama hanyar makabarta suka
isaga makwancin imad..

FARKON LABARI. .....

*District mogue no 25 Ahmadlawal street:6:34am* .

Kuka yake sosai gurfane a gaban wani kabari wanda yanayin kukan nasa kadai zai iya
tabbatar maka cewa haqiqa wannan mutumin yayi babban rashi,musamman ma yanda
idanuwan sa suka kumbura sukayi wani irin jajur ta yanda duk wanda ya kalle sa bisa
kallo daya to dole sai nashi idanun shima sun ciko da qwallah tsabar tausayi.
A nan gurfanen da yake,wani kyakkwar saurayi ne mai masifar kama dashi yazo shima
idanun sa sunyi jajur tsabar kukan dayaci,a sanyaye yake tahowan har ya karaso daf
dashi jikinshi yayi matuqar yin laqwas bai iya daurewa ba sai kan kukan shima
yakeyi,hannu yasa ya Dan dafa shi ya kuma rungume shi sosai a jikin sa ayayin da
suka buda suka rungume junan su cikin wata iriyar kasalallen shauki da rauni mai
tafe da ciwo da azabtarwa,babu abunda suke zubarwa junan su face hawaye masu
saukowa da turirin numfashn su mai zafi da ciwon rashi.

Na tsayen da kyar ya soma iya bude muryan sa,rarrashin na tsugunen ya shiga yi yana
bashi kalamai masu taushi da sanyi acikin kunnen sa wai koda zaiji sanyi aransa
amma sam shima ya kasa daina kukan har sai da yaja shi da qarfi kawai suka fita
daga maqabartar.._.

*****CIGABAN LABARI.....

Bayan fitarsu daga gidan ashe rufaida itama ta farka a rikirkice,dan kamar wacce
aka tashe ta bacci hakanta bude idonta gatsau,nishi ta shigayi tana jin kamar
numfashinta ne yake son ya sake seizing kamar irin da jiya

Da ƙarfin balai ta fincike numfashinta kuma gigice ta tashi ta zauna tana waige
waige kamar wacce tay loosing sense dinta ganin su anty da adda suhan sunyo kanta
ana neman rufeta da tambaya yasata kakkame jikinta ta fasa ihu kamar mahaukaciya,
hjya mama tana kkrin jan hannunta ta tureta ta shiga fincike canulan ta watsar da
mugun gudu babu takalmi akafarta bare dan kwali tafito har waje..tanata kuka tana
ƙiran sunan sa"imad..imad..
..kaf dakin sukabiyo bayanta ganin ta doshi hanyar sabuwar sashenta da imad din
agigice

Haka kawai tana cikin baccin ta tadingaji kamar yana kiranta,data bude ido sai taji
kamr fa ƙaryane bai mutu ba ,Kai koda ma ya mutu ita tana son taga fusknsa one last
time...wani irin burkitaccen yanayin son ganin fuskarsan shiya hauktar mata da
kwakwala ya sata ta zamto kamar tababbiyar mahaukaciya tafiya kawai take Ana tare
tare da ita har sanda sukayi
Waje

Sunan shi datake ƙira yasaka kaf yan gidan suka firfito ana kallonta...

Nazli da shukra hjya goggo da ainau da zarah data lafe ajikin zeee jiki babu
kwari...itama sai ynzu ta farka jin sunan imad din da rufaida take ƙira awajene
yasaka ta biyosu danta gani.

Tare tare su anty fareesa sukeyi da ita"tana kuka jikinta na ɓari bari tana miƙa
hannu tana nuna sashen sa tana kururuwar sunan sa..
Kowa ya raunana amma Su nazli ji suke kamar ma suje su ƙasheta...

Har ƙasa rufaida tafadi ana kokowa da ita,hakan yasa hjy mama wucewa waje masallaci
hnklintashe yaaa sheik ya hangota suka firfto Allah yaso shida doc mehra ne kawai a
lokcin...
Hannu take yarfawa cikin yanayinta na raki tace ohni hasiya na shiga uku
Zaidu kazo ga rufaida ta samu tabun hankli..

A hujajan suka futo doc mehra yace subhanal'ah tana ina?..batama iya amsa shi ba
suka dunguma sukayI cikin gida...
Suna isowa kanta kowa ya ja ya matsa
Yaa sheik ya tsuguna agabanta a hankli ya dago fuskanta suna hade ido dashi cikin
kuka tace"k..kawu imad ne ya tafi ya barni..hawayensa dayake dannewa atake suka
sauƙa, tafada jikinshi ahankli ta ƙara fashewa da kuka mai balain ƙarfi...
Rungumarta yay ajikinshi tare da shanye hawayen dake cikin idonsan
Yanajin sautin kukantan yana tsagawa har ƙashin zcyrsa.

Kansa ya sunkuyar ƙasa sosai da ita ajikinshi baikoyi motsa ba,Duk saiyaji
tausayinta ya balbale mishi zuciya yana cusa masa wani jimammen rauni..

Doc mehra na tsaye akansu shima duk jikinshi yay sanyi idanunsa sun ciko da hawaye.

Cikin dauriya Yaa sheik ya tallabota suka tsaya a tsaye yafara bata ɓaki yana
lallashinta harta dena kuka mai ƙarfin..

Jan hannunta yay tana binshi abaya


Ya wuce da ita cikin babban falonsu da ita..a ƙusa da shi ta zauna ta kife kanta
tana sauƙe ajiyan zuciya.

Sauran ma duk suka shigo cikin falon kowa ya zazzauna akasa ya nitsu ,hjya jasmine
hajy adada da su mufrad ne kawai basanan

Wani wa'axi mai bala'in shiga jiki da kashe duk wani taurarriyer zuciya yaaa sheik
ya somayi musu mun akan yarda da qaddara mai kyau ko marar kyau dan mutum baxai
taba zamowa cikakken mai imani ba harsaiya yarda da qaddara sharrihi wa khairi..

Wa'azazzuka ya dinga musu masu mugun shiga jiki da ratsa kwalkwala


Babu wanda zaka kalle fuskansa awajen kace nasihar yaa sheik bai ratsa zuciyarshi
ba..

Ahnkli zarah ta kwanto da kanta jikin zeee ta lumshe idanunta tay tsammmm wasu
makudan hawaye
masu rauni suna bibiyar kuncinta
Cikin ranta bata komi face tafarfasa gaba daya tarasa laifin waye?na bokane ko
nata?
Ko kuma ALLAH ne kawai ya nuna mata ikonshi ya dauƙe imad din,tarasa mesa imad zai
mutu bayan boka ba hakan yace mata ba?ce mata fa yy zasuyi aure har su haihu..duk
tagama
Sawa yau xata bude
Sabon shafin rayuwarya dashi sai sannan ace mata ya mutu?..hawayenta take suka
tsananta saukowa.

Duk nasihar ya kashe musu jiki masu kuka sunayi masu jin rauni a zciyarsu duk sunyi
Lumui sunyi shiru .

Itakanta rufaida sanda taji ta dan samu nitsuwar zuci domin nasiharne kawai ya
kwacota daga illusion din dayakeso ya gigita mata kwakwalnta dazu..Wani shiru tayi
kanta na can ƙasa babu abunda takeyi aynzu sai sauƙe ajiyar zuciya.

Umartansu yaa sheik yay akan da suje kowa yay alwala su dawo ayi ma imad addua
atare.....aikuwa yana gama Rufe bakinsa sai ga dirowar hjya fulani a tsakiyar
falo..

Wani matsiyancin kallo ta musu dukkan su snn tasokai Hajya jasmine da hjya adada da
nurse daga asibiti suna binta tare tare da ita idanunta duk ya rufe sai kallon ta
akeyi gadan gadan tayo kan rufaida kamar wata tababbaiya a zauce ta fincikota
tsakiyar falon tare da dokata da ƙasa gami da shakure mata wuyarta da karfi kamar
zata ƙasheta.
[1/29, 10:42 AM] MAMAN ASLAM: Rufaida na kwance akan gado itama ita dayane adakin
tana latsa wayarta ahankli wasu makudan hawaye masu nauyi da rauni nabin kuncinta
tana tarewa..

Ganin imad kam babu ruwansa kojiya ma saida ya shirya kansa da kowa yanemi yafiyan
duk wanda sanadin bikin nan ya bata masa rai.

Gani take kamar shikam He was soo xcited da komi baidamu da kowa ba.

Ita kuwa Tun da aka soma ribubin Auren nan ita kadai tasan metakeji acikin aranta
barin ma da zu da aka kaita taga kayanta.
.ita gani take kawai Kamar aikin banza tayi da soyayyar mufrad acikin ranta tuntuni
asalin mijin ta shine imad

Tundaga kan tafiyarsa wajen matarsa dayayi da zamowa uban aurenta da kuma dataga
jiya wajen kawo lefenta da yagani ko a jikinshi yamata murna sai taji kamar ta
cireshi aranta kawai ta manta dashi.

Duk tunanin yadda xata yaface tunanin hakan takekanyi hawayenta bana kowa bane face
shi

In few hrs tasan zata zama matar imad na har abada, yau da yaksance zata bude wani
sabon shafi a rayuwanta sai kuma ta nemi mai sassaita mata zciyanta a kusa
tarasa,tun jiya jikin malak yakara tashi, yau tin safe take.ta ƙiran wayar Malak
din akan zasuyi wata magana da ita amma haryanzu anyi sallahn jumaa wayarta baya
shiga

Kuma tana tsoron lekawa waje sabida taron matan biki bidiri duk gurmin bikin yana
gamutsa ne acan sasashen Hjya adada dake anan ne inda uwar ango take danata ayarin

And gidan was quiet lively sabida har ainau ma ta gayyato su maryam da hasina Gasu
nazli da shukra da few friends dinsu..

Ana daf zaa fara shirin tafiya daurin auren saiga zarah da kawarta zeee ta wani
shaaaa flowing gown uwa itace amaryan sai zugata su hjya adada sukeyi suna nunata
wa baƙinsu cewa itace next amaryan...abikinta ne kuma zasuyi kaza zasuyi kaza
Zarah sai ladabin kule a buhu take musu tana nuna kamar itamai hakuri ce kowa nata
jin tausayinta .

Ainau kam abun bai darata ba tunda taga zeee tare da zarahn tasan anje wajen boka

Haka kuwa zarah taja hajya fulani gefe ta cika mara kirji da manakisa harda bata
kyautar turare na musamman tace ita abinda take so kawai abawa imad kenan a
matsayin gudumawarta na aure.

Kuma tana son ya shafa wannan turaren ne akan kayan da zaije daurin aurensa sabida
danshi ta siya as gift din aure wanda baifi 1hr daga yanzu ba
Babu ko dar dar aran hjy fulani ta amsa turaren tace mata ita dakanta ma zata
fetsa.

Sosai zarahnda zee sukayi murnan ganin qamshin samun nasara


Suka gayama ainau yau zatasha kallo
Dan boka yace muddin imad ya shafa turaren toh ya tsani rufaida kenan har abada
auren yau akanta zai dawo

Thy where so confident about it sabida zulmewar da suka fa hjya fulani tayi wajen
tsanan auren aranta

Hanklin Rufaida haka kawai taji yana tashi kirjinta na tsananta bugawa
Rashin kowa atatere da ita yanata sa mata fargaba da wani irin feeling din tsoro
mai rikitarwa
..tana cikin wannan yanayin saiga kirar imad kamar daga sama..da kyar ta amsa wayar
sabida yadda takejin batason magana da kowa...Duk saitaji kamar wani abune mummuna
zai afku da ita..rashin zuwan malak ayau ya dada rikitata mata brain dinta..haka
imad ya dinga kwantar mata da hankli yace tazo ta samesa toh.

A farko dai taki masa anma dataga kamar bazata taɓa dena jin abunda takeji ba
yasata saci hanya batare da kowa yaganta ba
Ta same sa acan wajen sabuwar sashen san ta baya suka hadu yasha kwalliyar farar
shaddan sa yana tsaye yanata murmushi shikadai

Atake ta sauƙe ajiyan zuciya jin kamar fargaban tan ne ya ragu dataga fuskanshi
Kawai sai itama taji zimman tasaka aranta cewa zata cire tunanin weird act in malak
ko muffy,cos imad is what matters to her now..tunda baifi saura awa guda abashi ita
na har abada ba.

Tausashiyar murmushin sa mai sanyi ya dingayi yana kallon yadda


Fararen Kayanta suka mata mugun kyau ajikinta
..itama sai kallon sa takeyi jin kamar yaune ta soma ganin sa akaro na farko Cos
she wasnt looking at him with any confused feeling yau.. atake ta soma ajiyewa
aranta cewa daga yanzu shifa nata ne.
Babu wani bayan shi

Hannunta ya riƙe anashi snn yay leaning kadan yay kissing hannun yace u look
amazing babe..murmushi tay ahnkli tce "u too"..
Wasa ya fara mata yana tsokanarta yana cewa How mny minutes remain to be my baby
dauko hula?amidts all her tension saita tsinci kanta da fashewa da dariya sosai
tace i dont knw..yana ta maimaita mata har yasaka maganan acikin yar waka
Baby dauko riga
Baby dauko hula
Baby dauko diaper
Dariya takeyi cos he was making it fun
numfashinsa ya fuzgar da ƙarfu yanata kallonta da murmushi jin dadin ganin yadda
yar karamar wasan nasa ya lightening mata mood dinta
Hannayenta dake sakale a hannunshi ya murza snn ta sassauto ta dan kallesa ganin
lallen hannuntan kawai yake kalla. a hnkl yace "Am glad dat ur smilling now
baby...Wani jan numfashin sa sama yay..snn ya dago kansa ahnkli ya kalle how very
beutiful she was
And her beutiful eyes da suke kallonsa da wani irin sigar farinciki tuno wahalar
data sha tun daga farkon rayuwanta yay acikin kiftawar idanu sannan ya karayin
murmushi mai nauyi,..sai kuma ya fara mata da wasu maganganun da ko kodan batayi
tsammanin ji daga garesa ba Farawa yayi da cewa.
..i know ure not happy getting married to me.
Wani Hade ranta tayi atake zata hanasa fara yin wanan maganan
Sai kuma ya rike duka hannunta ya matse anashi sigar badawasa yakeyi ba yahanata
motsi kwata kwata
Idonshi cikin nata yace"i have to say dis cos is the truth, i m also not happy
marrying u dis way,ure going tru alot dat ure ready to fight for...ure a
fighter ..nd what i feel for u now is much stronger baby.
I believe in aka daura auren nan ynzu your happiness wll be much more stronger ko?

Murmushi tayi sosai


Ta gyada kanta Tace yes..ure my only happiness imad..so let forget about eveything
nd be happy togethr.
I will live for u
Fight for
Stay for u
Love u
No matter what...

Rungumarta yay kadan snn ya sake ta yace is this a promise ?

Gladly nd emotionally tace yess..dan yanzu tagama cire ranta akan komai ma.

yana kallonta Yace "am proud of u,cos uve fought for me to this moment
Koyau na mutu kinmin halacci rufaida...u gave me more than the love nd trust i gave
u.
U... and him are the most important things in my life.
And i want u to do is to trust me...i wll neva do anything dat will hurt u.

Koba na duniya kisani inatare dake ajikin mufrad dina..

I want you to know dat Mufrad is my soul am just a body..

kardan tarayya na dakene kidauƙa bana lura da relationshp dinku...feel free with
him..not as a brothr but as sumone special as me...
Mufrad ne kawai zai kulamin dake..he will make u more happier dan we are today u
promise you..baby na baki amanansa kinji?

Jin maganan nasa tayi wani bambam rakwai dan bata fahimce meyke nufi da hakan
ba,amidts her confusion shikuma saiya dage wajen bata amanan kanta da amanan mufrad
din.
Tanata jajjja baya tana son ta tsaresa amma ina he is just pouring out dat sukadai
ne farincikin sa a duniya shiyasa dolene suhada kansu surike amanan kansu..

Koyana nan ko baya nan...

Anan ma Harya gaggaya mata maganan da


Batayi zaton ji akan rayuwar muffy ba
Sun balain dadewa anan...har yakaiga an fara nemanta.

Saura minti 10 a daura aure mufrad nata zagaya waje nemensa sai can wani abu
yasakashi yabiyata wajen ya same su daidai lokcin rufaida tana ta insisting imad ya
dena bata amanan kowa duk yanayin firgici ya gauraye su..imad ya zame mata tamkar
wani zautacce...cewarta ynzu da shikawai zatayi rayuwarta..
Shikuma rarrashinta yakeyi akan karta saka shi aranta..har mufrad ya iso wajen basu
hankara ba saida yay gyaran Murya Duk kishin ganinsu ahaka ya rufe masa
idanunsa..Kallo daya tayi masa tuno da duk abunda imad yagama gaya mata akansa sai
bata ƙara dubansa ba
Janyewa tay ajikin imad din batare da tace uffan ba ta shiga cikin gida.

Nan ma Ta samu koina ya cikke makil da taron mata anata dauƙar hotuna dasu
xarah ,kan gado ta nufa ta kwanta tayi shiruuuuuu cikin wani irin yanayi mai
rukitarwa

Afannin su muffy kuwa masifa yay wa imad akan hakan dayazo ya samesu
Sunayi Yace masa ynzu fa zaa dora auren sai baxaka jira ba..?
Sunata yi dai acikin wasa..imad yake gaya masa yana bata amanan soul dinshi
ne .shikam tun jiya yaketa avoinding emotional talks dinsa

Around 4:pm kofar masallaci ya cikka


Da few close friends yaa sheik yasa aka dan jingirta daurin auren anata jiran
isowar doc mehra hakan kuma ya bawa imad daman yin magana mai sanyi da nitsuwa da
mahaifiyarsa..

Turaren da zarah ta bata ta dauƙa zata fetsa masa hartana kuka.. "yana murmushi
yace a'a ya hanata

A sanadiyar haka tagane cewa kanshi na masa ciwo.


Amma bai bari ta daga hanklinta akai sosai ba, danma yasata karajin dadi saiya
amshe turaren a hannunsa yace mata zaije dashi in zaifita masallaci zai shafa din

Har wajen 4:30 da doc mehra bai zo ba kawai yaa sheik ya ynke hukunci yace a Nitsu
a zo daura aure..imad nazaune shiru kusa da keeeyan ya kife knsa a ƙasa

..Lokacin anxiety attack ya gama damun zciyar mufrad ya fito kenan sai wayarsa
tafara ringing ya duba yaga mai kiran saiyaja gefe ya kuma ƙira mahaifin sa sukayi
gefe...

Juyowa imad yay a hnkli ya sace kallon su..nannauyar ajiyar xuciya ya sauƙe sannan
ya saki wani kayataccen murmushi a hankli ya sulale ajikin keeeyan ya lafe sann ya
lumshe idanunsa sai cak numfashinsa ta dauke.

Daf lokcin Yaa sheik


Ya juyo kenan a gurguje shida mufrad har sun iso za'a soma daura aure.....keeeyan
nadan Yin motsi da kafadunsa sai ragwab yaji sauƙar kan imad akasa.

A mugun gigice yakai hannu zai tallabosa take tsigar jikin mufrad ya tashi jin
kirjinsa tay bugawarn da bata tabayin irinsa ba..kansa yaji na juya masa ko motsi
bai iyayi ba, kowa ya miƙe tsaye ana sallati..sumar zaune keeyan yay yanata kallon
fuskan imad dat looks so pale aƙife akasa,tun kfin
yaa sheik ya iso kansu yafara tattaba shi a rikice ..kansa ne ya fara bugawa da
yaga ko motsi baiyayi...ya sheik ne ya tsuguna agabansa ya tallafi sa jikinshi ya
rungemaa ..ya ƙara tattabashi yana cewa imad imad...imad..wani runtse idanunsa yayi
da ƙarfi sann yace Innalillahi wa inna ilaihi rajiun...

SURAYYAHMS
25TH DEC

Tsaye kowa ya miƙe a firgit,hjy fulani cikin ihun da kuka tace"wallhy yau sai kin
mutu..baki isaaaaa ki kashe min dana ki rayuwa ba,banda salati babu abunda yaa
sheik da doc mehra sukeyi,cikin fusata da hargagi hajya mama ta bikansu itama a
haukace tana kkrin finciko wuyar rufaida da aka shaƙure..take wani irin rikici mai
gurmammen tada hargitsi ya kaure awajen tsakanin tsoffin,hjy adada dagagan tasha
gabansu yaa sheik tayi banga banga dan tahanasu rabawa tana kallon abunda hjy
fulani takeyi ta wani dora hannunta a kugunta tana diri,.hjy jasmine da sauran
matan dake cikin falon sai karkarwa jikinsu yakeyi..yadda ta shaƙurre wuyar rufaida
haka hajya mama ta shaƙureta itama cikn zafin zuciya da fusata tace"saddika kisake
min jikata...ke mahaukaciyar wani gari ce?kisake ta nace..wani irin jijjiga
rufaidar sukeyi yarinya ta ƙafe waje daya bata ko motsi...hjya fulani cikin tsawa
tace "bazan saketa ba hasiya..wallhy saita mutu.inta saba maita da tsafi tana kashe
mazajen aurenta to wallhy karyanta taci bulus akan dana..wani irin kokowar tsana da
jin haushin juna suka kaure dashi har iyanzu kuwa bata sake wuyar yarinya ba..hkri
doc mehra ya dinga basu amma ina..

Cikin zafin nama yaa sheik ya riƙo maman sa Da ƙarfi yajata baya shi kuma doc mehra
yakai hannu yana kkrin raba hannun hjya saddika da wuyar rufaida wani dundurumin
ashariya hajiy mama ta watsa awajen a haukace take fuxgewa daga rikon da yaa sheik
ya mata tanacewa
"Mahaukaciya kawai,,jahila wacce bata san Allah ba Saddika in uwace ta haifeki ki
kashe rufaida kigani yau zakisan kin taba yar malamai...da ƙarfin bala'i hajya
fulani take ture doc mehra
danta dada shakure rufaidar

Abun kunya duk ta gauraye falon

Hjya goggo tasaka kuka tana cewa


Hasiya ashe bakuda
Hankli?...fulani..
fulani...kisake wuyar yarinyar nan nace miki...yara sunata jin kunyarku adhe
kubazakui wakanku fada kudena wannan haukar ba
Zaidu ka bace min da hasiya anan wajen...Cike da zafin zuciya hajy mama tace babu
inda zanje wallahy sai inbarta ta kashe min jikana?meta mata da zata shakure mata
wuya?akansa aka fara mutuwa?an kashe shi..fulani tayi abunda zatayi
...kai bura uban duk ..Rufe mata baki yaa sheik yay yana riƙe da ita da ƙarfi yana
cewa mama dan Allah kiyi hakuri..amma ina sosai hjya mama ta fusata ta haukace tana
kumfar baki,hjya goggo dataga baxata iya langwasa ta ba ta juyo kan su hjy fulani
wacce sosai ta toƙare wuyar rufaida duk da saka hannun da doc mehra yay amma yakasa
bambaresu hankli atashe hjy goggo tace...adada ki bada mehra waje ya karbe yarinyar
tun dake lusarace...
ke jasmine bazaku fada wa uwarku ba
Sai an Kashe yarinyar agaban ku?..kunada hankli kuwa..hajya adada dake diri tace
mama fa babu ruwanki a wannan maganan...ai ansan tanada mummunan ciwon ƙisa nameye
za'a raba uwa da danta kwalli daya a duniya...kema mama wallhy fada kawai kikei..ni
wallh babu rabawan da zanyi ninasan abunda fulani takeji aranta..nasan zafin rashin
ɗa .kasha wahala da ɗanka watacan daban tazo tayi sanadiyar rayuwar sa..a daddafe
hjya goggo ta miƙe zata wanka mata mari ta matsa a guje ta koma baya..

Wani irin kukan ƙura hjya mama takeyi tana kutuntuma xagi ma hjya saddika itama
tana ramawa kiris ya rage ta budi baki tace zata tsine ma zaidu inbai saketa taje
tay ma fulani dukan mutuwa awajen ba...

"Na rantse da Allah inkuka sake ta kashe min jikata rai dubu a falon nan sai anrasa
..saddika kisake min jikata
Saddika kisake min wuyar jikta...

Ita kuwa sai jijjiga wuyan rufaida take tana cewa "eh tsinanniya dangin
matsafa...mayya kawai mai bakar jini mujiya mai kashe mazajen aurenta
..akan nawa dan kan yau ƙaryanki zai ƙare A hannuna zaki mutu..matsiyata dangin
matsafa .

Suna cikin wannan cacar bakin sai gasu mufrad da keeyan sun shigo falon agurguje
dan tun daga waje sukejin hargagin masifa da zagezage yana tashi

Kowa a falon na kuka su ainau da su xeee anyi jungum jungum ganin tashin hankli da
gurmin da yaci uban nasu.

Wani irin tari rufaida takeyi.."keeyan ya wuce da gudu ya dau zanin hjya mama ya
daura mata tare da kwaceta a hannun yaa sheik daya ƙasa daga idonshi awajen sai
bari kawai jikinshi yakeyi

Mufrad yana isa gaban hajya fulani doc mehra ya ja baya,.."hannu daya yasaka
ayayinda fuskan sa ya turnuke da bacin rai da ƙarfi ya fincikke hannunta daga wuyar
rufaidar ya watsar mata dashi a wani irin walakanctayar yanayi sannan ya riketa
baya dagowa hjya fulani tayi da niyyar masa hargagi Cikin daka mata wani irin
hargitsatsan tsawa yace..."is enough grand ma..Enough..

Dirin Karar tsawar daya daka yasaka kaf falon yin tsitttt kamar an dauƙe wuta....
Layi rufaida takeyi a hannunshi tana wani ramram da idanunta..jikinta a ragwabe duk
kafafunta sunyi lagwas kamar ma zata sulale tayi ƙasa kafafuntan sun kasa daukarta
ga tari daya makure mata wuya tarasa yadda zatayi taja nunfashi.

Hajiya fulani tana kallon sa cikin ynyin fusata da nuna isa ranta a matukar bace
tace".."How dare you?ta kashe min dana sannan har kaine zakazo ka kwaceta?...

Hjya mama zatay magana keeyan ya ficciko ta yay waje da ita hjya goggo banda kuka
babu abunda takeyi...
Kan yaa sheik da doc mehra na can ƙasa sun rasa ina zasuyi da abun kunya
..."anty fareesa da su nazli duk sun rungume hjya jasmine sunata kuka ahankli..

Muryanta na amon marar dadinji tana cizga tana diri tace


Mufrad Bada kai nakeyi ba?..how dare u ..uban wa yace ka karbeta?

Baice mata komi ba ya mugun hade ransa ya shareta,


Hakan dayayi mata yasa saidataji wani tukukin mugun bacin rai azciyarta

riko rufaidar yayi ya tallabota ajikinshi so calm nd gently yana daddana mata
wuyar inda ta riƙe
Sai ayanzu ma hankli yadan zo mata tagane ashe shine Cikin jajjan numfashi tace
yaa...
Yaaa mufr...tafara nuna hjya fulani da alaman ta mugun tsorata da ita tanaganin
zata kasheta..

Fuskanta ya shafa ahnkli salon rarrashi da tausayinta ayanayin sa


yace "Relax..no one is gonna hurt u i promise. .kuka ta fashe dashi kanta harna
rawa saita komo ta kwanta akan faffadan kirjinshi tare da kife fuskanta acikin
kirjinshi wani irin rungumarta yay ya manneta da jikinshi sosaiii yanadan jijjigata
jin haka yasaka ta xagaye hannayenta a kugunshi ta tantame sa harta baya irin
yanayin tsorantan nan mai tsanani..

Runtse ido hajya fulani tayi irin she can't believe this..

Dagowa tayi zata kara magana tagansa ransa abace ya zaro mata jajayen idanunshi ya
daga mata hannnu alaman ya isa....
Yace ya isa haka.. Not another word from u grand ma.

A tsawace tace
"Dont call me ur grand ma, u fucking idiot ..she killed my son...

Tsawa ya daka mata a birkitaccen salo yace"Okay Stop it...Stop this bull
shit...Baisan sanda ya Dan tura rufaidar gefe bama,gaban hjya fulanin yazo yana
kallonta eye ball to eye ball muryan sa kamar zaiyi feshin wuta a fuskanta yace"..
"Are u out of ur mind?..tace yes.
Maci amana daga mutuwarsa harka manta dashi agabana kazabi kay defending wacce ta
kashe shi sabida kafarantawa hasiya ranta?.."mufrad whats wrong with u.

Cikin Runtse idonsa da yay yace Ive heard enough of this grand ma,stop embrassing
urself.. ure disgracing imad
Is this all u got to give him after he is gone...?adduar da zakiyi masa kenan kizo
kice lallai saikin dauki fansa akan mutuwarsa?
Ko kwana daya baiyi a makwancin sa ba kike hanasa kwanciya?Abunda kikeyi ayanzu
kinaganin in aka tashe shi a kabarinshi yaganki zaiji dadin kalla?
He will be ashame of u...im also ashame of you..

Kowa yasan mutuwa na Allah ne


So Stp tryng to look for who to take the blames..ure being nuisance for god
sake...leave the gurl alone ..I will neva eva let u or anyone else hurt her..Yau
kinyi na karshe kenan kina jina?
...bazaku maidamu mahaukata ba..
Evrybody shud get out of this place..

Duk wanda ake maganan Dasu atake suka shaa jinin jikinsu suka bar wajen..

Ya rage dagashi sai yaa sheik sai doc mehra sai hajya jasmine da su hjya goggo da
nurse dake can gefe...

A sulale hajya fulani ta durkusa har ƙasa a ragwabe tana kuka mai tsuma
zuciya...take hjya jasmine ta karasa wajen ta rungumeta hjya adada ma ta tayata
sunata bata hakuri

Sunfi minti biyar ahaka hjya fulani tanata jimami acikin ranta wai har mufrad ne
zai gaya mata wannan ɓaqar maganan?tayi na ƙarshe fa yace?
He wil neva allow her get hurt?bura uba..waye ma mufrad tukuna?
Danne zuciyarta tayi dan bata san iyakar nashi danyen kan ba..ahaka hjya adada da
hjya jasmine suka kinkimeta sukayi da ita daki nurse ta tabisu cikin gaggawa aka
narka mata allura..

Jiki a sanyaye ya sheik ya taho ya rusuna gaban hjya goggo yafara bata
hakuri...'share hawayenta tayi tace kaimeye laifinka aciki zaidu?
Matane marasa hankli duk sun girma amma basusan sun girma ba..yau adada taban
mamaki harda zata bada goyon baya ayi wa yar wannan yarinyar wannan cin fuska da
mugunta
..."toh kayi maza kasan yadda zakayi dan wallhy abunsun kam ba jahilci bane
haukane...this girl will need protection inba zaman makoki za'ayi tayi agidan ka
ba..yarinyar nan tabani tausayi sosaiii ga zafin rashi ga fitinan su fulani aikoma
menene da sai a daga mata kafa...ita meta sani ?gata yar karama gwanin ban
tausayi..kai Allah ya kyauta dai ..

Harta gama shibaice uffan ba


Doc mehra ne ya tayata tashi ya taimaka mata yakaita har dakinta .

Shima nasiha ta tsaya masa tana ta kushe abunda su fulani sukayi.

Tsayuwar mufrad da
Mahafinshi a falon ya haifar da wani irin shiruuuu..
Mufrad nataso ya bashi hqri shikuma yana son ya furta masa wani kalma mai nauyin
daya ƙasa sanin ta inda xai fara sakata harta fito sarari..

Suna tsaye awajen ahaka saiga keeyan ya shigo falon da sallama Cike da ladabi yadan
rusuna kai yace "baaa hajiya mama tana ƙiran ka..tace in sanar dakai cewa ta aika
kawu abbakar zaizo daga kano ynxu akan lamrin rasuwa da akayi mana,tace inyazo zai
tafi dasu rufaida...
Juyowa yay a gaggauce yace ina maman take?
Keeyan yace tana can falonta.
Kaje kace mata ina zuwa...har yakama hanya zai fuce ya ƙara dawowa dashi
Sai a sann ya kalli idanun mufrad yace
"Son,Ka aika da pilot dinka sabida isowar san ya samu yiyuwa da wuri..tun kan
mufrad ya amsa ya kuma tsare sa cikin sassanyar yanayi ya kira sunan sa a tausashe
yace mufrad?..kirjinshi yaji ta dan buga yace naam baa..

Ajiyar zciya ya sauƙe ayayinda keeyan ya zame yabarsu subiyu a wajen...

Murmushi yay daya kallesa"..a hnkli yace"..Nasan ban taba sakaka abu kakiyi min
ba..
Ya lumshe idanunsa a hankli snn ya bude da fargaba a muryansa...yace baa menene?..
Hannunshi yaa sheik ya riƙe yace
"yaa bukar zaizo dakansa..Ina mei neman alfarmanka daka amince in maida maka auren
yaata rufaida..

Hannunshi ya zamar ana baban na shi ayanayin shock yace baa in aureta yau kuma?
baaa...ganin yadda yaa sheik ya kuresa da idanu yasaka shi yin shiru sai ya kuma
sunkuyar dakansa can ƙasa jin amon sautin mahaifinsa dake magana cikin nitsuwa da
raunana

Yace Auren zaifi dacewa da ita ayanzu..


Ina nufin kaine kafi cancanta Da kadauki wannan nauyin..

Mufrad kayi duba da kankantar shekarun yarinyar nan kayi kuma duba da tarin
jarabawar rayuwa datake ciki aynzu
Rufaida batasan da farinciki ba she needs strong supports nd our kindness
..nasan kuma kai mai tausayi ne.
Kuma bazaka so mata abunda muke hanga mata anan gaba ba...kayi adalci...bai bari
baban shi ya karasa ba yace 'baa na amince zan aureta.

Masha Allah sukaji daga bayansu ayayin da doc mehra yake karasowa ciki
Har gaban mufrad din yazo yace Allah ya maka albarka.
Allah yasa ka gama da duniya lpya inkamana hakan kagama mana komi..

After like 1hr gidan ya dauƙi wani irin shiru kowa na sashen sa, da shi da ya sheik
da keeyan da doc mehra duk suna sashen hjya mama wanda tafi kowa yin naaaammm da
batun auren nan it
Kawai so take ayi ma, duk wani bura uban da za'ayi ayi,dan ta qudira aranta cewa
akan rufaida yau sai kowa yasan ita wacece wajen masifa da kata'i a duniyar nan.

Kafin faruwar hakan tashin hankli marar misaltuwa shiya nakasa zuciyar umma hadiza
da su yakumbo a kano
Tun da suhan ta basu labarin abunda ya faru Da rufaida umma hadiza bata ƙara samun
sukuni a zuciyanta ba..

Sassafe suka shirya


Akan zatazo abuja taga yarta..anma guilty consience da tausayi da rudani ya saka
yaa malam yace lallai shi zaije.

Shiyasa umma hadiza ta ƙira hajya mama sai aka ci sa'a lokcin keeyan ya dawo da ita
falonta kenan tana neman babban matakin da zata dauƙa akan hjya saddika...

So take ayi ma rufaida tofin ƙaikayi koma kan masheƙiya dan taga wayannan matan
kamar dagaske suke zasu iya hallakata ..

30 min to 1 saiga yaa malam ya iso gidan aka xauna dashi ana tattaunawa as usual a
salon sa na gasurkurmin maiji da kansa..

Duk abunda ake fada bai darasa ba


Tunda yaxo yaji ance yarsa da lpyarta cikin sauƙar da kai da komi yaa sheik ya
dinga binshi ...toh muftahu ne..babu yadda ya iya da yaron ya riga ya shiga ransa,a
take dai ya amince yanata masifa yana bambami..

...yaune rana na farko arayuwansa da yadda ya amince zai bada auren yarsa batare da
ya nemi ko ficcika ko wani haraji ba...
Tausayin rayuwar rufaida yasakashi yin sanyi ataciki
Duk dama zamansa anan banda zaginta babu abunda yay yace taurin kanta yaja mata..
Saidai da zuciya daya yau yabawa muftahu go ahead har ransa baijin wni dar dar
akansa..shi ai ba kamar zaidu yake ba..yaro me nitsuwa me hakri
Bayan sallahn azuhr aka sayi goro akayi komi yadda yace din aka tara mutane
daidaiku na kusa da su aka shirya sabon bidiri daurin aure a masallaci ..
Yaa sheik take ya amso kudi miliyan biyu da da dori daga wajen mufrad ya bayarwa
yaa malam a matsayin sadakin yarsa...kamar kiftawar ido da bisimillah aka daura
auren ta dauro gam gam

Mufrad zayd matazu


Da
Rufaida abbakar malami.
Aka shafa fatihah nan take aka watse..mufrad na ta barin sanyi taciki dan har yanzu
ba a daidai yake ba yana fama da shock din imad ajikinsa da zcyarsa koinansa zugi
yake masa
Amma haka yaketa daurewa.

alkcin sai wani bankama da hura hanci yaa malam yakeyi ganin yadda ake binshi sauda
kafa,ko da mufrad yaje ya samesa yy masa godiya akan halaccin daya masa bakaramin
surutu yasha ba..abunsun har yabada yaa sheik sha'awa sai satan kallonsu yake daga
neaa abun na masa dadi aransa
..daga nan baikuma kula uban kowa ba ya koma kano abunsa da damin kudin aure a
aljihunsa hanklinsa a mugun kwance.

#SURAYYAHMS

bayan kammala daurin aure yaa sheik da doc mehra suka bar gidan zuwa wani waje ya
rage keeyan ne akwai atare dashi.
Lokcin Sosai jikinshi ya dau zafi wani irin zafi dan kuwa zazzafar zazzabine mai
nakasarwa ta rufeshi,jikinshi na rawa kar kar haka keeyan ya jashi sukayi can
daƙinsa
ya kwantar dashi akan gadonsa sann ya lullube masa jikinshi da bargo
Daga nan bacci mai nauyi ne ya kwashesa..

a bangaren hjy mama kuwa banda kuka babu abunda rufaida takeyi sabida tsorata
datayi itama jikintan sam babu dadi duk ta rasa yadda zata aje kanta taji sauƙi ga
ƙaduwa da radadin datakeji aranta sabida mutuwar imad wanda har iyanzu ta kasa
amincewa da hakan acikin kwakwlwanta
Maganin zazzabin itama aka bata tasha aka kyaleta ita kadai a dakin da tarin
abubuwa acikin ranta tana juyawa dan bata ma san an daura mata wani aure ba.

Sai can bayan la'asr da anty anu ta shigo dakin ta sameta, lkcin harta samu dan
bacci ta farka kenan tana zaune ta dukunkune kanta a can dungun gado tanajin yadda
jikinta yake fidda xazzafar hucin zazzabi,gaba daya batajin dadin jikinta musamman
ma kanta daya daure yana mata jimmmmm tanajin shi kamar zai fado kasa, very gently
anty anu ta zauna kusa da ita snn ta riko hannunta sigar tausayawa tace "sannu
rufaida.
Kanta ta dago ta dan kalleta snn ta sauƙe idon nata kasa "anty tace "ya
jikin?..shiru tay tana kallon kasa dan bata san mezatace ba..anty anu duk ta
fahimceta cikin tausayawa,tace "Allah ya baki lpya Gashi duk yan uwanki sun shirya
zasu tafi kano yakamata ki fito kuyi sallama,ga anty ameera ma tana falo tazo ta
miki ta'aziya kidaure muje kugaisa kinji?..dagowa tayi akaro na biyu ta kalle anty
anu da mamki a fuskanta jin ance anty meerah tafara tunanin hala kenan malak tazo,
ahnkli bakinta na rawa jin ta rasa da wanne tmbaya zata fara dan tasan tunda anty
meera tazo dolene taji labarin malak kuma yaza'ay ma su Adda su tafi yau kuma
subarta bayan ta dauka ko irin kwana ukun ai zasu tsaya suyi anan sabida imad

Jinta kasa aje tunaninta waje dya ya sata sauƙo kasa a hankli..da taimakon Anty anu
ta shiga toilet ta wanke fuskarta da kurkure bakinta sannan ta dawo dakin duk bata
iya tsayawa akan kafarta sosai anty ne take ririke,har hijabin ma ita ta saka mata,
doguwar hijabine wanda yaje mata har ƙasa kalar ruwan kasa sann ta fetsa mata
turare mai sanyi snn suka fito..

A hnkli take takawa jin yadda kanta yake wani irin bugawa jin kanta kawai tay tana
tafiya kamar a iska abayan antyn dan banda duhu duhu itakam babu abunda take kalla
agabanta...sautin muryan su dake tashi kasa kasa yasaka ta fahimtar
Sun iso cikin falon
A ƙasa ta zauna kusa da anty anu wcce take kafa kafa da ita sabida yanayin jikintan

Sai a sann ta dago idanunta da suka kukkumbura taga daga ita sai hjy mama ne da
adda suhan da jadwa sai ita anty meerahn dake zaune a kujeran dake gefe da
ita..Atake anty meerah tafara magana cikin mugun yanayin tausayawa tace "sannu
rufaida.
Am really very sorry about what happen to u..kiyi hkri imad ba mijin ki bane...haka
Allah ya rubuta..kiyi hakuri ki barma Allahn komi dan shi kadai yasan dalilin da
rayuwan ya zame miki ahaka..kuma innsha Allah zakiyi nasara
Arayuwarki..Hawayenta ta dake sauƙe ta share ahankli tace nagode anty..sai kuma ta
fashe da kuka ahnkki hartana jan shessheka tace "anty malak bazata zo min bane?
tunfa ranar..tun ranar nake ƙirarta awaya amma shiru..ko itama bata da lpyar
ne?..sosai yanayinta ya bawa anty meerah tausayi itama kamar zata sauƙe hawaye
tace"
"Kiyi hkri rufaida wayar malak baya tare da itane shiyasa bata daukan kirarki,
malak bazata samu daman kasancewa atare dake yanzu ba, amma ki kwantar da hanklinki
daga ta dawo zata zo harnan ta nemeki
Nasan kina da bukatr takusa dake ayanzu ko?..i can promise u anytime dat nima nan
ina tare dake..dont eva hesitate to look upon me as ur mother kinji?gyada kanta
tayi cikin kuka batare da fahimtar bayanin da antyn tamata akan malak din ba..hakan
yana nufin kenan malak bata nan kwata kwata to ina taje?meyasa zata tafi..she just
thoug that it will be too hard for her to bear the lost dan tasan yadda malak ta
shaku da imad tamkar hanta da jini...tausayin malak din ma takeji fiye da kanta...

Lumshe idanunta tayi cikin wann tunanin kafin anty meerah ta musu sallama ta wuce
ya rage sukadai ne a falon..anty anu ce kawai bare..nan Adda suhan ta taso ta
rungumeta, tun kan tyi magana tace adda dan Allah saurin me kukeyi kujira mutafi
tare wallhy bazan iya zama anan nikadai har sai gobe ba..adda jadwa ta rusuna
agabanta calmy tana share mata hawayenta sigar lallashi tace
"Kiyi shiru kidena kukan nan haka auta...kinga baba ma har yazo daxu da safe ya
tafi baki gansa ba kinsan bayason tarayyar mu da nan gidan dolene mubi umarninsa mu
wuce kano tun yau basai gobe ba..ke kiyi hakuri kizauna tunda ga nan hjya atare
dake Ga kuma anu..Ai Zasu kula dake, ko so kike muta zama ayita tashin hankli?

Kanta ta girgiza ahnkli alaman a'a sai wani hararar su hjy mama takeyi da gefen ido
Duk ta kaqu su gaya mata cewa an daura mata sabuwar aure amma sai ta lura dukansu
tausayinta ne ya gama nakasa musu zuciya lallabarta kawai sukeyi suna ta mata
nasihohi masu shiga ciki akan hakuri Can da abun ya ishe tsohuwar tace Ke Suhane
kutashi ku tattaro kayan ku keeyan zai kaiku filin jirgi tun kafin bukar ya fara
ayyana rashin arzikin sa dani..

Suhan tana miƙewa tsaye anty laila anu ta matsa kusa da adda jadwa a hnkli cikin
rada tace yakamata ku fada mata halin da takejiki fa..bai dace abarta cikin duhu
ba..tasan cewa anan din zata zauna ..gyada kai anty jadwa tayi snnan ta riƙo hannun
rufaidar tana naksashiyar murmushi tace
"..Auta koda yau muntafi ina so ki kwantar da hanklin ki akan duk abunda zakiji ko
kigani..
karkiji tsoron komi Bare wani dan adam..Ga Hajya mama nan baxata taba rabuwa da
gefen ki ba..ga yaa mufrad shima..
Rufaida..ki daure ki amshe sabuwar qaddarar rayuwarnki
Kidauka duk abunda ya faru dake jiya da yau rubutacce ne kuma kinsan rabo yaka iya
zamowa ajali ko?hala ke rabon wani ce shiyasa imad ya rasa raywarsa.
..Nasan yaa mufrad mutumin kirki ne kuma zai rikeki amana ..sann shikadai ne zai
kareki dga sharrin duk wayannan matan da suke ikkirarin cewa zasu iya cutar dake..
Ki kasance mai masa biyayya,kiyi hakuri dashi kuma, tunda Allah ya tsara miki shine
mijinki mu bamu isa mucewa ikon Allah a'a ba..ina fatar kin fahimce ni?kanta ta
dada shafawa snn tace Rufaida, dazu da baba yazo har anyi magana an kuma maida
aurenki akan yaa mufrad yanxu shine mijinki...kinga batun komawa gida bata kibace
yanzu..kiyi hakuri kawai kizauna agidan mijinki...yaa mufrad ne zai ƙareki daga
sharrin dukn wani tashin hankli..
rufaida yakamata ki samu sararin yin farinciki Acikin rayuwarki..kuma babu mai baki
wann farinciki Face keda kanki, kiyi biyayya wa su baba,kisani hjya mama ma bazata
cutar dake ba...ki amshe wann auren a matsayin farincikin ki.

..kafin rufaidar ma ta amsa caraf hajya mama ta tsoma musu bakinta acikin
maganan"..tace
"Babu sauran wani sanya agareki rufaida kowa yasan wannan qaddarar taki da wuya
take
Amma bashine zaisa ki kashe kanki dan wasu suji dadi ba..ansan mutuwa da zafi amma
wanda ya mutu ya riga ya mutu karshen sa ne yazo yanzu haka rayuwarki ce tafimin
muhimannci..
Shiyasa ma da mahafiinki yazo zaidu dakansa ya rusuna ya nemawa dansa aurenki kuma
aka basa sabida a inganta rayuwrki tanan gaba,Aynzu Mufrad ne mijinki anyi tuwo na
maina kinga babu ruwan fulani dake.Ni Dama kiris nake jira ta ƙara maimaita min
irin rashin hanklin data yi akanki dazu wallhy saina daureta gam gam sabida batada
wani shedar datake cewa ke kika kashe mata danta .kowa yana gani yaron nan acikin
masallaci ya yanke jiki ya fadi ya mutu..
Amma tsabar fulani ta rainamin kurwa shine har zata bushe iska tazo har gidan dana
tana laka laifin mutuwarsa akanki dan an rainamin wayo?yo meye hadinki dashi ai ba
cewa akayi har daura auran ba

Kema saiki nitsu karki bani kunya


Wannan aure shine gatanki..kuma magaji shine abun dogaran kii nan gaba..dakinki da
kinso wallhy anan gidan zaki zauna su kalleki murus kina shanawa sai inga ta
tsiyar..

Rufaida dake kallon su a jirgice Bakin ta har na rawa rawa game da toshe kunnuwanta
a rude tace..innalihhi wa inna ilaihi rajiun
"Hajya aure fa kikace an karamin da yaa mufrad?...
Hajya dan Allah ya kukeso nayi ne shikenan ni zucyta bazata huta ba..nide wallhy
ban aure sa ba,bazan taba zama anan a kasheni ba nifa bana son sa
Wani rudaddiyar Kuka ta fashe dashi abirkice cikin yanayin da bata san tanayi
ba..ni wlh gida zan koma..Wallh saina biku na tafi abuna..

Wani matsiyacin kallon zakimayi kidena hjy mama take mata ayayin da wajen ya dauƙa
da sautin borinta na marasa kai dan ko ita datakeyinshi batasan metake cewa ba

Shiru sukayi babu wanda yace mata komi harta gana tay shiru ta sulale aksa awajen
sabida shock din dake tattare da ita.

Sai can ta daddage ta miƙe sai kuma tafara tangal tangal kamr zata ta fadi ajikin
anty anu,mikewa antyn tayi ta rurikketa tayi da ita daki ta kwantar da ita akan
gado daganan bacci mai nauyi da azaba ya kwaceta bata kara sanin meyafaru ba

After asr pryer lkcin su suhan duk sun fito zasu tafi cikin tausayawa yan uwanta
suke ta lallabar hajya mama suna cewa hajy dan Allah ki bita ahankli
Kinsan fa yadda takeji ga zafinn Mutuwa..kuma ga auren bazata..nasan ranki abace
yake amma rufaida fa yarinya ce ahankli zaki bita..Hjy mama data hade ranta dan
ayau bata dariya ko wasa da kowa,cikin masifa tace eh nasani Rufaida tana bukatar
lallami..
Amma ni baxan bita a hankli ba gwara ma ta cire ranta tay abunda nake so dan ni
bazan taba kyaleta ta bata lokacin ta tana jimami waidan dan dangidan fulani ya
rasu ba...akan me?ita matarsa ce?ai tun ba a daura auren ba ya mutu bare ace zaman
makokinsa ya zama dole akanta ..bacin uwarsa da danginsa ba kaunarta sukeyi
ba..kukan me zan barta tayi..kanwa muka kawo duniya da zamu ɓarta ta baya rayuwarta
akansu fulani?
Inaga Baku san abunda nake hanga bane shiyasa...dole ne fa rufaida ta bar wannan
shirmen noke noken nata ta farfado tabi mijin dana zaba mata,nikuma in fuskance
fulani in nuna mata cewa ina da cikakken iko a arayuwar dan zaidu sama da
ita,wallhy yau sai tasan ita banzace... So nake taji ajikinta cewa ni hasiya yar
gidan malamai wallhy nafi karfin inji tsoron barazanan ta har abada..a gabanta
rufaida zata rayu
Kuma auren nan da akayishi mutu karaba takalmin kaxa..dantan da ya mutu saime?,a
idonta yau rufaida zata soma sabuwar rayuwarta da wanda yafishi kuma zan nuna mata
na isane shiyasa hakan ya faru

Wani Shiru su suhan sukayi sunata kallon hjya maman dan da zuciyarta gaba daya take
fidda maganan da alamun ankaita makura,dan babu alaman wani wasa ko jin tsoro
ayanayinta da alama ranta yay balain baci da lamarin..

Tace musu ai dagangan nace kutattara kuje kanon yau yau din nan,dan ko kadan
banason rufaida tayi sanya dan in tana ganinku yuuu akanta haka da fuskar tausayi
bazata sake zuciyarta akan mamacin yaron nan ta farfado da wuri ba...amma intaga
bakwa nan dan dolenta ta rusuna tabi sabon miijinta

Babu abunda laila bata iyaba..kuma insha Allah zata kulamin da ita kafin ta tare a
sashen sa.
.
Kubarni ni inji da wayannan tambadaddun matan jahilai asasarru...dan akan rufaida
yau na rantse muku kowa agidan nan zai gane cewa ni haihuwar zaurece bana gadon
asibiti ba..ƙaryan su wallhy.

Irin bugar kirjin da hjya mama ta dingayi kenan harsanda Jikinsu yay sanyi,a
sanyaye har suka gama shirin su..ko sallama bata kyalesu sunyi wa uban kowa..around
4 keeyan ya zo da driver akaisu airport aka maidasu garin kano.

A sashen ta ya rage daga ita sai anty anu dake rufaidan bata farka ba yasaka anty
anun samun daman kikkimtsa wajen.

Hajiya mama kuma direct ta wuce can dakinta ta jawo wani tsohuwar jakarsu ta
gargajiya nan ta dukufa hade haden maganin tsari dana aljanu

Bangaren hajya fulani kuwa saida taci awa uku masu kyau tana bacci snn ta farka ta
fara koke koke tana yi tana zage zage kamar tababbiya Hjiya adada da hjya jasmine
da su nazli kaff sun xagayeta a dakin kowa da irin damuwa da jimamin dake kan
fuskarsa hakama zarah dake kuka agefensu kawarta zee ta rirriketa,dan da dukkan
zciyarta take kukan tanajin zafin mutuwar da kuma karin tsanar rufaida, sun hadakai
tare da hjya fulani sunata jimami mai tsanani, dan kamar ma ita kawai akay ma
mutuwar haka takeji acikin ranta..Ainau da kawayenta su maryam ne kawai dan dama
dama ,jikin kowa na sanyaye amma bazaka fasalta hakan daga garesu har can can
ba,musmmn ma su maryam da suke acting kamar babu wani ruwansu duk sune a falon
sashen ana dan taba gulma ƙasa ƙasa ana jira yamma yay a watse.

Anty faressatu ne kawai take tare da hajya goggo acan sashenta tana rage mata
kadaici dan ita batason bin sides in ana rikici
She alwys remain neutral ..babu ruwanta
Wani irin shiru gidan ya dauƙa
Banda koke koken da su hjya fulani sukeyi ataciki babu abunda yake tashi

Sai can around 4:30 lokacin waje yay ramm yamma ya gabato snn suka dan sausauta
kukan
Hajya adada ta taimakawa hjya fulanin tayi wanka
Dukan jikokin sun gewayeta sunata rokonta akan tadan ci abinci domin Asamu amata
allura
Amma ina duk sanda ta kalle zarah ma kawai saitaji kamar ana tunkudata ne akan
taje ta kashe rufaida.

Gani take kamar an gama cutarta an dakushe mata farincikin dake cikin rayuwarta an
rabata da danta kwalliya daya da zaina kawo mata haske da farinciki acikin
rayuwarta..

Amidst all this her emotions tana jin tausayin zarahn dataga duk ta susuce,..hjy
adada ce kai da fata akanta tana bata karfin giwa jin cewa zasu dauƙi mataki wani
mummuman mataki akan wannan lamari..

Acikin family bayan anty faresa da hjya jasmine da sukeda tawakkali acikin wajen
babu wanda baijin radadi da tsananin tsanar rufaida acikin zuciyarsa.

Around 5 hjya jasmine tana zaune kusa da mum dinta sunakan lallabrta saiga yaa
sheik ya dawo,"..
Mai aikinsu zulaice ta shigo sashen da sallama ta rusuna tay gaisuwa babu ma wanda
ya wani kulata snn tace hjya ana neman ki a sashen hjya mama.

Kiran sunan ma kawai da akayi sanda hjya fulani ta zabura ta hayayyko da wani irin
fushi a muryanta tace "ubanwa yake kiran ta..da akace alhj zayd ne sai tayi
shiru.."haj jasmine ta miƙe zata wuce kenan tafara surutai
"..saura kije ki sake mata fuska ki kasa ƙare martaban uwarki..kituna dan uwanki
aka kashe jasmine...yakamata kaf dunku kubani goyon baya dan hasiya tasani cewa rai
ta kashemin ba dabba ba...justice must be given to my son..wannan yarinyar tasan
metayi ta kashemin Dana..bazan taba tsayawa ina kallo wacce tay sanadiyar mutuwar
dana ta tafi abanza ba...jasmine lokci yay da zaki nuna wa hasiya baki tare da
ita...duk wann maganan datakeyi hjya jasmine bata iya cewa komi ba kawai ta saka
kanta ta wuce ta nufi sashen hjyaa mama.SURAYYAHMS

A falo ta same su su biyu suna zaune tare da maman sa


Suna hade ido da hjya mama tay maza ta sauƙe nata kasa cikin sauri jin duk
maganganun da mahaifyrta tagama fada yanzu shine kawai yake mata yawo akanta wani
bin sai abun yana rudarmata da zciyarta duk saita rasa abunda ya dace tayi

A ƙasa ta nemi waje tazauna kusa da mijinta a cikin yanayin girmamwa ta gaishe sa
tare da mahaifyrsa

Lokcin hajya mama ta mugun harde ranta ta kuma fuske ciki ciki ma yau ta amsa
gaisuwar jasmine din wanda hakan yasa basuce wa juna uffan ba.

Cikin nitsuwa yaa sheik ya fara bayanin sa akan abunda ya faru dazu
Tare da neman mafita daga garesu
Wanda hakan ya bada hjy jasmine daman nemanwa mamanta alfarmar dacewa ba acikin
hayyacinta take ba dolene zasudan bita a hankli..hjya mama take ta kushe maganan
tace ala fafur ita bata iyaji ba kawai tsantsar Hauka ne da rainin wayo akeso akawo
mata cikin gidan danta..Tace Muddin aka kara taba mata jikarta agidan nan toh fa
zata dau mumamnan mataki

Shuru hjy jasmine tayi bata kara dago maganan ba dan tasan aynzu kam da wuyane a
samu wani kwakwarn fahimtar juna tsakanin hjya fulani da hjya mama ta lura kowannen
su a ɗane yake da balbalin masifa a cikin su kowa ya harxuka ya haura dokin zuciya

Game da maganan auren...babu wani boye boye yaa sheik ya shiga xayyana mata duk
yadda akayi akayishi.. yana mai kuma nuna mata amfani da fa'idar yin hakan ga
rayuwar rufaida kasancer rufaida ita tafiye zamowa abun tausayi acikin lamarin nan
.ita duk wannan maganar dayekyi ba shiganta yakeyi ba,dan kaduwa da mamaki ne ya fi
nunawa akan fuskarta,ajiyar zciya ta rinka sauƙewa tana sauraran sautin mijinta da
tarin tambayoyi cikke akan akirjinta saidai bata iyayin komi ba saboda tsananin
yanayin bacin rai da murtuka fuska datagani a fannin hajya mama

Maganan kawai take juyawa aranta tana mamaki arnta tace Amma har ace an aura ma
mufrad aure da rufaida agidan suna ciki basu sani ba, anya wannan ba wani wutar
fitinar aka kara kunnawa ba kuwa?....duk sai taji ta rude kanta yay murfi Daga
cikin zcyarta ta somajin rudani dan batasan akalar wayar zata soma bi ba..koma
yayane dai tunda har an daura aure kuma komai ya gamu ynzu kam saidai su zubawa
sarautan Allah ido.

A wanni fanni kuma sai tasoma jin kamar dagskiyar mamanta..kamar anyi musu
hanzari,if not jiya jiya imad fa ya rasu amma yau yau sai hjya mama tasaka a maida
aure kan jikarta? hajiya hasiya kanta kawai ta sani.

Its seems like rayuwar Nata jikar kawai take dubawa bata damu da zafin rashin da
sukeciki ba ko wani hali auren bazatan zai jefa mufrad aciki ba ..tasan dai
mahaifyrta bata da dadi amma yin auren shap shap din nan haka sai abun baiwani mata
aranta ba,atleast she expect some sense of consideration and understanding akan
abunda mahifyrta takeji aranta...imad was her only child dolene taji zafin mutuwar
sa dayazo mata unxpectedly

Tasan rufaida ba ita tay sanadiyar mutuwar sa ba qaddran Allah ne amma thy shud
have given her mum a small space to breath out her anger nd emotions...tasan yin
auren nan da wuri Zai kara saka mamanta taji kamar rayuwar danta ba komi bane
shiyasa akayi replacing dinsa as soon as posible..

Tasan wann abun zaifiyi wa mahifyrta ciwo acikin ranta fiye da kowa.

Ajiyar zciya ta sauke cikin wnn tunanin jikinta a mugun sanyaye ta dago ta kalle
mijinta tace wanda tasan haryau baxata iya saba wani umarnishi ba
Tace"Allah ya sa hakan shiyafi mana alheri,sai Bata wani jira ba ta tashi tafita
awajen ta kyalesu.

Surutu hjya mama ta rinka masa akai dan tuni ita ta fahimce yanayin jasmine..sosai
ta gane cewa da akwai jaa acikin ranta..

Hakan yasa ta masa wuta wuta tace mishi"..koda sau dayane ya nuna cewa bata isa
dashi ba,toh wallhy saita bar masa gidansa kuma bari na har abada baxata waiwayo
ba.

Har dare ya rufa yana tare da ita duk abunda ke ranta game da hallacin dataywa
rayuwar fulani saida ta fitar tana bambami,tun abun na damunsa harma tazo ta fara
bashi tausayi sosai.

Bangaren hajya jasmine kuwa tana barin sashen bata biya koina ba ta wuce sashen
mufrad cikin gaggawa.

Samu tayi yana ta amai yana laulayi sosai,duk tsikar jkinshi ya tashi jikinsa babu
kwari idanunsa kaf sun sauya kala,adan dolenta tayi shiru da maganan daya kawota na
batun aurensa da rufaidar da akayi,duk tausayin halin dayashiga na jimamin rashin
imad din saiya kashe musu jiki itama ta zama so sobby tare da yayanta, atake ta hau
taya keeyan suka dan taimaka masa ya kimtsa kansa a bayan gida snn yay sallah
awajen dayay sallahn ya koma bacci Wani irin gurnani yakey acikin baccin da alaman
zazzabin ya mugun shigarsa duk sai taji ta damu sosai...
Keeyan ne ya karasa bata labarin yadda auren ya kasance..
.
Aranta tunani take Inhar mufrad zai kasance haka toh inaga yar yarinyar nan rufaida
da auren su za'ayi Allah ya daukesa...?
Addua ta dingayi acikin zciyarta dan harga Allah aynzu kam batasan mawa zatayi wa
adalci acikinsu ba.

Kowa dai abun tausayi ne,but in aka duba ma fa mahaifiyarta tafi kowa bata tausayi

Yanzu kenan taje ta gaya musu cewa har anmaida auren rufaida akan mufrad?

Su hajiya fulani sunata jiran ta dawo ta basu labarin meke faruwa acan amma sai
shiru...
Bata lekosu ba tana tare da danta har wajen 8 ock na dare can saiga anty fareesatu
ta riko hjya goggo datake cewa akawota ta duba jiikin fulani

Kusan atare suka shigo tare da yaa sheik daya baro sashen mahaifyrsa

..lokacin kowani mahaluki dake bangaren take ya hallaro, nazli da shukra sun mannu
da hjya fulanin hjya adada na gefen su.

Zarah da zee an sha hijabin da akayi sallahn ƙarya an riko carbi ana jaa wai dole
su sunay wa imad addua,
ainau da kawayen ta sunyi keme keme atsaye kowa najiran jin abunda yaa sheik zai
furta wa hjy fulani.

Shidai Sosai take bashi tausayi dan yana daya daga cikin mutanen daya san yadda ta
kwallafa imad acikin ranta take kuma mutuwar son sa..shiyasa yaga dacewar daya zo
ya kalallemeta da nasihu masu taushi da kalamai masu sanyaya zucya kodan ta samu
tayi bacci.

Ita kuwa hjya fulani ba komi bane acikin ranta aynzu face tsanar hasiya da kin jin
duk wani magana da zai shafi rufaida.

saiya zamto Duk maganan da yakeyi din ita baji takeyi ba chalenging dinsa ma kawai
takeyi tana nuna cewa mutuwar danta shiryayye ne lallai ba amata adalci ba.

Wasu irin baqaqen lafuzai take yaba masa..tana cewa inshi mai adalci ne bayanta
yakamata yabi bana uwarsa ba..kawai tana so ne adau tsatsauran mataki, matakin kuma
shine abarta tayi yaga yaga da rayuwar rufaida.
.

Hakan ya tursashi sakin layi ya gaya mata cewa shifa danyamata adalci ne yasaka ya
aura ma dansa mufrad rufaida din, dan akashe maganan daura laifin mutuwan imad akan
kowa kuma kowa ya laximtu cikin lumana akuma samu kwanciyar hankli.

Innhar abun ajikin rufaida ne kamar yadda take tsammani da take cewa rufaidace
silar mutuwar imad,to tayi duba da cewa yau ya mayar da auren rufaidan kan dansa
mufrad tunda shima jinin hasiyar ne Incutane ai bazasu cutar da nasu ba.

Tunda ya furta wannan maganan hjya fulani tayi shiru tanata kallon bakinsa acikin
yanayin shock kwakwalnta na juyawa yana ayyana mata rashin yarda da hakan dataji.
Wani Rawa rawa jikinta yafarayi,Kai ba ita kadai bama kusan kowa awajen shiru yay
yana dubansa a kangare yadda kasan an watsa musu ruwan kankara haka duka jikinsu da
zciyonsu ya kangare

Take maryam da hasina suka wani kalli juna..suka ja wani gurmammen hummmm a tsakar
idanun ainau..

Zee tayi saurin riko kafadun zarah ɗata kara ragwbewa ta sulale ajikinta ta sume

Su naxli da shukra harda anty fareesa duk idanunsu ya fiffito waje in disbelief and
shock
Dan da ake zancen daura auren awaje kaf dunsu babu wanda ta fito bare su sani

Hajiya adada ce tay jarumtar kwace kanta da karfin balai daga cikkn shock din
tashiga ciki, duk jikinta na rawa rawa a takoma wata gigitacciya hannu ta dora
akanta ta fasa wani gigitaccen ihu tana salatii mai karfi tace 'Zaidu kace mene?
kace ka daurawa mufrad aure da jikar hasiya rufaida?Zaidu ka ƙara maimaita min
wannan maganan dan banfahimce ka ba..

Dago kansa yay maganan sa cikin kasuwa,yace


."Hakan ne ya faru, kuma munaftan hakan yazame mana mafi alheri.

zazzafar numfashi Hajya fulani taja snn tace"..tab di..toh hajya binta abun fa ya
dawo ta kanki..
Yanzu jikana mufrd kuma aka shirya za'a kashe shi.

Shikam Shiru yay abunsa yana kallon kasa wanda hakan yasa kowa ya dadajin abun
ajikin jikinshi Sosai yanabi yana ratsasu.
.
a hankli snn ya miƙe tsaye tare da musu saida safe snn ya fita a dakin dan sosai
ransa ya baci da yadda hjya fulani ta dinga fadin bakaken maganganu mummuna akan
mahaifyarsa wanda lafuzan tan ya sosa masa zciyar sa bana wasa.
...saidai shi bamai saurin bayyana fushinsa bane akan fuskansa Duk da haka sai da
hajya goggo ta fahimce shi takuma yadda dacewa lallai fulani batada hankli tunda
harta kure hakurin zaidu ya gaya mata magana..

Da bacin rai ya nufi sashen sa Saidai tabbas yau yafada aransa bazai daga mata kafa
ba intaga dama Ita tadauki matakin dakanta
...dakinsa ya nufa direct bai ƙara kula kowa ba

Haka dakin ya tsaya rammmmm dan wasun su har yanzu basu yarda da zancen auren
mufrad aransu ba suna ta kokontn yuwar hakan kodai wasa ake musu ne?

Hajy adada ta soma jeka ka dawo cikin tsananin tashin hankli da kaduwa aranta tana
cewa lallai hasiya da ita takeyi yanzukam bada fulani ba..

Banda tsumammiyar kuka mai tukikin bakinciki babu abunda hjya fulani takeyi..tanata
jan Allah ya isa ma hasiya..kamar wata tababbiyar gaske

A sulale hjya goggo ta bar musu wajen cikin diri da kaduwa


Hajiya adada tabi bayanta ahaukace
Tana kiran sunan ta mama mama

Anty fareesa da su nazli duk suka miƙe suka fita neman mamansu dan sonjin gaskiyar
zancen kowa dai ya naso ya tabbatar

A hargitse Aina'u ta fita a sashen sun tayi nata sashen maryam suka dunguma sukabi
bayanta daf zata shiga dakin mufrad kenan Saiga su naxli ma sun tunkaro hakan ya
sa suka ja baya suka kyaleta ita ta shiga

Wani Bude kofar mahaukata tayi babu ko yar sallama ta na shiga ta tsaya akansa
lokcin idanunta gaba daya ya rufe ta gama xaucewa da fushi da hargagin radadin
wannan labarin bata koyi duba da hajya jasmine dake zaune wajen ba..tsabar
tsagwaron rashin kunya da tambada yasata gigicewa ta kuma zautu, cikin daka tsawa
da nuna isa "tace Muffy da sanninka aka daura auren nan ko wasa kawai akeyi mana..?
toh wa'lh baka isa kasani zaman makoki ba it shud better be a joke kanaji
na?....jikinshi babu dadi da kyar ya dago kansa ya kalleta up dn down
yace"Ke...Waye sa'ar wasanki agidan nan dama..zata kara budan baki tayi magana
adaddafe ya zaro mata idanunsa waje cikin daka mata tsawar daya kusa gigita
yace"get out.'..baki da kunya..agaban mahaifiyata ne zakizo kina min ihu
akai..?..irin kallon da hjya jasmine din take mata yasaka taja numfashinta a jigace
da mugun gudu ta fita tana rabza girmammen kuka,ko su maryam din bata kara kulawa
ba har suka fice suka bar gidan..
Akabar zarah data sume ajikin zee tare da hjya fulani dake xaune shiru kamar ta
samu tabin hankli..

Ata dayan bangaren kuwa Da mugun gudu kuma ayanayin gigita hajya adada take bin
bayan hajya googo wacce tasakanta agaba tana tafya bata wani kulata ba kuwa har
sanda suka isa cikin sashensu suka dakata daga falo
Suna kallon juna

Wasu kibibiyoyin hawayen ne masu tsananin cakki da hargagi suke wankuwa akan fuskan
hajiya adada atke jikinta yahau kyarma tana wani irin tsuma da dirin bacin rai,tana
huci a birkicetaccn yanayi na fusata da hatsala idanunta na fidda ruwan bacin rai
da hasiya,a zuciye tace mama yanzu shiru zakiyi kinajin abunda zaidu yake fada kuwa
akan ya maida auren jikar hasiya akan dansa mufrad?Auren yarinyar nan fa yace ya
maida kan jikar mu?wato shima ya yanke jiki ya fadi ya mutu kenan ko..mama haka
zamu zauna har sai hasiya ta gama yin tsafinta akanmu ta cutar da mu kamar yadda ta
cutar da rayuwar fulani ta rabata da danta kwalli daya?to na rantse da Allah bata
isa...ni ba fulani bace wallhy..yau ko ƙona gidan nan sai anyi an warware auren
nan..ina wallh bata isa ba.

Tana gama furta haka ta kama hanya fuuuu zata fice a sashen

Atake Hajiya goggo ta mugun hade ranta cikin wani irin murya mai tafe da isa da
izza tace "come back here Binta nan take hjya adada ta juyo dan mamanta bata saba
ambatarta da sunan binta gasau haka kawai ba
tana juyowar kuwa suka hade ido daga can taga mahifyrtan tana nunata da ya yatsanta
dake bari bari ranta a bace tace"..inhar ni na haifeki ba fulani ba
To ina umartan ki da Ki fita daga cikin lamarin maganan auren yarinyar nan da aka
riga aka lakashi akan ɗan xaidu.

Hargisowa tayi zata kara magana cikin daka mata tsawa


Hajy goggo tace .
"Nagaya miki kenan binta kifita a sha'anin zancen auren nan kawai dan bansan me zan
gaya miki ya shiga kwakwalnki ynzu ba
Hakan da zaidu yay ni yayimin daidai.
...ni bana binta kan hasiya amma komin rashin imani na bazan zuba ido ke da fulani
kusauƙe mugun halayyar ku akan yar kankanuwar yarinya ba ..shin ina shaidar ku,wai
kasheta zakuyi ne?toh kuje ku kasheta in hakane zai dawo muku da ran imad
din....haba da Allah, ace gida jiya anyi mutuwa amma babu abunda ke tashi sai tashi
hankli ..kuna yin wnn abun ne dan kunsan baku da mafadi..

Binta ki duba yarinyar she is just a child and gone tru so much kebaki da hankline?
Yarinyar da batafi saar shukra ba jiya wanda zai aureta ya fadi ya mutu amma bazaku
kyaleta ba..yanzu ke da girmanki saiki yarda fulani Tana juya miki hankli da wasu
maganganu har kuna cunawa jikana zaidu baqin ciki kuna zubda masa mutuncinsa da
kimarsa agaban yayan sa da surakunan sa,koma meya yanke akan dansa mufrad ai fulani
ce ta jawo ..ke jakkar inace binta da zaki bata goyon baya akan qudirinta na
zalunci mata tanason tayi kisan kai karfi da yaji dan kawai ita tarasa nata

toh wallhi ahir dinki da wannan maganan karna karajin Bakinki akan auren da akayi
kubar zaidu yay abunda yaga ya dace..ni hakan ma dayayi yafimin.
Ita fulanin taje tayi duk abunda zatayi
Yau Hasiya inta nuna san kanta akan jininta Nima zan nuna nawa akan jinina
bazan lamunci rashin mutunci akan rasuwar danta kwaya daya ta hanamu sakat agidan
nan ba wallah bazaiyu ba..

Kafarki ya taka waje daga nan wajen


Tsakanina dake Allah ya isa binta.

Kuka hjya adada ta fashe da shi ta wuce cikin dakinta da gudu tafada kan gado da
tunanin kowani abu akayi wa mamanta itama take bin bayan hasiya...

Ata dayan bangaren kuwa ainau tana fita hjya jasmine ta dawo tayi zaune agefen
mufrad daya limshe idanun sa jin yadda ake sabuwar kwankwasa kofar abakin dakinsa a
hankli kasancewar duk suna balain jin shakkarsa ahakan ma dan anty fareesa ce tayi
musu jagora yasaka suka biyo sukazo nan amma basu tura kofar sun shigo akan lokci
ba har sanda keeyan ya taho ya bude musu
Snn suka shishhigo
Ciki tuni nazli da shukra suka wuce gaban mamansu suka zazzauna akasa suna ta satan
kallonsa,keeyan nata binsu da ido cikin mamki dan yasan dai ganinsu duka haka anan
ba lpya ba anty fareesa ce tayi jarumtar tsayawa kusa dashi daga tsayen tace mishi
Ya jiki?...ajiyar zciya kawai ya sauƙe snn ya bude lumsashun idanunsa yanata kallon
fuskokin su,,can snn ya hade rai wanda daga gani kasan ya gama karantar koma minene
matsalarsu yasan bazai wuce akan auren nan bane tunda harma ainau taji ahnkli yace
lpya naganku anan duka haka..?

hjy jasmine tace cmon muffy yazakace haka thy came to check on u ne mana.mikewa yay
zaune da kyar ya jingina bayansa da jikin pillow dan bakaramin zazzabi ne ajikinshi
ba ya dube su duka
Yace "..am fine..
Karku daga hanklin ku..anty fareesa da hanklinta y kasa kwanciya batako lura da
yadda hj jasmine take kkrin hanata dago masa wani magana ba cikin ynayin rudani
tace muffy wani magana Mukeji wai har an maida auren rufaida dakai is dat true?i
mean we r all family nd we r suppose to be sure about this ..Wani kallo ya mata
Snn ya sauke ajiyar zuciya muryansa kasa kasa "Yace yes is true..Whats wrong with
that?anty fareesa batace komi ba tay dan murmushi tace nothing am happy for
u...hjya jasmine tace waya fada muku?da wuri nazli ta amsa maganan da nauyin zuciya
tace mumy
Baa ne fa ya fada ..
Kuka shukra ta fashe dashi da tunanin shikenan itama yayanta zai mutu kamar yadda
imad ya mutu ..hjya jasmine cikin tabe baki tace au shine kukazo tabbatarwa? nima
haka yacemin
But u see ur bro is not feeling too well for now kuma banason atada wani magana
cikin daren nan Kubarsa ya huta dan Allah
...bargon dake jikinshi ya kara ja yanadan barin sanyi
Ganin yadda dukka hanklin yan uwansa ya tashi, barin ma nazli datake sauƙe hawayen
da zciyanta shukra ma duk ta tsorata tana jan sheshhka
.maman sa ya kalla a hankli cikin barin sanyi yace mum What wrong with them akan
auren ne suketa wann koke koken Ko akwai wani abu daban ne?..hjya jasmine tace comn
muffy
Stop acting like everything is okay
Bayan kasan is not
Ur sisters are al' scared..u know..Jiya jiyafa imad ya rasu, and How cud y just
agree to marry her babu kodan wani ynke shawara damu bakayi ba..wer talking about
ur life right now..what if u die tooo..Nasan mutuwa na Allah ne amma Dis marriage
is too hasty for Me too..kai bazakay tunani kafin kace eh ba
.
Ynzu kakan me zatace?kenan ka auri yarinyar shikenan mu bamu damu da halinda take
ciki ba kenan?

Dariya ma abun yaso yabashi aransa dan kuwa Bai taba jin ya lallabe yan uwansa akan
komi a duniya sai akan batun wannan aure..hannu ya mika wa su nazlin duk suna dar
dar dashi amma haka suka tashi suka zo gefensa suka zazzauna

Nasiha ya fara musu akan karsu saka ransu cewa


Akwai wani mai rayawa da kashewa inba Allah ba
Yanata lallabarsu akan su cire abun aransu su bari cewa in lokcinshi yayine kawai
zai mutu amma bawai danya aure wata ba..

Sundaiji shi amma yanayin jikinsan ma kawai yakan ƙara musu jin fargaba.

Haka suka naniƙe adakin kowa yana zaune suna gadinsa


Duk tsoronu kar shima ya mutu kamar kawunsu dan sosai hjy fulani ta cusa musu jin
hakan aransu.

Washe gari da asubahin fari ainau ta tattara jakarsu xarah ta shigo da komi nasu ta
same zarahn akwance tana fama da ciwon kirji

Ahaukace ta watsa musu kayansu yanayin rashin mutumci da cin fuska a tace
Wallhy inbasu fita agidan ba saita tona musu asiri..
Dirin masifa takeyiwa zarahn akanta babu ko digon tausayinta aranta tace zarah ta
cuceta Haka kawai zata ballo mata musiba tana zaman zamanta gashi yau ta jawo an
mata kishiya?..bakaramin rashin mutunci da korar ƙare ainau tayi musu ba..shiyasa
har suka bar gidan babu wanda ya sani.

Ana idar da sallahn fajr ganin jikin mufrad da dan dama dama yasaka duka yan uwansa
jin sauki acikin zukata s u,atake hjy jasmine ta wuce sashen da mahaifyarta take
danta dubi yanayin jikinta Zuwarta keda wuya ta samu harta saka abayanta tay
lullubi da jakarta a hannu tana tsaye.

Ko gaisawa basuyi ba hjy jasmine ta karaso cikin dakin hanklinta a mugun tashe tace
mumy ina zakije kuma?

Murmushin dayafi ciwo tayi tace


'Yaune kwana na ukun imad amma wai har ansamu replacement dinshi jasmine..
Adada ma bata kara waigoni ba.

Duk yaran nan sun kama gabansu sun tafi sun barni kema nasan tare da mijinki jiya
kika kasance .

Dan haka in hasiya


Ta nuna min ita isashiyace akan kowa agidan nan nikam bata isa ta mulke ni ba...
Jasmine inhar nina tsuguna na haifeki tun kafin na daga kafata nabar gidan
nan,kimaxa ki karbi takarda da biro kikaiwa danki mufrad yanxun nan ya rubuta saki
uku masu kyau wa yarinyar nan.

Inba haka ba kije kawai Na yafeki ..kinemi wata uwar amma wallhy bani ba.
SURAYYAHMS
25TH DEC

Tsaye kowa ya miƙe a firgit,hjy fulani cikin ihun da kuka tace"wallhy yau sai kin
mutu..baki isaaaaa ki kashe min dana ki rayuwa ba,banda salati babu abunda yaa
sheik da doc mehra sukeyi,cikin fusata da hargagi hajya mama ta bikansu itama a
haukace tana kkrin finciko wuyar rufaida da aka shaƙure..take wani irin rikici mai
gurmammen tada hargitsi ya kaure awajen tsakanin tsoffin,hjy adada dagagan tasha
gabansu yaa sheik tayi banga banga dan tahanasu rabawa tana kallon abunda hjy
fulani takeyi ta wani dora hannunta a kugunta tana diri,.hjy jasmine da sauran
matan dake cikin falon sai karkarwa jikinsu yakeyi..yadda ta shaƙurre wuyar rufaida
haka hajya mama ta shaƙureta itama cikn zafin zuciya da fusata tace"saddika kisake
min jikata...ke mahaukaciyar wani gari ce?kisake ta nace..wani irin jijjiga
rufaidar sukeyi yarinya ta ƙafe waje daya bata ko motsi...hjya fulani cikin tsawa
tace "bazan saketa ba hasiya..wallhy saita mutu.inta saba maita da tsafi tana kashe
mazajen aurenta to wallhy karyanta taci bulus akan dana..wani irin kokowar tsana da
jin haushin juna suka kaure dashi har iyanzu kuwa bata sake wuyar yarinya ba..hkri
doc mehra ya dinga basu amma ina..

Cikin zafin nama yaa sheik ya riƙo maman sa Da ƙarfi yajata baya shi kuma doc mehra
yakai hannu yana kkrin raba hannun hjya saddika da wuyar rufaida wani dundurumin
ashariya hajiy mama ta watsa awajen a haukace take fuxgewa daga rikon da yaa sheik
ya mata tanacewa
"Mahaukaciya kawai,,jahila wacce bata san Allah ba Saddika in uwace ta haifeki ki
kashe rufaida kigani yau zakisan kin taba yar malamai...da ƙarfin bala'i hajya
fulani take ture doc mehra
danta dada shakure rufaidar

Abun kunya duk ta gauraye falon

Hjya goggo tasaka kuka tana cewa


Hasiya ashe bakuda
Hankli?...fulani..
fulani...kisake wuyar yarinyar nan nace miki...yara sunata jin kunyarku adhe
kubazakui wakanku fada kudena wannan haukar ba
Zaidu ka bace min da hasiya anan wajen...Cike da zafin zuciya hajy mama tace babu
inda zanje wallahy sai inbarta ta kashe min jikana?meta mata da zata shakure mata
wuya?akansa aka fara mutuwa?an kashe shi..fulani tayi abunda zatayi
...kai bura uban duk ..Rufe mata baki yaa sheik yay yana riƙe da ita da ƙarfi yana
cewa mama dan Allah kiyi hakuri..amma ina sosai hjya mama ta fusata ta haukace tana
kumfar baki,hjya goggo dataga baxata iya langwasa ta ba ta juyo kan su hjy fulani
wacce sosai ta toƙare wuyar rufaida duk da saka hannun da doc mehra yay amma yakasa
bambaresu hankli atashe hjy goggo tace...adada ki bada mehra waje ya karbe yarinyar
tun dake lusarace...
ke jasmine bazaku fada wa uwarku ba
Sai an Kashe yarinyar agaban ku?..kunada hankli kuwa..hajya adada dake diri tace
mama fa babu ruwanki a wannan maganan...ai ansan tanada mummunan ciwon ƙisa nameye
za'a raba uwa da danta kwalli daya a duniya...kema mama wallhy fada kawai kikei..ni
wallh babu rabawan da zanyi ninasan abunda fulani takeji aranta..nasan zafin rashin
ɗa .kasha wahala da ɗanka watacan daban tazo tayi sanadiyar rayuwar sa..a daddafe
hjya goggo ta miƙe zata wanka mata mari ta matsa a guje ta koma baya..

Wani irin kukan ƙura hjya mama takeyi tana kutuntuma xagi ma hjya saddika itama
tana ramawa kiris ya rage ta budi baki tace zata tsine ma zaidu inbai saketa taje
tay ma fulani dukan mutuwa awajen ba...
"Na rantse da Allah inkuka sake ta kashe min jikata rai dubu a falon nan sai anrasa
..saddika kisake min jikata
Saddika kisake min wuyar jikta...

Ita kuwa sai jijjiga wuyan rufaida take tana cewa "eh tsinanniya dangin
matsafa...mayya kawai mai bakar jini mujiya mai kashe mazajen aurenta
..akan nawa dan kan yau ƙaryanki zai ƙare A hannuna zaki mutu..matsiyata dangin
matsafa .

Suna cikin wannan cacar bakin sai gasu mufrad da keeyan sun shigo falon agurguje
dan tun daga waje sukejin hargagin masifa da zagezage yana tashi

Kowa a falon na kuka su ainau da su xeee anyi jungum jungum ganin tashin hankli da
gurmin da yaci uban nasu.

Wani irin tari rufaida takeyi.."keeyan ya wuce da gudu ya dau zanin hjya mama ya
daura mata tare da kwaceta a hannun yaa sheik daya ƙasa daga idonshi awajen sai
bari kawai jikinshi yakeyi

Mufrad yana isa gaban hajya fulani doc mehra ya ja baya,.."hannu daya yasaka
ayayinda fuskan sa ya turnuke da bacin rai da ƙarfi ya fincikke hannunta daga wuyar
rufaidar ya watsar mata dashi a wani irin walakanctayar yanayi sannan ya riketa
baya dagowa hjya fulani tayi da niyyar masa hargagi Cikin daka mata wani irin
hargitsatsan tsawa yace..."is enough grand ma..Enough..

Dirin Karar tsawar daya daka yasaka kaf falon yin tsitttt kamar an dauƙe wuta....

Layi rufaida takeyi a hannunshi tana wani ramram da idanunta..jikinta a ragwabe duk
kafafunta sunyi lagwas kamar ma zata sulale tayi ƙasa kafafuntan sun kasa daukarta
ga tari daya makure mata wuya tarasa yadda zatayi taja nunfashi.

Hajiya fulani tana kallon sa cikin ynyin fusata da nuna isa ranta a matukar bace
tace".."How dare you?ta kashe min dana sannan har kaine zakazo ka kwaceta?...

Hjya mama zatay magana keeyan ya ficciko ta yay waje da ita hjya goggo banda kuka
babu abunda takeyi...
Kan yaa sheik da doc mehra na can ƙasa sun rasa ina zasuyi da abun kunya
..."anty fareesa da su nazli duk sun rungume hjya jasmine sunata kuka ahankli..

Muryanta na amon marar dadinji tana cizga tana diri tace


Mufrad Bada kai nakeyi ba?..how dare u ..uban wa yace ka karbeta?

Baice mata komi ba ya mugun hade ransa ya shareta,


Hakan dayayi mata yasa saidataji wani tukukin mugun bacin rai azciyarta

riko rufaidar yayi ya tallabota ajikinshi so calm nd gently yana daddana mata
wuyar inda ta riƙe
Sai ayanzu ma hankli yadan zo mata tagane ashe shine Cikin jajjan numfashi tace
yaa...
Yaaa mufr...tafara nuna hjya fulani da alaman ta mugun tsorata da ita tanaganin
zata kasheta..

Fuskanta ya shafa ahnkli salon rarrashi da tausayinta ayanayin sa


yace "Relax..no one is gonna hurt u i promise. .kuka ta fashe dashi kanta harna
rawa saita komo ta kwanta akan faffadan kirjinshi tare da kife fuskanta acikin
kirjinshi wani irin rungumarta yay ya manneta da jikinshi sosaiii yanadan jijjigata
jin haka yasaka ta xagaye hannayenta a kugunshi ta tantame sa harta baya irin
yanayin tsorantan nan mai tsanani..
Runtse ido hajya fulani tayi irin she can't believe this..

Dagowa tayi zata kara magana tagansa ransa abace ya zaro mata jajayen idanunshi ya
daga mata hannnu alaman ya isa....
Yace ya isa haka.. Not another word from u grand ma.

A tsawace tace
"Dont call me ur grand ma, u fucking idiot ..she killed my son...

Tsawa ya daka mata a birkitaccen salo yace"Okay Stop it...Stop this bull
shit...Baisan sanda ya Dan tura rufaidar gefe bama,gaban hjya fulanin yazo yana
kallonta eye ball to eye ball muryan sa kamar zaiyi feshin wuta a fuskanta yace"..
"Are u out of ur mind?..tace yes.
Maci amana daga mutuwarsa harka manta dashi agabana kazabi kay defending wacce ta
kashe shi sabida kafarantawa hasiya ranta?.."mufrad whats wrong with u.

Cikin Runtse idonsa da yay yace Ive heard enough of this grand ma,stop embrassing
urself.. ure disgracing imad
Is this all u got to give him after he is gone...?adduar da zakiyi masa kenan kizo
kice lallai saikin dauki fansa akan mutuwarsa?
Ko kwana daya baiyi a makwancin sa ba kike hanasa kwanciya?Abunda kikeyi ayanzu
kinaganin in aka tashe shi a kabarinshi yaganki zaiji dadin kalla?
He will be ashame of u...im also ashame of you..

Kowa yasan mutuwa na Allah ne


So Stp tryng to look for who to take the blames..ure being nuisance for god
sake...leave the gurl alone ..I will neva eva let u or anyone else hurt her..Yau
kinyi na karshe kenan kina jina?
...bazaku maidamu mahaukata ba..
Evrybody shud get out of this place..

Duk wanda ake maganan Dasu atake suka shaa jinin jikinsu suka bar wajen..

Ya rage dagashi sai yaa sheik sai doc mehra sai hajya jasmine da su hjya goggo da
nurse dake can gefe...

A sulale hajya fulani ta durkusa har ƙasa a ragwabe tana kuka mai tsuma
zuciya...take hjya jasmine ta karasa wajen ta rungumeta hjya adada ma ta tayata
sunata bata hakuri

Sunfi minti biyar ahaka hjya fulani tanata jimami acikin ranta wai har mufrad ne
zai gaya mata wannan ɓaqar maganan?tayi na ƙarshe fa yace?
He wil neva allow her get hurt?bura uba..waye ma mufrad tukuna?
Danne zuciyarta tayi dan bata san iyakar nashi danyen kan ba..ahaka hjya adada da
hjya jasmine suka kinkimeta sukayi da ita daki nurse ta tabisu cikin gaggawa aka
narka mata allura..

Jiki a sanyaye ya sheik ya taho ya rusuna gaban hjya goggo yafara bata
hakuri...'share hawayenta tayi tace kaimeye laifinka aciki zaidu?
Matane marasa hankli duk sun girma amma basusan sun girma ba..yau adada taban
mamaki harda zata bada goyon baya ayi wa yar wannan yarinyar wannan cin fuska da
mugunta
..."toh kayi maza kasan yadda zakayi dan wallhy abunsun kam ba jahilci bane
haukane...this girl will need protection inba zaman makoki za'ayi tayi agidan ka
ba..yarinyar nan tabani tausayi sosaiii ga zafin rashi ga fitinan su fulani aikoma
menene da sai a daga mata kafa...ita meta sani ?gata yar karama gwanin ban
tausayi..kai Allah ya kyauta dai ..

Harta gama shibaice uffan ba


Doc mehra ne ya tayata tashi ya taimaka mata yakaita har dakinta .

Shima nasiha ta tsaya masa tana ta kushe abunda su fulani sukayi.

Tsayuwar mufrad da
Mahafinshi a falon ya haifar da wani irin shiruuuu..
Mufrad nataso ya bashi hqri shikuma yana son ya furta masa wani kalma mai nauyin
daya ƙasa sanin ta inda xai fara sakata harta fito sarari..

Suna tsaye awajen ahaka saiga keeyan ya shigo falon da sallama Cike da ladabi yadan
rusuna kai yace "baaa hajiya mama tana ƙiran ka..tace in sanar dakai cewa ta aika
kawu abbakar zaizo daga kano ynxu akan lamrin rasuwa da akayi mana,tace inyazo zai
tafi dasu rufaida...
Juyowa yay a gaggauce yace ina maman take?
Keeyan yace tana can falonta.
Kaje kace mata ina zuwa...har yakama hanya zai fuce ya ƙara dawowa dashi
Sai a sann ya kalli idanun mufrad yace
"Son,Ka aika da pilot dinka sabida isowar san ya samu yiyuwa da wuri..tun kan
mufrad ya amsa ya kuma tsare sa cikin sassanyar yanayi ya kira sunan sa a tausashe
yace mufrad?..kirjinshi yaji ta dan buga yace naam baa..

Ajiyar zciya ya sauƙe ayayinda keeyan ya zame yabarsu subiyu a wajen...

Murmushi yay daya kallesa"..a hnkli yace"..Nasan ban taba sakaka abu kakiyi min
ba..
Ya lumshe idanunsa a hankli snn ya bude da fargaba a muryansa...yace baa menene?..
Hannunshi yaa sheik ya riƙe yace
"yaa bukar zaizo dakansa..Ina mei neman alfarmanka daka amince in maida maka auren
yaata rufaida..

Hannunshi ya zamar ana baban na shi ayanayin shock yace baa in aureta yau kuma?
baaa...ganin yadda yaa sheik ya kuresa da idanu yasaka shi yin shiru sai ya kuma
sunkuyar dakansa can ƙasa jin amon sautin mahaifinsa dake magana cikin nitsuwa da
raunana

Yace Auren zaifi dacewa da ita ayanzu..


Ina nufin kaine kafi cancanta Da kadauki wannan nauyin..

Mufrad kayi duba da kankantar shekarun yarinyar nan kayi kuma duba da tarin
jarabawar rayuwa datake ciki aynzu
Rufaida batasan da farinciki ba she needs strong supports nd our kindness
..nasan kuma kai mai tausayi ne.
Kuma bazaka so mata abunda muke hanga mata anan gaba ba...kayi adalci...bai bari
baban shi ya karasa ba yace 'baa na amince zan aureta.

Masha Allah sukaji daga bayansu ayayin da doc mehra yake karasowa ciki
Har gaban mufrad din yazo yace Allah ya maka albarka.
Allah yasa ka gama da duniya lpya inkamana hakan kagama mana komi..

After like 1hr gidan ya dauƙi wani irin shiru kowa na sashen sa, da shi da ya sheik
da keeyan da doc mehra duk suna sashen hjya mama wanda tafi kowa yin naaaammm da
batun auren nan it
Kawai so take ayi ma, duk wani bura uban da za'ayi ayi,dan ta qudira aranta cewa
akan rufaida yau sai kowa yasan ita wacece wajen masifa da kata'i a duniyar nan.

Kafin faruwar hakan tashin hankli marar misaltuwa shiya nakasa zuciyar umma hadiza
da su yakumbo a kano
Tun da suhan ta basu labarin abunda ya faru Da rufaida umma hadiza bata ƙara samun
sukuni a zuciyanta ba..

Sassafe suka shirya


Akan zatazo abuja taga yarta..anma guilty consience da tausayi da rudani ya saka
yaa malam yace lallai shi zaije.

Shiyasa umma hadiza ta ƙira hajya mama sai aka ci sa'a lokcin keeyan ya dawo da ita
falonta kenan tana neman babban matakin da zata dauƙa akan hjya saddika...

So take ayi ma rufaida tofin ƙaikayi koma kan masheƙiya dan taga wayannan matan
kamar dagaske suke zasu iya hallakata ..

30 min to 1 saiga yaa malam ya iso gidan aka xauna dashi ana tattaunawa as usual a
salon sa na gasurkurmin maiji da kansa..

Duk abunda ake fada bai darasa ba


Tunda yaxo yaji ance yarsa da lpyarta cikin sauƙar da kai da komi yaa sheik ya
dinga binshi ...toh muftahu ne..babu yadda ya iya da yaron ya riga ya shiga ransa,a
take dai ya amince yanata masifa yana bambami..

...yaune rana na farko arayuwansa da yadda ya amince zai bada auren yarsa batare da
ya nemi ko ficcika ko wani haraji ba...
Tausayin rayuwar rufaida yasakashi yin sanyi ataciki
Duk dama zamansa anan banda zaginta babu abunda yay yace taurin kanta yaja mata..
Saidai da zuciya daya yau yabawa muftahu go ahead har ransa baijin wni dar dar
akansa..shi ai ba kamar zaidu yake ba..yaro me nitsuwa me hakri

Bayan sallahn azuhr aka sayi goro akayi komi yadda yace din aka tara mutane
daidaiku na kusa da su aka shirya sabon bidiri daurin aure a masallaci ..
Yaa sheik take ya amso kudi miliyan biyu da da dori daga wajen mufrad ya bayarwa
yaa malam a matsayin sadakin yarsa...kamar kiftawar ido da bisimillah aka daura
auren ta dauro gam gam

Mufrad zayd matazu


Da
Rufaida abbakar malami.
Aka shafa fatihah nan take aka watse..mufrad na ta barin sanyi taciki dan har yanzu
ba a daidai yake ba yana fama da shock din imad ajikinsa da zcyarsa koinansa zugi
yake masa
Amma haka yaketa daurewa.

alkcin sai wani bankama da hura hanci yaa malam yakeyi ganin yadda ake binshi sauda
kafa,ko da mufrad yaje ya samesa yy masa godiya akan halaccin daya masa bakaramin
surutu yasha ba..abunsun har yabada yaa sheik sha'awa sai satan kallonsu yake daga
neaa abun na masa dadi aransa
..daga nan baikuma kula uban kowa ba ya koma kano abunsa da damin kudin aure a
aljihunsa hanklinsa a mugun kwance.

SURAYYAHMS

Shikuwa Yana barin sashen dakin sa ya nufa tare da sauke nauyin zciyar sa acikin
batrum yana kammala wankarsa ya fito ya shirya kansa agaggauce danyin baccin sa da
wuri dan tun bayan rasuwar imad dayay fama da black out tension Da insomnia yasaka
baya wasa da baccin sa,ayanzu yana kwantawa zai rufe idonshi sabida bayason ma
zuciyarsa ta harzuƙo masa wani tunanin dazai wahaldashi.

Dark blue pjamas ya saka ajiikinshi tare da rage wutar dakin a gefen dama ya kwanta
gami da sauke kansa akn pillown sa gently tare da sauke wata ƙaramar ajiyar
zucya,For now he just cant hesistate on anything,burinshi shine he wan to
concentrate sorely on his relationshp with his new weded wife..tun ma kan matarsa
ainau ta gaji da yawon yajin ta ta dawo..yau yaso yay tunani game da lamarin ainau
amma kuma harga Allah bazai iya ɓata lokacinshi akanta sosai har haka ba,abune
wanda ta saba yi masa.. tabar gida tsawon kwanaki bada izinin sa ba, snn bazata
taɓa neman sa ko da awaya ba..,lumshe idonsa yay cikin yanayin tursasa kansa yin
baccin jim kadan kuwa wara bacci mai nauyi ta kwashe a
Shi ahakan ya jima yanayi har da dan minshari

.washe gari da sassafe ma haka ya dau wankarsa yay kyau ya saka wata lallausan
yadin shadda blue colour,ya nufi sashen hjya mama ya gaishe su tare da spending few
hrs a daki tare da rufaida.

Abu kamar wasa a hnkli ya zamo kamar wani sabon ango mai sintiri a kofar sashen
Amaryan sa..

Su hjya adada da su shukra ɓakaramin bakincikin hakan dayakeyi akan rufaida sukeji
ba..nazli kam acikin satin ta nadi jakarta ta koma schl acan indua cos she just
dont know what she is feeling right now akan komi dayake faruwa..uncle mad dinta ya
rasu..gashi babu maman su a gidan,ga kuma babban yayanta dataga yana acting kamar
bashi ba..sumtimes she do understand him, but gaskiya bazata taɓa accepting wnn
auren sa da yay da wannan yarinyar ba..She honestly thought of rufaida as a curse
or calamity..

nd d worst of hatred nd anger is going on with shukra da kullum take tare da hjya
adada tanajin yadda jikin hjya fulani yake Dada lalacewa dan haryau basu daddara da
batun cewa rufaida ce tay sanadin rasuwar imad ba.

Yaa sheik kuma ba kulawa da zancen shirmensun yakeyi ba,duk dama ya fahimce kamar
abunsun yana dan taɓa behaviurs din matarsa cos dan zaman hy jasmine a kanon yasa
ya lura kamar she is bcoming more cold nd unromantic with him..sumtimes inyaga tana
masa borin,shiru yakeyi bayace mata komi intagama dakanta take sauƙowa su dawo
dadai.

..kusan ince ma keeyan ne kawai yanzu yake kulawa da komi dake tafiya acikin
gidan..
Tunda hjy goggo tace bata yarda hjy adada ta saka baki game da auren mufrad ba waje
yay shiru kunnan su ya zamto sakat.

A fannin rufaida kuwa Duk kunya da jin nauyinshi ya gama dagula mata tunaninta da
yanayinta,kusan kullum ma a birkice take,dan koda ya zo ya tafi sai ta dingajin
feeling na tsarguwa kenan sam sam aynzu batason fiye saukowa ƙasa ta kalli idanun
su anty anu laila ba.
.
Hakan datakeji yasa kwata kwata ya kasa gane kanta musamman in suna tare..kullum
bashi hard feelings takeyi, shikuma a kullum acikin re_afirming dinta yakeyi akan
batun sabuwar rayuwarsu wanda aynzu takejin itama tafara amincewa da shi zata gwada
sa'arta da shi..saidai fa haryau da wannan tulin tukikin fargaban akan kirjinta na
zafin rashin imad datayi da yadda qaddaran ta yake kasancewa marar dadi a ƙarshe.
.
Period dinta na wannan karon sai taga yaja kwanaki mai yawa,likita yace mata sabida
anxiety ne da shock data shishhiga cikin wannan watan wanda shiya jawo mata
hormonal imbalance yasaka tsarin jikinta ya sauya amma zuwa next ganin watan ta
hala inta samu kyakktwar kulawa zai dawo dai dai.

Yau tana cikin kwananta na tkwas kenan amma jinin bai wani dauƙe ba.
Ga hjya mama data saka mata mummunan ido da kahun zuƙa,tun suna wasan ƴar boya da
ita har ta fasa ta dena jin kunyar maida mata magana..
..sabida kullum cewa takeyi kawai ta tattara kayanta ta bishi sashen sa wai koya
huta da jigilar shigowa musu dubata dayakeyi kowani rana..

Rufaida kyam take nuna wa hajya ita babu ruwanta dashi


Babu wani zancen aure kawai jikinta yake zuwa dubawa ya mata sannu.
.Anty anu kuwa sosai ta gano tasharta tafahimce cewa thy are cool kawai dai sanin
halinshi na murdadden mutum daga yau taga yana binta ahankli sai gobe taga inta
tafka masa shirme shima tsimewa yake ya shashha mata qamshi...

Daga haka ta fara janta ajiki sosai tana ƙara mata haske akan sex education,dama
kuma iya abunda yadan zaunar da ita kenan, tasan daga yuwar komwar rufaida sashen
san yayuwa dolene itama tabar abuja ta koma kano dominta cigaba da kulawa da sabon
business dinta da babanta ya bude mata acan

Can dare haka in waje yay sanyi haka zata nitsar da ita..she will ask nd enlighten
her about causes nd risk factors na vaginal dryness sabida wannan matsalar tata na
hormonal imblance wanda kowa yasani tashin hanklin data shiga cikine ya jawo mata
shi,is a well known facts dat low estrogen level is often caused by intense
depression nd stress kamar wanda ta shiga ciki a kwanakin baya.

and oestrogen is the only female hormone that helps the tissures of our vagina
walls to be soo lubricated nd healthy,kwata kwata batason mijin rufaida ya fara
rabarta snn ya jita tattare da wannan matsalar attare da ita..samun nitsuwa da jin
dadin jima'i bazai taba sabuwa ajikin macen da bata da wani ruwa ko damshin ruwar
niima ba.

And There is no doubt that rufaida has gone tru alot of stress nd depression acikin
yan kwanana kin nan dolene kawai ta gaggauta bata taimakon gaggawa

Hade da yaqinin cewa harynzu akwai sauran gyararrakin da suka mammata ajikinta na
tun auren su da imad, Kwana biyu kenan yau tana dorata akan wani hadi irintasu ta
sakkatawa, furen tumbafiya kawai takewan keshi Saita dakashi yay laushi tasamu
farantin mazarkwaila mai kyau guda 2 Sai dabinon ta rabin gwangwani shima mai kyau
sai Kaninfari cokali 1 da Citta dai dai misali kaf sai ta hadasu ta maidasu gari.

Bayan nan..Saita gurza kwakwarta tajiqata tajiku shima ta tace ruwansa daban.

toh Wannan ruwan kwakwar sai take daukawa tana saka su garin dabinon
Kaninfari citta da furen tumfafiyar da ta daka tahadesu kaf cikin wannan ruwan
kwakwar tafasasu

Insuka tafasa takan barshi ya huce snn kafin take daukawa tana bawa rufaida tana
sha agabanta hmmmmm a
Cikin kankanin lokci dakanta taji tana kara hadewa, tana wani matsewa ta
ciki,sha'awa na tsatsafo mata, dan wannan hadin sosai yakesa kiji Kawai oga kike
jira.

Ta ƙara mata lectures akan Sabunta Salon Kwanciya Lokacin Jima'i, tace Kada Ki Zama
Mace Marar aji,keba yarinyar sa bace,ko kanwarsa.
Ynzu Ke matarsa ce, kuma matukar Kina Son Mallakar zuciyar Mijinki Sai Kin Cire
Tsoron sa da Kunyarsa Ko jin Shakkar sa, dan ahakane kawai Sannan Zaki Iya Gamsar
Dashi.

Kuma Matukar Kina Iya Gamsar Dashi A Lokacin Jima'i To Tabbas Kin Mallake Shi
Kenan, Namiji Kan Iya Jurar Kowani Irin Sakaci Daga Wurin Mace, Amma Baya Iya dogon
juriya Akan Jima'i, Domin Shine Abinda Aka Gina Aure Da Jin Dadin Auren mai gaba
daya Akansa.

Shi Jima'i Shine Babban Dalilin Da Allah Ya Sanya Ya Halicci Jinsin Mace Da Namiji
Don Su Rika Saduwa da juna Don Acigaba Da Samar Da Jinsin Halittar Dan Adam
A doron ƙasa musulmai da masu imani su hayayyafa dayawa muzamtoo abar alfahiri
wajen shugaban mu Annabi muhammadu tsira da amincin Allah su tabbata agare sa

Shi Jima'i Shine Abinda Ke Samar Da Asalin Natsuwa ga jikin dan Adam Kuma Matukar
Mijinki Yana Samun Natsuwa Tare Da Ke Tabbas Kin Gama Mallakarsa Domin Namiji
Kullum Abu Na Farko Dake Zuciyarsa Tare Dake Shine Yadda Kike Masa Lokacin Da Kuke
Jima'i yakejin kwanciyar hankli tare dake.

Don Haka Ya Zama Wajibinki Ki Sani Kuma Ki Rika Aikata Abubuwan Da Aka Koya Miki Na
Ilimin Jima'i Ta Haka Ne Kadai Zaki Mallakeshi Yadda Idanuwansa Bazasu Rika Kallon
Wata Ba Balle Har Ta Bashi Sha'awa awaje.

Haka zata xauna kamar kungi tanata ta saurarar anty anu Harta gama suyi
sallama..runtse idanunta takeyi tayi bacci cikin sauri.
Dan batama son kwakwalnta yajega tunanin aikata wannan abun a tsakaninta da shi..

Washe gari da asubahin fari sai gashi ya shigo lkcin tana kan baccinta Karasawa
yayi bakin gadon yasa hannu zai yaye bargon sai kuma yaga small figure dinta na
bacci very peacefully a dan takure, kitson da aka kara yi mata ya rufe rabin
fuskanta, ya mata kyau bana wasa ba, dan tabe bakinshi yyi ya bugi gefen gadon da
nufin tada ta amma ko motsi bata yi ba,

cire bargon yyi lkci daya ta mike xaune da sauri ta shiga komawa da baya kamar taga
dodo dan tsaki yyi aransa yace Kin ma sha maganin ki jiya kuwa?. Kai ta gyada ba
tare da ta kallesa ba,tasan zaiji haushin rufe masa kofar datayi jiya da wuri,ita
duk kunyane toh ya isheta,
shikuma baya gajiya da sintirin zuwa inda take a kullum, yace "Gud, saiki tashi ki
koma kitchen ki sama ma kanki break fast don kinji abunda doc yace u have to eat
ealier dan always.
.
Jin bata ce komai ba ya duka kusa da ita har tana iya jiyo numfashin sa da kamshin
turarensa da ya cika ta, cikin kaushin murya yace "Hope am clear?" Kai ta gyada
masa tana kkrin mayar da hawayen idonta kawai ya juya ya fice daga dakin yabarta.

Bata sauƙo wajen ba kuwa harsai can da anty anu ta shirya akan yau zata wuce kano
snn itama tayi wanka shap shap ta shirya fito sukayi sallama.

Haka yau ta dingajin kewar anty anu,zaman kadaice yasaka ta rinka jin babu dadi
ajikinta gashi tun safe shima mufrad bai leko ba, ganin kamar ma bata ta isa leƙa
koina agidan ba yadada satajin harta gaji.
Duk su shukra su hjya adada sunata can bangaren acikin su kuma tasan babu mai ƙara
lekowa tanan .

Ta rasa me xaty taji f


Ddi ga Hajiya mama banda damunta da zancen Auren nn babu abunda ta iya,duk tana
kallonta asace aranta tace yau duk karyan zai ƙare tunda anu ta tafi zaifi mata
sauƙin turata sashensa ta can taje su karata tacan dan bataga amfanin suna zaune a
gida daya a matsayin su na ma'aurata amma miji yana sinritiri awani wajen ba.

Yau har dare da bata gansa ba tofe jikinta da dakin da aduoin taja duvet ta kwanta,
bata fi minti goma a kwance ba bacci ya dauketa, karfe biyar daidai ta tashi da
adduar tashi abacci daga bakinta, tana zaune kan gadon har biyar da rabi yay,sai da
taji an idar da sallah ta mike snn ta shige toilet,wanke toilet din ta farayi
tukunna tayi wankar fara sallah mayukanta ta shafa ta gyara kanta ta tufke jelar
kitsonta da ribbon sannan ta isa closet din kayanta tsayawa tunani tayi na kayan da
zata saka wani royal purple gown din atampa mai kyau sabo ta ciro ta saka ta fesa
turarrukan humra dana jiki da aka yo mata tun na aure sannan ta dau vacuum cleaner
ta tsaftace dakin tsaf, ta gyara gadonta ta kunna electric burner ta saka tsinken
turaren wutan lokaci daya dakin ya dau ƙanshi, sakkowa tayi kasa ta shiga kitchen
,Sharp sharp ta hada musu Garlic bread da egg Muffins, sannan tayi offals pepper
soup,tun kafin hjya mama ta sako duk tagama abubuwan zatayi ta jera komai kan
dinning, gyara gidan tayi, takwas dai dai ta gama ta saka turaren wuta gidan ya
bade da kamshi me ddi,tea ta hada jin cikinta ya fara ciwo da ta sha tsimin da anty
anu take bata, tana gama shan shi ta haura sama ta dauki sauran magungunan ta sha
snn tayi kwanciyar ta don yau wani baƙar haddarine sosai yake tasowa agarin..

Daga nan Barci mai nauyi ne ya debe ta tayi har taji ba dadi sai arnd 2.45 ta tashi
just 10 mints kafin hajya mama ta shigo.

Agurguje ta tashi tayi brush, Wanka ta karayi tayi gami da dauro alwala domin
gabatar da sallahr azahar dake neman gaucewa Tasha mamakin yadda tayi baccin kusan
awowi
Kuma ace tun fitar sa jiya bai ƙara lekowa ba

Bayan ta idar da sallahr mikewa tayi Daure da towel ta zauna gaban mirror,nitsatsen
kallo tayi ma kanta She can't believe what her life is turning into komai faruwa
yake bazata gashi Duk wani mafarkin ta da burin ta akan rayuwa bai zo mata yadda
tayi tunani ba tukuna

Shafa mai take kamar mara laka tana tuno da iyayen ta musamman ma mahaifiyar
ta,tasan tana balain jin kewarta aranta.

Can around bayan sallahn ishai aka fara yayyafi da iska mai dan ƙarfi tsoron zama
acikin kadaici yasakata ta fito

Zuwa tayi ta samu har hjya mama ta gama harhada kulolin abinci akan tray tamkar
wanda take jiran dama ta sauƙo..tana karasowa tace yawwa dauki abinci ki kai masa
dakinsa tun kafin ruwan nan ya sauƙo ya hanasa shigowa

Wani tura baki tayi ta dauƙe abincin tana tafiya ahnkli kamr bazataje ba gashi duk
wajen ya gauraya da duhu iskan damina mai ƙarfi yana kadawa Anata walƙiya

Tun daga kan stairs din waje yake kallonta wani Shafa kanshi yayi ahnkli yana dan
murmushi kamar shikadai ne yaji sautin rufewar kofar ta datayi a hankli hakanya sa
shi saukowa kasa cikin gaggawa.

Doguwar hijabi ta saka daya mata mugun kyau,tafiya take a hnkli cukin tsananin jin
fargaba da kasancewrta acikin gidan daya dauƙa da shiru tamkar babu mutane aciki,da
alaman kowa na sashensa..koba dan komi ba yadda garin ya rikice, sama yay baƙi
kirin da haddari tasan dolene kowa yanemi mafakan Boyewa..

bayan ya sauko cikin sauri yabi ta dayan hanyar ya jawo kofar sashensan ya kulle
snn ya koma room dinsa lkcin Tana zaune shiru ya turo kofar,
..kallon sa tayi da rigar sanyi a hannun sa ya iso ya ajiye yana mata kallon irin
kin biyoni ne ko,tun ma kafin yace wani abu cikin turoo baki tace hjya ce ta
aikoni.."Yace oh harkin warke ko..oya tashi kiyi serving dina dan alwala zanyi
yanzu, ko ki fice min a daki na kije cahn ki same ta,shiru tayi,shikowa daganan bai
sake kula ta ba ya dauro alwalan sa,da Kamar bazata tashi ba tayi serving dinsan
ba, Kafin ta gama taga Har ya shimfida pray mata
..yace kifaraci kafin ingama,girgiza kanta tay ahnkli cikin sanyin murya tace nifa
nakoshi
Wani kyabe bakinshi yy yasan babu yadda za'ayi tace zata fita sabida tsoron
dayagani atattare da ita yace nafila zanyi ko shima kinyi?
Turo baki tayi batace komai ba,yayi murmushi ya haura kan mat din, a sanyaye kamar
wacce kwai ya fashe mata aciki taje ta doro alwala ta bisa ya fara jan su sallah
kafin su idar har ruwan saman yafara sauƙa da wani irin yawa anata tsawa mai ƙarfi
ata waje..Bayan sun idar da nafilan wani Raka'a biyu taga sunyi kamillalu sannan ya
kama saman goshinta ya jima yana musu adduo'i..

chan daya idar ya shafe sallamar sa juyowa yayi da murmushi daya hango uneasness
din dake bibiyan fuskan ta duk
tayi jugum kalar tausayi Yace to ki cire hijabin mana Kara tantamewa ajikinta tayi.

Mikewa yayi ya dauko ta ya ajiye ta akan gadon sa ya kwantar da kanta softy akan
pillownsa hannun ta da yaji jan kunshi dake makale da rigar sa ya kare ma kallo
sannan ya dawo kanta suna kallon juna yace "its raining kiyi hqri babu batun komawa
can yau,just sleep".batace mishi uffan ba tayi saurin rufe idon ta,shima gadon ya
hauro kusa da ita ya zauna jawo ta jikin sa yayi ya rage wutar dakin zuwa dim ganin
yadda take matse ido wai a dole tana bacci,murmushi yay tare da sakin wata ajiyan
zuciya, abincin ya jawo ta gefen sa yaci kadan snn yasha ruwa akai ya cigaba da
aikin latsa wayarsa

Sai wajen 10 ya waiwayeta juyowa yayi ya kalle kyakywan fuskan ta yayi dariya
aransa ya shiga rage kayan jikin sa dan yasan ba baccin take yi ba,kusa da ita ya
dawo yanata kallonta, jinkanshi yakeyi a matse cos he is more than ready yafara
asalin rayuwan aure da ita Shi Baiga amfanin jira ko wani sanya ba

lips dinsa ya kai kan nata ya mata light kiss wani dumm kirjin ta ya buga da
ƙarfi,dan kadan ta motsa jikinta irin ta nuna kamar bataji me yy ba duk yana lura
da ita, sake matsowa yayi ya shafa fuskan ta ya sake daura lips din sa akan nata,
dan karamin fatan ya jawo ya bata wani shegen slow nd passionate suck mai balain
shiga jiki Ji take nunfashin ta na sama sama

A take kuma a rikirkice ta bude idonunta garau ta kallesa bakin har na rawa,taga
kallonta kawai yakeyi kamr wani zautaccen maye,a mugun tsorace tace yaa pls dan
Allah lets not start this..kar kamin irin wannan wasan...nifa ba matarka bace,ni
ciki na fa namin ciwo..!!ban warke ba,bai bari ta karasa ba ya buge lips din ta da
yatsan sa cikin wata irin malalaciyar sautin murya Yace shhhhhhush..

Yanzu saiki barni acikin wannan uban sanyin Ina shan wahala da kewarki Sabida wani
ciwonki na karya?tun jiya baki ganni ba wato ko ajikin ki mesa bazaki dawo nan
muzauna tare ba ?
Dont u see dat tsohuwar ki ta fara gajiya da ganin fuskata acan kullum na shiga
wajenki saita lekamu ko so kike inbiki can din ni muzauna, ita kuma ta dawo
nan..nafara jin kunyarta..bazan iya ba.
.ni Kifadin yaushe xaki dawo nan wajena?...oily and hungry eyeballs dinsa take
kalla ayayin dayake maganan ta hadiye yawon firgita gwanin ban dariya
Hawayen tsoro mai dauke da mummunan bugun zuciya ta sauke

Yace kukan mi zakiyi min? Tana budan baki zatayi magana sai aka dauƙe wuta sabida
wani uban tsawar da akayi mai diri da gigitarwa wani irin kakkemesa tayi batare da
sanninta ba ta fashe da wani rudaddiyar kuka

Gaba daya yaji jikinshi ya dauƙa da wani azaban wutar jarabbeiyar sha'awanta da
ƙakkarfan burinshi na son soma bude musu wannan kyakyakwar alakar
Wanda yake saka ran zai zaburar da ita ta amshe gaskiya tasan cewa ita matarsa ce
kuma wani sabuwar rayuwa mai kyau zasu gina atare

Tsoro yasata makalkale shi tundaga cikin kirjinta take jin sautin bugun zcyarsa,a
hnkli taji ya sauƙo yana dan shafa mata saman fusknta,take tongue dinsa mai dumi
yayi dominating nata wanin irin sassanyar sumba ya sauƙe mata mai sanyi,sannan ya
fara mata deep and erotic kiss mai rikitarwa a rikice ya fara motsa mata jikinta
yayi ma lips din ta kyakkwan sha irin wanda ba ataba mata irinsa aryuwanta ba,
sannan ya dawo kan wuyar ta yana shafa wajen da karsashin sajen dake fuskarshi
gently sucking nd caressing her neck nible,yana lashe wajen so slow nd
passionately....

jin yadda abubuwn ke rikitata kuka ta fashe da shi mai tsanani..saida kamar ma
tasan bamai jinta sabida ƙarar saukar ruwan sama dake kansu yana zuba kamar da
bakin kwarya

Muryanta a zauce tace pls yay ka barni haka..ni wllh nagaji..ni ..numfashin take ja
sama sama Tanajin tamkar zata saki fitsari ajikinta,sosai ta rikita da salon sa
Dan kamar wuta take kara masa don tana yin kukan ne yana dada shishhige ma sassan
jikin ta da tongue dinsa kamar ya samu abinci..

Jin yana neman raba ta da duk kayan jikin ta gaba daya yasa ta tsala ihu ta damke
sa cikin firgita,tace wahyo Allah na dan Allah kayi hakuri yaya,yayyy mufrad pls i
beg you.I cant do this dan Allah ka kyaleni
..Yana shiru har ya cire tarkacen kayan datasa din ya barta daga ita sai panties
bai yi wata wata ba ya cire rigarsa yayi unclaping pins din white bra data saka ya
rike nonuwarta gamgam yayi gefe da shi

Karkarwa jikin ta yake yi sosai dan da boobs din suka bayyana a fili dakan su suke
motsawa anan itama ta fara lura da zaucewar sa,dan agigice ya shafo su duka biyu da
hannun sa ya cusa kanshi akansu yana shakar laushi da dadinsu acikin wani irin
yanayi mai cizga a hankali ya kai hannunshi kai ya murza poking nipples din ta
yanajin wani jarababben dadi kamar bazai taba denawa ba,ji yay kamar bai taɓa taba
nono arayuwanshi ba saiyau..

Hers is super soft nd succulent asalin balagagen nono na yarinya danya shataf sunji
gyara sun tsaya tsarrr tsar da su suna jigling a tsaye kamar an jera matasu gasu
acikke tamm sun kumbura sun yi laushin tsiya
Tun daya ya kama ya saka bakin sa yana wasa da daya a hannun sa ya manta kanshi a
duniyar,..

a rikice ta shiga mimmikewa tana rokon sa cikin firgitaccen yanayi tanata rokonsa..
Dan Allah dan Allah kayi hakuri,

Ko ajikin sa bai ji ba,don sanda ya cakuda su sosai yaji dadi ta ishe sa yaji dai
dai a hannun sa da bakin sa a hakan ma Da kyar ya ja makansa layi take ya dago ta a
hannuln sa yana kallon ta duk ta rikirkice
Kamar yadda idanun sa suka rikice,fargabanta ya zarce inda zata iya hada idanu da
shi sai kuka kawai take yi tanajan zuciya
,..bai taba tunanin akwai abunda yayi masa dai dai kamar jikin tan ba,ganin yadda
ta gama jike fuskn ta da hawaye yasa ya shiga shafo ta a hankali waiko zata danyi
shiru,daga fuska zuwa kunne ya fara dan wasa da wajen yana dada kashe mata ƙarfin
jiki sauke ajiyan zuciiya mai dauke da rudadden nishi take yi tana furta pls pls
din a tsorace jikin ta na rawa rawa kamar zata fige tay sama tsabar tsoro,nishin
datake yi yasa shi kafe tsayayyun boobs din nata da suka tattaso suka tsaya
chur,hormone alert dik ya nuna akan nipples din ta da sukayo tauri suka mike tsaye
fatar nonon nata duk sunyi wani jaaaaa

Tausayin ta yake ji amma gani yake bazai iya hakura yau ba,zeroing mind dinsa yay
hnkli sai ya dada mikar da ita,hannun ta dake shaking fiye da komai ya matso su
kasa ya daura su akan bulging pants dinsa snn ya hauro saman cikin ta da kyau,wani
iri ta dingaji da jikinshi ya hadu da nata a rude ta sake zautaccen nishi tana
kicin kicin tamkar wacce zata zare ranta
...zatayi magana ya sake hade bakin su waje daya,duk yadda ya iya juyi da harshe,da
passionate and heart melting kisses dinsa sai da ta sanyaya shi tsaban tsoro,gashi
jikin sa ya dau dumi lenght dinsa har yakushin sa take tana amar ruwa ba bata
lokaci ya janye pants din ta kasa hannun sa ya daura kan marar ta ya na shafawa
yana pricking belly buttons din ta,anan ma ta sake tsala ihu..tana tuttture shi a
rikice tahau fada dashi, arikice tace yaya bana so,ciki na namin ciwo yaya pls stop
it mana,..ya jawo ta ya kwantar da ita ya sake mata wani irin slow nd erotic waist
nd hips massage ko ina yake shafawa yana matsawa awajen so passionatley

Nishi mai sauti take tana jan nunfashi sama sama kamar zata shide..,daya iso kan
cikin ta zuwa cahn kasar marar ta wani irin shocking ne ya debe ta,fire was runing
through her veins ji tayi ta shiga wani muguwar yanayi.. ko iya bude idanu bata yi
sabida jarabben sha'awa dataji ya yanko mata,ya cigaba da shafo ta yana kkrin yay
calming Din ta danyasan abun zai mata yawa Ga tsoron ruwan sama ga kuma duhun da
dakin yay,uwa uba wannan jijiyar tasa data harzuka ta fusata tana neman takai
cakki,itama duk ta jike da ruwan sha'awa har ta fara diga inda yasa knee din sa
yake jin damshi damshin albarkattaceen niimar ta yana zuba a hnkli..hannun sa ya sa
ya shafo wajen yana feeling wetness dinta

...kafin ta hankara taji yatsun sa abakin wajen yana nema makan sa hanyar yin wasa
wani irin birkita tayi zata jawo jikin ta da karfi ta sauka akan gadon,garin jawo
kafar ta yakushi length dinsa da girman sa ya ƙara firgitata,wani yarrr yaji har
bangon brain dinsa riki ta yayi ya sake nishi ma ƙarfi mai dauke da wani numfashin
data bayyana ya dada jawo ta ya matse ta ajikinshi kamar dan maraya
Numfashinsa yana yanyankewa

Duk jikinshi na rawa rawa Cikin wani mawuyacin hali yace....

Rufaida..rufaida..
..
Itkam kuka take yi sosai tana neman kufcewa daga hannun sa kota halin kaka ne

Relax.. ya fada da sanyin murya yana mai juya ta gabansa ..amma ina kuka kawai take
yi jikin ta na karkarwa sosai..

Ita kadai tasan zafin dataji daya saka yatsan sa awjen amma haka ya cigaba da
fingering din ta har sai da ya samu hanya dan kadan Duk dama tayi laushi,amma data
ji ya zare pants dinsa yana kkrin saita lenght dinsa awajwn bai hanata sake
disasshen muryan ta wajen tsala masa ihu ba,wani ƙarfi taji yazo mata bata ji tsoro
ba ta damke abun a rude tana juyawa a rikice bata sani ba hakan datayi ta jefashi
acikin wani yanayi Wani uban dadi ke deban sa data taba masa kan abun nasa bai ma
jin korafin ta ya lumshe idonsa yay tsammm

Tace wayyo Allah na shiga uku..dan Allah dan Allah kar kayi min....yaya pls...
wallhy tsoro nake ji

Tausayin ta duk ya rufe sa amma bai ko amsa ta ba don yasan bazai iya ba,bata gama
rudewa ba sai da taga dagaske yake yi,tarkato yay ajikinshi ya matseta snn ya jona
bakin alauransu.wani irin zafin da bata sanda shi ba shi take ji shikuwa tunda ya
samo yayi stretching lenght dinsa cikin tsantsi da shaukin diyam din zazzakar
niimar ta..sai ya birkice ya shiga sauke zautattun nishi,rife idanun ta tayi sosai
tana rokon sa acikin daukewar numfashi ynyinta gwanin ban tausayi shima haka ya
shiga rokon ta ta barshi yaji dadin a hnkli yake shigar jikknta bada garaje ba,yana
yi tana yi,kowa ya zauce ya na rokon juna
...dama shi nauyin sake jikin sa yake yi yayi sumbatun santi da dadin dake deban
sa.

Kuka ta dinga yi kamar ranta zai fita take kiran sunan sa shikam ya riga ya dawo
mata kamar wani zauttace,dada turowa yake kamar wanda zai aika mata shi har makoron
ta,ganin ba gane mai take cewa yake ba ta shiga kokuwa dashi,..anan kuma ya gwada
mata karfin su ba daya ba..tana ji tana gani ya since duk wani barrier da ya rike
sauran pride din ta,Lungu da sako sai da ya lakato yana shigrta Yana debo santin
ni'imar ta daya gigitashi,haka ya matseta ajikinshi ya hanata sakat har sai da ya
ji ta dena motsin sosai nishin ma sama sama take ja tana jan zuciyarta a wahale.

She's tired sai juyi take da kanta a hankali hannun ta a kan faffadan kirjin
sa,cikin ta ne yayi kuru yayi wani juyi,wani
ruwan dumi taji daga cikin marar ta yana fetsowa mai dan karan dadi ayayin da taji
karfin sa ajikin ta ya karu hargowa yake for the first time taji ya kira sunan ta
da wani irin yanayi mai mugun rikitarwa.

Tayi rokon har ta gode ma Allah tayi shru,ajiyan zuciya ta dinga yi daga baya
numfashin ta har na sama sama kamar zai dauke,wani yanayi mai dadi ne ya debe su
duka ya rungumo ta tsam ajikinsa yana nishi har ya gama juye heavy loads din seeds
dinsa acikin mararta.

Duk tayi zufa jikinta yay laushi A hankali cikin sanyin muryan shagwaba ta furta
wayyo Allah na yaya zafi..wani lumshe idonsa yace
....yace shhhsh u wll be fine..yayi kissing din ta duk jikin ta yayi sanyi ya sake
kamar mara laka haka ta dawo

Da kyar ya janye jikin sa anata


..,agefe da ita ya kwanta yana sauke wani irin gajiyayyen nimfashi..ya dade anan
idonsa a lumshe,yadda yake jin disasshen muryan ta tana kuka a wahale sai yaji duk
bai kyauta mata ba Tausayin ta ne ya kama shi,wani irin nauyi da jiri ke debar ta
da kyar ta mike daga gadon tana shirin sauka kasa,sai kyat akayi retoring power
dakin yadau haske durkushewa ƙasa tayi da sauri ya tashi ya jawo ta jikin sa ya
rungumeta muryansa cike da tausayi da rarrashi yace am sorry,am really sorry
rufaida..."

SURAYYAHMS

kuka ta sake fashe masa da shi har tana jan numfashi mai dauke da shessheka tsam ya
rungomo ta suka shiga batrum din tare batare dayabari ta dago kanta akan hasken ba

Duk iya draman ta haka ya cije ya tsaftace ta acikin ruwan zafi,bai sha mamki
dayaga stains din jini ba cos she was very tigh,soo warm and authentic duk dama ta
tabayin aure amma aransa yasan karamar yarinya ce so its not a big deal in
virginityn ta is still fresh like dis.

Tsaban wahalan datake ji ajikin ta agaban ta har yayi wankan sallah ya kintsa kansa
amma bata lura ba, Da suka fito duk kunya da tsoro ya isheta komi da yakeyi mata
bata kallo idanunta a lumshe yake,akan couch dinsa ya ajiye gently snn yay sauri
ya haura kan gadon ya janye first cover din bedsheet dinsa dayayi stain da jininta
sosai,ji yy ashe ba dan duhun ba dama bazai iya tabuka mata komi ba.
A ƙasa tsakar dakin ya bar stained bedsheet din
jikinshi a mugun muce ya dauko ta ya ajiye ta gently a kusa dashi,lumui sukayi
dukansu akan gadon kansa da nata a pillow daya tanata sauke ajiyar zuciya wanda
dagaji kasan ba a hayyacinta take ba.

a jikin sa Ya nade ta yana shafo ta ahnkli after like 2 secnds bata kara ba wani
motsi ba wahallen bacci ya dauke ta..

Shikam ƙasa runtsa idanunsa yay sabida wani sabuwar feeling dayaji tana shigarshi a
hnkli cikin tsumayi ya lumshe lumtsatun idanunsa yana tuno jarabbben dadin dayaji
ajikin ta wanda babu tantama zai iya cewa tunda uwarsa ta haifosa ba bai taba sanin
ana samun dadi mai tsanani haka ajikin mace ba evrythyn sound natural
ajikinta,taste din vagina ta duniyar Allah ne.

Atake yaji kamar an dawo masa da wani nitsuwa akansa sai Ya rasa da wani kalma zai
fassara kalar banbacin dayaji...kodan bai saba neman mata bane yakejin kmr wannan
daban?Babu abunda yafi kama masa zuciyarsa kamar yadda yaji He fit in perfectly
acikin jikinta Yadda kasan dominshi shikadai akayi designing din cikin vagina din
Ga wani ruwan dadi mai tsantsi da saka zugi,har dan vibration din nan da akeji a
brain bcos of shock yau saida yaji kakarsa atsakr kansa...lumshe idanun sa yay
yanata tunaninta lokcin ruwan sama ne zalla keta sauka bawani tsawa ko walkiya.

Da misalin 2 saura na dare lkcin night din was soo calm nd chill ajikinshi yaji
kamr rufaida tafara motsi Sai daya yayi boyayyan nishi snn ya kalle ta sama sama
yaga alaman ta farka Cike da alkunya mai tafe da yauqi da rangwada game da shagwaba
ta dauƙe kanta agefen shi ahnkl ta juya kanta gefe idon sa na kan ta amma baice
komi ba..

Sai can wajen bayan kmr minti talatin daya lura kamar kuka kawai takeyi ya tashi
zaune ya shiga tambayar ta saukin jikin ta,sai nokewa take tana turo masa baki
karshe tace masa bacci kawai take ji da alamn zata tafi dakinta acan sashen hjy
mama amma haka yaki mata firr,yace bazai iya fita da ita ahaka acikin daren nan ba
Duk dai bata so tayi bacci yau agefen sa ba amma hakan dai ya faru da kyar ta iya
sake ranta ta amince zata runtsa.

ko da ya kara rage wutar dakin ba abunda take tunowa sai azaban data sha a hannun
sa dazun nan akan gadon gashi babu komi ajikinta face yar towel duk sai ta takure
tana kuma hankalce da komai.

"shikam ido ya zuba mata amma Dan ya sa ta sake ranta sai bai dame ta ba,tin daya
sa ta rufe idon dole sai tana cikin bacci ya jawo ta yayi cuddling dinta a kirjin
sa ya rufe su da duvet.

Sai Cahn ta kara farkawa da kyar ta nufi bathrum fitsari tayi tayi wiping wajen
tana dawowa ta kwanta shiru agefen sa sai da taga kamar alaman lokacin sallah ya
kusa ta dan kalle sa ,..

Hannun ta taji ya jawo idon sa alunshe tare da furta yaya ne?,tayi shiru abun ta
ta cigaba da binsa da ido bata hankara ba taji ya dada matso ta kirjin sa kamar
zata goge fuskan sa ta dafe bare chest dinsa da hannun ta sai ta tsaya kallon
kyakkyawan tsarin halittar sa ayayin da nunfashim su ke gogar juna.

Sama sama ya sauke shanyayyun sleepy eyeballs dinsa akan nata suna kallon junan
yace me yake daga ki ne?..u need to calm down nd sleep..nd dont u eva think dat i
wll let u step outside dis nite...adan rikice tace'..ai fitsari nayi..ya dage
gyaran sa sama snn ya basar tare da sa yatsun sa akan lips din ta yana shafa mata
wajen ta lumshe ido tana nishi nishi a boye,cikin wata salon juyi taji ya daura ta
akan sa ruwan cikinsa ya dan shafo gefen boobs din ta hannunn sa ke saukowa zagaye
da hips din ta zuwa kan mararta

Wan irin rikittatun nishi ne ya kufce mata ta fara zillewa tuni yayi juyin masa ya
maida ta kasa ya hauro kanta..
Aransa yace lalle ma ashe Bakiji jiki ba Idon ta fito da su tsuru tsuru kirjin ta
na mugun bugu a rikice idanunn ta suka ciiko zata fashe masa da wani mahukaciyar
kuka

Hannun ta duka biyu ya bankare da arms dinsa tare da ajiye mata hot neck nible suck
da gefen wuyar ta,jifa tayi da kafar ta da karfi tace wayyoh Allah na. Agigice ta
damke sa..tace yaa meye haka dan Allah wallhy zan mutu.. ta furta hakan da rawan
murya mai dauke da tsoro..ya dada sa tonque dinsa ya jawo fatan wuyanta lightly
yana satan kallon cikin idon ta yana murza bakin sa yana tandeta zuwa fatan kunnen
ta...

Sabbin ruwan hawaye take suka fetso ta ma kasa bude bakin jikin ta sai kyarma yake
Ji take kamar tayi wani fitsarin ne ajikin ta tsaban yadda shocking ke ziyar ta ko
ina ajikin ta yana rikitata.

Runtse ido tayi tana panting kirjin ta na sama da kasa arikice tana rikkiko sa tana
motsi..

Nan Ya daga mata gira alaman meye ne,cikin kuka tace yaya dan Allah kabarni in
tafi,ni..ni tsoro nake ji wallh.. duk zafi nakeji ajikina yaa dan Allah kar karamin
komi sai tasa fuskan tausayi, abun Ya taba sa amma sai yabi salon motsin da lips
din ta yakeyi da sexxy looks kamar wanda zai cinye bakin fatan ya dan ciza
painlessly snn ya jaaa bata san sanda ta bude mishi baki yay kisssing dinta
ba..wani lumshe ido tayi sai hadiyan yawon take tana karkawa tana kara bude ido ya
matso daff yace did u want to kiss me more? u can kiss me all tru d night if u want
to,runtse ido tay ta girgiza kai alaman a'a,bata hankara ba tare da saukar lips
dinsa abakin ta taji ya dage towel din ta sama yayi gefe da shi,daga zuwa cikin ta
ya shafa har saida ya cakumoko boobs din tayana murzawa agurguje ya dada kissing
din bakinta ta deeply

.a rikice ta damke arms dinsa ta sake nishi mai nauyi..ihu ta tsala cikin bakin
nasa wanda ya bashi daman matso ta yadda bazatayi motsi ba har sanda ya samu hnyar
shigar da mayunwaciyar jijiyar sa can cikin farjinta daya ƙara rufuwa kamar ma ba
ataba shigarta ba wani gurnanin azaba rufaida ta sake tanajin kamr yaune ranan
mutuwarta
,tanaji yana shigarta wani zut zutttt kamr ba acikin hayyacinsa yake ba,,shes very
vry extra tight taciki and damn warm nd delicious akaro na biyu daya lakato abunda
ya kara gigita masa hankli
Dadin dayaci uban wanda yaji dazu ya kara debarsa.

Ba son rashi ba amma dole ya rufe mata bakinta don baya son ta firgice sosai yadda
zai kashe masa jiki har ya kasa yin mata komai ga wani razannnen karkawa data keyi
tana rokon sa ta Allah ya kyale ta amma sam baya ji baya gani

kokarin sa yaji ta sake jikin ta ya ji kanshi fully acikin ta Amma ina sai da ya
cire tausayi yayi romancing din ta da gasken gaske sannan ya samu nashi challenge
din Bayan ta sake jikinta ruwan dadi ne kawai yake tsatsafowa yana ambaliya yana yi
wani ruwan niimar na dada tuntudowa kamar ana kunnosu suna zautar da shi,tun tana
jin zafi zafin sex din har ta dena ji ta dawo jin zallan zugin kaurin jijiyarsa
dake jarababben zillo acikin tsatsin dadi da ambaliyan ruwa da ke ratsa
kwakwalwarta da nashi

Ta rasa yadda zata sa kanta idanun ta sunyi ja sun haura tsaban kuka da
firgici,yasha yakushi da duka kam amma baima san ma tana yi ba,shikan sa so yake
yaga ya sarara mata amma ina ya kasa denawa yana debar dadi yana zautattun nishi
yana gurnani,yana kuma shafa saman kanta a yanayi mai nuna gamsarwa.

Gashi Motsi kadan tayi yake jin sabon zakin niimar ta ta dadu,ita kanta ta kasa sa
hannu abakin boobs dinta
Sabida sun tashi sunyi ja tsaban ya jagwala su ya tsotse su,ya mulmuka mata su haka
ma mazaunan ta har wani nauyi suke mata da kaikayi.

tsakanin dazun da yanzu bata san wanne gugar daya mata bane yafi wahalarwa,ba after
40min of pure ride babu tsayawa rufaida ta fara squirting,tanajin abun na zuwa
agigice mararta kamar zai fashe,,
Tanajin tsananin feelings mai gigitarwa yana mata yawo har tsakan kanta.

dakanta ta rufe bakin ta tana jin zut zut din har cikin cikin ta,marar ta da bayan
ta duka suka amsa tana sauke numfashinta da kyar..wani shaaaaaaaa
Ta watso masa duka ruwan dadinta akan jijiyar sa,alokcin wani irin kafewa yay
awajen yana hakarta da balain ƙarfin,ajiyar zuciya ta dinga saukewa kamar wacce
zata mutu mishi,shii dakan sa ya sauko a birkice ya lafe kan kirjin ta yayi slow
down da gugan da yake mata,daga nan ba abunda take ji sai ambaliyan ruwa mai dauke
da lafiyayyan seeds dinsa da ya juye shi tam cikin marar ta akaro na biyu...
Da kyar ya raba kansa da farjinta sabida vibrations din da jikinshi yakeyi

Kamar masu hucewar zazzabi zufa yake to musu baki daya,a gurguje ya dago ya kalle
ta cikin wani yanayin yabo da jinjina ,yanajin wani dadi na lullubesa agajiye kuma
cikin shagwabbben fushi ta kau da kanta gefe tana kuka n
Mai dauke da fushi a hankali.

Sai da ya calming kansa snn ya hauro kusa da ita yana murmushi cikin lallami ya
shafa saman kanta da teasing voice yace my sweet ruffy...
bata bari ya kara sa ba ta runtse ido ta fashe masa da fitinannen kuka mai
shessheka dan gani take kamar baisan meyakyi ba

Take kuma yaji hankalin sa ya tashi tausayin ta na Ratsa shi a hnkli "yace haba yar
kanwata zo mana,zoki fadamin.. cmon'its ok...duk ke kika jawo kikasa na ƙara..,babu
bakin magana sai girgixa kai alaman taki din ta turo masa bakin cikin sanyin jiki
mai ban tausayi da yauqi,yana kawo hannu jikin ta ta bigesshi cikin tsinannen
masifa da bori tama juya kanta tana cigaba da rabza masa uban kukan a hankali ta
janye bargon ta cukuyo ta rungume kanta da shi..

karshe haka ya koma bayan ta daf yayi zaman rarrashi bata ko kula sa ba sai ma jan
zuciya take cike da bori da kiriniya shikan sa yasan bai isa ya taba ta ba don
yasan yayi mai gaba daya duk dama karamar ce amma sai bai bata hutu ba shiyasan
Dalilin daya mata haka..dan yasan wahala kam ynzu tafara sha inbaiyi mata akai akai
ba bazata taba YI sabawa da shi ba

bacci barawo ne kawai ya fizge ta cikin wannan yanayin amma badon taso ba ,tana
ji ya kwace ta daga jikin sa ya shimfide ta tare da rufe mata comfoter shikuma ya
nufi bathrum ya dauro wanka yayoh alwala ya kimtsa kansa tsaf ya fice sallahn
asubah.

Shikansa da kyar ya yayi alwalan ya fita kawai akan sai ya dawo snn ya kula da ita
da kansa,ita kam zazzabi ne yake neman kwace ta don ta dade da tashi amma bata iya
ko digon motsi da kafar ta bare ta sauƙo.

Yasha mamakin daya dawo yaga har ta lallaba tayi sallah dakan ta sai dai yadda ya
tarar da ita kwance ne akasa akn sallaya tana rolling tana karkarwa baiji dadi ba..

Hawaye kawai take saukewa masu radadi ta dukunkune kanta akan sallayar Kamar wata
mai sabon ciwon nakuda
A hannunshi ya tarkato ta ya ajiye ta akan gadon sun dayay kaca kaca xmining din ta
yayi yaga yadda wajen ya kunbura tsabar ya gurju .

Hankalin sa bai tashi tashi ba sanda yaga tana bori duk ta firgice tana ture sa
tana neman yin masa ihu,she's in pain and confusion yasan ba wani abu bane yake
sata borin sata illa yanayin da jikin ta yake ciki..

Bathrum ya shiga ya hada ruwan gashi ya zo ya dauketa cak a hannun sa ya sakata


aciki kokawa kawai suka dingayi dashi taki sam ya sake zuwa jikin ta

Suna kaiwa dakin suka zube tare akan gado,shessheka mai zafii take sakewa tana
neman fauce jikin ta ana shi da karfin balai
,duk yadda ya so ya rarrashe ta suyi wankan atare amma taki..duvet din ya jawo ya
rufe ta da shi sannan ya mike ya cire sauran suturar jikin sa ya dauro towel ya
shiga wankansa..

Da kyar ta danyi shiru,tayi calming kanta saidai tana lumshe idanu image din abun
da sukayi kawai ke dawo mata ita anya ma zata iya daurewa kuwa Tsoro ne ya shiga
damun zuciyar ta,tana jin motsin fitowar sa tayi sauri ta lume cikin bargon ta buya
tayi kamar bacci ne ya dauke ta...shikuwa Ko ruwan jikin sa bai tsame ba ahnkli
tashe yahau saka kaya yana daga tsaye wani sassanyar kallo yake binta da shi,A
gurguje ya shirya kansa,baiyi wata wata sai kawai ya fita neman likitan dazata
taimaka masa ta kula masa da matarsa acikin sanyin safiyar nan.

Yana fita a gidan itama ta bude idonta da suka riga suka kumbura
Fita tayi a Dakinsan witout knowing how she did it,ahnkli ta dinga kama wall da
pillers tana rarrafawa,har ta koma sashen hjya mama a adaddafe batare da sannin
kowa ba, tana shiga ta sakama dakinta keys tunma kan safiya yay aganta ahaka ta
shiga uku
..akan gado ta fada a sanyaye ta shiga sauƙe ruwan hawaye.SURAYYAHMS

Kuka takeyi sosai dan Tsabar wahalar datakeji ajikinta bata san sanda takai kanta
bayi ta hada makanta ruwan gashiba
Tafi minti talatin acikin ruwan snn ta fito tayi wankar tsarki sai a snn taji dan
dama dama ganin bata jini sosai kamar na dazu
,kitson kanta ta warwareshi tsaf sabida jiƙar da suman kantan yay Handrye ta dauka
ta busar da kashin ta tufkesa a wargaje, lkcin zazzabi ne ya gama nakasa mata
gabobin jikinta a sassarfe ta bude closet ta jawo dan guntun half gown na mickey
mouse marar nauyi tasaka shi bata iya saka wani inner wears ba dankoinanta a
daddaure takejinshi Waje guda ta samu ta kwanta acan tskiyar gadon tare da
dukunkune kanta waje daya cikin wani irin wahallen yanayi.

7am dot ya dawo gida tare da likita wanda da kyar ma ya same lkitan awannan lokcin
cos it was tooo early kuma shi yafison ya samo kwararriya wanda zata taba masa
jikin matarsa batare da tasha wahala ba.

Hanklin sa a mugun tashe yayi sashen hjya mama dabai ganta acan dakinsa inda ya
barta ba.

Lokcin Ko fitowa tsohuwar batayi ba


Ta dauka duk data kore rufaida jiya shikenan ta rabu da raƙai zasu karata tacan da
mijinta
Ko a rage yin mata suntiri.

...tunda ya haura sama yaji dakin rufaidar a kulle ya sauƙo kasa ya dinga bugawa
tsohuwar kofa kusan agigice hjya mama ta fito da masifa a muryanta tana cewa
"Haaaa magaji da lpyarka kuwa?

Ko kulata baiyi ba Yace bani keys din dakin rufaida I need it now..

Baki bude da tsananin mamaki tace Kutuman uban can dama yarinyar nan batakai maka
abincin ba kenan kwanciyarta ma tazo tayi?ai wallh dana san tana cikin gidan nan da
saina fatattake ta cikin dare ta fita..kajimin shegiyar ya...yanzu karde yunwa ne
ma ya azzazzlo ka da safiyar nan..

Baiko kula surutuntan ba


Ganin bata ita yake ba ta wuce taje ta dauƙo masa spare keys tanata surutan da babu
kai babu gindi..nide yau ko dukanta zakayi bazance uffan ba..Oni ƴasu Rufaida
batajin magana..taurin kaine da ita na inna naha...kawai ka fatattke ta ko koma can
sashenta..hala kai zaka iya da ita..
Nide nagaji wallhy
Nawa kuke biya na?
Yarinya bata gaida na gaba..zata sakamin hawan jini Tunda kai mijinta ne kawai
debeta ku takoma can gabanka inyaso tay tama rashin ji din nide babu ruwana.

Hjya mama tana ta surutai duk haushin ta tadauka dagskene anan rufaidar tayi burus
ta kwana bataje masa jiyan data turata ba..
Cikin sauri yakebin step tana biyosa abaya tana fada
...yana saka key a kofar yaga ta harzuko zata bishi ciki...wani zare mata idon
karfin hali yay yace "excuse me kije kiyi baccinki innagama zan kiraki...baki bude
take kallonsa Har ya rufe kofar yabarta awajen atsaye yayma kofar keys taciki.

Bakinta ta taɓe.tace ooo ni hasiya lallai ma an rainamin wayo agidan nan.

Laɓewa tayi ajikin kofar ta saka kunnuwanta ko zataji wani tashin tashina sai kuma
taji shiru kamar an shuka dusa

Ahnkli Cikin kada kai tajanye jikinta na tsufa tace


Shege kawai munafuki
Daukawa nayi ma zai bugeta sassafe yazo yana diri in bashi key..daga shigarsa kaji
waje yay shiru.

O o o nikam wannan tijara ta isheni bata ishe Allah ba...yara sun makalkale mun
dole sai an samar ma zaidu da bukar jika acikin turakata?Tsabar rainin wayo a nan
ne zasuna lumewa daki sun maidani wata sakarai bansan abunda nakeyi ba
Kofar ta kara bida harara daga can nesa tace Toh wallhy magaji yana fitowa kafarsa
kafan matarsa kawai yasan nayi da ita kona mata korar kare ai ba rasa inda zai
ajiyeta yay agidan nan Ba dazai na zuwa yana tashina a bacci in bashi key.

Anan kuwa suna hade ido da ita Kan gadon ya nufa da uban sauri ya jawota jikinshi
ya rungumeta sosai jin yadda koinanta ya dau zafin zazzabi ahankli cikin yanayin
tausayawa ya shiga patting bayanta yana rarrashinta da kalamai masu sanyi da saka
kwanciyar hankli...

Wayarsa ya dauƙa ya kira doc saiga ta ta iso sashen ita da keeyan daya mata jagora
Ganin likita yasaka hanklin hjya mama ya tashi tafara tambayar meyafaru bata samu
amsar hakan ba.

Doc tana shiga dakin yace ma keeyan yay maza ya hana hjy mama shigowa karta damesu
da surutu.

Shikansa keeyan baisan asalin meke faruwa ba yasan dai jikin rufaidar babu dadi
ganin yadda take karkarwa tana hargagin zazzabi
Hakan yaje ya zayyana wa hjy mama duk saita dinga shan mamaki
Jiya jiya fa jikin yarinyar nan garau Kode mayune suke taɓa mata jika?

Haka tayi ta zaman jiran tsammanin mufrad awaje har wajen bayan awa uku basu fito
ba,lokcin likita ta gamawa rufaida komi har yadda ake gashi sanda ta ƙara koya musu
ta mata allura,Allah yaso da kayan tea a dakin bayan tayi wanka ta hada mata shayi
mai kauri tasha ta samu bacci mai nauyi.

A ranar kaf haka takare a daki bata fito waje ba time time shikadansa yana zuwa
duba ta duk dama bata kulashi zafin jikin tan yake sakata jin fushi fushi..Tasha
mamakin yadda yake kafa kafa bayason kowa ya takura mata.

Sai can dare da musalin karfe tara snn hjya mama ta dinga zagowa tana mata sannu
suna maganan su normall amma bata iya cewa komi game da ciwontan gani take kamar
bazata taba iya sharing wannan maganan ba..daga ta tuna azaban datasha saitasa kuka
duk abun duniya ya ishi tsofuwa.

Abangaren sa kuwa
Yau daban yakejin kansa duk inda ya saka kanshi tunaninta kawai yakeyi acikin
ranshi yana ƙara gode ma Allah daya ƙara bashi wani daman yin wata sabuwar rayuwa.

Yau shida kansa ya kimtsa dakinsa,ya share shi tsaf yy mopping, sann daya ƙara
ganin stain din jininta ajikin bedsheet yakejin mugun tausayinta aransa sai yaji
duk bai kyauta mata ba.

Sabida fushi da tsoron sa daya kama zcyrta yasa tayi ta bori ma hjy mama,Haka taki
fir ta bar dakin hjy mama duk takurinta Haka ta gaji ta kyaleta tana kan jinyar
kanta a boye

Kwana biyu Sosai suke boye mata komi dake hanklinta kaf yafi raaja ne akan yadda
zata koresu Duk ta kagu rufaida ta koma dakin mijinta,sintirin dayake yi sai taga
kamar yana biye mata ne suna iskan cinsu a sashenta sun maidata mutuniyat banza.

Duk tafi jin haushi rufaida,shiyasa duk wani murkususu da dingishin datakeyi bata
lura,gani take kamar mutunci take nema mata inta tare a dakin mijinta bayana biyota
anan suna lumewa cikin dakinta ba ,haka ta dingajin haushin su ba abun tace ciwon
nata ma karya bane Ace bata da imani.

Fannin Ainau kuwa tun zuwar su hong kong da bokan su maryam yace mata rufaida rabon
Mufrad ne,kuma rabon ne ya kashe imad. itama inta matsa akan lamarim mutuwa xatayi
dik kishin ainau haka tacire ranta
Bata san ƙarya maryam ta saka aka mata..cos by now plan dinsu akanta da suketa
shiryawa ya kusa kammaluwa.

By the time ainau ta rasa mijinta a hannun wata macen su kuma plan dinsu kenan su
talautata.

Dan haryau fa burga take musu tana cika baki


Cewa tayi baxata sauƙo akan maganan auren ba harsai mufrad ya lallabeta ya hada
mata da wani babban kamfanin shi a abroad kyauta..a hakn ma toshiyar bakine..she
swore she wll show him nd his family pepper,wa itace zaa raina ma wayo alaka mata
kishiya
?..tana ta burga tana nuna musu irin ai auren ba ra'ayin kansa bane tho so no big
deal..irin she can still talk it down din nan...abu kadan sai tace ai auren qaddara
ne..
Inta kama ta xauna da kishiya to wallh har gida taci alwashin saita saka ya siya
mata nata daban.
intana zuba Su maryam shiru sukeyi daga uhm dai uhum,sunsan ainau ba adaidai take
ba,bacin sun san haryau bata iya yin bacci tsaban damuwa data shiga ciki..

Yau kwana bakwai kenan da faruwar komi lkcin rufaida tadan fara warwarewa da kadan
kadan,saidai haryau bori take mishi sabida abu kadan yakansa yay romancing dinta
musamman wajen wanka.

Yau ma wani magani likita ta basa yazo yana lallabarta tasha,a kunne ya rad'a mata
a kunne "this will help control d pain,ya rungumeta ajikinshi yanacewa I will keep
you warm inkin sha kafin intafi don't you worry..bbu yabo bbu fallasa yayi maganar
lamo tayi jikinshi tana jiyo kanshinshi me ddi da dumin jikinsa daya gauraye nata
jikin yana saka mata kasala

ido ta lumshe sannan ta bude a hankali,fuskanshi ya daura kan gashin kanta da ke


ta kanshi sabulan wanke kai, tana manne a jikinshi dan yauma tare suka gama wankar
shiyasa ya manne mata yaki tashi.

hawayen dake dada taruwa idonta jin tayi shiru yasa ya juyo da ita hawayen da ya
gani idonta yasashi yin murmushi yace "kukan meye zakiyi kuma?", lumshe idonta tayi
hawayen dake tare ciki ya shiga gangarowa ynzu bata fiye ce mishi komi kawai saitay
shiru
,murmushi yayi yasa hannu yana goge mata hawayen da ya zubo mata, hannunshi ne ya
kai kan lips dinta masu dumi, wani irin shock taji yabi spine dinta kuma har
lokacin bata bud'e ido ba,a hankali ya shiga zagaye lips din nata da hannunshi, har
ya sunkuyo ya kai bakinshi dai dai nata har tana iya jiyo saukar numfashinshi kan
fuskanta kirjinta sai beeping yake,ta kuma ki bude ido, ko me ya tuna sai kuma ya
mike ya kamo hannunta,sai a lokacin ta iya bude idanuwanta ta ganshi tsaye yana
shirin mikar da ita,ba musu tabi bayanshi har sai da suka sauko kasa har falo, sai
da suka shiga kitchen tukun ya sake mata hannu Madara ya dauko
ya shiga hada mata favrite smoothie dinta daganan suka dawo dakin yana bata a
hankli hartagama karba snn tayi bacci.

Haka rayuwar su ta kasance agidan har na tsawon sati biyu.


Duk jikinta bai sake ba kuma haka fir taƙi ta koma sasshen sa sabida tsoron abunda
zai afku.

Dabai takurata ba yasa hajya mama takejin balain haushin su.

Haryau gani take kamar ana juya kanshi ne akan auransa da rufaida..inba haka ba
meyasa bazai fito fili ya kaita asalin dakinsa ba.Har aranta tafara zargin ko
jasmine ne take wannan abun.
Dik ta saka abubuwa aranta tanata jin haushi

Wani bin sai taga har wai hjy goggo ta aiko a duba mata jikin rufaida.

ita Sau daya ma ta taɓa saka ta agaba suka shiga gidan sukayi yar gaisuwa...magana
ta fatan baƙi basa yi ynxu da hjya adada..sai dai agaisa harrr haka a iska kowa na
cikke da kowa

Washe gari sassafe daga fitansu a masallaci mufrad ya saci jikinshi ya taho dakin
rufaida,lkcin ya same tana kwance Dan kwalin kanta kawai ta cire tayi luff akan
pillow tana maida ajiyan zuciya Dama baccin fizgan ta kawai yake amma sam bata jin
dadin sa Juyi take tana murkusa hannun ta slightly a fuska kamar karamar yarinya.

Bayan dumin da jikin ta ya yi wani nishi take saukewa Observing din ta yake har ya
sa kataran sa Daga bakin gadon ya zauna ahankli.

Hanun sa ya dora akan ta yana feeling tempuretunta, kallon ta kawai yake yana jin
mamaki da fargaban yadda yaga jikin nata yaki warwarewa..

....kwace kanta take shirin yi alaman bata jin dadin yau sosai Cikin kulawa yace
Hey...hey. .hey rufaida! Ya kira sunan ta Yana mai hura mata iska a fuskanta
lunsashun idanun ta ta Dan bude ta kalle shi yace are u still in pains ne? Da sauri
ta girgiza kanta alaman no..cos honestly vaginanta is quiet okay now batajin komi
ynxu..yace toh ina ne ke miki ciwo..ya furta yana taba forehead din
Jin koinanta na fidda hucin zazzabi..morning sickness is becming her daily cup of
tea.

...yunkurin jawo ta jikin sa zaiyi yaji ta yunkuro ta kwalalo masa wani takuraren
aman ajiki...

Wani silent tears ne ya sako kai sai tayi kasakai ajikin sa ta riko sa tana
karkarwa,numfashin ta take ji na sama sama kamar zai dauke kansa.

Cikin tashin hankli ya riko ta tana ta kakarin aman


,Tapping bayan ta ya shiga yi slowly har saida ta gama masa aman tas sannan ya
shinfede ta akan pillow, nan ya sauya kayan jikin sa baki daya zuwa towel,ya
sungumo ta suka shiga bathrum din.

Kananun nishi take Tsaban tayi laushi bata san sanda ya cire mata kayan ta
bama,tas tas ya wanke ta ya daura mata towel a kirji
sannan shima ya daureya kansa

Daga nan Babu abun da suka tabuka a dakin ta lafe akan kirjin sa suka haura saman
gado rungume da juna dama ya saba daga ya shigo yake kullesu taciki

wani irin naunnayan ajiyan zuciya take saukewa palms din ta na rike da fatar sa
slightly
yana calming din ta comforting kisses dinsa duk hnklinsa ya tashi jin yadda abubuwa
suke rincabewa.

Jim kadan yaji tayi shiru,Daga jin karin nauyin ta ya san bacci tayi,fuskan ta ya
tallafo da palms dinsa duka biyu zuwa nashi,kallon taya shiga yi cikin ransa yana
tunanin meye ne asalin mafarin intense kaunar da zuciyar sa take mata
Lokaci guda yaji komai ya juya mishi,sunan ta kawai yakeji a kokon ransa,hasali ma
yanzu gani yake yi kamar bazai iya taba rabuwa da ita tare da bata slight lip
peg,shimfideta yayi akan pillow garin gyara mata kwanciya towel din ya tsince ya
zube gaba daya ta gefe

.. wani lumshe ido yayi ya kara budewa da yaga nonuwar ta a fili duka biyu duk sun
kumburo sun haura suna kallon sa,nipples din ta rounds ne masu fadi,sosai yaso yayi
controling kansa amma ina,ji kawai yayi ya tsinci kansa da jin sha'awar kamo su
zuwa bakin sa,nan ya shiga tsose wa yana shafawa nan take rufaida tafara respondin
adan firgice tayi mika ta bude dizyy eyes din ta sai dai babu bakin magana"lumui
tayi tana binsa da ido,shikuwa towel din ya kara sa cire mata baki daya, don haka
kawai yaji shi a on sosai hannun shi ya kai kan abun wuta ya rage hasken dakin,snn
ya kara volume din ac ya janyo ta suka lume cikin bargo

Nan ya shiga juya ta yana bin jikin ta wasu da sassanyar sakonni itama ko kadan
bata boye emotions din ta ba
hade da yanayin jikin ta dayake sakata jin wata muguwar sha'awar yin sex dashi,
sai ta zage tana dora shi akan hanya sumbatu da gurnanin dadi tanayi masa nishi sai
mimmikewa take yi ajikin sa tana bude mai kafar saffa saffa yana shigarta with both
mixture of pain nd pleasure a hankli yana zauce mata..

Tun ranan daya fara shigarta bai ƙara ba, saidai yayi romance amma bai kara shiga
wajen ba saiyau dayakasa daurewa.

Duk dama safiyane kuma yasan ba a dakinsa suke ba, amma Shikan sa bai san sau nawa
yayi ba,sabida tana da ruwa sosai kawai zuttt zuut yake shigarta yana hakar wajen
kamar tsohon maye bakajin motsin komi sai ta jijjiyarsa datake ciki da waje,da
jijjigar datakeyi, a hakan saida wani gajiyayyan bacci ya kwace ta a hannun
sa..Haka ya zauna yy exploring din wajen da yatsun sa domin da yaga ko yana jimataa
ciwo ne taciki ya dade ahaka amma baiga alaman komi ba she s just tite,kuma da
shike she's very juicy babu laifi idan ya birkice mata a wajen gogar ta da yakeyk
roughly Baya Cika nuna Illahn sa sosai saida wajen ya kumbura

Wankan sa yayi ya maida kayan jikinshi cikin sauri


Yasan he need to get out as soon as psble kafin hjya mama ta waiwayo kansa da
kananan surutai ko tagansa ahaka..he neva had it on her side saiyau kuma bayason
hakan ya saba masa dan yasan zaiji kunya wata rana..
Sosai yake so ta samu bacci sabida ta huta ma jikin ta kafin ya dawo yau kam yasaka
aransa zai kaita asibiti kawai aduba masa ita..dan bai gane kan laulayin datakeyi
ba

Kamar yadda ya saba haka ya sulale daga sashen ya koma dakinshi


by 8 ya gama shirin sa tsaf cikin wata Cambridge grey suit
Da farar riga yar ciki kayan ya masa arniyar kyau..

a gagaggauce Ya dawo sashen danya mata sallama ya samu Tanakan bacci alarm ya mata
setting 10.30 da tex mesage cewa yau baxai dawo da wuri ba ta kula da kanta

Kiss ya dora mata a goshi sannan ya fice Ko da ta tashi ta gani,kimtsa kanta kawai
tayi ta yi sallah,nan ta sake komawa bacci bata tashi ba sai wajen 12pm.

Lokacin gaba daya gidan yayi empty shiru kakeji akaoina Hajya mama ne kawai akasa
tana kallo Itakuwa bata fito a dakin ba sai da ta kimtsa tsaf ta share ta karkade
komi
tayi dan mopping ta sauya beddings ta sannan ta Bi ko ina da turare.

Bayan zuhr ta shigo dakin hjy tayi gaisuwa bata wanni ya lura da fadawar fuskan ta
ba kwana biyu kawai amma saitaga ta danyi fayau idanun ta sun fada sosai amma ganin
yadda take nokewa yasa hjyn bata samu daman mata magana ba Hakan tayi ta zaman ta
ita kadai,gashi taki cin komai bare ta dan ji karfi sosai
...ga tsinannen bacci da yake takura mata akai akai.....

Da kyar hajya mama ta tasheta tay sallahn magrib da ishai wani tuƙiƙin yawu dataga
ta farka dashi abakinta shiya rinƙa saka ta tunane tunane da damuwar zuci...

Ƙarfe 11 mufrad yadawo lkcin rufaida tayi nisa a bacci,yau sai bai samu daman duba
jikin nata ba,keeyan ne ya sanar da shi cewa yaa sheik na nemansa a dakinsa da safe
haka kawai zcyarsa ya dinga bashi cewa akan maganan rufaida.

Dakinsa ya koma yay kwanta bacci niyyarsa a gobe tunda ya karbi ƙaramin hutu awajen
aiki,da sassafe zaikaita a asibiti suyi proper check up danyasan wann laulayin nata
na menene sannan yana son ya tattara komi nashi tare da ita kawai su koma gidansa
nacan asokoro.
Aganinsa hakan zai fiye musu sauƙin yin rayuwar su a saukake.
Da zargin wani abu mai nauyi da rikitarwa akan yanayin jikin rufaida datagani jiya
hajya tayi bacci ta kuma farkaa dashi aranta,zuciyarta sam ya kasa samun
sukuni..sai taga kamar ciki ne ajikin rufaida.

Toh amma yaushe akayi duk wann abun?sai kuma ta taɓe baki tace 'uhum yaran
zamani"..kawai tasan baxai wuce agarin lumewar su a daki bane yaje ya
barota...anbarta awaje sakaka da baki.

Tsabar dan ta tabbatar da hakan yasa tafito cikin sanda da sassafen Allah asubahin
fari ko sallah baa shiga ba tayi alwalanta ta wuce dakin rufaidan wai acan yau
xatayi sallah..

Kwankwasa kofar ta dingayi jin ba abude da wuri ba ya sata dan leƙewa taciki...

Can ta hango ta aƙasa riƙe da cikinta tana murkusu da wuri ta sake ƙofar ta shigo
ciki tana kkrin dagata tace yaaa subhanallahi rufaida meyasameki haka?

Kuka kawai ta fashe dashi dan tuni harta saba da mijinta ne kullum yake shigowa
bayan sallr fajr yay tarairayan amanta na farkon kowani safe ya tayata yin kominta
a nitse hartagama ya mata komi..

Hajy mama tana tabata tayi wani yunkuri dan mugun gudu ta miƙe xatay hanyar bathrum
Tun kan ta san metakyi aman ya harzuka ya soma zuba mata awajen tafarayi kamar ana
tuntudosa..tana kakari ma ƙarfi..

Baki a bude hjy mama take kallonta...aranta tace CIKI?..

Batayi wani reaction ba ta fuske ta hau taimaka mata tanata mata sannu tana
lallabarta da wayo yau har wanka saida taso ta mata danson ganin kwakwaf amma haka
rufaida taki fir
Taje ta dukunkune kanta akan gado tana kuka matar sauti.
Sai addua take mata akanta tana kkrin bayyana mata halin datake ciki da wayo
Rufaida dik sai taji ta kasa yin wani magana

5.40 sharp aka turo ƙofar saigashi ya shigo jikinshi sanye da white jallabiyaa
Kallonsa kawai da hajya mama tayi sai taji kamar ta saka rikittecn guda...ko ta
fadi akasa ta mutu dan murna..

Shiko yana ganinta gaban sa ya fadi

Tsaye ta miƙe da muryan kukan daya subuce mata abaxata tahau rawaa
tana cewa Alhamdullihi
Alhamdullhi..Allah mai iko..Allah abun godiya,..yau a turaka ta dai zaidu da bukar
suka sami nasu jikar..
Ayurriiiiiiiiiiiiiiiiiii ta wani rangada guda mai ƙara sannan tayi waje a rikice
tana kukan murna.

Binta da kallo yay kansa a mugun ɗaure ganin ta bace maganin sa, sann ya juyo ya
maida kansa kan rufaidar ahnkli yana ta kalon yadda ta dukunkunu ta boye fuskarta
acikin pillow tana ta kuka.

#SURAYYAHMS
A nitse ya karaso yazo har kusa da inda take har yanzu kanta na ƙife akan pillown
tanata kuka bata dago ba,ita saima yanzu takejin maganan hjy mama yana shigarta so
dagaske ne she is pregnant?duk wann ciwon laulayin ciki kenan takeyi but how comes?
Whats happening,mamaki da tsoro duk ya gama hargitsa ta,zama yayi gefe da ita ya
shafa gefen fuskan ta a hnkli,wani lumshe idanunta tayi jin sassanyar muryan sa da
yace mata sannu..ajiyar zcya kawai ta sauƙe bata amsa shi ba yace ya jikin naki
lumshashun idanun ta mai tafe da hawaye ta bude cike da sanyin jiki tace
"Alhamdullhi..sai ta kuma fashe masa da sassanyar kuka a mugun tsorace takira sunan
sa tace
"Yaaya..?..hannunta ya riko kirjinshi na bugawa,not wanting to deceive himself with
the confusion din abunda yaji sabida shikadai yasan yadda ya wahala dayasaka ransa
akan cikin a'inau"..attention dinshi nakanta duka "yace meye ne whats going on with
you Meyakawo ta..?

Dena kukan tayi tahau ƙomar da tears dinta da ƙarfi cos she dont knw what she is
feeling and she wanna be awaken, zancen cikin nan yasa taji komi nata ya dawo tsar
tanajin fargaba sosai,har wani karfin halin yin maganan takeji aranta Hanklinsa
atashe yake kallonta yace
.."Ko Jikin ya matsa miki ne i think is best we see a doctor today..

Jiyayi ta kamo Hannunsa duka cikin nata ta riƙe amarairaice,she look so disturbed
yadda take kallonshi saiya tsaya dubanta shima...

cikin wani irin yanayin maraitar da muryan ta kasa kasa tace yaaa Pls can i ask u
sumting atake yace why not? Hawayenta ta dada sharewa yana kallonta kamar he is
lost,a hnkli kamar munafuka tace uhmm dama fa zuwa tayi ta sameni ina amai,
shine..shine ta cemin wai ina da ciki..dan shiru tayi data furta hakan snn ta kara
sauƙe ajiyar zciya ta dago da sanyin murya ynyinta kamar na wanda zata fashe masa
da kuka tace"yaa is it true?im a pregnant?..ko Dagske shine yake sakamun ciwo dada
matse hannunta taji ya karayi acikin nashi yana murzawa Wani shiru yay idanun sa
ƙurrrr ya zuba akanta yana observing dinta a hnkli har sanda yay kusan minti biyar
a mind dinsa yana neman dalilin karyata hakan akansa amma bai samu ba,sai can daya
gamsar da kansa akan hakan ne snn ya dauƙe idonsa akanta wani irin janyo ta yayi
jikin sa ya sake rungumeta tsam yana sauƙe nannauyar ajiyan zuciya,muryansa can
kasa kasa muryansan na ratsa ta ciki game da bubbuga bayanta sigar lallashi yace"Im
sorry about evrthing ki kwantar da hanklinki kinji?i cant say ure pregnant for now
har sai munje asibitin..ina zakije?
..janyewa tayi ajikinshi ahnkli da yanayin yarinta tace uhum..yaushe zamuje
asibitin?kkrin kwato kansa yakeyi daga nannauyar feeling din tsananin farinciki
dayakeji akan kirjinsa

Bakin kofa ta kalla sann ta juyo ta kallesa..fuskan ta a sakalce Tace yaa zataje fa
ta fadawa kowa ina da ciki kaga itafa murna takeyi inba cikin bane kuma fa?..

Kafadunta ya dafo cikin sauri har kirjinshi na halbawa yana kallon cikin idanun ta
yace nasani,amma in cikin ne kuma fa?
shiru tayi zata kau da idonta akansa, yay saurinntsareta da wani irin sassanyar
kallo yace..'im asking u?..yatsun hannunta ta shiga wasa da shi kanta na kasa
..habarta ya dago ahnkli suna kallon cikin idon juna with serious tune yace "nace
in cikin ne fa? zaki iya riƙe min shi?..sunkuyar dakanta tayi da ƙarfi jin kunya na
neman ya lulluɓeta,
Hannunta ya riƙo kirjinshi na bugu yace pls lets talk about this kafin muje
asibitin
Da sauri ta dago kanta ta kallesa ganin har ya zame ya tsuguna agabanta da knees
dinshi duk ya matsu suna fuskntan juna
Yace hey I know dat all these things are hard for you,but i promise u dat wann
auren bazai jefa ki cikin wani wahala ko bakinciki ba i wil alwys be there for u
But now I want to knw if ure ready to do this for me..ni bazan takura miki
ba..shiyasa gara ki fadamin dan kar nasaka raina akai.."Da kyar ta dago ..Wani irin
kallo tabi shi da shi,wondering how comes zai furta wann maganan.

Cike da jarumta da krfin hali ta dan turmushe fuskanta tace Yaa nifa bangane ba i
dnt get u att all..nifa bance komi akai ba, dama na tambaya ne kawai sabida insani
ko shine yake sakamin ciwon..
Tashi zaune yay ya zauna daf da ita ya matsota jikinshi ta lafe tayi lumui kamar
zasu shige jikin juna,kasa kasa ya sauke voice dinshi dyake maganan yace
"kifadamin gaskiya ke mekike tunani akai..kina ganin kamar shi ne?
..dagowa tayi suka hada ido tun kan ta amsa shi taji hannunshi akan mararta yana
shafawa ahankli cikin wani irin yanayi mai kashe lakar jiki,tsumayin laushin fatar
jikintan yy escaping lips dinshi yace hmm sooo soft..but nima fa ina ganin kamar
cikin ne dake bby..or what did u think?..lumsashun idanunta ta bude akan nasa duk
yanayinshi ya kashe mata jiki,kara narke mishi tay ajiki tace
"I think so too"...cos
Bata karasa ba ya saka yatsan sa akan lips dinta yace
"Its okay, dont stress ur self muyi wanka kawai muje a gwadamu a asibiti a tabbatar
mana kin ga daga nan saiki fadamin sauran ko? Idonta ta dan gwalo waje yaa agwadamu
kuma..?ta make kafada a shagwabe tana turo baki "..amma ai kace kagani....kanshi ya
gyada yace uhumm
im not sure...Sai kuma ya dada rungumarta cikin wata malalaciyar shauƙi Yace Once
is true then i knw i will soon be a father
Wata ta xama mama..murmushi kawai tayi bayace uffan ba,duk ransa yay fari kal
sabida alaman nasarar dayaga kamar zaici dagata wajenta inma hakan ne, Xufan daya
kwanta a goshin ta ya share ya daura mata kyakkwan kiss awajen.

Hjya mama kuwa a sassarfe yau tayi sallahn asubahi dan sosai tayi kuka,irin kukan
nan data dade tana mararin yinshi arayuwanta
Duk murna da rawan data fita dashi a dakinsun bai je koina ba ya yanke mata da
rauni msmmn data kasance ita daya ne a dakin..wani irin kukan farin ciki da godewa
Allah ta dingayi hartana tsuma, tanajin wani irin kkkarfan feelings na samun cikar
burinta
Na rayuwa.

Ta dade zaune akan sallaya tana yiwa annabi salati..ko ba komi yau taji qamshin
nasara arayuwarta...Allah ya nuna mata cikakken ikon sa akan zuriarta yau sai
tagane ashe haquri yana da riba.

Duk irin jahilci da gaba da kuma tsanar da bukar yay ma dan uwansa zaidu bai hana
yuwar komi ba.
Cikin dake jikin rufaida datagani yau yasaka ta ƙarajin kamar adduar ta kawai Allah
ya amsa dan ya shirya mata zumuncin dake tsakanin yayanta
Yanzu me xatace akan wannan abun inba ta ƙara godema Allah ba.

She was sooo touched and sobby


Tulin fada da haushi
da damuwa data cusawa ranta akwana biyun nan lokaci guda taji sun washe akan
zcyarta ta dawo wata fayau.
Ita kadai tana zaune a dakinta sai salati takeyi tana jan jarbi tana godewa Allah.

Dagata bangaren su mufrad kuwa rungumar matarsa yay ajikinshi tayi lamo ta
narkemishi akan cinyarsa ta kwanta ayanyin mashak shikuma yana yawo da lallausan
hannunsa akan marar nata yana mata ziriya yana shafa kan cikin sama sama sunata
tadin shirmen su akan batun ciki.

Tunvda zancen cikin nan ya shigo gaba daya sai rufaida ta somajin kamar dama can
shine yake hargitsa mata tunani...she was soo engrossed with her husbands moods cos
duj yadda yaso yay control kanshi karya saka rai amma saida muguwar son abun ya
nuna a cikin idanun shi..hakan data gani a idanunsa yasata jin she just cant wait
ace mata eh cikin nasa ne..sabida har aƙasar ranta ji taje kamar bazata sojin wani
abunda zai yi disapoiinting dinshi ba..yau babu hawaye babu komi afuskarta sai
shagwabar fitina data ara tana murkusu su ajikinshi tanajin shi yana mata hirarrki.

Takwas saura ta janye Jikinta anashi tafara shirin sauƙa bai hanata ba saida yaga
ta miƙe tana tangal tangal tana layi kamar zata fado kasa yay saurin tare ta fado
akan hannun shi yace dama ina zakije.
Bakinta ta dan turo gaba tace yaa amai mai nakeji i want to go to toilet..daga nan
zanyi wanka..
Kansa kawai ya gyada yana kallon yanayinta dayake layi duk ya lura babu wani karfin
kirki ajikinta tsaye ya miƙar da ita ya riko hannunta muje to inmiki wankan sainima
naje in shirya muwuce asbitin...hannunta ta fauce cikin nashi batare da ta kalle sa
ba muryanta a shagwabe tace a'a.
I want to do it by myself..yace sure?.cikin sauri ta gyada mai kai ta kuma kara ja
da baya..hmm kawai yace snn ya kyaleta
Yana zaune agefen gadon harta cire sleeping dress dinta ta daura light purple towel
ta wuce bathrum.

Wayarsa ya dauƙa ganin ƙirar Maman shi na shigowa, a ladabce ya dauki ƙirar cikin
girmamawa da rusuna kai yafara gaisheta..
Bata wani jaa magana ba dagata dayan bangaren tace mishi baban ka fa?baya gidan ne
na kkirasa bai dauka ba?..tana fadan haka ya tuna ashe shima ance yana nemansa
Cemata yay shima basu hadu ba..da mamaki a muryanta tace kamar ya baka zama acikin
gidan ne?..ranta taji ya baci tuno da tsukar sa da hjya adada da shukra sukeyi,tuni
har sun kai mata rahoto na cewa mufrad ynzu ya dawo kamar dan aike a sashen hjy
mama,Sukace mata kullum yana wajen yana bautawa jikin rufaida babu dare ba rana..da
haushin hakan aranta tace
Im asking u nace baka gidan ne?wher are u right now?
da sauri cikin tsareta yace im at home mummy, jiyan ne kawai bana nan i was busy at
work na fita tun safe i came back late..har wani
Ajiyar zciya ta sauke najin relive dayace hakan dan tski taja akasar wuyarta tace
Aihoo.
To maza kasanar dani inya dawo or just tell him dat zan kai mama bauchi akwai
likitan da zai dubata..atake yace okay da niyyar ya tambayeta jikin kakan
nashi.,yana budan bakin sa kuwa yaji sautin futar kakarin amai,wani irin kakarin
amai yaji mai gigitarwa yana tasowa tundaga cikin toilet din yana dakan tsakar
kansa..kofar toilet din yabi da ido duk hanklinsa saiya koma can..shifa tunda akace
mishi rufaida tanada cikin nan shikenan ya rasa gane setin zuciyarsa..hjy jasmine
na riƙe da wayar tana ta expecting taji ya tambayeta jikin mahaifyarta sai kuma
taji shiru..
Daga wayar tayi a kunnenta ta kalla tukun ta mayar tace
"Hello mufrad are u dere?..kanshi ya dan dafa adan rude duk hanklinsa baya
wajenta,adan gaggauce yace yesss mumy
.uhmmm naji abunda kika fada zan gaya masa..bari zan kiraki anjima..
A mamakance ta daga wayar a kunneta karo na biyu ta kalla jin wai har ya kashe mata
call..

Yana ajiyewa ya miƙe yay hanyar bathrum din jin ta kulle ta ciki yasakashi dakatawa
daga bakin kofar gyaran murya yay snn ya kwankwasa yace
"Are u aright?..

Bakinta ta toshe cikin jan numfashi da kyar tace uhum wanda zaka rantse da Allah
baiji ba tsabar yadda tay maganan a hnkkli amma duk yaji, yace toh Budemin ingani
Kinyi aman dayawa ne..baiji amsarta ba kawai karar bude kofar yaji cikin sauri ya
murda ya ƙuso kansa ciki..samunta yay azaune akan slab din latrine toilet ta cusa
kanta cikin tsakankanun cinyoyinta idanunta a lumshe tana maida ajiyar zuciya

Gabanta ya matso a rikirkice yana son ya tsuguna saidai duk jallabiyar ta hanasa
sakat,tsaye ya miƙar da ita tana fuskantar mirror shikuma yahau kwaye jallabiyar
ajikinsh nan da nan sexy arbs dinsa suka bayyana faffadan kirjinshi dats so fair nd
fresh suka dauƙe hanklinta tana satan kallon sa tacikin madubi,a cliff hanger ya
aje rigar ya rage mishi guntun wando ne kawai ajikinshi shiba boxers ba shiba three
gtr ba, tana tsaye agaban mirrorn bata hankara taji inuwar mutum kimkim abayanta
faffadan kirjinshin ya manna mata agadon baya
Wani irin abu taji yarrr nabin spine dinta yana mata yawo har zuwa tsakar kanta
yana dagula mata lissafi
Kokowa tashigayi da nunfashinta taciki jin hannunshi akan towel din yana kkrin
shafawa.

Wani lumshe idanunta tayi tanajin dadin abun,agefen wuyarta ya dan lafar da kansa
ya matso
Hannun sa duka biyu akan cikin nata yana shafawa.
Ajiyar zciya ta sauƙe ahnkli ta lafe ajikinshi tayi lumui
Yace Whats wrong
Aman bai kare ba ko?kanta kawai ta gyada mishi,"sunfi minti biyar ahaka snn ya juyo
da ita yahau cire mata towel din yabarta daga ita sai panties dinta,ahnkli takai
hannu ta kare nonowarta da sai yau ta lura da canzawr su ita da duk ta dauka sabida
abunda yake musu ne in suna sex,..
Ruwan dumi y hada ya tara kumfa a bathtube sannan ya riko hannunta yace
"Comn cire panties din dakanki..kanta ta girgiza masa alaman bazata iy ba,ya matso
kusa yana duban yanayinta yace meyasa?kafin ta amsa yace toh zan cire miki,yana
kama pants din ta runtse idonta tayi kyam da jikinta tana karkarwa ahnkli ya zamar
da shi kasa sann ya cireshi gaba daya,dayay arba da freshness din wajen gaba daya
saiyaji hanklinsa ya bala'in tashi..wani abu ya dingaji yana tokarar sa tacikin
wandon sa,a hankli yakai hannun sa ya shafa mata wajen atake ta runtse idonta ta
sauƙe ajiyar zuciya mai dan ƙarfi, bakinta ta dan toshe snn tace "Yaa amai
nakeji ...rasa mezaiy mata yay.."yace toh muy wankan mana muje asibiti..da kyar ya
dauƙe idonsa akan wajen,ruwan dumin ya deba a hannun sa ya dan watsa mata a jiki
taja numfashinta sama ta dafa sa a rikirkice Duk hnklin sa baiya jikinshi sabida
ganinta ahaka yana mugun birkitashi jijiyarsa tuni tacika tayi tam sai harbi take
tacikin wandon sa,soso ya dauka ya jika da kumfa yana goga mata ajikinta slowly
yana bi ta gefen wuyanta zuwa bayanta yana gogawa ahnkl
,banda ajiyar zucya babu abunda take saukewa,har ya wanketa tass idanunta a
lumshe.
Kallonta yayi ganin duk tsigar jikinta ya tashi,dauraye abubuwan da sukayi wankan
yayi snn ya tsntsane ruwan dake tube ya kunna standing shower..wani shaaa taji
saukr ruwan dumi ajikinta ta bude idonta ahankli ta kalle sa ganin duk ruwan ya
jikashi
Komi nashi na namiji ya bayyana
A mugun tsorace ta lumshe idanunta jin fitsarin daya kunno
mata acikin mararta,atake ta tsuguna a hankli zata farayin futsarin yabiyota
tsugunen ya dauka aman zatayi sai yaga tana fItsari..duk ruwan shower tare ya gama
sauƙa akansu ya jiƙe shataf da ruwa wandonsa harna diga
Tana kammalawa yakai hannunsa wajen yana mata tsarki,yanayi ne ya shiga canzawa jin
wani yauqi da tsantsi dake sauƙa awajen yana sa hannun shi yaji kirjinshi na bugu
zcyarsa har halbawa yake yana mutsuka hannunsa awajen yanajin wani zut zut har
kashin bayansa..tsamm ta riƙe jikinta anashi daga tsugunen ta kankame kafadun shi
tana sauƙe ajiyan zuciya.

Idanunshi da sukayi jaaaa suka sauya kala da jarabbenn wutar sha'awarta daya
rikirkitashi ya jona awajen ganin yadda take diga
Ba a cikin hayyacin shi ba ya miƙar da ita tsaye ajikinshi ya mannata da jikinshin
sosai Hannunshi ya mayar wajen ya shiga shafawa jin ta birkice tana sauke masa
numfashi a kunne..a hankli ya zame ajikinta slowly har ya kai kansa wajen,wani irin
ƙara ta saki ta tantame kanshi ta matse jin yasaka bakinsa a ƙasarta yana mata
ziriya da harshen sa abakin wajen..wani abu ta dingaji na mata yawo atsakar
kanta..ahnkli harya kai harshen sa bakin wajen ya kama da labbansa ya fara shan
p""tan arikiriice kafafuwan ta suka fara rawa tafara jin kamar zata saki firtsari..
Bakinshi ya cike ramin babu abunda yakeyi sai zuƙarta yana hura mta iskan bakinshi
awajen ba a cikin hayyacinta ba ta tantame kanshi tana gurnanin dadi dake fita mata
abazata duk jikinsu na karkarwa tana jan jan numfashi saida yay mai isarsa snn ya
kyaleta, a ragwabe ta fado ajikinshi ta lafe ruwan nakan sauƙa akansu tana maida
ajiyar zcya duk ta makalkaleshi
Hannunta daya kama yana wasa dashi yakai kan mararsa datake masa ciwo dan jijyrsa
bakaramin kumbura tayi ba
Ahnkli yana murzawa har ya dora hannunta akan wajen..da sauri ta bude idonta zata
jaa da baya jin karfin abun...tarota yy a marairace da wani irin muryan da banasa
ba yace "
Just touch it bazan miki komi ba..da kyar ta kai hannun ta wajen ahakan ma saida
taimakon shi
Tafara shafa masa ahaka acikin wandon,nishi yakeyi ahankli..,Wandon shin ya cire
mai gaba daya
Bata hankara ba taji ya dorata akai mai gaba daya,lkcin batasan ma metakeji ba..
Batare daya shiga ciki ba ya fara goga mata awajen wani irin nishi suke sauƙewa
Atare sanda ya gama birkitan da ita snn ya juyo da ita ta gaba yafara kissing dinta
yanabin wuyarta yana wasa da harshensa ya sauko har kan boob dinta ya mata kiss
akai ya riko nononta daya a hannunsa yana murzawa.
Ahnkli taga ya matso da ita suna facing juna hannunta ya kama ya dora akan standing
ovation dinshi snn ya saka nashi hannun akai slowly nd gently suka tura sa cikin
farjinta,wani irin kara ta saki jin wani irin abu daya dinga mata yawo ajikinta.

SURAYYAHMS

A hankli yake shigarta after like 15mint suka samu gamsuwa da juna.Wani lamo tayi
ajikinshi nadan wani lokaci kafin aman daya makale mata yasoma fita..yana rike da
ita harta gama snn ya mata wankan tsarki ya dauki towel ya daura mata suka fito
tare,akan gado ya ajiyeta tare da rungumarta ajikinshi sanda ya make sure ta samu
nitsuwa snn ya kyaleta ya koma bayin danya kimtsa ya samu ya fita.

Daga shigarsa bayin ta bude lumsashun idanunta,wayarsa tagani acan gefe ta jawo ta
dauƙa tayi scrolling call log Allah yaso lambar keeyan na kusa.

Dialing tay batare dajin ko dar aranta ba..ringing biyu yay aka dauƙa..keeyan yace
helo,da snyin murya tace "yaa keeyan.wani Murmushi ya saki da mamakin jin muryanta
yace
"Softy?yaa jikinki?ina mai wayar..a dan kunyace Tace yana wanka ne ahnkli cikin
sauke mueya kasa kasa tace"Ko zaka kawo masa kayanshi nan i wll tell u wher it is.
Yace its okay.
Nan ta shiga zayyana masa duk abunda zai dauko
Within 7 minutes sai gashi ya kawo
Doguwar hijabinta ta zura ta isa bakin kofar ta amshe kayan yana barin wajen saiga
muffy ya futo daga wanka da jallbiyarsa ajikinshi yaruko jikken wandonsa na dazu a
hannu duk ya rasa yadda zaiy ya fita..kallo yabita da shi ganinta da kayansa a
hannu yace waya dauko min wyann...?
Bata amsa shi harsanda tazauna Tana zama tace
"Ni nace akawo maka sabida ka shirya anan muje asibitin,da mamakin jin hakan ya
kada kansa baice mata komi ba snn yahau daga kayan yana dubawa..simple kanan nan
kayane black short da wani maroon colour riga
sharp sharp yasaka ajikinshi..kafin nan harta gama itama ta saka doguwar abaya baki
snn ta lullube kanta da mayafinshi bata wani shafa komi akan fuskarta ba.
Hannunta ya kamo suka fito waje lokcin ana neman 9.00am

Hjy mama harta fita waje neman danta zaidu domin ta sanar dashi abunda ke faruwa
Cin karo da tayi da keeyan yasaka ta tabishi suka haura sama suna ta surutu.."
Suna cikin magana saigasu sun fito jin muryansu yasaka ta saki hannunshi tana biye
dashi a baya tana takawa ahnkli

Da sauri hjya mama ta sauko wajensu keeyan yabiyo bayanta suna daf da shiga mota
sai gasu sun iso"..magaji..magaji ina zakuje Kuma da sanyin safiyar nan
Baiko kulata ba ya bude ma matarsa kofa ta shiga taxauna ahnkli daga nan asibiti
suka wuce aka ja jininta
Aka mata test tana zaune agefensa duk warin asibitin ya ƙara ragwabar mata da
jiki,after like 10min likita ta fito da result she is 14days pregnant.
Cikin bai wani dade da shigarta ba
Ji yay kamar an sakashi a aljanna ya rungumo matarsa jikinshi ya dora mata zazzafan
kiss a goshi..

Kafin su dawo hjy mama daketa damun keeyan da tambayoyi kamar shine yay cikin ta
bawa kowa labarin abunda yake faruwa

Barin ma yaa sheik data bishi har dakinsa ta tashe shi akan aikinsa dayakey akan
computer ta dinga kawo shirmen barkwanci tana gaya masa ai ya samu jika shida bukar
sun hada zuria.

Goma saura lkacin kowa ya fito duk an taru a falo za'ayi karin kumallo.

Ita da hjya goggo sai kananan magana sukeyi akan rashin ganinsu haryazu ta matsa
keeyan saidai ya ƙira mufrad awaya yaji ina suke.
Duk tsoffin sunata zumudi murnan hjya goggo baifi da Allah ya saka zata ga wani
jikar zaidu araye ba...aganinta ba zuriar hasiya ba koma wayene muddin zuriar zaidu
zai hayayyafa su cikke koina da jininsu ai shikenan.

Gani take yanzu inta mutu adada ma ta mutu shikenan zuria tayi sanyi,(ga yayan hjy
adada maza da suke waje mutum dayane yay aure shima basu hayayyafa ba)duk ta saka
rantane akan zaidu..da kuma tausayin rufaida daya ladabtar da zcyarta kwana biyu
Dan Haka kawai tasomajin mugun son yarinyar aranta bata tabbatar wakanta hakan ba
saida fulani ta so taciwa yarinyar mutunci..sai taji kamar wa jininta akey abun
shiyasa duk sai ta damu.

Zancen cikin nan sosai yau faranta mata rai..

Hjya adada kuwa ji take kamar zata mutu da bakin ciki


Dan Duk maganan cikin da akeyi ita batace uffan ba,hakama shukra datayi tsinin
baki.

Suna dawowa gidan hjya mama ta ishe su da baraka Tana cewa baza'a samu abun a
turakarta sann tayi rainon ciki ba.Kunya duk yabi ya ishe su, a sudade rufaida ta
nufi dakinsa taje ta kwnta tayi shiru
,anan falon kuma aka fara tada maganan komawar su gidan sa na asokoro

Hjiya adada dake jin haushi da wurwuri tace kawai mufrad ya dauki matar sa kawai su
tafi gidansun yau yau..shikam dama abunda yake so kenan...sabida sun ishe sa..

saida aka gama magana ya fita domin samun tattaunawa da mahaifinshi privatly, Hjy
goggo itama ta tada nata borin tace sam bata iyaji ba, tace ai yanzu rufaida nasu
ce bana hasiya ita kadai ba,dan haka sai anje an share mata gida snn ayi ma
rufaidan rufi irin na amarya akaita har dakinta dashi
..tace da son samu ma ahada kayan lefenta arakata dashi tunda auren agaggauce akayi
ba a mata komi na al'ada ba.

Wani irin bori hjya adada ta dungayi marar dalili tana cewa ita bata da lokaci da
kudin da za'ayi wani kayan lefe abari kawai tunda rufaidar tana da ciki zasu hada
mata komi tare dana suna..

Hjya mama batace musu komi ba har suka wanye maganan su da duk wani rikicinsu
hakama bata ki ma hjya goggo datace abari akai rufaida gidanta a al'adance ba.

Mufrad daya same mahaifinshi awaje nasiha ya kara masa sosai masu shiga jiki akan
ya riƙe rufaidar amana ya kareta da dukkan iya karfinshi.
Bayan nan suka fita tare harda keeyan
Gidan was calm for a moment..
Rufaida tana kwance a dakinshi bata iya barin cikin gidan ba dan tun kunyatar dasu
da hjya mama ta dingayi da barkwancinta yasaka bata kara iya lekowa waje.

Hjya mama kuwa yau inaka saka, tana can sashenta tana budiri duk ta kikkira su anty
anu da suhan ta gaya musu rufaida tana da ciki.Kowa nata shan mamakin yuwar abun
barinma su suhan da acikin su kaf babu wanda Allah ya taba basa haihuwa har suka
bar gidan mijin su.

Yakumbo har kuka tayi sabida tsabar murna Allah Allah take jikinta ya warware itama
ta taho abujan nan taga rifaidarta.
umma hadiza duk hanklinta ya koma ga kan yarta,yau gaba daya bata da
nitsuwa,hnklinta baiya jikinta..dan tunda labari ya shiga kunnenta ta kasa samun
zama aranta ji take kawai tanason ta kasance da yarta taga wani hali take
ciki ,dama can da akwai wata dattijuwar matan da suka saba da ita a anguwar ana
kiranta umma Sahura irin zaurawan nan ne da mijinsu ya mutu suka jima basuyi aure
ba,itama duk takai yayanta dakin miji,ganin bazata iya juriyar abun a zciyarnta ba
ya saka taje har gidan umma sahura ta roƙe ta akan ko zataje abujan tare da suhan
su duba mata jikin yarta.

Da mugun gudu umma sahura tayi na'am da maganan dan kuwa sosai take respecting umma
hadiza dan ita kadaice a anguwar take mata kallon mutunci suke zumuncin su cikin
girmama juna dan umma sahurar ta girme umma hadiza a shekaru bana wasa ba Saidai
matar akwaita da mutunci da sanin yakamata..dan haka suka hau shirye shiryen
tafiya akan nan da kwana biyu zata turata.

Riƙi riƙi hjya mama ta amshe kudi a hannun zaidu tasaka akayi odern sabbin kayan
garan da za'a kai sashen rufaidar,tace sam bazata yi amfani da wanda aka kaiwa
fulani ba bare azageta.ranar keeyan baisha ruwa ba, dan komi akansa ta jibga yayi
nan yayi nan saida ta siya komi aka hada kankankarrun kayan daki aka kai gidan aka
jibgasu a sabon sashen da rufaidar zata tare

Daga nan cikin gida kuwa Hakan yasaka hjya goggo tsuminta ya tashi,ganin hasiya
tayi duk abunda akeyi su basuyi komi ba,hanklii tashe ta hana hjya Adada sakat da
mita da bambami daga ta zauna saita fara zaginta tana cewa"binta kinban mamaki
tunda Akan fulani ne kike so ki kunyatar dani agaban hasiya ki tozarta mutuncin mu
har Kike cewa wai bamuda kudin da zaay wa jikarta lefe dan arainamu
Binta kina bani mamaki yo ita fulani ina ruwarta ynzu yarinya dai surkuwan muce
bana fulani ba Yanzu wannan abun kunya da kikeyi bama mu kikeyi ba?..

Ita duk damuwarta kar hasiya taga kasawarsu wata rana ta musu gori tace basuyi wa
jikarta komi na aure ba.Mitar da ta rinka yasaka saida hjya adada tayi regreting
soma furta komi data furta dazu.
Danta rabu da mitar hjy goggon arana ranan Haka ta saka shukra agaba
Aka nemo matan yan lebura suka je asokoro itama ta saka hannu tana bada oder har
aka kalkale Gidan aka wanke koina aka gyara musu shi tasss hardasu bedsheets aka
shimfida gida ya dawo yana sheki.

Taga abun duniyar da hasiya ta siya na garar jikarta Duk abun duniya ya dameta, ga
mamanta ta juya mata baya,hakan yasaka ta ƙira jasmine donta samu suport dinta
tasan bazata kimata su hadakai ba,yau ta kirata yafi sau a kirga tana cika mata
kirji akan maganan mufrad da kuma cikin nan,ita kawai dai batason su kashe sisinsu
ne akan auren nan wajen yin wani hidima..ta qudira aranta saita walaknta hasiya.
Haka ta dinga diri tana cusawa
Hjy jasmine wani ra'ayi akan batun kayan lefe so take abari bayanzu ba
,aganinta duk abinda yake faruwa ba adalci akeyi ba mufrad kuma yana biye musu ne
sabida anaso a mallakeshi don kominsu ya lallace.

An cikin zancen komawar gidan suka tuno da ainau,anan ma hjy adada ta rinka mita
tana cewa ba'ayi ma ainau adalci ba,duk tunaninsu ainau takai zarah gidane domin
ayi jinyarta sabida kowa yaga yadda jikin zarahn yake da imad ya rasu,tace mufrad
ya shashntar da batun matarsa baiko lallasheta ba an mata kishiyar bazata ,yaje ya
zaƙe akan yarinyar da aka lakaba masa sunata abun kunya tace yaushe yaushe ne auren
amma ace har yarinya ta samu cikinshi...ta nuna cewa kamar ba ayi adalci anan ba..

Haka ta rudar da zuciyar hjya jasmine datakejin maganan ta kamar gaskiya take fada
mata...tsabar abun ya hatsala ta ko neman sa a waya batayi ba,awajen yaa sheik tay
confirming batun cikin saidai har suka kammala bata nuna masa alamn komi ba tayi
shiru

Washe gari da sassafe hjya adada da hjya goggo suka shirya kai rufaida gidanta,kowa
agidan ya shirya harda yan tsaraba masu yawa na kayan alatu su turare da sauransu
da suka tanadar

Haka aka dunguma da motoci har uku masu ji da lpya,


Keeyan na driving hjya mama da shukra,hjy goggo da hjya adada da rufaida suna mota
daya an sakata mata wani alkyabba golden colour mai shegen kyau kamshin turaren au
na maiduguri duk ya cikka cikin motar,mufrad shi dayane a motarsa yanaja har suka
iso gidan.

Haka suka kaita har dakinta mai kyau iri daya dana ainaun
Babban bedroom ne da kominshi taciki
Akan gadonta wanda yaji milk nd coffe colour switzerland bedsheet suka direta komi
na dakin ubansu..

Hjy mama da su keeyan da shukra suna zagaye sauran sashen suna kalle kalle duk
surutun su ya cika gidan.

Shukra tabisu tana saka bakine sabida zuciyanta fall yake da murna dan sun san bomb
din da suka hada masa awjen hjya jasmine datace musu zatazo gidan gobe batare da
sannin kowa ba.
Zata gamu da mufrad din nd Thy know it wudnt be a fun meeting for him.

Basu wani dade agidan ba,tsoffin kowa ya musu nasiha akan zaman aure snn suka koma
gida..

Tun ficewarsu agidan bai shigo ba itama bata motsa ba tana kwance ne shiru tana
kallon cikin dakin wanda komin cikinshi ya gama burgeta tundaga kan interior decors
har funitures daga gani kasan anbarnatar da kudi an narkan da uban nera dan komi na
wajen designers ne ƙirar engine nd almost evrything in d room is customised daga
gefenta shelf din royal verses ne,sai wani sculptural rope lamp da ya sauƙo daga
gefen shelf dn, sai lokacin ta juya ta kalli gadon da take,makaken italian bed ne
mai royal crown gadon makekene sosai da wasu brass lamps da suka bada wani irin
unified look ajikinshi, da extra reading light, sai wasu faux leather tuff board da
kujeru biyu daga gefe suna facing juna,a hankali idonta ya fad'a kan silky crispt
white nd milk curtains,da show glass din dake bayan curtains din,wani tabe baki
tayi snn a hankali ta mike ta isa wajen tare da yaye curtains din,
numfashinta ne ya kusa daukewa ganin yadda wajen yake soooi beutiful sai a lokacin
tasan sama aka hawo da ita,gaba daya filin dake kasan grass ne shimfide da ya sha
gyara sai pond dan madaidaici da fararem swan a ciki suna ta shawagi artificial
corals duk sun kawata saman ruwan, daga can daya gefe V-shaped pool ne da toskana
black lounge chaurs biyu daga gefensu.

Wani wooow tace snn ta sauƙo kasa a hankli ta soma exploring side dintan hartayo
ƙasa wani irin breath taking view ta gani ta glass din kitchen dinra a hankali ta
shiga karewa kitchen din kallo, babba ne sosai, komai na aiki akwai ciki sai babban
kitchen island daga tsakiya, wani smile ne da bata shirya yi ba yayi escaping lips
dinta,dan babu abinda tafiso a rayuwarta irin kitchen mai kyau da girma,daga can
yana kallon fuskan ta ya shigo bata sani ba,yy murmushi yace " You like it?"bata
san lokacin da ta shiga gyada mishi kai ba, murmushi yayi yace mata okay cook
something light for us mana amarya am famished"bata ce mishi komai ba don itama
yunwae takeji ta shiga matsawa daga gabanshi farin ciki fal ranta ganinta cikin
dream kitchen dinta,alkyabban jikinta ta take ta kusa faduwa yayi saurin riketa
kokarin cire mata ya shiga yi,sai lokacin ta tuna da kayan dake jikinta material ne
sharara an mata drop gown mai breast curve gashi batasaka ko da inner wears ataciki
ba kallonta yayi da lumsassun idonshi da yasata saurin sadda kai kasa, a hankali ta
bude baki tace "Yaa bari inje in zanja kaya,thy are too ligt", bai bi ta kan
maganan da take fadamishi yaci gaba da abinda yake kai ta shiga girgizawa zata fara
hawayen nata tace "Yaa akwai sanyi wllh", har sai da ya janye alkyabban jikinta
gaba daya jikin nata yabi da kallo lumshe ido yayi ya bude ganinta haka tsaye
gabanshi, a hankali ta dago kai suna hada ido tayi saurin sadda nata kasa cike da
kunya ganin irin kallon da yake mata kasa motsawa tayi daga wajen wani abu yaje ya
danna ya kara temperature kitchen din to a higher degree sabida sanyin datace
tanaji dawowa yayi gabanta ya daga mata kafada yace
"you can start now, na rage sanyin", kasa motsi tayi ta tsaya cak sai da ya sake
mata magana tukunna ta juya jiki a sanyaye tayi hanyan fridge din dake waje,duk
inda tayi idonshi nakan wajen yana kallon yadda naturaly nononta yake motsawa dakan
shi da round buts dinta suma,a rikirkce ya samu wajen ya zauna kan kujerun island
din kitchen din yanata kallon abunsa, babu wani abun amfani na girki cikin fridge
din daga fruits sai fresh milk da su cheese da kayan lashelashe daya jibgo musu
yanzu

rufewa tayi ta koma gun cabinets din kitchen din tuna fish ta fiddo da pasta da
duk abubuwan da zata bukata ta shiga hada Tuna spaghetti jollof, duk inda tayi
idonshi na kanta,a takure take aikin gaba daya, ga sanyi da takeji har yanxu dan
jikinta babu wani karfin arziki shivering take tana aikin ya mike tsaye batasan ma
me yake ba tana ta aikinta sai jin mutum tayi ya rungumeta ta baya, a tsorace ta
sauke ajiyar zuciya har sai da ya jiyo hakan,kanshi ya lafar a gefen wuyanta yana
tayata motsa spoon din suna gauraya girkin tare ..harsuka gama ta rufe suna jiran
ya nuna bai saketa ba tayi lamoo akan kirjinshi hannunsa daya zagayeta dashi ya
dora akan cikinta yana shafawa ahankli

after 15 min komi lokcin ya kammallu Plate daban daban ta xuba masu abincin taga ya
hade su a plate daya ta juya tana kallonsa daukar abincin yyi yana rike da ita
jikinsa suka fita daga kitchen din, duk yanda taso ya kyaleta tayi xamanta kin
saketa yayi ya hade rai ya fixgo ta jikinsa kamar xata yi kuka a hankali yace meye
haka" bakinsa ya kai saitin kunnenta murya can kasa yace "ohh bazaki barni in baki
hakkin ki na matata ba ko? Kinsan ni din me jin maganar iyaye ne don haka am doing
all this for their sake tunda ke bakiso" shiru tayi bata ce komai ba ya dauki fork
ya fara cin abincin lumshe ido yayi jin sweet taste din abincin as he expected
kallon kyakkyawan fuskar sa ta tsaya yi ko kiftawa bata yi a hankali ya bude ido
suka yi ido hudu tayi saurin sunkuyar da kanta, murmushi yayi ya jawota jikinsa
sosa kamar zai maida ta ciki yace lallai yarinya Kin iya girki waya koya miki, Hade
rai tayi ta shiga kokarin kwace kanta ganin magana kawai yake nema amma ya ki
saketa hakura tayi tai lamo jikinsa ya ci gaba da cin abincinsa abunsa, ganin yaki
ce mata ta ci yasa ta dauki fork din ta fara ci a hankali ita ma, yayi murmushi
yana kallonta,"Are yhu still feeling sumhow?yau sai naga kamar jikin naki da
sauki,Ya jefo mata tambayar idonsa a kanta question din ya xo mata a ba xata ga
kunya da taji ya rufeta sharesa tayi ta ci gaba da cin abincin ta ya juyo da
fuskarta yana kallonta yace "Answer me" ta hade rai tace "Y did yhu ask? Yace
nothing naga yau ba amin amai bane nace ko an manta.
Tashi tayi ta wuce daki yabiyo bayanta

Wanka ya fada bataji fitowanshi ba sai jin kanshin shower gels da sabulun da yayi
amfani dasu taji juyowa tayi suka hada ido da sauri ta dauke kanta ganinshi daga
shi sai dan towel daya dora akan kugunshi kamin ta matsa daga wajen har ya karaso
yasa hannayenshi ya zagayo waist dinnta, a hankali ya sauke fuskanshi kan wuyanta,
sanyin ruwan dake jikinshi da saukar numfashin shi wuyanta yasata shivering, a
hankali yace mata"baki fadamin ba kina son gidan nan?yay muki ko acanza? da kyar ta
iya gyada mishi kai jikinta na rawa, kafadunta ya kama ya juyo da ita tana
fuskantarshi, kasa dago ido tayi ta kalleshi,hannu yasa ya dago habarta yace well I
built it for my love,my wife"
Hope u gonna make it lively, ya tambayeta yana kallon cute face dinta batasan
lokacin da ta murguda dan karamin bakinta ba ta tsuke fuska ta dauke kai murmushi
yayi ya kuma juyo da fuskarta gabanshi daura dan yatsanshi kan lips dinta yayi yace
"
Come here I like it when you twist your lips a hankali ya sunkuyo ya lumshe ido
yayi wa lips dinta deeep kiss wani lumshe ido tayi, sai da ya dago yana kallonta
yace "bari na tafi karki sani sabon wanka ko da sauri tayi k'asa da Kai, saketa
yayi ya juya ya isa inda closet din yake, bayanshi tabi da kallo a xuciyarta tace
is this the yaa mufrad she knw lallai namiji bashi da kunya abunshi

Lokci daya harya manta komi ita kawai yake kalla a duniyanshi, tabe baki tayi tana
kallon manly figure dinshi daga can inda ya tsaya yana shafa mai ajikinshi, jiki a
sanyaye ta sake curtains din ta dawo kan gadon ta zauna, kanta a kasa har ya gama
sa kayanshi ya tada sallahn zuhr, tana nan zaune har ya idar sai da ya mike daga
kan abin sallah yace mata.
"The house is all urs i wll leave u alone inkina bukatar wani abu ina dakina.
A hnkli ta gyada mishi kai,kiss ya mata akai snn ya fice yabarta dakinsa ya shiga
ya fada kan gado ya lumshe ido,murmushi kawae yake ba tare da yasan dalilin yinsa
ba qamshin jikinta daya debo yake shaƙa ahaka har bacci ya dan sace sa.

FOR ANY TYPING ERORS AYI HAKURI DAN ALLAH I CANT EDIT, SANNAN IN MATUKAR MIƘA SAKO
GODIYA GAREKU DA NUNA KULAWARKU AKAINA..

SURAYYAHMS

A fannin rufaida kuwa tun fitarsa take zaune ita kadai a dakin cikin rasa nayi
shirun da gidan yay yasaka ta jin komi da yafaru acikin yan kwanakin nan na dawo
mata duk ta rasa wanda zata ƙira awaya suyi magana ko da ma taji sanyi, kayan
jikinta ta cire ta linke su ta maidasu ma'ajiyarsu,dan karamin towel ta daura a
kirjinta snn ta fada bathrum ta hada ruwan wanka mai dumi ta shiga cikin ruwan Ta
zauna aciki, tafi minti ashirin ahaka.
Wani limshe idonta tayi da hannunta akan mararta ta shafo saman cikin ta tanajin
wani sanyi na ratsa mata zciyarta ta ciki,jin ta ƙasa aje tunanin ta waje daya yasa
ta bude lumsashun idanunta ta kalli shafaffen cikin nata da fuskar imad kawai take
kallo a matsayin abunda zata haifa,gani take kamar shine aciki yaji tausayinta ne
ya dawo mata acikin mahaifarta,dada shafo cikinta takeyi cikin wani yanayin da
tunanin daya gama jefata cikin wani irin yanayin jin zafin mutuwarsa

Its still pain her a lots that she have to lose him a duniyar nan gaba daya,he shud
have stay koda bazasu kasance tare ba, he haven't done anything to derseve such a
cut off frm real' world,inda tasan tarayyarsu wll sumhow be linked to his death da
tun farko da bata fara amsar batun auren sa ba, but now he is no more only his
memory will leave on,tasan harta mutu bazata taba iya dena tunashi arayuwar ta ba
musamman ma inta
Kalli wann cikin dake jikinta dats a mixure of life nd death,pain nd
happiness..daga karshe tasan dolene tay ma kanta zabi guda daya..ta dade cikin a
wannan yanayin kafin ta fito ta tsantsane jikinta ta shafa mai snn ta hau dudduba
kayayyakin ta a inda aka ajiyesu ganin komi an aje mata a daidai yasata saka wani
doguwar riga kawai ta kwanta wayarta ta dauƙa tanata kallon hotonan su da sukayayyi
da kawarta malak.

A fannin mufrad kuwa after few hours ya mike ya fada bathrum,ruwan sanyi ya sake
ajiikin shi yana me sauke numfashi,so many thngs going round his mind aciki harda
tunanin inda ainau take,ko yaya take?. two days da hanklinsa baya jikinshi saboda
cikin rufaida bema yi tunanin yatake ciki ba.

Set din Big size white comfy towel ya xaro ya daura akan lafiyayyen kugun sa,dan
karamin ya riko a hannun sa yana me goge suman kansa zuwa fuskan sa da faffadan
kirjin sa..

Wani sauke ajiyan zucia yyi agaban madubi yana me kare ma chest dinsa haka kallo,
nan ya share tunanin ainun ya danne abun kawai aransa.

Jallabiyarsa kawai ya zura yayi sallolin sa a daki ya dan sha coffe to har akayi
ishai be fito ba Arnd 8pm ya mike ya fada bathrum Wani wankan ya dadayi ya saka
kaya me kyau all black suit na kamfanin girgio armani wanda suka fidda shape din
ginannen jikin sa tsaf yasha talkama ubansu da agogon rolex xv me shegen tsada,ya
shafa mayukan gyran gashi ya taje kansa yana wani kyalli yau turaran posses kawai
ya goga...

Wani drawar ya bude ya dauki macbook daga nan ya nufe home office dinsa zama yyi a
nitse akan wata coded black leather arm chair wanda taji kwalliyar tutan nigeria
dana US agefe agefe"..anan Baiyi ko minti biyar ba majigin dake manne da jikin
bango a wajen yayi connecting dinsa da international conference meeting da ake yi
da shi a kasar france.

Tattaunawa tsakanin su da wasu russian ammunition contractors ne inda ake jin


takaitaccun bayanai a tsakanin su game da harkan tsaro da yan ta' adda.

Sai Can dare ya shigo dakin ya same ta fess tasaka sleeping dress bacci takeyi sai
ya xauna agefe yana kallon ta dan kar ma ta ji motsin sa ta farka ya katse mata
bacci
Bai sani ba ashe Itama kallonshi take da shanyayun idanunta da suka gama canza kala
cikin wani irin yanayi ta maida idanunta ta lumshesu Ruf dada matsowa yay yana
observing inta ganin gashin idanunta na motsi,a hnkli ya shiga shafa mata tafin
hannunshi a gadon bayanta,inda yasan bazata iya resisting ba ahnkli yanakan yi ta
juya kadan game da fizgoshi zuwa jikinta ta rungume shi tsammmm tamkar za'a kwace
mata shi, cikin mayen gigin bacci tace yaa where are did you go to?...tun kan ya
amsa tace i didnt tell u i want to be alone please kada ka tafi kabarni cikin
wannan halin ka zauna tare dani wani shar kawai yy da idanunsa yana dubanta batare
da yace da ita komai ba sai ma tsurawa dan karamin bakinta ido da yayi gaba daya a
dan firgice yake da ganin yanayin ta.

Bude ido tay Tace yaa kayi shiru girgirza mata kansa kawai Yay cikin wani irin
sanyi jiki da tsabar Sha'awar ta daya bari ta shige cikin jikinsa sosai
A hnkli ya sauke mata kansa nn ta mirgino kan kirjin sa ta shiga goga masa shatin
nipples dinta a kirjinshi cikin gigin bacci muryarta can kasa kasa ta sake bude
bakinta a hankali tana girgirza kirjinsa da hannuwanta cike da shagwaba tana ta
complain cewa gidan ya mata shiru dayawa..

har ya gama jin abinda tace yana shiru dan yasan bata cikin senses dinta giyar
bacci ne kawai ke yawo daita Dan hk ya jawota ya rugumeta sosai ajikinsa shima yana
sakin numfashi tare da kai Bakinsa saitin xanen lallen dake gefen wuyanta ya
sumbata da kyar ma ya iya bude bakinsa yace wife what should I do for you now?ta
sake mannewa ajikinsa sosai tana sake goga masa kirjinta mueyanta a kasalw tace
stay with me

Hannun ta ya kamo duka biyu Yayi kissing yace i will but get wel soon kinji am all
urs i promise..

shiru ne ya mamaye wajen dan Tsananin daurewa yakeyi dan bakaramin son ya sake jin
kansa ajikn ta yakeji ba,he cant deny that ayanzu bayajin komai se wani azababben
kuma rikataccen sha'awarta he dont mind in zai kwana yanayi ko yaya ne ma...gashi
likita ya gaya masa how fragile abun cikinta is..he cant take the risk
gaskiya,aranshi yasan yana da buktr babyn nan..in namiji ne already yasan imad
dinshi ne kawai ya dawo masa..shiyasa yake so ya dauƙe cikin nan da muhimmaci
Cos is the only thing that will fill all the darknesss he is feeling in his heart a
sanadiyar rasa imad dayayi,hawa gadon yay manne da ita ajikinshi, Kwance take akan
bare chest dinsa ya kannanade ta da hannu daya dayan hannun yana yawo da shi akan
bom bom din ta dan tun ranar bata sake iya saka wani pants ba
Gwama gwamma bra in zata saka kaya tana iya sakayawa Yadda taji ya dage yana
mammate buts din ta yasa ta soma cusa hannu a suman kanshi tana wasa da shi itama

yadda take jajjan kanshi yaji kamar karamai karfin sha'awar sa take,jawota saman
kirjin sa yayi ya cire mata rigarta duka ya dawo ya shiga zame boxer din sa yana
lura da yadda take kakkau da idanun ta akansa hannun sa ya mika ya dora akan
lallausan nonowarta yana matsawa yace "hey look at this..fuskan sa Ta kalla,yace no
no wannan nake so ki kalla ya nuna mata bulging length dinsa daya ke tsaye cur,
zata kau dakai yace hey.." ya kamata ku saba sosai,dan da zarar kin warke zai dawo
abokin ki babu dare babu rana,ai zaki ban hakki na ko?

zata sauke idanun ta kasa ya tallafo fusknta ya na me kallon cikin idanun ta da


wata iriyar sexy voice yace
,"sweet girl..kinada dadin bala'i ure soo sweet nd tasty,i cant resist u..ure soo
infectious..magnetic..fantastic...ban tabajin abu me dadi kamar wajen ba,in ina
cikin jikinki kamar zan mutu haka nakeji..kefa kina jin dadi na?

Ahnkli ta turo masa bakinta gaba cikin wani irin salon kayataccen rigima da jin
kunyar sa sosaii kamar zata nitse a kasa awajen haka ta dingaji

Murmushi yay ya dinga shafa saman cikinta idanunshi a lumshe yna murmushin Cikin
jan shauki yace wayyo Allah i cant wait to dig u harder kanwata i knw ure a
wonderful rider..
hannun ta ya kamo yace "i wll teach u sumtings, now i want u to give me a
suck..lick me anyhow u want,ji tayi gaban ta yana faduwa sosai tana kallon yadda
kan abun san take yoyo wasu jajayen veins ne akai,ji yake kamar an masa asirin kasa
iya hakura da ita duk dama yasan akwai fargaban batasan komi gameda aure ba tukuna.

a hankli ya turo ta sauka ta wajen marar sa ta rasa na cewa sai azaban bugun da
kirjin ta yakeyi ya dan dago mata sama Yace can u suck it?Kasa iya dago kanta sama
tayi..
amarairaice yace
..kinga bana son inmiki wancan kiji zafi but i want to rain nd cum in this ur sweet
sexy little mouth ina son kiji abunda nakeji in inajikinki,daga yau zuciyata da
komai nawa naki ne,pls Ki saba dani cos im already getting so adicted to
you....yadda yake maganan zaka gane cewa hankalin sa tayi nisa ta gushe ne da
jarabbabiyar shaa'aawar ta da maitan kwadayin ta dayake asalin cinshi a
kirjinshi,yatsun hannun ta tasa akn kirjin sa tana mai yawo dashi cikin zirya tana
me shafe mashi kirjin da bukatar dawo da shi cikin hayyacin sa amma ina kamar
haukata shi ma take kanyi,daga hannu sama yayi kafin ya sauke su slowly akan heavy
bumm dinta cikin mugun jin dadin metakeyi masa da karfin sha'awa ya mammatse bum
din ta yabi ya matso ta har kan kirjikin sa dede kan nippls dinsa yace pls suck dis
one too,suck it pls yafi yadda nakeyiwa naki..baki son albarka ta yau?..fuskn ta
kamar zatayi masa kuka ta rankwafo bata iyayin komi ba seda ta shasshafa chest
dinsan sannan ta sauke small cute lips din ta akan nippls dinsa ta soma tsotsa masa
a hankli,
Wani wayyo Allahnsa yace snn ya rufe idonsa tsam yace suck it squex it hard wife,da
wani irin shauki ya shiga shasshafa gado bayan ta xuwa hips din ta, a zauce yana
me fara wasa da laushin fatar manyan bum din ta ta baya,gaba daya ta kasa daurewa
da yanayinshi kuka ta fashe da shi a hnkli shikum jiyake bazai iyaba dan duk sanda
ya tuna shegen dadin dayaji ranan da ya same ta sai yaji baida wani buri arayuwar
sa face ya cigaba da samun tan..

duk ya haukace mata yana share mata fuskarta akan tay shiru ta dena jin tsoro,uban
nishi da matsar daya ke mata azauce yasa ta manne hakoran ta kadan akan nipple
dinshi tadan cicixaa masa wajen cewa yake xai mutu yana sumbatu ta cigaba ahakan a
birkice har ya turo kanta kasa kan marar sa yace saura nan,haka ta daure ta rike
stiff dick dinsa a hannunta sede fargaban yadda jijiyar take huci tana wani
numfashi ya hanata aikata komai rawa kawai jikinta yakeyi shiko se tuttura mata
yake yanace mata "its all urs,karki tsoron sa ahnkli zaku saba,dole ne ma kusaba.
kasa hakura yayi ya tura matashi a dede setin bakin ta, very gently ya goga kan a
lips din ta har de ta tura harshen ta sama ta sauke akan head din jin ta laso ruwan
dake wajen yasashi yaja wata mayyar gurnani hakan yasa ta ja labban bakin ta dede
inda zai hadiye kan ta cusa kan di..k din ahankli cikin bakinta, wani wawan ihu ya
sake jin yadda ya cike karamin bakin ta ga wani dumi me zautarwa yace wayyo allah
xata kasheni,wat a sweet mouth ..tana fara motsi da harshenta
Jikinshi ya fara rawa..ihun shi yasa tsumin jikin ta ya harba sosai jikin ta
bakaramin rawa yakeyi ba.

Daurewa tayi ta fara tsose sa ahnkli tana motsa kasan da hannunta,ya shiga
mimmikewa yana...pls karki dena keep killing me baby wow expert ure maverlous no
one has did it right,ni naki ne suck it,koma kike so a duniya zan baki i swear,yana
yi ya danna wa ciki ciki duk iya dauriyar ta sanda ta soma tari tana jin amai amai
me zafi gaba daya ya xauce bema san meyake ba jin wata jarababbiyar muguwar ruwan
shaawar tana turowa ta cikin mararsa ya sa ya wani finciko ta ya dora ta akan
lenght din ya shiga jujjuya bakin kaciyar sa adede vijan ta,wani iri iri take ji
kamar ana tsinka ta takarkarewa tayi ta tsala masa ihun tsoron ,duk tsoronta kar
yasake fasa ta, kasa hakura yayi ya dinga goga mata a baki baki yana sumbatu a
haukace sai can da yayi releasing yana maida numfashi da sauri sauri tana kuka ya
wani jawo ta kirjinsa yana lallashin ta kamar shima zaiyi kukan yace dan Allah
kidena kuka..,pls not anymore.. bari to in same nitsuwa zan goyaki harse kinyi
shiru, i told u, see.. It didnt hurt yau koo?we need to spare our little imad yace
bby ure sooooo sooo special awajen nan birkitani kikayi kamar inyii haka nakeji
kina da balain dadi fa,tanajan shesheka tanajin funny nd naugthy surutan sa na
shirme abun dariya mancewa da kukan datakeyi take ta soma turo bakin kamar zata
masa dariyar amma yanayin datake jiki sai bata iyayi ba,sam sam bata so ta barshi
yace zaiyin
Yau haka suka kwana cikin tafkin shauƙin juna.

Itace kawai inta mirgina takan tuno da rayuwarta na baya shikam tuni ya yaface komi
ba yabarwa Allah sauran zancen
Now he is only looking ahead.
Yana so ya bawa rufaida duk wani hakkinta na aure da duk wani kimarta na yaa
macen,for the first time tasan tana da rayuwar da zatayi alfahari dashi..kuma tana
da mijin dayake sonta sosai wnd yasan darajarta, snn yana son ta kallesa a matsayin
abokin rayuwarta na har abada..

Da asubah ya tashe ta sukayi alwalan su tare yajasu sukayi sallah Bayan nan suka
koma kan gado..tunani duk ya cikke kanta na yadda zata soma fincike kanta cikin
abunda takeji na tsoro, ta sake da mijinta acikin sabuwar rayuwarsu daya bude musu.

6am ta farka amma bata bude idanunta jinkoinanta a kasale


Bakajin karar komai face Numfashnta mai sanyi yana kuma sauka a hankli kamar baison
yay kara,cikin wata kalar lumshe ido ta dora hannunta ajikinta dayakasnce babu komi
ajiki face yar silk covering daya killace farjinta zuwa rabin cinyarta ahankli
idanunta a lumshe ta shafa har wajen kan cinyarta da sauri ta bude idon jin wani
zuutttt daya jata kamar anjona ma jikinta wuta yanabinta har tsakarka,kara lumshe
idanunta tayi kirjinta na kara gudu sabida fuskar sa da hannun sa da kuma kakkarfan
sautin saukan numfashin sa da bataza iya denajin echonsu ajikin ta ba,the way he
sulp and dominate her body like he s found some godly candy,the steamy erotic
kisses,wanda yake mata a bare skin din bayanta zuwa layin dayabi zarenn lallausan
kashin wuyarta,da imaninshi da dukan maitar sa,,bakinsa nabin kowani sashe na
lallausan fatar jikinta yanai mata susa da daddan sassarfa,irin matsatsen nishin
san nan na raba rai da gangan jiki dayake saukewa akan kirjinta yana kara saka
tempurerunta yay rising izuwa can sama,da saukar sanyin labbansa dayake kullum
jikie da wutar passion din kissing dinta wanda zugin dadinsa kadai yakan kankarar
da jijiyon hanyar fidda numfashi,lumshe
Idanunta tay Tare da kankame jikinta da hannayenta batare data shirya ma hakan
ba,gyara kwnciyarta ta yi ganin ita kadaice akan gadon ta juyo tana kallon gefe
hannunta rungume da jikinta,a hnkli ta lumshe idanuwanta tare da sauke karamin
numfashi
Ko minti uku batayi da hakan ba taji an bude kofar bayi
Daga wanka ya fito haihuwar uwarsa ya tsaya yana goge jikinshi d dan towel cos da
duhu duhu a dakin baikuma damu daya killece mikakkiyar jijiyarsa datayi sanda ba
dan yasan hala tana bacci,,yana kan goge jikinsa bai sani ba a karo na farko data
bude idonta taci karo dashi rawa jikinta ya fara tana kkrin danne bugun zuciyarta
dataji kamar anajin kararsa a fili,shi baima san tanayi ba amma ita kuma duk abunda
yakeyi tana kallo sai dai inbai wulga ba,har yakai hannunsa zai kunna bedside lamp
dan ya shafa mai sai kuma ya fasa ya tsaya da hannun shi dore akan kugunshi
idanunshi kur akan bargo dayaga kamar tana motsi, garin shure shuren Bargon yasaka
jikinta ya zame kiris ya rage takai karshen katifar batare da sannunta ba,towl din
daya goge jikinshin ya dauko ya dora akan kugunshi,sannan ya taho a hankli ya yaye
bargon ya hau kallonta,da sauri ta matse hannunta duka akan nonon ta dasuke
bude,wani irin lumshe idanunsa yy sannan ya bude tare da sakala sassanyar tafin
hannunsa akan kafadanta yanamai juyowa da ita sanyin hannunshi da numfashinsa su
suka gaurayu suka kara tafarfasa ta a hnkli ta kulle idanunta tanajin yadda
sassanyar iskar bakinshi dayake watsawa akan fuskarta yake tada mata tsikar
jiki,bata iya jurewa ta bude idanunta ahankli ta sauke su cikin nashi da already
akanta suke sunai mata wani irun zautaccen kallo irinna maitarso da nanannen
sha'awa cikin idanuwansu suke kalla acikin wata bataccya kuma yasashiyar yanayi, da
sanyin muryanshi mai mugun taushi da dadi ya dage mata girarsa sama yana murmushin
sa mai daukar hankli a hnkli ya ce"hey gud morning birdy..wani kayakkwan murmushin
ta sakar masa a abazata

Tafin Hannunshi ta damke maganar tata kamar ta mai koyo ahnkki cikin ynyin shafa
laushin fatar fuskarshi tace"
"Kata shi lpya?murmushi kawai ya saki shima batare daya amsata ba ya sakalo hannun
sa abayanta ya tattarota a arms dinsa ta dan mike zaune sannan ya kankameta
ajikinshi bare skin dinsu tana gogàr juna,wani irin jan dumin jikinta yakeyi Da
dukkan imaninshi Ya sake nanuayar nishi A sasake ta sakemai jikinta kamar jinjirar
da aka haifa bata kuma sake mishi jikinta sosai ba lura dashi so kawai yake yakaita
can duniyar dayake dama mata gangan jikin yakuma juyamata kwakwala,Ohhh She fucking
love it soo much with him,but also scared of it to dearth cos of how he make her
feel,its like a reborn..in every thrust
,,evry shallow and deep penetration,behold and bewilderning,duk abunda mufrad yay
da jikinta bazai taba rabuwa da kwakwalta ta ba
The feeling is soo electrifying abune wanda take mutuwar so amma har tsoron komawa
masa takeyi da karfin imaninta tanajin kamar bata shirya karban shi,,cikin muryan
lallashi ya kara juyi da ita ajikinshi yace "Hey, what's wrong here?Yadda yay
maganan da rigima yasata dago ta kalle bakinshi he speaks with "Constructive
english"..hmm like that,jikinta ta kwace anashi ta matsa kadan sann tace Nothing
babu komi,binta yay abayanta yace
Kin tabbata?Ta gyada mai kai, da karkyayyen sautin muryanshi na neman fitina ya
koma yay relxing kanshi jikin pillow yana duban smooth bayanta data juya tanamai
bashi, "yace okay tunda babu komai turn arond and kiss me,juyowa tay atake ta
kalleshi taga fa dagske ya furta wannan maganan taga wai harda dan marairace mata
fuska"kinsan inajin maitar yunwar jikinki,can u take control of me now?
Idanunta ta kulle da sauri dan tasan bazata iya hawa kanshi da sunan aikata mai
wani abu ba face in kunyane yau zaiyi ajalinta a Tsaye kawai ta mike tare da jan
wata tsorattcen nishi saikuma ga hawaye masu mugun rauni sun sako mata,a gaggauce
ya mike tare da riko hannunta izuwa nashi yace Hey birdy whats wrong kinki ki
gayamin komi..rufaida baxaki zauna dani a mtsayin mijinki bane? Cant u see dat We r
bound to love each other,im ready to love u nd die for..u hv to feel d same way snn
zakiji dadi ,kanta ta girgiza mishi kawai hawayen nakan sauka ahnkli cike da rawan
murya tanakan girgizakan tace.."pls i can do this,murmushi ya
saki ya shafa kanta a dame yace "hey but u said u love me
Tace "Yaa muff,im still.. Bai bari ta karasa ba yace scared of loosig me too?A
hnkli ta gyada mai kai"yace why are you scared while am still here..ya fada yana
kallon cikin idanunta da suka cike da ruwa
Quiet honest acikin numfashinta ta nitsa tace masa
"I think im just, im just not ready ro accept dat i wil one day loose you too,i can
feel it,like sumting is stoping me yaa im tired of losing..i think i cant bear it
anymore.
Ure more than just chance to me..ure my life now.Loosing u means loosing my
life..wani Jawota yay jikinshi ya wani irin rungumeta da karfi Agefen kunnenta haka
ya aje ramin bakinshi"
Yace shuhsh..nd u still think of him too?,u still miss him..tun kan ta amsa shi
yace..i miss him too,but i believ he is with me evryday...wani cak ta yanke kukan
datakeyi ta kwace jikinta anashi tayi wani irin shiru tana kallonsa cos baicika son
yay magana akan imad ba,sai can da ta dubeshi ganin yadda ya sunkuyar da kansa kasa
kamar maraya yay shiruuu kamr baya wajen
"Ahnkli cikin tallafo da fuskarshi muryanta na rawa tace Yaya na im so sorry Pls
forgive me im sure i love u with all my heart cos ure my reality,ure my love
too,Hannunta yakama ya saka abakinshi tanata kallon idanunshi kamar na wanda yay
kuka ynzun nan ,Ajiyar zuciya ya sauke yace i know
But not now....ya tallafo fuskarta ahannun shi har jkinshi na rawa.
"Imad is very important to both of us...nikaina in kikace na mance dashi na secnd
daya arayuwata bazan taba iyawa ba.he was evrything to me..u dnt knw how difficult
evryday is for me witout him,i thought We did live and die as one and neva betray
each oda".
Imad promise me eternity but he cudnt fulfill itt .

A farko ban amince mishi dayace yaban amanarki ba,saida na yadda na sameshi acikin
jikinki kamar yadda kullum yake fadamin kece min shi..nine miki shi.
I took that as my life right now. Rufaida..ure my life right now ..
"I love u"..with my body and spirit.
..kuka mai sanyi ta fashe dashi jin abunda yace dayay mugun melting dinta agaggauce
ta fado kan kirjinshi ta kankame sa sosai cikin rawan murya tana kuka tace yaya
mufrad i do love you
Too,i feel safe with u, My body and sprirt belong to u in due time,"dago fuskarta
yay ya tallafo kumatunta da hannunshi yana murmushi sosai cikin hawayenta ya fara
tsokanarta yace Are u sure u love my body?...kanta tace zata sunkunyar dakanta taji
yay wani irin juyi da ita sun fado akan katifar da bayansu.

Wani irin cakulkuli ya fara mata tafara dariya mai ƙarfi tana maganganun shirme duk
gidan saida ya dauƙa da sautin muryan ta ihu take cikkn kyalkylewa da dariya
aaaaaaa yaa kabari bana so..
I said i love it .i love it .i love yooooouuu wayyo Allah yayy dariya kawai sukeyi
Sanda wayarsa ya dame su da ringing snn ya hakura ya kyaleta ya dauƙa

Mannuwa tayi a gadon bayanshi tayi lamo snn ta ja bargo tadan killace shi Ganin
sunan mamanshi ne akan screen yasashi miƙewa da ita ajikinshi ya zauna
Snda ya dan nitsu snn ya daga wayar cikin yanayin girmawa yadan rusuna kai yace
Helo mumy An tashi lpya,.wani shiru tayi wanda yasa jikinshi yin sanyi..ajiyar
zciya ya sauƙe da tunanin ko bataji gaisuwar san bane yace mummy r u der?ranta a
adan bace tace"..Duk abunda kakeyi kabari kataho kano yanzun nan kasa meni..i will
fix sum sense into u .marar hankli kawai..tana gama fadin hakan ta katse masa
wayar a kunnenshi.

Wani shiru yy batare da ya cire wayar a kunnen sa ba,da shock din mamaki a fuskansa
cos his mum has neva eva utter such words to him bata taba gaya masa magana acikin
zafin zcya har haka ba..
Juyowa yay yaga rufaida na maida masa kallon tuhuma...a hnkli ya zame jikin shi
anata cikin sauke ajiyar zciya yace wife kiy hqri zanje kano yanzu mumy tana son
ganina cikin gaggawa..bed sheet din tajawo ta dada daurawa akan krijinta ta matso
kusa dashi cikin sanyin murya tace is evrthing alright?
Girgiza mata kanshi yay "yace koma miyeni ne,u have to promise dat u will take care
of urself kafin na dawo"..
Kanta ta gyada mishi a hankli cikin sanyin murya tace
I promise..daga nan suka tashi akan gadon dakinsa suka nufa tare ta tayashi
shiryawa ya saka wani dark blue voile jumfa da hula ya masa kyau sosai.
Har bakin mota ta rakashi snn ta dawo cikin gida da tunanin sa aranta dan sosai ta
fahimce kamar akanta ne ake nemanshin haka koma yayane dai tasan dolene akanta ne
musamman data ga yanyin fargaba ayanayin sa.

Ko awa daya batay acikin gidan ba tayi wanka kenan tana kkrin kimtsa waje saiga
sallamar su Addan ta dataji akasa..cikin sauri ta bar abunda takeyi ta sauƙo ƙasa
ganin shukra da keeyan da suka musu jagora ga umma sahura da uban jakar kayan
tsaraba data tarkato tanata kalle kalle suhan na gefenta.SURAYYAHMS

Da mugun sauri ta karaso cikin falon fuskarta dauƙe da fara'a suka rungume juna da
addanta suhan Dake murnan ganinta ahaka cikin koshin lpya da farin ciki,Cikin
yanayin girmamawa ta rusuna har ƙasa ta shiga gaisheda umma sahura wacce ta tsaya
kyam akanta tana kallonta banda albarka babu abunda take saka mata sosai zuwan su
ya farantawa rufaida rai musamman ma dataji cewa ummanra ne ta aikosu na musmman
domin suzo su duba lpyarta

Bayan ta gama da su ta juyo suka fara gaisawa da keeyan yana tambayarta ya jikinta
tace mishi da sauƙi..shikam yana son yanayinta sabida sanyin tarbiya dayaga take
dashi,shukra ko uffan batace mata ba,zuwan ma adan dole tayishi sabida batason
surutun hjya mama,tun isowarsu banda gatsinawa tana harar gidan babu abunda ta
dingayi dan ta tsani ta dinga kallon talakawa acikin harkan familynsu aure baije
koina ba ga kauyawa har sunfara cika musu gidan yayansu, Duk kauyanci da zalama ya
nuna ayanayin su umma sahura dan arayuwanta bata taba shiga irin wnn gidan ba kai
ko a mafarki bata taba gani ba sanyin Ac daya rinka ratsa ta duk tabi ta mance cewa
yau yau zasu koma kano kauyanci yasa Suka hau zagaye zagayen Gidan suna bawa idonsu
abinci.

Alkocin rufaida ta kyalesu ta shiga kitchen cikin dauriya sabida laulayin yafi
shigarta da safe amma haka ta daure ta shiga kkrin girka musu kayatattun girki na
breakfast ganin ko 9 bai gama yi ba tasan hala ko karyawa basuyi ba ta hada hardasu
keeyan ta musu,pasta jollof da tea wanda yaji kayan qamshi da soyayyen Chips da
souce din kwai da sauran ppr soups na kaza datagani acikin kayan kwamulashen da
jiya ya sissiyo.

A lokci guda tayi serving dinsu abincin sukaci,


keeyan dayaga rashin kunyar shukra ya na son ya farayin yawa tunma basu gama ci ba
yace mata ta tashi su tafi gida,Shi bazai iya tuna wen yazo gidan yayansa aka
kulashi har ma aka basa abinci ba gashi a yanzu yagama karatun sa ya dawo nigeria
yasan baida wani wajen zuwa inba nan din ba.Koda yace mata zasu tafi sai yaga duk
ta damu tace yaa keeyan sai yaushe kuma.tunani ya tsaya yi cikin magiya da makale
murya tace,anjima zaka kawomin peaches da apricot?u can also play ur favrite game
anan wallh bana son abarni nikadaine agidan nan sufa zasu tafi nan bada jimawa i
wll be all alone .yar dariya yay ganin yadda ta dage yace uhum kai toh naji haba
kai softy ke kincika tsoro wallh abunda anjima shima zai dawo..tabe baki tay alaman
bata yarda ba.."lallabarta
Ya dingayi yace mata inkullum ma take so yana zuwa dubata zaina zuwa ta kwantar da
hanklin ta kawai..
Sunatayi Har bakin kofa ta rakasu shukra batace mata uffan fa har suka tafi..dawowa
cikin gidan tayi ta same su umma sahura kusan komi data girka musu sun cinye suna
kallon tv.

Zama tayi acikinsu suna taɓa hira kadan har umma sahura ta nitsu snn ta soma
wa'axantar da ita akan zaman aure,dake ita mace ce dataga duniyar a fuska kala kala
a cikin hikima da ruwan sanyi take nuna wa rufaida muhimmancin riƙe aurenta
dagaske,da kuma fa'idar yin biyayya wa mijinta.

Tace mata karta yarda tayi wasa


Da duk wani daxai na kawowa cikas acikin rayuwarsu ta dauƙa duk abunda ya wuce
banata bane abunda yake hannu zatayi amfani dashi wajen gina gaba mai kyau..

Umma sahura sosai ta kwarance wajen yin Irin wa'azin nan da zai nuna maka cewa
mijinka naka ne koda kana da abokiyar zama yadda ka ba auren ka muhimci da daraja
shine zai bambamtaku.
Tace mata babu ruwanta da ciwon kan da banata ba,yi nayi bari na bari.sann ta
gargadeta da akan ta dinga kyautatawa kowa snn ta zauna da kowa lpya.
Sosai nasihar ya shigeta barinma data ringa hada mata da misalai da mahaifyarta
irin yadda take da hakuri da juriyar riƙe bukatun miji wanda harsuka girma sunyi
shaidar yadda umman su take da tattali da biyayya.

Bayan ta mammata nasiha ta soma koya mata yan hade haden nan tasu ta mata wanda
acikin gida ma zata iya hadashi domin inganta lpyar jikinta wajen yin jima'i.
Yan garin aya da su dabino da gumban gero da sauran tarkace duk sun kulla sunzo
mata dashi,wasu in form of gari da zata dinga sha da madara wasu a dan roban zuma
haka zata dinga lasa kowani dare kafin tayi bacci duk dan su gyarata sun inganta
niimar dake jikinta.

A fannin mufrad kuwa tunda ya isa kano ya same maman shi a gidan hajy fulani banda
masifa babu abunda yake sha ta inda take shiga bata nan take fita ba.
Hjy fulani tana kwance acikin ciwo amma bashi yahana ta saka baki ba.
Duk masifarsu akan yabar matarsa ya saka ranshi akan rufaida..da kyar da makyarkata
ya shawo kanta,,ahaka duk dan dai tana tsoro ne kar yaje ya kai karanta wajen
babanshi dan kwana biyu yaa sheik baya daga mata kafa akan batun lamarin auren
nan"..ita kuma gaba daya ynzu abun ya gama fita mata akai sabida yawan mita da koke
koken mahaifyarta akanta babu dare babu rana tana mata korafi..sosai ta gaji.

Tama sa fada tace yabar koma miye yake ya nemo ainau itama ta koma dakin ta dan
bazaiyu rufaida tazauna ita kadai acan ba..bai mata musu ba ya ƙira gidansu aina'u
anan ma yakejin cewa sai jiya aka samo zarahn agadon asibiti inda kawarta zee zee
ta yarda ita ta fece ganin ankasa gane kan ciwon datakeyi
Agaba suka sakashi akan yaje kadunan ya duba jikin zarah.

Yana fita hjy jasmine ta shiga neman layin ainau bata tsaya jin inda take ba tace
mata mazata dawo gida

Karfe 10 na safe ya masa a kadunan inda ya samu har anzanca ma zarahn asibiti ana
bata taimakon gaggawa.

Dattako da sanin yakamata irina maman su yasaka ta dinga bashi haqri akan halayyar
Ainau
Wanda saiyau takejin wai cewa bata gidan miji.

Duk yadda sukayi da ita ranar saida ta zayyana masa ainau kuwa tanajin ance muffy
na gidansu a kaduna wani mummnan tsoro yahau birkita mata hanji,a hujajan ta
tattara kayanta tabi fastest plane karfe daya da rabi aka dawo da ita
nigeria,direct gidan hjya fulani ta nufa duk tayi sanyi tana ta matse matsen idon
ƙarya ahaka ta shigo musu da sauran kukan
munafurcin ta.

Duk dama hjy jasmine bata wani lamunci hakan ba


Fada tayi mata akan yajin datayi batare da snnin kowa ba..hjya fulani kam bayanta
tabi tana dada zugata akan tayi daidai.

Kusan yamma yabar kaduna ya dawo kano dan yanaso komin dare ne yau ya koma gida
sabida jikin matarsa,each time ya samu sarari yakan kira yaji yatake ciki,banda
keeyan daya dan kwantar masa da hankali daya gaya masa zuwansu umma sahura.
Da zasu tafi haka yasaka aka musu goma na arziki keeyan din ne ya rakasu har filin
jirgi
Snn ya dawo yana dan ɗebe mata kewa.

Immideitly bayan sallahn la'asar ya shigo garin bai tsaya akoina ba sanda yaje har
anguwar gangare ya gaishar da iyayenta.

Lokcin Yaa malam naxaune acikin almajiran sa ya gama rubutu kenan sai gashi,ciki
ciki ma ya amsa masa gaisuwarsan ahalin sa namai mugun son girma da jinkai.

Shidai kullum ya kalli muftahu sai dinga ganinshi spritually kamar kansa ba daidai
ba da can ruwa yasaka akawo masa daga bisani kuma sai ya fasa,ruwan rubutun nasa Ya
dauƙa yayi yan tofe tofensa aciki ya zuba a cup ya basa ya sha yasan koma miyene
Ake kullawa akan yaron nan bazai yi tasiri ba...kuma bakomai bane ya hanga face
maganin da ainau ta amso daga wajen bokan su maryam wanda zatana saka mashi abinci.

Mufrad kam dauriya kawai yakey yasha amma harga Allah arayuwansa bai taba shan
maganin
Gargajiya ko wani rubutu ba inba ta dalilin ya malam ba,kuma ya rasa meyasa yaa
malam din yake son bashi ruwan rubutu,ba abun yaƙi karba ba su bata..dazai wuce
Kudi ya debo dayawa ya bashi baiko taba kudin ba,
Ya aje mishi akan buzunsa snn ya shiga ya same umma itama sosai tamasa nasiha akan
rayuwa..wanda zance tsakanin nasiharta dana hjya rabi mahifiyar su ainau baisan
wanda yafi shigar jikin shi ba..arnsa ya yarda su rufaida sunci sa'ar uwa amma
awani bangaren yana jin tausayin hjya rabi dako abun hannunshi bata son ƙarba
tsabar yadda take da ilimin addini da kama kanta.
Yana dawowa gidan yazo ya tarda Ainau da mahaifyarsa harsun shirya
In no time suka shiga jirgi suka dawo abuja,duk jikinshi yay tsami yagaji sosai,
bayan sallah magrib suka iso gidan su ukun tare da ainau.

Wacce tun shigowarsu dataga yanayin yadda koina ya sauya takejin kamar kibiyoyi ake
watsawa akan kirjinta,hararar keeyan ta dingayi da gefen ido dataga yana buga game
a falon da babban tvn su..taga har wani smoothie yake sha da cheese cake dinsa
agefe kyabe baki tayi aranta tace toh lallai ana shagali fa,itadai tasan baxata
lamunci haka acikin gidanta ba.

Batare da wani bata lokaci ba hajiya jasmine ta hadasu duka tayi ma kowa jan kunne
,musamman ma rufaida datake ganin kamar komi is going inher favour.
Duk dama wasu words din tan kam babu dadi amma haka rufaida ta daure ta kuma nuna
ta fahimceta fiyeda koyaushe.

Daga nan gida ta wuce tare da keeyan akan gobe zatazo ta musu sallama.

Ainau ko kulashi batayi ba sashenta ta wuce bata iya zama ba tsaban damuwa da
tashin hankli..tayi nan tayi can duk tana neman salon da ya dace ta ara dantaci
galaba akan rufaida..ta tsane yarinyar.. makurar tsana ..ji take inda zaa bata wuƙa
ace tayi kisan kai toh wallhy da saita kashe ta...
Kwanciya tayi akan gadonta ta dinga sheka kukar da babu dalili sabida ita kadai
tasan abunda takeji aranta dan baƙaramin kishi Allah ya dora mata ba,a duk yadda
take daurewa take nuna abun bai dameta ba saida ramar ya nuna ayanayinta,Dan hatta
abinci bata iyaci sosai inta tuna cewa muffynta yana da wata mace a matsayin matar
aure..how could he do this to her bayan tagama sakawa aranta cewa duk wani zance
tsakanin sa da yarinyar nan ya ƙare?how can she not see this coming..duk ta dauƙa
akan imad za ayi budurin nan akare amma gashi lokci daya anmaida aure kan mijinta
an kwaba mata lissafi.

Inta tuna haka ji take kamar tasha ruwan poison ta mutu."Allah ya tsine ma zara..ya
tsine ma duk wani wanda ya jawo mata wann ukubar ,Dama can ita ta lura acikin
familyn zaid matazu akwai munafukai inba haka ba meyasa za'ace aure akan mufrad
bayan ga keeyan nan baiko yi auren ba..kawai tasan da biyu akayi wannan hadin dn
anuna mata matsayinta
Na bare acikin su
..dama ance mata kanurai dolene saisunyi hadin gidan nan kafin hanklnsu yake
kwanciya, da can ana gaya mata haka bata taba yarda ba,gashi nan ya faru..now is
the right time da zata tsaya makanta
Gaskiyar su maryam ne ashe da suka bata shawarar ta nemi nakanta da
Yanzu kenan ta zame masa submissive wife kamar yadda yake so din da haka zaa zo a
cucuceta ahada ta da kishiya?..kada kanta tayi dan tasan da walakncin da zata
fuskanta a gidan saiya fi haka.

Wajajen Ƙarfe 11 saura a lkcin rufaida ta fito daga wanka har ta gama kimtsa kanta
kenan zata kwanta, wani light pink colour nity na fenty ta saka riga da wando ne
mai shegen kyau da buttun dinshi ta gaba ta tufke sauran gashin kanta acikin yar
cap
tahau karkade kan gadonta zta kwanta Ganin lkci yaja har haka yasaka batayi
tsammanin mijinta zai shigo ba..koda ma zai leka wani wajen tasan hala saidai ya
neme wancan matar na sa duba da abunda mahaifyar shi ta furta akan su dazu da tace
akan Auren su ba'ayi ma ainaun adalci ba,tasan hala dolene yace zaije ya dan
lallabeta..itadai bata san dai ya akeji ba, amma aranta sai taji zimman ta sarara
musu su samu fahimtar juna.
Tunda dai Allah ne y tsara cewa zata kasance a matsayin matar yaa mufrad ba ita
tayi wakanta wannan zabin ba.
Tasan dolene faruwar komi yay wa matarsa zafi a matsayinta na mai jin tsananin
kishin mijinta amma bata saka aranta zata dauƙi iskancinta ba,tun ba yau ba ta san
wacece a'inau shiyasa da akace yaji tayi bata wani sha mamakinta ba.
Itadai fatan ta kowa ya kama kansa agidan azauna lpya.

Ajiyar zciya ta sauƙe game da furzan sa iska ta ramin bakinta a hankli ta nemi waje
ta kwanta cikin lumshe idanunta tanamai tofe ilahirin jikinta da addua tare dajin
tsananin kewar mijinta aranta

Bata koyi minti biyar da rufe idanunta ba kuwa sai gashi nan ya shigo dakin cikin
sanda kamar wanda baison ya tasheta a bacci kin bude idonta tayi tanajinshi har ya
iso bakin gadon kusa da ita yazauna yanata kallonta Ji tayi ya rungumota jikinshi
ahnkli yana shafata duk qamshin turaren sa ya mamayeta,yafi minti biyar ahaka yana
shafata yana shafawa har kan mararta ahankli ya mirgino ta jikinshi snn ya saka
bakinshi awajen ya dora ma cikin nata wani tsumammen kiss tare da saka musu albarka
harda ita,Addua ya karayi mata akai snn ya shafa mata akoinanta ya kashe mata wuta
yay waje...lumshe ido tayi tanamai sauƙe ajiyar zuciya jin qamshin sa dats
dominating her body yana saka mata jin presence dinshi atattare da ita..pillow daya
aje kanshi dazu ta jawo ta rungume ajikinta ta lumshe idnta tana jan qamshin
turaren san ahaka har bacci ya dauƙeta.

SURAYYAHMS

Fitarshi a dakin baikoyi yunkurin leka sashen ainau ba ya nufi falo ya zauna ya
kunna kallo, har wajajen 12 ockl yana zaune anan din ne kawai amma duk hanklin sa
baiya kan tvn dake gaban sa,duj tunaninsa yakoma ne ga kan Ainau dayaga alamar tana
hargaginta a boye yasan tarashi kawai takeyi aranta,aganin sa kamar yafi kowa
fahimtar ta yasan banzan halinta na kishi da rashin hankli Duk waazi da nasihar da
aka musu bai ga alamar zaiyi tasiri akan a'inau ba,and no one has told her dat his
new wife is pregnant yet Yasan dai akwai fitinan dake jiranshi intaji wann batun
shidai bai damu ba..tunda ya amshi rufaida arayunsa yasan he must face it hot da
ainau kafin azauna daidai.

almost around to 1 na dare ainau ta fito waje Da mamaki take dubanshi daga bakin
balcony ganin sa a kwance ya rufe fuskarshi da pillow kamar me bacci, kuma tun
tafyar hjya jasmine tanaji yace mata zaije ya dawo amma shine bai nemeta ba,wata
arniyar tsaki tayi ta karasa shigowa cikin falon,kai tsaye chair din da yake kai ta
nufa ta zauna daidai kanshi ta shiga tashin shi a hankali ya bude lumsassun
idanuwanshi ya daura kanta, hade rai tayi wai a dole ita tana fushi dashi har
yanzu tace
Amma baka da imani mufrad tun yaushe ka fita ka barni a daki ina jiranka,kasan dai
magana tsakanina daki bai kare ba, daga cewa yanzu zakaje ka dawo shine ka shanya
ni nan kazo ka kwanta?murmushin shi mai narkar mata da zuciya yayi ya riqo hannunta
ya janyota jikinshi a hankali ya daura bakinshi daidai kunnenta cikin rada yace "i
tot kin gama shan yajinki har ya ƙare kinsha ruwa akai,..dan tashi zaune yay kadan
yace haba ainau ke wai haryau baki san kanki ba,baki iya kula da miji ba?kin tafi
kinbarni kamar bakisan da hakkina akanki ba,babu girki, babu gyaran gida, babu
tsaftace ko ina sai kanki kawai kika sani,inzancen kudine da kikeso dolene saina
nema na baki..kiyi tafiyar business dinki yadda kikiga dama,amma kinfi kowa iya
mita dan nayi sabon aure,kowa yasan auren nan abaxata nima yazomin
,kintafi kinsaka duk mahaifiyata tana ganin kamar nine nayi burus dake, a haka ake
nuna son miji?nifa na lura ba sona kikeyi ba.
Wen i needed you to support me akan abunda mahaifi na yakeso inyi mana dan asamu
daidaiton hankli agidan nan ke kinyi fushi kinbar min gidana..how did u expect me
to do for you?..sai inta binki inbar wani sabon nauyin da mahaifina ya daura min?
jikin tane yayi sanyi jin abinda ya fadi mata,ranta a dagule tace toh me kuma ya
kawo wannan maganan?tunda zancen ya wuce ai ya wuce nide wallhy ba amin adalci
ba,haka kawai za'ala min kishiya snn ace nayi shiru nayi hkri..nide kazaba koni ko
ita ne anan gidan
,kasani bazan iya zama da kishiya ba,konice matar ko itace mai ficewa tabarmin
gidana,dan wallh matsayina da wata bazai taba zamowa daya ba,saidai in zaka rabamu
har abada kanema mata wani wajen ta cigaba da zama a matsayin qaddarar ka amma
batawa ba.dago kanta tayi ta kalli fuskanshi jin yay shiru kamar baiya wajen,tsaki
taja da taga idonshi na lumshe ne har lkcn,wani rolling idanunta tayi a ranta tace
kai ka sani har lokacin idonshi lumshe ya sake jawota ta fado jikinshi yaci gaba da
cewa"kefa bakijin magana,wallh ur new sister is a wonderful gurl, ke bazaki fahimce
ni kuzauna lafiya da ita ba?kince bakiyin mijinki toh gashi kaddara yasamo mana
wacce zata na yi min dukka wannan abun dakike kinyi,kinga in baki iyabane kema sai
ki koya gunta ko?"

a mugun firgice cikin yanayin tafarfarsa ta dago tana kallonshi tace kan facalin
balai muffy..ji baqar maganan dakake yabamin..mey kake nufi da hakan dakace kenan
mufrad?wann wata irin baqar maganace?zaka ce wata ta koyamin me?tun tuni bakasan da
cewa ban iya komi ba saida kayi aure munafuki ai tun dacan ma kake bibiyar yarinyar
kawai kace nama ne ya fado maka daga sama gasasshe..wani jakin tsaki taja a hatsale
dan sosai maganan san ya mata zafi.

Sai a lokacin ya bude lumsassun idanunshi ya zuba mata su yana kallon yanayinta
wani kayataccen murmushi yayi ganin expression din dake fuskanta ba tare da ya damu
ba he must just find a way of being honest with ainau yaja ajiyar zuciya yace duk
yadda kka dauƙa,yanzu dai yarinyar matata ce. kinga kin samu mai koya tayaka rikon
miji nima na samu mai bani abinci ba sai ina zuwa restaurants siyo ba.
Ai'nau cant u see dat marriage will make life easir for us?kawai kiyi hqri kwantar
da hanklin ki ki rungume yar uwanki kuzauna lpya nd i wll do best to be just with
both of u..ya tashi zaune yana fuskantar ta yace"babe kiyi hkri
Inbaki kwantar da hanklinki tayaya nizam kula da yarinyar yadda ya kamata..ya riƙo
hannunta kmar wani marar gaskiya yace"..kinga da kika tafi harma Allah yasa wani
abu ya shiga tsakanina da ita har ta samu ciki.
We just confirmed it yestade,im gonna be a father..kinga kenan tana haihuwa
kafinnan kema saiki samu cikin naki ko?

Fauce hannunta tayi anashi jikinta na rawa jin yadda kirjinta da kanta suka buga
atare ,gaba daya ji tayi iskan wajen yayi mata kadan, hannu tasa ta warware dogon
gashin attach dinta mai tsayi da laushi tana mishi wani irin matsiyacin kallo cike
da masifa tace "innalillahi wa inna ilaihi rajiun ,CIKI?a gigice ta miƙe tsaye
tahau jeka ka dawo jin kanta kamar a mafarki, hawayen da bata san dasu ba suna
saukowa daga ta cikin idanunta
Tace Repeat wat u said mufrad..badai har ka kwanta da yarinyar nan ba?
Trow pillows ta deba ta jefeshi dashi tana kuka mai tsanani..u fucking bastard...u
wrap dis thing up..wallhy ƙarya kakeyi da sanninka ka aureta.
Waya sani ma wani munafurcnku kawai kuka hada ta kashe imad da tsafinta danka
aureta.
Allah saiya toni asirinku. ba dai ina gidan nan ba, wlhy Allah indai da raina saina
nuna maka cewa baka kara aure ba,na dauka maganan arxiki zakayi min akan cutana da
kayi,har na farajin tausayinka dakace na tafi na barka..ashe kai dan iska ne
azzalumi?toh bazan shiryun ba.dama cam sai ina maka girki sannan zaka san ina
sonka?tun farko daga gidanmu ni ban saba da wahala ba shiyasa nace a nema min masu
aiki kace baka sonsu ka koresu to ya kake son inyi da kai?sai yanxu kuma kace min
wani ban Iya komai ba dan ankawo maka wata, dama can meye auren abun da yake ciki
ai ina yi maka wani irin wasa da jikina ne bakayi anan na dau cikin ka amma ka
kyaleni sai danayi bari jikina ya lalace
Inbaka kashemin kudin ba dama wa uwar wa zaka kashe?duk sa'anni na sunyi mota suna
da gidajen kansu aakn banzan aurenka ka hanani sakat, shine yanzu zaka tsiro min da
zancen kayiwa wata ciki,duk shegiyar ma da tayi gigin zaman auren ka sai na lahanta
ta ta rasa mai sake aurenta wllh inna ina raye wata bata isa ta haifamaka koda dan
kwai acikin gidan nan ba..akan me?bangama ji da na aure ba akawo min zancen ciki
kana dauramin lefin ban iya komi ba
Da can bakasan da cewa ban iya rike miji ba sai yanzu...macuci kawai.. Tana huci ta
kare maganar, da mamaki yaketa kallonta dan dariya maganarta ya bashi sosai,wai in
tana raye... kanshi ya kada yana murmushi yace "calm down mana uwar gida wannan
hargowa tun ba aje koina ba ki bari inta haihu sai kiyi using energy dinki sai kiyi
fadan dagaske

idonta ne ya kara ciccikowa da hawaye jin abinda mufrad ke fada mata babu ko kunya
lalai namiji tababbe ne bashida kunya, a fusace ta mikw zata barmishi wajen yasa
hannu ya fizgota ta fado kanshi,kokawa mai ban hausho da tukiki ta shigayi dashi a
kan ya kyaleta amma yaqi, ta fashe da wani matsanancin kuka kamar knta zai tsage a
hankali ya daura bakinshi kan wuyanta ya fara kissing dinta har ya gangaro kan lips
dinta yana kissing dinta kasa resisting dinshi tayi da kokawar da takeyi dashi lkci
daya ya sunkuceta sukayi dakinta da kyar ta hadiye kukan ta bada Kai bori yahau.

Tun da asubahin fari ya farka ya bar mata dakin dan yasan yayi maganinta kenan
weather she like it or not she must accept thy new reality kuma abun kenan ta sa
aranta cewa aurensa da rufaida gaskiya ne kuma yafaru ya kare.

Tunda ya fita bata motsa ba zuciyanta tafarfasa yakeyi yadda Allah yayita mai aji
da uban mai girman kan nan har itace wayannan abubuwan kaskancin zasu na faruwa da
ita kuma tana kallo..zama da kishiya ya zama mata dole kenan?yaushe akay auren har
ansamu ciki kai gaskiya bazata kyale wannan maganan ya fita kunnen su maryam ba
aisaisu mata dariya,kuma tasan she dare not call kaduna shirun da mahaifiyarta
tayin nan bana lapiya ba waya sani ma tarata kawai takeyi karwata rana tana xauna
ta shigo da dorina tamata shegen duka,tsaki taja ta tashi ta nufi bathrum tayi
wanka
Danta je shagonta
She definatly need some breathing space yau dan batajin zata iya daurewa ta kalli
fuskar yarinyar nan acikin gidan ta.

Tana zaune agaban mirror tana kwalliya Ringing wayarta ya cigaba da yi ta dada
dubawa ganin new number ..who cud it be?..dan ji take kamar ta tsane kowa ma
ayanzu..chan dai ta hakura ta dauki wayar murya ciki ciki tace "helo.

Muryan zara data shaƙo yasakata jan tsaki mai ƙauri jin wani sabon baqinciki ya
kara turneke ta ..
"Zarah dake lallaba jikinta da kyar tace
"Haba sis haba sis akan bakiji cewa ina kwance a asibiti rai ahannun Allah bane
zaki shareni hmm dama kira nayi inmiki godiya ashe mijinki ne yazo jiya ya biya
kudin jinyata
Ainau shine ko kikirani kiji yadda nake.

Powder datake shafawa ta ajiye


Ke da Allah rufamin baki..ciwon ya kashe ki mana bazan ƙira ba..kin kirani dai ki
zageni kiyimin dariya wato kinga alaman bazaki same cikar burinki ba yasa kika
wargaza tawa auren ko?ba dole mijina ya biya kudin jinyarki ba ..yo burinki ya cika
akaina nawa mufrad din ya biyaki kuka hada kai kuka kashe imad dan ta aure min
miji?
Zarah wallhy sai yanzu nagane cewa ke babbar munafukace.

Nasan burinsa ne dama kenan ya kara aure sabida ni ban yarda nazama jakarsa ba
shiyasa tuntuni yakejin haushi na,tunda ya kyallara yaga yarinyar nan hanklin sa
yakoma kanta amma kika rudeni kikace sam bahaka boka yace miki ba.
Ke Kikacemin da imad take soyayya shi ne ma zai aureta
Amma rana tsaka gwatsam saigashi ankawomin yarinya harda ciki acikin gidana..zarah
kin cuceni duniya da lahira bazan yafe miki Allah ya tsine miki ya cusa miki
kwatankcin bakin cikin dakika cusamin.

Kuka zarah ta fashe da shi..jin abunda ainau tace tahau rantsuwa tana gaya mata duk
iya abunda ya faru da wanda tasani.

Tace ainau wallhy bansan komi ba.


Sanin kanki ne Boka yayi min duba yagayamin imad nawa ne,daga anyi auren nan
yarinyar nan zata zame mana tamkar baiwa..turaren daya bani in basa bana mutuwa
ba..cemin yay in ya shafa ajikinshi ta shaka shikenan bazasu kara samun kwanciyar
hankli a tsakaninsu ba ko kwanciyar aure bazasuyi ba harsai ya aureni na shigo.
Zee tacemin auren ma zai iya dawowa kamar dani ake daura,bantaba yin tsammanin cewa
imad zai mutu ba.
Naji zafin mutuwar imad,wallhy bana cire ran tsafeshi tayi kuma itace mayyar
.Ainau bakiji tausayi na ba har kinamin sharrin cewa na hargitsa miki aurenki?
akanme zan hargitsa miki aurenki?kinfi kowa sanin yadda nake son imad arayuwata
akan me zan kashe sa dan mijinki ya aure wata?watan ma dana tsana arayuwata,duk
duniya banda wanda na tsana araina kamar wnnn jakar yarinyar data rabani da imad ta
rabani da burina na rayuwa,ni ribar me naci in nayi Miki hakan ainau..wallhy saiyau
nadada sanin bakida mutunci..Kanki kawai kike dubawa
Duk kkrin danakeyi akanki dan kawai qaddara ya gifta mana acikin lamarin nan saiki
juyamin baya?toh shikenan kije..zanga uban da zai taimaka miki akan kishiyar taki
nan gaba.

Na dauƙa zakiyi amfani da hanklinki ne mu hadakai muci ubanta mu nuna mata ita ba
komi bace a duniyan nan
Mu maida mata ranarta zafi inuwarta ƙona muhanata sakat mu cusata acikin kunci da
bakin ciki
Kamar yadda ta yi facali da namu kwanciyar hankli amma Wai ainau dani kike gaba
akan wnn maganan?

Jikin ainau take yayi sanyi bata iya cewa komi ba kawai ta katse wayar ta ajeshi a
gefe.
Wani nannauyar ajiyar zuciya ta sauƙe tana shaking off din abu acikin ranta dan
tasan rayuwarta dana zarah ba daya ba.
Da wani shegen bokan su katon makaryaci ya rasa inda karyan sa zai ƙare sai akan
aurenta gashi lamari ya juya an mata kishiya.

Ita aynzu ma batajin


Zata iya biyeta wani hayaniya,tana son kam tay facali da wnn auren amma bata
bukatar sako haukar bokaye zarah acikin zancen just yet..zata bar kanta ta huta
haka da batun wani boka
ta fuskance mufrad tinda dai ba karfinta yafi ba..besides kwanan nan ma zatayi
arzikin kanta.
With all the profits she is expecting to get from mexico tasan bakaramin arziki
zatayi ba,once she get dat money waye ma mufrad bare kucakar matarsa?sai ta nuna wa
duniya wallhy tafi karfin walakcin da namiji.
Kuma intanaso ta kwace gidanta a lokci daya xata kwace tunda tasan dai ta isa,
yagama duk kwalemarsa Ai zai dawo..
.
Shirya kanta ta shigayi cikin wani tsadaddiyar bubu ta brocade lace wadda taci kudi
dark red yasha wasar stones ata gaban ta hada da golden colour accessories yau
bugun hajiyon abuja ta fito,dan kwalin ta cakkarashi ta yafa dan karamin veil a
wuyarta..ta saka dogon takalmin gucci mai kafurin tsada snn ta riƙe jakarshi to
march a hannu tana sauƙowa..
Tamkar baxata taka kasa ba haka take aje kafarta dagwas dagwas tanajin isa ta ciki
tana bunkasa tana fitowa daga sashentan cikin kasaitacciyar takunta mai daukar
hankli.
Wani kallon banza takeyiwa sashen rufaidar harta fice acikin gidan tanajin
zuciyarta na caccaki tanajin sam baxata iyayin wani hakuri ba.

A fannin rufaida kuwa tun biyar ta farka tayi ibadunta tsaf sNn ta tofe jikinta da
dakin ta da addua taja duvet ta kwanta sabida morning sickenes palava da cikin nan
yake saka mata

bata fi minti goma a kwance ba bacci ya dauketa, karfe shida daidai ta tashi da
addu'a bakinta tana zaune kan gadon har da rabi yay sai da taji jikin nata ya dan
warware snn mike ta shige toilet wanke toilet din ta farayi tukunna tayi wanka da
ruwan dumi da kuma sabulab wankarta masu kyau masu gyara fatar jiki mayukanta ta
shafa ta gyara gashinta ta tufkeshi da jan ribbon sannan ta isa closet din kayanta,
tsayawa tunani tayi na kayan da zata saka wani riga da sket din atampa green colour
ta ciro ta saka ta fesa turarruka masu sanyin qamshi sannan ta dauki vacuum cleaner
ta tsaftace dakin nata tsaf,ta gyara gadonta ta kunna electric burner ta saka
turaren wutan lokaci daya dakin ya dau kamshi mai dadi

sakkowa tayi kasa sashenta ta shiga kitchen dinta,wuta ta kunna taga kitchen din
na nan yanda ta barshi ajiya komi neat ta shiga tayi ta gama examining komai taga
mey zata iya dafawa fridge ta ka ta bude naman kaza ta ciro ta shiga hada pepr
chicken, tayi strawberry smoothie,da Garlic bread,sai ta dama kunun tsamiya sabida
sha'awar shan abu mai tsami tsami data faraji

Mufrad na dawowa masallaci yaga kamr wutan kitchen din side dinta a kunne sai dai
bai bi ta kan kitchen din ba ya wuce sama dakinshi dan a tunaninshi ko ta sauko ne
tayi wani abin,by 7:30 har ta gama duk wani abubuwan da zatayi iya abunda ya rage
ta jera mishi komai datayi akan dinning table Bayan taci nata ta koshi,gyara
sashenta tayi yayi tsaf dashi,karfe takwas da rabi ta fito waje snn ta saka turaren
wuta a gidan mai gaba daya gida ya bade da kamshi me dadi..ruwan zafi ta kara
hadawa kanta jin cikinta ya fara ciwo,ga amai na neman ya dameta ruwan zafin tasha
don ta samu ta sha magani tana gama sha ta haura sama ta dauki magungunan ta sha
snn tayi kwanciyar ta rasa abun da zatayine kawai Yasa ta janyo wayarta ta shiga
kallon film din twilight.

9 saura ya fito sanye da sky blue pyjamas dinshi he was looking very calm nd cute
kafarsa sanye da bedrooom sleepers din fenty, tun daga bakin kofarsa yake jiyo
santin kanshin tuararrukan wuta masu daɗi sun hadɗe gidan da qamshi,kanshin turaren
wuta da na abincin da ta dafa ya jawosa har waje dan abune dabai saba ji a gidansa
ba

sauƙowa kan stairs dinn yayi yadda gidan ke shining ya bi da ido har ya karaso kan
dining table da mamaki yake kallon kan dinning din ganin wai har anyi arranging
abinci Kai,
Kamshin pper chicken da garlic bread din da ya buge hancinsa yasaka shi bude
warmers din yana duddubawa..
Wani lumshe idanun sa yay jin yadda qamshin gaba daya ya shigesa yanamai sakamasa
dokincin abinci..tunowa yay baima je ya duba lpyarta ba altho she seems fine
yestade.

Aransa yana son yajata ajiki yaga yana sakalta ta amma he dont think this is d
right time gwara yana dan kyaleta tana samun
Breathing space tanayin abubuwa dakanta yasan daga haka harzata sake jikinta da
auren nasu sosai cos he just cant wait to open up a big happy whole life with her.
Tuna babynshi dake kwance acikin cikinta yasaka shi wucewa cikin sasahenta batare
da yin tunanin komi ba.

Lokcin ta tashi kenan ta shiga toilet yin tsarki sabida jikewa da pants dinta ya
tsirayi haka kawai inta ci ta koshi dagata dan mirgina kadan sairuwa yana jike mata
panties.

Wanke wanda yakejikinta tayi ta shanya snn ta fito ta bude closet wajen ajiye inner
wears dinta tana neman wani sabon pure cotton pants dinda zata saka.

Harta gama saka pants din bataji motsin mutum a bayanta ba, dago kanta dazatay
caraf sai ta hange shi abayanta yana tsaye gingirim ta show glass din dake jikin
closet idanunshi duk nakanta.

Duk sai taji ta rude wani irin kara ta fasa zata koma cikin toilet don bata yi
tunanin shidin bane har lkcn ba, da hanzari ya fixgota kan ta shiga bayin sassanyar
kuka ta fashe masa zata sulale kasa dan ta tsorata sosai kafafuwanta duk suka yi
weak sun fara rawa wani tsam ya rikota ya rungumeta ajikinshi, har lokacin kukan
kawai takeyi,hannu ya daura bayanta ya shiga patting nata ahnkli, a kunne ya dinga
rada mata addu'a har ta samu nutsuwa,cikin muryn lallashi da lallami yace "im sooo
sorry amarya sorry i didnt mean to startle you..kiss ya dora mata a saman lips
dinta yace hows my baby doin?fatan kun tashi lpya..cikin matsakaicin jin kunyar sa
ta sunkuyar dakanta can kasa tana kallon inda hannunshi yake yawo akan cikinta yana
shafawa,ganin bata ko kulashi ba ya kamo hanunta suka bar wajen, kan gado ya
maidasu suka zauna tare tayi lamo ajikinshi tana maida ajiyar nunfashi ba kallonta
kawai yakeyi yanajin kwanciyar hankli acikin ranshi,gashinta dake Dan digar da ruwa
ya kalla sannan ya kalleta yace"wankan me kikayi ne hardasu canza panties? wani
kunya ne taji ya kamata da ta gano inda tambayar shi ta nufa ta hade rai tace uhum
wankewa nayi kawai,still yana kallonta yace wanke mey kikayi?kwace jikinta tayi
daga nashi zata tashi ya fixgota ta kara lafewa hade rai yayi yace na fara wasa
dake ko? baki ta zumburo ta shagwab'e fuska tace "Yaa muffy wanke jikina kawai nayi
fa, hannu yasa cikin gashinta dake a yamutse a hankali ta dago kai ta kalleshi taga
babu alamun wasa a fuskanshi itama tahade rai take tace dama yayi datti ne kawai
shine na wanke na canja wani, murmushi yayi ya saketa ya mike yayi hanyan fita,har
yaje bakin kofa yana murmushi can ya juyo yana kallonta yace ke kiky duk wnn
girkin?a hankali ta kada mishi kanta yace jikin da sauki kenan ko? tace "uhmm",
yace toh ki fito mana ki karasa sauran ladanki bari na shirya kaina,ur majesty im i
permited?yadda yy maganan yasata blushing kamar wata yarinya karama haka ta kada
mishi kai,yace ok thnk you,yana fita ta sauke ajiyar zuciya ta koma gaban mirror
tayi yan shafe shafenta ta gyara gashinta ta kameshi waje guda, kaya ta canja tasa
ash straight skirt da wani hadadden pink tank top mai mugun kyau snn tayafa veil
ajikinta ta sauƙo kasa cikin sanyin taku tana rangwadi.

Aranta tasan da wata mace agidan amma ko ajikinta iya ruwa fidda kai ko dar dar
bataji aranta musmmn sabida kasancewar ai'nau..tun farko ita batsoron ta takeji
ba..kuma tunda miji ya hadasu ynzu ai shikenan kowa tashi ta ficceshi.

SURAYYAHMS

Tana karasowa falon tanemi waje agaban dinning ta zauna tana jiran fitowarsu tunda
baiyi introducing dinta ga matarshi ba tayi alkwarin bazata motsa daga sashenta
taje koina ba,wani farin yadi yoloyolo yasaka ajikinshi mai masifar kyau ya fito
yana zuba kamshi.

Kallonta ya dingayi ganin yadda kayan data saka ya karayin mata kyau harta gama
serving dinshi as usual kominta a nitse tana bala'in burgeshi sai yanzu yake dada
yarda dacewa samun nitsuyar mace ma wani rahmar ce.

Yana gama cin abincin yay hamdala yana tambayar ta metake so dan yasa akawo mata
sabida fitan gaggawa dayakeso yay ynzu bata cemai komi ba sabida batajin sha'awar
cin komi kawai tausayin kanta takeji yadda zatayi zaman shiru haka ya rinka aikin
lallabarta ta samu tayi bacci snn ya samu yafita.
Haka rayuwarta yakasance yau agidan shiru bata wani leko waje ba.
Sabbin macbook da laptop dayake cikin kayanta wanda ko tabawa batayi ba dan dolenta
ta bude ta fara amfani dasu suna debe mata kewa..a fannin hjya jasmine kuwa qashe
gari da safe tabar gida ta wuce abuja saboda bazata iya da gulmin dake tashi a
gidan ba.

Tunda ta kira danta awaya sukayi magana bata nemi kowa ba sai Ainau ta dada kwantar
mata da hankli harta isa kano bata nemi taji lafiyar rufaida ba.

Sai can da yamma da keeyan ya taho tare da hjy goggo da shukra data biyosu dantayi
gulma,haushin hjy goggon ma takeji data nace wai ita dakanta zata kawo ma rufaidar
dafuwar masu ciki Irin kazar gidan nan yan dagwale da akayishi da barbaden
soyayyen Sesame seeds da man alaydi mai kyau da dafaffen waken kanannade,dafuwar
yaji kayan hadi sai qamshin balai yakeyi(wayyo dis is one of my language food oooo
is super healthy nd sweet wallhy ana iyayin shi da baru ko hasbiya,yana da benefits
sosai musammn wajen hade mace taciki kicika kiyi fam fam taciki kizama kamar baki
goguwa alwys soo firm nd stiff nd original)haka ta kawo wann hadin ma rufaida
tasaka ta ci kusan rabi agabanta..hira suke tabawa har yamma ya dany kafin nan
ainau ta dawo shukra tabita sashen ta babu kalar labarin da bata mata ba

Tun daga kan abun da ya faru alkocin da bata nan har zuwa samun cikin da dawowar
rufaida gidan,sosai ainau ta bada attention dinta tanajin duk abunda shkura take
cewa
Baqin ciki duk ya cikata jin abun kunyar da mijinta ya dinga aikatawa ashe ma
gwanda da tafin dan wallhy da karyanshi bai isa yy wann abubuwan tana kallonshi ba.
Yadda shukra ta azazzala zance da maggi da gishiri yasaka taji duk abun ya hau mata
kanta"..ashe haka muffy ya dawo wani tababbe yana fitsarsa baijin kunyar uban
kowa?
Daga mutuwa anbashi yarinya sai ciki..ashema har sintiri ya dingayi.
Mamaki sosai taji da shukra tace mata waima a sashen hajiya mama akayi cikin ba a
dakinshi ba
This is pure childnessss nd immaturity wannan ai abun kunyane da zubda girma tirrr
wallh ita ta danganta kanta da wannan abun kunyar ?no saidai ya kare akanshi shida
ya jajibo..

Bayan tafiyar su shukra gidan was quiet sai can daya dawo snn ya hadasu a dakinshi
duka ya musu nasiha snn yace araba kwanan kowacce ta kama dutynta a matsayin ta na
matansa.

Tsabar haushin shi da mamakinsa datakeji haka tayi shiru taki tace mishi komi harya
gama tana gatsine tana tsit da musu yawu tana kada kafafunta
,hka yagaji dankansa ya raba musu kwanan girkin dakansa Rufaida kam dama batada
tacewa komi ya fada awajen haka zata amince mishi cikin girmamawa

washe gari da safe


Ta fito ta samesu komi neat agidan suna zaune a falo suna breakfast abubuwan da
shukra ta gaggaya mata akansa yasata ta dingajin haushin sa,kawai saita dena shiga
tsabgarsu haryau magana bai taba shiga tsakanin su da rufaida ba.
Dan ganinta ma kawai datakeyi agidan ji take kamar ta kasheta..
Maganin da bokan su maryam yabatan ma ajiyeshi tayi tarasa mesa takasa iyayin
amfani dashi

Ranar yin girkinta da sassafe Haka zata bar musu gidan,sukuwa sassnyar soyayyarsu
kawai suke ginawa.

Sosai rufaida ta dage cikin kwanakin


Ahnkli ta sauya akalar tsarin gidan
Tana shigo masa da wasu sabbin tsarin girmamwa da darajawa wanda tunda can
arayuwarshi bai taba yin tsammanin jin karo dasu ba.

Duk da kankantar shekarunta Bata taɓa barin shi ya lakaba mata ranar kwanan ainau
ba
Ko zai mutune da sha'awa haka zata gujeshi,wani bin ainau tanajnshi yana bubbuga
mata kofarta ta waje amma bazata taba budewa ba,ynzu wa business dinta kawai ta
saka karfi tana son Allah Allah komi ya gamu ta zama wata millionaire domin tafara
fito na fito da muffy ta nuna musu asalin ita wacece.
Ba haihuwa koma miye rufaida tayi dashi agidan tayi alkwarin saita fitar da ita.

Haka rayuwarsu ta kasance,ita takeyin komi na dawainiyar mijinsu,girki kulawa da


komi na gidan ainau ta sakar mata tana nuna mata big time,wata rana har suyi fada
dashi su shirya akan haka,shidai kullum lallabarta yakeyi akan tacigaba da
hakuri,da kyar kishi yabarta ta zo tafahimce shi harta gane cewa ainaun ce kawai
take da matsalan girman kai da jiji da kanta bawai ya kyaleta bane.This little
peace of mind datake bashi kawai yake protecting,
haka tayi hakuri tsawon lokci agidan har cikinta yazo ya shiga watansa na bakwai
Wani sabuwar laulayin kuma ya kuma kunno mata afresh ga yawan amai da zazzabi Gashi
hjya mama ta koma kano abunta yakasance bata da wani kwakkwaran mai taimaka mata
agidan face shi

Haka suke rayuwar su cikin taimakawa junansu su biyu dan tun bayan rikicin da auren
ya jawo duk familynsa suka juya mai baya akan kasancewar rufaida matarsa,su shukra
da nzli kwata kwata basa mu'amalr su da ita ko sunzo ma saidai su tsaya ta wajen
ainau hjya adada kam ma ko amsa gaisuwar rufaida batayi dan tamkr itace aka kashe
mata ɗa haka takeji intaga rufaida,itama duk tabi ta dauke masa wuta,zakkar cikinsu
kenan keeyan shikuma yanzu bawani zuwa yakeyi akai akai ba Sai hjya goggo da take
dan jin tausayin rufaidar amma kuma jikin tsufa ya riga ya nakasata,abun sosai yake
damun shi musmn daya kasance yanaji ajikinshi kamr cewa rufaida is dirstubed da
yadda kowa yaja jikinshi dasu musmn shi da hatta mahaifyarsa ta canza masa sosai
Ther was too much pressure on them da wani irin kallo da akemusu akasa kasa,Kwana
biyu haka ciwon ya matsa mata ya rasa yadda zaiyi yafara tunanin neman taimakon
ainau.

Washe gari da safe da shike bai leka ko wacce acikin su ba,


bayan yadawo daga masjid kai tsaye ya shiga shirya kansa cikin wata fitted chakoal
black tux na Giorgio armani,daga saman sa har kasa the same designer ne sabanin
silver agogon phatek philip and co daya makale a wrist dinsa. breath taking as
usual Ya fito dakin nimrah ya fara bi.

Da sallamar sa ya turo kofar dakin ainaun hango ta yayi akwance alaman yau bata ma
tashi ba Kyabe baki yayi ya karaso,agefen gadon ya nema makan sa wajen zama Kallon
ta ya shiga yi yana sauke boyayyen ajiyan zuciya she looks radiant fuskan ta cif
cif da make up din datayi jiya Kamar wata sarauniya sai dai environment din dakin
ne gaba daya ya jefa shi a halin takaici,a Saman coffe chair din ta cike yake da
used body towels alaman da tayi wanka jefa su kawai take anan ita babu ruwan ta da
maida abu mazaunin sa...

Rockstud da bags din ma tun na farkon sati sune ajibge a kasa wani yayi kudu wani
yayi arewa..bai san sanda ya shiga tapping gefen gadon ba ayn ki tashi kiyi salla
lokaci yatafi...
Tana jin shi tayi kyam,bata motsa ba bare ma yasan tasan da shigowar nasa.

Wani dadi taji aranta da ta tabbatar da shi din ne ya shigo,kwana biyu tasan
yakanji haushin halinta ya dena bibiyarta, A take ta ji wani nazarin shan qamshi da
girman kai ya shige ta.
Ainau?..ya sake furta sunan ta zai taba ta ta ja da baya a adan fusace
,..tsiririn tsaki ta ja masa sannan tA bude idanun ta lokaci guda ta hade rai yace
ki tashi...
Tace in tashi naje ina? kuma sai ka fita min a daki ko?bana shiga harkan mutum,so
mutum kar ya ce zai shigo nawa"Basar da ita yayi still insisting yace 'Can we pls
talk about this?
Maida kanta pllow tayi masa shiru
....wani mamakin ne ya tokare ta,shin harshi dake zumudin sabon cikin matar san ne
ya biyo ta?Hmmm wonders shall not end Zai matso kusa tayi saurin yaye bargon ta
diro kasa ta hade rai tana mai dora hannu a kugu.

Wani naughty looks mai dauke da ajiyan numfashi ya sauke yana bin surar jikin ta da
ya fallasa kansa a cikin wata arniyan red net nity,komai na jikin ta ya nuna barin
ma bikini pants mai igiya daya suturta view din hqn ta gashi iya tsayin nityn gaba
dayan sa bai rufe malala malan cinyoyin ta ba..ciki yaudarriyar salo ya sauƙe murya
kasa kasa yace"wai meye na miki ne kike gudu na Ko dan....
Tace Ya isah".. Tayi saurin tsare sa a masife. To ni mai zan maka bayan ga aiki nan
an riga an baka,kai kace ban iya komi na tarairayar miji,ba kuma sai kazo tuna min
kayi ma kwailar amaryan ka ciki ba am tired of hearing this..so get out..ni ka fice
min a daki na.

Mikewa yayi fuskar sa har yanzu dauke yake da wani miskilin murmishi na marairacewa
yace"dama abunda ya shiga tsakanina dake kenan look Im sorry for saying that dan
Allah kiy hkri.
'ita kuwa tuni ta fada duniyar nazarin me zatayi nan gaba cos dama tana azabtuwa da
sharesan datakeyi tana barinsa da wata,duk wahalr aiki da da kulawa dashi da
rufaida takeyi agidan duk tana sane ,yau ba tayi tsammanin zaizo ya lallabeta
ba,ita Dai kawai acting take yi don kar ya dinga ganin kamar bata da aji.
Ji tayi an dafa ta ta baya,shi din ne ya matso kusa da ita bata lura ko ba,hannun
shi ya dora kan waist din ta yana shirin juyowa da ita,
"...kora ta fa kike yi?..cikin kunne ya rada mata da wani irin murya mai kashe
lakar jikiWani yar ta soma ji,hannun shi ya shiga yawo d shi a jikin nata bai sake
ta ba har suka fuskance juna"

Wani lumshe ido


Tayi, tana jin wani nitsuwa.."controling her feelings,da kyar ta iya sauke ajiyan
azuciya mai karfi ta bata rai a duniya in akwai abunda take matikar kauna toh
mijinta ne.

"But she have to teach him a lesson..,kayi kuskuren aikata abun da bazan yafe ka ba
,Dan haka ta janye jikin ta anashi..tana kallon sa"i won't go sai kin gaya min
asalin meye damuwar ki,i hope you know that I care about u.
,In gaskiyar da nafada miki ranan ya bata miki den im sorry pls lets change
everything now.

Ita fa Ba wannan kalaman taso ji ba,she want promises of love ,tana so taji ya
furta cikin dayayi ma yarinyar nan mistake ce ko da karya ya dan mata taji sauki.
Tace thanks for the reminder ni bana bukatar Ka i can take care of myself.
Kaje chan wajen baby mamahn ka inda ka saba sheke ayan ka.kowa yayi harkan gaban sa
kawai

Ba tare da bata lokaci ba,ya hadiye walakancin tan yace okay"..ur wish...duk dama
ban so haka ba.

Gyara zaman suit dinsa ya dada yi zai fice ya juya ya kalle ta"Ni zanje wajen
aiki.c'mon u need to think about it babu amfanin hakan da kikeyi..shikenan sabida
ina da mata mai ciki saike kice babu ruwanki da ni?
Pls think about it is not fair.Sai Ya matso kadan ya dora mata kiss a gefen kunci
ya fice abunsa

Sanyi jikinta yay atake, tsaye ta tsaya durus cikin rashin sanin me zatayi 'ya fita
amma ya bar sauran qamshin turaren sa na Salvatore daya jima bai shafa ba
Hakan data ke ji na dada sending chills ma jinin jikin ta"....ji tayi Kamar zata
sulale kasa ta kurma ihu komai ya dawo mata kamar da Chan inda babu wata na daban a
rayuwar su,
Shikuwa A gurguje ya sauko ya nufi dakin rufaida
ganin yadda ta zube gwiwon ta a kasa ta kife kai da gado ya sa shi tahowa kanta
dasauri tun Kafin ya tallafo ta ta juyo ta kalleshi,idanun ta sunyi luii ba sai an
fada mishi ba yasan amai tayi.
Rungumarta yay ajikinshi ...'what's wrong,tun yaushe kike aman?...ya tambaye ta
hankali a mugun tashe,

Tana so ta lafe ajikinshi amma bata son qamshin wannan turaren dan kadan ta turo
masa baki tace tun daxu na tashi yaa na Ka tashi lpya? Wani irin tausayinta yaji ya
kamashi ganin ta dago aching eyes mai tafe da sirrin trembling voice din tana
kallonshi shima kallonta yakeyi kansa yay zafi cikin nazarinya rasa waye zai ƙira
ya taimaka masa
Sun kai 3mint suna kallon juna ,dik hanklinsa baijiki shi itakam kasallilyar
mumushi tayi A Kullum yana mata kyau,kuma duk suturar daya sa da irin kwarjinin
dake kara masa yana shafata ahankli Sai Yace mata Lpyanshi lau..tallafo fuskarta
yay.a hannunshi yace.ke din fa?...Ya dada shafo Gefen fuskan ta calmly,.. lumshe
ido tayi kadan ya bita da Wani irin piecing looks Ina tambayar ki lpyarki princess
its seems like bazaki iyayin komi yauba fa

..lunsashun idanun nata ta bude


cikin jin nauyin shi ta aje kai kasa tace nifa i don't know yet..jikin da dan
sauƙi,in banyi wani abu yauba wazai min?Ba tayi tsammnin yaji ba kawai taji ya dora
hannun sa akan cikin nata yana amsawa da cewa..is it paining you ko inkinyi aman
shikenan...?Ta girgiza kai tare da sake masa pouts kmar mai ciwon baki tace..ni fa
ban sani ba."Wanka zanyi i will be fine,Kamr wanda yake jira ta gama maganan
habarta ya dago ya hade bakin su waje guda ya shiga kissing lips din ta
passionately but slow, daya zare harshen sa bata san sanda hawayen suka zubo mata
ba"ita kadai tasan metakeji aranta in zai fita aiki, wani harara ya balla mata ta
shiga goge hawayen cikin saibi..yace if u cry again sai na miki wanda ya fi
wannan...dan kau da kai tayi,..alaman bata jin dadin qamshin turaren sa,Yana sane
da hakan ya dan basar'
mikewa tayi ta koma saman gadon ta dan lafe, biyo ta shima yayi zuwa bakin gadon ya
tabe baki,yace hmmm kuma a hakan zakiyi wani aiki?
Uhhm ..kawai tace,
Yace That's not an answer"nace da hakan zakiyi aikin kim?. Jin ya fada in serious
tune ta dago kamar mai shirin masa kuka tace in ka dawo zan fada maka,ni yanzu bana
jin dadine...bata karashe ba..ya dada jawota jikin sa yace shikenan inna dawo zaki
fadamin din?
Toh..tace tana kokarin tura shi..

Zamu bata kina tura ni baki san ba akin miji ba...barin tura shin tayi ta zumburo
masa baki batace komai ba Im going now..sai nadawo...tace ok

Karfe 10 saura ainau ta fita ita ma agidan ba ita da dawowa ba Sai 4 Ko da ta shigo
gidan gani tayi rufaida ta gama kimtsa ko ina as usual qamshi ya kama ko ina
tubarkallah kada kai kawai tayi cikin ranta tana furta za ki shigo hannu na..muna
nan xuwa
Daga nan bata sake fitowa ba

Itama rufaida tunda ta gama komai bata leko ba,tana kuma sane da dawowar
ainau,kwance take tana latsa system din ta sai wayar ta yayi kara..
Ringing wayar ta cigaba da yayi ta dada dubawa tana ganin shine ta dauka wayar
cikin sanyin murya tace salam yaa na..murmushin shi mai taushi ya saki jin muryanta
a haka saiyaji hanklinsa ya kwanta"..lpyarta ya soma tambaya ya tabbatar she is
fine
Snn ya sanar mata da cewa yana tare da abokan aikinsa ne nd probably zasu iya
biyosa gida yin dinner..thy r very important ppl.

Tuna yadda anty takeyi da bakin mijinta tayi insunzo haka ta kan zage ta amshe su
cikin sake fuska da fara'a da son dagawa mijinta darajarsa da kimarsa a idanunsu
And probably tasan hala bakin kunya ne zasu zo kawai
Saita amsa mishi akan babu matsala saitagansu.

Hanklinsa bai wani kwanta sosai akan hakan ba dan ma da kyar ya ƙira duk tunanin sa
batajin dadin jikinta,but wani zuciyar yasani rufaida has neva failed him,duk da
yadda abubuwa suke rincabe she is doing her best taga komi nashi ya tafi daidai.

Da shi da superiors dinsa guda biyu da few other captains were in conference
meeting with him da yamman akan in sun bar wajen ne zasu zo gidan shi ayi zumunta.

Tun bayan wayarsun ta soma tunanin abunda zata girka musu


Keeyan ta turawa sako taji ko yananan yakaita kasuwa luckly enough ta same sa.
Shikansa tausayinta yakeji yadda cikin ya fito tana tafiyarta da kyar,karshe baima
iya barinta ta je kasuwar ba,list kawai ta masa na abubuwan datake bukata yaje ya
sissiyo mata baima taba kudin data bashi ba ya dawo mata dasu.

Gidan ta dada kimtsawa most espicially babban falonsu snn ta shiga kitchen ta fara
girkin da xatayi

Tunda tafara soye soyen miya da kaji qamshi ya cikka gidan yabi ya ishi ainau a
daki aroman girkin ya hanata sakat ita dayanta a daki sai juye juye take tana murde
murden ciki

Wani irin hadadden crisp pizza ta hada snn tayi Yam balls mai flaked fish wnda Ya
rollu Yay laushi yaji tsokokin kifaye da kayan hadin su attarugu
,snn tayi italian costa mia pasta da manyan manyan meat balls aciki sunyi brown
colour gwanin ban sha'awa
Snn tayi grilled fish babba guda daya tayi ganishing dinsa da ganyayyki da su
cocumber da rings din albasa,sai dan white rice data dafashi kadan tayi masa Garlic
catfish stew..akayi pper chicken din nan shima yay kyau wnda za'a hadashi da
chicken caseroles,Kananan chops tayi samosa da spring rolls da irin chocolate
mozavella doghunut din nan sai cheese cake datasaka keeyan ya siyo mata a mall zata
samusu as appetizer..
She didnt have the energy to make any natural drinks yasa kawai tayi musu fresh
mango juice.
And cocunut drink mai ginger syrup da madara dake shi yana da sauƙin yi..tuna suna
da variesties din yves laurens drinks a fridge yasa bata wani damu ba

Evrythyn was ready lokacin ana daf za'a kira sallahn magriba
Ta fito daga kitchen din a gajiye bayanta duk ya kage tana nishi da kyar.
Ta shirya abincin a wamers da dishes amma jeka ka dawo tsakanin dinning da kitchen
yasata jin kamar ta sa kuka babu mai taimaka mata

Fitowa kawai tay ta bar trays din abincin a kitchen akan hala in tayi wanka tadan
huta zataji dama dama.

Samu tayi Ainau na zaune a falon tayi kane kanee ta daura kafafunta daya akan daya
ga wasu kwalayen dominos pizza har guda uku datayi odering ko wanne ta ta bude ta
tatattaɓa dan kadan ta barshi awajen abude ga kuma appl a hannunta tanaci.

Kallo daya ta mata ta dauƙe kanta ta wuce sashenta tana tafiya a hnkli sabida
nauyin jiki daga nan Tanajin wani karar matsiyacin tsakin da ainau ta ja"..
Ita kadai tana maganganu kamar wata tababbiya
"Badai kun dauƙa aure shine iya dauƙar jarabar namiji ba,yara jarabbabu kawai
karuwai ai kadan ma kika fara gani.
Muna gidan nan saikin tsane kanki.

Duk ta fadi hakan ne da kishin ganinta tana tura cikin mijinta da wani tukikin
haushin kwadayin girkin nan mai qamshi da aroman su ya kama gidan wanda tasan harta
mutu bazataci ba.

But god, bata tabajin inda qamshin abinci ya shiga ranta haka yasaka mata jin
maitar yunwa da kwadayi kamar wann ba..gaba daya sai taji bakinciki ya hautsinata
hanjin cikin ya harzuka zuciyanta ya kasa yin hakuri yana neman ya zautu da mumunan
kwadayi..ta sissiya pixxas din ma sai taji kamar kashi takeci abakinta,dan ko kusa
da irin aroman datakeji a kitchen din baiyi ba.

"Jarabbiya jakar yarinya,maiyya kawai..ahaka zaki kare a daukar jarabar namiji.

Haka maganan nan ya dinga ma rufaida yawo akai sabida ita mace ce da Allah yayita
mai zucya da son maida martani in an kureta sabida bata son rainin wayo aryuwanta.

Tasan dai haryau bata taba shiga tsabgar ainau ba


But if she keep on like dis duk randa tay kuskuren zaginta agaban idonta wallhy
saita rama..ita batsoron ta takeji ba..bataga ma abun tsoro awajen ba.

Mace babu aji yanzu ta shigo falon amma wai harta barbaza musu kwalayen piza akasa
tsabar kazanta,duk wnn tattabawa datayi ta bari ba nuna arziki bane nuna tsiyane
Dan matsiyaci ne yake barnatar da kudi yaci kadan ya almubzarantar da saura dan ace
yana dashi,ita gaba daya class din ainau baije mata yadda ma zata ce ita da ita
zasu kwabza ruwan kishi akan namiji ba..

By now duk ta fahimce logon yayanta,yana son nitsayiyar mace mai jin magananshi da
yin abu domin ta burgeshi,shi mutum ne maison wacce zata nuna damuwar ta akanshi ta
kumayi hkri da shi.

Ita kanta tasan fa'idar hkirin data dingayi dashi acikin yan watannin nan duk dama
kadaici da wahalar rainon cikin fari yana durkusa ta.

Amma hakan baiya hana ruwa gudu wajen bashi hakkin sa na aure wani bin saidai ma
yaji tausayinta ya kyaleta,
Gashi sosai ta ja ranshi da son yin ibada akan kari wani bin Duk son baccinta takan
daure ta yi sallahn tahajud tare dashi,
Suyo karatun qur'anin su atare in yasako farin jallabiyar san itama haka za tasaka
doguwar hijabinta yana rungume da ita ajikinshi suyi azhkar din safiya ayi addua ma
'little imad",dan shine sunan da suke ambaton abunda ke cikin mata yanzu.
Tasan dai by now tafara sanin duk wani press button dinshi da inda xata bi
dashi,shisa take ganin kamar karawa da ainau is not a thing to think about.

Jira take Allah ya sauƙeta lpya,suma famlyn da suka jajja baya xata nuna musu cewa
she can be his comfort and peace..sune da asara..kuma tasan kowa zaizo ya shiga
hanklin sa sugane cewa auren nan nata da yayanta kaddarace..tasan
No amount of pressure xai rabasu sai Allah.
Tunanin hakan data dingayi awajen wanka yasakata jin karfin gwiwar yin maza domin
fitowa.

Ainau kuwa tunda taga rufaida Ta mule a sashen ta bata fito ba ya sata satar jiki
ta leke kitchen din snn ta shiga ciki tahau bincike binciken ganin me rufaida ta
girka dan kamar ta mutu haka takeji in bata saka abincin nan abakinta ba.

Komi na ɓakin nasu taga har an riga tayi wraping dinsu a serving trays wanda tasan
inta taɓa za'a iya ganewa,ahakan ma saida ta bubbude komi ta kalla tana hadiyar
Yawo ahakama inba dan tagani da idonta wallhy da baxata taɓa yarda cewa yar wnnn
yarinyar bace tayi wayannan kayatattun delicasies din ba.

She just tot dat bazata bar nan ba saita taɓa taste sin girkin nan taji.

Sauran pasta mai meat balls da aka bari a tukunya ta deba duka ta zuba a plate ta
juye pper chicken din akai,da yam balls da sauran tarkacen abubuwan data gani duk
ta gamutsa a plate daya sauri sauri take yi kar azo akamata aganinta ai rabonta
take debawa duk wannan uban girkin ma namiji shikadai tsabar neman gindin zama?

Hannunta da jikinta har bari yakeyi motsi kadan saita firgice ta juyo ta kalle kofa
batama iya deban shauran drinks dinba kawai ta sha anan tayi marmaza ta wuce sama
dakinta da hilimin sauran abincin rufaida data bar makanta akan zataci anjima ita
kuwa ta kwashe kaff tay wucewarta dashi dakinta

Tsabar kwadayi tama manta da wani rufe kofa qamshin abincin ya gama zautar da ita
Aƙasa ta baje tahau cin abincin da bare hands dinta hartana rufe idonta tana komawa
baya acikin yanayin layi tsabar santin abinci

#SURAYYAHMS

Kamar wacce ta dade bataci abinci ba haka ta dingacin haɗama ita kadai amma tanama
kanta rowa tanabi da abincin saffa saffa dan karkomi ya kare akan lokci.

Daga bangaren rufaida kuwa tana fitowa daga bathrum ta hau bushar da suman kanta da
dryr danshi ne ya fiye bata mata lokaci sabida tsayinsa barinma da cikin yasakash
cika,tana gamawa busharwa ta gabatar da sallan magribh sannan ta kunna incense
burner na turara jiki
sirace tayi ma kanta ta kife a towel har saida Gamshin su na maidugurin nan ya ƙama
tun daga cikin suman kanta zuwa tafin kafarta
Duk jikinta yay moist yana digar zufa masu shegen qamshi,ahaka ta bi damshi damshin
ta kalkale jikinta da body lotion da oils masu kyau snn ta fara tsantsar ma
fuskarta kwalliya.

Wanda kullum intana kwalliyar ta saita tuna da kawarta malak ko inatake?how is she
Where she is duk dai haryau bata fahimce komi ba.
Amma tasan dole ne kawarta ta shiga cikin mummunan hali cos she Feel kamar ita
kadaice tasan yanayin shakuwar su da imad..how will she eva cope witout him
Bayan tasan rayuwarsu ma kamr atare sukeyinshi thy share everything har sirrinta
dashi ba sirri bane a tsakanin su..wani lumshe idonta tayi cikin jin tsananin
tausayin malak din Acikin zciyanta even fiye da kanta..a hnkli ta sauƙe ajiyar
zciya tabar wannan tunanin tuna cewa any moments mijinta zai iya dawowa da baƙi.

A nitse ta kammala make up dinta daya mata kyau fiye dana koyaushe sabida red
lipstick din data saka ma lips dinta
Tayi linen dinshi slighly da dark pencil ta kuma ƙawata saman idonta da smoky eye
shadows eye liner da mascara ya fito badau.
Bakaramin kyau tayi data bar chick dinta natural bata saka mishi wani blush ba Wani
haddiyar voile lace ta dauko royal blue colour mai manyan stones ajiki yana sheki
ta saka ajikinta,asalin dinkin maiduguri ne wanda aka matashi da straight skirt mai
tsagu ta baya sai rigar daya sauƙo mata har wajen gwiwarta is fitted up nd flair
down an mata three kwata hands mai ruffles abakin hannun,cas cas kayan ya dauƙe new
tattared shape dinta name tura ciki strickly bcos of her condition dama ta zabi ta
sakasu dan shape dinta ya danyi kyan gani
Wani Simple dauri mai push back tayi wanda kallo zaka mata kasan itame sumace,dake
push back ne haka jelar gashin yabi gadon bayanta ya makale
Hakan yasata dole ta dau dan karamin mayafinta ligh blue in colour ta dan yafa
akafadunta Sann ta fetsa turarukka masu sanyin qamshi.immidetly bayan anfito daga
ishai saiga kirarsa
Cewa suna hanya da bakinsa.
Agaggauce ta fito ta nufi kitchen lokcin ainau bata wani jima da shigewa ciki
ba,addua ta dingayi aranta tana neman tsari jin yadda kirjinta ya buga data ga
yanayin kitchen din saitaga kamar an taba mata abincin data bari.

kan abincin ' bakin ta nufa ta shiga Bubbudewa tana tasting jin komi na daidai
yasata sauƙe ajiyar zuciya bata tsaya yin wata wata ba ta hau parking trays din
tana kaiwa dinning table tana shiryasu komi a nitse kamar yadda ta koya agidan anty
Tana jin dirin motocin su tayi saurin barin wajen ta koma sashenta danta karasa
kimtsawa.

8:pm on dot suka shigo cikin gidan tare da colleques dinsa that are soo excited
being in his place akaro na farko
Arayuwarsu,dake shi dan masu ido ne,har superiors dinsa na shiri dashi.
Su kusan biyar suka
Shigo tare dashi sukacika su shida.
Dukansu sun saka pefectly toilored nf well ironed fararen uniforms dinsu na navy
Kalar ranks dinsu ne kawai zaka gani ya bambamta
We have 2 adms sai 3 captains irinsa.

Duk cikinsu babu wanda ba abun kallo bane,kyau ga aji sabida bayan sunji kudin ma
akwai daurin gindi.

Tun Suna dosowa tacikin falon suka fara tuamali da Qamshin turaren wuta hade da
room freshners masu sanyin dadi kowa na yin sallama yana leke ko zaiga inda qamshin
ke fitowa
The whole house was peaceful kamar babu mutane aciki
Shikuwa tun dayaga haka fargaban sa ya dan kau damacan mind dinsa ba a sake bane
dan yasan yanayin jikin matarsan..
Suna isaga wajen zama idonshi ya sauƙa akan kwalayen pizza da gutsirarren apple da
ainau taci ta bari awajen akasa ma ta ajesu, tsugunawa yay ya tattara ya rufe
kwalayen yasan babu mai odering junk agidansa sai ainau wato tana nan agidan ma
kenan?
Yanata raya zance aransa baima lura ba, ɓakinsa kowa ya shiga cikin wani yanayi na
zumudi dan Qamshin abincin dana turaren wutan duk ya cika musu ciki,juyowa yy ya
musu murmushi yace musu suxauna bari yaje ya dawo.

Dakin aina'un ya nufa direct danya dire mata haukar kwalayenta aikuwa yana tura
kofa ya hangeta hannu dumu dumu acikin abinci tagama lashe plate din kamar wata
mayya .
Mamakine ya cikashi ya karaso ciki"..whats all this
Me kika samu haka kikeci kamar almajira wani irin kallo ta masa saita sauƙe kanta
kasa Kunya yasata ji kamar zata nitse
Tafara bambami wai ana invading mata privacy duk ta birkice tama rasa me zata ce ta
tashi tayi hanyar bathrum aguje tana kakarin amai,kada kansa kawai yy ya aje mata
haukar kwalayenta snn ya sauƙo yay sashen matar sa ya same ta agaban mirror tana
xaune tana kkrin makale abun dan kunneta, kiss yadinga mata ganin yadda tayi kyau
kamar bazai kyaleta ba,ita kuwa sosai take son ganinshi acikin uniform din nasa
sabida mugun burgeta da kayan yakeyi,yahada da aynzu ajikin mijinta ne saitaga
kamar babu wanda zai masa kyau kamar yadda yakeyi masa,hular ne kawai babu akansa
ya bari a falo
,dakanshi ya karbi abun wuya da dan kunnen ya makala mata snn ya musu hoto mai kyau
da video ajikin madubi.
Har suka sauƙo albarka yake saka mata sabida kokorinta daya gani
Aransa yana balain alfahari da ita yanajin kamar ma ta fi karfin komi na duniya a
hannunshi.

da ita din kawai ya faso cikin falon bai damu da ya tunkare ainau ba,dan bayan
yasan she hates his job,ainau tana da girman kai halama tazo ta musu kallon tara
saura kwata bayan yasan akwai superior dinshi anan,besides baison
Wani tashin ta shinan da zai jawo masa embrassment
So This moment saidai ace baida adalci amma rufaida ce kawai masa matar gida.

Hannunta acikin nashi suka shigo falon,kowa na kallon su with admiration acikin
idanunsu ganin yadda suka mugun dacewa da juna
Thy chemistry is well defined nd pure

Da murmushin ta mai sanyi ta tarbe su,cikin tausáhiyar muryanta mai aji ta gaishe
da kowa with respect musmmn ma superiors din nashi dayay mata special introducion.

Kowa awajen nata ce mata uwargida


sun dauƙa ita kadaice matarsa agidan,shikan sa he felt so lucky yadda kowa yanuna
qamsuwar sa da yadda ta shirya musu haddaenn dinner despite sunganta da katon
ciki..hirar da suka jawowa cikin tadin su kenan..evry body is comenting on how
lucky he is.
Daga masu cewa matayensu basu ma taba shiga kitchen suna da lpyarsu ba bare ace
sunada ciki,its alwys been girkin masu aiki maids nd kukus,

Shikuwa sai yaba matar sa yakeyi irin yabon da bata taɓaji ma ya mata ba,he clearly
told them dat ai shi kamar wani karamin yaro yake awajen matarshi she is the queen
nd the boss,sai yadda tayi dashi kawai,bata taba sanin ya iya surutu da cika baki
ba saiyau,ya hadu da bakin nasa duk yan zuba ne,wani hirarsun har yana kashe mata
jiki da dariya, tasoma jin kunyar abun kowa na fadan nashi sunata dariya

Haka aka ƙaracin abincin datayi ana jan hira cikin santi duk sun gama sakawa aransu
dama haka rayuwar muffy yake sooo perfect no wonder he neva eva gist them about his
marrige life yaune ma fa suka samu kanshi har akakai wann level din.

Ranar kam tasha hirar shirme harta rasa inda zata saka kanta,sai wajen 9:30 suka
kammala dinner kowa na sa mata albarka yana mata fatan sauƙa lpya most of them ma
saiyau suka sam matarsa tana da tsohon ciki sunata cin tararsa altho sunsan nomally
bazai taba fadan ba.

Raharsu da surutun su yahana ainau sakat gashi duk ta birkice da kunya da haushin
kanta dataci abincin plate din dataci abincin
ma tsabar tsarguwa a karkashin gadonta ta cusashi.

Sai jeka ka dawo take yi cikin zullumi jin surutu da dariya yay yawa aƙasa yasata
yankar shahada ta fito cikin sanda kafarta babu ko takalmi tana saukowa a sadade
kamar munafuka tana leke.

Adaf bend in stairs ta rakube ta leka snn ta hango su daf lokcin sun tashi kenan
suna shirin zasu tafi.
Daga ganin fararen kaya ta fahimce cewa tarukucen abokan mufy ne wata arniyar tsaki
taja tacikin wuyarta
Snn ta dada leƙowa
Kirjinta taji kamar zai ballo ya fado waje ganin yadda ya makale rufaida ajikinshi
ba kunya yana wani yagalgalata agaban mutane,ga tarin makudan kudi in dollars da
sunka aje mata wai tukuici..

Gani tayi kowa hanklinsa nakan rufaida bata san hirar me ake ba amma tasan duk
yadda akayi ta samu shigane wajen su,"ji tayi kowa na mata addu'a yana cewa uwar
gida Allah sauƙeki lpya..
mungode mungode..wani kyabe bakinta tayi saiyanzu ma kanta yy hitting "ohhhhhh
Ashema duk uban girkin nan wa abokan sa akayi.

Yau kuma sai taji abun ya ci mata rai yay mugun mata zafi..

Itace muffy zai ajeta agefe yay banza da presence dinta ya shareta dan ya samu
karamar yarinya?meyake nufi da hakan?akan ita ba matarsa bace kome dabazai sanar da
ita zasuyi baƙi ba..wato wanda take gaban sa itace kawai yaga daman ya nuna ta ma
abokanan sa ko?
So now she is the ghost wife, She is no longer a visible wife in this house.

Har wani uwargida ma ya samo ake ce mata? kan facalin balai wato Har matsayinta ma
ya kwace ya daurawa wata?Ɓari tafarayi kar kar taciki dan kuwa sosai ta qone
taciki,irin unxpected nd unxplaind bacin rai da tsananin jin haushi da bakincikin
nan shiya rufeta duk atare dai takejin radadinsu ynzu haka akan kirjinta.

Tana labe ajikin bangon amma har wani sakewa jikinta yakeyi ji take kamar kafafunta
ma suna shirin kasa daukarta.

She was so pained


Atsight of abun da take kalla,chocked nd provocked, dan wann kam ya wuce anger or
annoyance.

Har wuyanta taji komi ya zo mata .


Her blood has boiled to 100dgress celcius atake,she was soo agonised.

Wani irin tsuma takeyi cikin tsananin kishin yanayinsu datagani


Wani abun aikinsa ko abokansa bai taba damunta ba saiyau.

She wanted to come down ta tahumesa agabansu amma


..data duba taga yadda rufaidar tagama daukar wanka tayi mugun kyau,taga kanta ko
taklmi bata sako ba
Bare dankwali sai taji kamar kifiyoyi masu tsini ake caccakawa a zuciyarta

Tanaji tana gani mutanen nan sukayi sallama da rufaida cikin nuna gamsuwar su da
ita
Duk abunda suke ce tanaji,she understnd dat ita kawai aka nuna musu a matsayin
matar gidan ga uban damin kudi da suka aje tasan in aka juya in naira bakaramin
kudi bane

Sabida wahalar tura ciki yasa suka ki barin rufaida takaisu har waje
Daga bakin kofa ta dawo ta kyalesu da shi hakan yasa ainau bata kwashe kudin ba dan
niyyarta kenan daga sun fita ta kwashe kudin inya tambaya saita tuma ta haukansa da
masifa da jafa'i

Akan dinning rufaida ta tsaya tana kkrin tattara empty dishes dankuwa tasss tass
suka 'lashe abincin dake wajen ko drink din basu bari ba

Duk abunda take yi ainau na tsaye a sama tana kallonta tana sauƙe wasu mahaukatan
huci
Ji take kamar ta harbeta ta mutu daga wajen

Ganin bataci nasaran akan kwashe kudi ba


Yasata karajin bakin ciki ga zuciya na hatsalata akan kartayi shiru akan wannan
rainin wayon da muffy ya mata yau Itace zai amshe matsayinta ya bawa wata?rainin
har yakai ga tana cikin gidan nan amma zaiyi denying dinta a matsayin matarsa ya
nuna wata daban?so wancan itace matar show offf anga kyakyawar fuska gata da uwar
ciki wato aga signal din soyayya ko?Duk ta hatsale idonta ya rufe zuciyarta na
feshin Wuta da takaici

Rufaida kuwa duk sai yanzu sha'awar abincin ya soma shigarta Allah Allah take
tagama tattara kayan wajen takai kitchen ta ci ragowar wanda ta aje a tukunya

Shigowarsa kenan taji an rabata cak da kasa wani irin juyi ya mata sann Ya daura
mata zazzafar kiss a bakinta nan take suka wani irin maƙale cikin wata kazamar shan
bakin juna wanda yasaka ainau rikirkitowa kasa idanunta a rufe dan batasan ya akayi
ta sauko ba.

Kiss kiss ya kama harshenta ya tsosa cikin santin kiss din yy magana Thank you very
much my precious queen im soooo proud of u.

Tun kan rufaida ta amsa Rikitacciyar muryan ainau ya tsaresu acikin ihu da daka
tsawa tace
You must be proud of her mana dama badon munafruci ka aureta ba?muffy wllh kai
babban munafuki ne azzalumi kawai marar adalci..
U knew i was in this house amma zakayi manyan baki shine baka fadamin ba sabida
kamaidani ni bakomi ba shine zaka dauki matsayi na kabawa karuwar kanwarka..ka nuna
musu ita kadaice matarka dan kawai kana ikirarin ka dura mata abun kunya tanayawo
maka dashi..Bai amsa taba yana kallon rufaida data hatsala ta juyo masa baya ta
fuskance ainau A hatsale ta juyo kan rufaidar ta raba hannun su ta jefar cikin ihu
tace "Ke da Da Allah kauce ki matsamin daga nan wajen, wallhi in ina magana da
mijina kina kallon tsakar idona kina hararata saina tattaki ki shegiya kawai mayya
kwadayayya
Kudin ta dauki ta watsa mata ajiki burinki kenan abun duniya gashi kin samu..saiki
tattara kiyi ciki kijirashi inyazo kwa karasa
Now i need to speak with my husband kuma bana bukatr presnce dinki anan wajen.

Tunkan rufaida ta gama iya controlling angernta ta dago ta kalleta mufrad yayi
saurin Jan hannunta da karfi snn ya turata kitchen ya kulleta da keys dan sosai
jikinshi ya basa cewa zata iya aikata wa ainau wani abu mummana awajen
Ahakama wani fixga yaga tanayi Da alaman har ranta ya mugun baci...yana saketa ta
durkushe acikin kitchen din ta sake wani sassanyar kuka..

As usual dukan tsiya yauma Ainau tasha,Shibai ma tsaya sauraran metake cewa ihun
data masa agaban yarinya yake hukunta ta aka

Its became so easy for him ya daketa sabida aganinshi A'inau bata cancaci komi ba
face sai duka kamar jaka.

Haka Ya kikkifawa fuskanta maruka


Sukayi uwaka ubanka a falon ya dinga kutuball' da ita ganin kamr zai hallakata yasa
ta kufce aguje ta arce dakinta taje tacigaba da haukar nata acan..

Da kyar yay controlling rufaida


Dan Wani sabon borin data mishi da safe data lura cewa an mata satar abinci

Kamar karamar yarinya haka ta dinga sheƙa masa kuka agidan tace wal'hy ita sai
anbiyata abincinta

Ainau tana kwance a dakinta tana jinyar jikinta dayayi axaban tsami fuskarta duk ya
kumbura bazata ma iya fita ba kawai sai gashinan ya shigo

Akanta ya tsaya duk idonshi ya rufe sabida rufaida ta bata ranta har tsuma yake
baiyaji baya gani

Wani sabon tashin hankli yasakata aciki daya tuhumeta akan abincin da jiya yakamata
tanaci, ainau tahau barin baki da kame kame,tana rantsuwa
Kamar mahaukaciya Abu yakai har akayi bincike aka samu plate akasar gadonta inda ta
boyeshi dan tun shigowar sa yakejin tsami tsami d damshi damshin aroman abincin
jiyan,haka rufaida tay kyam tasha uban hijabinta tana makalkale abayanshi ta bakin
kofa,sai rikici akeyi agabanta tana kallo, haba mana ana fidda plates akasan gadon,
ta sa kukan munfurci ta shigo har cikin dakin tace."yaa bagashi ba,wallh abinci na
ta sacemin ta cinye. Kuma ni wallhy sai anbiyani,irin dai sakarcin nan na masu ciki
ta makalkale rashin m dinta aciki ta tuma ta turje tace sam bata iyaji ba.
Duk hanklinsa saiya tashi ya fara fada wa Ainau..karki sakemin haka bana son
karya,"Ke bake kikay girki ba amma saiki hau sacewa kuma baki tambaya ba saiki boye
a daki kinaci"..yanzu gashi duk kinsa ta tana kuka kumafa kinsan halin masu ciki
tun jiya tasaka abincin nan aranta..Ai'nau wats all dis Dan Allah akan abinci ma
saikin dagamin hankli,u shud have just ask her to serve u..da duk wnn abun bai faru
ba..Ynzu ni ina zan samo mata abincin in bata..?

Kunya duk ya gama nakasa karfin gwiwar ainau fadar ma ta kasayi sai bobboye
idanunta a kasa takeyi tanajin kamar ta kashe kanta dan kunya ranar, It was the
most embracing moment of her whole life.

Ga muffy baya ko dan sakayawa he make sure to expose her wai ai yakamata tanacin
abinci shiyasa yace itace...Rufaida ko dagangan ta dinga bori acikin kukan makirci
saida ta rama zaginta tas cikin kunkuni..
It was so frustrating and embracing for Ainau..barinma dayasata Wai ta bawa
rufaidar hakuri dan abar maganan abincin
Da kyar ai'anau ta bada hqrin, sabida tsoron kar abuge ta agaban yarinya,
danta nuna kamar bazata bayar ba ido ya dinga bubbude mata yana fetsa mata bakar
magana
,kiris ya rage ma ya mata gorin dayasaba mata nacewa bata iya komi ba, abun ya mata
yawa yau ga duka ga tsinka jaka Kuka ta dingayi tanajan masa Allah ya isa aranta
tana harararsa kamar ranta aka taba mata.

Tun da aka gama case din nan bata fito ba,haka ta rufe kanta a daki kwana biyu tayi
shiruu kamar bata gidan,gaba daya ta dena saukowa cikin gidan mai Gaba daya.

Rufaida kuwa babu abinda ya dameta ta cigaba da abunda takeyi acikin gidan dan dama
batason raini shiyasa ma taki hakra gwara ayita kawai ta kare

Acikin kwana biyun kuwa haka ta dinga girka musu abinci masu shegen kamshi tana
aikawa ainau saƙo

Yau friday mufrad ya fito wanka kenan kugunshi daure da farar towel ya riko wani a
hannun sa yana goge kansa dashi agaban mirrornsa ya tsaya cak yana daga ido yaci
karo da wani
Farar takarda an linkeshi ajiki wajen an rubuta Ainau makarfi ajiki.
Murmushin takaici yay tun ma bai san me ke ciki ba
Ficcikewa yay ya wawarware yaga wai letter ta barmishi yana daga tsayen yafara
karantawa.

"It was filled with rubbish complain about how she felt embrassed,she was rude nd
strip arrogant,and babu abunda yaci masa rai kamar yadda ta sako zncen imad dinshi
aciki.

Jefar da letter yay akasa batare da sannin saba..


"So ainau have the nerve da har zata zage shi ta zage komi nashi harta na cewa yay
betraying imad sabida samun gindin ƙaramar yarinya,she is even gone baima tsaya
yaga inama tace taje din ba..he just tot dat she is insane though..tashi yay ya
shirya kansa cikin wani neat uniform mai guntun hannu yasaka khaki booth akafafunsa
Ya fetsa turarrukan sa masu sanyin qamshi snn ya fito waje yana takunshi mai aji
all glamed up..
As usual rufaida ta fito tun tuni harta gama komi saidai yau ko irin kwaliyar nan
bata samu tayi ba,gaba daya jikin ya hanata sakat
Little imad dinsun is kicking too much wani bin hartana kallon yadda cikinta yake
motsi.

Da sallamarsa ya shigo cikin dakin ya sameta a mirgine jikinta sanye da wani three
qtr floral gown marar nauyi kuma sakakke wanda baije mata har ƙasa ba,iyakar tsayin
sa bazai wuce dunduniyar kafarta ba,yana da spaggheti hands d budadden wuya
nonowarta da suka cicciko sun yi rada rada Wani rungumota jikinshi yay yanajan
current yaarrr ya dingaji electric shock na ratsashi har tsakar kanshi,ahaka suka
gaisa,ya mirgino kansa setin ciki ya cusa kanshi tacikin rigar ta yay kiissing
Cikin yana wasa da shi yana dagowa ya dauketa cak ya dorata akan cinyarsa yana mai
lafar da kansa akan cikin nata,ajiyar zciya ta dinga saukewa jin yadda yake narkewa
..suman kansa ta shiga shafawa tana masa zirya harsanda taga ya ladabtu..malalatn
idanunshi ya sake mata murya kasa kasa yace kiji tausayi na kar inje inyi fitsari
ajikina acikin jirgi.dan dariya tayi a shagbe tace yaa nikuma haka kawai naji bana
jin dadin gidan yau..ko inshirya ne muje intayaka aikin
I promise i wont make any noise.
Wani dariya yay da mamakin jintace hakan yace no no
Ahakan yadda kike wata katuwar mai ciki?kai banyarda bafa kwanan nn zki shiga month
dinki..bakin ta turo gaba tana mutsika fuskanta a matukar shagwabe".kawai dai kace
bazaka fita dani ba..kyabe bakinshi yy yace alright toh muje.

Miƙewa tayi zata zanca kaya ya riko hannunta yace mata ta bari inda zasuje
shikadaine babu kowa,duster
Coat kawai ya saka mata da booth dinshi snn ya mata shigan yan matan paris ya
sakala ma suman kanta wool cap fari kal mai mugun kyau ya kama hannunta suka
fita..wani sport car camaro hotpurs ya dauka mai kyau white colour mai seat din
mutum biyu dagashi sai ita

Tafiya suka dingayi tarasa ina zai kaita After like 1hr suka billa awani babban
filin jirgi.

Wani hadadden white aero plane tagani acan agabansu a parke ajikin shi ta an rubuta
captain mufrad zayd matazu da golden Plate.

Kamar sarauniya jaka ya fito ya bude mata motar ta fito hannunta ya kama suka isa
gaban jirgin. Sann ya saketa yana cewa ure welcome captain muffy onboard,im her to
take you everywer u desire..im at ur service mrs captain
Ya karasa tare da sara mata da cute smile dinshi
Wani dariya ne ya subuce mata out of excitements tama manta da ciki ne ajikita tayo
kan jirgin da gudu tana shafa wajen sunan
.yaa is this ur own plane..woow is soo freaking beautiful..
ya matso kusa yana dariyarta yace yeahh,so do u like planes ?ta gyada kanta yace
really?but can u fly it..?
Kanta ta girgza tace mishi noo but i wll die to"..cikin kashe mata ido yace..
"Wel' u can try me.
Kallon data masa irn muje mana bako tsoro ayanayinta yasa shi tuntsirewa da wata
arniyar dariya
'kunnenta ta ya kama ma tukuna,Wato yarinyar nan bakijin magana ko?u are not scared
ko .au zanga jarumtar ki ranan haihuwa..
Bakinta ta turo gaba tace yeyeyeyen. Sai ta kufce mishi cikin dariyarta mai mugun
shiga rai da daukar hankli tayi wajen jirgi,lkcin zuciyarsa kamar zata fashe dan
farinciki, wani irin unxplainable feelings din kwanciyar rai da nitsuwar ruhi wanda
bai saba dashi shiyake dabaibayeshi,rufaida is truly his missing cap,wani abu na
musamman yakeji aransa inyana tare da ita, binta da gudun shima yay ya capkota ya
mata juyi suna kyakyata dariyarsu atare snn ya dauketa cak in bridal style suka
shiga cikin jirgin
Daga shi sai itane only god knws how many rough nd cute funy pics nd shoots akayi
awajen.

Haka yasata xauna adayan seat din driver shiyana control wajen asalin tuki ya saka
mata headphone din nan tanajin komi da ake cewa daga aero station...she was soo
excited wayyo Allah..haka tana kallon yayi flying dinsu around the city..so damn
real tun tana kallon abunda zata iya gani hartagansu acikin gajimare.
Bayan sun zaga sun dawo har jirgi yay l'anding ya nitsu ya makalkaleta aciki
Da romance mai shiga jikin duk an cire rabin kayan jikinta ya taɓa nan ya matsa nan
har sanda ta san mashi a zaune..tunda yaji dadin postion din yaukuma shikenan.

Tun 9 na dare daya shigo ya samu ta fito daga wanka


Not minding the heavy bum haka ya dorata akan cinyarshi yana shigarta yana
sumbatu..ita kanta dadin position din ya dingaji sabida he was full of ernegy
Nonowarta da suka ciccikka sun dinga bouncing suna haukata sa kenan.

A fannin ainau kuwa duk kunya ne ya hanata sauƙowa bawai zallan kishi ba,ita data
saba dauƙar kanta soo high nd important ace kuma ankamata da satan abincin kishiya
wayyo Allah inya tuna abun har yau ji take kamar ƙasa ya bude kawai ta shiga ciki.

Hotel taje ta kama mai shegen tsada cikin rasa wanda zaima saurareta can kawai ta
yanke hukuncin ta kira sisternta zarah..
'zarah tana daukawa suka fara magana..cos zarah
Was actually suprise at the call
"Tace ayn kenan danaji shiru ai na dauka harkin raba yan uwantaka na jini dake
tsakani dake ne..
daddagewa ainau tayi cikin tsareta
"To dama kincuceni kum hadami da qaddarar zama da kishiya sai inyi shiru bazan fada
ba..
Ke zarah ni ba wann yasaka na kiraki ba
Sis i need ur help
I need sumone to talk to wani abu na mugun damuna

Cikin zaƙuwa zarahn tace what is it?Kishiyarki ta haifi ɗa namiji ko?


Ihu ta ma zaran a kunnee batare da tasan tayi ba tace
"Just shut up nd listen to me..
Take Zarah taja bakinta tay kyat tace okay am all ears
Ajiyar zciya ta sauƙe da can tana kwance ne saita miƙe tazauna ta nitsu..tiryan
tiryan
Tabawa zarah labarin abunda ke faruwa from A-Z.

Kafun nan hawayen yagama wanke fuskarta"..zarah ni babu abunda yafi damuna kamar
dukana da muffy ykeyi..gaba daya ya rainani yamaidani kamar wata jakarsa..Abu kadan
namasa saiyamin shegen duka..U need To see my face dik zanen tafin hannun sa ne i
cant even show up at work magulmata saisu sakani agaba
Karkiga da munafukar yarinyar ta bata ranta wllhy rudewa yay ya cimin mutunci
agabanta
He embrassed nd disgraced me yace min ina satar abinci
zarah what can i do
Pls..how can i get my confidence back
Wa'lhy kunya yasaka nagudu agidan baxan iya hada ido dasu sumin kallon barauniya
ba..i just wrote dat letter sabida na kuntata masa..im rea'ly confused right now
Yanzu mezanyi?
Ina son na koma gidana ne kafin maman sa tasan bana nan kinsan wancan karon tamin
fada.but i dnt wanto look stupid..nida gidana nazama ina kame kame kamar wata
barauniya
Muffy ne munafukin wallhy..shiya dada ƙara sugar ma abun dayaga inaci maina gaya
mata yasaka yarinya tana min kallon wata barauniyar abinci
Cikin datsar nunfashinta zarah tace is enough abeg
Sis..barauniya..barauniyar abinci ..am tired of hearing this phrase..ke iyashi
kawai ya dameki ba?sis wai mesa brain dinki baya cagine..cant u see dat ure d one
killing urslf by urself awajen mijinki?
How dare u insult and shout at him agaban matarsa for god sake,kuma kinsan yarinyar
ma kamar matsayin kanwarsa ce..did u know how men hates disrespectful women?kina
kiran sa all sort of names babu ko dar dar ke wacece da baxai gurje miki baki ba?
Ai'anu wallhy bakida maths kwata kwata brain dinki na kifaye ne,mijinki is a
military man for that matter aike kinsan kalar zcyarsu amma kirasa salon da zakina
tunkararsa dashi sai raini?toh
Kicigaba wallh wata rana saiya kasheki.
Toke in banda wawanci dan kin debe abincinta kinci saime?ba gidan mijinku bane .ko
abincin na ubanta ne?ai kilewa ai zakiyi kice musu kinci din saime?amma kya wani
damu kanki kina wani kame kame
Kai Ainau u nd dis ur pride nd ego errhheeenn..u just embrassed urself bcos all u
wanted was to protect ur stupid pride nd ego..toh ai kingani yanzu ina ajin anan
duk wauta ya kwabar?Kuma wallh inbaki ma kanki karatun ta nitsu kindena zagin
mijinki kina hawa kansa da disrespect ba Allah wata rana sauran gawarki za akaima
mama dan dukanki zai cigaba dayi kamar jaka
Wayakaiki rubuta masa wannan letter ma?ohh my god
..kikasan yadda zai fassara magananki, ke wacece da zakice masa yaci amanan aminin
sa da yarinyar..u shudnt have involve imad...kinsan fa ya rasu...Wallhy zugin
kawaye kike bi ainau..to anan kam kaiki zasuyi su baroki..ki koma fa ki lal'abashi
ku dawo daidai tunkan kiga wata rana ya rubuta miki takaddar saki
Ure crossing ur limits..ni bansan me kike tinkaho dashi ba.

Jikin ainau take yay sanyi..saidai haryau bata dena tafarfasa taciki ba..tsimewa
tayi cikin dogon nazari..duk fargaba ya kama ranta..ajiyar xciya ta sauƙe tace ma
zarahn taji shawarata ta gode sai anjima zasu kara yin magana.
Tunda ta kashe wayar bata ƙara neman zarahn ba.

Kwanciya tayi acikin dakin hotel din with deep fear nd regret
Gashi komi na dawo mata ne akanta yadda kasan hoto
Tana kallon rudewar muffy akan wai dan mace tayi fushi da irin kazantar kiss dataga
ya ma yarinyar ranan
So muffy was dis easy to control
Gadai Karamar yarinya tazo harta fara wainasa kamar masa...

Tunani ta dingayi how can she be like her..just to achieve dat mallaka.

Can data tuna uban aiki da responsibilitu dataga yarinyar tana daukawa sai taji
inaaaaa she just cant bring her self down to that level
No,yaushe ta gama farkawa a bacci tayi wanka bare taje wani kalkale gida
Nd she cant just be comanded up nd down no way su maryam aisau su rainata...but
shawarar da xarah ta bata shidin dai zatay using..is better ta dan rage sabida
karma ya bugeta wata rana agaban yarinyar ta shiga uku da wani kunyar..na ranar
dinma she is sure tajisu..kawai ƙilewar zatayi kamar dai yadda zara tafada.

Washe gari sassafe tana farkawa tun kan tafara tunanin komawa gida saiga ƙirar
hasina.

Its a great news


Business dinsu ne yay hitting jackpot Harma ana neman su a lagos investment center
da suyi conference meeting dinsu da sharw holders suga profits dinsu da sukayi
making

Tuni Ainau taji tamanta da komi ba a mugun zauce cikin zumudi ta tattara ta bar
hotel
Taje ta shirya kanta a spa daga nan sika wuce lagos dasu maryam abunsu.

#SURAYYAHMS

A fannin rufaida kuwa tun dawowar su daga filin jirgi ya karayin wanka ya sake new
set of uniforms yanzu har ya saba takan iya shiryashi tsaf yay kyau snn ya fita ,A
ranar ma bata fito waje ba don time to time daya dawo yana zuwa ya duba ta,duk dama
tana mamaki da bata ji motsin ainau ba amma komin ta anan daki takeyi a tsanake.

Washe gari ma hakan ya kasance ya fita aiki da wuri yauma ita kadaice acikin gidan,
Tun tuni Juyi take tana tunani kala kala aranta da dare misalin tara saura hjya
mamah ta kira ta yafi sau uku suna magana akan tace masa su dawo family house da
zama inda akwai mutane sabida matsowar Ranar haihuwarta gudun kar bayanan yy tafiya
ko yaje aiki nakuda ya turneka amma bata iya cewa komai ba, gani take bazata iya
zaman can haka kawai ba musamn yadda kowa yake nuna baiyayin ta acan,gashi inta
ƙira suhan aka hadata da Ummanta yaa malam ya dinga zage zage yana masifa kenan.

Tun daga nan ta saka aranta tasan kota haihu umman ta kam baza a barta tazo ba dan
haryau yaa malam nakan baƙansa na baison gamutsa da zuriar zaidu,in bawai akan
muftahu bane zaiy abu to bayason yaji zancen komi..

Dan haryau mufrad yana keeping flow din kudin da yasaka acctant dinshi yana kaimasa
na harajin auren imad da rufaida ko ajikinshi bai tambaya ba duk ya dauƙa bulus
kawai yakeci.
Da can In shekara ya ƙare mijin yarsa jadwa yana turo da tsabar abinci buhu biyu
yahada masa da dubu hamsin kudin cefane amma sabida rashin haihuwa yasaka yanzu duk
yay sanyi
Da kashe masa kudi.

yaa malam Ya dawo bayason ciyar da gidansa akan kari sabida tsananin maƙon Kudin da
mufrad yake sawa ana basan dayakeyi, yanata tarawane amma baya son kashewa duk
tunanin sa karsu ƙare subarshi.

Da kyar suhan tayi mufrad ya gane halin da ummansun take ciki baiji komi aransa ba
kuwa ya tunkare yaa malam din da magana cikin hikiman son samar masa abunyi yace
masa yana wani babban business da masu shige da ficen
Abinci(import nd export) a kano,dan abunda aka kawo na masarufi zaina bashi babban
ƙaso daga ciki,trailer zaizo ya sauƙe masa kayan akofar zauren sa shisai ya
kasafasu ya siyar da na siyarwa,saura kuma yana sadaka dashi ma mabukata a anguwa.

Babu gardama yaa malam yay naam da wannan zancen sabida an hada masa duk abunda
yake so aciki.

Na farko a matsayinsa na mai mugun girman kai da jiji da iliminsa ace yau trailer
ne ya ke sauƙa a kofar zauren sa yana raba abinci ma mabukata aiyana ganin ƙarshen
girma yazo
Kyautawa mutane shine farkon hanyar samun daukaka da karama,yasan in ba aso shi dan
ALLAH ba yanzu za'a bishi dan abun duniya.
Gashi da son alfahari da buga ƙirji
Jinkansa yake ai abun na surkin sa ne duk wanda ya tuhumesa yana da bakin cewa
mijin yarsa rufaida ne yake dawainiya dashi..tun bayan da sukayi hakan tsakanin su
mufrad bai same lokci ya dawo kano ba,kuma dama shi baiyacika fallasa komina shi wa
family musmmn ma yanzu da kowa yasaka masa ido akan batun auren nan, ko rufaidar ma
bai taba bari ta fahimce cewa yana muamala sosai da iyayenta ba in zaiyi abunsa
saidai ya nemi suhan ita kuma ta hadashi da umma..within few months din nan Da suka
wuce haka yaa malam ya samu abunyi ana gwagwa dashi da masu siyen buhhunan
abinci,hakan yasa gidansa ma suka wadata da komi na rayuwa umma hadiza ta soma
samun sauƙin rayuwarta zai bata kudi harda na sutura, bakin halinshi na girman kai
da saka doka da nuna isa ne kawai baiya canzuwa,akan sadakar abinci dayakeyi sosai
ya samu jama'a yan kwaram da wanda xciyarsu ta riga ta mutu da jahilci da talauci.

Gashi sana'a da wuri ta amshe shi yana making profits cikin gaggawa sabida yana da
jan ido da iya tsantsara rashin mutunci da son yaga shima wane ni ,ga karama
irintasu na malamai yanzun saiya hau buzunsa ya nemi sa'ar kasuwa,duk wasu masu
cuta da rufe ido duk saida ya gama dasu acikin harkan yazama yana alfahri dakansa
sosai.
Tinda abun ya dan kankama saiya sakarwa wa umma wasu buhuhhuna tana fasawa tana
sayarwa yan anguwa a farashi mai sauki tacikin gida..daga nan bata isa ta sha ruwa
ba,takuri da saka ido,sabida yana da balain kishin matarsa kuma baison taje konan
da nan Shiyasa duk wani magana da akeyi nacewa zatazo abuja jegon rufaida ya tuma
yace sam bai iyaji ba..
Suhan kuwa tanata shirye shiryen kammala higher islam dintane zaa sakata schll of
nursing,yakumbo ita dayace duk tabi ta damu sabida ciwo bazai kyaleta ta iya zuwa
can din itakadai ba.

Yau cikin rufaida yake cika wata takwas da sati biyu cas Da misalin 11 saura na
dare a Bangaren sa kuwa yau yana rufe system dinsa ya jawo wayar sa yayi dialing
number Ainau fuskan nan a daure,a Bugu daya ta dauka yana jin muryan ta cikin
rububi tace zan kira Daga nan wani irin surutu ne ya doki kunnen sa wajen kamar ana
cin kasuwan dare don ko sallamar sa bataji ba bare ta amsa,kafin yayi magana ma ta
katse wayar baki daya yana sake dialing yaji switch off..tsaki ya ja yayi jifa da
ita akan gado...jikin sa ya bashi ba dawowa zatayi nan kusa ba
Just in time akayi knocking akofarsa tare da sallama cikin sanyin murya,wani lumshe
idanu yayi daya hango yadda dinkin off fitted shoulders riga da skirt ya haska
kyaun jikin ta a cikin wata lallausan English super wax

kalar kuwa yana mata kyau sabida matured mint green ce sai dai bata yi kwalliya ba
amma qamshi mai dadi ke yawo ajikin ta na wata zautaccen humrah da turaren
kaya ,ganinta ahaka Sai dayasaka yayi boyayyan nishi ya kalle ta sama sama alaman
ta shigo,
Cike da alkunya mai tafe da yauqi a rngwada game da shagwaba ta rusuna ta gaishe
sa'idon sa na kan ta ya amsa.

Nan take ta sona sanar da shi duk yadda sukayi da hjya mama batun komawarsu can dan
sosai itama tafarajin tsoron haihuwar anan itakadai

"Ya fahimce komai,dan tuni ya gane cewa gidan yayi mata shiru fiye da ko yaushe
shikansa aiki ya masa yawa sabida ana son aƙara masa girma kwanan nan sannan gobe
ma monday ne yana ganin kamar zai fita ya barta ita kadai.
Tunanin yadingayi aransa candai Sai ya basar dacewa ta bari gobe zasuyi maganan
kawai
Tana zaune ya shiga tambayar ta saukin jikin ta,sai nokewa take tana turo baki
karshe tace masa bacci take ji....

Yau sati guda kenan bata barinsa yana yadda yaga dama da ita sabida nauyin jikinta
da kiyayewar datakeyi kar wani abu yaje ya sameta,
Takan kyaleshi yay sama sama anma har yau bata barsa ya kuma durjan ta ba sede in
yaji abun ya matse sa sai yayi ta wasannin sa da ita har se ya rage zafi Yanzu
tsantsan sha'awarta ne ke damun sa ya rasa ta ina abin yayi kauri ya masa
mummunan kamu
Marar linxami

Bayan kwana biyu dayaga babu nasara ta wajenta kawai ya tattarata suka dawo family
house din.
Tun bayan gaisuwa babu wanda ya kara lekata Duk ta rasa inda zataje sanin cewa hjy
mama bata ƙasar itama ta tafi umara,tunda suka zo in ba keeyan ko hjya goggo ba
bamai sake mata fuska
Hjya adada da shukra suna nan agidan amma dukansu bamai shiga harkan ta

Saukin abun data samu shine motsin su agidan yana rage mata fargaba kuma zulai ce
yanzu take kawo mata abinci bata aikin komi face namijinta.

Da ita da shi Sunata shirye shiryen haihuwar little imad dinsu amma shiru babu
wanda yake tayata inbawai suhan ko hjy mama ne ta kirata awaya ba,saida nazli ta
dawo hutu ranan ana hira a falon snn taji cewa ashe anty fareesa ta tafi china ne
da mijinta yin hutu shiyasa ba a ma samunta a awaya,abun da ya bata mamaki yadda
tadena jinta,ga anty anu ma wai taje business confrence da yaa sheik ana tunanin in
few weeks zasu taho abuja.

Da wuya take rayuwarta a gidan ga abu ya matso mata kusa haihuwa koyau ko gobe
mufrad is squexing hard yaga alwys yana wajenta but sumtimes abun saiya cunkushe
masa..gashi shi baisan komi da akeyi na haihuwa ba

Bai sani ba babu yadda hjy goggo batayi da hjya adada akansu taimaka su fara taya
rufaida shiri ba amma haka sam taki tayi burus kayan lefen ma datace za'ayi da ma
suna ko biyar dinta bata motsa ba tukuna..
Daga can ma haka suka dinga zuga hjya jasmine akan kartazo abuja da wuri yin wani
jinya sai lkcin suna, duk sunata makirce makicen su a boye
Rufaidar ma bata san me akeyi ba.

Aganin hjy adada Hanya ne suka samo mafi sauki da suka samu tinda hasiya bata nan
su kuntata ma jikarta,su kuma walakanta alokcin datafi bukatar taimakon su domin
tagane nan gidan ba gidan zamanta bane.Kuma bazasu taba karbanta a matsayin tasu
ba.

Itadai rufaida bata taɓa raina kowa acikin manyan gidan ba,hatta nazli datake sa'ar
addanta in sun gamu bata nuna mata girman kai dan itace ma take fara gaisheta
Wani bin ta amsa wani bin taja mata tsaki,Altho ita ba tsanar rufaida tayi ba kawai
kasancewar ta matar yayanta ne yake mugun bata haushi yake cusa mata takaici.
Shiyasa wani gulman in shukra tazo tanayi mata sai taga kamar ma babu amfaninshi

Daga can kano duk hanklin umma saiya tashi yafina kowa dan duk hanyar dazai sadata
da taimakon yarta yaa malam ya datse.
Har umma sahura bai yarje mata akan tayi muamala da ita wann karon ba.
Ga suhan harta
fara jarabawarta na karshe ga jikin yakumbo ya matsa sai an kwantar an daga..satin
haihuwar rufaidane amma haka komi ya rincabe musu suka rasa yadda zasuyi.

A fannin rufaida kuwa harta soma cire ranta ganin mijinta ne kawai yake kan komi..

Ta lura kamar kwana biyun ma suna yawan samun matsala da mamanshi sabida yawan
tuhumarsa datakeyi akan hidimar matarsa harta abubuwan da ya saya na haihuwa tanata
bincikawa gudun kar akara yin na biyu,dan tuni su hjya adada suka juya kan magana
akanta sukace da wuyane inba kudin mufrad ake shagalin nan dasu ba,kayan dakin ma
duk suna zargin da kudinshi aciki..inba haka ba hasiya inatake da wann power ita
kadai..duk dai suka harhada magana dats looks sumhow real har saida suka cusawa hjy
jasmine damuwa aranta.
Akan batun haihuwan nan saita saka masa ido sosai, har keeyan takan kira ta bincika
ko yaga an bawa rufaida wani abu na musamman, sosai mufrad ya shiga damuwar
zuci,Duk dama yasan zugi ne amma sosai abun sun yake damun shi
Sai tausayin rufaida yazo ya dadu acikin zcyarsa,Ya tuna lkcin da ainau take da
cikinshi irin azaban kashe mata kudin da yay kome tace tana so sai anbata amma babu
wanda ya tuhume sa sai akan wannan da bai siya mata komi ko ya bata kyautar komi na
musamman ba.
Aynzu datake matukar bukatar kulawarshi ganin babu kowa dazaina taimaka mata,amma
aikinshi ya saka shi agaba amma still tana tare dashi bata taɓa yin masa ƙorafi ba
saidai ba ta bashi karfin gwiwa.

In his hrt He just knew that wat exist btwn him nd rufaida is more than just love
sabida yadda take balain fahimtar sa take kuma masa uzuri arayuwa.
She respect nd apreciate the little efforts he puts to be with her..

Ahnkli har ta shiga lkcinta na haihuwa tafaraji ajikinta kadan kadan amma bata son
nunawa Yauma Wanka sukayi tare nan ma ya gajiyar da ita ta bingire da bacci a
hannun sa da towel daure a kirjin ta wani muhimmin kira ya sa ya shinfideta ya mike
tsaye ya barta anan awa daya yaci a wayar bai gama ba sanda baccin nata ya danyi
nisa

A natse yake daga kafafunshi har ya iso inda take kwance ya tsaya cak yana kare
mata kallo ahankali yakai hannushi zai taba bayanta Dan So yake yaji dumin ta yau
amma sai yaji yakasa kawai ya xuba mata idanu yana cigaba da kallonta yayinda
zuciyarsa ke tsanan ta bugawa da sauri gefenta ya dawo ya zauna jikinsa Na rawa
rawa da kyar ya iya jarumtar sanya hannuwanshi duka ya juyo da ita
Yana juyo da ita kuwa towel din dake daure a jikinta ya karkace ya kwance
Idanunshi tsar akan fresh boobs dinta da suke tsaya kyam sai sheki suke da daukar
hankali.
Nan ya kafesu da rikitattun idanushi zuciyarsa ta tsaya cak ta daina harbawa Na
wucen gadi kafin daga baya ta cigaba da bugawa yana ta kallon ta ahaka

Ahankali Ya
shiga kokuwa da numfashinsa dake neman tsayawa jiyake iskar Ac dake aiki dakin tayi
masa kadan gabadaya
mood din jikinsan ne ya sauya ma lengt dinsa nunfashi sai ta Mike kar tana
dangling ta ciki nan ma jikinsa yacigaba da kyarma yaji kamar bazai iya ba ahankali
ya zare towel din dake jikinta gabadaya ya jawota jikinsa a mirgine yanajin dirar
dukiyar fulaninta bisa kirjinshi tuni yaji ya gigice tsintar kansa yayi da soma
wasa da albarkatun kirjinta Ahankali ya kai hannunshi kasan mararta yana shafawa
yana wasa da gurin yana wani irin nishi niishi,he realy want to go in amma in ya
tuna wahalar da zatasha sai yaji tausayin ta ma ya kashe masa jiki

Ita kam baccin ta takeyi batasan a duniyar datake ba Sai wani kamkame shi take
batare da saninta ba Ahankali ya zira fingers dinsa cikin kasanta yana jin moisture
din wajen har ya cusa yar yatsar sa ya shiga fingering dinta slow yayinda bakinsa
da lips dinsa suka koma kan nonuwanta yana aikin sarrafa albarkatun kirjinta
..'cikin wani yanayi jikinta yasoma shaking batare da ta bude idanunta ba tsintar
hannunta yayi ajikinshi tana mayarsa masa da martani cikin wani irin salon daya so
y gigita shi dadi yakeji sosai in tana shafa mai bom bom dinshi

gabadaya yagama fita haiyacinsa tunda takai hannuta jikinsan ya sake rudewa tamkar
yadda shima ya fiddata cikin hankankalinta

Shafo ta ya shigayi yana kiran sunan ta cikin lallashi har ya samu cikakken nitsuwa
da ita

can ta koma a sanyaye sharaf akan bed din wani irin juyi abunda kecikinta yay,anan
ya rike hannunta da ya shiga murzawa a hankli wani irin azaba ta dinga ji ajikinta
Wanda bata taba jin irinsa ba dan radadin ya ratsata fiyye da fahimtar brain din ta
wani iriyar shock takeji ajikin ta with each breath tanaji kamar ana shirin zare
kurwan ta daga jikin ta,sanda yaga ta kwallara kara duk jikin ta na rawa sannan ya
fahimce kamar naƙuda fa takeyi, 2mnt ganin ta koma ta kwanta tayi shiru ne yasa shi
sakin numfashi ya soma mata adduaoi ya sake gyara mata kwanciyar ta ta inda zataji
dadin yin nakudarta sosai.
Abun sai yazo masa unxpected sabida washe garin ranan ne asalin EDD dinta

Wayarsa ya dauƙa ya shiga neman taimakon gaggawa


Daga can asibiti aka cemasa zaa turo da ambulance.
Lkcin wani irin gurnani takeyi Na azaba tun 1 yake kanta har dede 2am babu taikamon
dayazo,yayi nan yay nan ya ƙira asibiti harya gaji,gashi tana da bleeding
complications, tun awajen awu suka gargadesa kar akaita wani wajen doc inba nasun
ba gudun kar aje ayi wni slightest kuskuren da zai kashe masa mata.
And he trusted his doc to be on alert,sai dai aynzu ji yake kamar yay ihu tsabar
bacin rai da sukaci 1hr basu iso ba..ashe doc kam yana cikin theathr ne ,3hrs
operation
Wanda sukayi attending nashi kuma basu masa bayanin haka ba.

Duk hanklin mufrad ya tashi,ya rasa wanda zai ƙira ya taimaka masa cikn daren nan
gashi ya gama tsorata karya rasata yasa duk matsuwa yakasa iya yanke hukuncin kaita
wani asibiti..can da nitsuwar yazo masa haka ya taso keeyan abacci akan ya tayasa
suje asibitin kawai yaga meke faruwa,Lkcin ma nakudar ya sarara mata shima bawai
dan ta hutaba bansa murkusu su babu abunda takey ajinshi da kyarma yasaka mata kaya
Hnklnsa sosai ya tashi dayaga yadda take neman galabaicewa,da kyar shima ya shirya
kansa babu ko takalmi akafafun sa ya fito.

Rubibin surutun su yasaka shukra sauƙowa kasa,by den ana neman uku saura haka taje
ta tashi su Hjy adada da nazli duk suka fito suka kalleta amma basu ko matso kusa
da ita ba,hjy goggo ne dai data fito ta dinga danneta tana lallabarta alokcin
mufrad ya fita juyo da motarsa bakin kofa,duk matan haka sukayi ƙaba kaba akanta
keeyan dayake namiji shine ya rirriketa ajikinshi yana kkrin fitar da ita waje
alkcin kuka takeyi mai ban tausayi tana ta tuna ummanta aranta alamar ta tsorata
dayawa tana neman strong suport amma ko ajikin hjy adada ynzu ne ma takejin zata
nuna musu cewa ita dagake takeyi.
Duk abun duniya ya dame tsohuwa ganin yadda keeyan ke rikita rikita yana jan
rufaida da kyar
Tausayinta gaba daya ya gama narkan mata da zuciya"..ta fara kuka tana zaginsu duka
tana cewa yanzu kuna mata ashe dyk tsayawa zakuyi bazaku saka masa hannu ya fitar
da ita ba?tunda hjy goggo ta fara kuka jikin nazli yay sanyi Jan hannun shukra hjy
adada tayi suka koma daki sai tay kamar mayafi zata dauƙo daga nan ba aƙara ganin
idonsu ba

Nazli kuwa ganin bazata iya da guilt ba yasa kawai ta taho ta taimake keeyan har
suka
Fitar da ita wajen suka sata a motar suma suka shiga ciki,lokcin sosaai jikin
rufaida ta birkice,mufrad na tukin amma hankkinshi baiya jikinshi,tausayi yasaka
nazli ta fara bata taimakon gaggawa ,kusan kwana hjy goggo tay tana Allah wadar da
yarta binta dataki fitowa.
Suna isa asibitin tun kan gado ya iso ya sauƙo ya sunkuceta sukayi ciki,suka samu
daf likitansa ya fito kenan daga theathr room idonsa duk yay tsuru tsuru.
Cikin gaggawa suka amsheta lkcin jini ya soma zuba mata cikin zautaccen yanayin
tanata furta innalihhi wa inna ilaihi rajiun.
Gaba daya jikinsu yay sanyi su ukun suna bin gadon hankki tashe barinma shi da ko
takalmi bai saka ba.

Tsoro da fargaba da rudewa yasaka idanun sa sauyawa sukayi jaaa,keeyan nema ke iya
comunicting da likitar yace masa karsu daga hanklin su thy wll keep her under
control wani sabon tashin hnkli da likita yace musu nakudar baije koina ba da
sauranta.
Bleeding din kawai zasuji dashi kayan haihuwa da komi sun bari a gida
Lokcin daya riƙo hannun nazli ma bai sani ba yahau mata bayanin akan suje ta
tayashi tattaro komi.
Sosai taji tausayin yayanta kuma thy left him all alone a wannan moment din saitaga
kamar abunda sukeyin is absurd doenst make sense to her anymore.
Duk kuma tasan dalilin dayasa kowa yay banza cos duk makircin da ake hadawa a
familyn akan rufaida shukra tana gaya mata.

Right now sai taga kamar muguntan ma yayansu kawai sukeyi,she really feel pity
datagan sa
A rikirkice,shiru ta bata har suka iso dakin tayi marmarza ta bude inda yace matan
komi na haihuwar tagano a shirye within few minute suka koma asibitin.

Rufaida bata tashi sauƙa ba sai daf ana ƙirar asubahi


Ta haifi santalelen danta mai zak zak fuskn ubanshi

Alokaci daya aka gama mata komi suka shigo dakin,kan matarsa ya nufa da tuni ta
kanlame shi tana ta kuka,su kuma suka dauƙi jinjirin suna ta kallonsa,ahankali ya
dagata ya koma gefe ya jawota jikinsa ya rungume tsam tsam yana saka mata albarka
yana bata hakri duk dama yasan hakrinshi bazai isheta ba Amman yanajin jikinsa wani
iri ajikin ta wani irin tausayinta me mugun mamaya shi yake cinsa har kasan xuciyar
sa
rungume ta yayi na tsawon lokaci kafin daga baya ya kwantar daita ya Mike ya je ya
amshe yaron yana kallansa baisan sanda hawayensa da suka makale suka sauƙo
Ba,duk wani abu da akeyi a addinace ya masa,awajen ya ƙirasa da sunanshi na "imad"
amma harynzu baisan meyasa yakejin wani nauyi da damuwa acikin ransa ba fita da
yaron yay a hannun sa basusan inda yaje ba sai after like 30min snn ya dawo
dashi,ya samu rufaida harta samu bacci..kasancewr nazli awajen ya taimaka sosai
kasancewar ta likita yar koyo,ko likita bai leko ba zakaga tanayi tana observing
din jikin rufaidar sabida
yayan ta 4hrs likita ya deba musu inhar jini bai bada matsala ba shikenan.
Keeyan tun asubah ya fita ya dinga kirar maman su amma watayrta akashe
Umma hadza ma tun jiyan ta dingaji ajikinta kmr yarta ba lpya ba tayi nan tayi nan
duk ta kasa samun nitsuwa.

Keeyan ya gaji da kiraye kiraye ya dawo ya dauƙi imad din yanata kallonsa
Mufrad nazaune shiru agaban gdon da rufaida take bacci duk abun duniya ya damesa
taciki.
Sai 6am baban shi ya ƙira snn ya fita waje,tun kirar da jiya hjya goggo ta masa bai
yarda da komi ba saida mufrad ya gaya masa cewa sukadaine a asibiti da kannensa.
Lallabarsa ta dingayi yana cewa zai turo anty anu abuja kafin zuwa gobe zai kuma
saka mahaifyarshi yau yau ta dawo.

Sassafe hjy adada ta fito kamar zataje asibitin amma ina wani wajen daban ta
nufa,ahaka bata hakura ba saida ta ƙira hjy jasmine ta dada famfa ta tace mata koda
ance ta dawo takimishi tace jikin mamanta ya tashi,ahakane kawai zata amshi justice
ma fulani kuma hasiya taji zafin halinda ta jefa maman su aciki.

Surayyahms

,Hanlklin hjya jasmine sam bai kwanta ba anma dake abun ya mata yawa akai yasa
kawai take biye musu.
Har goma saura suna asibiti babu wanda ya biyosu hjy goggo ta gama sake baki hjy
adada nan tazo,sukuwa Bayan an sallamesu ya tattara matarsa da dansa suka dawo
gidan,sashensa direct ya wuce da ita by then nazli harta shiga sashen ta gaya masu
sun dawo within few min saiga hajy gogo da shukra..lkcin ma rufaida bata san inda
take ba sabida jiri da ciwon ciki.
Surutun da sukeyi akanta sama sama take ji ba duka ba,hjy tana ta tambyar inda hjya
adada take amma bata samu mai bata amsa ba,su mufrad kam anan ma sukejin cewa wai
wajensu tace zatazo tun sassafe.
Shidai sosai ya fahimce su ya gane komi,tun daga kan kashe wayar maman sa da wasa
da hnklin su da hjy adadan takeyi.
Shiyasa tana shigowa gidan da hjy goggo ta fara tuhumarta inda taje saiya amshe
maganan yace mata ai tazo ta dubasu.

Duk damuwar sa yana ganin rufaida karamar yarinyace bazata iyayi makanta komi in
babu wata babba mace akusa amma daya fahimce duk wasa da hanlkli sa zasuyi kawai
saiya cire ransa akan neman taimakon su
Thankfully keeyan da nzli time to time haka suna zagaye cikin dakin suna
dubata,zulai ce ta dinga aikin kawo mata abinci da su ruwan zafi tana dan sha,amma
ba kanta zazzabi sosai ya rufeta..yau hatta wankar yaro nazli ne ta taimaka ta
farayi mata,hjya goggo dik ta damu tana gaya musu dan abunda ya dace ayi,can da
abun ya isheta atake ta nemo irin matan nupawan nan masu wankan jego can da yamma
matar tazo suka tasheta,matar ta fara ma rufaida wankar ruwan zafi isasshe, hakan
ya saka jikinta ya fara warwarewa harta samu taciccii abinci.
Daga can kano kuwa sosai umma hdiza ta daga hanklinta akan suhan tabar jarabawan
ta kawai tazo ta duba mata jikin rufaida rikicin da ketayi kenan tun safe
tsakaninta da yakumbo an kasa samun mafita gashi kusan komi sun hada na haihuwa
amma yadda zasukai ne yau ya zama musu babban tashin hankli.
Washe gari da sassafe anty anu ta dawo gidan ta amshe ragamar kulawa da rufaidar
tare da mai mata wankan jegon.
Sanadiyar haka yasa mufrad yafarajin sauki sauki aransa dan sosai ya kullace abun
aransa ganin abunda su maman shi sukeyi..yasan da hajya mama tana nan da duk wannan
abun bai taso ba.
Tunda anty anu tazo su nzli suka dan dauƙe kafarsu a sashen,haka zata ma rufaida
komi hjy goggo ma ta matsa sosai akan ana bata abinci masu armashi,Wankar kwana
biyar amma sosai jikin nata ya warware ta dan farfado,haryau hjy jasmine taki ta
bude wayarta Ainau ma dataji zancen haihuwa bai wani darata ba sabida nasarar da ta
samu sosai a tafiyar datayi,sai daf ana washe gari suna ta kira gidan takejin me
ake ciki kowa ma ya dauka yar tafiya tayi.

Abun duniya ya dame nzli ta shiga tambayar maman sun meyasa da batazo ba kuma bata
nemi yayn su ko a waya ba,shiru ta mata dan duk bata da amsar wnn tambyar ita
kanta.
Ita ainau ta nema akan washe gari suna zata biya ta kano sai su taho abuja tare.

Haka abun ya kasance wani iri ma zuciyar rufaida sabida yadda ta dingajin tsananin
bukatar wani nata a kusa da ita,duk kkrin da mufrad dasu anty anu sukeyi akanta bai
hana ta cusa wani abu na damuwa aranta wani bin in ita daya akabarta a dakin hka
zata kuka..wani abun ma baiya tashi damunta sai in tana zaune ita daya.

Saita dinga tuna yadda hjy adada taki ko sau daya tace mata sannu yaro ma da aka
miƙa mata cewa tayi hannun ta na rawa baxata iya riƙe jariri ba,su nazli da suke
dauƙar yaron duk magana suke fada mata cikin raha da salo dan kawai tasan sabida
yayan su kawai suke zuwa gefenta
Duk saita rasa me tayi musu da zafi haka da duk suka tsaneta,da dai abun bai dameta
ba amma ynzu da aka mata a wannan gabar sosai taji zafin abun aranta

Bata fiye nuna damuwarta bane saboda ganin yadda damuwar mijintan yakeso yafi nata
haushin abun sun duk ya nuna ayanayin shiru shirun dayake yawan yi daga ya dawo
aiki zaizo daki yana dan debe mata kewa..haka zaita matsawa yana son yasan abunda
take bukata amma dukan su basa iyayin tunanin komi mai kyau nasu saidai na dansu
sabida raunin da zciyarsu ta shiga ciki kwana biyu.

Bai wani sissiya mata wasu kayan duniya ba bacin wanda suka siya kafin haihuwa,ana
washe gari sunan ya turo mata kayan da zata saka wanda tun ranar haihuwar ta ya
siya kankarrun leshuna guda biyu da tsadadden shadda aka kai aka dinka mata aka
kawo mata zatay fitar suna dashi.
Qashe gari suna kusan kowa ya dawo gidan saiya cikka da surutun mata,yau hjy adada
ce ta musu jagora har izuwa dakin tsabar burinta ya cika ta wofantar da jikar
hasiya, lkcin da suka shigo dakin suka samu ma anayi ma rufaidar wanka,dukkan su
harda su ainau ne suka shishhigo ko zama basuyi ba a sama sama hjy jasmine ta kalli
yaron sann suka aje mata shi akan gado suka firfita,sosai hjy goggo taja jikinta da
kowa tabi ta dauƙe musu wuta,abun nata damunta aranta..wato ko yar sannu bazasu
tsaya suyi ma yarinyar nan ba itama taji dadi aranta ba?,ita take fadama anty anu
komi da yakamata ayinwa rufaidar yau, dan duk wani na hidimar suna da akeyi bataga
anyishi agidan ba tunda hjy jasmine ta iso gidan hjy adada ta fara kawo fidda ficen
wai kawai abar wani hidimar suna tunda basu shirya ba.zancen kayan suna dana lefen
ma duk ta shashantar
,tunda yaro yaci sunan imad ai shikenan sun gode, Kawai zama sukayi a sashen hjy
adadan suna ta hirarrakin wani bikin nadin sarauta da hajy adadan take shirin
halasta anata shewa hardasu A'inau aciki.

Tun sassafe rufaida tayi wanka tare da yaronta sukayi kyau suna daki a zaune babu
wanda yake lekata dayafiye mutanen da ta saba gani daga keeyan ko mijinta sai su
anty anun,duk yadda taso daurewa
Amma takasa intaga yadda koina ya dau shiru duk aka sharesu agidan saita kuka,wani
bin in ba addanta bane ta ƙira awaya ta lallabeta batajin sauki a zcyarta, duk
abinda mijinta ya bata shita dan tarkata ta bama mai wanka tukuici dama wankar na
kwana bakwai ne kuma tunkan tafara yabiya ta kudin aikinta.
Mai wanka tana tafiya ya rage daga ita sai anty anu tunda suka zauna hakuri kawai
take bata tana lallabata
Haka dai akayi sunan a walaknce trout tana dofane acikin dakinta da yaron ta.
Wani salon rainin wayon ma suna zaune haka saidai azo a amshe shi in angama sai
aiko zulai ta dawo dashi.

Ran hjy adada dana hjya fulani bakaramin fari yayi yau ba,duk dama tana kwance ne a
gadon ciwo a kano amma tsabar farincikinm am walakanta jikar hasiya harji take
aranta kamr harta mutu bazata taɓa mantawa da karar da hajya binta ta mata ba.
Hakama ai'nau da har Allah Allah take su hadu ta mata gori..

Sai can da yamma snn mufrad ya dawo gidan tare da mahifinshi.


A babban falon gidan yaa sheik ya zauna shikadai yau bai bukaci kowa a kusa dashi
ba

Lokcin umma hdxa tadan samu daman yin magana da rufaida hanklinta ya dan
kwanta,koda ya shigo dakin yaga alamar kmr tadan sake ranta saishima hanklin sa
yadan kwanta.

Wani wankar ma ta karayi tasaka peach colour chantilly lace acikin wanda yasa aka
dinka mata kalar kayanta iri daya dana yaronta yaron yy kyau kamar asace shi
ATare suka fito cikin falon gaishe da yaa sheik,suna baza sassanyar qamshi har inka
gansu ahaka bazaka ce tana cikin damuwa ba..Tun zaman su
Anan yaa sheik ya amshe yaron ya rungumeshi ajikinsa
Yay musu nasiha sosai,yanata bawa rufaida hakuri har tazo bata fahimce akan menene
yasa ya dage da mata nasiha akan hakuri ba.
Sai Daf za'a kira magrib ya sallame su mufrad yasaka hannu ya amshe yaron yana tafe
tana biye dashi a baya suka wuce sashen inda taron matan yake, danso yake a washe
gari da safe ya tattara matarsa subar musu gidan bai fadama kowa ba kuwa.

Surutu akeyi a daki amma sunayin sallama wajen ya dauƙe shiru,da wuri shukra ta
sulale ta fita waje ta labe daga kofa tana ji.

Hjya goggo tana can gefe nesa da wajen hirarsu tana jan carbi,hjy jasmine da hjya
adada suna zazzaune..ainau da nzli ne a ƙasa.
Kowa Kallonsu yakeyi babu kiftawa har kamar zasuci tuntube suka shigo ciki,waje ya
samu ya zauna cikin nitsuwa Sann rufaida ta zauna a ƙasa agefensa haka..babu yabo
babu fallasa ya mika ma mahaifyar shi yaron ta rike a hannunta snn ya gaishe su
yana dan mata bayani ya musu godiya kamr bakomi aranshi,dik jikinsu yay sanyi sai
kame kame suke suna sham qamshi, duk sunsan yasan basu masa komi ba.
Hakama rufaida ta bisu ta gaggaishe su cikin girmamwa
Hajya goggo ne ta soma tada maganan abun da basuyin ba

Altho shiba wani abu ya bukata na kayan duniya awajen su ba


Just a little concern
Dayayi expecting zasu nuna wa rufaida a matsayin ta na yarinya karama ahlinda ta
tsinci kanta a ciki musmm ganin bata da kowa nata akusa da ita,sai yaga ya rasa
hakan daga wajensu.

Shikansa baisan godiyan me ya musu ba amma tabbas hakan da yay yasakashi yaji sakat
aransa sukuma ya cusa musu tsarguwa

Hajiya jasmine duk sai taji babu dadi aranta tafara masa bayanai akan batun
Kayan duk shi bama ji yakeyi ba dan duk wanm basu dame sa..all he eva wanted was
rufaida ta samu kulawarsu alokcn datake tsananin bukatar hakan but thy dint give
that to him aranshi bayajin a duniya akwai wani abun duniya da zasu masa ko suyiwa
matarsa ya burgeshi.

Duk suka taru sunata bare baren baki suna kame kame sunsan dai yasan ƙarya ne
sukeyi suce basu da kudi awajajen su.

Kamar baya wajen haka ya ɓata shiru harsuka gama kawo pointless reason dinsu sukayi
shiru
Shibaice ayi ko kar ayi ba.in yy ne ba yace bakomi,ana daf za'a ƙira ishai ya
amshe Dansa a hannun maman nasa cikin son ya dakatar da maganan nasu, yace mata
xasu koma shi zaije yay sallah..tanata jira taji yay nashi sharhin amma sai shiru
baice komi ba, rashin cewansa komi akan maganan sun kuwa bakaramin ƙara hargitsawa
mahaifyarshi zuciya yayi ba,sosai hanklinta ya tashi..sai taga kamar fushi yayi da
ita amma bayason nunawa..duk sai taji kamar hankli aka zubo mata akanta tanaji
aranta kamar basu aikata ma dantan daidai ba.
Mikewa yy ko ajikin shi,tun da ya musu sallama ya saka rufaidar agaba yace su
tafi,har suka bace ma ganinsu hjy jasmine tana ta satan kallon su sai kuma taji
tausayin rufaidar ya shigeta tafara tambayr hjy goggo ko har an mata wankan jego
ganin babu wani nata dayazo..

Tsinin baki hjya goggo tayi ta share su hjya adadan ce ta dinga bambami tana fada
mata ai sun dauko mai wanka mufrad yabiya an mata harsun sallameta ta tafiyau..duk
dai abun bai mata dadi aranta ba amma dai tayi shiru.

Suna fita a dakin Ainau tabiyo bayanshi da guntun


Makircinta wai taxo kallon yaro,rufaida tana ganin haka ta zame ta koma dakin ta ta
zauna,ainau kuwa she make to use dis moment dataga yana shiru shiru ta basa haqri
tace ai ta gane kurenta bazata kara ba,ta yarda ta amince zata zauna tare da
rufaida
A tunaninta ai ynxu kama bbu sauran abunda rufaida zatyi wani burga dashi bacin
kowama baiyasonta tare da abunda ta haifa agidan saishi shi kadai.

Baiƙi mata ba duk wani karamkamban ta haka ta gama ta tafi tana murma,dama Duk
damuwarta dama tana so ne ta ƙarbi official permission daga wajen sa danta je tayi
hidamar partyn cin nasararta a dubai da su maryam...
Inta dawo ne take saka ran dis time kan zata ƙore rufaida agidanta da zallan
bakinciki.

Takwas bai mata a gidan ba ta tafi asokoro ta kwana da asubahin fari tacikawa
rigarta iska.

Anan gida kuwa duk hjy jasmine ta kasa samun sukuni acikin zuciyarta tunda ta koma
sashenta babu abunda ta tsinana data kwanta ma sai juye juye take tana jin kawai
bata kyauta ba ma yar yarinyar nan ba,

Wajen karfe goma saura yaa sheik ya shigo,as usual duk ta kananyeshi da soyayyarta
agareshi amma sai taga yau yana shan mata qamshi,tana masa tausa ma amma ko yar
hiran daya saba mata baiyi ba yana kwance ne dai idanunshi a lumshe,duk saita rasa
abunda zatayi can cikin hikama ta mata ta kawo maganan dawowar hjya mama aciki
harta samu ta sako zancen umma hadiza tana tuhumar sa mesa basu zo ba, anan ne
takejin abunda ke faruwa haryake gaya mata irin matsuwar da suke ciki danso zo su
tsayawa yarsun,shidai bai nuna ransa ya baci koyaji wani abu da suka wofantar da
lamarin ba, amma sosai ya mata hausa a cikin hannun ka mai sanda..yace duk abinda
yake faruwa da rufaida acikin qaddrarta ne kuma Allahn daya dora mata shi zai yaye
mata.
Ya kara mata da labarin cewa rufaida ce kawai ta taba haihuwa acikin yayan hadiza
amma ko yaa malam baiyi la'akari da hakn ba dan ya bari kasance tare da ita ba. Duk
jikinta yay sanyi
Sai taga kamr duk tausayin rufaidar ya dame shi aransa shima amma baya son nunawa.
Suna gama maganan Addua kawai taga yay ya kwanta abunsa
..itakam kasa bacci tayi da tunani kala kala aranta,sai taji kamar mijinta tayiwa
da bata rufa masa baya ta masa kara akan yar wansa ba,aiko bakomi itama uwa ce ga
rufaida,hjy mama kadai inta
Ji wann labrin tasan bazataji dadi ba.
Ace suna gidan amma hatta mai wanka sanda akyi haya?..kaya da hidimar da basuyi ba
bai wani dameta kamar rashin kulawarta data nuna akan yarinyar ba..Allah ma yasani
yarinyar bata taba mata wani abu ba kawai abunne ya mata yawa akanta sa
zciyarta..cos of too many poisoned minds,ga shukra ma has the worst nd shaperst
mouth intana son ka tsane mutum wallh saika tsane sa tsabr kawai yadda zata fassara
shi ta muzantashi.
Na Hajya fulani kuwa tsantsar mugunta ne,hjya adada kuwa tsana ne zalla datayi wa
hasiya..sosai idanun su ya rufe nasa ko yin tunani kamar na masu hankli itama kuma
haka suke kwaba mata tunani wani bin Harji take da akwai wani magic datayi dan
jikin hjy fulani Ya warke ta rabu da gabanta da tayi, dan muddin tana wajen she
dont think she wll eva be able to think straight about this whole issure.
Ga mijinta ma duk ta kasa gane kanshi
Tunda ta koma can reltionsp dinta dashi yay baya sabida bata ma samun daman
tarairayar shi bare ta san menene damuwar sa ba..har asuba tana zaune cikin zullumi
bata iya bacci ba.

A fannin su mufrad kuwa tun bayan rabuwarsa da ainau ya wuce sashen hjy mama ya
same anty anu..dan abun daya kawo mata na nuna godiyarsa akan kkrin datayi masa na
kula da rufaida duk taki amsa..
Washe gari da sassafe itama zata wuce kano da su yaa sheik sabida business dinta
babu kowa akai..
Yau tare da matar sa da dansa ya kasance suka kwanta tare da dansu a tsakiyar su
Lallaminta ya dingayi da kalaman sa masu tsananin taushi da dadi da sanyaya kokon
zuciya Ya nuna mata karta damu da komi dataga ba a mata ba,tasaka aranta cewa shine
zaina mata komi in due time,irin son dayake nuna ma yaronsun ma kawai yakan wanke
mata zcyarta yay fari tas yau ahaka sukayi baccin su cikin nuna wa junan su
tsantsar so da amana..
Da asubahin fari ya sanar da ita cewa ta shirya zasu bar gidan,bata masa musu ba
haka ta rufa kanta takira anty anu ta taimaka mata da wankan yaro aka shirya mata
shi damas acikin hadaddun set din kayan sanyi.

Kafin ta gama kimtsa kanta harya kwashe musu duk wani kayansu acikin wasu tika
tikan trolley guda biyu keeyan ya kai musu mota,akan shizai ma kaisu aiport.
Shima tunda ake wnn rikicin ya kauracewa maman su dan duk ita tafi bashi haushi.
Yasan da anty fareesa tana nan da zasu ji kunya har haka ba dan shi aganinsa ba
walakanta rufaida sukayi ba sunedai sukayi abun kunya makansu.

Around 6 suka fito mufrad yasaka grey suits data masa mugim kyau ya hada da fararen
light control glass a idanun sa,yana tahowa tare da yaronsa a hannu.
Rufaida kuwa dogon riga kawai ta saka baki irin arabian din nan mai kimono itama ya
mata kyau sosai sai tayi lullubi da mayafin shi ta riƙo yar jakanta a hannu..a baya
ta bishi har suka kai sashen hjy goggon dan sunsan by now kowa ya fito gaisuwar
safe.

Suna shigowa wajen kuwa suka samu kusan kowa na ciki keeyan ne kawai yaki shigowa
cikin gidan kwata kwata yana jiransu daga waje

Hjy jasmine da yaa sheik na zaune agaban hjy goggo hjy adada tana can gefe tare da
su shukra da nazli

Ganin jaka a hannun rufaida yasa su binsa da kallon tuhuma,hjy jasmine dta kasa
hqri tace
"Yadai..yana ganku haka wani wajen zakuje da sassafe haka bazaku bari gari yadanyi
dumi ba?..baiwani kula da maganan ba ya rusuna ƙasa shida matar sa sukayi gaisuwar
safiya..
Maman sa duk ta kagu taji inda zaije sai kallonsu takeyi
Yau kamr da bakin halin nashi ya tashi bai sakarwa kowa danshin ba ya makalkakesa
ko minti biyar basuyi ba ya haɗe ransa
yace musu su zasu wuce da matar shi...ina zakuje?
Tambayar kenan anma bai amsa kowa ba,duk fidda fice da kananan maganan da aka hauyi
yanaji baice musu uffan ba..baikuma gaya musu inda zasuje din ba shin gidansa na
asokoro ne ko ina kowa kansa ya kulle

Hjy jasmine dake fama da quilty consiense din abun duk tafi daga murya adakin tana
tuhumar sa dalilin tafyarsun cikin gaggawa tana cewa in sun tafi ynzu wazaina
kulawa da rufaida amma haka ya mata shiru..
haka Yaa sheik ma yakiyin magana awajen

hjy adada tsaki ma ta dingaja in aka binata ma sufi ruwa gudu bata damu ba
..mufrad da zai fita ya juya yace ma nazli ta biyoshi
Jiki a sanyaye ta tashi ta fita tahau binshi suka haura sama can dakinshi tare.

Suna fita rufaida ta karaso inda hjya goggo take cikin sanyin jiki da sanyin murya
ta rusuna kasa agabanta tafara gode mata akan taimaka mata datayyi,alkcin tsohuwar
cijewa tayi batasa kukan tausayin ba tana ta saka ma rufaida albarka tana dada bata
hqri ganin hawaye a idon rufaidar ya balain sawa zcyarta jin rauni sosai,rarrashin
ta dingayi tana nuna mata itakam tana sonta kuma ta amsheta acikin zuriarta

Rufaida Tana fita ta fashe da kuka tahau zaginsu,surutun datayi wa hjy jasmine
saiyafi na kowa yawa..
Duk abunda yaa sheik baisan sun aikata da gangan wa rufaida ba saida tona musu
asiri
Ta dinga cewa hjy jasmine "jasmine kinban mamki da kika yadda binta da fulani suka
hore miki kunne har kika gujewa dan cikin ki,kika kasa basa support akan auren
sa,bacin kinsan ba yarinyr nan bane ta kashe miki dan uwanki mutuwa fa na Allah
ne.

Duk kun dauki kiyayyr duniya kun dora ma yarinya sabida bakuda imani da tawakkli
Kuna nunawa Allah kunsan zafin rasa naku da kukayi snn bakusan menene qaddara ba.

..Binta kekam bazance miki komi ba dan saiyau na fahimce abunda yasa Allah ya
rabaki da naki yayan,karki manta hauwa ce kawai muke da tabbacin cewa ta
rasu,haryau ina yarki khadija take?inba mutuwa tay ba shin kinsan a wani hannu zata
fada!binta muzanta dan wani fa banaki bane
Amma tunda kinki jina..kije da halinki.

Wato dan hasiya bata nan shiyasa kawai komi na gidan nan zai tafi abaibai..yarinya
ƙarama kun kasa kulawa da ita ..

Ki dubi fuskan yaron daya shigo duk fushi ne atattre dashi harda zaku ishesa da
tmbayar ina zaije da matarsa?inma birnin sin zai kaita ynzu kam ina ruwanku da ya
kawota gidan nan me kuka mata banda cin fuska?nide gaskiyata zan fada ba akyautwa
hasiya ba,zaidu karkaga wahalar da yarinyar nan tayi cikin zafin ciwon nakuda,wai
yayanka maza sune akanta yo su mesazu iyayi akan mai nakuda, su adada duk suna
tsaye wllh haka sukaki susa musu hannu.
Ke kuma jasmine gaki da yaya mata amma kina biye musu.
kirinka tunawa fa da akwai mutuwa akwai bacin rana bakisan nan gaba a wani hannu
naki yayan zasu fada ba.

Har tayi shiru ba wanda ya iya cewa komi sabida kunya


Yaa sheik was shock da yajji wasu abun baiyi wata wata ba ya mike tsaye ya fito
agurguje don ya tsare mufrad yaji kan magana

Kafin ya fito ya samu wai har sun bar gidan sun kama hanyar airpot nazli ya gani
tana tsaye a wajen ita daya da evelope a hnnunta da alaman jikinta yay mugun sanyi.

She felt really ashame of herself duk sanda ta kalli envelope din tukuicin godiyar
da yayanta ya bata sai taga kamar biyanta kawai yayi ladan wahalarta ba kyauta ya
mata ba.

Haka ta wuce daki jiki a muce ta kwanta da abun aranta yana damunta she just wonder
why thy are been too selfish tarasa laifi daya dazata nuna tace gashi nan rufaida
ce ta mata arayuwan ta..despite everything that happen tagane abun nasu kawai kishi
ne da kyashi..thy just dint want her to be part of their family

#SURAYYAHMS

fannin su mufrad kuwa sai da suka isa filin jirgi snn take sanin cewa kano zasu
tafi hakan bakaramin faranta mata ranta yay ba kobabu komi tasan zataga yan
uwanta..Karfe takwas na safe suka iso garin kano
Daga airport direct yasa aka wuce dasu gidan hjya fulani.
Tasha mamakin ganinsa dan batayi zaton yadda take muzanta shi awajen mahaifyarsa ta
kuma tsane matar sa har zaizo ya gaishe ta ba.duk tsoro da dar dar din da rufaida
tayi taji haka tayi ta bari,duk
Dama ko kallonta batayi ba bareta amsa gaisuwarta kuma agabanta ta dinga cewa ta
tsane ta tsani abunda ta haifa.duk surutun ta baice mata uffan ba dama burinshi
shine ya sauƙe haqqin mata sannu da jiki snn ya nuna mata danshi he dont really
care what she thinks or say.
Kusan awansu daya a gidan snn suka tafi daga nan direct ya wuce dasu zauren yaa
malam.

Shima sosai yasha mamakin ganinsu tare Amma yaji dadi aransa da aka kawo masa
jikarsa har zauren sa saidai bazai iya nuna hakan akan fuskarsa ba amsar yaron yay
yanata kallonshi yana kakale kakalen masifa wai sun dauko yaro baiyi kwari ba suna
yawo dashi barin ma ,rufaida da kamar hanjin cikinta yake gani,laifin komi akanta
ya daura karshe ma yace lallai itace munafukar datace akawota gida a wnn
lokcin ,surutu ya dingayi laifinta na tun tana karama ma saida ya tuno mata
dashi,yace sam batajin magana, batason zaman aure, Ta inda yake shiga bata nan yake
fita ba,, hatta ruwa saida yahana ta sha yace bazata zauna masa a gidansa ba me
tazoyi da danyen jego?da kyar mufrad ya shawo kansa ya lallabesa akan shine fa ya
kawota,kuma sunzo ne dama su nuna musu abunda ta haifa,shine zaiyi tafiya yace bari
yakawota nan tazo ta gaishe dasu ummanta tay dan kwana biyu,.yaa malam yace samm
bazata wani zauna masa a gida ba,bakaramin drama akayi dashi ba, da kyar snn ya
amince tazauna din abunda ba a tabayi a gidansa bakenan dan duk wacce ta fita ta
fita kenan,a haka ma cewa yakeyi sabida jikarsa kawai zai bar rufaida ta dan zauna
sabida zaiyi ma jikarsa saukar qur'ani zai tsare jikin jikarsa daga almuzijai duk
inda jikanshi zai kasance asan da cewa bada ganan ba shi jinin malamai ne.
Haka mufrd ya kyalesu ranar umma kamar zata saka ruwa akasa tasha tsabar murna dan
bakaramin kai kukanta wa Allah tayi kwana biyun nan akan rufaida ba
Cikin ikon Allah saigata har gida da abunda ta haifa zata mata kwana biyu...

Sosai umma tayi godiya ma mufrad dan gani take ma ita kawai yayiwa adalci daya kawo
mata yarta har gida yanzu kam tasan dolene hanklinta zai samu kwanciya.

Dazai tafi har mota rufaida ta rakashi


Duk da farincikin kawota gaban ummanta da tay sti'l jin yace zaiy tafiya ya daga
mata hanlknta sosai.

Sunfi awa a motar yana Lallabarta akan bazai dade ba zai dawo. Akan batun ƙarin
girman sa so dolene yaje U.S da south korea yay documenting tunda anan coast dinsu
yake anan kuma yay karatu.

2weeks ya bata dama tayi agida, snn yace mata keeyan ma zaizo kano sabida ita,dan
shizai zo ya kaita gidansu can in hajy mama ta iso nan da 2weeks din itama.
Duk abun da suke bukata ya bata yace ko bata same sa awaya ba kartana damuwa inya
dawo he wll alwys be available for them.

Rabuwarsu was soo romantic duk damuwar sa ta samu ta sake ranta ta dena damuwa da
komi kafin ya dawo.

After 2 days ya tafi,


Umma kuwa farinciki takeyi kasancewar su tare rufaida ita kanta taga uban so da
gata,ta mata wnn ta mata wann,tamkar aljannar ta Haka ta dauki son duniya ta dora
akan jikarta da suketa jani in jaka da yaa malam dan akwaishi da son
alfahari..bakaramin
Fadin rai yake nunawa akan jinjirin ba..

A fannin su hjy jasmine kuwa tun ranan bayan yaa sheik ya dawo cikin gidan yake
tuhumarta akan abunda hjy goggo ta dinga fada akan sunyi wa mufrad da matarsa, to
Basu samu sun tattauna sosai ba sai ga anty meera mahaifiyar malak tazo gidan
Itama dawowarsu kenan daga ƙasar waje take samun labarin cewa har rufaida ta haihu
shine tace bari tazo ta dubasu.

Fita yaa sheik yay a gidan yabarsu tare da kawarta


Hjy jasmine wacce duk ta kasa samun kyakkwar nitsuwa
Anty meera ne take gaya mata ai jikin malak ne babu dadi shine sukaje dubata..tana
ta yabon rufaida tana neman jin inda take
Duk zurfin cikin hjy jasmine haka yau ta kasa dannewa ta bayyana ma anty meera
halinda ake ciki.."Anty meera tasha mamakin ta sosai,batajiwa rufaida dadi ba
sam,ita ba ma zancen rufaidar bane asalin damuwarta aynzu tsoro take ji mata akan
auren ta ita kanta..shawara ta dinga bata akan ta bar zancen bin maganan mutane
tabi bayan gaskiya kawai inba hakaba a hnkli zata rasa soyyayr mijinta da yayanta..
Har anty meera tabar gidan tunani takeyi dan already ta fara ganin hakan mufrad ya
dauƙe matarsa,ga nzli ma tana tuhumarta keeyan ma ko gaisheta baizo yay ba..ga hjy
goggo yau ta fusata ta mata mummunan baki,duk sai taji ta damu..anya mahaifyar ta
bazata kaita ta barota ba kuwa?ji take kamar ma karta koma gabanta amma toh ya
zatayi ga rashin lpya kuma ita din ne kawai ta rage mata a duniya..now she must
just get rid of her oders..itama din tanaga kamar taurin kan nan dai zata fara
mata,kwata kwata ta dena biye musu dan aynzu kam bata gane komi..tunda hankli ya
dawo mata sai gaba daya hjy adada tazo bata gane mata dan
Kkri sosai tay ta shawo kan yaa sheik harsaida ta tabbata da cewa yadan fahimce
ta,,da cewa ma tayi zata nemi mai jinyar mahaifyarta ta dawo gida amma haka yaki
amincewa
Bayan kwana biyu ta koma kano hjya fulani ma sam bata gane kanta ba.
Duk damuwa da fargaba ya ciike kan kirjinta musmmn ma dataji ance mufrad yazo da
matarsa nan amma kuma bata san inda suke ba,kota kira wayarsa akashe hakama ainau.
Har Allah Allah take hjy mama ta dawo ta samu wanda zai kwantar mata da hnkli dan
sosai abubuwan da suka farun sukazo suna damunta.

Yanzu kwata kwata bata son jin wani hirarsu hjy adada shukra ma inta fara fade
fadenta saita mata fada kawai tace mata ta fuskance studies dinta kawai.
Nazli ma tun ranar bata kara cewa komi ba, Haka rayuwa ta kasance musu rufaida was
having best time of her life agaban mahaifyarta dan bazata iya tuna when last
rabonta da zama acikin gidansu haka ba.

It was a big oppurtunity for her duk dama yaa malam yana mugun saka musu ido ko nan
da gidan yakumbo saida ya hanasu takawa sabida jikarsa kullum suna cikin
gida..kullum haka zata yi ta mata nasiha tana cewa
"Aure yana da kalubale da yawa saboda shaidan na bakin ciki da shi Idan kika munana
auren ki ke za ki samu zunubi Kuma saboda wuyan da hakuri yake da shi shiyasa Allah
swt Yace yana tare da masu hakuri.
anan ma take dada karasanin tulin alkhairin da mijinta yake musu
Sanadiyar zamanta a gida saida taji soyayyar mufrad ya ninku sama da yadda akayi
zato acikin zuciyarta
Wani sabon girma da ƙimarsa take gani..tana kuma mugun alfaharin kasancewarta matar
sa na sunnah
Saiyanzu ta amince da cewa gata Allah ya mata mai girma da ya hadata dashi
Dan shine kawai ya amsheta a yadda take ya kuma ga daraja da kimar iyayenta sann ya
inganta ma mahaifinta rayuwan sa ya maidasa mutum mai iya dogaro dakansa.

Kullum ta zauna adduar nasara take mishi dan tazan iya soyayyarta bazai biyashi duk
alherin daya mata arayuwa ba.

Sati biyu na cikawa keeyan ya zo kano ya tattaresu itada little imad sukay ma su
umma bankwana,a ranan ne kuma sukaje suka wuni ma su yakumbo nan ma bakaramin dadi
sukaji da sukaganta ba kowa na haba haba da abunda ta haifa..daga nan gida suka
koma ta tare da danta a asalin cikin sashen mijinta
Yanzu sosai hanklin ta ya kwanta batajin wani damuwa ko bakinciki sabida
ingantattun shawarwari da kuma nitsuwa da ta samo awajen mahaifyarta,ynzu rayuwarta
kawai take kamar wacce bata da damuwar komi inka ga ta nitsu tayi shiru to kewar
mijinta ne kawai acikin ranta.

Washe garin ranar da suka dawo hajya mama itama ta dawo niki niki tayo musu kayan
tsaraba gidan ya kara cikewa da farinciki sanadiyar da hjya jasmine tazo gidan
kenan ta samesu rufaida,anan taji cewa ashe dama gidansu yakaita.

Duk kuma saita dawo tanajin nauyinta inta karbi yaron har bata son dawo mata dashi
Hjya mama tayi tayi rufaida ta mata bayanin abubuwan da suka faru a suna amma haka
taki gaya mata komi sai sama sama da hjya jasmine ta dinga bude maganan tana
fallasawa hjy mama da kyar harta zo ta dan fahimcesu.

Batayi wani tashin hankli kamar yadda sukayi zato ba kuwa


Hkrin dai ta bawa rufaida tace komi zai wuce hjy jasmine kuma batace komi ba
tukuna.
Kwana biyu haka sukayi zamansu cikin lumana keeyan na mugun debe mata kewa da son
buga games dinshi, duk wani kayan cime cime dana nishhadi sai ya siyo ya kawo
mata.wknds haka zaije abuja ya kara dawowa sosai suka saba da juna.
Haka kawai nazli ma ta soma kirarta time to time a waya tanajin lpyarta dana
yaronta.dan zàman datayi a kano sosai abubuwa sukayi mata sauƙi da dadi gashi ta
samu lkci da ummanta ga samun kulawar su addanta da na keeyan Ga hjy mama ga hjya
jasmine datake yawan zuwa gidan duba su.evrything seems like a dream rayuwanta ya
fara cikkewa da farinciki har yar kiban nan na masu jego saida tayi ta murmure.

Afannin ainau kuwa kusan sati uka tayi bata nigeria dan ana gama hidima a dubai su
maryam suka jata sukaje wani babba shagali da akayi a london saida taci wata guda
tana zagaye zagayen duniya gashi haryau basu nitsu sun raba kudaden profit dinsu
ba..kullum ainau tay korafi maryam sai taje mata ai sai sun dawo nigeria sunyi
processing shifting cos is a huge amount of money transfer.
Hanklinta na kwance ne kawai dan tasan sun riga sun samu kudin amma haryau nata
kason bai shiga asusunta ba

*2 month leave*

Abuja nigeria.

Abubuwa dayawa sun faffaru ayn kwanakin nan ciki harda samun admission din rufaida
a jamiar nun
Gagarumin nasarar da yay a fannin cigaban aikinshi yasaka shi samun albarkan
arziki,da dauƙaka,wanda hakan ya saka ainau dada jin zimman zata sauya salon
wasarta domin ta kore rufaida acikin gidan ta zama ita kadaice kamar yadda take
muradi Bayan zagaye zagayen duniya datayi tun ma kan ya dawo nigeria ita tay sauri
ta wuce gidan sa na abuja,ynzu kam she is ready to be a wife,dan bata da wani
burin samun kudi datake son cikawa aynzu,tunda akwai millions dinta na business a
ajiye awajen maryam ga ma mijinta da ya samu ƙarin girma tasan arzikin su sai yaci
uban nada.nishadi takeji acikin ranta Komi ya zo mata so simple nd sweet, Aganinta
Kawai abun da ya rage mata ynzu shine ta rabashi da wann mayyar yarinyar,ynxu data
zama wata mamallakiyar kudi rayuwarta takeyi cikin nishadi tana jin kanta a sama
bata jin tsoron komi
Tunda ta dawo gidan take shagalin ta ayi wanka aci ado amma haryau babu ruwanta da
aikin wahala,ynzu kam ma datake kallon kanta wata millionaire gani take wallhy tafi
karfin aikin kitchen ko na share share,kwana biyu in gidan yay mata dirty haka zata
biya azo a gyara mata ta sallame su dan tasan muffy baya son maids acikin
gidansa,haka rayuwanta ya kasance,har mufrad ya dawo daga tafiyarsa ya sauka a kano
wajen rufaida daga nan suka dawo abujan tare.
Wani sabuwar rayuwa suka bude mai tsafta,koda ya sanar dasu daukaka daya samu
tsabar girman kai ya hana Ai'nau nuna masa nata farincikin a fili amma bakaramin
haushin yadda rufaida take nuna nata takeyi ba.
Irin alherin nan da ake bayarwa zai musu yace kowa ta fadi metakeso amata,Anan ma
ainau ta dinga rigima tana jan aji tana babbasarwa wai ita mai kudi haka taki
karban komi dama su maryam sunce mata intana jaaa masa aji akan abun hannunsa bazai
rainata ba..
Rufaida kuwa da murna da komi tace masa ita makaranta take so,da kuma business
dinta na spa shima tana so ta farashi, Sanadiyar da yasa ya nema mata jamiar nun
din kenan ta farayi,yau ko wata batayi da fara zuwa ba.

Saidai da abin yazo mata da rainon yaro gashi ta dade bataje schl' ba sai ya
gwammaci ma da business dinta fara amma rufaida taki sam tace schl din take so zata
fara in tay settlng zata fara business duk abubuwan nan da suka faru Ko ajikin
ai'nau,shukra sosai
Taji baqincikin komawar rufaida makaranta while ynzu haka ita da hjya adada ne
kawai basu zanxa halayyar su ba,ga boyayyar soyayyrta da prince kay dake neman
zautar da ita ,a kul demanding yake yagan fuskarta amma taki mishi sam sabida tasan
ba ita bace yake nema din na ainihi.
Aganinta in soyayyarsu tayi ƙarfi koda yaganta daga baya bazai damu ba,she is doing
anything to pleased him amma shi sai cin ubanta yakeyi,daga yau yace wnn gobe sai
yace wannan amma haka take abunta batare da sannin kowa ba dan hatta nazli ma ta
dena gaya mata komi akan boyayyr soyayyanta da prince kay.

Yau monday mufrad ya fito daga sashen shi kenan a dinning ya tadda Ainau har
lokacin anakan cin abincin datayi oder su chicken burger ne da su egg muffins
agabanta da pixxa da cereals duk ta caccaka kansu da fork sabida basa kai mata
yadda take so
wani irin kallo ta bishi dashi ganinshi ba a shirye ba tasan bazai wuce zaije ya
duba wancan shahshar yarinyar da danta a sashen su ba, tun daga sama ta ke
kallonshi,ita kaɗai tasan irin son da takeyiwa mufrad, har cikin ranta takejin
shi,har wani lumshe ido takeyi tana kallonsa batasan ma lokacin da ya karaso ba,
saida yasa hannu yayi waving gaban fuskarta snnan ta sauke ajiyar xuciya ta kirkiro
murmushi, murmushin shima yayi mata da taushin muryan sa mai kashe jiki yace
"thinking of me?" kai ta gyada mishi, gefen fuskanta ya shafa kadan yace,
aitt Have ur breakfast I will b back right away

Ai take murmushin dake fuskanta ya gushe ta zumburo baki dama can saida ta raya
ahaka aranta,altho bata wani binshi daki kwana amma duk ranakun kwananta tana
kirgawa dan kar a cuceta,kuma tasan dama yaune ranar sa na fita a dakin,dis nite
ita zata karbeshi hade rai tayi tace"ina zakaje kuma?
ko wanka ma bakayi ba yau bazaka Aiki bane? these days kamar ma aikin dena
zuwanshi kayi, bai juyoba yaci gaba da tafiya yace"kinki shiryani ne shine zanje
inda za a shiryani ko ban tambaya ba and you know am my own boss,tabe baki tayi a
ranta tace "ko ba boss ba nima im my own boss dan rainin hankli mutum sai son jikin
jaraba sai inhau shiryaka,hmm kato dashi wani wai in shiryashi?ai danma kar inyi
aikin wahala naki yadda ina zuwa maka kwana ynzun nan zai fara mafarkin in haihu
mishi,da haka ta koma kan kujeran dining taci gaba da abinda takeyi tana kukkuni.

A gaban madubi ya tarda rufaida lkcin harta kammala shirinta na xuwa schll,tuno
conversation dinsu na jiya tayi ta dauƙe kanta bata kara kallon sa ba,,ta lura gaba
daya damuwan sa ynzu itace da yaron sa duk yana son yasa tayi wasa da batun schl
din nan bacin ita aynzu hakan kawai take so aranta" karasawa yayi ya dauƙi little
imad a hannun shi ya masa kiss yana masa wasa ganin yadda yay kyau sosai acikin
jeans unisex dress Na gucci da aka sa masa jikinshi yana kamshi, har lokacin tana
tsaye bata juyo ba,ya kai five minutes zaune baice mata ba itama, sai da ta gaji
dan kanta ganin zatayi latti ta taho kusa ta same sa.
Kiss ta masa a gefen kuncinshi
Cikin rigima tace ina kwana.. murmushi yayi ya fara jijjiga imad dan yana da
salonshi na sashi baccin dole saida yayi nisa sannan ya ajiyeshi akan gadon sa na
yara, ya hade rai yay figota jikinshi yace kin fara rainani ko kinga ina kulaki
kuma matata ta dena damunki ko, I think i will leave you to her saiki dena jamin
aji, har yayi shiru batace mishi komai ba sai ma dauke kanta da tayi daga dubanshi
ta tsuke baki,saida taga ya dauki hanyan kan gadonta zai kwanta kusa da danshi
sannan ta wara ido ta juyo da sauri tana kallonshi tace Yaaa school fa zanje,kuma
kai kace zaka kaini am almost late fa", kamar baiji mey tace mishi yaci gaba da
gyara kwanciyarshi idonta ne ya cicciko taci gaba da yarfe hannu tana girgiza kai
ganin har lokacin baice komai ba tace "Yaa dan Allah yau ka kaini schl I will b
missing my class twice jiyama haka kamin,shekaran jiya ba,yau kar nayi missing
kaji?ta rokeshi tareda juyo kanta tana kallon shi da idonta da ya cicciko,she is
soo serious sabida duk tasaka ranta akai, har lokacin kuma ko juyowa baiyi ya
kalleta ba,sai can datayi shiru sannan ya kalleta, sai a snn yace mata "You can go
out"d'auke idonta tayi daga kanshi ta kifa kai kan cinyarta taci gaba da kuka,
murmushi yyi yasa hannu cak ya daukota,ihu zata fasa yayi maza ya matseta jikinshi
kokarin sauka ta shiga yi daga jikinshi sai harba kafa takeyi,daidai wuyanta ya
sunkuyo ya manna mata lips, jin lips dinshi masu dumi jikinta yasa ta jin wani irin
shock yabi spine dinta dama ga sanyin da takeji,wani lamo tayi ta sake shigewa
jikinshi"yaaa meyasa ka kemin haka..nikenan bazanje schl din ba.
Karamin bakin datake turowa ya buge yace shuussh
U heard wat i told u yestade amma kiky kunnen uwar shegu,haka kawai zanna kallonki
Kina wahalar min da yaro ai saida nace miki business come first schl yazo daga baya
amma kikaki kikafara zuwa schl din abunki...”dada sulalewa tayi ajikinshi cikin
turo baki tace"..nide wllhy shi nake so.
Nikenan kullum a gida ina raino?
murmushi yayi ya dago ya kalleta yace "eh rainon ba, da kuma bani hakkina,yanzu ma
hakkina zaki bani", da sauri ta sinne kanta jikinshi,ciki ciki tace"Wane hakkinka
wai kwana na ba ya kare ba? anty fa ta tana gidan nan yau wajenta zaka koma,ni
bansan mey kake.., bata karasa maganan da zatayi ba yayi murmushi ya sake rungumota
har ya isa karshen gadon da ita ajikinshi kamar kullum yau ma da hannunta ta fara
bude wasar yayi saurin hade bakinsu waje guda abinda take gudu ya shiga yi mata
irin romance din nan mai mugun shiga jiki yana ratsa kwakwala, tun tana nonnoke
masa tana kukan shagwaba wai bata son su tashe yaro, har dai ta bada kai bori ya
hau,ta fara mayar masa da martani ba tare da ta shirya ba suka gigita juna da
sumbatu,mufrad ba dai iya sarrafa mace dan tuni yasa ta mance hanyar garinsu ba don
kam sosai take makalkale masa yayi harsai da ya gaji harsai itama taji zam zam

Kankameta yayi tsam jikinshi bayan kura ya lafa yasa hannunshi daya cikin
gashin kanta yana wasa dashi lkci daya yana kissing wuyarta yana saka mata albarka
itakam lumshe ido kawai tayi tana jin abinda yake mata dake aika mata electric
shock,gaba daya jikinta yayi sanyi ganin da wuyane ta cika burinta ahaka yadda
mijinta ya zautu ya kuma kwadaitu da maitan son kasancewa da ita akowani lokci, a
kunnenta ya rada mata cikin muryan shagwabe yace"..my queen kiyi hkri dani
kinji,You are just different shiyasa bazan iya gujewa nitsuwar danake samu atattare
dake ba,ure so sweet rufaida..ure more than milk nd honey ure divine,alwys warm and
tight! Kinsan me ?in ina ciki har mancewa nake wai ke kika haifa mana wann katon
yaron,ure soo tight nd warm bby kullum kamar ƙara shaping dinki akeyi ga azaban
dadi taciki..Kinsan zan cika miki burinki koma miyene amma pls dont eva deny me
this yana maganan ya taba wajen yana shafawa a hnkli ,Kin bude ido tayi as usual as
he expected kuma, don in dai ya kusance bata bari su cika hada ido duk nacin sa
wani bin kunyartan har dariya yake bashi,yauma dariya yayi yana shafa cikinta ganin
yanda take boye fuskarta a kirjinsa yace"my counselor will come yakamata kifara
tunani akan business dinki shima not just schl.
Schll din nan kam bazamuyi shi a hankli ba babe ynzu shekarunki nawa ne kam?bubbuga
kafafunta tayi cikin turo bakinta gaba ta shagwaba ta dada narkewa akan kirjinshi
tana shafashi ahankli cikin wata murya dayagama nakasa masa lakar jiki tace yaa
businnes will be too stressful to start,baka san wahalar setting spa bane, schl din
dai..
Yaa waimesa kwata kwata komawa na karatu bai kwanta maka arai ba ko akwai wani
abune nikafadamin pls?naga tun dana fara kaketa kawo maganan husiness kuma kaifa
kace inzaba duk abunda nake so, ajiyar zciya ya sauke yace hmm yana murmushi baice
mata komi ba ya dada rungomota ajikinshi har yanzu hannun shi na cikin suman kanta
yana wasa dashi"gyara kwanciyar ta ta dadayi akan kirjinshi cikin sanyi murya
tace"sabida little imad ne?..kaima kasani fa yaron baida fitina babu abinda ya
rabashi da mai sunn shi..yace i know..
Miƙewa da ita yayi ajiki shi suka zauna
Yana kallonta yce
"bawai ina kin miki schl din bane..i just want the best for u.
Hararsa tayi zata juya masa baya ya rikota jikinshi yace i knw..baby.."schl is also
good amma not right away mana,hade ranta tayi tace why not ynxu so kake na dena
zuwa?yace yes if u dont mind Bcos we are not settl yet.
Kinga kina raino ga kuma ni, bcos now i need you more than eva,kuma Bana son lokcin
danake dashi ya kare bamu more auren mu ba,daga zarar aikina yazo yafara riƙe ni u
wont like it i bet u,yar uwanki zata baki labari bana samun time din kaina
.Shiyasa nake so inkin fara setin business din kina kulawa damu, wen ure less busy
wit me sai ki nitsu a makarnta kiyi karatu nifa bazan hanaki ba.
..kamar zata saki kuka tace yaa to when kenan duk haka zai faru?yace cmon Just
trust ur man will u?..da kyar zuciyarta yay snyi juyowa tayi ta kalleshi sann ta
sauƙe ajiyar zciya ta sulale tayi lamo akan kirjinshi ta gyada mishi kai.
Habarta ya dago yana mumrmishi yay kissing dinta slowly"..ahnkli tace Allah yasa
hakan shiyafi mana alheri.
Yaa but u have to lead me d way tunda kai hakan kake so..i need alot of things to
think about ..yace no karki damu da wannan once the professional is here
Zakiga duk yadda za'ayi,u dnt uve to start from scrach share kawai zamu siya awaje
mai kyau sai mufara investing
U can work all the ideas tunda kece ceo..like how u wnt ur spa to be,the kind of
services u wll like and all dat,u will have ur profesionals service provders
represantatives da board of clients as well,sune wanda zakuna harkan dasu if u like
u can be attending ur one or two meetings.
Kinga idan kikayi co-odinatng business din yay kyau then we wll celebrate ur
dominance togther with my birthday
Juyowa tay da tarin tunani aranta tace really?..u mean all i have to do is to co-
odinate the business,yaa in wann ne ai duk na iya ive been working with mrs naomi
duk nasan yadda akeyin proper spa business planning,i think i can draw my own plans
...but yaa yaushe har aka sassamu komi harda wokrs .hancinta yaja kadan yace
"There is nothing money cant do babe..just use ur brain well okay.
Murmushi tay ta kara rungumarsa Tace ure the bosss
Sun dade ahaka rungume da juna snn yajata suka shiga bathrum bayan sun fito suka
kimtsa ta shirya shi tsaf ,itama tay shirin tarban counselor din nashi,so these
fews days da ba kwananta bane daga yau cikin dare zata fara planning yadda spa
services dinta zai kasance.

Around 10 am counselor ya iso


Suka fara tattaunawa sai taga kusan komi yazo mata da sauƙi sabida tana da
experience da zeal dan inda tayi aiki spa din hjy jasmine babban waje international
standards.

gwagwrmayan ta da matsasin mrs naomi yasa ta iya managing kusan komi,atake ya mata
proposing wajen dayaga suna tashe ana yi dasu sosai a duniyan business din which is
shagari
Following recent achievement dinsu da mexican investors.
Ganin mijinta ya sakar mata kudin da zata iya karawa dasu yasa councello ya
shawarceta akan ta siya babban share sai ta fidda nata sabbin strategies din
insukaci nasara she can easily monopolise the whole business.

Duk wani sirrin spa din saida yagaya mata amma bai kama mata suna ba batasan akan
asali suwaye yake hirar ba,sabida duk labarinsu ainau da su maryam shi yana sane,da
yadda maryam da hasina suke buga secrt dirty games suna zuba karuwanci duk da uban
kudin da mazajen su suka mallaka sabida yan siyasa da share holder susa ma musu
connections business dinsu yay ƙaurin suna..

Ya bata karfin gwiwa ne akan duk wanda suke wajen basu san kan business din ba
kawai yan karya ne da yan son competition,so in ita ta dage tay mono polising wajen
ta kwashe minds din mutane da integrity na sevices dinta shikenan business dinta
xaizo ya tsaya dakafansa yafi na kowa inganci da samun cigaba.

Counselors da son cika bki atake ya nuna mata achieving hakan is very easy tunda
batada tough competitors.
Ahaka dai harta zo ta amince tace mishi afara harhada komi ita zataje tayi sauran
tunaninta akan harkan.

Immidietly yay setting meeting da su maryam sunga kudi tuni aka bidding ya siya 50%
share na rufaida akayi documenting sai next meeting zasuy fixing new policy da
asalin mai new share din.
Tun tuni hasina ta gano cewa deal din kishiyar ainau ce amma ta musu shiru. Sabida
maryam is now more concern akan yadda zata sace millions din ayn intaji ance
kishiyar ta ce ta shigo ciki zata iya bullo da wani sabon draman hasina kuwa so
take su debi rabonsu kawai su gudu dan sunsan asirin su ya kusa tonowa kwanan nan
ma zasu iya rasa auren su.
Gwara ma suyi gara gara su saida wajen ma rufaidar, su damke kudinsu ahannu kar
asake su suzo suyi asaran shi..
Da wannan qudirn na hasina yasaka mutanen rufaida da concerlonta suka samu
shararriyar hanya da cikakken hadin kai da alaman komi zai tafi cikin sauki.

Rufaida kuwa yau tunda ta shiga dakinta bata fito ba ta tsara nan ta kama nan duk
wanda tasani musmmn turawan da sukayi aiki dasu ta neme su and most of them are
willing to help her strategize nd set her own business.

5 na yamma ya wuce ana neman shida saura mufrad ya dawo gida


da mamaki ainau take kallonsa tun daga saman stairs ganin ya dawo da wani kayan ba
wanda taganshi dazu ba?Ta tuna rabuwarsu tun safe da abunda yace mata wato Kenan
har yaje din an shirya shi ko,wani kyabe bakinta tayi..to wllh ba a isa a raina
mata wayo a gidan nan ba itama zata soma karban kwanan mijinta koda bazai more
jikinta ba. dakinsa direct ya nufa danya fada wanka sabida gajiyar daya kwaso
majikinshi,Binshi tayi daki tana maganganu aranta Ga shegiyar yarinyan nan ma
tuntuni take buga mata kofa amma sam taki bude kofa,tsaki tayi ta karasa shigowa
kai tsaye gadon dayake kai ta nufa ta tsaya akanshi tsegege ta shiga tapping dinshi
Lumshahun idanun shi ya bude a hnkli dama Ya dan kwantane dan ya dan tattaro karfin
majikinshi kafin ya wuce bathrum,wani hade rai tayi a dole ya bata mata rai
tace"..tun yaushe ka fita kabarni a gidan nan daga cewa zakaje ka shirya shine zaka
shanyani
U knw is my turn today shine zaka fara tsalle tsalle kana zuwa yawon da ba gaira ba
dalili?murmushin shi mai narkan mata da zuciya ga ya riko hannayenta snn ya janyota
tazauna ajikin shi
Cikin rada yace mata toh in nazauna miki me zaki ban?ba rowan kanki kikemin ba
Babu girki babu tsaftace koina kanki kawai kika sani amma kinfi kowa iya mita..toh
anji yau kwananki ne to muje ciki kimin wanka mana baby ayn,dago kanta tay ta kalle
fuskrshi..wani uban harara ta watsa masa snn ta hade rai tace wanka?toh me ya kawo
wnn maganan..cigaba da kallonshi tayi ganin har lkcin idanunsa a limshe ya sake
jawota jikinshi ta fado yaci gaba
"Zan iya yafe hakan in baki so Amma hakki na fa ainau?
Shikenan ke baza ki biyamin bukatata agidan nan ba sai inkinaso ko kinga
dama?...tureshi ajikinta tayi ai kana da wacce take maka dikka wayannan abun nika
kyaleni..yce oho shine kike fada akan ranan kwanan ki dama can me kika iya?in kema
kinason miji saiki koya zama cikakkeyar mace awajenta
..a firgice ta dago tana kallon shi "mey kake nufi da hakan mufrad?sai a lokcin ya
kalleta sosai.

idanunsa ya zuba mata su "saiki dau ragamar aikin gidan nan kema,ki kula dani ki
bani babies itama ai haka takeyi
Bakin ta ta turo gaba..nifa bazanyi wani ciki ba..kai wallhy fitinanne ne,yaushe
yaushe nayi maka bari,mahaifata ai sai yaje ya lallace

murmushi yay ganin xpression din kan fuskrta batare daya damu ba yace "yace toh ke
maikika zaba guda daya zakinay mun?look babe idan bazaki kula da auren ki ba
atleast ki kula da bukatun mijinki,ni inada wanda xatana kula dani tana bani abinci
Agidan nan free kinga duk ranar girkinki kinga basai naje restaurants ba.
Amma biyan bukata na fa?koshi ma so kike infara zuwa ana bani alakoro?.
U knw i wll gladly accept inkin yarda yarinyace karama dani she wont resist me
kinga batay nisa a abun ba
Mikewa tsaye tayi dan gaba daya ji tayi iskar dakin na neman ya mata kadan tace "a
ina wai za ayi hakan?tsabar maita dama saika debi kwana na kabata?toh wllh duk
shegiyar datayi gigin shiga shirgina ranan kwana dakai saina lahanta wallh
Inka yarda kawai in dauko mai aiki..ni bazan zabi ina maka wahala har haka
ba,wahalar tayi yawa mana,ai tun farko ni daga gidan mu kasani ni bansaba da wahala
ba amma haka kawai kazo kace inma kaxa inma kaza ya kake so inyi da kai?in maka
girki in gyara maka gado in shiryaka inmaka wanka snn in dauka maka ciki in haihu
maka duk kai kadai?dama can meye aure?naga abunda yake ciki ai ina maka..shine
yanzu zaka tsiro da wani zancen ai cuta naga kana shirinyi yasa nayi magana cos i
have the rights tunda kwanana ne.
Inni ban biya maka hakki ba ai kai kasan shiga hakki babu kyau saika kare kanka
amma kullum kana bin yarinya saikace wacce akayi ma asiri to wllh daga yau dakaina
zan fara daukar mataki
Tana huci ta kare maganar..dariya magananta ya bashi sosai kanshi ya
kada.."hannunta ya riko yace toh ki bari inyi wanka mana yau da daddare sai kizo
kema kiyi using energynki da gaske akaina dan in gamsu najiki ajikina ya zama kamr
asirin kema kikamun daga nan saikiyi fadan kwatan kwananki dagaske ko?...
babe u have a tough competion in zakiyi dagske gwarama kiyi yana dariya ya karashe
maganan

...a mugun fusace ta fauce hannunta a nashi ta bar mishi dakin jin abunda ya fada
yasa idonta ya cicciko da hawaye
Meye yake nufi akan yar wannan yarinyar tafi ta iya juya namiji kenan kome?
Tsaki taji tanakan tafiya Tsabar fushi Hartana cin tun tube a kofar dakinta

Zama tayi cikin tunani can ta ƙira zarah suka fara magana as usual zarah ta babbata
shawara akan karta sake koda bazata barshi badai tana shiga dakinsa ranar
kwananta..girki da sauran aikin ne kai tana ganin har abada bazata iyaba.
Saboda ta wuce wann level din.

Kuma ayadda take ganin rufaida ta kwarance akomen nan sam bata son wani abu dajai
zubar mata da ajinta kamar na wancan karo .

Bayan sun kammala waya da zarah itama ta sha dammaran ta ta dora wanka,yau tafi
minti 15 tana sit bathing kanta duk wani sex booster ta shafa nasha tasha yau
zataje mishi ta nuna masa da akwai bambamcin babba da yaro dan rainin hankli

Wani arniiyar make up tayi ma fuskanta ta debo turarrukanta masu tsada ta shashafa
ajiki,asalin irin arniyar sexy nity irin london bracelace din nan mai bikini pant
da bra mai hannun igiya ta daureshi a baya,is milk in colour ya balain daukar
figurenta ta dauko figaggiyar jacket dinsa data very silky ta sakale shi ajikinta
ta daure mahadinshi da rope,
Duka duka iya rabin gwiwarta kayan yakai mata...

Zama tayi tana jiran


Lokaci yadan ja tanayi tana dan taba chating dasu marym akan new share investors
dinsu"Maryam tagaya mata har sunyi sealing babban deal da wata hamshakiyar mace mai
kudi dan harta siye 50% na deals dinsu a lkci guda.

ko ajikin A'inau, sabida yanzu she feel she is d boss


Ba lallai taso tasan wacece wancan data shigo harkan ba,besides bata ma jin zataso
tasanta,shiyasa ko wajen yin meeting da ita bazata so ta halarta, su maryam din
kawai suji da ita dan tasan ynxu bazai wuce irin figaggun matan alhajan nan bane da
suka samu waje suna murza kambun su suna facaka da kudi...nd She just cant stress
her self with another competition drama for now .wann wanda muffy yake sakata aciki
ma is already enough.
#Surayyahms

Fannin mufrad tunda ya shiga sashen rufaida yaga bata wani bashi fuska ba harkan
planning abubuwan spa dinta kawai takeyi yasaka ya dauƙe little imad dinshi ya
tafiyarsa dakinsa dashi.
har 10;30 baiyi bacci ba yana kwance dashi a saman gadonshi yana masa wasanni
inkaji hirar dayake yi ma yaron zaka dauka da wani babba ne yake tadi cos when eva
he is with boy the feeling of being with imad shiyake mamaye zcyarsa yay fill in
wannan space din na missing dinshi dayakeyi acikin rayuwar sa,sai gashi kusan komi
na yaron sa irin nashi ne..banda kamanni hatta murmushi da sanyin hali da saukakken
zuciya irinna imad yaron yana dashi,dats why har su gama kwalemarsu da matarshi
wata rana yana bacci bai tashi ba the boy is soo peaceful ga farin jini da saurin
shiga ran mutane..har baison saka hoton sa a wani waje dan kowa yagani saiyay
magana ahaka ma bakaramin kyautukka masu tsoka yake samu awajen colleques din
aikinsa ba.

Sama ya daga shi shikuma yana walwala da kafafun sa yana taka mashi kan fuskar shi
da soft legs dinsa suna kan wasa..a ransa yana sane da lokci mamaki yake sha ganin
sha daya saura harynzu daya daga cikin matansa babu wacce tazo
Kallo yaron yay aransa yace hmm tana nufin ni zan kai mata yaron kenan ko?Murmushi
yay aransa yasan na duk tsoro ne wato kartaxo masa daki dadare ya makalkaleta yace
saita masa wani abun ko?yana cikin wannan tunanin sai ga budewar kofar ainau data
sha wankar kure adaka da nitynta suna hade ido Dashi sai da ya sauke ajiyar
zuciya,dataga yaro
A hannun shi atake taja ta tsaya a bakin bakin kofa ta wani harde ranta..a dake
tace "..babe meye haka zaka wani dauko min yaro cikin daren nan?
Ahaka ne zaka tantance wani abu?..ko dan tsabar iskanci sai arasa lokcin da za'a
baka raino sai ranan
Kwana na?..
..mirginowa yayi tare da yaron akan kirjinshi yana.ta mamakin wai yau ainau ta kawo
masa kanta, tuni wani kayataccen small small hairs da suka kwanta luf akan faffadan
kirjinshi suka bayyana ganin dan iskan pjay din daya saka ajikinshi all white ne
amma sharara irin cotton din nan ne da basu da nauyi Duk button din gaban rigar ya
sake ya kwance baiko sakama wandonsa under wear ta ciki ba. Yadda taga shatin
lafiyayyar jijiyar sa tana hargitse,yasa ta raxana wani irin abu ta dingaji mai
karfi yana mata yawo a dukann ilahirin brain dinta da jikinta data kalleshi a haka
atake sai taji koinan ta ya wani dau cagi
Numfashinta taciki na neman ya sauya salo.

Hargitsowa tay da niyyar kwace yaron a hannun sa ta wurga shi ta waje


Ko taku daya batayi ba Wani qamshin turare irinna matan maiduguri mai mugun qamshi
da tada hankli ya bugota,atake taja ta tsaya tana duban bayanta saiga rufaida ta
shigo..,

Kusan numfashinta daukewa yaso yay yabar jikinta mai gaba daya ganin irin
tsinanniyar shigar data shigo dashi

Bacin yadda jikinta yake nan fari tasss natural haske mai mugun dauƙe ido wani irin
tufka gashin kanta tayi sama ta yadda kyaun fuskarta duka suka hasko fili,wa
murdadden dirinta mai tsari da daukar hankli ta sako wani fingilalliyar bomb shot
na zallan rose flower net fari kalll kall da rigar sa mai budadden gaba wanda kaf
cikin ta zuwa mararta suna waje Sai dan figaggiyar sphageti da ya rike breast curve
din...wani irin sexy looks kayan ya mata,mace mai yawan sha'awa ma ta kalleta
saitaji wani abu bare namiji..ita kuwa bada niyya ta fito ahaka ba sauri yasakata
taso amsar yaronta
Shiyasa kallo ma basu ishe ta ba

Tana shigowa direct wajen sa ta nufa zata miƙa hannu mufrad dake matse kafafunsa
yana kallonta kamar zautaccen maye haka ya kasa motsi yana makalkale sa yaron,duk
ya rikirikice yana binta da ido ya kasa sakar mata yaronta

Intayi nan sai ya juyashi tanan wai yana masa gudnite bayan har nishinshi tanaji
inda yake saukewa duk tsikar jikinshi ya tashi.
"Yaa kaban mana
Sai ya matse murya cn ciki yadda bazasu jishi ba yace ma yaron ohh gudnite mad yau
kai kadai zakaji dadinka.. Tun abun na bata takaici harya fara bata dariya

Alokcin ran ain yay kolulwar baci lokci daya kuma tadingjin wasu irin mugayen
abubuwa na yawo acikin kwakwalta zciyarta na mata wani irin zafi tamkar wacce ake
hurawa wuta..maraitaccen idanunshi mai tafarfasa da ruwan wata jarabbiyar shaawa ya
sauƙe akan boobs din rufaida,kai ya ma rasa ta idan zai ajiye kwayar idanunshi
Shin ta fuska ne ko ta suman kanta dayasha gyara gashi baƙi suduk
kona wannan tsayayyun breast din dasuke kan kallonshi..gabansa har harbawa takeyi
taciki tsabar koinshi ta dau full charge.

Yinkuri tay tana shirin amsar imad din da karfi yabita ya matsa kusa da ita kamar
wani zautaccen maye kiss yay ma yaron akan goshinsa snn ya dago ya zuba ma fuskarta
wata jarabben kallo
.
"Angel karki manta da addua fa..gyada kanta tayi cikin kissa tana masa
murmushi..tana amsar yaronta ta rankwafo gefen kuncinshi ta sakar mai soft kisss
koda hanklinsa zai dan kwanta a irin wann uban rudewar dataga yy snn tace have a
nice nite..
Ta juya da danta suka bar musu daki
Malalan duwawan
ta da suke motsi acikin net din yabi da kallo dan bai iya dawowa hayyacinsa sa wuri
ba ba saida yaji ƙarar hargitsan karar da ainau tayi ayayin da ta tare kofar rannta
abace dan har gumi takeyi tana huci mai zafi

"mufrad nifa bazan yarda da wannan abunda kuka tsira ba wallhy bazan yarda ba..haka
kawai zakana daure ma munafrci gindi ana shiga hakki na?
meyye zata laka maka yaro dan tazo har gabana tana cimin fuska
..tasan aiyau ba ranar ta bane .to wallhy tallhi kazaba koni ko ita..dan bazaiyu
garinga rashin adalci atsakanin mu
agabana? agabana zaka na barin wata karuwa tana shigowa min aranar kwanana kai kuma
kana sakar mata fuska..ka dubi shigarta datayi yanzu ya dace tazo maka ahaka inba
jarabar son iskanci ba....jin dukansu sunyi shiru sun maidata kamar wata
mahaukaciya yasaka ta kara fusata'ta kalli fuskan rufaida a mugun zafafe tace jaka
banza kawai toh nabar miki shi kiyi abunda kikaga dama kece mayyar da namiji ya
dameki,mtsww taja wani matsaiyacin tsaki fuuu tayi hanyar waje ta nufi dakinta a
fusace ta bude kofar a murgun hargitse ta fada kan gadonta ta fashe da wani
azababben kuka mai balain daci.

Wani irin kallo rufaida ta masa sai kuma taji babu dadi aranta,magana zaiyi tayi
saurin tsareshi da hannu alaman babu ruwanta saitay waje,tana fita ya diro daga kan
gadon yabi bayan ainau samu yy tana kwance akan gadonta tana kuka wank jawota yay
jikinshi a fusace ta shiga turashi ta mike zata bar masa dakin yasa hannu ya
fizgota ta fado kanshi, kokawa ta shigayi dashi a kan ya ƙyaleta amma yaqi,ta fashe
da wani matsanancin kuka dam bakaramin kishin sa takeji aranta,a hankali ya daura
bakinshi kan wuyanta ya fara kissing har ya gangaro kan lips dinta yanayi yna bata
hakuri, kasa resisting dinshi tayi da kokawar da takeyi dashi, lkci daya ta hadiye
kukan ta bada Kai bori yahau.
Bakaramin jiyar da ita daɗi yayi ba kuwa don ta mugun dadewa namiji bai sumulmuka
jikinta in a romantic way kamar hakan ba.
Altho tasan yayne don karta ƙara dago maganan,washe gari sassafe ta fito waje
dagangan waidan tamaida martani rufaida kuwa haka taƙi fitowa dan sosai mahaifyarta
ta ja mata kunne akan duk abunda zatanayi arayuwan ta karta yadda tasaka mijinta
yana kuntatawa yar uwanta akanta.
Tunda ainau ta fara nuna bata son ana shiga huruminsu ranan kwananta insha Allahu
kuwa zatana yin taka tsantsan.

Dalilin hakan yasa ta balain kama kanta kwana biyu ainau ta buga iskancin ta da
kwainanenta a gidan mufrad yana biye mata,amma bakaramin haushi taji aranta da
rufaida bata son fitowa ba.

Haka rayuwarsu ya kasance kwana biyu


Ainau ta fara sake mishi duk ranan kwananta sai ta biyoshi daki,sai dai abu dayane
yake yawan hadasu faɗa

Aynzu da ya riga ya saba da wata daban duk abunda yake samu a jikin ainau baya kai
masa koina,ya hada da maganin mata kawai take sha ita batayi wani gyara ba,ko ɓarin
datayi ma bata tsaya can can ta kula da niimarta ba Bayan kwana biyu da maganin
matar datasha ya danyi sanyi ajikinta
Wani irin nauin azaba tasomaji acikin dukkan cinyoyinta sabida gugar da mufrad
yakeyi din yana ratsa mata kasusuwan jiki
,wanda hakan ne ya kuma bawa fatar wajan damar ƙara yin wani irin jajur kamar jini
ze zuba ajikinta.Yauma bayan sun gama Gaba ɗaya fuskarta tagama jiƙewa da ruwan
hawaye dana majina se faman tura baki take gaba tanajan Allah ya isa duk sai taba
kamar mugunta yake mata

Wani bin inta kama gunjin kukan har sautinshi baya fita sosai sabida azabar datake
ji acikin jikinta,wannan shine ma dalilin daya sa ta zauna a gefen gadon ta ware
ƙafafun nata tare da ɗan zame tawul ɗin jikin nata tana karɓar sanyin iskar Ac'n
dake ratsa mata jikinta ko ta sami salama da irin yadda takeji ɗin.

Cikin nutsuwa ya murɗa handle ɗin ƙofar room ɗin, tare dayin sallama ƙasa-ƙasa
wadda ko ita dake cikin ɗakinma bataji sallamar tashiba sabida yadda yay amfani da
ƙaramin sautin muryarshi wurin fitar da ita.

Daga bakin ƙofar ya tsaya tare da zube hannayenshi acikin aljihun black suits ɗin
dake jikinshi ɓacin rai yakanji acikin zuciyarshi haka kawai.
Sabida duk kwanan ainau baya samun gamsuwa da ita kwata kwata abun ma worst yakeyi
day by day, amman dan tsabar rainin shine tawani zube anan tana wani noke noke
Tsaki yaja kaɗan yana mai tako ƙafafunshi izuwa gareta, Yana zuba mata kaifafan
idanunshi masu cike da haiba gami da kwarjini, Tsabb ya kare mata kallo acikin
daƙiƙun da basu gaza biyar ba.sannan kuma yagama fahimtar halin datake ciki amman a
irin miskilancin sa seya basar kawai yana mai tsayawa agabanta ya tsareta da
idanunshi yana kallon fuskarta.

Wani irin faɗuwar gaba taji acikin kirjinta sakamakon tsayawarsa agabanta wanda har
hakan yasa ta kasa ɗagowa gareshi kuma ta kasa motsi sema wani ruwan hawayen dake
kara kaini bisa saman fuskar tata.

"Baki shirya ba koyau bazaki fita bane?"Taji saukar muryarshi tana mata amo!
acikin dodon kunnenta.
Daka ta amsa masa,sann ta miƙe tsaye mufrad i think i need a break from all
this..dan Allah ka dan sarara min da wannan gugar azaba dakeke min.
I cant do this anymore..im out of this game kaje can ku kurata da mayyar matarka..
Ranshi yaji ya baci kamar zai amsa mata maganan ya gaya mata itace babban matsalar
amma sai kuma yay shiru ya juya ya fita ya bar mata dakin.

Kwana biyu taga bai nemeta ba tasan hala yay fushi,ita kam ko ajikinta da kyar ta
samu wajen yay sauƙi data gasashi sosai da ruwan zafi.

A fannin rufaida kuwa batama san tanayi ba cigaba tayi da harkan tsara business
dinta tana yi tana kulawa da mijinta dan batama lura da yanayin da suke cikida
ainaun ba.

Bayan sati guda da faruwar haka zarah tana shirin biyowa abuja kenn zata leka wajen
bokarta dan tun bayan mutuwar imad bataje ta azzala masa buhun tijarar datayi niyya
ba,da sassafe ta kira ainau a waya suka fara magana,ai kamar wacce take jira tafara
bawa zarah labarin abunda ke faruwa.

Zarah gaskiya bazan iya ba.


Ba gori da baƙar magana ba koma miye mufrad zai na yaɓamin na yarda.
Mutum kawai baiji bai gani..daga na dan sakarmai jikina kwana biyu saida nayi
jinya..in ban masa yadda yaso ba yayita kumburamin fuska kenan..ke zarah abun ya
isheni haka..yaje kawai nabar mata shi a wann fannin zamuyi wen am ready amma ba
kamar yadda yake so ba

Tsaki zarah tajaa cikin gajiya da kufuluwa da dabbanci irinna yar uwanta,tace amma
anya ainau kinada hankli kuwa?
Ainau karki manta macen data cika ta tumbatsa itace ta iya sarrafa miji yana aikata
duk abunda ta so..dan kawai baki iya daukarsa sai kice kin bar mata..da Allah ja
can jatuwar raguwa kawai wallh kinbada mata,Duk gugar dayake miki an taba kaiki
gadon asbiti ne?kefa shashah ce ainau..mswwww
Karki nemi maganin mata kiyi gyara ki tsaya kallon ruwa wallh gwado zai miki kafa.

tsaki ainau taja tana dada goga jan bakinta kamar maganan bai shigeta ba dan saida
zarah tayi maganan gyara ta tuna ashe ita bata wani xakewa tayi gyaran nan Fa
aprhodisiacs dinta ma dik zaba takeyi she cant just stress.

Hade ranta tayi dan tasan halin xarah sarai ynzuu sai tace mata zata kawo mata
maganin mata nd dat means money kuma batajin zata wani iya kara kashe kudinta akan
namiji

Masifar karfin hali tafara tana cewa "toh sai in kwashi kafafuna kamar wata kariya
ina binshi, Akuya kenan kikeso in zaama ko jakarshi?wallhy bazan bauta ma namiji
ba, ina auran mai kudi,kuma yana sakarman ina fantamawa..
Ai yanzu in kana da arziki ai ba dole saika nimi asoka ba duk randa zata fashe yan
gayyan sodi irinki zasu zo su tayamu ayyuriri.
Haushi zarah taji ta katse wayar tare dace mata kina zaune ai zakiga yadda karamar
yarinya zatayi da kan mijinki..

Sosai Abun ya dame ainau acikin ranta amma ta basar ta shirya kanta tsaf cikin wata
bobou lace tasha dauri da jakarta a hannu ta fito..a daf kofar saukar main falon su
sukaci karo wani kallon gatsalin tsiya tayi ma rufaidar kawai sai taji takasa
haƙura da takaicinta datakeji aranta wani shan gabanta tayi tana huci..cikin salon
raini da nuna isa tace"Ke dake nake magana,..ta daka mata tsawa atake rufaida ta
daga ido ta kalleta".."Gori ta hau mata akan wai laka ta akayi ma mijinta,yan uwan
mijinta ma basa son ta,sann gata nan yar talaka bata da kwalin karatu bata da
komi.A tunaninta rufaida zataji zafin wyannan maganan sai taga tana murmushi kamar
ma ba zaginta tayi ba.Tasani sarai inta tabowa ainau abu daya ma kawai na gori
tagama da ita
Gashi Ita ta taɓo koina tay mata gori,amma ita mai zafin ta nema itama ta yaba mata
Dan babu abunda yakeci ma ainau ranta ya ƙonata taji zafi kamar a bayyanata a
matsayin mace kasasshiya wanda bata cika ba.
Haka Rufaida ta runtse idonta ta aro rashin mutunci itama ta gorinta mata akan
kasancewarta lusarar mace wacce bata iya riƙe gidanta ba bare mijinta,.irin dai
gorin nan da mufrad yafiye mata na girki,tsafta,rashin iya magana, da rashin ita
tattalin miji wanda yake mugun cusa mata baqinciki da takaici,ko Akn cewa datayi
ita ba mayyar namiji bace shisa ta kyale masa shi..
Rufaida saida ta maida mata martani,tace sam bata yarda da wann karyan ba,kawai ta
fada kowa yaji cewa ita raguwace ta tsorata ne da ita dantaga itake da kan miji.

Ranar kamar zasuyi doke doke haka suka tada gidan da bala'i da masifa
,sosai ainau ta harzuka ta kuma raunana da irin maganganun rufaida..har itace za'a
mata gorin bata cika mace ba?mufrad din nawa yake da za'ace taji tsoron hawa gadon
sa,har yau wata karamar yarinya na challenging dinta akan bata cika mace ba?

Ranar haka kowa ya fidda abunda ke cinshi a ranshi na baqin kishi sukayi kaca kaca
ma juna,
Ainau ita ta soma tadda fadar amma ita tafi kowa muzanta da raunana duk sai taji
tsuminta ya mugun tashi hade da abunda zarah ta gaya mata dazu sai abun ya mata
ciwo a xcyarta sosai Inadai akan namiji ne toh saita nuna musu cewa itama tasan
abunda takeyi.

Zarah kuwa ko nema ta batayi ba yadda tazo bata same boka ba ta kara da gaba neman
zee zee sabida tun akan rashin lafiyarta ake neman zee amma haryau ba aganta ba..ga
boka ma tazo ance ba a san inda yayi ba.
Daga nan ma ta wuce kano abunta.

Can dare mufrad ya tarasu duka biyu ya musu fada akan abunda sukayi na cece kuce
acikin gidan,baibi bayan kowacce ba amma haka ainau taki sam tabada hakuri,wai a
dole ne ita babba ce ai koma yayane ta girme rufaida dan haka bazata taɓa amincewa
da tayi mata laifin komi ba,ita kuwa rufaida agabanta ma ta nuna mishi ta yarda
makamin fadan cikin salon makirci da tsantsar ƙissa ta basa hqri,cikin nuna girman
matsayin sa a idanunta da darajarshi a matsayin sa na mijin su..wanda gamai hankali
hakan tamkar wani abun kunya ne ga ainaun data kasa fahimtar haka.

Yadda yarinyar ta nuna mata bambacin mace mai kwakwalwa da mace marar fasali

A lokaci guda rufaida ta nuna mata cewa miji na da daraja da kima amma ita duk bata
hango wannan ba..kishi ya riga ya rufe mata ido, gani take zubar da kai rufaida
takeyi agaban sa dan makirici da neman samun gindin zama...to tayane ma bazata nemi
gindin zama ba auren cushe inta fita anan din ma wazai aureta ba mayya mai ɓakar
aniya?gata yar talaka tazo ta samu arziki ina kuwa bazata nemi ta makalkale wa
namiji ba?dataga rufaida ta dage tana lallabarshi aranta cewa take jakka kawai..
Yana barin wajen taja tsaki ta miƙe tsaye"..badani zaki yi ba?muzuba mugani saina
nuna miki cewa ke ƙaramar jarabbiyace
Karuwanci kikazoyi da mummunan rayuwanki sabida bakida wani mafita.
Ni ainau zan nuna miki cewa ruwa ba saa kwando bace.
Inkina ikirarin ke yarinyace namiji zai biki dan ƙuruciyarki
Toh kijira kiga bugun manya,na rantse miki da Allah da kafarki zaki fita kibar min
gidana.
Shiru rufaida tayi tana karkarda kanta
Irin kanki akeji taja wani tsaki zata wuce sama a mugun hatsale ainau tace
"Mahaukaciya kawai.
Dariya rufaida ta tuntsire mata dashi
Mai ban haushi sanda tahaura can sama sann ta tsaya daga can tana mata kallon tara
saura kwata tace.."Azuba agani din..kuma kisaka aranki cewa na yarda ni mahaukaciya
ce son da nake yiwa yaya na kaman ciwon hauka yake, in haukar ya tashi babu mai iya
tsareshi sai Allah
Inkincika wata abar sai kije kifara karawa da ikon Allah..ni wllh banda lokacinki
zararriya kawai.
..tana gama fadar haka taja tsaki ta barta awajen a tsaye.

Da wani irin tuƙikin baqinciki da tunanin yadda zata kara da rufaida yau ya
kwana,tasan dai bin shawarar zarah yanzu yazame mata dole,dan kuwa dole ta komawa
mijinta akara da ita.

Cikin jimami da tsananin damuwa Ta jingina kanta da kujera cikin ranta tace wayoo
Allah zarah na da kinanan kenan da ba sai na bata lokaci na ina neman mafita
ba,yanzu a ina kenan zan samu maganin mata na kece raini dan so take wanda zata sha
mufrd yaji ta daban ya dena rena mata hankali Gashi bata so ta nema ta wajen su
maryam dan batason agama raina wayewar ta Sam harkokin ta basu burgeta.

Hakan dai ta shiga kiraye kirayen wayanda ta sani aka shiga hadata da local
aphrodisiac doctors,yau gaba daya ta bata lokacin ta akan zancen maganin mata gata
da shegen rawan ido da saka buri

An nuna mata magungun dayawa wanda zata iya saya


Amma ina tunanin ta yanaga wadda zatayi amfani da shi farat daya ta juya hanklin
mijinta ne.

Haka yamma yayi ta koma gida bata tsaya akan matsaya daya ba kuma next dakin ta
mufrad zai kwana.

A gajiye ta shigo ta samu gidan yay shiru atake jikinta ya bata cewa babu kowa a
gidan koina sukaje bai dameta ba Wanka ta fada ta fito ta shirya tana jin bakin
ciki da zafi aranta na saken datayi ta bar auren nan har yakai wannan lokaci batare
datayi musu wani kwkwaran abu ba Tsaban jarabar damuwar kishi yauma da kyar takai
wani abinci acikin ta sama sama ta tattaba tana Allah Allah ta tashi,can saman
verandan balcony ta je ta tsaya tana so taga dawowar su ranta a matukar bace tana
xiriya bata tinanin komai a brain dinta sai manya manyan mugun tan datake so ta
aiwatar wa rayuwar rufaida
Sosai yarinyar ta shige mata hanci da dukunkune

Bayan angama magrib shap ta hango mai gadi zai bude gate,kara matsowa tayi ta sa
jajayen idanun ta wanda suke cike tam da axaban wutar kishi da mugunta da dukan
hankalin ta ta kure wajen da ido har taga budewar gate din sun, Tun daga dosowar
new latest black range rover datayi maitar koda sau daya ne ya bata tayi burgawa su
maryam aciki,
Tana shirin xuwa ganin sa yana shirin sauka ata mazaunin driver dataga alamar shi
da rufaida ne kawai acikin motar ta soma jin kamar ana hura ma cikin ta wuta ana
yayyanka ta..
.
Tana kallo ya zagaya zai bude ma matarsa kofa,ji tayi ta kasa daurewa a zafafe
muryan ta na rawa rawa tahau zagi tace jaki wawan banza asararre...jarababbe kawai
maye..wanda ya maida kansa sokon banza akan yar karamar yarinya ta karashe magana
cikin tsananin jin dacin maganan a makwokoronta

Wani shiru wajen ya dauka,ayayin da xuciyarta ya hau amon wuta da jini kanta ya dau
xafi yana ci da wuta bal bal,wani yawo da kafafun ta takeyi cikin tsananin son ta
hana kanta yarda da amincewa da abun data harsaso sukeyi acikin motar
Kusan mintuna arbain basu fito ba
Har ta soma jin kamar ta sauka taje tagane ma idon me sukeyi a motar,tana juyowa
kuwa taga rufaidar din tana sauka a dikake duk suman kanta ya barbaje tana faman
kokawa da dedeta tafiyarta danta zago ta dauki yaron su dake kuka abaya, aftr 3min
saiga shima a sukurkuce yana kokawa da mazargin wandon sa ko ita datake sama ta
gane yanayin saukan wannan numfashin dayakeyi da irin kallo dayake bin jikin
rufaida din kamar tsohon maye da zai cinyeta,wato in ranar kwanan rufaida ne ta
lura kamar mufrad baya cikin fasalinshi na ainihin mutum

Wani irin jeka ka dawo take tana sintiri atsananin fusace cikin ranta ta tace na
shiga uku tana tauna hartse
Basai an gaya mata tasan quicky sex me dumi dumi sukayi anan wato bazaima iya
hakura suje suyi a daki ba,tsaki tay aranta tace daman damuwar namiji kenan.

Rufaida ta rungomo yaronta tana tafiyar ta adan wawware kamar bazata iya karasawa
ciki ba,duk da jamai rai datayi tayi yau da sukaje gida ta hanashi yi amma daya
mata cin yunwa a motar bakaramin dadi taji ba Tana cikin jan wannan shaukinsan sai
ga mutum agaban ta gum fuska a daure kamar bakar haddari.

Wani miskiliyar kallon raini me cin rai ta watsa ma tana dan yatsine bata san
sanda taxo gaban ta tana mata kallon zan kasheki ba dan Tuni taji gangan jikin ta
na konewa,sai akayi rashin sa'a bata same su tare da mufrad ba dan da sauri y nufi
site dinshi dan ya tsftace kansa kayan sa fari kat ne kuma ruwan sperm ya babbata
mashi wandonshi sosai.
Ganin batada abuncewa da sauri ta fixge jiki ta haura sama

Hakan kuwa tagama zage zagen ta ta gama tas ta dawo ta same shi hr yay ishai ya
sauya kayan jikin shi,akansa ta so ta sauke borin kishinta sede bata so yasan ta
masu labe ta lura da abunda sukayi a motar ajinta ya zuba, kawai surutunta tayi
tana cewa ya sa yarinya ta rainata sabida rashin adalcin sa.

Kwana biyu haka ainau tasha damara tafara competing da rufaida gadandan
Har yakaiga action dinsa ya soma fallasa mata cewa yana jin dadin rufaida fiye da
ita,dan rufaidarsa ta dabance Bai taba jin irin ta ba.

***
Haka rayuwarsu ta kasance abun duniya yabi ya ishe Ainau tanaji tana gani ƙaramar
yarinya ta shigo ta raba mijinta da hanklin sa,ga tsaftacciyar soyayya mai aji da
salo datake nuna masa kamar zata cinyeshi,tsanar rufaida kullum ninkuwa yakeyi
acikin ranta gashi ta rantse bazata nemi taimakon kowa ba
Duk gani take kamar da iya sex ne kawai rufaida ta mallake zcyar mufrad

Haka ake gwagwa agidan, little imad na kkrin cika 12 months business din rufaida
yafara tashi dan tuni suka fara implementing new ideas dinta a spa din ya kuwa samu
karbuwa wajen mutane

Damuwa sosai ya hana ainau tabuka komi kotaje shagari bata zama Kullum tana wajen
biye biyen masu sex enhancers da maganin mata

Gasu maryam haryau sunki su tura mata kasonta dan business din datayi agefe dashi
ta dogara duk abun duniya ya dameta.

Yau ta kasance 26th may friday yaune ranar birthdayn mufrad ya cika 35years Dik
abunda akeyi agidan na celebratotin ainau tana kallo wani bin daukar rufaida
mahaukaciya kawai takeyi.

Can dare tana kwance akan swing tana shan iska ata saman balcony,a dan fusace ta
tashi ta kafe bayanta da ido ta dan qamshin data soma shakowa ya sanar mata rufaida
ke shigowa ta wajen

Aikuwa bata gama rufe baki ba taga wasu malalan fararen cinyoyi suna wal wal,manyan
duwawu suna motsi acikin wata yar iskan pure white cotton bombshot da dan guntun
rigar da me kama da brezia nonowarta sun kumburo sunyi rada rada Suman ta a tufke
Batayi wani kwalliya ba kafafun ta a ninke acikin flat shoes na jmolorgne
Da suka hade ido kusa Rikitowa ne akan swing din kawai batayi ba sai ta rasa ta ya
ma akayi,rufaida take iya yawo haka atsakar gidan babu ko kunya.

Satan kallonta ta dingayi har ta iskeshi acan wajen swimming pool yana having good
time dinsa.
Ya rasa me ma yake ciki rufaida ta masa wani rungumar da yaji duka dukan jijiyoyin
sa sun mike
" ya riko manyan duwawanta dan kananade shi tayi Yace meye ne meke faruwa?cike da
makirci ta dan dago ta mugun shagwabe ta turo bakin gaba at same time tana turo
kirji ma ruwan
Da suke ciki"i ask u to dance for me amma haka ƙi?dariya yay haryanzu akan wnn
maganan ne

Tace yes..sai ya dan kashe mata idanun sa yace nagaji ne sugar im soo tired...Dazu
nace ki turamin hoton naugthy boobs dina kika ki ko?

Dan murmushi tayi ta rikosu tana nuna masa tace bagasu nan ba,bakinshi ya kawo
zaisa ta ja jikin ta kadan taja
"no ka tsaya inma wanka, tunda kace ka gaji,cikin wata kasalalliyar voice yace ohh
how sweet of you.
Daga nan dakinsa suka nufa ainau ta bisu cikin sanda dantaga abunda zai faru dan
bata iya daurewa kokadan
Kamar wani nemesis haka abun yake cakalarta.
She knw she will get hurt amma dai dole sai tagani

Suna shiga wanka ya cincibota matarsa sama,nan ne taji dirin jijiyarsa datayi wani
irin maseefar kumbura tazama katuwa tana huci yasa hannushi daya yana shafata a
hankali yana kallonta ita kuwa jijiyar sai sake mikewa take A kunnen ya sake binta
Yace kinji ta ko?ta gyada mai kai a kunyace Yace to kunna min waƙar mana ai anan ne
zanmiki rawar,kankameshi tayi tadan calla mai harara tace ahhhhh yaa wallhy
saikamin rawa..sai sukayi dariya atare dan tasan karya ne wannan..Bata hankara ba
kuwa taji ya sauke ta kasa,wani kara sautin gudun ruwan shower yayi akansu yana
yaface kayan cikin ta dan dama ko pants bata saka ba.Saida ta tsaya tsindir gabansa
ya kama dick dinsa da tayi tsayuwar ruler yana murxawa baiyi wata wata ba ya
sunkuce ta sama ya dorata ta akai..
Wani kangagariyar karar suka sake atare Yau ne rana na farko daya shigeta batare da
sunyi romance mai yawa ba.Ai kuwa kamar music din aka samai,wani irin buga ta
yakeyi da alaman yau bouncing din boobs dasukeyi agaban sa kamar zasu tsinke sun
wadatar msmn da ta rufe ido tana masa wasar da tasan zai sa shi ihu. Aikuwa yana
bugunta tana jagwalgwala shi sanda takaishi makuran dadi ya soma xuba gurnanin da
ya saba farko da ainau taji razana tayi dan ihun yayi yawa ji tayi kamar ana yanka
shi daga ciki.

Sanda tayi shiru ta nitsu tasa kunnen ta a kofar da kyau har gaban ta na faduwa can
ta tsinkayo sautin kuka kukan rufaida acikin gurnanin zaucewar sa bata san sanda ta
sake kofar bayin araxane ta fada kasa timmmmmm hawaye suna rige rige wajen wanke
fuskan ta ba

Gaba daya taji tana narkewa acikin wutan azaba duk jikin ta na kona kamar ana saka
mata ruwan acid
A hatsale kuma a kunce kamar ainihin mahaukaciya tayi waje da mugun gudu, datakai
ma kofar dakinta wani dukan takaici sanda taji ma hannun ta ya dau ciwo ta hada
harda zafin sa ta sa ihu..wayyo Allah na na shiga uku
Yau Gani tayi kamar ba rayuwar aure takeyi ba,ita ba iyawa da riƙe gida ba ,a
fannin sex din ma saitaga kamar raping dinta kawai dama mufrad yakeyi rufaida kuma
cinta yakeyi,duba da yadda yake kurma ihu yana mata ƙarya Ashe Haka muffy yake
xubda girman sa da mutincinsa agaban yarinyar ?
Tambayar kanta take Meye ajikin rufaida wanda babu ajikinta,tunda take da shi yama
tabamata ihu kuwa wai dan yana cinta wato dan a kuntata mata zaiyi ajikin wata
ko,kwana biyu inyazo turn dinta haka zaita juya mata baya yana kasaala amma yau Awa
nawa zaiyi yana cin wann ƴar ?duk duniya in anyi munafukin namiji bataga wanda ya
kai muffy ba Kuma rashin adalcin sa da muguntn sa shizai kaisa wutar jahannama
khalidina fiha abadan tana kuka kamar wanca ake dukanta tana fada

Yau ta dade agalabaice bata cikin hayyacin ta abubuwa masu kuna da zafi sune suke
mata amo a kwakwaltarta da zucyarta haka ta kwana sambal bata iya runtsawa

Tun bayan faruwar haka gidan ya dau wani shiru Washe gari sassafe mufrad ya fice
batare da ya leka kowacce ba.
Arond to 10 ya dawo da gifts bags guda biu a hannun shi,sashen sa ya nufa straight
ya aje dayan bag din ya dauko dayan ya nufi site din Ainau da shi har ya karace
sallamar sa batajiba tsaban tayi nitso cikin kunci da sake sake bata ji shi ba har
sanda ya zauna daf kusa da ita
Ba yabo ba fallasa Yace babe yadai ina ta sallama bakiji na ne?A Bazata ta juyo dan
batayi tsammanin ganin sa ba Suna hade ido dashi tyi saurin dauke kanta Fuskan ta a
matukr daure
Meya kawo ka dakina?pls indan sauke hakki ne daga yau na yafe ka kyale ni i do not
wanted to feel insulted today pls leave..

A mugun mamakance
Yace Ainau but i dindt insult u...
Wai Me aka miki ne?

"Wani maraitaccen kukan bakin ciki da takaici ne ya kufce mata Tace ƙarya kakeyi
ranar kwana bakayin wnn rawar kafar, gaskiya ka fada ko?wato ni ban iya komi ba,
nooooo ya isa haka,...
nasan matsayi na da matsayin dadin gindina koba ka fada min, nace maka yau bana son
wani fitina ko? ka tashi kaje wajen aljannar duniyar ka kabarni ni in huta.Tare da
lumshe idanun sa ya cije lips dinsa yace pls stop saying all this nonsense
Ainau,its my birthday nd she make it up for me wats wrong with all dat?..cikin bori
tace karyane kanayine dan inji haushi.

Take Ya hade ransa Yace akan me,dan bakiyimin ba sai kar wata tamin aiba dan a
kuntata miki akayi hakan ba,kece komi bakiso,..
Kukan ta cigaba dayi wanda daga gani kasan she is frustrated yace
ok Please am sorry,matsowa yayi kamar maraya ya miko hannun sa zai
Taba ta fixge tana me kara sautin kukan ta Hakuri ya shiga bata a dame yana
lallabata amma har yanzu bata gama yanke hukuncin me zata dauka ba...duk sanda ta
tuno da cewar wai rufaida tafita dadi abun bakaramin kona mata rai yakeyi ba
Yayi rarrashin har yazo ya gaji ya kai kusan minti talatin yana mata bayanin
manufar sa.

Kawai yaji aransa cewa be dace yanayin comparing dinsu a fili bane,sannan yakan
goran ta mata duk dama dai ita take jawowa,but he knw it wil pain her dan bai taba
ganinta so depressed kamar na yau ba.

Can daya gaji se ya sauke ajiyan zuciya ya dauko gift bag din ya aje mata akan
cinyarta,da sanyin jiki yace to ga thank u gift hope u wll like it.
Da kamar xatayi wurgi da abun seta fasa,karba tayi ta bude bag din a walakance tana
so ne taga meye aciki in abun banza ne ta ajiye mishi,tana sa hannu kuwa ta xaro
wata black cover matte kit me kyau
Tana budewa taci karo da Walkiyar wata sapphire necklace wacce taci design me
matukar dauke ido da saurin shiga rai..
Sama da kasa ta nemi damuwa da kuncin datake ciki ta rasa,tsura idanun ta tayi
tarrr akai tanajin kamar zata sake tayi ihun dadi da kyar dai ta danne ta hade rai
ta tarkata ta dan turo gabn sa tace me zan maka da wannan?Yy murmushi Cikin
yaudararren salo da sauke kai ya riko hanun ta yace
"naki ne,its ma special to u gift for making my day yestde Allah ya huci zuciyar
ki,kan ta sake magana har ya warware ya sakala mata abun wuyan ta
Taji sanyi aranta amma sai Taja tsaki cikin burga be kulata ba Yace
beautifull...Hawayen munafurci ta sauke masa "Ai dama kafada banda wani amfani
awajen ka sai sauke hakki,ban gode ba,ni ka cire abun wuyar ka karma ka rude ni
wata rana kazo kamin gori Yace no no ni gorin me na taba miki?Tace cewa kake ni ban
iya komi na riƙe niji ba,Yace hey hey ba haka naka nufi ba,cmn u knw how it
is,...ai kinfini sanin me nake nufi in zaki gyara kawai ki gyara
Wani hararsa da tayi Tace ko?..
Yace i wll send u sum cash make use of it Kamar ta tashi ta rungume sa taji anma
ko nagode bata iya cewa ba ta dauke kanta.ita ahakama gani take kmr raini ne yasa
ya gaya mata haka.
shikam ko ajikin sa be damu ba dama Guilt dinsa dama kawai yake so yayi clearing
danya lura da ita tasaka musu ido sosai shida matarsa yasan tana ganin abubuwan da
babu dadi,he just want to be her comforts shm
Necklace din ta dauko tasa agaban ta cigaba da kallo can ta jawo wayrta ta danna
kira masu maryam da alama yau zataje burga....

SURAYYAHMS

Ko site dinsa bai nufa ba ya dau dayan bag din ya wuce site din Rufaida da sallamar
sa ya shugo ganin ta akwance shiru kamar marar lpy yasa yaji hanklin shi yadan
tashi yanayinta tun jiya dama yake dan kashe masa jiki
Qamshin daddan turaren sa ta jiyo ta juyo,cikin sanyin murya tace ohh daddyn junior
my man my pride,wani dadi yaji aransa suna hade ido ta taso da sauri ta fada jikin
shi ta kankame sa wani ajiyan zuciya mai nauyi ya sauke sannan ya kankame ta shima
yana shunshunata yana furta mata i love u acikin kunne,sunfi 10 minute suna juyi
cikin shauki,xuciar su tana bugu da tsananin son da sukeyi ma juna,

kallon cikin idanunshi take hade da wata tsiga ta daban tana sake jin tarin
kaunarsa Mara iyaka da misaltuwa.
Ayayin daya shagala wajen kallon tsayayyun nonowarta wanda suka cike mata kirji tam
acikin dan fingilin rigar data saka,gashi ta matse da wani crazy jeans suman kanta
dayaji gyara duk yabi bayn ta tayi kyau ji yake kamar zai cinyeta
Itama yanayin surar jikin mijintan take cigaba da kallo me cike da tsantsar haiba
da kamala tattare da jarumta domin kallo daya Zaka masa ka tabbatar da hakan kasan
cewa shin din cikakken namiji ne na bugawa ajarida wanda samun irinsu ke da wuya
Sannan kuma abin bukata da muradin kowace cikakkiyar Mace me ji da kanta tako ina
mufrad ya hade iya haduwa bashida makusa.

...muryarsa a sarke ya fuxgo magana dakyar abakin sa yace""Hey,.. Im so happy about


wat u did to me yestade-honestly ive neva even noticed my birthdays,amma kinsaka
nji dadi na gode cikin murza hannun shi anata tace no need huhn
Kasan zan iya maka fiye da haka,yaa mufrad kaine hasken rayuwata.
Daga nan wani tsiririn kiss ta masa bazata saida ya daburce tace
"I love u..
Da Wani irin sauri ya hade bakinsu guri daya yana xuko ta tana murmushi ta masa
wani irin tsotsa na fitar hankali ta hanashi karasa abinda yake son fada din..
Ahnkli ya cirota ajikinshi ganin yanayinta dabai gane ba Wani sororo yayi yana
kallonta ido cikin ido suke kallon juna yana Lumshe mata rikitattun idanunshi da
suka soma canza kala zuwa wani yanayi na daban ya sake rungumeta gam a kirjinsa
kafin daga bisani ya sausauta rungumar dayayi mata ya dan makaleta ajikinsa yana
shin shina wuyanta zuwa jikinta,can Ya fixgota Jikinsa cike da matsanancin shaukin
kaunarta ya rungumeta tsam tsam a fadadden kirjinsa yana rada mata magana cikin
kunneta baby nah fadi gskyn gskya are u okay kuwa?
Ko zamuje muga likitane..yakarasa fadar hkn yana hura mata iskan bakinsa a fuskarta
wanda hakan yake haddasa mata gagarumin faduwar gaba wani lamoo tayi ajikinshi,dan
jinsa take yana mata yawo a dukkanin ilahirin sansar jikinta da ruhinta.

Wani irin jarabben kallo ta dago take binsa da shi ayayin da ta dora hannun ta akan
kirjin sa tana wani irin shafo sa daga sama zuwa kasa tana mai xiriya
Tuni jikinshi ya mutu yanajin yadda dukan jijiyoyin jikin sa suke amo suna mimikewa
tare da saukar masa wata muguwar jarababben sha'awar ta.wani zautaccen yanayi ta
shigar da su duka ta na sucking dinsa kamr her life depend on his dick,ta danna ta
hura ta matsa ta masa tsotsan alawa,kamar wanda ake cire ransa haka yakeji jikin sa
ybi ya mutu murus se numfashi yake daukewa...

sanda ta kusa sumar da shi sannan ta soma dan bashi clue dan tun jiya ita ta
fahimce cewa kamar wani sabon cikinshi ne ma ajikinta ga little imad is just
getting to 14months.
Tana magangnun tana sashan shi tana turo masa nono a can saman na bakwai ya tsinci
kansa yana garari duk ya zautu da jin labarin harsashenta akan ciki.
Wasu mahaukatan numfashi suke sauke ma juna yana kallon ta kamar xai cinyeta
shafato yake yana sa mata arbarka yana yaba ta sosai tanajin dadin kalaman sa
harcikin zciyarta
,sanda suka samu nitsuwa da juna snn ya sunkuce ta sukayi bathrom wanka sukayi
shap shp suka fito lokcin already an kira sallan xuhr har ta wuce da kusan awa
guda,tana makalkale ajikinshi yana shafata alwys tare da yaronsu da suke matukar
ƙauna agefen su,likitan sa yahau ƙira awaya within an hr or two sai gashi ya iso.

Jininta aka ja aka gwada alhamdullhi its true ta samu wani cikin,murna ya dingayi
yana gode ma Allah itakam sai kallonshi takeyi da hawayen dake dad'a taruwa idonta,
jin tayi shiru yasa ya juyo da ita,hawayen da ya gani idonta yasashi yin murmushi
mai sanyi yace "kukan meye zakiyi kuma?", lumshe idonta tayi hawayen dake tare ciki
ya shiga gangarowa,murmushi yayi yasa hannu yana goge mata hawayen da ya zubo
mata,hannunshi ne ya kai kan lips dinta masu dumi a hankali ya shiga zagaye lips
din nata da hannunshi har ya sunkuyo ya kai bakinshi dai dai nata har tana iya jiyo
saukar numfashinshi kan fuskanta kiss ya mata zazzafa a goshi,da wani irin shauƙin
sonta yace "Am soo lucky to have u in my life rufaida,fadawa tayi ajikinshi tayi
lamo tace "u derserv evrything good my king..murmushi yy snn ya rungumeta ajikinshi
sosaiiii kamar zai maidata cikinshi Kirjinta sai bugawa yakeyi,kome ya tuna oho ya
cirota ajikinshi a hankli ya fita.hamdala tayi hannunta na kan cikin tana shafawa
tanajin wani irin kwanciyar hankli.

Laulayi yana dan shigarta a hankli waje ta nema ta kwanta to aranar Bata san meya
gudana sosai ba,
Amma kafin ta kimtsa ta sauƙo
An cika mata inbox dinta da gifts duk na godiya ga tsadadun jeweries kudi ga key
din hadadden sport car.
He was swayed nd carried away by his feelings aranar ya kashe mata kudi bana wasa
ba.

She was soo happy


Ta rungumeshi tana ihun murna kaf gidan babu inda bazaka ji sautin su ba,thy wer
all loved up a babbn falon su ga wani mayyar waƙar james young da ake nunawa babban
screen din tvnsu awani music channel sai jannn shauƙin wakar sukeyi atare cikin
tsantsar farinciki dan kamar ma dasu akeyi (jameyoung infinity(Oh, oh
Oh, oh, oh
Oh, oh
Oh, oh, oh
Baby, this love
I'll never let it die
Can't be touched by no one
I'd like to see 'em try
I'm a mad man for your touch, girl, I've lost control
I'm gonna make this last forever, don't tell me it's impossible
'Cause I love you for infinity (oh, oh, oh)
I love you for infinity (oh, oh, oh)
'Cause I love you for infinity (oh, oh, oh)
I love you for infinity (oh, oh, oh)
Oh, darling, my soul
You know it aches for yours
And you've been filling this hole
Since you were born, oh
'Cause you're the reason I believe in fate, you're my paradise
And I'll do anything to be your love or be your sacrifice
'Cause I love you for infinity (oh, oh, oh)
I love you for infinity (oh, oh, oh)
'Cause I love you for infinity (oh, oh, oh)
I love you for infinity (oh, oh, oh)
Meet me at the bottom of the ocean
Where the time is frozen
Where all the universe is open
Love isn't random, we are chosen
And we could wear the same crown
Keep slowing your heart down
We are the gods now
'Cause I love you for infinity (oh, oh, oh)
I love you for infinity (oh, oh, oh)
'Cause I love you for infinity (oh, oh, oh)
I love you for infinity (oh, oh, oh)

Wani irin jin dadinsu suka dingayi har Ainau ta dawo ma basu sani ba as usual
intaga ana farinciki haka she must find wat its all about.

Bata kuwa tashi sanin asalin dalilin sabuwar love in the atmostpher datake shaka ba
sai washe gari sassafe da rufaida ta dan tashi tana amai awajen cin abinci,tana
fahimtar cewa ciki ne ta ƙira zarah kawai tambayarta tayi sunan maganin da zata
saka mata cikin ya zube
Atake kuwa zarah ta rubuto mata magani mai ƙarfi

Ko nuna tasan halin da ake ciki agidan batayi ba,washe gari ta bude fridge ta dauƙo
fresh milk wanda ta lura rufaida tana yawan sha da safe take ta tuttula maganin
aciki taja ta matse.

Around 7 as usual rufaida ta sauƙo ta yi abunda zatayi ta ƙurba madarar kadan,daga


nan ciwon ciki ya turneke ta ta dinga kwaza amai a tsakar gidan kamar hnjin cikinta
ne zai fita.
Hanklin sa sosai ya tashi yama rasa yadda zaiyi dakin sa ya nufa ya dauƙo keys tin
daga sama yakejinta tana cewa
"Ni kiyi kiyi mutu kowama ya huta Allah sa ki mutu mayya kawai.
Yana sauƙowa datasan yajita sai tayi shiru da bakinta tahau tayasa riƙe rufaidar
sukayi asibiti,immidietly aka bata gado abu tun yana wasa sai gashi wai har an
sakala mata engine
Taya numfashi.

Ai'nau ne ta daure ta tsaya tare dashi har sauran family members sukaji
Theres was no news to tell them face zancen cikin, woow masha Allah yau saiyaga
kamar ya ƙara samun sakin fuska awajen duka kannensa, cos nazli ta gama schl dinta
kenan ta dawo ko kwana biyu batayi a nigeriar bama,as usual shukra da hjya adada ne
basa partyn,mum dinsa da hajya mama tunda sukaji thy were calling him on nd on aji
ya jikin rufaidar yake amma no response from doctor,Ainau kuwa ganin kamar wnn
karon kowa na tare dashi yasata karajin haushi dama can tana da case dasu maryam
akan kudinta da suka riƙe haryau basu turoba sulalewa tayi acikinsu ta ƙara da
gaba.

Abu tun na wasa har washe gari rufaida bata farfado ba,sassafe su hjya jasmine suka
zo da hjya mama dan sosai hajya jasmine ta shiga hanklinta ita ta matsa azo ma
saboda tana son ta goge abunda tayi musu abaya.

Daga isowarsu ba da dadewa doc ya gaya masa ai poison mai ƙarfi tasha acikin
madara,but thank god bai taɓa mata abunda ke cikinta ba tukunna,but she wll need
more hours before she wakes up..abun duk yabi ya damesa kowa na tuhumarsa ina ta
samu poisoned milk?kuma harga Allah ko tunanin lakawa ainau zargi baiyi ba,cos
aganin sa bazatayi hakan ba.

Wannan karon a wheel chair hjya fulani take dan zama masu aiki suna zagawa da ita
Tunda taji zancen ciki ta ƙara lalubo hjya adada ranar wuni sukayi awaya suna fade
fade.

Shukra kuwa bakaramn damuwa ta shiga ba kwana biyu amma haka take boyewa kowa
Babban fargabanta shine Prince kay yace zai hada babban bdy partyn sa a abuja kuma
ranar yakeso ya zamo ranar haduwarsu face to face,toh bata san ya abun zai kasance
mata ba..gashi ta dau son duniya ta dora akanshi akansa bataji batagani.

Rashin farkawan rufaida da wuri yasaka little imad shiga wani hali gashi wannan ya
dauƙesa wannan ma ya dauƙesa yaro duk ya galabaita
Daga can umma hadiza tace sam kawai wann karon zatazo taga rufaida
Yakmbo ma datake nan jiki ba kwari tace itama saitabisu koda za ace naynzu sau
dayane a rayuwarta inji dai tazo taga rifaidata,haka sukahau shiri gadan gadan basu
fadawa kowa ba,dake ma yaa malam yaji batun samun wani jika kawai sai ya
kyaleta,rubutu yay ya bata ta tafi dashi ma rufaidar yanata masifa akan sakaci
irinnata shidai duk in abu da rufaida ne baiya taba yabawa

Rufaida Bata ko tashi yin motsi ba sai can cikin dare,nan ma da amai da laulayi
yaronta kawai aka samu daman sadata dashi ta bashi nono yadan jajjja sann ta koma
bacci.
Hjya mama sai baraƙa takeyi akan hjy jasmine ne zata amshi raino da yayen imad.
Har ayita musu dariya..kowa na asibitin har dare face hjya adada datayi burus
abunta acikin gida.

Tun biyar saura Sallama yaki ci yaki


Karewa a kofar sashen ta muryan zulai ne mai aikinsu batacika son sake fuska da su
ba...
Kawai dai bata son adameta ne da zancen wata rufaida

Su umma hadiza kuwa sun iso suna naniƙe a sashen hjyaa mama sun rasa wanda zai
kaisu asibiti suga halinda rufaida take ciki,suhan ta kikkira mufrad bai dauƙa
ba,hajya mama kuma da kyar aka sameta tace musu sujira kawai Anan suna zuwa.

Yau Sai wajen goma na dare aka salle su harda su mufrad din aka dawo family
house,sashen sa direct akayi da rufaida duk ta galabaita likita yana kan bincike
akan poison din kuma ya bada strict oder akan abita a hankli kar cikinta ya harzuka
taje tayi ɓari..haka ta dawo saidai a tayar ko akwantar duk ta jigata tayi wani
saƙakau..surutun su hjy jasmine da su keeyan ma kadai ya ishe ta,and nazli was more
caring dan usual itama atake ta shiga bada nata gudumawar sosai tana lura da jikin
rufaida.
Hajya mama tana sashenta suna faman surutayya da su yakmbo duk sum kagu suga
rufaida ga dare yay,umma hadiza kuwa kunya ma takeji,karshenta haka aka bari akan
saida sassafe zata musu jagora dukka aje..ranar da kyar rufaida ta samu bacci
sabida sosai cikin yake bori yana murdawa taciki but alhamdullhi kafin asubahi komi
ya lafa mata ta samu dan bacci.

Yaune birthday din prince kay gashi mutane sun kara ciƙe musu gida shukra ta rasa
yadda zatyi come up with a bright plan
Dantaje ta same sa awajen partyn
Cos harta gama cire ranta ta aminta dashi ai bazai cutar da ita ba..waht she fears
now is yadda kusan kowa yake nan..ga yaa sheik,ga mumynta gasu hjy mama...nd worst
of all yaa mufrad..
Duk haushi ya cikata tarasa yadda akayi rufaidar nam take da son jawo
comotion..ynxu gashi taje tasha poison anzo an cika musu gida..acikin zulluminta ta
kwana ta tashi.

Yau ana idar da sallahn fajr bayan waje yadan fara yin haske umma ta juye maganin
da yaa malam ya bayar a jug,kowa ya sha hijabi acikinsu suka dosu cikin gidan tare
da hjya mama datayi musu jagora.
Wai ahakama Timing sukayi sunsa mufrad by now yana cikin masallaci.

Da bori da huci hjy goggo ta saƙo hjy adada agaba akan lallai itama taje koda sau
daya ne ta leƙa dakin tacewa rufaida sannu..

Agaba ta sakota kamar karamar yarinya yau tasha uban royal lafayarta data saba
sakawa duk safiya,rufaida tana hade ido da umman ta ta tashi ta fado jikinta suka
rungume juna.
Kowa sai kallonsu yake yadda uwatake fallasa mutuwar son yarta acikin yanayinta mai
sanyi."sai umartan ta takeyi datasha rubutun da babanta yay,ita kuma sam bata son
tasha sabida likita yace thy shud be extremely careful karta ci ko tasha wani abu
dats weird
Harsai anga tsayuwar cikin.
Akan haka kowa yake fadan albarkacin bakin sa
Sallamar hjy goggo suka somaji kowa ya juyo yaganta
Tasha hijabi tanajan kafar nan da kyr
"..muryanta da fada fada ma ya shigo,ana ce mata ga mahaifyar rufaida batayi wata
wata ba ta bada full attention dinta wajen suka soma gaisawa da umma...
Ashe kece mahafyar wannan yar?Masha Allah Masha Allah
Ta kalli yakumbo au wannan ne mahaifyarki ko?
Yakumbo tana shirun budan Baki
Sai caraf suka hade ido da hajya adada abayan labule ta leƙo kenan zatayi gulma.

A mugun firgirgice ta fancamo cikin dakin jikinta take yahau rawa tabi ta sanɗare
atake

Yakombo ma ta miƙe a sambar kaman an zabureta


Hannun su da jikinsu duka na rawa rawa suna kallon junan su a matukar razane..tuni
lafayar daya rufe kan hjy adada ya zame kamanininnta me ya dada bayyana tsarrr wa
gigitaccun idanun yakumbo

Kirjinta na dukan tara tara numfashinta na sama Sama kamar zai dauƙe cikin wata
muryan da banata ba tace inna lilliahi
"Jakadiya Aisha?
Jakadiya Aisha ke nake kallo anan wajen ko mafarki nakeyi..ta karashe da wani
firgitaccen Muryan mai dauke da zautuwa da kuma tsantsan mamkin abunda idanunta
yake gane mata
Har ƙasa yakumbo takai sannn ta fasa kururuwa cikin gigicewar hankli tace
innalillahi wa inna ilaiho rajiun
"Gimbiya fatima bintu?bintun shehuri
Alllahu Akbar..bintun shehuri Ashe kina raye bintun shehuri ashe kina duniya
Innalillihi wa inna ilaiho rajiun.
Atake dukansu sukayi kasa suka suma.

Wani irin firigicine ya kauraye dakin


Masu riƙe hjy adada suka rirrikota ta zauna akasa domin kuwa kafafunta sun kasa iya
dauƙarta idanunta sai luiii suke kanta na balain juyawa

Yakumbo kuwa dama akasan ta zube tana ta rabza kukan firgicewa da razana lallai iko
sai lillahi Rabonta da bintu tun zamanin haukarta bata taɓa tsamanin zasuyo gamo
anan gidan duniya ba.hajya adada kuka ita kuka duk sun kasa fidda kansu cikin
yanayin kaduwa da razana da sukayi..

Wailing takeyi kamar wanda taga gawar wanda datayi missing shekaru araru cikin
tukikin kukar Tace jakadiya aisha ashe kina raye acikin duniyar nan shine baki nemi
ni ba

Cikin firgitaccen yanayi yakumbo tace wayyo Allah na bintu kasancewarki araye ai
shiyafi komi ban mamaki
..Allahu akbar ashe Allah baibawa yar buzuwa sa'a akanki ba?Wallhy na dauƙa kin
mutu kinbar mata duniya tuntuni bintu..lallai bintu kinada tsawon ra
Hjy adada data zama kamar wata tabbabiya tana gunjin kuka ta rarrafo ta kamo
kafafun yakumbo ta ƙara fashewa da wani tsumammen kukan tace
"Umma A'i ban mutu ba...bayan korarki daga garin da yar buzuwa tayi nazo nai ciki
na haifi yan biyu Bakiji labari bako?..wani runtse ido yakumbo tayi Snn ta kalle
umma hadiza a hankli..snn ta saka wani sabon kuka.
Da zciyarta take kukan Tace eh kuwa Tabbaass ban sanda zancen warkewan ki Ba bare
ma haihuwarki amma bokanya zubaina uwar gijiyar kishiyarki yar buzuwa ta taɓa
kawomin jaririya
Ƴa mace ta bañi...kinganta nan sai ta nuna umma hadiza..zubaina tacemin "yan biyu
kika haifa dukan su mata "hawwau da hadiza"..ta tabbatar min da cewa sun sha jinin
hauwa'u amma basu iya shan na wannan ba.

Kuma babu yadda xatayi ta gaya ma yar buzuwa cewa ƴarki guda zata rayu domin hakan
yana nufin mutuwarta ne shiyasa ta kawomin khadiza tace in ƙaraa nisanta da ita da
kuma daga duk wani majiyar da zai sadani da masarautar shehuri
..bansan ko kina raye ba amma anban amanar ƴarki binta.Hannunta ta rirriko jikinsu
na bari gaba daya ta nuna mata umma hadza snn tace."binta wannan matar da kike gani
agabanki fa yarkice..khadija ce.
Domin Awajena khadija ta rayu na boye mata asalinta da asalin labarinta sabida bana
son wani musibar dake cikin masarautar shehuri ya bibiye rayuwarta amma
Gata nan...hannun ta na rawa ta nuna umma hadiza tana me neman hadasu

Da umma hadza da mahaifyrta Sun dade suna kallon junan su in shock kafin hjya adada
ta Kara yankar jikinta ta fadi timmm a kasa sumammiya wannan karon gadon asibiti
aka wuce da ita direct.

Kafin ta farfado kusan kowa a familyn ya hallaro


Anyi zuro zuro da ido acikin babban falonsu umma hadiza data rude ta tsinci kanta
cikin wani bakon yanayi ta rasa me takeciki yayanta duka biyu ta runguma ajikinta
suka mata ƙara dan bata san yatakeji ajikinta da zcyarta ba.
.Cikin tsoffin gidan kowa idanun sa yay jaaa ya kumbura yy ja tsabar anci kukan
tausayi Hajiya goggo tayi sakaka da baki da jikinta gaba daya ta zamo kamar wata
wacce batada lpya aCikin ranta tana ta cewa Ashe dama su rufaida jininta ne?
Haka kawai saita zabura ta fashe da kuka tafara godewa Allah kamar wata tababbiya.
Anan falo kuwa yakumbo ta basu labarin komi in details yadda relationship dinsu
yake da hajy adada.
Su yakumbo awancan zamanin sune hihgly trusted servants na king shehuri tun asalin
baban mijinta na mulki kafin ma azo eran su.
Tunda yar buzuwa ta zo tafara wargazasu da mugunta da sihiri
Kodacan dinma jininsu yafi haduwa da bintun shehuri
Lokcin haukarta ita kuma aka turata prison aka batar da ita a duniyan su bisa
tsarin muguntar yar buzuwa.
Haka yakmbo ta dinga rayuwarta nesa nesa dasu gudun ceto rayuwarta dan yar buzuwa
gagarumar matsafiyace,rana daya kwasam sai ga labarin dayay linking dinta da umma
hadiza.

Taƙi sam ta bayyana ma hadiza asalinta ne dan atunaninta bintu bazata taba iyacin
nasara akan yar buzuwa ba tunda harta sha jinin yarta hauwa tayi tsafi
dashi..hadizan data rage musu jinsin su a duniya sai tace zata protecting din
rayuwarta da dukkan iya karfinta
Duk wani labarin ta tsince ta akan bola duk shiryayye ne.

Bakaramin jijjiga gidan wannan labarin yayi ba


Banda yaa sheik dayake karfin halin tambayar karin bayanai daga bakin yakombo kowa
awajen mamaki yakesha aransa yadda ikon Allah yake da girma.

Da yadda lamarin qaddara take da fadi..cikar zatin ubangiji subhanahu wata


ala..Allahu akbar lallai Allah da girma yake,almarinshi sai shi..dukkan iko kuma
sai Allah.

Lokaci daya komi ya juya "hjya adada ta same yarta khadija acikin ruwan kankara.
Harda kyawawan jikoki..jadwa,suhan da rufaida..

Koda aka dawo da ita daga gadon asibiti ƙasa hada idanunta da kowama tayi.

Banda kuka da istgfari babu abunda takeyi a daki itakadai sosai ta soma bawa kowa
tausayi da sanyin jiki.

Tarasa ta ina ma zata fara..murna da kewar yarta khadija datayi ne, ko ko da kunyar
yadda duniya ya jaata ta walakantasu tay despising dinsu with all her heart
musamman ma rufaida..yanzu ashe yarinyar nan jikarta ne?jinin jikinta ne?
Innalillihi wa inna ijaihi rajiun.

Anan ma Jikin nazli ya ƙarayin sanyi zuciyarta ya karaya


Da irin banzan halayyarsu.

To gashi ashe su rufaidar ma jininsu ne...ashe ma inkiya


Wa maman rufaida akayi akan shukra da aka sakamata khadija..ashe su rufaida yan
uwansu ne ta uwa da uba

Ga daukakar Allah da basu taba tsammani agaresu da sauke musu kallon talakawa
marasa ilimi da wayewa ba, ashema su jinin sarauta ne
Wanda suka asalin gaji mulki,dukiya da karama...wow wat a small world..
In akace razana kadai abunda suka shshhiga bazai fasaltu ba.

Rikirkicewan lamaruka yasaka komi ya tsaya cak agidan kamar an tsayar da remote.

Kwakwalr ainau ƙasa daukar maganan yayi ana cikin rubibin shock
Ta zame tabar wajen marmarza ta ƙira zarah akan tazo abuja cikin gaggawa,kasa zama
tayi dan kamar wata tababbiya haka take jin kanta Ga shock din sabon cikin rufaida
datayiwa mufrad Ga su maryam sun sakota a gaba sunaso ayi rikici danta bukaci
kudinta Ga kuma wani sabon labari
Wai su rufaida ne za'ace jikokin sarki shehuri? Kan balai
Yanzu shikenan asalinsu ya fito za'ace jinin sarauta ne ,kenan hjy adada zata
juyawa tsanar datakeyiwa rufaida baya..su nazli kaf toh yanzu kam meyarage?..ziriya
ainau takeyi dan tasan akwai ƙura.

A bangaren su umma hadiza kuwa da kyar aka sassaita ta dawo daidai sanadiyar wann
maganan yasa har sukaci sati guda kowa na gidan amma haryau hjy adada bata fita
acikin yanayin jimaminta ba.

She was just repenting nd regrting her life with soo much emotions dun kuwa lamarin
sosai ya shigeta ya ladabtar da ita ata ciki sosai.
Tuni hjy goggo ta hada baki da mufrad aka je dauƙo su uncle shakiri da uncle maroon
"dats aliyu shehuri da abuturab shehuri..yayan hjy adada kenan da suka rage mata
dama data boyesu a kasar waje.
Ganin hjy adada ta kasa iya hade idanu da kowa yasaka hjy goggo tay tunanin in aka
reuniting dinsu duka komi zai wuce

Alhamdullhi within the days Jikin rufaida ya danyi sauƙi ,ita ko gizau bataji
aranta game da kasancewata jinin hjy adada ba
.already matar tafita mata akai don tsanar data nuna mata,A kullum yaa sheik yakan
musu nasiha

Shikam murna yake acikin ransa daya same hadiza a matsayin yar uwan sa..dama he had
alwys feel dis strong connection
Ashe cousin sistern sa ce ma ita.

Zarah tana zuwa abuja ainau ta hau bata labarin komi daya faru duk suka
raxana ,atunanin zarah shikenan Ainau komi ya kare mata,hakan yasa ta shawarceta
akan su soma binta kansu maryam kafin susan me zasuyi da batun su rufaida
Haka bat ta bace acikin rubibi anata jimami agidan ita da zarah suna bin diddigin
harkansu maryam.

Da kyar da masifa ta canko gaskiyar su ta gane ashe game ma kawai suke bugawa da
ita
Kudi kam dataci aiki banata bane,hakama business wanda tayi a fili dana boye duk
sun kwamushe sun sayarwa councelorn rufaida.

The whole of shagari complex yanzu ma na rufaida ne And its god damn happening all
over der..ga sabbin clients,profesionals
Ana shige da fice
International inverstors da kafafun su suke xuwa..while rufaidar ma bawani bada
attention wajen takeyi ba..but her businees was blooming fast sabida komi awajen
idea dintane,and she use profesiional
Strategies..tana kuma shigo da sabbin abubuwa.

Ainau taje ta samu har an tarkata mata gabbarges dinta a kwali..new represntative
manager is already ocuppymg her seat

Haka mutane sukayi kamar basu


Santa ba kowa na gulmanta,dan bakaramin baza surrukanta waje su hasina sukayi
ba,,mata harsuna maata dariya bata iya riƙe miji ba,ga kishiya tazo ta amshe waje
mai gaba daya,,wasu har tsareta suke da gatse dan sunajin bakinta".sai kaji ance
ainau kenan tunda shahararren spa din ya gagara ..ina kuma za'a koma ynzu?tuyan
ƙosai?
Wani bin zarah tanajanta tana fizga
Sabida gigita mata brain da insulters da teasers sukaso suyi,

Girman kanta da walakcinta yasa ta tara alots of enermies nd haters upon all this
calamites daya tunkarota sai taga kamar ma kowa na mata madallah ne ba tayata jaje
ba.
Zazzabine ya rufeta kwana biyu suka tare a asokoro itada zarah suna kukan ciwon
takaicin su.
At same time shukra ma ta shiga balai,dan sudadewa datayi taje partyn prince kay ya
jawo mata babban balai
Dayaga ba ita bace asalin wanda yake nema atake Yay drugging dinta suka daddauka
mata nufe pics,yace mata ya bata 2 days kota kawo masa rufaida ko kuma ya barnaza
nude vid da pics dinta agari..itama tunda ta dawo daga wajenshi zazzabin tsoro ya
shigeta ta razana sosai kullum tana kulle a daki kuka tana kallon agogo..
da kyar anty anu ta fara ganota.

A Ranar da wa'adin ya cika,prince kay yazo,shukra ta sace jiki tafita sai anty anu
tabi bayanta cikin sanda toh
Sanadiyar data capko tashar zancen kenan.

tana labe Dk taji threathning dinta daya dingayi banda maruka da zagin cin mutunci
Data kwasha,duk saita zama abun tausayi sabida Allah ya dora mata sonshi

Shukra ta balain gigita da yace ya bata just 24hrs tay providing masa rufaida if
not yace ma yayanta soja zai soma turawa nudes dinta kafin yakai offis din babanta
a sharia comision

Haka anty anu ta lallaba ta shiga mata maganan ta rufa mata asiri sunayin abundu a
boye One time kawai akaga shukra ta shiryu sosai tamaida anty anu best friend dinta
Dan saida sukayi bincike sosai within 24hrs snn rufaida ta shigo ciki ita ta basu
labarin mafarin fitinar snn aka kamo bakin zaren..kominsu aboye sukayi basu bari
kowa yaji ba

Sukayi manipulating dinshi rufaida tayi video call dashi akan zaizo gobe yy
handling duka copies din nudes din sai rufaida ta bishi shan ice cream.
Aikuwa tunda yaga fuskar rufaida ya kara rudewa atake ya amince da duk wani
qudirinsu.

Lokcin dawowar su mufrad kenan dasu


Uncle shakiri,gida ya kara rikirkicewa.

Haka cikin ribibi anty anu da rufaida suka jawo shukra suka saKata agaba akan taje
tay ma yayanta bayani,

Koda taje gabanshi da kyar ma ta iya tsayawa waima dan ta nemi alfarman rufaida ta
rakata kofa kenan..tana bayani bakinta na bari Taci kuka data tonawa kanta asiri
A tunaninta tana gamawa zai bindigeta koya kakkaryata..
Sai taga ma baimata komi ba kawai nasiha ya mata wanda yakara nutsar da ita snn
yace mata tabar komi a hannunshi thy wll handle him.

Aikuwa time nayi prince kay yazo kofar gidan daukar rufaida tana fitowa sojoji from
no where suka fito suka tattareshi ko iyaywn sa basusan inda yake ba saida yayi
kwana biyu a galabaice.

Since then eveything become so peaceful nazli da shukra kowa ya mugun shiga
hanklinsa.

Yanzu haka Jadwa aketa jira zata zo daga kano kafin hjya goggo ta hada adada da
familynta.

SURAYYAHMS.
Washe gari da safe umma hadiza da yayanta kaf suka hadu ta hade kansu
Jadwa ce babban su,sai suhan sai rufaida..jira suke waje yadan washe sann suje can
sashen hajya goggo inda za'ay magana ayishi ya wuce komai ya wuce musu suma.
Nasiha hjy mama ta dinga musu,tana tunashar da su da tausashen lafuza akan su mance
da komi su rungumi qaddararsu,sann su godema Allah dayaso saduwarsu da ahalinsu.

Su uncle shakiri kuwa sun fi kowa zakuwa dan tun zuwarsu suke makalkale da
mahaifyarsa da haryanzu ta kasa samun karfin gwiwar sake jikinta da ranta abunda
tayi ma rufaida ma kawai inta tuna sai taji kamar ta bude kasa ya rufeta ba.

Yau kowa ya shirya tsaf an firfito cikin shigata alfarma


Ya sheik dama ya bada oder ma nashi familyn akan kar su shiga cikin hurumin reunion
din harse komi ya daidaita.

At around 9:30 yaa sheik yabiya sashen hjya mama tattaro su umma hadiza da
yayanta,lokcin harsu uncl shakiri da uncle maroon sun fito suma.

Wani irin gigitacciyar kururuwa sukaji na fitowa daga sashen hjya gogon muryan
hajiya adada azauce tana ihu kamar zata fidda ranta tana cewa

"Wayyo Allah na nashiga uku ni bintu


Mama dan Allah karki tafi kibarni
Wayyooo Allah na shiga uku na mamaa.

A hannu ta riko hjy goggo a gigice tana jijjigata dake fidda numfashinta da kyar
tana magana cikin numfashi

Kafun kace kobo har ancike cikin dakin kowa da salati abakinshi
Tsohowar ta kyallara ido da kyar..murmushi ne ya kufce mata yau dataga yarta binta
da yayanta guda uku,ga jikoki harda wnn yaro 'little imad tattaba kunne.

Kamar wanda aka jerasu su kuwa duka ahalinta suka rufu akanta,umma hadza na kusa da
hjya adada sai kannenta aliyu sa abu..sai su rufaida da sukayi occupyng daya. Gefen

Wasiha hjya goggo ta soma musu mai shiga jiki kowa yasa kuka barinma yarta
binta..tana kuka tanacewa binta
Nawa ta ƙare yau gaki ga ahalinki.
Binta bana cemiki komi ko iya abunda kika gani kikakoya ya isheki ilimin zaman
duniya..

Hannunsu umma hadza ta kama ita da yayanta duka ta dinga saka musu albarka tana
musu adduaoin masu nauyi tana dada karfafa musu gwiwa
Akan su hade kansu su tsayawa junansu
Ta nemi gafarar su rufaida harta gaji
Dan bakaramin kuka suka saka junan su ba.
Kowa awajen saida yay kuka,agaban su hajya goggo tacika da kalman shahada
Bayan ta umarce binta datakai su duka can ciki zuriar ubansu shehuri asan dasu
tunda komi nasu na gadon sarauta mulki dukiya duk yana nan..in akaji ma jinin
shehuri ya bunƙasa haka ai babban wani bidirinne sai sake tasowa a masarautan
shehuri.

Mutuwar hjya goggo


Ya mugun girgiza kowa dan batayi wani ciwo kota nuna alama ba.
Tausayi da raunin zuciya yasaka umma hadiza tay ƙarfin hali ta soma share hanya wa
duka yayanta suka tashi duk suka rungumo hjya adada suka taru sukayi comforting
dinta
Har suka yayyafe ma junansu aka dawo abu daya.

Uncle shakiri take yace zai tafi turkey da suhan acan ma zataje tayi aure bayan
angama duk wani abunda za'ayi
Haka gidan ya kasance ana kukan mutuwar hjya goggo ana reunion din familyn hjya
adada
Saidai haryanzu ita kunyar rufaida takeji
A dik inda aka zauna tare itane da sunkuyar da ido tana nonnoƙewa.
Rufaida kuwa tun akan mutuwar hjy gogo ta ajiye komi harga Allah yanzu kam batajin
komi akanta tayafe mata.

Hjya fulani kam da labari yaje mata haryau bata farfado daga mamaki ba tukun gashi
kwana biyu tana yawan ganin imad yana mata gizo sai tanajin kamar fatalwansa ne
yafara existing acikin gidan

After 40 days da rasuwar hajy goggo


Kusan kowa ya koma normal face awajen su ainau da suke yawon neman su maryam dansu
dauƙi fansa

Ata dayan bangaren kuwa jikin yaa malam yay matukar sanyi da mahaifyar sa ta
warware masa asalin wacece umma hadiza.

Yasha maƙurar mamakin jin cewa


Matarsa daya gama rainawa ashe sarauniyace yar wani shahariyar sarki masu mulki
dukiya da karama
Ashe hadiza badaga nan ba..haba shikansa yasha cewa jinin hadiza ba jinin banza
bace

Dan kuwa a iya zamnsa da ita saidai ya fasalta a matsayin jarumar mace,mai jinin
jaruman mata.
Yasan dai bakowacce mace bace zata iya jurar abunda hadiza ta jura a rayuwarta
msammm dashi

Tausayi da mamakin ikon Allah yasa duk inda yake son hadiza kartay nesa dashi haka
ya danne yau Baiyi gardama ba yace ya bata dama tagama duk abunda xatayi da
ahalinta zai jira konan da yaushene suje daawo.

Mijin jadwa kuwa yanajin labari tsorone yasakashi ya saketa kwata kwata yace bazai
iya riƙe jikar sarki shehuri a matsayin mata ba,Hakan Ya bawa hjy adada daman
tattarasu kaafffff after 40 days din mamanta
Ta wuce dasu can maiduguri masarautar shehuri.

A ranar wani gaggarumin bikin tarba na musamman aka musu...musamman ma su umma


hadiza da kannenta
Da suƙe asalin jini magadan masarautar.

Kwana biyu kawai rufaida tayi anan mufrad ya matsa ta dawo sabida condition dinta
na cikin dake jikinta
Basu koma asokoro ba sai bayan da komi ya lafa.

Yau watan su umma biyu a maiduguri cikin masaurata ana shayar dasu zuman uban
arziki da power irinna iyaye da kakaknninsu
Dama Baifi saura 2 generations mulki ya juya kansu ba,it means tunda an same
sabuwar familyn shehuri na asalin jininshi,hjy bintu da yayanta zasu dawo cikin
karagar mulki suyi occupy komi na ahalin babansu.
Idan turn yazo kansu ko aliyu ko abu dolene dayansu yay mulki ya zama sarƙi,itama
kuma umma hadiza tuni akabata throne dinta na sarauniya
Khadija shehuri with cikakken iko Duk wasu gadonta na.tsabar kudi gwal da gidaje da
kayan duniya da ubansu ya bari tasss aka daddanka musu kowa yaga nashi.

Suhan da jadwa in few month times pheeeeww uncles dinsu sukayi ƙasar waje dasu da
zaa wucene aka dan sakaya da shukra.

Yakumbo ma bakaramin sauyawa


Rayuwarta yay dan yanzu tanacikin jiga jigan fadawar masauratan shehurin masu fada
aji atake,ai gaba daya rayuwarta itakam ya sauya saidai aynzu babu karfin sosai
haka dai ake lallabawa.
Gidan ya zama daga keeyan sai naxli sai su hjy mama.

Hjy jasmine ne kawai a kano tana kan jinyar hjy fulani datake neman zaucewa kullum
saita ihu tana cewa taga imad taganshi
Haka aketa sintirin zuwa asibiti da ita

Kkri sosai hjya adada takeyi akan idan dan ta aliyu ya dawo tunda baiyi aure ba
kuma shitake ganin kamar za'a bawa mulƙi kawai zata hadashi da anty anu laila ayi
Tuwona maina.
Wann idean Nata ya saka kowa yafara sonta a hnkli harma shakuwa ya soma shiga
tskanin anty anun da shi uncle shakirin (aliyu shehuri)secretly.

Life was peaceful bayan nan,saidai yanzu rayuwar umma hadiza yayiwa yaa malam
tsauri sabida yadda ake balain darajata a masarautarsu
Hatta gidansa ma da aka barta ta dan leƙo saida aka canzashi aka maida kangonsa ya
dawo wani babban gidan sama snn ta shiga.
Duk yadda yasoya daga mata kafa amma ina yasan hadiza kam tafi karfinsa aynzu

Tun yana kukan sa aboye harya fara bayyana ma maman shi damuwarshi aganin sa hala
wata rana zaizo wanda dan dolensa zai hakura ya saki hadiza dan kuwa dashi da ita
har abada level dinsu bazai zamo daidai ba

Hjy mama ne ta dinga karfafa masa gwiwa suna abunsu a boye,slow by bits soyayyar
umma da tsananin baqin cikin jin zai iya rasata arayuwarsa yasaka rayuwarsa ta fara
sauyawa,dama kuma can da muftahu yake abun sirrinshi haka yasaka mufrad agaba ya
nema masa makantar yaƙi da jahilcin nan shima yana dan taɓawa,gashi Allah ya hore
masa baiwar ilimi sharp sharp yayi fice wajen kama karatu
..soyayyar umma sosai tayi softening zciyrsa wann girman kan duk sanda ya sauƙa
sosai..duk dama baza a dai rasa nono a ruga ba.
Duk almajiransa ya musu gata ya sakesu ya koma neman ilimin wayewa dana zaman
duniya.

Rayuwar Ainau da kanwarta zarah ya shiga cikin tafkin wani babban garari
Sukama can su sake can..sun rasa da wani matsalar tasu guda daya zasu fara

Hajya adada data warware tas kominta ya dawo mata normal Sai tazo ta fara jin kai
cikin nuna girma,tana alfahari da ahalinta akan jikokinta takan Nuna iko da fifiko
musamman ma rufaida datake nunawa kazamin so fiye da komi a duniyar nan,,saiya zama
hjy mama taja baya ta dan kyaleta,ko ba komi tasan ya akeji.
Ynzu komi nasu rufaida ita take musu,ahaka kuma shikenan saita ƙara asassawa ainau
ciwon zciya da tsana.
Irin motocin yayi da gwalagwalan gwal datake gani ana siya ma rufaida abanza abun
harya fara fita mata akai.
Ita da zarah harsun bincika sunji labarin cewa hajya adada fa tana planning the
grandiest naming ceremony and re weding party ma shalalen jikarta rufaida yanzu
haka Cikin rufaidar na Seven months kuma an duba anga yan biyune..

Gaba daya burin duniya hajiya adada ta dauka ta dora akan wannan yarinya..

Lefe ma kawai datake so ta hada mata a kasashe daban daban tace aje ayi,za'a hada
na italy,dubai,su turkey yemen indonesia france,india ...na suna ma daban ne, banda
uwa uba shirin gagarumin baggara/shuwa, kanuri traditoinal weding dazai biyo
baya.Duk tana ta tanadin somali nd ethopian cultures. Tacewa yaa sheik ai tunda Har
Allah yasaka tana raye dolene fa sai an maimaita wa jikarta rufaida komi.
Saita nuna wa duniya ahalinta yan gatane dan bata san mezatayu da tulin arxikinta
in bata kashe musu ba..ynxu ma anata kkrine nazli ta fidda miji ahada itama ayi
bikinta ,Dan keeyan kam wani sabon karatu ya kama a london.

Haka zarah ta zuga ainau suka sassiyar da komi nata arayuwa akan zasuyi yaƙi da
wayannan mutanen
,hardasu abun wuya da dan kunne ta siyar,sutura da takalminta ma in mai tsada sosai
ne siyarwa sukeyi,bayan sun samu kudin haka suka bazama cikin harkan neman malaman
da zasuyi musu aiki akan su maryam da kuma rufaida.

Ita aynzu so take rufaida ta azabtu da ciwo intaxo haihuwa sai ta mutu abarta da
mijinta,sosai kuma zciyanta ya kafe akan hakan sabida ganin batada wani kwakwaran
chances akanta ynzu..da kyar suka samu wanda zai musu wannan aikin dan da bakaken
aljanu zasuyi amfani aikinsu da kafurin hatsari ga tsada

Ahakama zarah tasha baqar warning akan karfakomi ya taba mata mufrad dinta
Danharyau tanaji dashi duk abunda yake faruwar nan kowa yana harkan gabansa banda
ita, amma shikam ko sau daya baya nuna mata baya tare da ita.Kawai damuwarta ne
yafi karfinta aynzu batada nitsuwa ma bare samun duwawun zama

A fannin rufaida Tunda cikinta ya shiga watan sa na bakwai inta farka ta dinga
zazzabi kenan yauma jikinta sai rawa yake,hawayen da ya gani shimfide fuskanta yasa
jikinshi yayi sanyi, yasa yatsunshi ya goge mata hawayen tsam ya rungumota jikinshi
kamar zai maidata ciki tareda rufa musu duvet din, kusan kowani safiya haka suke
fama a hankali ta dinga sauke ajiyar zuciya, gashin kanta ya dinga shafawa har
saida tayi dan bacci, kwanciyanta ya gyara mata tareda manna mata kiss goshinta.

A fannin ainau kuwa bayan sun dawo daga wajen aljanu jiya yau tunda aka kwanta
bacci bata tashi ba saida taji motsin kamar ana taba mata kofa, tashi tayi daga
kwanciyar ta zauna da wuri tana mutsu mutsu da idanu malamin nasu ne ya bayyana da
wani dan ludayi a hannunshi, waje ya samu ya zauna daga bakin gadonta tareda washe
mata hakora yana jan dogayen carbi, matsawa tayi daga baya baya tana kallonshi
tsabar ta tsorata a kekashe tace "Malam lafiya ta ina kafito?",wani busashyar
dariya ta bashi yace ai duk lafiyarce ta kawo haka"ludayi dake hannunshi ya miko
mata yace "ko ba biyan bukata kike nema ba?"kai ta gyada mishi batareda ta ce komai
ba, ganin yanda take yasa shi yin murmushi ya ciro wani kullun ruwan rubutu yace,
"wannan wanka zaki shiga kiyi dashi yanzu, sannan ya fidda wani kulli wannnan
turare za ayi dashi kuma babu ke ba yin sallah har na kwana sati daya kallonshi
tayi tace "kana nufin banyin sallah? gemunshi ya shafa yace "kwarai kuwa, harma da
azumi inta kama, karban maganin tayi cikin sauri tace "toh kaje in nayi wankan nayi
turaren"..

kai ya girgiza mata ya tsareta da ido yace "ai yanzu zaki shiga kiyi ki fito, mu
zamu turarakin ai hahahahaha, ba musu kamar wata wawiya ta karba ankayi tsubbe
tsubbensu ta shige toilet yana nan zaune ta fito da daurin kirji sai wani da ta
rufa a kanta. lokacin har yay tsafi aljanunsa sun kawo kaskon da za ayi turaren
dashi, babu abinda yakeyi sai bin jikinta da ido, gaba daya ta tsargu dashi, ce
mata yayi wai ta cire towel din dake daure jikinta ba musu kamar shashasha ta cire
wanda yake kanta kawai,kallonta ya tsaya yi cikin daka tsawa yace malama duka zaki
cire", wani kallon raini ta bishi dashi tace "wannan kawai zan cire in zaka yi a
haka malan kayi", dariya kawai yayi ya miqe ya dinga gumbuda garin maganin nan
cikin wuta cikin lokaci kankanin dakin ya gauraye da hayaqi ba a ganin komai take
kanta ya fara juyawa,kamin ace komai ta juwa ya cakomota ya yadda ta, shi ya
kinkimeta ya daura ta kan gadon yahau kanta,lkcin ma ba hankli ajikinta bata san
inda take ba,saida ya ciro zukekiyar buran sa ya ficceke towel dinta babu jira ya
dinga tura mata gabansa ciki yana dira akanta,harda canza styles yana caccakatta ta
baya, saida yaji damas ajikinshi sannan ya gama asiranshi ya bace bat,kusan awa
hudu ainau tayi tana bacci bata san inda hanklinta yake ba koda ta farka da tsamin
jiki da ciwon kai batasan ma cin gindinta boka yayi ya koshi ba sai can dataji ko
motsa kafafunta bata iyayi

Anan kuma Bacci barawo ne kawai ya sace rufaida dan batasan lokacin da tayishi
ba,dan tun asuba takejin tsananin ciwon kai, tanaji mijinta ya kwaceta ajikinshi
ya kwantar da ita daga jikinshi ya gyara mata kwanciya snn ya shiga toilet yin
alwala da wanka, tana jinshi ya gama shirinshi har ya fice masallaci,yana fita
itama ta miqe da kyar tayi nata dakin toilet ta fada itama tayi wankan ta dauro
alwala wani irin jirii na debarta amma haka ta daddafa sannan ta fito ta tada
Sallah.

Mufrad na dawowa masallaci dakinshi ya nufa,murmushi yayi ganin bata nan ya nufi
dakinta, a hankali ya tura kofan dakin ganin tana Sallah yasashi jawo mata kofan ya
koma parlour yayi kwanciyarshi yana karatun qur'ani da wayarshi agidan
Tun daga nan rufaida tana jiyo sautinshi sai taji kamar yana ƙara mata dan karfin
jiki

sai da ta gama yan shafe shafenta ta ta tattare dakin snn ta sake kaya ta sauko
kitchen,breakfast ta shiga hada musu lafiyayye,oat meal, malaysian salad tayi da
grilled chicken sai kunun gyada da garlic bread nd samosas, ido ya lumshe jin aroma
din abincin duk ya cika gidan as usual, sai da ta gama ta jera musu komai kan
dinning parlour ta karaso nanma zatayi yan gyare gyare ganin shi kwance yasata
tsayawa tana kallonshi kamar wanda taga hoto.
Wani irin bakin hayaki ne yake wal wal acikin idanun tan,lumsassun idanuwanshi ya
bude ya sauke a kanta,da sauri kuma sai ta sadda kanta kasa ta kasa ci gaba da
kallonshi,
Wani irin ihu taji an mata a kunne,ana ƙiran sunanta da muryoyi da yawa masu ban
tsoro .
Ita kadai takeji dan haka firgice ta damke kunnen ta
Ayanayin dayasa saida mufrad ya juyo.. a guje ta juya ta haura sama ta rufe kofa,
yay yayita bude mishi amma ina,ihuntane ya soma tashi taciki kamar irin ana
razanata irin ana tsorata mutum in nan, hankli a mugun tashe yay dakinsa ya taho
da spare keys,wani durus ya tsaya da mamakin yadda yaga lokci guda daya rufaidar sa
ta canza halittarta ya dawo tamkar na fatalwa Fatar ta ya ƙankare ya yamushe yay
fariiiii irn farin tsotsewar jinin nan Bakinta kuma yay jajur,idanunta sukayi
kwarmi..bata cewa komi sai gurnani kawai take.

Hankli tashe yay kanta yana tattabata amma ina..atake ya wuce da ita gida gadan
gadan aka fara neman meyafaru da ita..
Hour by hour rufaida tana dada sauyawa an manmata rukiya an kuma tabbatr da cewa
bakaken aljanu ne suka shafeta Kafin washe gari cikin dake jikinta na kusan 8mnth
ya shafe ta zama tamkar yar shekara 13 komunta na dawowa wani horor,bata cewa komi
sai kuka tana firgici tana miƙa musu hannu cikin matsasin matsuwa.
Hanklin kowa saida ya tashi agidan
,adauko malamai anan da can ayu rukiya, asaka hayaki ayi rubutu duk abanza haka
ainau take tsayawa ayi komi da ita wani bin harta nuna jimaminta a fili dan
bakaramin azabtar da rufaida aljanun sukeyi ba.
hnklin zarah da ainau na kwance sabida boka yace asirin baiya karyuwa ta cikin
sauƙi.

Haka rayuwa ya kasance musu adalilin ciwon nan na rufaida kan su hjy adada da hjy
mama kamar zai bude bin malaman rukiya anata kashe uban kudi...har yazo mufrad ne
kawai ke iya zama ƙusa da ita,wani bin zakaga kanta a kife suman kanta ya baje but
kana kkrin dagota danku hada ido zakaga wani firgitaccen halitta na daban..ko ta
maka dariya da muryoyi masu ban dariya,ko ban tsoro ko ta zaro wasu fiƙa fiƙar
hakwara..
agidan ya rage mufrad ne kawai yake iya zuwa kusa da matarsa,harya fahimce cewa
abun in ya saketa tana gane meke faruwa abunda yake ƙarya masa zciya baifi in ana
mata rukiya yadda aljanun suke walakanta ta ba wani bin haka zasu shakure mata wuya
tayi aman jini, inyaga tana kiranshi tana miƙa masa hannu akan ya ceceta saiyaji
kmar duk duniyarsa ne yakeyin crushing aƙasa,He was almost loosing his sense bcos
of this spritual challenge
Kowa na jin tsoron ta,dan basu taba ganin horrific halittu kamar wanda suke bayyana
ajikin rufaida ba..su yaa sheik kowa saida ya duƙufa da mata addua babu dare ba
rana ana neman maganin rufaida dan anayine kamar ba'ayi,dan acikin baƙaƙen aljanun
ma asalin jinsin arna marasa imani aka hadata dashi wanda basajin magani da
wurwuri,Kullum wahala ake sha da jikin rufaida haka su nazli zasuta kuka agidan,
zarah da ainau harsu tayasu ayi..

Ynzu ma Babban damuwar su ranar haihwarta ne dake matsowa kusa,Anyi istihara Malamn
rukiya sunfi takwas wanda suka tabbatar musu da cewa da zarar rufaida ta haihu
acikin wannan yanayi to tabbas mutuwa kawai zatayi..mafita shine arabata da aljanun
jiknta kafun ta fara ciwon nakuda.
Hanklin kowa inyakai dubu to ya tashi,dukansu agidan har basa son dare yay wani
safiyar ta ƙara rage ma rufaida kwana,
Duk addua da kkrin da akeyi duk abanza har Kowa yafara karaya ana cire rai
Amma alokacin ne ma mufrad yake jin ƙaimin dada kara azamarsa wajen neman mafita wa
matarsa ko bacci baya iyayi abun duniya ta dameshi
Har baisan inda ainau ta zo ta shige kwana biyu.

Zarah ce tayi nasaran zagwalo musu inda su maryam suke nan take suka nada dammara
sukaje lagos yin fada akan kudi.

Yau Ana saura kwana uku kacal eddn rufaida,hjya mamaa ta birkice kulum cikin kuka
tana kiraye kirayen danta bukar tana gaya masa rufaida fa zata mutu,a ko yaushe
saidai yajita amma bai taɓa nuna damuwarsa sosai akai ba.

Haka hjy adada data kasa haƙuri ta bazama tace itakam waraka koda na shirka ne
zataje tanemo wa jikarta ta warke abun ya isheta haka,ahakan ta zame ta barsu Bada
sannin kowa ba kuwa ta fanjama ƙasar niger cikin gaggawa neman malaman da suke
harka da bakaken aljanu

Tsabar raxana da damuwa zazzabine ya kayar da umma hadiza itama tana kwance ne
cikin damuwa dan kamar zata mutu haka takeji akan condition din ƴarta, ganin kowa
ya cire rai wa rufaida saita kara zamowa abun tausayi

Mufrad ne yaketa abunshi,bai dena addua sadaka da rokon Allah ba,baya bacci sabida
tahajudd din dayakeyi kullum yanakai kukan sa wa Allah, kusan kowa na tausaya masa
yadda yaƙi yarda ya karaya cewa zata mutu zai rasata,kullum cewa yake matarsa zata
rayu dashi..wani bin in ya nace mata da addua haryakan yi provocking din aljanun
jikinta su fusata suta masa ihu amma ko ajikinshi..

Kowa saida yasha mamakin yadda yake tsananin son matarsa irin son da he can do
anything for her din nan,duk tsiya duk drama yana tare da ita a kwana na biyu
dayaga abun ya matsa sai rauni ya shigesa sosai,while
He was left alone with her,if she is calm takanyi lamo ta kwanta ajikinshi yana
mata addu oi yana shafa mata ajikinta

Yau kuma da abun ya dameshi aranshi sai ya rasa yadda zaiyi kawai ya tattara kanshi
ya dawo dakin da zama.

Washe gari ne deadline din rayuwarta da aljanu suka bayar, kotayi rai ko ta mutu
har abada,Aranshi ji yake kamar shima karshenshi ne kawai yaxo,zaman sa anan kusa
da ita banda tunanin rayuwar su da sukayi me dadi babu abunda yakeyi,,ya tuna
arayuwanshi karankaf bai taɓa sanin dadin aure ba saida ya sameta.
Da yadda take girmama shi take darajashi,take nuna masa soyayya mai tsafta da
nagarta.

Har iyanzu dayake kallonta ahaka


,,bazai iya tuna wani halinta marar kyau ko wani abu mafi muni datake aikata masa
atarayyarsu na aure ba.
Maganan ta kenan
"Yaa kaine hasken rayuwata..duk sanda ta furta masa hakan saiyaganta tana masa
murmushi mai tarin ma'anoni.
Now he feels like his life wil only be more darker nd doomer witout this sweet
little amazing angel .

Rungumarta yay ajikinshi tsammm tsammm yana sauƙe hawayen sa masu tsananin zafi
Da rauni,nishi yake saukarwa da kyar Yanajin wani tuƙiƙin bakin ciki da fargaba mai
ƙarfi na ratsashi acikin ransa,sai abun ya haɗe mishi biyu harda zugin zafin
mutuwar Imad da haryau yakeji aransa,wani irin rauni ne ya shigesa yana masa
kaikayi, ciwon damuwa da bakinciki sai ya taru ya masa nauyi akan kirjiinshi,toh
shi shikenan duk wanda suke bashi farinciki a duniya sai sun mutu sun bar shi?ya
rasa ne zaiyi ..kuka kawai ya zage yanayi na gaskiya irin wanda bai taɓa bata
lokcinshi yayi ba.

He feel sooo hepless,soo weakend nd depressed dayaga haryau ana washe gari
rufaidarsa zata haihu masa amma bai samu wani kwakkwarn mafitan da zai kubutar da
ita daga ciwon mutuwa ba,kuka ya dingayi a hankli bai tsagaita ba sai can cikin
dare da yaji rufaidar tana shafashi a hankli..a firgice ya farka ya kalleta duk
tunanin sa irin trick din nan ne na abubuwan dake jikinta dansu rudeshi inya dauka
matarsa ne sai su masa dariya..cigaba da shafashi tayi
Sai yaga kuma kamar ba haka bane
Dan yadda ta rikosa da shauƙin so mai tsanani, ta ke kuma shafoshi cikin tsananin
karayar zuciya dajin mugun tausayinshi yasa yafahimce matarshi ce ta dan dawo
..magana ne kawai batayi, amma sosai take nuna masa alaman cewa itace tana ta sauke
mishi raunatattun hawaye tana shafa shi kamar tana masa kallon ƙarshe.

Duk saiya rikirkice ya kasa gane asalin manufarta whats she is tryng to tell
him..mesa take masa maganan kurmaye?kirjinshi na tsananin bugu,numfashin sa na
racing kamar zai faso daga kirjinshi.
Ya rasa abunda yake masa dadi
Rungumarta yay ajikinshi kamar wanda za kwace masa ita ahankli ya fara shafata
itama yana maida mata martani,wani yarrrr ne ya dinga bin jikinsu, jin wani abu na
jarabbaiyar sha'awanta na tunzirashi yasaka idanunwashi sukayi jaaaa,dayaji tana
responding abun saiyafi karfinsa.

,habarta ya dago ya hada dashi ya fara kissing dinta a zauce kan kace kobo labari
ya sauya salo atsakanin su dan wani irin super natural sex ne ya kaure tsakanin
su..
Mai tsumammiyar shauki da mahaukaciyar kauna...yadda suke yada malalatan numfashi
masu fidda dirin amon dumin dake tashi ajikinsu,da wata jarabbiyar nishi
kangararriya koina tanakai hannunta tana shafawa ajikin mijinta shikuma sosai yake
shigarta cikin kwarewa
Barinma da aljanun suka dauke tulun cikin ta dawo agabansa kamar wata yar yarinya.
Wani irin zaki da dumi tayi taciki Shikansa bai san inda hanklinsa yake ba..da
asubuhin fari lokcin Kowa agidan idonshi yay zuru zuru kowa ya tashi da fargaban
yaune fa ranar mutuwar rufaida but Ana ƙirar sallahr fajr kawai gida ya kaure da
kukan jarirai..inya inya kamar an kunna kukan a tv

A hujajan hjy mama da su nazli da yaa sheik sukayo dakin


Bacin bugun da sukayi ma kofar dakin dan da kyar ya budu,Samu sukayi rufaida na
durkufe a ƙasa kusan rabin jikinta abayyane,ga ruwan jini dana haihuwa ya gama
wanke inda ta durkusa a karsase take nishi cikin balain Zafi da ciwon naƙuda, ta
sambalo
Yaran ta biyu mace da namiji,kyawawa ne matuka,gasu farare tas siffar su tamkar
yayan aljanu gasu manya manya.
tubarkallhu.

Atake su yaa sheik suka tsaya daga waje hjya jasmine dasu hj mama ne sukayo kanta
Da uban gudu suka rurrufeta,nan da nan nazli ta koma dakinta ta tattaro kayan aiki
tazo ta ƙarasa mata komi ta tsaftace ta.

Duk abunda akeyi anan mufrad na kwance akan gadon koinanshi a killace da bargo
idonshi a rufe kamar statue dinshi aka dasa awajen baya motsi.

Kowa sai mamakin yadda rufaidar ta dawo garau cikin halittan ta na asali
akeyi.Lamarinta abun mamaki kamar wani kiftawar ido da budewa
Kominta ya dawo normal..magana ne kawai batayi

Ana kkrin fidda ta ajikin jini tana fada tana kokawar kaiwa hannu wajen mijinta can
ta fara ihun kiran sunansa.
Sunan san datake ƙira iya magantan kenan

ashe ita tagani lokacin da aljanun jikinta sukayi transfer suka koma nashi jikin
sex din da suka danyi ne kuma ya jawo masa kasancewarshu acikin najasa sai duk
tsarin dake jikinshi bai karesa ba,da kuma karfin aya irinna Allah.

Haɗa maniyyinshi da nata,ko ince shiga jikinta dayay ta hanyar jimai ya saka
abubuwa dayawa dake cikin sihirinsu ya lalace.

Probably sabida waennan maganin tsaro da yaa malam ya dinga basa yanasha randomly
wanda suka kasance ajikin jininshi,,wanda shikansa bai sani ba,Yaa malam shikadai
yasan kansa.

A idanunshi matarsa tayi Naƙudar azaba dan acikin najasan jinin haihuwarta aljanun
suka fito kamar hayaƙi Sanadiyar dayasa rufaida ta kubuta kenan harta haife yayanta
lami lpya shikuma aljanun suka ludu suka koma ajikinshi suka sumar dashi

Ahujajan aka bugawa su umma hadxa da hjya adada waya,yanzu kowa na rushing ne daga
inda yake zai dawo gida yagane ma idonsa abunda yake faruwa
Wani sabon tashin hankli ne ya gauraye famikyn ganan dai rufaida ta warke,amma
aljanu sun koma kan mufrad kuma?

A kano kuwa hjya fulani tana zaman ta cikin damuwar yarta jasmine ta gudu ta
kyaleta,
fada tsakanin su ainau da zarah dasu maryam ya fara kaiwa matsasu aka shiga
bankaden bankaden asirin juna

Kwana biyu haka tana zaune aka fara hankado mata bayanai akan halayyar zarah akan
abunda batasani akanta ba,abu tun yana bata mamaki harya fara bata tsoro da sakata
cikin damuwa.
Kuma Tasha neman layinta amma sai shiru..tunda imad ya mutu ma ko sau daya zarah
bata lekoba

Sai taji tsoro ya soma shigarta gane da lamarin,ta kikkira anty fareesa danta zo
Dik saita shiga rudani,ga jasmine da kowama ana can abuja sabida ciwon
Rufaida.Anbarta a kano akan wheel chair, gashi tagani a wani video yadda zarah ta
kwarance wajen tuamali da yan kwaya Tarasa wazata ƙira su tattauna ga adada can
tana cikin tashin hankli sabida ciwon jikarta.

Anty fareesa kuwa dawowarsu nigerian ma kenan ko settling da familynta basuyi ba.

Anan abuja kuwa Bayan an kimtsa jikin rufaida an saka mata kaya masu kyau ita da
yayanta nan da nan aka shiga rukiyya gadan gadan akan mufrad.
Gida ya dauƙa da sautukkan karatun qur'ani da hayaƙi

nan aljanu suka hargutso cikin yanayin tsananin fushi,wani irin kururuwar ihu
sukeyi mai ban tsoro,wanda daga ji kasan sun maƙurar fusata suna tsananin
fushi,sukace basu iyaji ba wallhy tunda mufrad ya cece matarsa daga hannun su ya
hada gurbatccen maniyyin shi da ita ya korre su ajikinta,wallhy toh sai sun kashe
shi.
Dolene su dauƙi fansa akansa kuma saiya mutu,su zasu kaisa har lahira.

Sosai aljanun nan suka fusata suna hargagi mai tsanani malamin rukiyayyar ma saida
suka fasa masa goshi da kwalban maganin da yake saka musu tsabar fushi...kawai
bazasu yarda ba..inhar anga sun hakura to mufrad ya mutu ne,Haba mana rufaida kuka
ta barke dashi ta birkice musu wai zatabi mijinta duk tabi ta mance da wai
tahaihu..gashi aljanu sunce kafin dare ma zasu kashe shi.
Jungum jungum suka taru anata kkiri.

Kafin nan afannin su ainau,zarah ta shiga wanka kenan zasu dawo abuja dan sukaga
meyake tafiya afannin rufaida saiga saƙo daga wajen zee akan su hadu a kano yau yau
sai ta tura mata wani strnge adress.
Agaggauce dai suka shirya,basuda ma kudin jirgi isashe sabida gwabzawar da sukatayi
da su maryam anan, da kyar sukaci nasaran daure su a station akace kowa ta sarara
haka za'a kai magana kotu, Ainau ta diro abuja ƙarfe tara na safe,labari na isaga
kunneta ta wuce family house
Suma ta dingayi ana dagata dataje taga abunda tayima rufaida ne ya dawo kan
mijintan datake azabar kauna wanda har aranta batason koda scratch ne ya taba mata
shi,with evil
Returns dan nashi azabar yafi na rufaida yawa sabida haushinsa da sukeji

Ainau bata iya retaining senses dinta ba anata jin tausayinta,bayan gida ta zame ta
shiga ta ƙira zarah
Danta mata ihu akoma wajen boka cikin gaggawa itadai kawai acire ma mijinta aljanun
nan karya mutu amma haka taci kira zarah bata daukar waya.

Bata sani ba isar zarah kano ta wuce inda zee tace zasu hadu,instead taga zee
awajen,wani shirgegen jeep ne yazo wajen aka dauƙe zarahn aka wuce da ita.

ACikin matukar tashin hankli hjya fulani ta farka yau jin labarin abunda ke faruwa
da mufrad abuja,duk
Ta rasa wa zata ƙira taji sanyi ita dayane agidan akan wheel chair sabida ciwon
zciyarta ya nakasa ta bata iya tashi tsaye ynzu,tausayin kanta da ƴarta
Jasmine takeyi ita kadai Tana ta jimamin jin ance mufrad zai mutu.
Tunani take kotaje abujan ne?toh bata da mataimakin da zai jagorance ta ahalin data
ke ciki haka kawai takejin tsananin tashin hankli da fargaba
Wayarta ta lalumo agaggauce zata ƙira fareesatu..
Caraf saiga sallamar anty fareesan abayanta wani yarrrrr taji tsigar jikinta ya
tashi Tsorata tayi ta yadda wayar ya fadi akasa...imad ne ya wani fado mata a
zciya,ta dafe kanta tana ambatar sunan sa.Cikin sauri anty fareesa ta karaso
gabanta ta rirruko hannunta atsugune tace Grand ma are u okay?.kallon anty fareesan
takeyi da fuskr imad din can sai kuma tafarajin wani shegen sanyi..duk sauta ta
rasa abunda zatace ma fareesa kawai tasaka mata kuka mai karfi A birkice Tace
Farisatu na shiga uku, menene wann haka yake faruwa damu,kowa na mutuwa,dana ya
mutu,mufrad ma zai mutu,innalillhi wa inna ilaihi rajiun,,wayyo Allah na i want my
family back, my son,my son imad i want my son back..Wallhy ba mutuwa yay ba kashe
shi akayi fareesatu..akwai evil spirit din dake ƙashe mana yaya!
Fareesatu kikaini abuja inje in samu adada mu bincike lamarin nan..a firgice take
kuka nan da nan kuma ciwonn ta ya tashi
Tafara kokowa da numfashinta.

A wani kurmin waje zarah ta tsinci kanta an wani cakumo ta ana tafiya da ita after
being blind folded a Cikin wasu mugayen police task force ta ga kanta sai can da
akay dasu wani waje bamai haske sosai ba,wajen is like an interrogation room,mutane
biyune azaune sai wani mutum daya basu baya,a mamakance take kallon zee data gama
galabaicewa da bokan su daya bacen nan shima a daure..suna haɗe Ido zee tasa kuka
A gigice tace
Zarah dan darajar Allah kizo kiyu confessing ki fada masa gaskiyar abunda muka
shirya
Akanshi..jikin zara da muryanta harna ɓari ta matso a rikirkice zee meke faruwa
inane kuma nan?waye zan fadawa gaskiya
"Tana kkrin riko hannunta ta tureta ta shiga nuna bayanta da yar yatsa tana cewa
gashi nan,a rikirkice zarah ta juyo suna hade ido dashi ta miƙe sambal cikin
tsananin firgitan datayi na ganinshi
A zauce cikin yanayin ƙaduwa da rikicewa tace "IMAD?..i..i .mad kana raye ashe baka
mutu ba..
Wani Jan numfashinta tayi tajashi can sama tasa kuka kamr wata zautacciya ta ballo
da uban gudu wai zatazo ta rungumesa

Tana ƙarasowa kusa taji sauƙar wani gigitaccen maruka tasss tassss akan fuskarta
saida ta kangare tayi baya a tangal tangal jin kamar thunder nd lightening aka
watsa ajikinta.

Have you been trying to loose that weight buh find it difficult ??
Did you stop looking at yourself in the mirror??
Did you get frustrated gaining weight after all those strenuous exercise??
Worry not dear I’ve got you 😍
Join my 2 - 4 weeks weight loss journey and see wonders 😍😇!
Open this link to join my WhatsApp Group:
https://chat.whatsapp.com/B6dDFB2LRU45Upvo8U9Quo

Have you been trying to loose that weight buh find it difficult ??
Did you stop looking at yourself in the mirror??
Did you get frustrated gaining weight after all those strenuous exercise??
Worry not dear I’ve got you 😍
Join my 2 - 4 weeks weight loss journey and see wonders 😍😇!
Open this link to join my WhatsApp Group:
https://chat.whatsapp.com/B6dDFB2LRU45Upvo8U9QuoSURAYYAHMS

Wani gigitaccen ihu zarah ta fasa ganin har yasaka wasu kattin maza ana janta zuwa
torture room,dama he came down to nigeria strickly for this,musamman danyaji
cikakken bayanai akan ciwon rufaida,kuma yau da sassafe sai gashi an tabo masa
mufrad dinshi.
Shiyasa ya kasa hakuri yace lallai a dauko masa zarahn ta zo ta fuskance sa kawai
ayita ta kare

Tunda aka kaita wann wajen ta rasa hanklinta sabida makurar azaban da polisawan nan
suke dandana mata,fatar jikinta atake ya yamutse ta fara aman jini sabida electric
shocking da ake danata dashi ana toutoring dinta

Imad na tsaye awajen shida agent dinsa zarah ta soma bayanai,tana tono asirin kanta
da duk abunda ta masa da wanda ake ciki akan aljanun da suka tura akan rufaida .

Ta kuma sha maƙurar mamaki datagane cewa ashe duk abunda takeyi dinnan a tafin
hannun sa kawai take zagaye..
Yau take dada amanna da zancen kwarewarsa akn aikinsa so is true lawyoyi can be dis
dangerous Nd manipulative,she thoughts she was d player bata san real player din
shine wanda yake nunawa kowa kamar bai gane komi ba.
He pretends asif duk abunda akeyi yana affecting dinshi,ko ranar da takaishi hotel
din nan ma yanada cikakken back up dinsa,,imad tuntuni ya bincike wacece zarah
yasan kuma yadda rayuwarta yake tafiya,a lkcin data fara saka shi mafarkine ma ya
sako kawarta zee cikin lamarinsa kuma dama can batasan kamannin shi ba,sai yay
luring dinta da abun duniya kafin nan suka kamata ta ƙara gaya masa komi,akan
shirinsu da saukayi akan wargaza auren rufaida yasa ya saka aka kama bokansu aka
daureshi..all this while da ake neman su suna daure a hannun hukuma..
Yaa sheik da doctor ne kawai suka sani.
Komi dake faruwa thy are all aware,
Komi nashi yakan sanar da doctor mehra tunma abun baiyi nisa ba Daga bayane kafin
Yay tafiyar da ba asan inda zaije ba Ya sanar da yaa sheik shima..haɗe da sabuwar
al'amari daya tunkaroshi wanda bai tashi bayyana masa ba saida ya amsa zancen cewa
zai auri rufaida.
Babu wanda ya sani amma shikadai yaji canjin sauyi a zcyarshi,ya gane babu asalin
sonta acikin ransa,yafara jin kamar inya aureta zcyarsa zata takura, ta kuma azabtu
da tunanin halin da malak zata shiga ciki..there was a time dayake nuna damuwar
hakan ayanayin sa da malak ta soma ciwo akanshi,saidai baisan ko kowa ya fahimce
shi alokcin ba.

Dayazo ya fahimce cewa wat his heart want to give,see nd feel for rufaida is a
happy nd fulfilled life..but true love doesnt really exist btwn them.
He just had this strong wash off emotion of wanting to be her world of comforts by
providing her with all the supports dat she deserve, kuma sosai ya shagala yay
tunanin son gaskiya ma ya shiga ciki.
Amma daya dago zancen aure sai kuma ya neme wann feelings din son ya rasa,then nd
dere yayi realising cewa yay mummunan kamuwa ne da soyayyar malak.

Bai boyeba tun ana cikin rubibin shirin auren sa yaje ya gaya ma doctor mehra
gaskiyan abunda yakeji aranshi game da malak,doctor mehra ya tutsiye yarshi bata
iya yin admitting cewa itama tana son imad ba sabida bata son taci amanan Ƙawarta,
amma all he got daga result din ciwon datakeyi was dat same feelings nacewa haka
din ne.
Daga nan kuma Things only got more complicted..

A daya bangaren kuma sai imad ya dada fahimtar abunda yake tsakanin rufaida da
mufrad na zallan secrifice da suke son su masa, abun ya so ya firgitashi amma
lamarin zarah yafi tsare masa gaban sa..

Malak ce ta dinga basa ciwon kai dan da kyar ta sake ranta ta amshe gaskiyar
lamarinta da shi,dan saida yay kusan zautuwa wajen convincing dinta snn ta furta
masa da iyayen sa sukaji cewa eh tana son shi..kuma lokcin already har an kusa kawo
amaryan sa abuja.
Anan magana tsakaninsu ya tashi gadan gadan,kuma shine wann lkcin da akaga ta warke
farat daya har suka dawo yin muamala da rufaida.

A tsakanin doc mehra da yaa sheik da mahaifiyar malak kuma sosai aka samu kyakkwan
fahimta akan lamarin..

Tunda imad ya bude musu labari akan dukkan abunda ke faruwa tsakanin mufy da
rufaida yaa sheik yay binciken sa,kuma sosai ya zo ya gamsu da labarin dayaji akan
boyayyar soyayyar mufrad da rufaidar dayake tashi, barinma ranar da aka kawo
lefenta da imad din ta dinga fidda hali,da akwai wani abunda tayi wanda yasaka shi
ya ƙara razana da lamarinta,He just wonder why thy wll deny themselves soo much
peace.
While wata rana soyayyar gaskiyar ma shikansa fighting aknsa akeyi kafin aci
nasara.

Shiyasa da imad ya hada plan dinsa saida ya roƙi alfarman yaa sheik da cewa yanason
a aura ma mufrad rufaidarsa cikin gaggawa..koba komi dan aceto rayuwar ta a kuma
saukaka musu lamarinsa shima shida malak.

Cos she was neva comfortable,duk da support da nasihar data samu awajen iyayenta
she still feel ugly about her self,saitaga kamar actions dinsu zaiyi breaking ko
yay hurting din kawarta rufaida sosai

But inta tuna cewa yin hakan kuma shine more peaceful nd beneficial to both of them
saitaji ta karaya,dan yin hkan tamkar sun kubutar da kansu ne duka Ta hanyar tura
rufaida wajen wanda take so itama take sonshi kuma ya dace da ita..ita kuma ta samu
imad wanda tasan even if she will keep denying it for thousands of years it will
stil remain dat thy can neva be able to breath witout each oda..da kyar malak ta
sassauta ma zcyarta ta amince zata auri imad din kawai.

After his dead prank washe gari ana kukan mutuwarshi suka tafi ƙasar waje da
mahaifyarta.

Anan kano kuma yaa sheik yay contcting magabatn sa a aka lillibe magana aka basu
auren malak,ranar da aka daura nasu auren da safe,same rana aka daura nasu mufrad
da yamma.
Rufaida ta same cikin litle imad after just few weeks a dakinta,toh Tsakanin su da
malak baifi satikai ba itama ta haifi ɗa namiji mai suna mufrad,suna ce masa
captain junior.

Anty meerah ta dawo daga jegon malak din kenan shine aranar da tazo gidan yaa sheik
ta samu wai mufrad ya wuce da su rufaida kano.

That was all wat happen,wanda kusan kowa ma bai sani ba..kullum acikin zakuwa imad
yake ya dawo nigeria kodan ya sassauta wa zcyar mufrad dan jikinshi na bashi cewa
yafi kowa azabtuwa da rashinsa a duniya.

Ko damuwa da mahaifyarsa bai cikayi ba,zaman sa a nigeria yasa ya gane cewa


mahaifyarsa tana bukatar wani gagarumin demonstration din da zai bude mata ido ta
nitsu tasan Cewa she is d one being ungrateful to Allah,soo Selfish nd wrong in all
her actions..yasha mamakin jin abunda ta aikata a washe garin mutuwarsa
Wato inda ya mutu dagske kenan da irin balain da zata aika masa cikin kabarinshi
kenan

But he was soo happy to know nd see dat rayuwa ta sauya ma mufrad da rufaidar sa
agefensa.

Yana tsaye har aka gama extracting duk


Wani useful information abakin zarah Acikin gaggawa ya bar wajen ya nufi inda
matarsa da dansa suke ya kawosu gidan anty fareesa,she was almost jumping nd
frightend out of fear data gansa dan Da kyar ta tsaya ta saurare sa harta fahimce
komi.

Tare da shi da ita suka shigo gidan hajia fulani dazu


shigowarsu kenan ta sameta a cikin wannan yanayin firgitan shine ta tsaya dubawa
Hajya fulani data shiga wani yanayi na kokowa da numfashinta har dan sumewa tayi
nadan wani lokaci
Acikin yanayin ne kuma imad ya shigo dakin yabaro matarshi da danshi daga waje dan
yasan zasuyi drama kam yau da mamanshi in taji cewa yana raye.

Gefe anty fareesa tayi ayayin da ya karaso gaban wheel chair inda take sume,ahnkli
ya saka gwuwin sa akasa ya soma kkrin kamo hannayen ta zuwa nashi,tausa mai dadi
irin wanda ya saba mata ya faray ma hannun harya dawo ta kafafu wani yarr ta
dingaji a brain dinta tafarajin sauyin yanayi.
Can da numfashinta ya dawo ta farka a rikirkice kmr yadda tasaba da sunan shi a
baknta tace imad?
Caraf ya dago jajayen idanunshi suka hada ido dashi
Sunfi minti 10 ahaka suna kallon juna,kan hjy fulani yafara juyawa tana kallon sa
bibbiyu
,tsillin hawayen shi na tausayinta atake suka shiga sauƙa masa,ko wani firgita
batayi ba dan by now ta saba kallon gizon kammanin shi.."fuskar sa ta taba da
tafukan hannyenta sai taga ya lumshe idanun sa sosai yana mata hawaye,wani irin
luiii taji ta tafi dan bakaramin firgita tayi data karajin muryan shi daya ambaci
sunanta ba
Cikin raunataccen muryan kuka yace
"Im Really sorry maa,pls forgive me im back for u,mumy imad dinki ne...ur son..maa
gani nan na dawo miki ban mutu ba.I cud neva go and leave u alone...i love u maa
Tun bai gama rufe bakinsa ba hajya fulani ta sake wata gigitaccyar kara ta turashi
ajikinta a rikirkice.
Hannunta duka tasaka ta toshe kunnuwanta tana hatsalallen ihu tana cewa."Oh for god
sake leave me alone
Bazan iya juran wannan azaban ba.
U alwys show his face to me,yau kuma kun saka spirit dinshi ya farayimin magana
sabida zuciyata ta buga ko in haukace ko?wayyo Allah ni saddika na shiga uku,evil
ppl dat took my son away Why are u torturing me now for god sake.?
Faressatu..fareesa ..
Kira ta shiga kwallawa anty fareesa kamar bata ganta a dakin ba

Nan da nn Anty fareesa ta matso kusa rurrukota tayi jikinta duk Na bari tace ke
nace miki ki fitar dani anan gidan ko?Havent you seen him ga fatalwan imad ne fa
yazomin ynzu yanace min wai bai mutu ba,zata fara bawa anty fareesa labarin cikin
sauri anty fareesa ta tsareta da cewa grandma calm down..i heard evrything..wani
cak ta dauƙe kukan da mamaki tace u heard what kina nufin kema kuna kallonsa?anty
fareesa tana gyada kanta tace Alhamdullh
Atleast you will all believe Me now ko
Toh ki dagani kawai mubar gidan nan

..riƙo hannunta anty fareesa ta karayi cikin sanyin murya da son fahimtar da ita
tace grand ma what you heard now is real,ga imad nan gabanki is not his ghost..ƙara
hada ido sukayi da imad din dake tsaye kamar maraya..snn ta juyo ta kalleta da kyau
da kyau bakinta na ɓari tace,"u mean imad is not dead.
Kafin anty fareesa ta amsa ya juyo a hargitse cikin wata shaukin so ya rungumeta..
A kunnenta yake magana da wata iriyar raunataciyar yace Mummy pls listen to me..
Im the one,wallhy ban mutu ba kuma nine na dawo miki
Tana rungume ajikinshi ne amma saida taji komi nata ya tsaya cak dataji kamar fa
abun a zahiri ne ba mafarki ba.

A hnkli ya cirota ajikinshi,cikin sanyi da tausashiyar kalami ya fara lallashinta


yana bata labarin abunda ke faruwa..har audion recording na confession din zarah
saida ya kunna mata taji

Tuntuni Jikinta bari kawai yakey kar kar kar Shock din data shiga ya razanasu ga
wani irin karaiyayyr Reaction din deep regrets da zuciyarta ya mamaya aciki wanda
yanayin sa bazai iya fasaltuwa ba...kamar a mafarki haka ta dingajin kanta.
tukuna ma saida ta juyo ta asalin wanka masa kyakywan mari akan fuskansa ladan
wahalar daya ba zcyarta akan death prank din nan,can sai kuma ta rungumesa tsamm
ajikinta tana kuka tana shasshafa kanshi kamar zata hadiyeshi tace karya kara mata
haka har abada.
Bayan ta sakeshi ne ya tashi ya fita yace mata yana zuwa.

Tun bayan fitarshi take zage zage tana cewa abata wayarta ta kira hajiya adada
suhadakai suje suci uban zarah..tana cikin wann firgicin saiga yaron imad din ya
shigo cikin dakin da gudu..
Wani saƙaƙa tayi da baki tana kallon shi ganin muguwar kaman da yaron yay da ita
kamar an tsaga ta da ƙara
.kuma tuni jikinta ya bata jininta ne.
After some scnds saiga imad din tare da malak ya riƙo hannunta,ta saka all black
abaya mai kyau har suka shigo ciki idanunta na kallon Ƙasa bata iya dagowa,har
gaban mamanshi ya kawo ta sann yay kneelng
Ya hau kallon cikin idanunta a marairace dan duk cikin maganansu bai gaya mata cewa
yay auren ba
A marairace yace Mum u ve alwys wanted me to get married and give u the best doter
inlaw
In d world nd Now i brought u one,a dan sace sai ya hada hannun su dana malak din
ya jonasu
..yana murmushi yace Mum meet my wife malak,sai ya rufe idonshi cikin maƙe murya
wai kunya yace "and dats our son the junior captain..a mugun mamakance kuma cikin
rudewa sosai Tace what?a rikirkice ta kara cewa faresatu kinji abunda yake fadamin
kuwa wai his wife?wannan ba yar gidan doctorn nan bace?Imad dina ne ya aure ta
faresatu?

Anty fareesa tana dariya tace itace amaryan tamufa grandma

Hannu ta kawo zata kara kai masa mari ya kauce,atake ta mance da cewa she is on
wheel chair ta tashi ta fara binshi tana wurginsa da pillows suna zaga dakin tana
kukan rudewa.. ur wfe yr son and u neva told me?Yace..mumy am sorry nowwwww
Evrything hapen so fast..tace kaci kaniyarka awajen so fast dat it cant wait for ur
own mother?..
..sai can data gaji ta tsaya tana kallon jikartan..daukarshi tayi ta rungumesa
sosai ajikinta ta kara ragwabewa cikin kuka,kuma tass ta warware ta tsaya akan
kafanta bazaka ce itace sai antayar an daga ba.
Rungumarsu imad yazo yay shima snn tafara saka masa albarka..can anty fareesa ta
turo malak kusa dasu
Hajya fulani ta wani harareta cikin wasa da raha tace"..nidai ba amin adalci
ba..for me to have Such a beautiful doter inlaw amma bazan santa ba saiyau?yanzu ke
zakiji dadi in yaron ki yay aure yabarki bakisani ba ...i didnt even dance or feel
like a proud mother on ur weeding day akan me zakumin haka?.bari naje abuja ai zan
same hajya adada wallhy da sakel Nidai kun cuceni...
Da sanyin murya Malak tace we are really very sorry maa...dan Allah kiyi hakuri
Wani jawota jikinta tayi tana murmushi tace dont call me maa,am ur mumy too okay?
and im not scolding u my dear kusake ranki,ni Da shi nakeyi ya cuceni banga ranan
aurensa ba kuma yana kallo sai anbani moments dina dayay stealing, domin kuwa anan
zaki zauna dani ko?
Dariya suka farayi awajen sabida yadda tayi maganan so funny and desperate.
Rungumar su tayi ajikinta duka tanamai saka musu albarka,bayan nan ta fara shiri
gadan gadan ta dau jakarta a hujajan akan zata wuce ayi bura uba da ita a abuja.
Imad ne ya gaya mata cewa ai can za akaisu zarah zuwa federal interogation nd
detention center.

Tun awaya ta fara neman kawarta hjya adada saidai bata iya daukawa ba sabida gurmin
dake faruwa abuja da yaa malam ya bayyana agidan zaidu out of no where.

Bai gaya ma kowa zaizo ba caraf sai gashi ya doƙa sallama da jakarsa

Lokacin kusan kowa ya iso an taru azaba yayi azaba,malamai sun rirrike mufrad
dayaketa aman jini da kwalbaye da kusosi.

Umma hjya adada da hjya mama suna tare da rufaida datake ta birgima akasa tana kuka
dan ta kasa iya jimrewa samm

Hjy jasmine da nazli su suka ririiko ainau


Cos she was just fainting nd relapsing,intayi latse latsen waya taji lambar zarah
is off sai taja wata mandiyar numfashi ta kara sumewa asake farfado da
ita,bakaramin damuwa ainau tashiga ciki dataga haryanzu abu baiyi sauki ba,duk
tunaninta saiya koma ga hala zarah taje bata same boka bane...cikin ranta tace na
shiga uku zarah zata kashe min mijina. Kuka takeyi kamar zata cire ranta kowa ya
dauƙa sabida tausayin mijinta ne ba asan abun biyu bane ya hadu mata..

Yaa malam yanayin sallama awajen mufrad ya yanke jikinsa ya fadi kasa sumamme.nan
da nan hjy mama ta tashi tarbeshi yaa sheik ma ya miƙe tsaye. Yana cewa sannu da
isowa yaa bukar ...ko amsa shi baiyi ba.

Da girman izzan sa ya shigo as usual.


Daya wani daka wa rufaida tsawa atake ta nitsu tayi shiru sanadiyar daya saka ainau
taja jikinta ta koma gefe kenan sabida fuskar no nonsense da tsoro daya basu...

Yaa sheik ne ya gabatar da shi ma sauran malaman dake wajen hajya adada dama bata
taba ganinsa in person ba.
Bai mata girman kai ba kuwa ya gaishe ta cikin girmawa ta amsa..Yana zama yace wa
hjya mama ace ma Malamn rukiyya su dan dakata sudan bashi waje yaga jikin muftahun
sa..yaji ance baida lpya ne yasashi yazo dubasa,kowa ya sanar dashi duk dai basu
sani ba

Malamai Suna matsawa ya juya yace wa umma hadiza taje marmaza ta kawo masa
tsaftataccyar ruwa a kwarya,tare da hjya jasmine suka fita aka nemo sabon kwarya
aka sa ruwa aka kawo gabansa
Buzunsa ya soma fitarwa a jaka snn ya shimfida agaban mufrad sann ya zauna a
dungulme
Ya soma ciro tarkacen kayan aikin sa..ruwan tawada turare gari da saiwowi.
Still yasaka aka kawo masa garwashin wuta yasaka aka sassaka a kusurwowin dakin

Kafin ya fara ya dago kansa yay dariya zaidu kafada musu duk wani wanda yake da
hannu akan wannan lamari yay gaggawan furtawa sabida awajen yin hukunci ni babu
ruwa na.

Yaa sheik ya juya cikin rashin fahintar maganan sosai ya fara tambayar family
members ki akwai wanda yakeda alaƙa da wannan abu amma sai shiru kowa yana fidda
ido,banda ainau da kirjinta yake dukan uku uku

Kirif yasa aka rufe window,ya fara sabuwar karatun qur'anin sa akan mufrad..can
saiya shafa masa wani jan turare akan goshinsa da wajen ramin hancinsa da
kirjinshi..
atake mufrad ya farka daga sumewan da yay amma bai iya cewa komi ba..sai kallon yaa
malam din yake
Yaa malam yay dariya ya tsoma hannun sa cikin kwaryan daya jika da garin magani zai
watsa masa ajiki saiya firgita ya tashi ya fara bari muryan
Wani daban ne ya fito. "kaya hakuriii
Kaya hakuri karka kashe mu ..zamu tafiiiiii...hahahaha
Hahahahaha yaa malam...zamu tafiii
Wani irin sautuka masu ban tsoro ne ya cike dakin
Yaa malam ya turmushe fuska cikin daka ma aljanun tsawa ya kirasu da sunayen su
yace"Ina wasa daku ne?..kmar an harzuka shi sai yaff yaff ya fara watsa musu ruwa
yana azzala wani turare awajen...take dakin ya fara girgiza da firgitattun ihu da
gurnanin bakaken aljanu nan da nan kowa ya shiga neman wajen buya masu karfin imani
suna salati dan wasu irin gigitaccun ihu aljanun sukeyi suna roƙon yaa malam tamkar
basu bane suka dinga fitsara wa malamai suna sheƙe ayarsu

Yaa sheik da wasu malaman ne suka iya bude idanunsu suna kallon komai
Matan kam kaf an cure awaje guda ana salati ana karkawa cikin tsananin tsoro.

Ganin inda ake zazzafar sa'insa tsakanin mutum da aljanu yana daka musu tsawa suna
rokonsa kar ya kashesu..

Yaa malam yanafa sane da komi kuma yasan wayanda sukayi shiyasa yaƙi yay aljanun ta
tambayar waya aikosu..yaso ace ainau ta yi magana da wuri amma tunda yaga tayi
shiru saiya harzuƙa
Ya zuba turaren taɓare acikin ruwan maganinsa ya wanke jiki da fuskan mufrad ya
masa alwala dashi,atake Aljanu suka fara konewa suna mutuwa ajikin mufrad slowly
yana atishawa yana fidda wasu bakaken zubona ta hancinsa
Ahaka saida ya fidda zobe guda ashirin da biyar yaa malam na rike dashi
Yaa malam din ne still ya kwashe zobunan dakanshi kaf ya zuba acikin jakarsa Nan ne
ya bada malamai kofa yace a gauraye dakin da karatun qur'ani..

Malamai suna budan Baki Ai'nau ta yanke jiki ta fadi akazo kanta yuuu za'a tabata
yaa malam yace kowa ya dakata .

Dago mufrad sama yay ya rungumesa ajikinshi lokcin mufrad din yana ta layi baya
iyawa tsayawa ma akan kafarshi jikinshi duk yay laushi..yana kallon sa yace
Sannu muftahu
Zaidu ku kawo masa ruwa yasha
Girgiza kai yay alaman bayaso yanata kkrin yay magana kawu..kawu baba..baa yaketa
son cewa Yaa malam din ya dada janshi ajikinshi

After like 2mint saiga Ainau tafara motsi,ta fara zabura sai jikinta ya fara
cancanzawa izuwa na wata nakasahiyar tsohuwa mai ban tsoro.

Hajy mama tace innalihh wa inna ilaihi rajiun bukar


Jikin wannan yar kuma aljanun suka koma..

Yaa malam yana riƙe da mufrad yace


Ai dama saida na fada muku in mutum yasan yanada hannu akan abun nan yay magana tun
wuri
Abunda ta shuka ne zata girba,hahaha wayace mata ana hada Hidima da bakaken
amuizai?

Yo mama ai Sabbin takaddarorin su suka turo jikinta sabida daukar fansa


Bata cika musu alkwarin su ba suma basu samu cikar burinsu ba
Kuma duk wanda ya ƙara taba muftahu acikinsu wallhy saina kaishi har lahira,ai sun
sanni.

Wani salati aka gauraye dashi acikin dakin kowa na mamakin ta


Wani Zumbur ainau ta miƙe zaune tafara sose sose

Yaa sheik yana miko ruwan yaaa malam ya amsa yay aduoin sa aciki sannan ya bawa
mufrad abaki yashanye tass,sau a snn ya dan kara dawowa cikin hayyacin sa.
Anan fa ainau tayi bajewan yan koli tana sose sose tana cizge cizge tafara tonawa
kansu asiri
Tundaga kan ranar data fara kallon mufrad taji tana sonshi izuwa sihirin da sukayi
har ta aureshi,komi labarin rayuwarsu saidata bayar...
Ana cikin wannan karanbawa saigasu hajya fulani sun shigo gidan a rikirkice tare da
motan mopol task force police an sako zarah agaba,ana hakadota ciki babu takalmi
bare dan kwali ana mata jan walakanci ciki za a kaita ta nuna snn a dauƙo ainau
babbn acomplice dinta akan ciwon rufaida dana mufrad datayi confessing.

Suna isowa dakin hjy fulani suka wani rungume juna da hajya adada..
Dama can kuma anyi tsege tsegene akan ainau ana jin super story daga bakinta,su hhy
Fulani sunajin labari tuni suka hargitsa waje, basu damu da haukar da ainau tafara
gadangadan ba, hjya fulani da hjya adada tare tare saida sukama ainau da zarah
dukan lilis sukaji bugun mutuwa da huce haushi ajikinsu snn aka fidda sauran Zarah
akai da ita
Zuwa station.

Bayan kwana biyu hargitsin da aka dingayi kenan aka dauko mahaifyar su Ainaun daga
kano,anan kuma hajy mama ma ta tada nata borin tace lallai mufrad ya saki ainau
saki uku taje can gaban uwarta tayi jinyarta,bayan duk abunda ta musu ai tayi zina
ma da aurensa akansa.

Hjy adada ma tahau tazauna akai dan har kotu tace zata kai ƙarar yaa sheik
inyahana,a babu yadda ya iya hakan kuwa ya sake ainau
Saki uku ,maman su tay iya kkrinta aka samu aka sake zarah suka wuce kano..itama
acan taje tafara haukarta
Saidai ita irin mai ciwon nan neg ita kadai jikinta saiyana farfashewa dakanshi
yana rubewa yana fidda wari.

Sanadiyar abunda suka aikata maman su ta dena fita cikin jama'a tarasa duk wani
mutuncinta da kimarta dan har gidan redio an watsa labarin zarah da ainau,gashi in
aka tashi yayatasu sam ba'a ko dan adangantasu da sunan familyn zayd matazu, sai
dai ma ace yayan malama rabiatu yar hisbah

Ainau tana cikin azaba da haukar aljanu an daureta a gida,ga zarah na haukatrta
itama a kwance jikinta nata rubewa yana wari.

Anan familyn matazu kuwa kowa nashan mamakin shakuwar mufrad da yaa malam dan tun
bayan faruwar abun shiyaketa jinyarshi a daki harya samu ya warware ya tsaya akan
kafafunsa

Hajya adada har wani alfahri takeyi tana buga kirji tana cewa ai surkinta mijin
khadija ne yay maganin aljanu wa su mufrad bayan tulin malaman da suka debo sai
surkinta ne kawai ya iya aikin malanta
Ita da hjya fulani kam kuma nan aka samu abunyi,tunda suka zauna gida ya kaure
anata kace kace ana jajantawa juna akan abubuwan da suka faffaru ita ta basu
labarin cewa imad dinta na raye baizo gidan bane sabida baison afirgita.
.washe gari da sassafe dayazo da matarshi da dansa kowa na murnan ƙara ganin sa
sabida kaf an basu labarin abunda ya afka,..Lkcin Rufaida da mufrd suna daki da
babies dinsu lokcin da suka zo,akace suje su dubasu,kowa na dar dar aransa har
sukayi sallama

After all the shock and all,rufaida itakam batayi wani fushi ba dan da gudu taje ta
rungume imad sukayi kukan su tare suka yafewa juna.tare da kawarta datake ta neman
yafiyarta

Har suka gama emotional drama dinsu mufrad baice musu uffan ba ya hade rai yay waje
And since from then baiya bari wani abu ya kara hadasu da imad agidan,,daga baya ma
ya soma hana rufaida daukar dansu..bakaramin ciwon kai yata basu ba,dukansu da
malak din da imad din duk saida yasaka sukaji babu dadi axciyarsu

After few days bayan komi ya dan lafa aka daga sunan babies din rufaida za'a hada
da re weeding din su dana imad da malak..

Su hajya adada da hjya fulani an hadakai anata shirye shirye za'ayi gagarumin taro.

Duk su suhan su uncle shakiri da su keeyan kowa yana shiri wasu suna hanyar dawowa
abuja domin hidimar.

Every body was calm and fine face imad da mufard daharyau basu fuskance juna ba
basa magana.
Yaa sheik ya saka baki kowama yay ma mufrad nasiha amma haka yaki sauƙowa imad
shima saiya farajin haushi..
Ana washe gari zaa shiga satin hidiman re weding partyn su sassafe imad yazo ya
kwashe masa yaran sa yan biyun ya tafi dasu sashen sa.
Malak tana zaune afalo tana shan tea sai ga mufrad din ya shigo ke ina mijinki
yake...kafun ma ta nitsu ta bude baki yaja tsaki cikin fizga da fushi ya wuce
dakinsa direct babu wani sallama yahau tattara yayansa.

Tsaye imad ya mike zai tareshi,yana kkrin jan rigarshi cikin bacin rai ya juyo ya
aje yaran akan bed yakai masa naushi abaki
Wani hatsallen Fada ne ya kaure tsakaninsu ta cacar baki kowa yana ihu wa kowa...

Rufaida da malak na bakin kofar sun mannu dajuna suna jinsu duk jikinsu rawa rawa
yake tsabar fargaba.

Mufrad kamar bazai sauƙo ba,da kyar da makalkata ya hakura snn suka rungume juna
suka shirya kansu.

Daga nan kuma shirin hidiman biki ya dau zafi everyone is lit,kowa yana cikin
farinciki da annashuwa,one time nazli ta dawo wata babban kawar suhan,rufaida malak
da shukra suka hade kansu sosai, hakama su jadwa da su anty fareesa anty anu ce dai
babba agidan,kowa da clique dinsa
dan kuwa da suhan suka samu gogewa bakaramin fidda kyaun su ƙudi yay ba sai suka
dawo tamkar yayan wasu larabawa..

Hjya Adada haka ta dinga bibiyar yaa sheik da hjya mama da maganan yaa malam,akan a
roƙesa ya dawo zama a cikin masarautar su acan maiduguri dan kuwa tunda yay maganin
Nan wa mufrad,take mugun jinjina ma tarin baiwarsa,bata taɓa yin tsammanin cewa
yanada tarin ilmin sanin ayoyin Qur'ani har haka ba,sudacan ce musu akayi shu
jahili ne,katoton gardi,shidake zallan gadon karatun qur'anin kawai yay arayuwar sa
baiyi boko ba..aganin hjy adada babban abun alfahari ne gareta da masarautar
shehuri su same surki irinsa mai tarin baiwa da karama,hade da dama maidugurin
mahaifar sa ne yasa tayi convinsing dinsu..saidai harga Allah yaa malam badon kowa
ya amince face sabida soyayyar dayakeyi ma hadiza a zcyarsa shima yana ganin inya
koma maiduguri kusa da hadiza zaifi samun kwanciyar hankli.
Bayan an yanke hakan ya tafi can kano domin shiryawa baiko tsaya waidan ayi wani
hidima dashi ba.

Anata shiri gadan gadan ranar kawo lefen rufaida dana malak ma wani ƙaramin walima
akayi agidan tsabar taron kasaitartun matan gwamnoni ministoci da attajirai da
kawayen su yan mulki da ƙaryan arziki
An ma rufaida akwatuna sha takwas da gucci trunk guda goma
Kowani set din akwati da kalar haukar dake ciki
Dake hidiman hajya adada da hhya fulani duk nason nuna kaine da nuna sunada arxiki.
Hjya mama da su anty meerah har suka gaji da abun yafi karfinsu suka koma yan kallo

Rufaida tana fama da jego amma ba hakan yahana ruwa gudu ba,dilka da su wankan
madara lalle duk an gamutsa ajikinta
Ga suman nan yasha gyara yasha jagalgwle duk inda ta ratsa qamshin turarruka masu
qamshi ne kawai suke binta..

Sunan yan biyu aka farayi,sunyi shiga kala kala da mijinta yakai babu iyaka.
An balain karrama baki an bada gifts.
Sunan yaran aka bari a Abubakar da fatima Aka sa musu inkiya mai dadi.

Washe gari da saasafe akayi wani gagarumin hidiman sarauta irin hidiman karyan nan
mai girgiza xuciyan mahassada..kudi kawai ake watsawa a sama kamar ruwa makada da
maroka yan koroso ansha wanka cikin colourful garlands dinsu ana azazzala kirari
ana kade kade da raye raye ana bushe bushen algaitu da baraya
.Hajya adada haka ta wargaza taron nan da wani kasaitaccen wankarta da ta fito a
matsayin ta na gimbiya matar shehuri ii,duka yayanta da jikokinta sunsha wani irin
tsadadun anko na leshuna,da wasu irin kayatattun alkyabba na sarauta golden nd
white mazansu da matansu.
Around goma na safe aka kammala by 2 aka bazama hotel hall din da suka kama an
decorating dinsa yadda larabawa sukeyi..for kanuri bagga traditional events...is
the most
Entertaning event na duka shagalin da sukayi,sabida wankan kanurai aka ma su
rufaida akasa mata tsadadden lafayarsu nata red nd golden colour da kwalliyar
gwagwalai irinna indiyawa...
Malak kuma mata royal blue...
musicians matayen somali da ethiopin nan bakaramin rawan su na kakkarya jiki da
kwankwaso da wuya sukayi ba kowa ma saida yay rawar ranar dan anyi ruwan kudi
ananma bana wasa ba.
Sai can dare akayi small dinner party shikenan aka rufe taro hanklin su hajya adada
da kawarta hajya fulani ya kwanta an musu irin hidimar da suke so talk of the town.

Washe gari da akazo yin nasiha it was soo emotional


Hjya fulani sai da ta dada bawa rufaida da hjya mama hakuri.

Daga nan imad yabiya kano da matarshi sukayi hutu ma mahaifyar shi.

Su suhan da su keeyan jadwa da shukra suka koma


Waje,nazli tafara aikinta as a doctor in central bank of nigerian clinic.

Hajiya adada tuni ta bar gidan zaidu ta koma masarauta


Umma hadiza ita taje kano domin ta jagorance yaa malam sukumo da zama a maidugurin
Tasha mamaki sosai da yaa malam ya nemi yafiyarta cikin yanayin nadama akan abunda
ya aika mata arayuwarsa,, tun a kano ta yafe masa sann ya yarda da ita suka dawo
zaman su a maiduguri,ynzu suna zaman su ne awani makaken gida na masarautar shehuri
kuma tuni aka basa cikakken iko da dama akan zai iya koyar da almajiransa.

A abuja hajiya jasmine ne da mijinta da su mufrad agidan sabida rufaida tayi jegon
wata guda agaban hajya mama
Kafin ta kammala jegonta har anje an canza komi na gidansa dake asokoro an saka
hadaddun funitures hatta paints an karayin wani sabo.
Little imad haryau yana hannun hjy jasmine tana kulawa dashi
Ranar da su rufaida suka tare a
Gidan su,aranar su imad ma suka gama hutunsu a kano suka dawo abuja da zama a
sashen sa na gidan da aka gina masa..

Hajya fulani hankli ya kwanta ta samu irin inlaw din datake so,ga malak da son iya
daukar wanka ga gayu da iya baza rayuwar masu kudi mai classs, ita kuma hjy Fulani
dama yar son rayuwar kele kele ce da nuna kai da alfahari,saima tafara sakaltasu
sosai, batayin wata bata so ta garzayo abuja ganin jikanta
Ba.

Bayan wata biyu da faruwar komi Allah yayima zarah rasuwa mufrad da mahaifinshi har
gidan sukaje sukama mahaifyarsu jaje
,rasuwarta ya zama babban izina ga dumbin jamaaa babu shakka sabida kukan datakeyi
cikin ciwon haukar tana kaicon rayuwar su ta duniyar da basu ci na nasarar samunsa
ba da kyar
Akamata wankan gawa sabida tsutso tsin da suke fita yam yam musammn a private part
dinta.

Sosai hjya rabi ta dukufa neman waraka ma ainau


Bakaken aljanu sai galabaita sukeyi wata rana haka zasu sata ta fita tsirarara ko
aganta da tulun cikinsu tana turawa tana zaga gari,haka jamaa zasuta gulman su,
washe gari ta haihu kumafa ba a ganin danta haifar amma hatta alamun shayarwa sukan
bayyana ahaka saida ainau ta tara ma aljanu yaya.

sun saida arxikinsu da tsiyarsu kaf wajen neman mata magani amma duk inda akaje
saidai ma akoresu ko ace musu ita tajawowa kanta
..Malama rabiatu data gaji kawai ta kwasheta suka bar garin daga nan sai ba a
ƙarajin labarinsu ba.

*After 7years*

Kakƙarfan alaƙa ce mai karfi ta cigaba da gudana acikin zuriar zayd matazu da dan
uwanshi yaa malam,inda shaƙuwa soyayya da kwanciyar hankli shiyake gudana atsakanin
yayan su da jikokin su.

Tun bayan yan biyu rufaida bata ƙara haihuwa ba sanda ta kammala cikkaken karatunta
sannan ta same cikin yarta mace aka saka mata suna hasiya...sosai business dinta na
spa yayi tashen suna tayi kudi dadin karawa sabida family name dinta na bangaren
Shehuri...

They life was almost perfect da muffy dan alokcin datake karatunta ne shikuma yake
fama da aikinsa ..wani irin tsaftacciyar rayuwa suka shimfida makansu mai cike da
nuna kaunar juna.

Within the years malak ma ƴa mace kawai ta samu saidai su basu cika zama a nigeria
ba sukanje hutunsu U S wani bin su mufrad subisu aje ayita shagali wanibin sukadai
suke tafiyarsu suje su dawo.

Keeyan da ba asakamai ran aure nan kusa ba shiya fara kawo mata aka masa aure saina
anty anu da aliyu shehuri,sann akayi na nazli tare da suhan..wanda duk hjy adada ne
ta musu auren kwarya tabi kwarya da soul mate dinsu..jadwa kam wani babban mutum
acikin masaurata suka ƙara hadata dashi shima yayansa biyu aka musu nasu
auren.shukra ma anata zancen nata bikin sabida da kyar Dai ta samu mashun shuni.

Haka kowa rayuwarsa tayi kyau within some moments harsun mance da yaqin da sukayi
da qaddararo ri dayawa wanda wani abin ma saidai abarshi acikin zciya.

After gud 10years babu abunda ya sauya face Warkewan Ainau da yadda rayuwarta
yakasance a mafi kaskantaccyar launi
Ta kasance mace na hudu agidan wani bagidaje fadin wahalar rayuwa datake sha ma
bazai fasaltu ba sabida kowa yasan labarinta duk inda taje malejinta kawai akeyi.
Yanzu hatta abinci ma saita jira sadaƙa da ake rabawa agari har ranan tazo taci
karo da kayan masarufi daya fito daga kamfanin rufaida..haka ta dinga kalon buhun
abincin agabanta tana ta jimamin rayuwarta.
Kwadayin duniya da buri bai tsinana mata komi ba face asara..aynzu ma gdya take da
Allah ya bata wani damar yin rayuwa..kaf cikinsun nan itace kawai ta tsira

Zarah ta mutu a gafale,zeee ankaita prison inmate sun bata poison tasha ta
mutu,boka ma ya rasu tuntuni..hasina was drugged to death by a politician maryam
kuma ana tunanin har anyi tsafi da itane ata wani waje..
She is d only one
Dat pull tru dis shiyasa ma tuban ya shigeta sosai ta juyama duniya baya..

Duk wani labarin qaddara daya afku a rayuwar Rufaida ya zama tamkar shafaffen
tarihi.

She only had the best of evrything in her life after sooo much trials and
tribulations.

Best marriage nd perfect husband


Best family and most wondeful friends nd relative companions

Wanda baisan rufaida adacan ba he will think dat ita wata zababbiyace awajen Allah
bacin baisan aynzu ne hasken yake shigowa ba ,ayadda ta samu rayuwa mai tsananin
kyau da haske dole mutum yay tunanin she most be d luckiest woman on earth ,her
life now is almost perfect.

Her Evil "shades"are nothing but a climbing step to the most amazing years nd
moment of her life..

Hakuri arayuwa wani babban treasure ne wanda the more its pains nd u feel it
harder the more better reward awaits u in the millenium to come..so seek patience
in prayers nd fasting.

And alwys remember u can only get tested with so many trials by Allah s.w.a on and
on if ure soo dear to him,If u feel ure going tru too much of qadr then remember
prophet ibrahim khalilullahi.
ALHAMDULLIHI.
ANAN NA KAWO KARSHEN LABARIN SHADE OF RUFAIDA
INA ROKON ALLAH YA YAFEMIN KURAKUREN DAKE CIKI SANNAN YA SAKA ALBARKA ACIKIN ABUNDA
AKA FAHIMTA.

SHADES IS MY LONGEST EVER WRITTEN STORY HAS A MINIMUM OF 115 PAGES ALL IN ALL.
I WANNA THANK ALL MY FANMILY FOR STICKING AROUND ME MUSAMMAN WANDA SUKAYI
PATRONISING DINA.
MY REGULAR GROUPS.
DIAMOND GROP
ND MY DEAR DEAR ONES IN THE PRIVATE SECTIONS.
I MUST ADMIT I HAVE BENEFITTED SO MUCH FROM U
ND IM HOPING U BENEFITS FROM ME TOO.ALLAH YA SADA MU A SABON LABARI NAN GABA
XPECT SOON SHA
DAMA NACE WNN YEAR DIN BIZINILLAH ZAN RUBUTA BOOKS SO VERY SOON WE SHALL MEET IN MY
NEW STORY

AS WE ALL KNOW NACE BAZAN BADA KOWA DOCUMENT BA FA,SO IF U SO WISH KAHADA NAKA
DAKANKA IS UR MONEY OKAY, INKA BIYA BAZAN HANAKA BA😅
IM JUST SPARING MYSELF FROM THE EXTRA WORK NO PAY THING.

MY ORIGINAL DOCUMENTS ARE FOR SALE.

*SHADE OF RUFAIDA*
*PART 1 500/2 500*
*1000 NAIRA FOR BOTH VIA*
*0152983148*
*MOHD SULE* *SURAYYA GTB, GA ASALIN LAMBAR WAYATA SAI ANEMI NI 08060712446*

OTHER AVAILABLE BOOKS INCLUDE

*1..kudi kumbar susa*


Complete doc 300

*2...takaicin wasu*
Complet doc 300

*3...bakandamiya*
Complete doc 1000

If u want all the documentS at affordable rate is 2k


Via 0152983148 mohd sule surayya Gtb..

Littafaina na kudi ne,yar uwa karki karanta ayayin da baki biyaba..


Nidai bazan tsine ko inja komi ba amma zaifi kyautuwa kizama mai adalci ga sauran
yan uwanki..bissalam.
#SURAYYAHMS
#SHADES OF RUFAIDA..END.

You might also like