Download as txt, pdf, or txt
Download as txt, pdf, or txt
You are on page 1of 122

Copied By

HAYATU BABA ZUBAIRU


(admin
Arewa hausa novels
Novels villa
Duniyan novels
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
And
Cool novel, makeup and cooking)

WHATSAPP NO:
+2347039625239
🕯🕯*DALIBI NA*
1

Sauri sauri yake shirin fita scul badan karyayi lattiba sedan wani dadlili nasa.
mom yau d motarki xan fita yana fada yana futa wai ni yau meyake damunkane mom
tafada cikin fada2 kasan yanxu karfe nawa 6:30 Am nasan ko mai gadi baxa kasamu va,
mom ina da wani homwrk ne shiyasa yafada yana marairaice fuska ciki shagwaba to
kuma vakayi brkfs bafa ohh mom xanyi inaje scul baki ta tabe bata kuma yimasa mgn
ba yafita cikin nishadi
tabisa da kallo sann tace hmm (afili) wae yaushe yyi hankali harda wani cewa wae
homwrk xeyi kilama wani guri xashi ba scul dinva tayi kwafa sann tace Allah ya
shirya ka kamal
====°°°°°°°^^^^^^^^
SPECIAL ONE SCHOOL
Fakin kamal yayi a bakin get yafito yanata safa da marwa kamar wadda ya kai
majinyaci hspt yake jiran fitowar doctor, 1hr yashare agurin beji ya gajiba daidai
7:30 am yaji tsayuwar kekenapap ai kuwa seda gabansa yayi mumunar faduwa sana diyar
haduwar idanunsu dasauri ta sauke nata tana salamar me napap din cikin 1 sc yakare
mata kallo tana sanye da abaya baka da farin hijjabi fuskar nn bbu kwaliya amman
sirrin kyanta ya fito ajiyar hrt ya sauke, ta gabansa ta wuce kanshinta ko ya daki
hancinsa yadda yakamata lumshe ido yayi ya budesu a karamin bayanta kokuwar cire
abayarta takeyi,
cikin sanyinta wann hadaddun hips din nata suka baiyana. masha Allah yace sannan
taxame dan karamin farin hijabinta wadda iya tsayinsa kafadarta
dede tashiga cikin scul din shima rufa mata baya yayi yana karewa uni4m din
jikinta kallo bbu wata malama ko malami da uni4rm din yakarba kamar ita sekace dan
ita akayi cikin jakarta tasa kayan data cire anty!! yafada da dankarfi dan tayi
masa nisa juyowa tayi kirjinta ya kalla d sauri ya mayar da idonsa kan beauty pace
dinta fuskar nn kamar kulum bbu walwala sede yau har damu ya hango tareda ita kana
da matsala ne
eh yace
sann yayi shiru
uhm tace sann ta kalli agogan hannunta
kame kame yanfara yama rasa mexece
umm gud morning
seda tayi karamin tsaki sann tace morng
ammm Anty dama ni jiya ban gane topic dinn bane
cikin isa da nuna maganar tashifa ta gundure ta tace yanxu ya kake son ayi.
a taikaice yace mata sabon bayani
idonsa kar cikin nata yake maganar batayi mmkin shiba dan tasan wadda yafi hk ma
xeyi to tace masa amman se drng brk ya shagala da kalon bakin nata da bbu komai se
kilin mai
ko janbaki shi betava ganinta tasa ba kajji tace dashi ok yace sauri2 yabar gurin
dan ze iya hug nata batare da ya shirya va.
labbansa da suka gama bushewa ya lasa sann yace (sexy Anty ) sunn dayake kiranta
inshi kadae ne..........
by
Anty rukie muhammad Halima Auwal
[12/6, 8:05 PM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯 **DALIBI NA**
2
Itama juyawar tayi dan cigaba da tafiya office nasu na malamai mata taje.
aiko tana xama malamai suka fara shigowa kamar yadda tasaba gaisuwace kurum ke
hadasu. daga mornng bata sake cewa komai
=====°°°°°°°°°^^^^^^^^^
Abdul ne ya hango kamal yana xuwa se murmushi yake xabgawa wata uwar ashar yayi na
gefansa ne yace kai lafiya da sanyi safiyarnn kake narka xagi kalli cen Bash inji
Abdul yana nuna mai Kamal da baki xabura yyi yamike yana mitsitsike ido kode ba
dede yaganiba Abdul Kamal nefa shinede inji Abdul.
baki suka sake harseda ya karaso sarai ya kula da kallon mmkin da sukeyi amman ya
share sema cewa yyi kurufe wa mutane wnn masan kafin kudoji sukacika bakin tare
sukayi dariya Abdulne yace kace mana hk Bashi yace nifa tunda nake bantaba ganinka
10 kaxo skul ba murmushi kawae yayi ya janyomusu wata hirar daga nn suka wuce class
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°

*ss 3A* haka akarubuta a gaban class din.


students ne aketa surutu kasan cewar boys & girls ne kowa da abokin surutunsa wasu
grp mata xalla wasuko maza xallah wasu mix mata da maxa.

Kamal wae yau meke damunka ne ya juyo wlh Bash nima kaina bansani ba daga hk sukayi
shuru basu sake mgn ba kowa da abinda yake sakawa a hrt dinshi
[12/6, 8:16 PM] Haleema Awwal 👌: ^°=^°=^°=^°=°^=°^°°=^=
turo kofar class dinne yaja hakalin stdnt din kowa yayi gurin zamanshi sann suka
mike batare da$unyi mgn ba sema tsit dinda cls yyi ( hk suke gaishe da malamai a
skl din) sit, kawae tace cikin muryarta me sanyi snn ta maida hklinta kan buk din
hannunta tana kuma naxarin abunda xata karantar dasu.

alamar ido taji ajikinta kawae ta dago aiko idonsa fess cikin nata tabas ya shagala
gurin kallon nata. duk da sun hada ido bebar kallon nata ba.
Kamal kenn nataba ( ya salam wnn wani irin yaro ne)
ta fada cikin hrt dinta a bayyane kuma tayi karamin tsaki se itace ta dauke tana
idon, sann ta fara abunda ya kawo ta Allah Allah take tabar cls din har yanzu
tanajin idanun sa akanta kuma duk da gowar da xatayi se sun hada ido.

kilinn!! kilin aka kada musu brk yyi dede da gamawarta tayi ficewar ta
^°=^°=^°==°^=°^=°^=°^=°
Kamal tashi muje brk no bazani ba Abdul kuje kawai meyasa banajin yuwa kuma koda
xan fito banyi brkfs ba to kaxo muje mana no need kuje kawai.
^°=°^^°==°^°=°^°==°=°
*MADAM YUSRA OFFICE*
haka naga an rubuta saman ginin
a hakali yyi knocking door din yesss! yaji buryata me sasa kasala
kirjinshi ne yaketa patt patt!!! haka ya daure ya tura kofan kamar wani mutumin
kirki harda sallama yau wata rana da mmki ta kallesa idonsa nakanta cikin idonta
yake kalla da alama kukama tayi jiyayi bbu ddi da hannu tanuna mai kajerar dake
kallon tata
by
Anty rukie
&
Halima Auwal
[12/6, 9:28 AM] Haleema Awwal 👌: DALIBINA
3
Zaman yyi amman har yanxu yana sana'ar tasa (kallon ta) meke tafe dakai tace sann
ta dago itama tana kallonsa ido ya lumshe snn ya budesu akanta batare da yyi mgn ba
ya tura mt exss buk din hannunsa cikin nutsuwa tace inane baka ganeba tana bude
littafin d sauri ta dago tana kallinsa(gaskiya bata taba ganin gud hdwrt me kyau
kamar nashiva) ya sunn ka tacemasa KAMAL SADIQ IMAM wann sunan tagani a bck din
littafin taci gaba da kokanto d shaku anya wnn buk dinsane kuma sunn sane ( kureshi
xanyi) buk din ta turomai to read janyowa yyi
bekaranta se sosa keya yake ina wani murmushi itama shurun tayi secen tace
inajinka kanaci min lkc ankusa tashi dg brk fa (a xuciyar ta kuma cewa take dama
nasan bbu abunda ya iya se iskanci...) fara karantawa yyi tundaga date ko wace
harfa binta yake yana fada kamar a bakinsa aka haliceta mmkine yacika ta ( ashe ya
iya hk wato shiyasa yake iskacinsa) yana gamawa ta fara masa bayani. saura na yau
yace mata
[12/6, 11:56 PM] Haleema Awwal 👌: wann yaro so ya kuremata hakurin da akace
sudungayi dasu
kasande ankusa komawa brk ko agogon hanunsa ya kallah yace saura 12mns yanayi mata
wani kallo ok kawae tace sukaci gaba amman yaga se ya mutsa fuska take tana dafe
kai ga yawan tsaki d takeyi hk lkc ya cika ya fita yana cewa thk u anty itafa mmki
yake bata ba kadan ba

=°^=°^=°^=°^=°^=°^=°^=°
tuki yake cikin nishadi yanufi gida yanata murmushi gaskiya sexy anty tana burgeshi
ba kadan ba sede yau kome yake damunta oho dede nn gtman ya bude masa kofar faking
yyi sann ya fita yana jefa kafa yaji muryar dad nasa yanawa mom fada kamar xe
cinyeta.

akan me xetafi scul batare da drvr va kinsan banason hk itade hakuri take basa.
falon ya karaso d salam mom da dad atare suke kallonsa snn suka amsa salamar mom
murna fal xuciyarta.
dad ne yace my boy xonn baki ya xuburo gama cikin shagwaba yace dad nifa yanxu
babbane
hmmm dadi yace kawae meysa baka nemi drvr ya kaika skul ba.
ba komai karka sake kaji ok kawae yace so yake kawae ya kebe.....
by
Anty rukie
&
Halima Auwal

mun gaesheku masoyanmu Allah yabar LUV


MUAHHH
VRY 1
🕯🕯**DALIBI NA*🕯
5
by
anty rukie
&
Halima Auwal

juyowa tayi cike da jin haushi


what tace
yama rasa me xece amman dabara ta fado masa anty dama jiya na manta xobena a office
dinki hannunsa ta kalla wadda yake murxawa.
xobe tagani sanye a yatsunsa har 2 sann ta mayar kan face dinsa
dake kallonta yake shiyasa yaga inda idanunta suka kalla
Aunty ba wann bane bafa (cikin wayan cewa karta gano karya yasharara mata) wance
lkc da aka badani ne ( wae lkc da akayi masa engmet) shine grlfan dina tabani ya
karashe d maraeraece fuka.

dariyace ta kusan kufce mt (amman wann dan latsi da mannin hauka ne bama shi yase
mt xoben ba ita tabashi kuma shi aka bayar ba bashi akyiba) da kyar ta matse amman
seda murmushi yyi nasarar bayyana murmushin daya jefa *dalibin ta*wani hali.
juyawa tayi kawae ta fara tafiya batare da tace masa komaiba
seda yyi da gaske tukun yasamu kansa da kusa suma yyi da murmushin malamar tasa
shima bayanta yabi tafiya yake amman jiyake kamar bashiba

tana juyawa tafara dariyar mgnar *dalibin nata*

^°=^°=^°^°=^°=^°=^°=^°=
suna shiga office din yafara dubawa kamar gaske har dasu duba karkashi benci, cikin
buk, kai ko ena seda ya duba amman bbu (ya xa'ayi bakiyi ajiyaba kuma ka nema
gajiya tayi da tsayuwa dan jiri takeji
seda ta xauna tunkun yace anty magani ba batare data kallesa ba tace to inna gani
xan ajiye ma
to yace
harya kai bakin kofa ya juyo anty dagowa tayi batare da tace komai ba
bani no dinki xan kiraki ko kin gani banaso babana yaji ann xoben ya fadi dan xoben
demon ne
har xatace baxa ta bayarba taji an ambaci demon 😳😳😳 sunn ta sake nanatawa tana
rarraba ido ddine ya kamasa ganin cikin sauki xe samu
eh anty kuma yana da tsada sosae
to..to.. ga no din
baki na rawa ( makar halima ta samu xakkah lolzz) .
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°
10: 30 am
akeyin brk kowa yafita banda Kamal, Abdul nd bash
Kamal ya kwann bana ganinka a online
aiko yau yaxama dole na hau kayi sabon kamu kenn murmushi yy bede ce komai ba
wayarsa ya jayo se what's app
sexy anty sunn da yyi savng dashi kenn aiko tana online

tunani take tana adu'a Allah yasa yagani karya gayawa babansa
tadan kunna data ko xata rage mata fargaba tana budewa
taga new no.
slm
tace wslm
y kke
sherewa tayi taki bada amsa
yaga anduba amman bbu amsawa
sake cewa yyi wnn xoben fa... yatura
nn dann ta turo me da amsa
angani a ina
seda yyi dariya sann yace
ashe dama shine a hannuna ban kula ba
wann ta tura mai
😡😡😡😡😡😡
srry anty.
ajiyar xuciya tayi snn tyi hamdala ta kashe data taci gaba da aikin gabanta dama
bayan fitarsa seda ta buncike ko ina shine yaxun take gyarawa
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°
3 week's ltr
*BATA SAUYA XANIBA*
tsakanin dalibin da malamar.
duk safiya tana zuwa skul dashi take fara cin karo
haka yakan zuwa yin extra lessn
yana yawan yi mata texts da what's App aman bata kulasa shi kuma befasaba
mom kuma ta dage setaga meya sauya mata da dan kara karfafa gwuwarsa.
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^=
*S.O.S COLLAGE*
7:30 am turus ta tsaya sanadin rashin ganin *dalibin nata* a endda yasaba xama snn
taci gaba da tafiya tashiga xancen xuci ko yau yyi latine wata xuciyar tace inkuma
bashi da lafiya fa gabantane yyi mumunar faduwa wata xuciyar tace mata to me
ruwanki inbashi da lafiyar.
a bayyane tace koba komai *DALIBI NA*ne kai tsaye class dinsu ta shiga tana baxa
ido bbu kowa se wasu mata 2
office dinta ta shiga takasa komai jikinta na bata futinann *dalibin na* bbu
lafiyane
^°=^^=°^°°=°^^°==°^==°=
2:00 pm
tofa hankalinta ne atashe anya lafiya
daxu data shiga clss dinsu bayann har fan dinsa bata ganiba (bash Abdul) yanxun ma
seda dalibai suka gama wucewa bbu shi
sosae ta damu wae saboda shidin dalabinta ne injita fa ( muko mukace anya kuwa)
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°
Kamal yana kadonsa akwance ga drf daure a hannusa baci yake mom ce gefansa se
sintiri take dad kuma zaune gefan dan nasa ya kafesa da ido.
12 mnz ltr
ya fara bude eyes nasa a hankali harya budesu tar kan mom murmushi yyi mata dasauri
ta karasa dad ma da sauri ya matsa gurin sa cike da tausaya wa.
yajiki sukayi masa duka ya amsa da yasami sauki abba ya mike ina xuwa to dukace.
mom kamal yace na'am ta amsashi da basa duk wani nutsuwarta menene
karfe nawa yace mata
3:00 ya salam yace yana kokarin mikewa kamashi tayi ta kwantar ina xaka
xanje naganta
wa!!!😳 mom tace
mom yau inban ganta ba mutuwa zanyi mom idanuna sun shaku da ganinta hanci yana
muradin jin kanshinta dan Allah mom karki hanani
mmki ne yahana mom motsi. hanunta ya kama ya daura dede hrt dinsa mom duk buguwar
xuciyata ita nakeji .
se lkcn tasamu bakin yin magana wacece hk Kamal.
Anty yusra yace batare da shaku ba ko darr!!!
👌 FASAHA WRITERS
4r cmt
08161594233
🕯🕯 **DALIBI NA*🕯
6
by
Anty rukie
&
Halima Auwal

Wace ita kuma a ena take.


antyn muce a skul ya shagwabe fuska, mom zatayi mgn kenn sukaji salamar dad.
gurin Kamal yyi yana daura hannunsa kan kumatunsa masha Allah xxxabin ya sauka
yanxu meke damunka yafada yana kallon fuskar sa kamal mom yake kallo yana mata mgn
da ido ( ya fadawa dad abinda ke damunsa ko a'a) kai ta girgixa mae alamar ah'ah
ya kamo hannun dad din yanacewa dad na warke jiki nane bbu kwari kawae
to Allah yakara sauki dr kabir yace bakayin ishashan bacci kuma kana yawan tunani
ga rashin cin abinci
Kamal gayamin meke damunka nayi maka alkawarin da yardar Allah se yadda karfina ya
kare.
sake kallon mom yyi ido ta kiftamai karaf suka hada ido da dad dariya ma tabasa
seda ya gama dryar sann yace shere mom dinka gayamin kaji
bbu komai dad
harara dad a antayawa mom murshi kawae tayi ta juyar da kai gefe.
to ni xan leka office Allah ya kara sauki
amin suka hada baki.
har dad ya kai bakin kofa Kamal ya kirasa yajuyo Kamal yace dad ya mgnarmu ta rann
wace mgn kenn da yanemi karin haske seda Kamal ya kali mom wadda ta xuba mishi ido
tanason ji me xece murmushin mugunta yayi sann yace yana shagwabe fuska gurin
cukunka nn ( budurwa) dakace xamu 😳 dad yace ni Kamal mukayi hk da kai yafada yana
kallon mom datayi cikin2 da fuska dariyar Kamal ce tasa mom ta gane tsokanarta yake
dad kuma dariya yyi
sann yyi fucewarsa dan inya biyewa yaro tofa baxai fittan ba

mom kuma harar sa tayi wlh Kamal ka mae dani kakarka baka da lafiya se shegen jan
mgn murmushi yyi
xe sake mgn mom ta katsesa da kayi bacci inka tashi xamuyi manar to yace amman
shifa beso hk ba
mom kiyimin alluran abacci inba hk ba tunaninta xanyi tayi......
^°=°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=
yana shigowa Office din kai tsaye gurinta ya nufa ya dugusa a gabanta snn ya rugo
yatsunta yana murxawa ahankali wnn kallon nasa na gurulla yake mata baki ya turo
yana yimata shagwaba snn yace anty bani da lafiya shine bakixo dubani ba.......
xubur ta mike.
innalillahi wa'ena illaihirraju'un take ta maimaita wa seda taji ta nutsu tukun
tace to ko da gaske bashi d lafiyar ne ko kuma dan ena tunaninsa ne bacci ya kamani
ah'ah dama inkasa abu a ranka kana mafarkin sa
gefanta ta kallin samira daketa sharar bacci mukewa tayi lkc
2 :00 pm alwalla tayi sann tafara nafilfilli
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°

dan Allah Kamal kaci ko kadanne.


mom daci yakeyimin baxan iya ciba to naji xakasha tea ah'ah mom ni kibarni kawai
naje skul nayi hakurin daxan iya mom kiji tausayina wlh nufashina ji nake kamar
wuta nake shaka ena futar da garwashi ninasan ina ganinta xan warke harma naci
abinci
tunda ya fara mgn takeyi masa kallon tausayi tabbas dan nata yagamu da rudani to
naji inkaci xan barka kaje ka ganta a sukwane yamike kawo abinci inyi sauri kinga
sena dawo da wuri abinci tamika masa kwalla mom take gogewa dolle tanema masa
mafita baxata jure ganinsa cikin wnn yanayi.
mom to ban tea dasauri ta sauke ganinta kan kwanun 😳😳 harka cinye kai ya daga mata
sauri ai nake bani tea din mika masa tayi snn tace kaxaya ya huce kaji..... ai bata
garasa ba taga harya kai baki yana kwankwada qut.. quttt kawai kakeji mom na shanye
bakaji xafi bane tean fa da xafi ai mom bekai rabin yadda xuciyata takejiba (Allah
sarki 😰) fadawa tayi duniyar tunani to yanxu inna barshi yatafi mexancewa abbansa
kuma ma shi kanshi jikinsa bbu kwari... xantafi mom ya katse mt tunani to tsaya
nayima alurar kara karfin jiki to mom kiyi sauri ji nake kamar kawae nagani a skul
nayyi msng ma ganinta yafada yana lushe ido shashin jadda walin surarsa ake gani
cikin hrt dinshi gadon mom ta hayowa tayi kan gadon to gyara a ena xanyima.
kiyimin ko a enane amman banda ido saboda karnaje kuma nakasa ganinta kinga ai ba
kanta kenn ( cikin xolaya) ayya shi ko yana ciwo hkan be hanasa wasa da iyayen nasa
murmishin tausayi kawae a hannunsa tayi masa kafin tacire alluran harta fara aiki
(allurar bacci) idonsa ne yake lumshewa harya rufe ruuf
m..o..m xan..tafi..naganta..... besake magana ba bacci yayi awan gaba dashi mom
shuru tayi tana kallon sa da tausayi hawaye ne suka xubo mata snn tce ALLAH YANA
TARE DAKAI. fallow ta sauko ta xauna jiki bbu kari ta raffka tagumi ko itama hk
takeji ko shikadai ne gaskiya ma shika daine yakeyi ai da itama ta damu dashi da
tuni taxo tun jiya.
Allah ka jadoranci al'aburanmu ya Allah kada ka barmu da wayonmu ko iyawarmu Allah
ka iya mana da iyawarka sann tace amin (nima Amin)

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°

*S.OS. COLLEGE*

6:49 am yau ta karaso amman taba shida cikiba daga grt ta tsa idanunta kamar su
xaxxago dan duban hanya inkuwa motace harse taga ta wuce skul din take cire rai
shine har 8:00 tana tsaye sede bbu alamarsa hankalinta ya kasa kwanciya tofa ta
gasgata mafarkinta na jiya yaron nn bashi da lafya da gaske ta fada a fili tsaki
taja toni yanxu yaxanyi naganshi kokuma abokann sa xata babbaya dan yau sunxo
xucyarta tace a matsanyinki tawa malamarsa mana tabawa kanta amma cike da jin
haushin shashin xuciyarta da tayi mata wnn silly question din snn ta karada ai ko
bakomai shi *dalibi na*ne
Office ta wuce
^°=^°=^°=°°^=°^°=°^°=°^°

11:3am
sauri take xabgawa burinta kawae taje ga class nasu.
da tayi niya takirashi kuma se ta fasa tayi hk yafi sau shirin masaki amman se
takasa ta hau onlin ba tun shekaran jiya rabonsa da hawa.
bayan ta sun gaisa ta basu umarni su xauna ta kalli class din snn tace yan class
dinn kuna da wasa da karatu
wata yarinya ta tasa ke meyasa jiya baki xoba Anty jiya naxo ( 😃😃😃 ohh su anty
xa'ayi dabara ) to xauna kai tashi yaron ya mike cike da ladabi meyasa jiya naga
bencin nn mutum 1 bayan 1 in 2 kuke xama waye bexoba eh to gaskiya jiya kowa yaxo
a bencin nn sede wancen benci kike fada ya nuna nasu Kamal.
wayyo dadi taji ganin dabararta ta tayi ( dama ya xatayi tabya kai tsaye 😷) u
tacewa Abdul ina wadda kuke xama tare dashi yaje Ayya bashi da lafiya ne dasss!!
girjinta yyi snn tace meke damunsa cikin halin ko inkula axahiri amman a badini ita
tasan yadda taji xxxabi yace
ayya Allah ya kara sauki amin sukace
wace inguwa yake
hotoro ah ashe nnne bbu nisa.
ai gidansun ma ba boyayye bane inkice gidan Alhj na Allah harcikin gidan xa'a kaiki
cewar wata yarinya sosar taji dadin addrs din amma secewa tayi tabayyarki akayi
srry anty inji dalibar bata tankataba ta mayarda hankali kan aikinta.
^°=^°=^°=^°=^°=^°=°=^°=
duk da kasancewarta bakuwa hk besa tasha wa hala wajen samun gidan ba.
kai kai wae!!! lallai nera tayi kuka yayi gina wann gidan
baki ta sake tana ganin kmar ba'a 9ja take ba.
sann tafara tantama anya bagidan yan mafiya bane kada a tsuken jinina.
sau 3 tana sake tabbayar gidan Alhj na Allah
kuma aka tabbatar mata nn ne
da bismillah ta tura karamin grt din saura kadan tasume saboda wani jimgegen kato
mutum da suka hada ido dashi kamar ta koma sekuma ta maze ciki tashiga hy!! taji
wata katuwar murya tace........
MUNA KAISHE KU MASU KAUNARMU
4r cmet
08161594233
🕯🕯** DALIBI NA*🕯
7
by
anty rukie
&
Halima Auwal

cak ta tsaya wani gumine ya karyomata tundaga saman goshinta har kan hancinta

katon mutumin yayo kanta wayyo Allah na take fade a hankali duk adu'ar data xo mata
baki yi take
ena xaki kuma gunwa kika xo
in..ni..ni.. gun yaron gidan naxo wakenn wae.. seda tayi jimmm snn ta tuno sunn
Kamal
kafin yasake mgn ta rigasa da nuna I.Dcrt dinta snn ta dora da cewa ni malamar
makarantasu kuma naxo dubashine se wani kif2ta ido take I.Dcrt din yakarba yagama
dubawa snn yabata.
karbatayi snn tace ta ina xan shiga muje yace da wnn big voice dinn nasa me sata
karkarwa
aiko seda ta firgitan snn tamara masa baya

^°=°^°=^°=^°=^°=^°=^°=^
mom ta lekasa be tashiba sann ta sako fallow ta xauna tayi tagumi tana tuna inya
tashi rikicin daxasu sha.
salama kafin ta ammasa har anshigo
cike da kunya ta karaso fallow wani sanyi da kamshine suka kaiwa bular hancin ta
shawagi kai jama'a kudi na enda suka ji fallow kamar a gidan shugaban kasa kake.

mom ce ta katse mt yabon irin magudan miliyoyin da suka tafi wajen gyara wann bban
fallow me kama da wata karamar unguwar tsabar girman fallon.
shigo mana taji muryar matar tana cewa cikin kunya ta karasa akan cft ta xauna snn
ta gaida mom cikin ladabi ( tabbas yarinyar ta burge mom kuma taji tana sonta) mom
ta amsa gaisuwar tare dayi mata tayin kujera ( kunyar mtar ne ya dada kamata sosae)
a'a ki barshi ma nn yyi.
kowa yyi shuru mom na jiran tafara gabatar da kanta ita kuma batasan me xataceba.

mom ce tace yan mt daga ena ??


seda ta sake sunkuyar dakai snn tace ni malamar su Kamal ne shidin *dalibi na*ne
ayya sannu da xuwa bari a kawo miki ruwa saurin cewa tayi ah'ah da kin barshi
yanxun xan tafi daman hanya tace kuma shine nace bari nayi masa yajiki.
mom tace a'a yan mata ai baxa'ayi hk ba kiran sunn yar aikin take HALEMEE!!
munyi bakuwa aiko nnda dann aka cika mata gabanta d su kayan ci dana sha amman bbu
abinda ta iya tabawa se wani noke kai take kamar wace taje gidan surukanta.
bismillah mom tace to tace cikin kunya snn dakar ta iya shan ruwa shima kurba 1
tayi.
mikewa mom tayi bari na dubosa koya tashi daga bacci to tace
^°=^°=^°=^°=°^=^°=^°=°^
aiko mom na shugowa suka hada ido ka tashi tace
eh kawae yace shi ala dole fushi yake
kayi bakuwafa daga skul dinku mom kice bacci nake ya fada yana hade rai kallonsa
tayi aikon baka isah ba ni bana karya kuma vaxan fara dan kai ba wuce muje mom jiki
na fa bbu kwari to bari nace ta shigo bata jira mgnarsa ba tayi ficewar ta kwanciya
ya gyara yana tunano antyn su a bayyane yace tunaninki yagama ilatani dan Allah
kixo gareni ko kwanyata xata huta.
da murmushi mom ta sauko sann ta tako har gabanta tashi mushiga yata yatashi ah'ah
ki barshi kawai
kin taba gani anxo dubiya kuma bakaga maralafiya ba tashi muje ki karasa ladanki
batason yawan musu bare da manya dama gata da sanyin hali.

to kawai tace mom ta riko hannunta suka hau sa dakin da yake suka tura.
da sallamar su suka shiga itade kanta a kasa da sauri ya xabura jin muryarda meyi
tsanmani ba.
hada ido sukayi da sauri tayi kasa dakai aifa ya hau sana'ar tashi (kallonta)
cikin shauki da shiki ga mmkin da yake ashe xata xo dubasa nnda nn farin ciki ya
mamaye sa
a dan kallon da tayi mai taga ramar da yyi Allah sarki tace aranta Allah ya vashi
sauki
mom ta shigowa tace tunda ka tashi bari na kawoma abbinci ta fice.
shuru yyi itama hk kanta de na kasa sabanin shi da yake xuba mata idanun sa ji
yake kamar.....

👌👌👌
MUNA KAUNARKU MUMA ALLAH YABARMU TARE
08161594233
[12/10, 8:51 AM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯
8 to 10
by
Anty rukie
&
Halima Auwal

ji yake kamar ya curo idanun ya manna jikinta koya samin sauki yadda ya ke ji.
lips tana yakai gani seda ya lumshe ido snn ya budesu ka fuskarta gaskiya yyi
missng ma ganinta sosae ba kadan ba., amma mmkin sa shine beta tunni xata xo.

dagowa tayi aiko suka hada ido wnn wani irin *dalibi* Allah ya hadata dashi kallo
kamar yasamu sabon abu karamin xaki tayi snn tace ya jikin naka wayyo ji yayi kamar
ya sume dan yadda muryarta ta doki dodon kunnen sa.
wann karon ba ruwan kasane ya kone ba hata kwanyarsa tsotsuwa take
hankalisa dayake shirin xuwa shawagi ya damko snn ya samu bakin mgn.
Alhamdulillah yace to Allah kara sauki amin yace har yanxu idanunsa na kanta (wani
irin kallo ne wnn 🙄🙄 mlm)sema gyara kwanciya dyyi Anty yace ciki wata murya me
nunin da galaubaituwa, azamtuwa idanuta da dago wnn buskarde ita wato mara walwala
girrrr... mom ta turo kofa yau Kamal ga abincin nn maxa jekayi brush tukun to yace
hira kadan suke tabawa da mom cikin hirar ne mom ta tabbayeta sunn ta hakan yasa ta
gane wnn anyn sune haryaga cin abinci be saniba saboda sauraro hadaddun duk wata
kalma da takecewa.
mikewa tayi cikin sanyinta xan wuce jiyayi kamar ya riketa yace bbu inda xata to
harxaki wuce eh tace snn ta dubi kamal wadda tun xuwanta yaki yabama idonsa hutu.
Allah kara sauki tace shima Amin yace. hannunta mom takama suka sauka kasa kamal
dake biye dasu bayanta kawai yake kallo lada mom ta mika mt saida ta rusun tkarba
na gode Allah kara arxiki.
hr sukayi mt rakiya se da ta juyo xata shiga gida taga kamal batayi mmki ba.
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°
[12/10, 10:49 AM] Haleema Awwal 👌: da dan wakar sa yahau dnng mornn dad ah kamal
lallai jiki yyi kwari wann waka ai semuje stdm a buka mana nasan ba karamin suna
xamuyi ba dad yana fada yana kallon dan nasa dake ta murmushi hhhhhh sukaji dariya
mom ai wlh kafin kufara wakar mutann gunma guduwa xasuyi dariya dukansu sukayi
kamal bade makaranta xaka ba eh mom cen na nufa harara ta antaya masa snn ta bbu
inda xaka kamal kallon dad yake yaji mexe ce yawani shagwabe fuska
mmn kamal ki barshi yaje mn waima da dabaya son xuwa bake kike tada hankaliki kan
seyaje ba shine yanxu kuma yana so ke xaki hanasa xuwa.
bbn kamal bafa hanasa nayiba baka ganin bashi da lafiya ne kuma befa gama warware
wa ba
hakane to yanxu ka barshi xuwa gobe ko jibi base kajev duk da besoba amman ya
daure da cewa to Allah ya kaimu mom da kali dad shima ya kalleta Kamal na basu mmki
sabon halin da yake kwann Allah yasa ka daure da hk inji mom murmushi yyi dad kuma
yace amin.
yana gama brkfs yyi dakinsa wayarsa yakunna kwannta biyu a kashe (maxa anji jiki wa
yake ta waya 😀)
no din sexy anty xe kira yaji muryarta da kuma yataje gida jiya Allah yasa ta dauka
yake fata
°=°^°=
tana office dinta axaune ta kasa komai ko yanxu ya jikin nasa ko ya samin sauki oh
kai ko kiransa xatayi tsaki taja me sauti
wayarta ce tafara kuka tana neman agaji cikin gaggawa ganinta ta sauke kan wayar
*DALIBI NA* tagani rubuce kan fuskar wayar seda takusa katsawa tukun ta daga
yanaji andaga yyi ajiyar xuciyar harda su gyara kwanciya ya jayo fillo ya daura
kan cikinsa....
sallama tayi seda ya lumshe ido snn ya amsa mata ya jikin naka dasauki kinje gida
lafiya lafiya kalau tace
shuru yayi yana yaki da kwayonin mutuwar jikin da muryarta tasa masa.
xanje class se anjima bata jira cewar komai nasaba ta katse wayar
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°
*ya dora daga inda ya tsaya*
Alhamdulillah kamal jiki yyi sauki amman seda yyi sati tukun mom ta barshi ya fara
fita skul yadda yasaba yajirata a bakin grt hk yakeyi taxo ya jero da ita inka
gansu zakayi tunani tare suke xuwa bata kulasa daga gaisuwa shikenn waya kuwa tun
ranar nn basu kumayi ba sede chrt shima iya kaci tace masa yajiki bata sake kulasa
acewarta kar *dalibin na*ta ya rainata dan taga bata idone dashiba.
kamar yadda ya saba hk yyi buk dinsa ya dauka yyi fucewarsa daga clss kai tsaye yyi
Office dinta yyi da alama yau yan iskane agaban goshinsa rigimar da ba'a taba ba
kwana 2 yau ta motsa dan kuwa wandon nn an wani xxxogo dashi har rabin duwawu
qawani katon eyegls dayasa amfa bakaramin kyau yyi masaba yawani sa hannun ya
tattaro kasan wando ya rike se wani shegen tafiya yake.

yana shiga ofc din nata ya tura kallo daya tayi masa ta juyar dakai taci gaba da
abunda takeyi ( yau sun waiwayo sa kenn tafada a ranta) saman benci inda take
rubutu ya dare yadda yake wani ya mitsa fuska yasata murmushi da abin yyi masa
kyau.
tasake kalkonsa ta kasa taga wando yawani xxxago.
me makon abin yabata haushi dariya ma yabata sosae take kyalkyala dariya baki yaske
yana kallonta.....

ALLAH YASA YANA FARANTA RANKU

08161594233
[12/11, 9:05 AM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯
11 to 13
by
anty rukie
&
Halima Auwal

gaskiya ba karamin rama xxxabin nn yasa makaba ji wando ma yakasa xama jikin ka
dariyarta take shide baki sake yake kallonta da sau daya yaga murmushinta ashe xega
dariyar mlmartasa hk.
kujera ya koma xama yyi yana kallin ikon Allah dariyar bakaramin kyau ya kara mt
ba.
dariyar ta tsayar snn ta dubesa toya rigar taka bata sauko ba ko ta kafada baka
rameba seta duwawu..... bata karasaba tayi shuru.
ashe tana mgn hk mmki ne ya hanasa mgn.
Kamal yaji takira sunn sa sekace yau aka fara fadamasa sunn se yau yasan yyi dacen
suna me dadi kai jiyayi sunn ya dawo masa sabo fill.
yama kasa amsata sede ido kawae itama bata damu ya amsaba ta marya da kanta ga
abinda take ( tunkan takira sunn sa ta dena dariyar saboda mgn xasuyi me
mahimmanbi) Kamal ta sake kiransa karo na 2 na..am yace cikin kasala kallonsa tayi
sann ta mayar dakanta ta mmkin kome ya bikitashi hk oh me

magana xan gayamaka wadda na dade inason gaya mk amman bisa wani dalili xan
gayamaka yau wlh koda ze xama sanadin barin aiki nane koda xakaji haushi ko xakiji
dadi. burina nafada maka ko nauyin da yake xuciyata xata ragu dan kulum na maganar
ta fadomin ji nake kamar an dauran wani abu me nauyi cikin xuciyata

har yaxu idonsa nakan lips nata sede maganar datake sosai suke shigarsa

barin abinda takiyi tayi ta rufe buk din gabanta ta ajiye biron snn ta daura dacewa
~kamal~
wlh bbu wani gata da xakama kanka wanda ya wuce karatu iduk duniyar nn gatanka ne
inhar baka da ilimi to wadda bashi da kowa yafika gata.
wlh kamal duk wani wadda yake nuna yana sonka bakai yake soba kudin dad dinka
yake kauna.
kayiwa kanka fada kamal gaka da baiwar ilimi,kyau gaka dan dangi uwa uba kudi
kaga sanda naxo makarantar nn wlh malamai da hanlika suka fara yimin
gargadi wadda yanxun nasan wasu ba halika bane amman agaban idonka ko wani mlmi
yabo kakesha agurin shin kasan dan me sukeyin hk. cikin mutuwar jiki da kalamanta
sun sanyaya masa jiki duk da cikin mgnarta bbu sabo yasha gi gun mom dinsa amman
shi atunaninsa kawai dan tanason yyi makarantar ne amman yanxu ya gasgata su kuma
yanajin xai gyara

kai ya girgiza masa


tace to dan kudi sukeyi ba dan kai da dad ba
kasan ranar da xan fara aiki me PC da kansa yake cemin nn ma girgiza mata kayi
yyi cewa yyi inguji baci ranka inyi abinda kake so dan dad dinka kudin yara 10 yake
biya maka.

kasan dan me nake gaya mk hk saboda jinka nake kamar kanina shi yasa nakasa jurewa
[12/11, 9:23 AM] Haleema Awwal 👌: Allah sarki kamal inka kallesa seya baka tausayi
sosae dan yanda maganar tata tagama sasa na dama sosai yyi dana sanin kin karatu da
yyi baya sede wani fanni yana ganin alherine ya jinkintar dashi da beyi hkn ba
daxasu haduba harta ankarar dashi kilama da cen dinma shirme xeyi tayi.
mikewa yyi jikinsa duk yyi lakwasss seda ya gyara wandonsa snn ya tako harxuwa
gabanta ya durgusa yace nagode dakika gayamin abinda nakasa tunawa gaskiya nayi
wawta na gode sosae kuma dan Allah kici gaba da daukana a matsayin kaninki duk wani
abu da kikasan kaninki xaiyi ki hukuntashi nima kiyi min ada nakasance *dalibin*ki
yanxun ki daukeni kani kuma *dalibin*ki nikuma xan xamemiki *dalibi* kuma kani
wadda watarana xakiyi alfahari da hk
hakika kin same min tauraruwa cikin ( **) cikin malamaina kin xamemin kendir (🕯🕯🕯)
uku rayuwata kendir na farko malama 2 yaya 3 kina da babban matsayi a rawuyawata
wanda har yanxu bansan menene wnn matsayin ba
murmushi take bata taba tunani xe karbi maganar da muhimmanci hk ba bbu komai na
karbeka a matsayin daka bukata kuma na gode dawann suna da mtsayi daka bamin naji
dadi (🕯🕯🕯****) nagode Allah yabani ikon rekeka hakan
[12/11, 9:37 AM] Haleema Awwal 👌: Yaya Anty in muntashi xan kaiki gida ka barshi
*dalibin na* kuma kanina
to amman ta katsesa da karmu fara musu bana son yawan musu muke daga durguson nn
hannunsa takama tamikar dashi to tafi klass yau bbu lssn ( malama kuma yaya ta
kashe kaninta) haduwar hannunsu yasa jin duniyar takife masa sama ta koma kasa kasa
ta koma sama da sauri yyi ficewarsa
MUNJI KORAFINKU AKAN MUKARA YAWAN TYPIN INSHA ALLAH XAMUYI YADDA KUKISO INHAR
DAMAN HK TASAMU SEDE WANI HAXARI BA GUDUBA DUKANMU DALIBAINE KULUM SE MUNJE SKUL.
amman muna mai sububuda muku tare da sambada mu hkuri.

na gaida fasaha wrtrs.

domin shigar da korafi 08161594233


[12/12, 8:56 AM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯** DALIBI NA*🕯

14
by
anty rukie
&
Halima Auwal
Seda ya fita tukun ta dauke idonta daga kallonsa ba karamin dadi tajiba yau, bata
taba tunani xe girmama maganar ba bare har yakarbeta

ajihar xuciya tasaki wani sanyi ne kiratsata jitake kamar ta sauke wani bban
dutsene a hrt dinta

komawa tayi ta xauna amman ta kasa komai


koda ta shiga clss dinsu hk tagan sa sukuku Bash d Abdul harsun gaji da
tabbayarsa kawai ce musu yyi bbu komai.

da sallama ya tura dakin mom.


tana xaune a bakin gado gabanta wasu files ne take dubawa wasu kuma tayi rubutu
akai.
sallamar tasa ta amsa sann takai idonunta kansa takowa yake jiki bbu kwari
har yakarasa durgusawa yyi Kamal lfy beyi magana va sema daura kansa da yyi kan
cinyarta hannunta tasa tana shafa masa kansa cike da tsantsar kauna irin na uwa.
( tun ranar da bashi da lafy yyi mata maganar antynsu bata sake yimasa mgnar tataba
shima kuma be kuma yimata ba)

Kamal mom takira sunn sa na'am ya amsa cikin sanyi jiki.


baka da lafiyane
lafiya kalau
yusra ce
eh mom
meya faru
mom ya kirata
[12/12, 12:46 PM] Haleema Awwal 👌: bata amsaba seda ta tatara masa hankalinta mom
nasan na naki jin mgnarki, kinyi min nasiha shima banji ba amman yanxu nayi nadama
kuma na gane gaskiya.

~kamal~ wai akan me kake mgn ne


mom ki gayawa dad dis yr xan xana NECO & WAEC...
😳 masha Allah abinda mom take tafada kenn tsanani murna ya kasa boyuwa afuskarta se
murmushi take sann ta dago fuskarsa tana kallon cikin idanunsa kamal wani irin
tunani kayi waye ya cenxa min Kamal dina????
murmushi yyi snn ya gaya mata yadda sukayi da antynsu.

mom kinga tazama yayata kema xaki dauketa a matayin yarki da sauri mom tsanani
murna ya bayyana a fuskarta mexe hana tun ranar dana fara ganinta tashiga raina
naji ena sonta sosae ta shiga raina .
kamal se ddi yakeji mom tace tana sonta ta kalli kamal kokasan ddin dankeji
kokasan farin cikin dana shiga nasani to yanxu wacece yusra tambayai da mom tayi
masa kenn gaskiya bansani ba ko gidansuma bansani ba.
ya kamata tasanmu muma musanta tunda taxama yayarka nikuma y"ata Ko tafada da
xolaya murmushi kamal yyi snn ya fita.
°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=

*S.O.S COLLEGE*
yana saman mota ya xubama hanya ido ita kawae yake son fara toxali.
tafe take cikin uni4rm dinda aka tanada dan malamai ( tsarin mkrantar kenn) dan
yanxu akan kwanar mkrantar take sawa asaukea. ido ya xuba mata gaskiya kayan suna
yimata kyau ba kadanba sede ta daura hijjab me hannu har gwiwarta ya kai mt.

itama ta gansa yitayi kamar vata gansaba taci gaba da tafiyarta me cul.
seda taxo kusa dashi tunkun ya duro daga kan motar
monng yace
itama tace mornng
bata sake mgn ba shima shuru yyi sukaci gaba da tafiya dede xasu shiga ta cire
hijjab din wani karamin hijjab ne fari shima ya bayyana kansa yyi saurin daukewa
daga kallonta
ta ninke tasa cikin jaka office dinta tayi har yanxu yana biye da ita
ta bude tashiga shima shiga yyi kallonsa tayi taga shima kallonta yake karamin
tsaki taja ( ya fiya kallo ko hk yake oh) mommy na tana gaishe gajeran murmushi
tayi sann tace ina amsawa
se anjima anty yayata Allah ya kaimu tace masa
[12/12, 4:24 PM] Haleema Awwal 👌: ^^=^°==^°=^°==°^°=^°=^°

dan Allah yaude ki bari nakaiki gida


na gayama ni baxan shiga motarka ba meyasa niba kaninki bane ya fada kamar xe
samata kuka kai shide wnn yafiya shagwaba. to naji gobe seka kaini ai kin manta yau
Friday ne gobe kuma ai wknd bbu skul
yauwa dabara ce ta fado mata" kai baka xuwa masallaci ne
ai lkc beyi ba yace mata
yaushe ka kaini har katafi gida snn katafi
xanyi sauri ai plss yafada yana marairae cewa kinga ma da wnn durutun da tuni
mukusa xuwa gidan naku..
kai nifa baguwace bansan ta inda ake shiga unguwarmu da mota ba
yauwa kinga se in ajiyeki a hanya ko
kai wlh Kamal kafiya naci ta fada tana yamutse fuska
eh naji inde xa kibari na kaiki inkinga dama kicemin dan ANACE ma dariya sunn
yabata ta kuwa dara shikuma ya tsaya kallonta..
to muje amman a hanya xaka ajiyeni to yace wata inguwace farawa
ah ai hanyace ina hotoro ina farawa
naji muje banaso karasa jam'i d"an kanina kuma *dalibi na* sunn ddi yake mai
murmushi yyi mata yace yauwa anty na kuma malamata....

tafiya suke ba meyiwa dan uwansa mgn se shine dake kallonta yana kallon hanya ita
ko hanya ta tsirawa ido yyi ajiyeni anan ma to yace snn ya tsayar da motar
tana fitowa shima ya fito snn ta juwo da murmushi na gode bbu komai yace mata
kayi sauri naga har anfara tafiya masalaci to insha Allah
se monday ko eh yace tajuya tana tafiya shima ya mara mata baya alamar taku
taji a bayanta da sauri ta juya da mmki da kallesa baka tafi bane ena yace gida
mana tabashi amsa gashi xanje
xatayi magana yarigata nima ramawa xanyi me din tace xuwa gidanmu da kikayi
mana hhhhh tayi dariya ai dan baka da lafiya ne naje
nima ai dan kina d lafiya xanje.
amman kasan ce maka nayi ka saukeni abakin hanya xan karasa ba
yanxu dan Allah a hanuna kike
murmushi tayi taci gaba da tafiyarta shima ko yaci gaba da bin bayata

kafar wani gida kana ganinsa kasan namasu karamin karfi ne da kofar gidan langa2ne
gidan block ne ko fulasta bbu kana gani bulallukan har wani gurinma sun bubbule dan
yadan tsufa.
birki taja ta tsaya kamar meyin rada tace masa to se monday kafada ya noke shifa
seya shiga ya gaida su baba
to ai baba baya nn mama fa shuru tayi.
kararf.... sukaji xa'a bude kofa 😳 ido ta xaro tana kallon kafar aiko wata yar
datti juwa ta fito
ah'ah asra harkin dawone seda tacona baki wai ni iyya kulum sena ce miki yusra da
masifa tsohuwar tace to baxan fadaba hk naga damar fada..... ba ganar ta tsaya yyin
data hango kamal gefe da alamar tsohuwar ta bashi dariya dan dariyar yake sonyi.
seda ta kalli yusra snn ta kalli kama
hannu ta fara tafawa snn tafara salati....

GAISUWA DA FATAN ALHERI MASOYAN KAMAL & YUSRA


4r cment
08161594233
[12/12, 10:08 PM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯 ** DALIBINA*🕯

15
by
Anty ruki
&
Halima Auwal

tana gama salatin


tasa hannunta daya a haba
daya kuma ta dora akanta.
dukkan su kallonta suke baki sake.
asra yanxu dan bakin hali irin naki kiyi bako ki ajiyeshi tsakiyar rana dan sabon
wulakanci hala shima malamine a mkran tar taku shima na gansa sanye da kaki
( uni4rm) bata jira cewarsu ba takara da tambayar kamal

yaro ku mkrantar ku taya ake gane malamai da dalibai kowa da kaki.


kamal mexeyi inba dariya ba.
shigo yaron kirki kaji.

se lkcin yusra ta samu bakin mgn iyya masalaci xeje fa.


kamal yyi saurin yin gaba yana muje iyya ai da sauran lkc duk ko da hararar da
yusra take maka masa.
tana gaba yana biye da ita.

ai ingayamaka ita rann dataje gwaji aka hadota da kakin ( uni4rm)nn harkuka tayi
bare da taga karamin hijjabin nn shide kamal yana biye da ita se dariyarsa yaketa
shekawa.
yusra kam haushi da takaicine suka kamata ai tasan xa'ayi haka shiyasa taso
hanasa xuwa amman dan nacin tsiya seda ya biyota gaskiya iyya tana kwafsa mata seta
sa *dalibin*ta ya rainata 😀😀😀

har tsakar gida iyya ta kaisa ta shimfida masa tabarma


ai yan matan yanxu kwata2 basu tattali saurayi basu iyaba sam.
tsakar gidan bbu lefi yasha suminti gashi a share karkar dashi bashi da wani girma
sede dakuna uku ne acikin gidan biyu suna tare daya kuma yana gefe.

dede nn yusra ta shugo.


haba iyya daga ganin mutum se kifara xuba wayace miki saurayi nane.
seda iyya ta firxar da goron bakinta sann tace yoo inba saurayin ki ba menene
*dalibi na*ne fa haba iyya ta fada cikin kuluwa kalan ki janyo min raini gunsa.

laaah ai seki gayamin kin barni tayita xuba.


shide kamal dariya yake ta kwasa.
yusra ta harari kamal shi ko a jikinsa snn tacewa iyya kina taxuba ai baxakiji ba
kona gayamiki.
seda iyya takali kamal snn tace yoo ni ai nazaci shima malamin ne to yanxu iyya
inma malamine seki dage kiyita xuba dan Allah.
ai asra sede kiyi hakuri kinsan halina sarai da bin gaskiya tsaki tsaki.
wayyo kamal shikam dariya yake tayi.

haba iyya hakane gaskiyar..... salama sukaji samira ce ta shigo da gudu yaya yusra
kin dawo,
eh nadawo bana hanaki guduba... laaah yaya wann ne saurayin naki
basaban ba su yaya anyi saurayi.. wayyo yau yusra takaici xe mt yawa.
cikin maxewa yusra tacewa kamal wlh kabiye ta iyya seka rasa jam'i.
to ai kinga ko gaisuwa bamuyi ba tsaki taja tayi cikin wani daki tana dankarawa
samira gargadi da ido
ashe samira ba'aji ba.

gurin kamal tayi da sauri


ya sunnka kamal
kefa samira amman yaya yusra tana cemin beauty .
haba yace mata Allah kasan meysa take cemi hk yace ah ah saboda kamarmu
daya da ita.
ita de iyya tayi tsit se aikin kallonsu take cen kamar abin ya mitsine ta tace
yaro kamal ya juyo yana kallon iyya dake ta kifkifta ido alamar gulma xata
suburbuda masa tana kallon dakin da yusra ta shiga
ko kana ganin tana kula wani malami cikin makaran taku??? ta kaffeshi da ido cikin
son jin amsarta caraff... samira ta dauka da cewa ai yaya bata da saurayi kuma
baba yace inbata fito da mijiba sadaka xe badata.

yusra dake daki tanajinsu kunya da takawaici ne suka kamata jitake kamar ta nitse
gaskiya sungama da ita wlh tsabar takaici bacci kawae tayi dan batason cigaba
dajinsu har kamal ya tafi bata saniba.
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°
yana shugowa dariyar suce tayi masa lale da xuwa a kujera ya xauna yana washh
se yanxu duka ankara dashi.
dad sannu da xuwa inji Kamal yauwa yace
snn mom tace sannu itama amsawa yyi sann tamike takawo
masa xobo me sanyi

lafya hk kashigo ko salm bbu ta fada tana mika masa xobon data xuba cikin glsscuf
seda ya karba tukun yace ya axa ayi kuji salm kunata kwasar dariya.

dariyar mom tayi snn tace wlh ai bari nida dankane wai wani gida yaje shine yake
ban lbr
ya kai kallonsa kan kamal snn yacewa mom kinga dann naki hankalin girma yake tare
sukayi dariya.

^°=°^°=^°=^°=^°=^°=^°=^
8:11 pm
kamal ne yyi baje2 akan masha hurin gadonsa kai kace na kwann mutane 7 ne .
seda ya kuna data snn ya hau whatApp
sexy atyn shi yaga tana online yauwa yace sann yace.
[12/12, 10:50 PM] Haleema Awwal 👌: _salam_
shuru shuru bbu amsa
se cen yaga ta duba amman bbu amsa
tunani me xece mata xeyi yadda seta kulasa.

_anty gobe xanxo_


_ena xaka xo_
dariya yyi a fili naga yasata mgnar.
_gidan mu_
_kai gobe bana nn_
_yauwa ddin hira da iyyama kenn_
_wlh kamal kar kaxo_😡
ssae hirar yakeyi masa ddi ji yake kamar da bakinta take firta kalaman

_to ni aiba gurinki xanxo va gun iyya d sanira xanxo_


yasan yanxu a kule take.
_basa nemanka_
_to_ yace mata
_inkiraki dan Allah_
_me xanyi maka_
_plss yaya anty na_
_kamal meyasa kafiya futina ne_
_laaaah nifa ba hk nake ba toma taya kika san nidin me futina ne_😉
mtsssw gaskiya kamal baxe taba cen xawa duka ba ji wnn ai maganar iskanci ne itafa
bahk take nufi ba

yasan me yyi shiyasa yaketa murmushi kuma son kiranta yake koyyi baci me armashi.
seda yakusa tsinkewa snn ta dauka.
sallama tarada
seda ya fugo numfashin shi
snn ya iya amsawa.
kamal mekake nufi dani daxu.
seda ya rugumi fillow ya kara gyara kwanciya hoton lips natane yake yimai yawo a
city of eye's dinshi.
wani irn lamari yakeji aduk jikinsa.
jin yyi shurune takuma daurawa d tun baka tafasa ba xaka kone ko Kamal??

cike da shauki, ishiki yakeyin maganar


nifa yaro ne tunani na bekai nanba tuku nifa ina nifun rikima
ammanki wani samin tunani irin naku manya.

kashi meyasa nayi masa irin wnn maganar karma yace ko nice yai iskar...
yaya anty kina jina
shuru tayimai amman yasan tanajinsa kuma sata mgn yyi niya
anty.

kinsa daxu nasha dariyar iyya kuwa


mtssssw inde iyace wlh xatasaka ma kuka
ta katse wayar..
shi kuwan dariya yyi.
🕯🕯**DALIBI NA*🕯
16

By
Anty rukie
&
Halima Awwal

Asra! asra!!baxa kixo ki dau shayin ba seya huce


Hhhhh Samira da sheke d dariya iyya kulum se Yaya yusra tayi miki gyaran sunn
ta amman bakya kiyayiwa mtssw iyya taja tsaki to naki nakiyaye din uwatace ita din.
Ita de samira she dariyar ta take Dan Kusan kulum se anyi HK
Yusra ta fito tanata kubura baki tadau tea da bread dinta ta koma daki tana Mita
kulum sekin batamin suna......

°^=°^=°^=°^=°^=°^=°^=°^=^
Wann kamshi da kke tayi fa ina xaka murmishi yyi hb mom wani kanshi take daban
parfume dina nefa tode naji yanxun ina xuwa fara yace mt OK itama tace bata sake
cewa komai ba
Mom kiban carkey dinki mn
Jamal kulum se dad dinka yyi min fadar kana driving d danka
Plss mom kiban kuma ai tun ranar nn nace ki gayawa dad nafa girma
hmmm tace snn Taya masa gurin da ta ajiye.
Bakin wani supermrkt ya tsaya chclate masu dadi wa Samira a hanya yaga me goro duka
goron ya siye.

iyya kuma take tabayar yaron da aka aiko dan kiran nata eh yace mata kuma kace
saurayi eh yaron yasake bata amsa to muje dann gyalenta dake rataye bakin kofa da
dauka suka fita.
Mukutt.. ta hadiyi yawu ganin wata zabgegiyar mota kai yaro bann gidan bane... ai
bata karasa ba kamal ya fito cikin Sauri ganin xata koma
Baki ta rike auuu gaji shine baxa ka shugo ba seka wani aika naxo innaxo
kinkimar ka xanyi inshigar dakai ko me
Shide murmushi yake dan iyya dariya take bashi ba kadan ba.
In banda abinka ai anxama daya (kaji iyya 😄)

shinfa tayi mai irin najiya yau kam hadda ruwa a kwann sha dan chaina
Bayan sun gaisa yake.tambayar ta iyya ina Malama me kaki (uni4rm)
Hhhh dariya iyya tayi harda tafa hannu
Sann tace hmm na aiketa tambayo mana a wata nawa xamu dauki adashi saboda biyan
Haya.... sallamar samira d yusra ne yasa iyya yin tsit tana kit2ta ido
Tare suka amsa sallamar.
Tun axaure ta cire mayafinta saboda tasan bbu wadda xata samu se iyya ko baba inya
dawo.

tana shugowa yasa mata ido numfashin shine yake faman yin sama daker ya Jan
Yoshi,duk ya futa hayyacinsa yama manta ida yake.
Iyya idanunta nakan kamal lkc daya kuma ta Mayar kan yusra dake kokarin mai da
gyaleta cikin sauri.
Iyya tayi murmushi snn tace harkun dawo.
Eh tace
wlh iyya naga alamar kwann ko toilet nashiga sekin gayawa kamal
Yanxu har gidan dashin seda kika gayamasa
Kamar wani mijina alhalin *dalibi Na*ne se sann kamal ya sauke idonsa daga kanta
ya kai kan Iyya dake kallonta
Daki yusra ta shiga kamal ya bita da kallo harta shige yadda gugunta yake juyawa
jiyayi ta sake nakasta sa.
Snn yacewa iyya waini yarone cikin shagwaba iyya tace inafa ai ko itama din nn
dake ganinta cika idone kawai da ita bbu wani shekaru

Tana kwance a daki Amman mita take ji iyya tafiya jaye2 jiyafa sukasan juna amman
ta sake se xuba take tayimasa.

tanajin su suka karaci hirar su harda samira itako kwanciya ta gyara tana juyo
muryar kamal
Gaskiya bata taba tunanin kamal yana da saukin kai hkba gasu talakawa amman
yasake se hira yake batare d kenkemin suba gaskiya ya burgeta .

dayaxo tafiya sosae yaso sake ganinta sede taki iyya har daki taxo tana gaya mt xe
tafi tayi masa rakiya tyi kamar bacci take
HK ya tafi yana me begen sake ganinta.

Samira ta shiga dakin da gudu Yaya yusra kinga Yaya kamal yaban sweet kuma yace
karna samiki.

^°=°^=°^=°^=°^=°^=°^=°^=°
Juyi kawae yake gana sake kankame pillow a kirjinsa idonsa a runtse
Wayyo mom xan mutu
anty yusra abinda nakeji game dake ki tausayamin wlh baxan Iya dauka ba
bankai matakin ba plss & plss ki tausayamin hk ki ragemin
SRRY FANS
SE 6:00PM NA DAWO DAGA
SKUL.

4r cment
08161594233
🕯🕯**DALIBI NA*🕯
17 to 20
by
Anty Rukie
&
Halima Auwal

sann yafara salati ba'ajima ba bacci mai cike da xugi da radadi yyi nasara wajen
kai masa chafka.

knocking din kofar yakeji anayi kmar a mfarki hankali cikin kasala yafara bude ido
tarr ya ware kan agogon bangon daki 4:40am yagani dasauri yasako muryar dad yaji
yana cewa kamal ni natafi sekayi sauri karka rasa jam'i be saurari me kamal din
xece ba yyi gaba ( kulum hk dad yake tusa keyar kamal su tafi masallaci amman yan
kwanakin nn ganin kamal yyi hankali wataran ma baya tashinsa xetafi kuma kamal din
yana xuwa)

kamal yaji ddin tafiyar da dad yyi batare daya jirasaba danfa shi se yyi wanka
tukun.

wanka yake idanunsa a lumshe gawani mutuwar jiki dayake kawo msa farmaki saka makon
tuna mafarkin sexy antynshi da yyi jiya abinma mmki yake basa
hk yagama wankan yyi tafiyarsa masallaci kasan cewar masallacin manne da gidan su
yake.

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°

no need mom kawai bani black tea shi kadai ma is ok.


mom dake shinyi svng
nashi ta dakata kamal ko bakajin dadi ne am fine mom kawae de jiki nane yyi min
nauyi to kayi hkuri ko kadane kaci kaji
se kasha magani
magani kuma mom ba ni gaskiya allura xakitimin kai kamal anya jikinka fatane
kode karfe ne tafada tana muko masa tea din murmushi kawae yyi shan tea din yake
amman sauri kawae yake ya gama yawuce farawa gindan yayarsa.

kamal kasha a hankali to mom


yaufa bbu inda xaka naga baka jin ddi fuka ya marairaice kamar xeyi kuka
mom.... saurin katsesa tayi dt say any think...
^°=^°=^°=^°=^

kode yau baxe xo bane kose anjima oho


iyya da samira dasuke ta hirarsu suka fara bata haushi su bbu ruwansu ma ko bashi
da lafiyama be damesu ba se hira suke harda wani dariya tsaki taja.
tasake cewa sekace danima suke hiharar suyakamata suji kewa baniba amman nafisu
damuwa dashi jiyadda hakalina yaki kwanciya
amman su se dariya suke shekawa ko dani *dalibi na*ne shiyasa nafisu damuwa....
bini2 ta kali agogo mtssw tsaki tayi har 6:30 fa... iyya ce ta kwada mata kira
asra!!! yau bazaki ci abinci rana ba gashi har na dare yakusa sauka kuma dan
iskanci ba dan wake nayi niyaba ke kikasa nayi amman kinki ci.
shuru tayi mata bata tanka ba
iyya kuwa takuma daura da yau ko iskar ma bakishaba alwala ce kawai ke fito dake ko
bakya jin dadi jikinki ne... ai iyya bata karasaba ta ganta tsaye agabanta sanye da
hijjab au ina kuma zuwa clinic dani kaina ne ke ciwo
ayya aida kin gayamin iyya inma nagaya miki surutu kawai xaki cikani dashi... goro
ta gani a gaban iyya turmus dayawa iyya a ina kika samu goron nn
hmmm ai wlh bari yaron kirki nn ne ya kawomin shi jiya danma na bayar da saura..
cikin son karin bayani yusra tace "wa " kamaluu mana seda yusra tasha dariya snn
tace iyya kowa sekin bata masa suna yanxun menene wani kamaluu harda wani ja luuu
dariya takuma yi.
jaxaki tafine kokin tsaya kisani tsinin baki
harta futa tana dariya itafa lafiyarta kalau dubawa xaayi ko xataga kamal yana
xuwa aiko har bakin titi bbu kamal bbu me kamarsa intaga mota har sassarfa take da
tafiya ko kamal ne tasan inde shine xeyi mata mgn amman hk motocin suke wucewa.
hk ta dawo gida kamar tayi kuka iyya xaune se aikin cin goro take
haushin iyya ya kamata tana cin abinsa amman ta tunawa dashi.

wasa2 har 11:00 bexoba haka tacire ran xexo wayarta ta janyo son kira take amman
takasa yauwa bari na hau what's app ko xan ganshi tafada a bayyane sann ta gyara
kwanciyarta kan katifarta ita d samira
kahhhh tun jiya raban da yahau online karamin tsaki tayi snn tace Allah yasa de
lafiya hk bacci ya kaimata xiyara.
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^° D NEX DAY
*S.O.S COLLAGE*
7:00 dede ta karyo kwana idanunsa kan kwana burinshi ganinta kawai dan jiya kawae
amman yyi miss maganin ta bakadan ba.
Alhamdulillah tace sann tace ashe lafiyarsa kalau duk cikin xuciya take maganar
gaskiya ena da tausayi ji yadda nadamu kamar wani nawane bangani ba ( haba malama
yusra wnn yabon kai hk 🤔 ) jike da matsewa irin bata gansa ba taxo giftashi da
sauri shima ya bita suka jero kamar yadda tasaba bbu wani hira se gaisuwa har
office ya rakara bayan ta xauna ne.
yyi narai2da ido gaskiya ni xandiga dauko ki inkuma mai dake kinga fa hanyace
shi wann se shagwaba komai yyita narkewa mutum kamar wani dan yaye.
kinji anty inhar kin daukeni a matsayin kani da gaske dan Allah karki hanani.
tana cewa bata yardaba shikuma yana dada nacewa naccinsa ne yasa ta amince.
ai kamal bade naciba inya tace tofa seyayi.

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°

tofa ranaku sun kare antafi lisafin satikai suma sun wuce ankoma wata yanxu
shiryawar kamal & yusra kusan wata 2 kenn sun fara shirye shiryen tafiya hutun
(holiday) xangon karatu na biyu ( second time) a matakin ajin karshe (ss3)
duk tsayin watanin nn kamal ke kaita skul snn ya maryarda ita gida.
shakuwa ne yashiga tsakanin iyya, samira kamal banda malamar tasa kulum yaxo tana
daki.
wataran ko karyawa bayayi se yaje gun iyya suci dumame ko taliyar yar hausa ( ta
murji) ko koko da kosae sosae yakema malamar tasa mmki dakuma birgeta.
in week end ne yana gidan su yini suna tsokanar yusra ita kuma intaga dama ta
kulasu ko tayi musu banxa .
bbu abinda ya ragu a gun kamal dangane da abida yakeji dabe san ko menene ba dafa
amman yanxu tuni yagano matsalarshi kuma yasan meke damunshi kan anty yusran tasa.
ta bagyaran mom kuma sosai sukejin dadin dan nasu.
hata baban su yusra da yasan da xamansa a gun iyya kulum se kaji yadda take
suburbada masa albarka kamar wadda ke bata kyautar kujeran maka duk sati.
^°=^°=^°=^°=°^=^°=^°=^°

mom sena dawo kamal yau dinma bbu brkfs xaka tafi eh mom sauri nake na kakara har
7:35 yyi ok seka dawo yaron kirki amman ko kun futo brk ne ka daure kayi kaji to
mom yyi fucewarsa da sauri yana me adu'a Allah yasa bata tafiba dan yasan bata wasa
da lkc.

kashh meyasa xatayimin hk iyya amman ai tasan xanxo ko shine ta tafi ta barni kayi
hakuri kamaluu au ta manta kamal kasan halinta da shegen taurin kai seda nagaya
mata karta tafi aman tayi burus dani.
ransa harwani suya yake yanxu hk xata hau a dedeta sahu da wasu maxan bbu ruwanta
batasan inyaganta kusa da wani wani irin hali xe shigaba ( to ina ruwaka🙄) haka
yakarasa cikin skul ko office dinta be nema ba yyi shigewarsa class bash ne yace
yaya yace bbu komai abdul kam ido ne nasa dan dama bawani kulasu yake sosae ba
yanxu dama bawata abokanta ne takuxo mu ganiva.
yana ganin ta shigo ajinsu yau kam ko kallonta beyi sosai seta gefan ido.

a kofar gidan ya ajiyeta yyi tafiyarsa ko se gobe bbu dan yau dimma juma'@ ce
dataga yana fushi da ita sekuma taga rashin kyauta wartata ai hausawa sunacewa
ka gaishe da me gaisheka ko bare amsaba hk ka damu da wanda ya damu dakai

^°=^°=^°=^°=
mom, dad and kamal ne suke xaune dad yana bawa mom wani lbr daurin aure
dayaje.abiya birgeshi sosae ji yyi dama angon kamal ne. baban abokinsa ne yyiwa
yaronsa dan shekara 19yrs aure yyinda amarya take da shekara 21 tabawa ango shekara
2
kinsan Allah dad yake gayawa mom shide kamal ya daura kansa cinyar mom bece
komai ba sede yana jinsu amman hakalinsa yana kan sexy antyn shi maganar dad ne
tasasa saurin mikewa zaune.
yaron nn yana candy aure xanyi masa Aure!! kamal ya fada da karfi dad yakuma cewa
Aure inkana da wace kakeso to.. inma baka dashi ni xan samo maka mom yake kallo
kamar xeyi kuma murmushi yaga mom nayi sann tace Alhamdulillah wlh bban kamal
shawara tayi dede
wlh dad ni yarone dan Allah karkayin hh
mom abinma dariya yabata sann tace ko jiya seda kace ingawa babanka kaifa ka girma
kace kai ba yaro bane
eh na fada mom amman ni girman drvng nayi mana aure ba.
aiko tunda kayi girman drvng kawuce ma girman aure.
dad yyi shashin sa mom ma bin bayansa tayi suka bar kamal da tufka da warwara.
^°=^°=^°=^°=^°=
ABIN YAXO
WAYE KAMAL??
WACECE YUSRA?

dan Allah wadda muke turawa ta prvt dan Allah kuyi hakuri aikin xaiyi mana yawa ga
grps da muke turawa.
domin hk ne muka yanke shawarar sabamda duk me so a grp dimu
game bukata xe tuntubemu ta wann number kamar hk

08161594233👌👌

kaunace xallah tsakaninmu masoya 😻😻


🕯🕯**DALIBI NA*🕯
24 to 26

by
Anty Rukie
&
Halima Auwal
haka kuwa akayi kamal ya fara xuwa sos cike da rashin kunya bare malamai mata
sekina tafiya ya fara uku! uku!!
bbu me kulasa dan ga wani shegen eyeglss black da yake sawa a fuskar sa.
wandonn dinki ya wani dame (pencil) seda kamal yana da ban dariya ga ban haushi.
bbu ruwansa da yan mata harkar gabansa kawae yakeyi. baya kula kowa se wasu Bash &
Abdl suma tasuce taxo daya sede bawani sosae yake kulasuba amman insuka hadu xasuyi
wasa suyi dariya.

principal din skul inyamuri ne amman asalin makarantar wani bature ne dan (Mexico)
shiyasa wayancin tsarin skul irin nasune.

sosae akayi mata interview ( gwaji) kuma alhdllh ta cencenta.


saura rules din skul.
kiyi hkr da student dnki sosae bbu duka kai ko tsawa inyaro yyi ba dede ba ki kawo
sa xamu hukuntasa.
xaki sanya uni4rm ido ta xaro yes pc ya tabbatar mata kuma bbu afrcn tym 7:30
yakasan ce kina office dinki yanxu xa'a mayar da sunn ki gun na wace ( wanda ya
bata aikin) kuma gobe xaki fara xuwa.

iyya ji dan girman Allah gafa kayan. ash colour ne kayan dogon wando ne medan fadi.
se riga karama fara tass me dogan hannu se wata me kama da suit karamin hijjab fari
dashi. haba iyya nide gaskiya baxansa wnn ba infita ba.
hk iyya tayi ta lalabata har ta yarda amman harda kukanta.

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°
Allah ya shirya mun kai kamal yanxu karfe nawa kulum kai se 12:00 ko 11:30am xakana
xuwa skul kome xaka tsinta made
kai mom nifa gaskiya... yyi shuru yana tura baki wato kamal ninake ta kura maka
ko ?
yanxu kamal baxakawa kanka fada ba sau uku fa kana maimaita ss3 nasan duk skul
dinku bbu me shekarunka danma uni4rm akawai boye shekaru haba mom dukaduka nawane
shekarun nawa 21 yrs nefa kike ganin girma na.
mom lallashi da nasiha ta fara ganin bayajin fadar.
^°=^°=^°=
S.O.S cllg

yauwa idi jirani yauma base antashi ba (snn drnr da yake kaisa skul )
angama oga idi yace.

yauwa wnn itace sabuwar antyn ku daga yau ita xata ke koyardaku english.

ahankali ya turo kofar class din


dede sukuma ita da pc xasu futa karaf idinsa cikin nata da sauri ya lumshe ido snn
ya bude su kanta da sauri yyi gun xamansa.
seda pc yanunamata ko iina snn ya kaita office din malamai mata amman kowace fa
office dinta.
snn yace kinga yaron daxu kai ta daga masa bbu ruwanki dashi kome yyi. yaci gaba da
ai bata munanan halin kamal yakara dacewa suna lallabashi dan babansa ne.
itace dasu kuma daga ita se tashi.
rubutu take kamal ya tsurawa bayanta ido komai cikin sanyi take
juyowa tayi danyi musu bayani dan karamin bakinta ya tsurawa ido yadda take
motsashi kamar bataso
gaskiya kayan sunyi mata kyau farace sede ba irin kar dinn ba bata d jiki kuma ba
siriya mace daguwar fuskace da ita se garamin lips nata masu sheki da kyau dukda
bbu jan baki amman suyi kyau dagon hancinta shiya yakuma atsitsita kyayunta masha
Allah hips nata dede jikinta
se dukiyar fulaninta daya dada kawata duk wani sura nata.
lips nasa ya sude wani iri yakeji inyana kallonta cikin xuciyara yaxe sexy anty.
ido suka hada yakuwa dage gira ya mike ya hau saman kujera bata bi takansa ba kuma
batayi mmkin abunda yyi ba jin irin lbrn da wasu malamai sukayi duk akansa.
kulli!! killi!!!
aka buga tashi
samun kansa yyi da dubawa ko gobe suna da ita kuma karfe nawa dan muryarta tayi
masa dadi kallonta na sasa nishadi

^°=^°=^washe gari°=^°=
12:00am tayi mata cikin class dinsu kamal
tana shiga ya shigo kamar wanda aka biyo yana kallonta yyi ajiyar xuciya.
sit tacewa yan class din tare suka xauna dashi yyi shuru ya nutsi bakinta yake ta
kallo ga muryarta me tafasa dukkan wani jijiya ta jikinsa daga karshe lumshe ido
yyi yana sauraronta be ankaraba ta fice shima fita yyi amman tsayawa yyi yana
kallon takunta me sasa kasala harta kure wae me yakeji ne hk oh nima bansani va duk
shi kadai yake surutun sa murmushi yayi snn yace sexy anty gida ya nufa.
^°=^°=^°=^°=^°=
yau yusra tayi sati 2 ciff a makarantar bata kula kowa ita kadai take harkanta.
tana xaune office taji anturo kofar.
sanye yake cikin uni4rm dinsu na dalibai
farar t.shet ce jikinsa me guntun hannu se wando ash babancin na dalibai light ce
malamai kuma dark
shi bafari bane bakuma baki bane chcklt ne amman kana kallonsa xakaga asalin kyau
da safta uwa uba gayu.
lafiya tace masa
ita takawo hk shima yace kana kallonsa kaga tantirin yaro mmki ne ya kamata ashe
yafi yadda ake gaya mata ma to Allah ya rabani da kai lafiya ta fada cikin hrt
dinta
kallonta yake tayimai banxa kamar tasan dashi agurinba yagaji yafice da kallo
tabisa snn tace rashin mafadi ne wlh
bare ya bata haushi ita tasayin shima taji dama xe dau shawarta dako ta gayama
gaskiya wata hrt din tace me ruwanki tace aiko ba komai *dalibi na*ne dole nadamu..

^°=^°=^°=^°=^°=^°=
12:00pm bacci yake sonyi amman ya kasa wnn lips din nata sun tsone mai ido fa
gaskiya yanason yyita kallonta yasan baxe gaji ba pillow ya jawo ya matse kawai so
yake ya ganta hala yaji damama.
oh wai meyake damuna ne bbu amsa
ido ya lumshe idonta sanda yaje office dinta ta dago tana kallonsa yake hangows
wani irin son sake ganinsu ya kamashi bakadan ba pillow ya kuma matsewa da mutum
akayi masa wnn dankar tofa jiki xayi ciyo sexy anty kawai yake ganin komanta dan
dakyar baci ya kayo masa fafara ya kuwa fafare shin.

tunda yyi sallah suna dawowa daga masalaci ya fara shirin tafiya skul jima yake
baya saurin shirin Allah Allah yake yagansa a gabanta kawai harwani tsuma yake
tsabar shauki da ishiki.

^°=^°=^°=

asra haka xaki tafi bakyajin ddi eh iya xansha magani innaje kuma karki sake cemin
asra tana fada ta turo baki to anji
hhhhhhh samira ce take dariya snn tace kulum se anyi bata kuma ayi agyara a gidann
amman duk da hk gobema se anyi hhhhh
ah ah yusra aifa kwann baki da lfiya ki hakura mana cewar baba dake shinrin fita
dattijo me kamala dukda be wani manyanta ba.
sufa ba'a fashi inxakayi to dole seka samo me tayaka to Allah ya sauwake amin
sukace snn yace iyya nafita adu'a tayita xuba masa harya fita shima yana fita yana
amin

wnn ne narda kamal ya fara zuwa skul da wuri


ena nufin page one shine cigaban karshen wnn
MUN DAWO LABARIN MU XAMU DORA INDA MUKA TSAYA.

nagaida yan gidan albarka


FASAHA WRTRS
4r cment
08161594233
luv u vry 1 my fans
[12/16, 11:52 PM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯
20 to 23

by
Anty Rukie
&
Halima Auwal

YUSRA ADAM SANI


shine cikakken suna na
babana shine adam sani shi haifaffan dan kano ne a unguwar mandawari.
babana su ukune gurin iyayensu Yana da yaya Auwal shine na farko snn se babana Adam
se kanwar su babana harira itace yar auta babana yana da shekara 10 yrs aka kaishi
alma jiranta kaduna.
yayansa kuma lkc yana da shekara 12yrs shima aka mikasa bauchi.
muhaifiyarsu wace suke kira da iyya taci kukan rabuwa da yayan nata guda biyu hk
mallam sani yayita lallashinta.
haba xaynab (sunnta na gaskiya kenn) karatu fa xasu tafi bara iyanxu sundawo insha
Allah hk yyita lallashinta hartayi shuru.
seda babana suka share shekaru 7 tukun aka barsu xuwa ganin gida murna gurin iya
ba'a magana bayan suyi wata uku suka koma.
kwatam aka kawo musu gayawar Auwal Allah yyimasa cikawa aifa iyyatasha kuka.
bayan shekara 5 babana yadawo yaji mutuwar dan uwan nashi sha kuka.
nan yake gayawa su yya da babansa cewar gidan da yake aiki sun bashi yarsu sosae
sukayi mai murna.

bayan biki da shekara biyu Allah ya albarkaci safiya da samun yarta mace.
nanar suna akasaka wa jinjiniya yusra.
yusra yarinya kyakyawa kamar mamarta kasan cewar asalin su safiya fullanin
katsina ne yarinya masha Allah nasu sake haihuwaba har yusra takai shekara 7 a
duniya tafara zuwa makarantar islamiya da boko kasan cewar bawani karfine da babana
ba a kasuwar dare yake seda kayan miya amman hkan baya hanamu cin me kyau masha
Allah.
ina da shekara 12 yrs ne Allah yayiwa kakana mlm sani rasuwa saka makon anobar
kalara da akefa da ita a shekarar Allahu akbar.
bayan sadakar 7 harira yar autan su babanmu tabisu kai iyya da baba sunga
jarabawa.
bayan mun dawo ne Mamata (safiya) Allah ya albarkaceta dasamun ciki amman mai
laulayi sasai.
Allah ya sauketa lafiya sede jariri bexo darai ba.
hk naci gaba da karatuna cikin gata dan iyya yena suna matukar sona dan nibana
hayaniya irin na yara masu kiriniya hk nake komai cikin saibi.
ranar danayi candy ranar nayi saukar alqur'ani mai kirma lkc ina da 19yrs.
nasami saka mako me kyau hk babana ya dage da nemarmin gurbi a jami'a Allah cikin
ikonsa nasamu nce, Allah yasake albarkata mamana da wani cikin murna ni da baba
ba'a magana iyyama daji lbr sosai tayi murna se fatan Allah ya sauketa lafiya.
babana bashi da wani arxiki amman akwai wadatar xuci dan shi har aikin gini
yanayi bayan seda kayan miya danshi be yarda d xaman banxa ba.
cikin mamana ya isa haihuwa.
mamana ta haihu lafiya ita da jinjira sunn kalau amman me bayan suna jini ya balle
mata nnfa Allah yakarbi abinsa gaskiya mun shiga tashin hankali bakadan ba renon
jaririya ya koma kaina da babani se iyya data takura se mun koma kano. babana yace
to sena gama skul.
mun dawo kano amman bana yaki mu xauna a cikin gari.

hk iyya ta saida gidan gadonsu bbna muka kama haya a wata unguwa farawa lkn
jijirarmu ta girma (samira) dan tana da shekara 4 nikuma 24 yarinyace me wayo ga
surutu sabani ni da nake shuru2 bani da saurin sabo dako kawa banayi.
iyya kuwa shegen surutu ga magana kamar wanda yyi konuwa aka iyya akawai ban
haushi da ban dariya.
haya muka kama a farawa sauran kudin kuma bbna yasayi adedeta sahu ( napap)
yana ja.
muyi 1 yr da dawowa kano bbu inda kake xuwa sema watara baba ya dibemu yayo mu xaga
gari mu dawo.
su iyya harda kawaye cikin makotan namune suke hira da iya kan cewar danta xetafi
karatu maiduguri ( unimad) kuma yana koyarwa yanason wadda zai bawa ne caraf iyya
tace ai asra tayi boko da xaman banxann bbu inda take xuwa bare tasami miji da
itama ya bawa tayi.
hakance ta faru.
BARI MU LEKAWA
KAMAL SHIMA
[12/17, 12:36 AM] Haleema Awwal 👌: ^°=^°=^°=^°=^°=
Kamal sadiq imam
shine sunn sa
babansa Alhji Abubakar imam ( Alhj na Alla)
yana da yayyi mata biyu hjia mariya se hjia rabi shine karami.
kudu kaga sukayi gurun babansu saboda babban dan kasuwane.
alhj na Allah yasamo saline da ga bakin talkawan gari danshi mutum ne me yawan
alheri ga son talakawa dan kowa nasane inkaga yadda yake mu'amula cikin talakawa
baxa kace shine ba.

ya hadu da mom ne (hajiya sakina) ne agidan yayarsa rabi da ya kai mata xiyara lkc
sakina ( mom) ta matakin farko a skul of nursing
kamar wasa har mgn taje gaban iyaye.
bayan auran ma taci gaba da makarantar ta sede yace bbu aiki anma in temako ya
taso ta temaka.
harshe kara biya da aure Allah be basu haihuwa ba nnfa mom ta tayarda
hankalinta dad ne ke tausarta.
lallai ba'a fitar da rai daga rahamar uban giji yau shekarun su 8 dede da aure
Allah basu kyautar bby boy muna gurin alhj d hjia ba'a magana ranar suna yaro yaci
sunn sa KAMAL anyi bidiri ba kadan ba.
kamal ya tashi cikin gata da soyayar iyayenso bare dad se abinda yaso yakeyi
shiyasa yatashi bashida tsoro ga uban raini uwa uba shegen shagwaba dan banxan
taurin kai sede Allah ya bashi baiwar ilimi
yana shekara 14 ya sauke alqur'ani mai girma.
alhj mutumne me kara ga halin kirki sanin ya kamata daraja mutane d sonsu.
ammanfa akan dan nasa kwata2 bashi da wann halayen saboda ya dau son duniya ya
daura wa gudan yaron nasa shikuma kamal ya mike kafa se sheka rashin kunya
abun na damun mom karai da gaske.
tunda ya gama primary ya shiga secondry skul yakuma sangar cewa dan dad ya hana
adake sa dan hakane ma kudin skulfs dinsa dad dinsa yake nikawa har sau goma.
shiyasa kamal yake taka malamai yadda yaso.
yyi rashin kunyarsa yadda yaso ga kokari amman sam bedamu da yyi karatuba.
ta bangaren islamiyya dad beyi wasaba dan yasan itace hayar tsira.
boko kan cewa yyi ai dan duniya akeyinta shiyasa be sawa yaron nasa kaimi ba.
in mom tana damuwa yakan cemata shifa yana da dukiya mai dubin yawa duk abinda
kamal yake nema ko yyi karatu ko beyiba se samesa inde gidan duniya ne ( cewarsa
kenn)
mom takasamu kamal tayi masa fada kan yadage da ilimi sede yace haba mom shi dad
din karatu yyi amman ai gashi da kudi murmuahin takaici kawae takeyi tabishi da
adu'a.
ko salm bbu yashigo yana wata irin tafiya dama shi salm ba abokinyin sa bane
kai tsaye yake kutsa kai bbu ruwansa bare su gaisuwa.
dad nifa wlh na gaji da xuwa makarantar nn (nigerian Turkish) yarona meya faru
nide kawai dad nagaji daxuwa ne.
wani wawan kallo mom ta jefeshi dashi snn tace yaufa saura 3 days ku fara WAEC fa
kuma kasan anrufe rgstion ko.
oh mom se next yr
kamar mom xatayi kuka dan takaici tace bbu inda xa'a komar dakai.....
ah ah nifa na biya kudi nn bake ba bbu ruwanki
tashi mom tayi tabasu guri dan takaici
xonn kaji cike da shagwaba ya karasa
wani skul kake so yanxu yauwa dad
wata sabuwar skul ce batafi 3 yrs ba...
naji ya sunn ta kuma a ina take
seda ya gyara xama snn yace a mariri take kuma sunn ta s.o.s collage.
au ai agurina suka se wann filin karkaji komai yaushe kake son xuwa inna shirya
xanyi maka mgn dad
ina jira kaji yaron kirki to yace yyi fucewarsa.
seda kama ya share 9 moths bece xeje skul ba dad kuma beyi masa mgn ba mom kan
tuntanayi da fada tawo lalami amman yyi burus da ita
daga karshe ido ta xuba masa kawai.
dad ina son xuwa skul dinn gobe
to dad yace.
mom kuma hara ta aika masa snn tace se kayi kokari ka gama wnn shekarar haba
mom daga zuwa skul ko ddinta banji ba kuma na futa ai sewani shekar takaici yasata
yin shuru.
FARKON HADUWAR SU, YUSRA & KAMAL
in dedication to All FASAHA wrtrs
4r cment
08161594233
🕯🕯*DALIBI NA*🕯

28
by
Anty rukie
&
Halima Auwal

plss fans munyi haden number a page na baya muna fatan xa ayimana axuri.

shima tashi yyi yakoma daki yana juya maganar dad kawai dan karamin tsaki yaja
snn ya kunna datarsa snn ya hau online yesss.. yace sanda yaga yusra Online slm
dinta yagani yyi mmki dan inbashi yyi mt magana bata yimasa
_wslm_ yace
oh yanxun yatunama fushi yake da ita tayi tafiyarta bata jirasa daxu da safe.
😡😡
ya kuma tura mata
_hmm_ ta turo masa
murmushi yyi harya huce bbu ban hakuri bbu komai.
_yayata kuma antyna plss xan kiraki dan Allah_
_inka kirani me xakayimin?_
_sako xan baki zuwa ga inna da samira_
kwanciya ya gyara dan jin ddin chart din yake
gani yake kamar da wnn karamin bakinta take furtamasa kowani kalma.
dama suna tsakar gida dasu iyya kallonsu tayi sann tace masa
_gayamin ta chrt_
hk yyita janta da hira.
^°=^°=^°=^°=^°=^°^°=^°=
baba adawo lafiya Allah ya kiyaye hanya amin baba yace inna toni sena dawo to adawo
lafiya Adamu.
baba yana fita befi da 30mns ba kamal yyi fakin.
ido ya tsura mata se kallonta yake ita kuma iyya tana kallon kamal tun ba yauba
ta fahinci yaron yana boye wani bbban lamari.
anty kiyi sauri kin san yau xamu soma exam to tace snn tafara sauri.
ta dubeshi yana ta aikin nasa shiko gajiya bayyi wajan kallon mutum hararar sa
tayi murmushi yyi sede be dena kallonta ba ita har tasaba da wnn shegen kallo na
kamal.

jakarta na hanunsa hijjab tacire ya karba yana ninkewa yasa ajaka takunsu suke suna
tafe suna bada light.
dama tuni malamai d dalibai suka dasa kulmarsu kowa da xargin da yakeyi musu.

seda ya kaita Office snn se fita ta kirasa da kamal yace na'am kansa ta kalla
yawani tara uban gashi kamar buka sede se kyallin mai yake kana gani kasan kai yaci
kudi
murmushi tayi masa daya kuka sume mata snn tace shike nn jeka kawai inade fatan
kayi karatu.
ta riga data kashe masa duk wani kuxarin sa cikin sanyi ya daga mata kai ya
fucewar sa
^°=^°=
kamal wae yau bakada lafiyane
shigen hk ne yace mata
kamar ya ta sake tabayarsa
wai yau se fara'a kikeyi
eh kani na.
yauwa kamal dan Allah rakani cen in suyo wani abu to kawae yace
kai kamal kode exam dince ta baka wahala ta tada dede sunxo wani shagon aski
da sauri ya kalli shagon me xamuyi ann bata kulasa ba se hanunta dayaji cikin nata
snn ta dage gira tasaki dariyar shaki yanci cike da mugunta.
shede mutum mutumi yaxama gaskiya yasa fuskantar halin daya shiga shi kadai yasan
irin wani fallin yakeji kawae jan hanunsa take bata diresa ba se gaban me aski se
lkc yyi karfin halin yin mgn
me xeyin aski bana tabashi amsa tana murmusawa idon sa ya xaro cike da shagwaba
yace dan Allah yayata karkimin hk wlh banaso... shhhh tace harda wani xare ido irn
na manyan yayun nn dariya taso basa sede bayason yi dan gaskiya yanajin dadin
birgarsa a hk
tara gashi daman yaxama yyin SAMAREEN BANA (littafin anty hajju 😘)
shuru yyi basake mgn ba kamar ya dau hannu ya daura aka yyita xunduma ihu hk
yakeji.
wow *dalibi na* kaga yanda kai kyau kuwa wayyo se yau nakara tabbatar da kyanka
shuru yyi mt dan yasan tsokana ce amman yasan bbu wani kyau da yyi.

^°=^°=^°=^°=^°
ajiyeni ann xan karasa da kafa dama nina dauraki daxaki ce na ajiyeki yana murmushi
yake mgnar snn ya shafa kansa da yaji aski Allah ya temakesa ba a gwalgawal bane ai
da yyimata kuka
laah yace dede yana kashe motar kofar gidansu
me tace da sauri
yaya anty ashe mota tana xuwa har nn mtsw taja tsaki kulum fa har nn kke xuwa
harkin manta sanda kika cemin mota bata shugowa nn
rakwashi ta kaimai yyi saurin gocewa murfin motar ta bude tana cewa dama banci
ladan askiba da kallo kawae yake binta ganinta yau ta sake masa sosai.
yana biye da ita se kallon hadaddun hips nata yake karamin bayanta ya mayarda
idanunsa dukda ya saba gani amman kulum shi yasan yadda yaji.
aifa makogoran sa yabushe suna shiga da sauri yyi kurin radda da sauri ya
wayuri katon cuf ya cika sann ya shanye tass..

kamalu au kamal inji ya kenn kulum seta fadi sunn sa sau biyu kamalu snn tace au
kamal.
ni wae mekake cine a makarantar taku kulum bbu ranar banxa kana zuwa se shan
ruwa kamar wada yake cin wuta.

🕯🕯**DALIBI NA*🕯
29

be bata amsan ba sema gaisheta da yyi yauwa iyya karfe nawa baba yake dawowa ne yau
xan jirashi semin gaisa yusra wace tun shigowarsu tayi taki da sauri tafito
mexakayi masa auren iyya xan nema yusra ta fashe da dariya iya kuma baka takai
masa da sauri yyi baya yana dariya ja'irin yaro yoo ni ai ce nake wani malaminku ne
yyi maka mganar asra harda wani sauke murya dan kar yusra taji haba iyya dan Allah
wai anty akanki takene kita jamin la'i salati ta rafka snn tace dan iskacin auren
daxatayi shine najama la'i
kamal wadda ya hade rai kamar meson yin kuka ya mike iya anjima xan dawo ku
shirya mu fita.
^°=^°=^°=^°=
kamal me nake gani kode gixo idona yake ne mom take fada tana shafa kan nasa ko
shekaran jiya seda tayi masa mgn yace wai gayune.
baki yaturo ya shagwabe fuska mom anty yusra cefa kawai.....ya bata lbr
yadda sukayi
hamdala mom take lallai yata yar albarka ce kai gaskiya naji dadin shigowa
rayuwarka datayi ina maka fata ku dauwama har abadan
Amin yace cike da jin dadin adu'ar mom.
yana kokarin yin pt dinshi mom tace xo kamal yaxo tace wai yaushe xaka kawomin
yata ce yauwa mom seda kiyi mata mgn da kanki to amman se kunyi hutun makaranta ina
kuwa ina iya kwana biyu ka dena min hirarta yakamata naje mu gaisa yeeeeeah kamal
yace mom dan Allah muje yau base gobe ba kiga sirikarki
wakenn mom ta tambayi kamal iyya mana jifa ta kaimai da pillow yatafi yana dariya
intama seda ta dara snn tace ba hk naso jiba kamal inji mom.

da sauri ya dayawo yauwa mom dan Allah kicewa dad senayi degree nd masters
tukun xanyi aure
murmushi mom tayi snn tace kaede ka riga adu'a Allah ya xaba mana mafi alheri kaji
to yace ita kuma ta bishi da kallo Allah yasa tunaninta yaxama gaskiya.

^°=^°=^°=
iyya har ena kika aiketa da yamman nn kuma iyya fa seda nace ku shirya xanxo mu
tafi da wuri haba yaron kirki yanxune yamma karfe 4:30 eh iyya duk da hk dakin bari
inna xo semuje na rakata tashi yyi bari nabi hanya
kicibuss sukayi xe fita sukuma xasu shigo hijjab ne ajikinta har kasa ba
karamin kyau takeba tasa hijjab (kusan daman mutan kd da hijjaf lol)
snn yakara mata kwarjini bakinta ya saukewa ganinsa samira ta rabasa tayi wucewar
ta ita kuma tana jiran yabata hanya baki ya tura mata kamar meyin kiss cikin rashin
fahimta tace me.
yace cikin shagwaba baxan gaisheki ba kuma baxan amsa gaisuwarki ba baxan baki
hanya ba se kinban guda daya me tace masa ko kunya ido cikin ido yace kiss
gaskiya kamal wlh kai dan mani da latsin basira ne koto dakai kace min wai
wani kiss bakin nata yake kallo kamar ya fusgo lips din ya hadiye hk yakeji seda ya
tande lips nasa sann yace nifa ba hk nake nifiba
me kake nufi ta fada tana kallah masa harara
nifa cewa xanyi se kinsa haraji
wnn dayan danace ina nufin 1k
bakinn da kikaga na turo alamar ce da take nuna wasa (anya kuwa)
amman daga nace kiss baki bar ni na karasa "a" dinba kika katseni
😂😂😂
kunya ta kama yusra duk ta dibibice kar *dalibin* ta yace mats matada kamun kai
kamal ddi yaji snn yace cikin hrt dinsa watofa mace kota girmeka sekayi mata
wayyo.
shige anty ya gyara mata hanya..

mun gaisheku gidan karamci FASAHA WRTRS

masoyanmu muna kaunarku Allah yabar xumunci da kauna😘

08161594233
🕯🕯**DALIBI NA*🕯
30

by
Anty Rukie
&
Halima Auwal

cike da kunya taraba ta gefanshi ta wuce.

yauwa asra iyya tafada


kai iyya dan Allah yusra
fa akecewa wai menene wuya yusra ai asra ma yafi wuyar fadi.

yauwa kamaluu au kamal fadin iyya kenn.


dariya duka sukayi banda kamal haba iyya kita batawa mutane suna ji wai kamaluu
dariya yusra tayi ai kamalu yafi dacewa dakai lallai iyya kin iyasa suna.
a shagwabe yace ke da ddi nace miki anty asra dariyarta ta hadiye kamal bana so
ya kuwa kwashe da dariya snn yace iyya gaskiya kin iya sa suna dan wnn sunn yafi
kama da ita.
samira kuwa bata dawani aiki se dariya wai ita Allah ya temaketa dede iyya take
kiran sunn ta.

dagyar yusra ta yarda xata bisu seda iyya tanuna mt bacin ranta tukun (su iyya anji
yawo)
samira a gaba ita da iyya suna baya mudubinsa ya saita dede gun datake xama se
wani tura baki take murmushi kawai yake saki inya tare da ita yana kasancewa cikin
nishadi da kwanciyar hankali.

dede shoprite ( Ado bayaro mall) yyi birki

shida samira da iyya suna gaba yana rike da hannun samira yace amaryata me kke so
yauwa yaya kamal irin wnn sweet dinda kke suyomin me dadin nn
iyya me kke so
kai nifa kallo naxoyi dariya iyya tabashi ya kuwa dara.
yusra dake biye dasu kallon ko ena take kai gurin ya kona mata ruwan kanta
gaskiya kano karshen city ne (funny) bare dasuka xo wucewa ta gadar kwankwasiyya
dake kofar nasarawa kadan yawu ya xubo ( hmm wa yaga jamila mmn A.K ai ita setace
a makka take 😂)

se biyawa samira yake duk abubda tace tanaso seya siya kuma dayawa.
da gaske iyya kallo take .
yusra ko takasa daukan komai se rarraba ido take
yayata taji muryar kamal ke bakyason komai ne ko kin bani gari na xabarmiki duk
abunda ya dace dake.
shuru tayi mai
yauwa to menene sixes dinsu rai ta hade suwa wnn mana ya nuna mt da baki
kamal kaifa gundumemen dan iska ne ta fada tana mucimuci da ido alamar xatayi masa
rashin mutunci Allah baki hakuri anty to ya tsuguna snn yace curo takalmin ingani
tunda inna tabayi sixes dinsu nayi iskanci (hhhhh)
shuru tayi kunyace kawae take dibarta ashe shi takalmi yake nufi Allah sarki
kai daxun nn ta gama jin kunya gashi yanxun ma ta sake ji.
dariya yake sosae lkc daya tsuguna bbu yanda ta iya hk ta bashi ya duba.

^°=^°=^°=^°=^°=^°=
gaskiya sun gaji sosae dan sune har yahuza suya kamal yyi yawo dasu sosai kuma kowa
yaji ddin fitar
iyya naga manga ruba tayi barin nayi sallah tukun yau yaron kirki muma bari
muje muyi namu.
asra ke bakyayi ko naga bakiyi sallar asuba ba iyya take gayawa yusra.
seda yusra ta kalli kamal wadda yake ta murmushi tace haba iyya meto na fadar
hk a gaban mutane tana fada ta turo baki shide kamal bece komai ba amman se
murmushi yake xubawa na irin naji komai itade yusra kamar ta nutse tsaki taja bayan
kamal ya tafi sallah haba iyya ke komai sekin kwafsa a gaban *dalibi na* kina bayar
dani.
to bari yadawo se na karboki kinji tunda na badake inji iyya.
iyyace take ta faman bude kayayyakin da kamal ya jido tanata sabbada mai
albarka me wnn mume ya hadamu da pampas kode yyi mantuwa ne yusra da kallo tabi
abinda iyya take ta juyawa pad ne kamal ya dibo takaici ya hanata magana wata ledar
ta sake dagawa aiko kayan ciki suka xubo 😳 in shock take kallo lallaima kamal dede
nn ya shugo idonsa suka kai kan brexia harda wanduna wani kallo anty yayar tasa
takeyi masa shide ko a jikinsa sema samira da yake ja dahira.
iyya ta gama kallon kaya tayi gefe dasu nanfa aka shiga ciye ciye da shaye2
idonsa kanta duk wani tauna da take ji yake kamar harda hrt nasa take taunawa
bakinta me dimautasa se aikin kora ruwa yake iyya kuwa baki yamutu ansami kaji ita
da samira.
ganin yajima tofa motarma baxe iyya janta ba yasashi mekewa iyya dare nayi xan
tafi ayya yaron kirki bbu abinda kacifa bbu komai iyya ruhuna da idanuna sunci ko
baki baciba ai ba matsala tunda xanyi kwann dadi.
bbu wanda ya gane me yake nufi.

^°=^°=^°=^°
yyi shuru yana kankame da mutuniyar tasa wato pillow Antynsa yake tunawa shifa
tana burgeshi kota ina tayine sosai kai masha Allah wayarsa ya cire daga chaji snn
ya koma ya kwanta se online sexy antynshin kuwa itama tana online
_hy yayata kuma antyn na_
tana kwance dama kuwa shi takejira ya hau ta sauke me
_yayata kayan sunyi_
sexy anty is typin
dariya yyi yasan dama seta magantu
_😎 ban sani ba_
murmushi yyi
_sunce zasu cenxa inyyi yawa_ tama kasa fadan kamal kenn tace kayan ta shiga budewa
gaskiya sunyi kyau kuma dama dukansu tana da bukatarsu
tashi tayi tana gwadawa d'os sukayi mata kamar ya gwada
shurun da yajine yasa ya kira ta
sallama yyi ta amsa dan Allah yayata inkiyi fushi kaina bisa wuyana tuba nake
ayimin afuwa xanjure komai banda fushinki.
dosae taji dadin kalamansa gaskiya yana burgeta baki ta turo kamar yana gabanta
cikin shagwaba tace ai wlh baka da kunya kamal
wani abune ke fuxgarsa dan bata tabamai irin wnn mgn ba bakinsa har wani
rawa yake tsabar kidima dakyar yace mata nade..na ..seda safe.
idonsa ya runtse Allah sarki sake janyo pillow sa yyi yanata juyi a hk yyi baci.
bataso dena jin muryar tasa ba hk de itama ta kwanta amman me abinma har
yana bata mmki wai inta rufe ido *dalibinta* ne yakeyimata murmushin burgewa hk
tayi bacci cike da dokin gari ya waye taga *dalibinta* tofa

yanxu bello menene abunyi


mom hankalinta atashe sunje kasuwa ga motar ta chaskare musu a hanya ga magarib ya
doso kai ta kira baban kamal yana busy yauwa kira idris ko Allah xesa yana kusa
kash yaki shiga
madam takin tsari napep (adedeta sahu) kin hau kafin nikuma xanje na taho dame
kyara cikin sabulewar jiki mom tace to
yauwa ga wani nn

sarkanta tacire da dan kunne se awarwaronta duk na gold ne taxuba cikin jakarta
kafin su karasa duk ta galamaita xuciyarta tana tashi suna xuwa ko sauraron me
napep batayiba tayi gida sauri sauri dan wani amai takeji ita bata taba hauwa napep
ba sai yau
ve tsaya karbar kudinsa ba yyi gaba yana tausaya mata.

garin yaya kika bar jaka cikin abin hawa yanxu ta ina xamu fara nemansa
kumafa guduwa yyi tunda kafin na aiko me gadi harya gudu shuru dad yyi Allah
yasa rabone amman gaskiya duniya bbu imani kasan abu banaka bane amman baka tsoron
cinshi.

^°=^°=^°=
washagari kamal da mom ne keta jaje dan mom dakyar tayi bacci kamal kasan meyafi
damuna bafa kudin ne suke damuna ba yan kunne tane da sarka har dubai kayimin su na
musanman gaskiya nakashe kudi ba kadan ba ayya mom Allah ya mayar miki mafi alheri
amin amin tace

me gadi meya faru wani mutum ne yake neman ki nikuma ko Alhji hajjiya ke yake nema
seda ta kalli kamal snn tace je ku leka.

Allahu'akbar mom taketa nanatawa snn ta dauki waya baban kamal kaxo kaga
abin mmki na Allah dama baya karewa wnn me napep dinn ne ya dawomin da jakata wlh
ko nera be taba ba to kayi sauri.
ai irinku muke nema yanxu baxan barka katfiba malam kafarka kafata kamal xomu
bishi muga gidansa...

muna godiya masu kira damasu yimana mgn ta prvt da wadda muke haduwa aza grp
Allah yakara kauna

4r cmet
08161594233
🕯🕯**DALIBI NA*🕯
31
by
Anry Rukie
&
Halima Auwal
dad kamanta yau ina da skul.
ok inji dad
snn yace bawan Allah taho muje
mom mmkin mutumin ne ya hamata mgn harsu dad suka fice da mutumin.

kamal kaga abin mmki wlh kuwa mom gaskiya nasha mmki yadda xamanin nn ya
lalace samun irinsu se an tona.
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°
*S.O.S COLLEGE*

Anty yusra kin kusa gamawa ne eh saura kadan.


kyara xamansa yyi idanun nn kan hannunta duk wani motsin hannun ta yana kan
idanunsa ( yau kallon akan hannu yake)
Anty yusra dagowa tayi amman bata amsa ba nikam ko jan lalle bataba ganin
kinyi ba bana da bukata tace snn taci gaba da aikinta ai badan kina da bukata
xakiyi ba.. to dan wa xanyi tafada cikin fadafada sabida sunna ne yin lallen shuru
tayi masa dan ta fuskanci tsokana yakeji itakuma in tana period saurin kuluwane da
ita abu kadan ne kesata fada..
nikuwa kina saloon harta dago kai xatayi mgn ta fasa
dadin biyemai take yakeji jin batayi masa maganaba yaci gaba da kallon
hannun nata
rike yake da jarta kamar kulum tana gaba yana baya idanun nn kan bayanta wani
irin tafiya take cikin sanyi ita hk take komai cinkin sanyin mgnarta ma cikin
sanyi takeyin ta.
ta jiyo muryarshi daga bayanta yana cewa mudanyi sauri karna makara fa jam'i seda
ya sauke muryarsa snn yace inke bakeyi seki hana wasu yi
da sauri ta jiyo me nahana wasu kuma ni banayi
to kina yinne shiyasa wa yanda suke sonyi xaki hanasu
baki tasake tana kallonsa harda daure fuska

mgn xatayi yariga ta da cewa ai nasan gidan lallen xankai samira tunda ita tana
sonyi (hhh dan rainin wayyo)
ajiyar xuciya ta saki taci gaba da tafiyarta ai tayi tunanin akan sallah xeyi mgn
dariya yake kasa2

har kundawo baban kamal eh mun dawo amman tare muka dawo dan base gobe ba yaudinn
xan kaishi shagona dake kantin kwari yarike min kinsan yaran shagon wasa sukeyimin
da dukiya se muyi sati bbu ko sis a kasa wai bbu kasuwa
kaff kantin kwari bbu katon shago irinsa fa ko mudansi & brothers suna xuwa guna
sari.
to baban kamal Allah ya temaka amin yace snn yamike ya fita

haka shakuwa ta kasance tsakanin *dalibi* dakuma malamar tasu yanxu shiri suke
sosai ko cikin wasa iyya tabatawa kamal rai nnfa yusra itama xata nuna nata bacin
nata rain hk shima kamal iyya kawae kallonsu take ana cikin hutu kulum suna tare
yaude kamal ya nace se anty taje gaida mom dinsa nifa kamal wlh baxan iyya xuwa
gidanku ba kunyarta nakeji to dan Allah yayata menene abinjin kunyar itafa ba
surukarki bace kinga nine kawai danta bare kice ina da yaya ko xaki zama surukkarta
duk da mani din bamusan inda rana xata fadi ba da sauri tace inda ta saba faduwa
tana hararar sa shiko bugeshi take sosae bakin da ta tura yake kallo snn yace plss
dan Allah yayata kuma antyna kefa kikace mom mamarki ce kuma ni kaninki ne ke nn
gidanku kike gudu kuma kinga mom tace ke yartace fa yafada shima yana shagwabe
fuska kamar me shirin yin kuka gaskiya kamal shagwaba tanayi masa kyau sosai ba
kadan ba tafada a ranta.
gaskiya ni ba yanxuba xe wata rana.
hade rai yyi yatashi yyiwa iyya salama xetafi gida tunda suka fara mgn tanajin
su batasa bakinta ba saboda tasan ba'a shiga tsakanin su.
harya fara tafiya takirasa anjima kaxo mu tafi da sauri ya dawo cike da murna
yeeah anty na to kiyi sauri yanxu xan dawo xan gayawa mom xakixo yau xan hutawa
gorin ta kulum setace inamta rowarki.

Alhji na Allah sosae yyi mmkin kudin dayasamu cikin kwanakin da basu wuce 25 ba ga
riba dasuke kasawa kashi uku yana jin dadin aiki da mutumin.

alhji cikin mmki yake tanbayar mutumin kace baka da mata eh alhji Allah yyi mata
rasuwa amman tabarmin yara biyu mata kuma ina zaunw ne da mamana awnn gidan daka
gani kuma Almdllh yanxu na fara gini sede basu da masaniya
kashh aida baka farama inji alhji inada gidaje ko ann gidan ai xaka iyya
xamanka wani part cen bbu kowa don ni wlh jinka nake kamar dan uwana amman sede kai
basan meka daukeni ba
haba Alhji aini wlh jinka take kamar dan uwana ai anxama daya bbu komai xanyi
shawara da ita mahaifiyar tawa to bbu komai Allah yasa naji alheri amin
toni xan yuce nifa fitar xanyi cewar alhj dake tashi muje na rage maka hanya
kaima ya kamata kasami mota saboda xirga xirga amman wnn satin akwai wasu motoci da
nake saran xuwarsu seka dauki 1 Alhji nakan rasa wani irin kalma xanyi anfani wajan
nuna ma tsartsar godiya ko dan uwana iyakacin abinda xeyimin kenn Allah ya daukaka
ka kaida zuriyarka Amin alhji yace (siyasa sam baya kashin yiwa bawan Allah nn
alheri kobabu komai ya tsare masa dukiyarsa ga komi kankan tar kyauta seyayi maka
adu'a) xasu fita kamal yake shugowa seda yaje suka gaisa dasu dad.

mom! mom!! tundaga fallo yake kala mata kira tana kitchen tajuyo shi dasauri tafito
ta menene seda ya rumeta tukun yace yarkice xataxo yau karka cemin yusrata yasaketa
yana eh ita mom kin canka hk tabiye masa sukayita dokin xuwanta secen mom tace kayi
saurin dakomin ita to mom bari nayi wanka ko to kayi sauri dan Allah shifa gani
yake mom tafishi xumudin ganin antyn tasa.

haba Adamu ai bbu komai ni wlh nayarda to yaushe yake son mu koma dan duk wanda
yace mk xomu xauna to baya nufinka da shari hakane iyya sede fatan alheri amman
mutanan nn sunyi min halarshi kuma masha Allah naci ribar rige amana.
to Allah ya temaka yauwa kaga yaron nn kamalu danake baka lbr eh ayya ai haryau
Allah beyi xamu hadu ba kulum semuta sabani.
hade wlh dama cewa yyi xasuje gaida mmnsa shida asra kuma iyya kina ganin bbu
matsala gaskiya banada shakka wajen yaron amman iyya dukda hk samira ta rakasu to
Adamu bbu matsala.

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°

bama se shigaba iyya ta bata masa lkc a waje yacoge kamar wanda yaxo xance wayarsa
ya dauko
_hello_
tana cikin fesa turare
_hy_
seda ya kyara tsayuwa sann yace _ina waje inkin gama_
gyale ta rataya snn tace _to_
ya katse warya yana kallon kafar bulowarta kawai yake jira xuciyarsa naci gaba da
harbawa kamar matan FASAHA WRITERS suna wa admn surfen kero (😂)

4r cmt
08161594233
[12/22, 11:40 PM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯
32
by
Anty Rukie
&
Halima Auwal
sake gyara tsayuwarsa yyi har yanxu idonsa kan kofar gidan
da gudu ta fito kansa tayo rana dariya shuma dariyar yake rungumota yyi yabata
sunba ( kiss) kumatu snn yace beautynmu ba yayarmu ta hanaki guduba... kafin ta
bashi amsa sukaji takinta a bayansu da sauri ya dago idanun nn nasa

seda yyi tasbihi tsavar yadda tayi kyau bbu wani kwaliya da tayi power ce se pink
din janbaki
atanpace dinki riga da siket mayafin ta mai dan girma kallan takaminta wato fari
yyin da kayan jikinta ya kasance purple gaskiya tayi mai kyau sosae.
harta karaso yana binta da idanunsa da basa gajiya wajen kallon nata.
muje ko seda ya sauke ajiyar hrt tukun yace to anty yayata gaskiya kinyi kyau
thnk u tace masa.

^°=^°=^°=

suna shugowa gidan ji yyi dama ace taxo dindin din wani farin ciki yakeji
yakasa boyewa
da sallama suka shiga mom dake jiran xuwansu dan suna hanyan ya sau 3 tana
kiransa wai yyi tuki a hankali saboda yarta karkayi gudun kada iska tasa mata mura
sede yace hb mom nifa nake kaita makaranta fa
ato de nagaya ma.
mmki ne yakama yusra ganin yadda mom da danta suke batukar sonta itama
soyayyarsu yakeji sosae ( daman ance so me sonka).

sannu da xuwa mom takeyiwa diyar tata


har kasa yusra ta xube tana gaida mom da sauri mom ta dagota snn ta xaunar da ita
kan kujera kamal duk yana kallon su cike da birgewa tsan tsar kauna yake ganin mom
nayiwa yusra.

anan da nn aka cika musu gurin da kayan ciye2 da shaye2 tofa samira yar rakiya
bbu ruwanta komai hanunta yakai se baki ko tasansa ko bata taba itade kawai tauna
take banda yusra da gaba daya ta takura kunyar mom take ba kadan ba shiyasa mom ta
bata damar cin abinci tayi tafiyarta madafa (kitchen) dan ita batayar da yan aiki
suyi mt gikiba.
matowa yyi kusa da ita kici mana dan Allah kinga in bakici ba mom xataji bbu
ddi ya fada yana rausar dakai irin na lallamin nn..
nifa kunyar mom nakeji ta fada tana turo baki seda ya kallin bakin tukun yace
to muci tare tare sukeci se murmushi sukeyiwa juna ga kamal ko kifta ido bayason yi
wajen kallonta kamar yau ya soma ganinta.

anty yusra ina xaki gun mom tabashi amsa me xakiyi tayata aiki mana to kinsan inda
take ne mtsww ka fiya questions din nn nuna min da hannu yyi mt nuni samira ina
xuwa kinji ki xauna banda rashinji to yaya.
kibarshi mn
mom dan Allah ki barshi tunda bbu yawa tafada kanta a kasa tana murxa yaxunta don
tunda sukaxo bata hada ido da mom.. ba hk suka gama aikin tare kadan kadan mom ke
janta da hira tana bata amsa amman duk akan karatunta ne da kuma aiki mom ta yaba
da yusra ko a mgnar ta xakasan tana da hankali ga kunya
kai yarinyar akwai ladabi Allah yasa hangenta ya tabbata mom keta fada cikin
ranta.
4:30 pm

suna xaune a Palo samira da mom ne keta hira mom se biyewa shirmen samira take
yusra kuwa se murmushi kamal yana daki sa.

text teke rubutawa kamal kan yaxo su tafi yamma tayi ga baba yace karsu dade
wayarshi ce tayi kara daman dan kartace masa su tafine ya gudo daki shi jiyake
marsu dawwama a cikin gidan kulum ysna tashi yafara toxali da ita ya wuni yana
ganin murmushinta.
dubawa yyi
_dan Allah kaxo mu tafi yamma fa tayi_
bbu yadda ya iya.
mom xan mayar da ita gida harararsa tayi sann tace tun yanxu eh mom yamma tayi
fa kai kamal ita tace tana son tafiya ?
cikin kunya yusra tace eh babana ne yace karmu kai yamma to shike nn sai yaushe
kuma mom take tanbayar yusra
xanxo wataran insha Allah to Allah y kawomin ke yar albarka amin tace.
kamal zonn mom tayi kiransa to yace sukati part din mom sukuma suka fita ita
da samira domin jiransa.
wani bakin kare ne yatsaya bayan yusra se shin shinata yake koda taji ana
jamata gyale bata juyo ba se cewa tayi samira bari bana taji anci gaba dayi a
kufule ta juya da nifin yiwa samira tsawa... wayy..0 na.. shiga.. uku way..yo..
iyya da.. babana ganin karan be dena jan mayafin ba yasata sake tsorata seda ta
tatare gyalen snn tanufi ciki da shegen gudu.
karaf suka tade hartana neman faduwa yyi saurin tarota tana ganin kamal ta
kankame shi wayyo nashiga uku bbu inda baya rawa ajikinta.

menene kamal yace yana girxata dan ta dimauce da yawa anty kinutsu ina samira
kare tace masa ajiyar xuciya ya saki ya xaci wani abune ma ya sami samira kuma
kankame sa take tana shigewa cikinsa take yaji duk wani jijiya dake jikinsa ya
tsaya cek luuu suka tafi Allah ya temaka yana kusa da bango da se sunkai kasa kafin
ya fusgo karfin hali da juriya tuni haduwar girjinsu ya kuma har gitsa shi.
hannu yasa ya kuma matseta a jikinshi numfashin shi ne ke kaida komowa tuni ya
dena ganin komai shafa bayanta yake snn ya dago kanta idanunta rufe dan ta gama
tsorata da wann bakin kirin din karen me jajayen ido ita bata taba ganin katon kare
irinshi ba bakinta ya kallah tuni suka kuma chaxa sa kokarin sa nasa yake.....
tayi saurin turesa dan batasan ma meyake son yiba itade ta bude idanta taga nashi
rufe.
kaxo ka koresa kaji kuma kayi sauri dare yyi kaga samira na waje kar yyi mt
wata ilan

shide wnn lips din da akayi masa haramiyar dan danawa yake kallo cike da jajayen
idanu dan shi kadai yasan yanxu me yakeji
bata kula da halin dayashiga ba tati gaba cikin sanda dan har yanxu tsoron be
gama saketa ba bayanta yabi kamar wanda karti biyar duka sanbada.
laah kaga ya gudu katan ko daman nakune eh yace tare da juyawa yyi palo dan
sakon da mom ta bashi da yaji hug tuni ya xubar dasu.

kamal mutafi mana kamal dake xaune a mota ya hada kai da sitiyari yyi tsit dashi
yafi 4mns a haka ko baka da lifyane inji yusra dake gidan baya samira tana gaba.
eh yace mata batare daya dago ba
meke damunka ruhi jiki xuciya bbu wanda baya damuna a cikin su ban gane ba kamal
eh wlh anty keceb
😳 nikuma me nayi
cikin buyar sanyi yace ciwo fa kika jimin daxu ann yana nuna kirjin sa da hanunsa
ayyah kamal dan Allah kayi hkuri kaji ban saniba sosae karan y tsoratani dan
bantaba ganin irinsa ba.
bbu komai yayata nasan kawae yau jinya xansha da daddare sosai ciwon ne eh yace
mt
toko naushinka nayi ko na bigeka ne
beyi mt mgn ba sema tada motar yyi suka dau hanyar gida bbu wanda yake mgn cikin su
sema shine dake satar kallonta ta miron matar lip nata kawai yake harara da ta
kaicin yau daya maida mugun yawu ( lol)
[12/23, 5:01 PM] Haleema Awwal 👌: da sauri yafara istigifar
Allah ma temakesa da beyi mt hkb kila tsanarsa xatiyi ko ta fassara ta wata manufa
daban.
yadan kalli mudubin daya saita ta hanya taketa kallo dede wani supermrkt yyi
faking shida samira yace mt muna xuwa dan yasan ko yace mt suje baxata jeba.

ko daya ajiyasu yabasu sakon mom


snn ya miko mt wanda ya seyomusu a supermrkt kin karba tayi to kai baxa kashugo
bane dena kallonta yyi dan yarda tayi mgnar cikin shagwa ta karamasa wani xafin kan
wadda yake ciki.

ki gaisheta kawae kifasan senaje gida nayi jinya


wai bigeka nayi ne eh yace dan shi sauri yake su rabu kawai ayya sannu cike da
tausayi.
dan Allah kayiwa mom godiya to yace snn ya shiga motarsa sede batafiba seda yaga
shigewar ta..
.

suna shiga sukaga ashe baba ya dawo baba sanu da gida yauwa yusra kun dawo lafiya
lafiya kalau baba
kai baba ashe su yaya kamal madu kudine mamansa me kirki tana tacewa yaya yusra
wai yarta
samira sarkin surutu inji baba
iyya ina wuni lfy kalau ina yaron kirkin samira ta dauka da yaya kamal bashi da
lafiya wai xeje gida yyi jinya haka yacewa anty yusra wai kuma itace taji... yusra
tayi saurin katseta ta hanyar cewa ai xxxabin yamma yakeyi tana hararar samira
( lallai samira ashe tana sane da abinda suke cewa shine dan muna funci tayi kamar
bataji) xancen zuci yusra take.

ayya Allah ya kara masa sauki amin sukace snn ta mikowa iyya kayan da mom ta basu
da kuma na kamal kaya mom ta hado mata sosae su turaruka da kayan kwaliya harda su
man shafawa.
iyya turmin atanfa 2
baba kuma turare da yadi mekyau se samira sweet, biskit kowa an rubuta sunn sa kan
kayan nasa.
baba da iyya sun nuna jin dadinsu kuma sunce takuma mika gidiyarsu gurin mom
din ta hanyar fadawa kamal.
shimade ledar kamal kayansu kwadayi ne dangi su iced cream chklt samira anasami
abinda ake so.

kinga jibi da nace mlm Adamu xe dawo dan mamansa ta amince shine nace tunda pt din
baya bukatar komai kisa a gyara musu shi to baban kamal Allah ya kaimu gobe kaga
yau yamma tayi.
to shikenn amman dan Allah kisa a gyara da wuri to Allah ya kaimu yauwa.
kince xakiyi bakuwa eh ai harta tafi ma ayya.

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°

~kamal~ ne kwance jin rugumar nn yake kamar yanxu akayi idon nn rufe ya kaiwa
fillow cixe ya kai hannuwan sa duk biyu ya naushi matrees.
sexy antyn shi kawae yake gani kwance a girjin shi dama su dauwama a hk tsaki
yyi snn ya lalume wayarsa 11:00
killama tana baccinta shi kuma idonsa biyu to itama sena tashe ta wlh tajin itama.
tana bacci taji ringing din wayarta sama2,seda ta xauna tukun tayi karfin
hallin dauka *dalibi na* shita gani a rubuce kan wayar kamal ta fada cikin xaro ido
Allah yasa ba jikin bane.
salama tayisa
ya amsa mt
snn tace _bade jikin bane_
fillown kuma yamatse _eh kuma nakasa bacci_
_ayya sannu kaji_
_ai kinsan hk xata faru_
_kamar ya baseda nacema kayi hkri ba_
_to shikenn na hakura anty kinsan me_
_seka fada_
_saura kadan_ yyi shuru yana tuna haduwar jikin su jiyake kamar ya cirota ta wayar
(kai antyn kace fa lalle yusra kin hadu da dalibin ki)
_saura kadan me_
Ya shere ya kawo wani hirar haka yyita janta da hira 12: 30 sukayi sallama snn tace
ms kafin ya kwanta yyi nafila ko raka'a biyu ne.
_kema xakiyi ne_
tace masa _bansani ba_ tanajin saurin murmushinsa tunda mai sauti yyi snn shima
yace
_au namanta ne fa_
_meka manta_
shuru yyi mata
_kamal wlh ka raina ni_
ta kashe wayarta.

^°=^°=^°=^°=
asra kai iyya ni wlh nagaji da gyara miki yusra aiko karatu ne yakamata ki rike
dan Allah menene abin wahala a sunana
to naji yusara shike nn koshinta ta dafe snn tace iyya ai garama sunn farko da wnn
wai yusara
ke dolene senacr dede in nakira ba dedeba karki amsa iyya tada tare da tauna
goronta.
dama babanki ne yace gobe xamu tashi me gidanshi ya bashi wani bangare a cikin
gidansa .
😳 shine se yau aza'a gaya mn kuma yaushema muka kwashe kayan harmuka tare
oho iyya tace kibari idan baban naki yaxo seki gaya masa ko kuma kice kefa baxakiba
kuma mgnar kwashe kaya da kike ance miki ana bukatane acen akwai komai sann kayan
sawarmu kawai xamu diba.
shine seda kika bari kamal yaxo ya tafi tukun xaki gayamin kuma gashi bana da
chaji oho kuma aka gaya miki yau zamu tashi base gobe ba to Allah ya kaimu.

kamal gobe muna da baki kasan wnn sabon abokin dad dinkan nn xasu dawo gidan nn eh
Allah sarki baba me mutunci xaki cemin eh to shi mom kinsan tunda nake da dad
betaba aboki ya birgeni irin baba ba ga kirki mom tace nimade hk

WASHE GARI
da sasafe akaxo daukarsu xuwa gidan daxasu koma
tun a hanya yusra take ganin kamar tasan hanyar nn.
mmkin tane ya karu lkc da tagata cikin gidan ita da samira atare suka laaah ai
gidan su........

muna kaunarki masoyan mu Allah yabar kauna

FASAHA WRATERS🖊🖊

4r cment
o816159233
🕯🕯**DALIBI NA*🕯
35

by
Anty Rukie
&
Halima Auwal
kafin kamal yyi yungurin wani abu har guy din ya karaso
hyy yace yana wani yatsina fuska kamal shuru yyi yana kalon yusra ko me xatace
fuskar nn kamar batashi ba itama shi ta kallah snn tace kamal mutafi ko da sauri
yace to

suka tafi kamal ya tusata agaba se wani kare ta yake ganin yake kamar guy dinn
xegane masa hips din malamar tasa seda ta xauna ya rufe kofar suka fita daga cikin
skul din.
shima jiyawa yyi yana mmki wnn wula kanci da akayi masa shifa bbu wata mace
data taba yimai irin wnn sede xata gane kurenta xata sanshi din waye 🤔 (ko waye)
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=

suna kitchen ita da mom suna ta girki se hira da mom take jan yusra dashi dan har
yau bata saki jikinta da mom din ba
da salama ya shugo snn yace mom sannu da aiki yayata sannu da jagwalgwala aiki
banxa tayi masa dan tunda yyi candy wani rashin kunya ya tsiri yimata ita abundama
yake bata mmki shine seyana mata mgn kamar wani yayanta

ina xuwa yusra to mom

dama jira take mom ta fita tayi maganin sa


kamal tunda kayi candy wani tashan balaga kke ji dashi wlh ka kiyaye ni dan ni
kulum a *dalibi na* kake ba'a cenxawa tuwo suna ni dinde malamarka ce kuma yayar
ka.
itafa ta dage se masifa take shikuma yana nn tsaye ya rugume hannunsa a kirji
yanata kallon lips dinta
dariyama take basa

ta dage se xallaka masifa takeyi cikin sanyi kaikace hirama take


amman ita a ganinta ruwan masifa take.

seda ta gama tukun yace to kiyi hakuri baxan sake ba


juyawa tayi taci gaba da aikinta shi kuma yaci gaba da kallon ta cike da son
rugumarta sede bbu damar yin hkan.
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°
BAYAN WATA 3

yau ta kasance ranar sunday (lhdi)


mom da kamal suna gurin iyyah
kamal tunda ya tashi da safe yau bega saxy antyn tashiba ji yake kamar ya dau
stayon wasu shekaru ne beganta ba
iyya da mom sunata hira shide hankalin sa naga kafar dakinta jiran fitowarta yake
dan hrt dinsa jiyake kamar a kunbure take samira ce ta fito kamar jira yake tafito.

yauwa beautyn mu xo kinji to yaya kamal aini nayi fushi dakai ta fada yyi data
xauna a cinyar sa kai beautyn mu menayi ta wani juya ido tukun tace jiya kaki xuwa
dani uguwa to yi hakuri
ina yayarmu take ayya antynka yace eh yace cike da matsuwa da kosawa.
yaya yusra bata da lafiya se kuka takey... bebari ta karasa ba yawani
xabura yyi hanyar dakin kamar wanda xe tashi sama

ko salama be tsaya yi bama bare wani nkng turo kafar yyi yaune rana ta farko daya
fara shiga dakinta kamshida yake jine ajikinta kulum ne yyi masa wlcm

a tsakiyar gado take tana barcinta ta rufa jikinta duka har kanta dasauri ya karasa
sede yyi tsaye to yanxun tashinta xeyi ko yabari se anjima.

ji yyi tace kamal cikin wata murya da sauri yyi gurinta


a bakin gado ya caskare ya jikin naki da sauki tace menene yake damun ki ya
fada kamar xeyi kuka danji yake kamar yadawo dashi jikinsa
seda tayi masa murmushi tukun tace xxxabi ne sannu kitashi na kawo miki bagani
nasha waya baki mom ce da mmki yake kallonta dama mom tasan baki da lafiya kai ta
kada masa shine bbu wanda ya fadamin
ni nace karsu gaya mk yanxun ka farawa mutane rigima cikin xolaya tayi maganar
shima murmushi yyi
hk yyita jiyarta kowani motsi tayi kan idon sa tayi bacci ta tashi yana gurin
salla ce ke tadashi

da rana ma kincin abinci tayi lkcin ya tafi sallah yana dawowa yasamu iyyah na fama
da ita abinci ya karba iyyah kuma ta fice tana cewa lalle ya bata taci.

Anty yaya ta plss kixo kici kinji shuru tayi masa kan gadon taka yana haurowa seda
yaxo dan nesa da ita ya dau cokali yaci abinci yawani lumshe ido wai wai dadi harda
wani sude baki 😋
dariya ya bata sekace xewa yarinya wayo yadda take dariya yasa shi jin wani
abu na taso masa
abinci ya kai bakinta ta kallesa shima ita yake kallo a hankali ta bude baki
yakuwa saka mata
yabi bakin da kallo tsagar jikinsa duk ta tashi baki ya cije hk yadaure seda yaga
ta kauda kai tukun shima yaci sauran kallonsa take duk yyi sanyi dashi kamal ta
kirasa be dagoba amman ya kalleta meyake damun ka naga kamar baka da lafiya ji
fuskar ka kamar ta kunbura shuru yyi mata
xan tafi se anjima inna warke xaki gani inkuma ban warkeba seda safe
baka da lafiya ne
eh amman ba sosae ba in wann ne na saba dashi

xamuyi mgn dakai ki bari se gobe meyasa to ki kira samira dan gaskiya in nidake ne
da matsala yafada yana me kallon lips nata ya juya domin fita da kallo ta bishi
harya fuce.

jiki kam yyi sauki se godiya harta fara sauran aikace2nta ita yanxu lamirin kamal
yana bata tsoro kulum suna tare suna fara hira xece ta kira samira dan da
matsala xamansu tare
^°=^°=^°=^°=^°=

yauwa kamal inji dad


snn ya kali mom yace kin gaya masa sakona ah a daman so nake inka dawo semuyi masa
mgnar tare
seda dad yyi gyaran
murya tukun yace naga result yyi kyau masha Allah kuma na gama yima duk abinda ya
kamata na ci gaba da karatu a U.K xabura kamal yyi snn yace dad ba aure kace xakayi
min ba ba dad ba har mom xeda tayi mmki tare sukace AURE eh dad & mom wlh shi nake
sonyi inyaso senaje nayi karatun ina dawo se ayi biki dad ne yyi juriyar tabayar sa
ko yana da wace yake so seda ya kali mom tukun yace eh dad ina da ita dede baba ya
shugo shima bayan ya xauna dad yake gaya masa ga abinda kamal yace baba yace ai
hkan yana da kyau tunda yace auren yake so tofa gaskiya ayi masa
dad yace to shikenn amman yanxu de wacece ita kuma a ina take seda kamal ya kali
baba ya sun kuyar da kai kowa yyi shuru shi ake jira........
muma ku jiramu se gobe 😜

luv u ol fans

by
FASAHA WRITESR 🖊🖊

4r cmet
08161594233
🕯🕯**DALIBI NA*🕯
36

by
Anty Rukie
&
Halima Auwal

kowa shuru yyi kamal suke jira mom da gabanta ne ke faman faduwa Allah yasa wanda
take tsamin ita kamal xece yana so.

dad ne yakasa hakuri d shurun kamal seda yace kai muke saura ro.
seda ya gyara xama ya kai kallonsa kansu duk shi suke kallo
wani wawan faduwar gaba yaji yana me adu'ar Allah yasa su yarda da wace xe kawo.

muna fa da aikinyi inbaxa kayi mgn ba tashi ka bamu guri cewar dad.
baba ne yace a'a kuyi masa ahankali se fada
kamal muna jinka inji mom ta fada cike da fargabar mexe ce.

se lkcin kamal yace kuma fa santa ba wata bace illah anty yusrahhh....... 😳

cike da mmki baba da dad suke kallinsa banda mom datiyi ajiyar hrt daman tasan xa'a
runa tun ranar da
yyi xxxabin nn tasan ya kwarewa son antynsu.

su dad ne suka dubi juna shida baba al'ajabi ne da murna suka bayyana fuskar kowa.

masha Allah abu yyi kyau inji baba ai wnn bbu wata matsala tunda itama nabita nayi
rarrashin nayi fadan harda maraxanar bada ita sadaka nayi amman taki fito da miji
ashede ga mijin yana gida.

mom ce tace gaskiya munji naka ra'ayin saura ita yusra gaban sane ya fadi d sauri
ya kalli mom gaskiya ya firgita da kalaman mom ta kenn in tace bata sonshi shi kenn
baxa a bashi itaba gumi ne ya kwaryo masa tun daga goshi har tsinin karan hancin sa
ga wasu na tsatsafo masa ta dukan sasan jikinsa.

dad ma yace gaskiya baxa mu shiga hakinta ba seta amimci tukun baba xeyi mgn dad
yace hakan shine a dalci kuma dan Allah karka ta kurata ina neman wnn alfarmar sann
a kacewa kamal ya tashi ya tafi hk ya tashi ya fice kamar wada iska take yawo dashi
gun yusra ya nufa.

dakinta ya tura dan yau ko wace rigima ne sede ayi dan baxe iya jure duk wani abu
da xesa yyi nesa da ita ba.

bayan tafiyar kamal su dad ne suke juya maganar cike da farin ciki sede wani ban
gare na xuciyoyin su suna be fatan Allah yasa yusra ma hk.
dad ne yace gaskiya mlm Adamu kaima ya kamata kayi aure
baba yace insha Allah ai kwa nn xanyi mom tace ya kamata kam dad d baba suka
fita mom kuma taci gaba da juya xance snn tace Allah ya dedeta tsakani (Amin)

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=

yana shiga ya ganta zaune saman gado amman kafafunta suna kasa buks ne agabanta da
alamar naxarunsu takeyi
seda ta dan firgita wa ganin dan tunda ta warke da xxxabin nn be kuma shigo mt daki
ba.

sallama yyi jiki duk bbu kwari itama amsawa tayi tana kallonsa shima ita yake kallo
yana xuwa gamanta ya tsugunna snn ya daura kansa kan cinyarta ya kuma xura hannunsa
ya rugumo cinyar da karfi taji yyi ajiyar xuciya

abinma mmki ya bata se binshi take da ido dan ita tunda suke betaba rige koda
hannunta ba inba ranar da kare ya biyota sanda taxo gidan nn ba.

sosae ya kankame mt cinya ga wani ajiyar xuciya da yake saukewa.


cikin nutsuwa ta kira sunn sa be amsata ba kuma be dago ba
wani dumi taji a cinyarta inda ya daura kansa da sauri ta dago kansa da hannuwanta
guda 2
da mmki take kallonsa hawayene kwance kan fuskarsa.

a rude tace kamal baka da lafiyane meke damunka hannunta data rike fuskar ya cure
daga kan fuskar tasa snn ya rege shikam yana kallonta yace kece matsalata kece
damuwata.
kalkonsa take cike da tsoro nikuma ta fada tana son xame hannunta kare rike
hannun nata yyi eh kace anty na yayata wlh kece
[12/29, 11:27 AM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯
37 to 40

by
Anty Rukie
&
Halima Auwal

yusrah ta kasa magana dan bata fahimce me yake son cewa dan ita bata san me tayi
masaba.

hannunta ya kama yasa kan kirjinsa dede setin xuciyar sa.


itade yusra da ido kawai take binsa dashi dan har yanxu yana hawayen luv.

yanasa hannunta ko taji bugun xuciyar sa da sauri kuma da karfi


a raxane take kallonsa dan ba hk tasaba jin gukun hrt ba
shima kallonta yake
san nn yace

_tun lkcin dana fara ganinki xuciyata take irin wan nn bugun har yau bata dena va_

_ko kinsa 1yr da wadu watani da haduwar mu duk tsawon lkcin ban taba bacci me
dadiba_

_bani da wani babban buri daya wuce ganina kusa da ke_

_ina axaftuwa duk lkcin da nayi katari da hadaddiyar surarki_

_nasha kwann xaune bbu baci ke kawai nake sonji tare dani_

_baxan iya kwatan ta miki wasu abubuwan da nake ji game dake ba_

hannunta ya kuma matsewa a kirjin shi


har yanxu suna kallon juna yaca dan Allah me nakeji??
menene wnn??
duk ya gama rudata da wan nn mgnar tasa da bata fihimci komai ba dan abu daya
xuciyar ta take gaya mata shine shakuwa ce kawai.

kinsan me nakeji
kai ta gyada masa cikin sanyi (eh) shakuwa ce kamal

nima nayi tunanin shakuwace amman saboda wasu falling da nake ji dole ys na
yardarwa kaina am in luv with you.

abin yaxo mata baxata mgnar takeji kmar mafarki xabura tayi tamike da karfinta
shima mikewa yyi yana kallonta cike da firgicin me xatace.

kamal bakasan menene so ba dan nasan shakuwace da kuma soyayyar da *dalibi*


keyiwa malamarsa ko ince kani kewa yayarsa

dan Allah karkimin hk mutuwa xanyi plss kiji tausayi na wlh son aure nakeyi miki
meyasa sauran antys din banajin irin sbinda nakeji game da ke

saboda ni kafi shakua dani


noo!!! yafada cikin ihu snn yace naji kin girme ni ni yarone amman Allah yabani
kirji cikin kirjin yyi wann tsokar (xuciya) da kike gani ni nabana da ita.

taya ni baxan so abinda yake son kowaba yafada duk ya gama dimaucewa

jinshi yake dama ya curo mata hrt din nashi ta yadda xataga xallar so bbu algus.

cikin kosawa da fada tace kamal fita karka sakeyimin wnn banxar mgnar inkasa ita
xakayimin kar ka sake yimi mgn pls.

da mmki yake kallonta kamar ba sexy antyn shi ba lkc daya ta sauya masa ashe ta iya
fada hk harshi yau take kora.
fita yyi da karfinsa ya doko mt kafarta cike da xafin xucia.

xubewa tayi kan gado dan tama tasa tunanin da xatayi wata xuciyar kuma najin
haushinta kome tayi na abin haushin cewar dayar barin hrt dinta.
wani irin tausayi *dalibin* natane ya kamata saboda tuna sanda hawaye ki
antayowa bisa kuncin sa.

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=
kwance yake dakinsa kan ya rasa wani tunani xeyi yaji ddi ya rasa wa xai kaewa
kukansa yaji ddi shi yasan mutuwa xeyi matukar sexy antyn shi takishi hawaye masu
axaba ne ke tsatsafowa daga ida nunsa.
magan ganunts ne ke wayo bisa kwanyarsa metake nufi saboda ita malamarsa ce
kuma ta girmesa shiyada bata sonsa.

tashi yyi yaje gaban mudubi kansa yake kallo wani mugun bugu ya kaiwa mirror din
aiko ya fashe cafi ya ratsa kwanyar sa dan ba karami yanka ya samu ba ci gaba yyi
da fasa mudubin d duk abinda hannunsa yakai seyayi masa ila dukda ciwon d yakeji
cewarsa bekai yadda xuciyar sa takeyimai xafi ba
meya sa xata gujeni
bayan ina sonta itace rayuwa xan iya mutuwa sabbatu yake tayi na irin wanda
bashi da nutsuwa ga jinin d yake xuba a hannun sa.
in bata sona wata keso shide be taba ganinta da wani ba dan bata kula samari.
to in tana son wani fa xuciyarsa ke gaya masa hk
wani irin xabura yyi wlh sena kashe shi xan fara kisa.

^°=°^^°=^°=^°=^°=^°
har yanxu tana kwance wae kamal *dalibi na* shine yake gayamin wae yana sona
wata xuciyar tace to aiba haramun bane kuma kamal yana da kyau ga hankali,
barshi de da kallo amman betaba gwada mt wani wawan wasa ba

nasan da hk tace a fili me mutane koni xan dauki kamal ina soyayya ko na auri
*dalibi na* kuma kani na hk take ta xance xuci wani tayi a fili wata kuma xuciyar
tana jin tausayin kamal ta ganin rashi kyauta warta gare shi (🤔)

se fada mom takeyiwa kamal tana masa drsn din gunda ya yayyanke karna kara ganin
kayi irin hk wan nn ai rashin imani ne
bama yajin mom hankalinsa baya tare d ita shi yanxu yadda xe bulowa yusra.

^°=^°=^°=^°=
tunda ga ranar kamal be kuma nemanta va yau kusan sati basu haduba ko taje gurin
mom bata ganinsa bata tambayi mom shiba kuma itama mom din bata yimata xancen shi
musanman take xuwa gun mom dan taga kamal sede basa haduwa aiko ta shiga
damuwa dan yasabar mata da ganinsa dan kulum suna tare duk inda xata xebita a baya
kamar wani jela gaskiya tayi mssng ma ganinsa ba karamin dauriya take ba kasan
cewarta bbu kamal wayoyinsa basa shiga gashi ta kasa tan bayar mom.

yaune hutun su ya kare xasu koma skul.


bayan sungama hada brkfs ita da mom kamar yadda suka saba.

tayi shirin fita skul.


a falo tasami iyya d samira sunata xubar tasu da suka saba
samira baxaki skul bane eh mu se next week zamu koma Allah ya kaimu tace
san nn tacewa iyyah ni xan tafi to sekin dawo bbu meyimata xancen kamal kamar yadda
batayi ammanfa yana ranta son ganinsa take bana wasaba (ko de)

kamal ina xuwa kaida baka d lafiya anty yusra xankai skul bata sake mgn ba dan
yaron nt yana bata tausayi duk ya fita daga hayyacin sa yarame yyi xuru2 (Allah
sarki kamal) kallo daya xakayi masa kasan baya cikin hankalinsa missng dintama ya
ishe shi sati dayan nn duk a daddafe yyi.

kusan tare suka fito sede shine a gaba wani irin faduwar gaba ne yyi musu shamaki
bisa xuciyoyin su bare kamal dayaji kamar
ya mannata a jikin sa ya shaki wnn kamshin nt ko ya regewa xuciyarsa radadin
dayakeji duk da yaji ddin kanin nata hk ya matse ya cije wajen kin jiyowa ya
kalleta ko yimata mgn dan yana kwadayin kallon lips dinn nata da komai nata.
gidan baya ya bude mt seda ta xauna ya rufe kofar da karfi da kallo take
binsa kawae.
seda ta shige cikin skul ya dena ganita tukun ya sauke idonsa takunta dake
bayyana nutsuwarta yakr yimasa yawo a ido bushashshen yawu ya hadiya wani irn abu
yakeji yana xaga ko ina na jikin sa
[12/29, 5:18 PM] Haleema Awwal 👌: da kyar ya kai kansa gida
itama hk ta kasance gurinta aikin kawai take kwata2 yau bata da walwala kamal take
gani cikin idonta ga wani taussyinsa d takeji dan yyi rama ga ciwon hannunsa koda
ya ajiyeta seda ta ce menene yasamu hannunsa ko kallonta beyi ba.
ko a oficce bbu abi kirkin da tayi har lkcin tashi yyi.

tana fitowa bakin gate ta gansa ya kurawa gate din ido suna hada eyes ya dauke kai
yana cixon lip nasa
shi kadai yasan yadda ganinta ke haifar masa.

tafiya suke bbu me tanka wani.


har suka xo gida
bayan ta ci abinci ne iyya ta sameta a dakinta.
asra wato naji wani abin alheri
yusra xaki ce koma de menene naji
san nn taci gaba da abinda baba ya gayamata game da kamal.
gaskiya ta raxana ai a tunanita kamal ke kidan sa ashe su baba sun sani
sosae iyya ta bata shawara da daura da cewa aini kallonku nake amman tun farkon
xuwan yaron nn nasa yana sonki kuma nida babanki baxa muyi miki dole ba nide
shawara xan baki tunda nake d kamal bantaba gani yyi wani hali na batanci ba kuma
ke kinfi kowa sanin waye kamal.
seda iyya ta tabbatar da ta gama kashewa yusra jiki tukun ta ficewar ta.

kamal yana kwance rike da kansa go idonsa yyi ja sosae baya bacci a tsawan kwanakin
nn ko abinci kirki bayaci ga kirjinsa dayake ms nauyi kamar an axa masa buhun
siminti.

°^=^°=^°=^°=^°=^°=^°=
tana kansa a tsaye cike da tausayawa take kallonsa idonsa lumshe kana ganin kasan
ba bacci yake ba
sede yyi nisa cikin tunani dan besan ma ta shugoba
kiransa tayi cikin sanyinta.

da sauri ya dago da kansa ya dubeta da wan nn jajayen idanuwan sa

ta tsugunawa tayi a gabansa kamal bakajin dadi ne kallonta yake cike da wani yanayi
hannunsa ta kallah wanda yaji ciwo sede ancire masa vandage din
wani kallo yake binta dashi kaci abinci kai ya kada (ah'a) tashi tayi ta fita da
ido ya rakata harta fuce san nn ya lumshe idonsa.
se gata ta dawo dauke da abinci tashi kaci bbu musu ya mike xaune seda taci ta
lumshe ido san nn tace kai kai abincin nn yyi dadi ci kaji ta debo masa takai masa
baki murmushi yake dan ta tuna masa sanda bata da lafiya hk yyi mata.

seke daukowa tayi ya juyar dakai dariya tayi sann taci


hk suke cin abici bbu mgn sede sakon murmushi shide lips nata ya ke kallo dan yyi
miss nasu sosae
bare yanxu yadda yakeji kamar ya danko sexy antyn nashi ya sude lips din
yakeji.....

by
FASAHA WRITERS 🖊🖊

4r cmt

08161594233
luv u ol
[12/31/2016, 11:40 PM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯
41 to 45

by
Anty Rukie(mmn abdljl)
&
Halima Auwal

hk suka gama cin abincin.


idonsa akan lips nata

tauna take cike da birgrwa ( komai na sexy antynsa abin birgewa ne )


kwanukan ta tattara xata fita da kallo yake binta dukda hijjab ne ajikinta hk be
hana hadaddun hips dinta bayyana ba.

anty ya kira su nn ta juyowa tayi sede bata da shirin xuwa.


shine ya karaso kinyi shuru bakice komai ba kan mgnar mu ta ranar ya fada yana
marairae cewa kamar xeyi kuka yana kallon fuskarta.
har yanxu batayi mgn ba sede cikin idonsa take kallo tana naxari.
katse mt tunani yyi ta hanyar cewa dan Allah ki aureni ko bakya sona nixan iya
xama dake a hk dan Allah idanunsa tab kwalla ( oh kamal kana cikin cakwakiya akan
so 😌)
wani tausayin sane ya kamata kamal da iyayen sa sunyi musu hallaci sun mai dasu
mutane kamal yana tare dasu be taba nuna k"ama ba garesu xata iya kodan kunyar mom
da tskeji wace ta maye mata gurbin uwa.

xan aure ka kamal ta fada jikinta a sanyaye.


wayyo ddi kashe kamal baxe iya tantance ga halin daya shiga ba.
sede ina da sharadi da sauri ya kalleta wlh ko menene xanyi gayamin ka bari in
lkc yy xakaji san nn ta fita.

tundaga ranar kamal ya kara axama wajen kula da sexy antyn tashi jiyake da ita
kamar me duk inda ka ganta xakaga kamal ya xame mata wani bita xaixai.
ita yadda kamal yake kara birgeta sam be ko rike hannunta ne sede shegen kallo
wata rana in ya kafeta da ido har wani ja take ganin idanun sa sun koma ( kai
jama'a xa ayi fitinan nn *dalibi* 😃😃)

hk yana yiwa iyayen ganin kowa cikin su yana da burin hadasu auren se kuma gashi
sun hd kansu
mom kam tafi kowa murnar ganin dedeton lamarin

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=

sannu d aiki mom inji yusra da yanxu shigowar ta ke nn don tun daxu taso xuwa taya
mom aiki amman ANACEN nata ya riketa wae tayi kyau seya kalli abubuwansa tukun
yana yawon gaya mt hk in kuma ta tambaye shi menene abuwan naka sede yyi murmushi
ya kali kirjinta to yaxun ma hk ce ta faru dakyar ta lallamasa ta gudo.

murmushi mom tayi san nn tace kanwata ce binta xata xo


ayya mom wace mujinta ya mutu wata 5 da suka wuce
eh ita.
sukaci gaba da aikin su ita de yusra a kunyace take dan har yau bata hira da mom
sosai.

^°=^°=^°=

yau sunday kowa yana gida


dama yanxu duk ranar lahadi a babban falow suke cin abinci kowa ya xauna cikin kuwa
harda kanwar mom binta wace kwa nn ta uku kenn da xuwa.
yusra tana xaune a kujera me kallon kamal seta faki idon kowa take ci.... hakan
yana gular da kamal cewarsa xata ta kura kanta da yunwa tsaki yake tayi in suka
hada ido kuma yyi mt mgn da ido wae taci amman burus take kamar bata gansa ba.
itace farkon tashi wae ta koshi tana tashi shima ya mike yana xuxuba komai
bayanta yabi.

a falon shashen iyya ya tarar da ita shima xama yyi dab da ita, a wayace ta matsa
nesa dashi kadan
a cokali ya dibo ya kai bakinta tasan halinsa da dacin tsiya inyace xeyi abu
shiyasa batayi musu ba tafara ci baki ya lashe snn yace Allah ya auranda mu
kallonsa tayi ya dauke kai yaci gaba da bata.
kamaluu asra!! kukan bakuda ta ido shine ka tasata agaba kake bata abinci a
baki
dan kun tabbata marasa ta ido!
hannunta bisa haba tawani rike k"uk"u ( cikin jima mi) yusra ce xunbur ta mike
shima mikewar yyi yau muje dakin se inga inda wann mutattun idanuwan xa suga
kamaluu da asra
duk da dariya taso kama yusra ta matse tace na koshi san nn tacewa iyyah ba sunn
shi kamaluu ba nima ba sunana asra ba Allah iyya har bakina gajiya yake da yimiki
kyara samira da shu gowarta yanxu tace ai yaya yusra baki gajiya da gyara kamar
yadda iyyah bata gajiya da batawa.
shide fita yyi abinsa yabar iyya tsaye rike da haba yusra ma daki ta shige.

^°=^°=^°=^°=^°=

kwance yake kan gadonsa yana waya da sexy antyn tashi.


_dan Allah ki yarjemin nasake saki a kwayar idona dan bawa huri, ido, xuciya
abin cinsu_
itafa bacci take ji daman ta fara bacci ya tashe ta cikin jin baccin tace

_dan Allah nima ka rabu dani yanxun fa dare yyi kayi bacci kaima_

wani irin abu yakeji yana yimai yawo duk jikinsa dan muryar da tayi masa mgn yanxu
me cike da kasala pillow ya kuma matsewa.

_kadan fa xan kuma kallonki wlh in banganki ba baxan iya bacci ba kinji_
_to yaxu ya kk son nayi_ ta fada tana duba ogogon dake bango 12:57am 1 saura

_ki bude wajen ku ni kuma gani nn fitowa_


tsaki tayi dan gaskiya kamal yana ta kura mata ba kadan ba kowani lkc se yace yana
son ganinta.

_to gani nn ka fito yanxu_


tanajin ajiyar xuciyar sa sann yyi mata godiya ya kashe wayar.

tana budewa yana bakin kofa


hijjab tasa dogo dan slpdrs ne a jikinta
be yimata mgn ba se wani irin kallo da yake bin jikinta dashi ya dire kan
lips dinta ( da xesamu dama daya dama dan yadda yakeji)

gajiya tayi da tsayuwar tace xan tafifa.


seda ya lashe lips dinsa tukun yace to na gode seda safen.
to kurum tace ta rufe kofa
a tunanisa ganinta xe rege masa yadda yakeji ne ashe ya tsokano rashin
kwanciyar hankali ne dan yasha wuyi d mafarkan yana shan wann bakin nata da
kuma.... ( ku gane 😉)
koda asuba daya tashi dolesa yyi wanka duk kuwa da irin sanyi da ake kwadadawa
(hunturu)
[1/1, 12:30 PM] Haleema Awwal 👌: ALLAH ME DEDETA LAMURA.

ya dedeta tsakinin baba da binta ( kanwar mom wadda mijinta Allah yyi masa rasuwa
ya barta da yara uku biyu maxa daya mace sede dangin mijin sun karbi yaran dan har
macen basu bar mata ba)
kowa yaji ddin wan nn lamari mata me kirki halinsu daya da mom wajen don mutane ga
yadda takeji da yusra, samira kai kace itace ta haifosu.
abinka da soyayyar manya bbu bata lkc Alhj sadeeq ( Alhj na Allah) da kansa yaje
gurin surukan nasa kuma sunyi na'am dan sati daya aka tsayar.
iyyah murna bbu adadi dan har kuka tayi dan farin ciki.
ranar juma'a kuwa aka daura auren baba &mama (binta)
masha Allah xama yakara ddi da shakuwa tsakanin familyn guda biyu

soyayyar da kamal ke nunawa yusra yana bata mmki ta wani bangaran kuma takan gani
kamar da kunya ta auri *dalibin*ta dan cewarta yaro ne bbu abinda xeyi mata se
rigima, shirme ( hmm)

^°=^°=^°=^°=^°=^°=

kowa ya hallara saboda taron da dad da baba suka gayyaci y"an cikin gidan ciki
kuwa harda iyyah, samira,mom, mama, kamal,yusra se su baba d dad

dad ne yyi gyaran murya snn yyi adu'a ya dora da cewa daman ba komai yasa muka
taraku ba mgnce kan yaran nn ya nuna yusra d kamal.

mun yanke hukuncin nan da sati 2 insha Allah xamu daura muku Aure
wayyo kamal jiyake kamar bashib ba kowa cikin gurun kana kallon fuskarsa kamar
gonar auduga dan murna mama d mom ba'a magana.
iyya ce ta fashe da kuka ashede tana da rai xataga wan nn ranar.
yusra baxaka iya tantance wani yanayi ta shiga ba.
yakuma da cewa san nn kai kamal nan da 1 mth xaka tafi U.S dan ci gaba da karatu
dan na gama komai san nn 3 yrs ne bbu yawa inyaso kana dawowa se ayi bikin.
( ga koshi ga kwann yunwa) wani gumine yake ketowa kamal
wani irin tashin hakali ya shiga mgn xeyi mom dake lura dashi tayi saurin katse sa
dacewa subar gurun.

^°=^°=^°=^°=
xaka iya kamal shekara ukun ai kamar yaune be a man mana se mom ce ke lallaba
kamal
mom yanxu shekaru nafa 22 yrs shine baxan iya rike mace ba wlh mom xan iya
mutafi tare da matata mom se kallon kamal take wae ita yake cewa xe iya rike mace
harda wani cewa wae matarsa.
da kyar mom ta lallamasa yabar dakin cikin kasala.

itama sexy anty tashi lallashin sa take kamar xeyi kuka yake cemata daman ke ai
baki damu dani ba dan naga sanda dad yace xan tafi harda murmushinki dariya ya bata
sede tasan halin rigimarsa shiya sa ta cinye dariya

nafama fika damuwa kawae de dauriya nafika kallon banga alama ba yyi mata

snn yace to kicewa dad tare xamu tafi.inke kika ce xebari kinji dan Allah hararar
sa tayi kai meyasa kaki gaya ms aini baxe yarda ba to nima ina gaya masa baxe yarda
ba
bakinta ya kallah yyi murmushi saura kwana nawa anty na me tace masa inga
abubuwa na suma su ganni 😉 oho wai ni menene abun nn naka xaki gansu nn da sati
daya
bari ma nafita a dakin nn kinsan ance in aski yaxo gaban goshi yafi xafi dan
kwanan nn bana bacci kulum tunani na yadda xan malake matayin mata nake ( samun
matsayi wato xa'a tashi daga dalibi xe koma miji )

itama kallonsa take to baxata ce kamal be hadu ba kuma itama tana jinsa a ranta
sede har gobe yana matsayin *dalibinta*

anty yusra kinajin yadda nakeji inmuna tare ko munawa ya ritsata da madedeta
idanunsa wadda saboda xaman su tare yanxu suka kara shigewa ciki dan in suna tare
soyayyarta xukar shu take kuma hkn ba karamin galabaitashi yake ba.

murmushi take *dalibi na* shike son rinewa zuwa min miji
karki damu ni xan iya xama dake dukda ke din baki da lafiya (cikin xolaya) duka ta
kaimasa da pillow din ta fita yyi yana dariya....

YAU NE!! YAU NE!!!

duk da yan uwa da abokan arxiki ne kawai suka sheda daurin auran da ko I.V basu
bugaba amman mutane kamar ba'a mutuwa

hk gidan mom d mama anata shiri abinci kala kala wae hakan ma ba biki suke ba kawai
daurin aure ne.

tunda yusra taji andaura take kwance Allah sarki ummanta Allah yaji kanta da tana
nn ko wani farin ciki xataji.
se kuma mmki take tare da jinjina lamari na Allah *dalibi na* ya xama
mijina .

saboda kukan da tayine ya haifar mata wani xxxabi me xafi ya rufeta

wayaga kamal baki kamar ya tsage se wani murmushi yake

sauri yake yajishi jikin sexy antyn tashi yana tafe amman hagowa yake yau zeje
mata a matsayin miji yau xeji dumin jikin antyn tashi.

yana tura kofar ya hangota kwance tsakiyar gado........

MUNA MIKA SAKON GAISURMU GA MASOYAN MU


MUMA MUNA KAUNAR KU

in dedicated to ol FASAHA WRITERS 🖊🖊 members

4r cmet
08161594233
[1/5, 12:26 AM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯

51 to 60
/kauna gareki_ _masoyiyar mu masha_ _Allah munga sakonki_ _ya iskemu dan kuwa_
_yanxu hk yana cikin_ _birnin hrt dina._
_ba alfarma girmanki_ _ne, cen2tane gareki_ _kasan cewarki mafi_ _soyuwa_....
~teermehluv~

_sauran masoya masu kira da yimana mssgs muna kaunarku kamar yadda kuke_

~masu xagi ma muna godiya dan be fito mana a goshiba Allah ya shirye ku~

by
Anty Rukie(mmn Abdljl)
&
Halima Auwal

Rai tasake hadawa kamal ka budemin kofa na futa bana son irin wan nn abun

kusa da ita yake matsowa ta matsa kabari karka tabani seke matsowa yake yana
murmushi lips nata yake kallo ya dauke kansa ya mayar kan hips nata ya kuma kallon
kirjinta tuni kwanyar kansa ta tsotse har tana shirin konewa.

kamal bana sofa take fada lkc taga ta hade da gado.

shi bayama jinta bukatarsa ya isa kugunta.

abakin gadon ya sameta hips din ya danka wani iri numfashi yyi me karfi a tsorace
tace inkanawa Allah kamal kabari wlh bana so.... bakinsa taji cikin nata seda yasha
lips nata son ransa tukun ya cire rugumo tayyi sosai

ji yake kamar ya tsaga kirjinsa ya adanata har karshen rayuwarsa hk yakeji

numfashin kamal kawai kakeji lamar xe cinye mata lips


kissing din ko ina yake tuni ya manta inda yake kuma dawa yake tare xip din
rigarta yake nema duk ya rude mt turesa take kuma kankameta yake harta gaji
yyi nasarar xuge xip din kama rigar yyi xe cire ta rike gagam
dan Allah me kakeyi hk nice fa kamal Antyn ka kuma yayarka plss karabu dani
cikin muryar mayen luv yace mata ke matata ce dan Allah ki barni bbu abinda
xanyi miki wlh dagowa yyi kusa hada ido murmushi dalle yyi mt dukda halin dimuwa
daya shiga seda ya gane itama tana amsar sakon nasa

matar kemafa kina so mugunta kke son yimin yaci gaba da kagashi

rigar taki sakewa dan Allah ki barni naga abubuwa na mana yanxukam tsoron kamal ne
ya kamata sosae dan gani yadda jikinsa ke bari kamar me rawar showkin hannunsa ya
xura cikin ciyoyinta har mararta seda ya tabo a tare suka sauke numfashi me dumin
luv
shafata yake kamar bbu gobe seke rikesa tayi kam yanxu kam tare suke nishi
jin numfashinta ya sake tunxura kamal na ban mmki dan shi yanxu kawae shidewa
yake kokarin cire mt siket yake.

sauri mikewa tayi ta turesa dan yanxu bbu karfi a jikinsa


shima tashi yyi da sauri xe sake rikota wayarsa ta dau rngn kasan cewar wayar na
kan gadon yasasa xubewa a gadon yana numfashi kamar me kalatowa
wayar ta katse sake kira akayi seda ya kalli sexy wife ( yanxu kuma anbar sexy
anty) ta wani cakare a bakin kofa se rarraba ido take 😂😂

wayar ya dauka mom ya gani cike da kasala ya dau wayar ina yusra abinda tace ke nn
gata shima yace to tazo yanxu to yace tukun ya kashe wayar

haushi ne ya kamashi haskiya su mom so suke zuciyara tayi bunduga.

kamar se bude kafar yyi ta shaga ya kuma mannata da kofar hips dinta yake shafawa
kansa kan wuyarta yace ashede nine likita gashi magun guna na sun fara tasiri
( sada yake ce mata bata da lafiya saboda jikinta baya tantance maza d mata) dan
naga kema kin kusa xama yar hannu nan gaba sena riga gudu kina bina Allah sarki
yaro dani kin koyami halin manya ture sa tayi xatayi mgn sukaji buga kofar mom
tana kamal haushine ya turnike kamal seda ya janyota yyi mata kiss a kumatu tukun
ys bude kofa

kunya ya kama yusra danta san dole mom tayi tunani wani abum kamal take kallo shi
kuma yaki kallonta dan har yanxu be dawo nml ba san nn takili yusra dake kai
sunkuye muje tace
mom tayi gaba yusra xata bita kamal ya riko riharta da masifa ta juya yace xip
dinki xan gyara miki 😳 hk mom ta ganni na shiga 56
[1/5, 12:41 PM] Haleema Awwal 👌: yana gama kyara mata ya jiyo da ita xe matseta ta
ture masa kirji 😳 mom ya kallah dake tafiya duk a tunaninta yusra na biye da ita
san nn yacewa yusra kika tabamin kirji wlh sena rama da karfi ta fixe shima biyota
yyi sauri take kamar takifa
mom kin ganshi ko!
(laah ta manta ma mom surikarta ce)

jiyowa tayi da sauri yusra ta labe bayan mom shima bayan mom din yake son xuwa yana
*sena rama* ( halima Auwal next novel) laah kamal a gabana baya yyi yana kallon
yusra dake bayan mom se muxurai take

murmushi yyi mom kirjina fa ta tabamin shine nace *sena rama* yawani shagwabe fuska
mom tace jishi dan Allah kamar wata *mariya* ( anty rukie mmn Abduljalal next
novel)
da gatse mom tace to xoka rama
xuwan kuwa yyi xe drankota mom ta ture sa
mom ni gaskiya kibarni na rama yadda take sa riga hk nake sawa yadda take boye
jikinta nima hk nake boyewa kuma ta tabani baxan rama ba

tana bayan mom ta hararesa san nn tace eh danxu aika tabamin kirjina harkana cire
min rig.... ( wayyo subul da baka 🙈) yusra dakejin kamar ta nutse tuni ta gudu

shima tafiya yyi na dariya daman burunshi ya cika

itama mom dariya da mmki ne suka kamata dariyar yusra mmkin kamal.

^°=^°=^°=^°=^°=
INKUN MANTA MUTUNA MUKU

wan nn mutumin da ranar dasu kamal sukayi candy yyiwa yusra magana? munsan de baku
manta ba.

kwance yake kan gadonsa yana juyi shi rabanda ya yyi hutun harya manta wattani 6
xuwa 5 tunda ya ganta yaji yana son tarayya da ita sosae dan tayi masa gakuma
wulakancin da tayimasa nakin kulasa

Hamza various ( kwayar cita) ke nn

dane ga alhaji hassan d hajiya *mariya* hamza an lalata masa rayuwa ta hanyar xuba
masa ido yyi abinda yaga dama ( uwa bbu harara uba bbu kwaba)
mugun dan kwaya ne mt be mai dasu komai ba duk inda ya hango mace yaji yana
sha'awarta tofa xeya aikata masha'a da ita ko tana so ko bata so
sun nn various (kwayar cuta) ya samo asaline gurin abokansa saboda ya xamewa tana
vrs din.

wayarsa ce tayi kara da sauri ya dauka tunkan yyi mgn aka riga sa oga mun samin
labarin tayi aure.
wat!! seda ya xauna ena ne gidan oga ance bata tare ba
yanxu tana ina oga surukar Alhj na Allah ce bbu yadda xamu shiga gidan nn sede musa
ido in tafito ita kadai semu kameta dan bata fita ita kadai kulum da wani nake
kanin su.
shima dan gidan ne? vrs yyi tan bayar
eh oga toko inhakane shine mijin nata dan yaro daya alj na Allah ya haifa.
to kusamin ido dan bata haduwa da abinda ya bani wahala irin ta ba.

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°

seda taga damar daukar wayar tukun tayi pkn kusan miss cll 12
haba dan Allah in baxa kisoni ba ki riga tausayamin plss
ya fada muryar sa a raunane kamar na mara lafiyar da yyi watan nai a gadon
asibiti
tunjiya kka hanani ganinki bbu hanyar da banbi ba amman sam kinki muhadu
nakira kin kashe wayar
yanxuma seda kikaga dama kinko san halin da nake ciki ke bakida tausayi inde a
kaina ne.

rabona da abinci tun jiya iyanxu lkcin da kika kawomin.

tausayin sane ya kamata sosae dan ko tasan inbe gantaba yadda yake tada hakalinsa
gashi ta tsani ya xauna beci abinci ba.

to ai kaine seka ringa tabani nikuma bana so

saboda ni ba mijinki bane ko? ni *dalibin*ki ne

aide bance ba to yanxu de ki budemin kofa ina pt dinku 😳


darefa yyi

inbaki budeba wlh xan kwankwasa kuma duk wandda ya bude xance gurin matata naxo ko
ince ke kika kirani.

gaski baxan iya ba to ni xan iya ya bata amsa

kafin na irga biyar ki bude inba hk ba xan kwankwasa.....

_mun dank"a wan nn page din gareku ma soyanmu Allah ya bar kauna_

Sakon FASAHWRITERS🖊🖊

4r cm
08161594233
[1/7, 2:06 PM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯

61 to 65

_xuciyar mu baxata_ _taba gajiya ko kosawa_ _da sonku ba_ _masoyanmu 😻😻_

by
Anty Rukie(mmn Abdljl)
&
Halima Auwal

dan Allah kamal ka bari kadena min irin wan nn abun kana takurani fa.... ya katse
wayar dan ya kuma sauraron ta xuciyar sa xata karye.. kuma inya fasa xe cutu...

tana budewa kamal yana bakin kofa


duk yarda ta fito da bacin rai seda ta hadiye dan yadda taga kamal din yyi wani
xuru2 abin tausayi.

yana kallonta ya sau ajiyar hrt idonuwan sa nakaiwa kan lips nata yyi hadiyar
yawu....

_kiyi hakuri enna bata miki ko na takura miki_


_ba lefina bane nayi_ _iyakacin dauri yanxun_ _ne na gaxa da kasa jurewa ena
ma ace_ _wani yana da ikon gani xuciyar wani toko_ _dakinsha mmki xakifi yarda da
jarumta ta_

tausayi ya bata dan kana ganin yadda yake mgn kasan iya gaskiyar ke nn

batada niyar mgn se kallonsa da take shidin ma ita yake kallo


hannunta ya ruko muje ki xubamin abinci yunwa nakeji cike da shagwaba yyi
mgnar

gaskiy... xatayi mgn sukaji motsi a fallow


cikin tsoro tayi gaba hartana tuntube.

kamar jela hk yake binta kamar da gan2 take kada masa hips gani yyi yau sunfi kaya
tuwa
bayanta ya kalla dan karamin dashi sauri ya kara dede sun shigo fallown mom ya
kamota ta fixe da sauri harararsa tayi

ko a kitchen kallonta yake gaskiya bata tsufa inka ganta sekace batafi 18 yrs

kaxo ka xabi wanda xan xubama ta fada tana kallonsa yana tsaye nesa kadan da ita

bata san xuwansa ba kawae taji saukar numfashin sa a wuyanta tare da rugumota

wani kiss ya kaimata bayan wuyanta tare suka lumshe idonsu ya rigata budewa
jiyo da ita yyi se yanxu ta bude ido murmushin nasara yyi
goshinsa da nata ya hade har karan hancinsu yana gugan juna

jikinta ya mutu bare ta hanasa dan wan nn lkc kamal ya riga ya kashe duk wani
garkuwan jikinta

I'm so srry plss 4rgive me da takurankin da nake ba'a son raina bane nima ina son
barinki kina hutuwa da futinata amman sena kasa ( muryar sa tayi rauni) plss
kiyimin komai banda boye min kanki ya fada yana lasan kumatunta ya kangaro xuwa
bakinta turesa tayi cikin sanyinta d wanda kamal ya haifar yanxu tace dan Allah ka
bari kaci abinci

lebansa ya cije
yyi baya ( so yake ya rake takurata)
hannunsa ta kama xomuje kaci abincin binta yake hanunta dayake cikin hannunsa ya
kara matsewa shi yasan koya jikinta ya taba nasa yadda yakeji.

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°

xan tafi seda safe rike mata hannun yayi ya mayarda ita ya xaunar bakin gado kusa
dashi kema yanxu kinsan ni mijinkine ba *dalibin*ki ba shiyasa kika dena boyemin
wan nn abubuwan kafin ta basa amma taji saukar hannunsa kan kirjinta hannun ta rike
kabar kaga dare yanayi tafada cikin jin haushi kallonta yake cikin bukatuwa, gani
beda niyar mgn yasata mikewa binta yake da kallo hips din nn suka sake har kitsa
masa kwanya

xata bude kofa ke nn tajita rugume jikin kamal yawani matseta gam kafin ta yunkura
yajiyo da ita duk inda yasamu jikinta kiss yake kaima gurin duk ya rude wani irin
numfashi yakeyi mai nishi

aiko yau dakyar tasha sede ta lalamasa tunkun ya barta dan dagaske yake son ya
girma a yau din nn

daga ita harshi bbu wanda yyi baccin kirki ita mmkin *dalibin*nata take se wani
sabon lamari dayake mamayar xuciyarta son kasan cewa da kamal yana nuna mata xallan
sonsa ( gaba gaba de 😷)

juyi yake dan ya gwada yin sallah amman alwala taki xama hk ya hkura
wayarsa ya dauka xe kirata ya fasa ko tayi bacci.

tsakanin baba da dad amanace me karfi duk abinda dad xeyi seyayi shawara da baba hk
shima baban
duk shagunan shi suna hannun baba shi yake kula dasu sosae dad yake ganin ci
gaba

mama (hajia binta) ta rike su yusra kamar yaran data haifa ta mutunta iyya kamar
mamanta
ban garan babama basu da matsala

mom bewar Allah ko yana jin dadin xama da ita dan ta iya xama da kowa

kamal d yusra se abinda yyi gaba wajen kamal inde kamal yana gurin su dad ko mom to
yusra bata xuwa dan tasan xe iya bata kunya kuma xuwa yanxu yariga da yasabar mata
jin dumin sa dan kulum se yasan yadda xeyi ya rutsata kulum itace da jan lebe ko
yadan tashi kadan ta radema hanasa sede inyana neman xak"ewa take taka masa birki
shimafa da magiya da banbaki ( uhumm)

yau kwana 10 da yauransu takama saura kwana 4 tafiyar kamal duk ya rame ya fita
haiyacin sa kulum cikin tunanin yadda xe nisanci masoyiyar tasa yake yaje gun dad
yaka kafa da baba har mom mama iyya duk yanabi dayan biyu ko yafasa karatun a U.S
yyi a gida 9ja ko a bashi matarsa ko kunya bayaji duk wanda yaje gunsa hk yake ce
mai.

baba ne yakeyiwa dad maganar


lamarin yaron nn yakamata a duba cikin xabin nasa a dauki dayan kamar yadda
ya bukata
dad ya numfasa san nn yace abinda nakeson ka gane shine kuskuren danayi baya
nakeson gyarawa nakin jajircewata ta fanin karatun nasa

so nake yaje yyi karatun cikin wuya xefi ganin darajar karatun kuma kai kasan yaran
yanxu muddin aka bashi matar tofa baseyi karatun yadda ya kamata ba kaga tunda
yasan yana da iyali baxe so yyi wani abunda xa'a kara masa wasu shekaruba ko da
kwana dayane xefi maida hsnkalin sa
sosae baba ya gamsu da bayanin dad sede yadda kamal din yatashi hankalinsa ya
bashi tausayi
[1/7, 8:20 PM] Haleema Awwal 👌: mamace tacewa tusra taxo ta kaiwa kamal abincinsa
dan ko brkfs beyiba gana ranarshi ko tabawa beyiba ki rarrashe shi kinji to tace
xata fita mama ta kuma kiranta ki tabbatar yaci fa to tace cike da kunya dan mom
tana dakin maman

ajiye abinci tayi kan stl ganin hklinsa baya kansa ya shiga duniyar tunani yana
xaune abakin gadonsa itama xama tayi kusa dashi jikinsu na gugar juna se lkc ya
dawo cikin hankalin sa

idonsa cikin nata hannunsa takama kamar me jira ya kuma matse hannun nata

kina gani xasu rabani dake dan Allah kice xaki bini idonsa yyi ja kwalla ya taru
ina ganin kwana ne yakusa karewa dan rashin ganinki bara xanane ga rayuwata
baxan jure dakwan sonki batare da kedin kina gurin ba
wani irin tausayinsa ne yake kaimata cafka a duk jikinta
batasan lkcin data rugumoshi ba seda ta rugumesan ta kula
shafa masa baya take cikin tausayi se ajiyar xuciya yake akai2 wani irin
tausayin xuciyarsa ce ta kamasa yadda xata rayu batare da farin cikinta ba.

kuma rukota yyi sosae bakinsa ya daura kan wuyanta

tashi kaci abinci kaji kai ya girgixa ( ah'ah) bata kulasaba ta janyo stl din har
gabansa yanata binta da idonsa
xama tayi inda ta tashi abincin ta dibo a cokali taci kai2 ddi kaima ci kaji
bakinsa ya bude tasa masa yanaci yana kallon lips nata ji yake dama dasu ake hada
masa abinci ya taunesu ya hadiye koya huta ( to inka cinye gobe me xaka tsotsa au
mungane lollipop😂😂) hannunsa ta kama xobina biyu dasu dariya tayi san nn tace
cikin xubinan nn wane ne budurwarka ta baka shima dariya yyi
ai wlh ka dau hakina dan na tsorata diamond ya bata ina xan samo tare suka saka
dariya ( Allah sarki kamal har ya manta yana cikin tashin hankli)
hirar taketa janshi harya cinye abincin san nn ya fara neman yimata rigimarsa
kai wae baka gajiya ne kuma rugota yyi so nake na tabbatar kin warke inda
saura kinga senaci gaba da dauraki kan maguguna na
sosae luv din kamal yau yyi tasiri jikin yusra dan ta mayarda martani batare da
tashiryama yin hk ba
abinda yyi sanadiyan birkicewar kamal cikin birkicewa da muryar da bata futa sosae
yace kiyiwa Allah yaude ki barni nafita daga *dalibin*ki ki y"anta ni naxama miji
gareki in nuna miki kedin abarson kowace plss 😳 cikin tsoro yusra ta dago kai tana
kallonsa shima ita yake kallo idanusa sunyi ja ainun ka fuskarsa duk wani bula na
gashi ya sake budewa ya kumbura ( tsikar jinki ) numfashin sa me dumin gashi yadda
yake futa kamar bagenda ta kama bera yake son gudun mata

cikin tsoro tace kamal wlh ban shiryaba


ni..na..shir..ya
kokarin rabata da duk kayan jikinta yake
kuka tasa masa ( laah yauga abin kunya mlm dawa dalibi kuka 😂😂)

jin kukanta yasashi saurin sakinta yyi baya yana nishi da danke ciki kiyi hkuri ki
dena kuka banaso abinda ya keta fada ke nn cikin biryar wahala
kukanta take ita yanxu kanta na tausayin kamal ne daxata iya bbu abida xesa
ta hanasa

kusa dashi xataje yyi saurin tsayar da ita tahanyar daga mata hannu yace dan Allah
ki fita haryanxu tana tsaye kifita nace yasake fada da ragowar karfinsa

jikinta duk yamutu amman hakan ta fita

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°

washe gari da dan fushi kadan kamal ya tashi ya wucesu a kitchen ita da mom suna
hada brkfs mom kawai ya gaisar yyi gaba da kallo yusra tabishi taji ta damu da
rashin wawalwalarsa
wasa2 suka yini cur bata sake ganinsa

shiko yanacen se bawa kansa wahala yake


sosai idanunsa suke damunsa dan ganinta shi kanshi yana bukatarta ya kwanta ya
gudundune dan yyi bacci amman ina baci yaki tashi yyi xaune yana karanta algur'ani
mai girma

gaskiya tana son sanin halin da kamal yake ciki


tura kofar tayi har yanzu yna karatun alqur'ani cikin muuryarsa mai dadi da mamaki
ne ya.kama yusra yaushe kamal ya lya... dago idonsa yyi yasalm yaji dadin wan nn
ganin nata mazewa yyi kamar be gantaba yaci gaba da karatunsa ckin nutsuwa baki ta
wangale kusa dashi ta matsa sa yakoma kanta shiyasa ya ajiye algur'anin ba karamin
ba wajen kauda kansa shi alale mai fushi *dalibina* tace cikin son tsokana banxa
yyi mata amman ckin xuciyarsa ji yake mar ya rungumota bayansa taxo rugumosa tayi
tsam lebansa ya cije

_kuyi hakuri da yanayin typin dinmu na rashin yawa_

FASAHA WRITER'S🖊🖊

4r cment
08161594233
[1/9, 10:53 AM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯

65 to 70

by
Anty Rukie(mmn Abdjl)
&
Halima Auwal

kuma rugumosa tayi harda lumshe idonta ( hmmm)

shuru ya sake yimata amman shi yasan me yakeji gani tayi da gaske yake baxe
kulataba cikashi tayi bakin gadon ta dawo kusa dashi ta xauna dama ka iya karatun
gur'ani hk 🤔 shuru y sake yimata
murmushi tayi ganin da gaske yake fushi hannunsa ta kama
iya kacin dauriya yau kamal yyi kam

ita kuma so take ta kure iya jarumtar tashi sede a dan tsorace take.

kiss ta kaiwa goshinsa


dakyar ya samo numfashin sa dan gaskiya kiss din ya shigesa ( shine karo na
farko da tayi mai hkan)

rugumosa tayi wan nn kamshin nata ya kuma jefashi cikin rudani fuskarsu ta hade
bakinsa ta kama cike d tsoro take dan tsotsan bakin nasa
amfa xo gurin daxe iya jurewa ba

kara rugumota yyi shima tuni ya manta da yanayin wani fushi


bakinsa ya cire cikin nata kissng nata yake kota ina xaman ne ya gagaresu suka
xube kan gadon seke haukace mata yyi jikinsa se rawa yake tun daga kafa yake yimata
wasu miyagun kiss har kan lebanta nishi kaiwae suke kansa ya tura cikin gashinta
yana xuba mata wasu shirmen xantuka ganin xe xake ne yasata saurin tsaida shi yauma
da kyar ta ceci kanta

haushinsa ya huce kan filo wani wawan naushi ya bawa filo din san nn ya rike da
hakorinsa ya cixa da karfinsa ya kuma cusa kansa a karkashin filon
tana gefe kwance wani irin shauki takejita a ciki..

wayar kamal ce duk ta katse su da tunane2 nansu.

dad ya gani jiki bbu kuxari ya dau wayar kamal kuxo muna son ganinku a babban falo
to kamal ya iya cewa
su dad suna neman mu to muje mikewa sukai tana gaba yana biye da ita bayan
nata yake kallo
kofar xata bude taji ya hadeta da kofa bayanta xuwa hips dinta yake shafawa wani
irin numfashi yake fitarwa kamal su dad fa suna jiranmu ta dan turasa da bayanta
dan har yanxu bata jiyoba kofar tayi sauri budewa ganin beda niyar bari da sauri
tayi gaba.

^°=^°=^°=^°

duk iyayen suna kan kujera kamal d yusra suna xaune a kasa idanunsa na kanta kanta
akasa tana dago ido suke hadawa
alama tamasa na kallon ya isa hk shima kafada ya dage harda shagwaba dariya ya
bata tayi murmushi kawai

kamal dad ya fada seda gabansa ya tsinke ya dago ido yana kallon dad din insha
Allah jibi xaka tafi karatun dan na gama yimaka duk wani abu daya kama sauran naka
shirin

dukda yasan mgnar tafiyan seda gaban sa yyi axababban faduwa kallonsa ya kai kan
yusra da baxaka tantance wani hali take ba san nn ya kali mom itama idonta kanshi
hakuri take bashi da ido alamar kar yyi mgn

xuciyarsa tafara yimasa xafi jiyake kamar d numfashin sa xa'a rabasa


to dad Allah ya saka da alheri kanajin mgnar kasan iya lebe take

bbu wanda beyi mmkin kamal ba dan sunyi tunanin xayi daru

san nn yakara da cewa nima dad ina neman alfarma se yanxu baba yyi magana munaji

ba komai bane dama so nake yaya yusra ta bar aiki


baba yace ai bbu komai kana da ikon hanata din tunda kai mijinta ne kaji
to nagode Baba
xaku iya tafiya dad yace ita dashi suka fice dama iyya da samira banda su.

auwa asra yanxun nn nagama cigiyar kamaluu nace kwana biyu bana ganin Sa seda
ta xauna tukun tace iyya kita batawa mutane suna ni yaxu nawa baya ban haushi akan
na kamal kita bata masa suna haba iyya

kujin yar dadi miji wato ke me jiko iyya ta fada harda tafa hannu
yusra tana dariyar iya ta wuce dakinta

tana kwance tuna duk wani abu da yashiga tsakaninta da kamal take abinda yafi bata
mmki irin wada tayi masa daxun kode ta fara san abin ne
wata xuciyar tace kawaide bakyanson ku rabu yana fishi dake kumama ko bbu komai
ai mijikin ne dukda kina kallonsa yaro

kwana nn saboda jimamin rabuwa dashi ko bacci kirki batayi


wan nn shakuwa ce ta fada cikin gasgata kanta ( mude je xuwa sexy anty lol)
[1/9, 6:52 PM] Haleema Awwal 👌: iya tashin hankali kamal ya shiga
shi yana ganin baxe iya rawuwa bbu ita kusa dashi ba kuma su dad sunka fahimtarsa
bbu me tausayinsa ko ita dayake dominta bata gani shi yaxeyi yasan mutuwa xeyi
rayuwa bbu ita tamkar raba gangar jiki da numfashine
ranar bega bacci ba hk yyi nafilfi yana rokan uban giji ya rangwata mai.

washagari dakin mom ya shiga bayan sun gaisa yyi shuru da tausayi ta kalesa san nn
tace kayi shiru

matsawa yyi kusa da ita cikin wasa yace baby mom dita tare sukayi dariya tasa de ta
yakece
kaci gidanku nice yau kuma babyn eh mom bakya tsufa ai
yata ni tayo shiyasa kafita kantanci
yauwa antabo masa inda yakeyi mai kaikayi
mom daman kuma xuwa nayi ki sa baki nide gaskiya abani matata mutafi tare banajin
xan iya tabuka komai inde banasata a indona ba mom kinfi kowa sanin halin da nake
shiga inde bata tare dani
mom ki tausayawa halin daxan shiga kumani matata tunda ya fara mgn take kallonsa
dan iya gaskiyarsa yake fada mt

kamal kayi hakuri kwana nawane ka gama ka dawo kamar yaune fa kajure kuma a rayuwa
ba kowani abine kake samu ta dadi ba hk tayita tausarsa shide jinta yake yasan baxa
sutaba gane yadda yakejin radadin wan nn lamarin ba

itama yusra yau hk ta tashi jiki bbu laka sam taki walwala dan ko brkfs batayi ba
wani irin daci takeji a cikin xuciyarta kewar kamal ne ke damunta batason yyi mata
nisa

mamace ta turo kofar bakin gado ta xauna har wan nn lkcin yusra batasan ta shigoba
seda ta dan tabata xubur ta mike san nn ta gaisheta kinyi brkfs kuwa ah'a yanxun de
nake sonyi to yar albarka maxayi kije kitaya dan nawa shirya kayansa kinji kuma har
kulum ita mace ita take karawa mijinta karfin gwiwa ki nusar dashi gaba basan
ranshi ba kimji kai ta dagawa mama idanunta har sun kawo ruwa...

ko abinci bata saura raba ta wuce dakin kamal din


a tsaye ta sanesa ya hada kai da bango hannunsa ya dungulesu suma ya axasu bisa
bangon
tausayin sa ne yakamata ko bbu komai duk dan ita ya shiga wan nn halin

hawayen idonta ta goge

juyo dashi tayi


a hankali ya bude idonsa da suka rine xuwa kalan tashin hakali
yana gani itace ya rugumota bayansa tadan bubuga san nn ta jayeshi daga jikinta
fuskarta ya kama yana neman hade musu baki tace masa mgn xamuyi to yace amman be
fasa abinda yake son yiba seda ya tabbatar wada kansa nutsuwa kadan tukun ya saketa
bafa dan yaso ba sadan mutsu2n da take ne taki bashi hadin kai

har bakin gado ya jayota seda ta xauna tukun shima wae xai xauna cinyarta batsawa
tayi tana hararar sa shima murmushi yake ya xauna gefanta ina nauyi ne oho tace
yasake cewa kin yarda xaki bini dan Allah mutafi tare kinji baxan iya jurema
rashinki ba duk yadawo kallar tausayi kamar ya fashe da kuka idanunsa tabb kwallah
ta fara mgn cikin sanyinta kamar yadda na baka shawara wancen lkcin yanxun ma
xan sake baka yau ni malamarka ce kaima kaxomin matsayin *dalibina* karatu shine
gatanka gaskiya ina da burin kayi karatun saboda ni dakuma yaranmu da fa kaine
gatanmu to taya xaka kula damu
da kake cewa baxaka iya ba xaka iya kamar yadda karabuda wancen halin wan nn ma
inde kana son xama dani dole ka koyi kokari d jarumta

na rokeka kamayar da hankali kayi abinda xamuyi alfahari dakai

magani take gaya masa wanda sukasa yaji gwarin gwiwa sede dakamar wuya ya jure

kansa ya daura kan cinyarta hannunta ta daura a kan nasa tana shafawa hkan yasa
masa nutsuwa

nagode xan gwada kuma insha Allah baxan baku kunya ba kinyarda xaki xama uwar
yayana ya dago yana kallonta kai ta daga masa idinsa ya lumshe a fili yace wayaga
biri ya hau bishiyar ayaba.
yyi kwafa 😂

bata gane me yake nufi ba tace tashi mufara shirya mk kayan

tana shiraya kayan shikuma se faman barna yakeyi mata a ciki banxa tayi masa taci
gaba da kyara kayan tana shiryawa cikin jakar tasa

yana rugume da ita ta baya ita kuma tana aikinta


yaude tare xamu kwana ko
shuru tayi masa
hannu yakai cikin rigarta ya shiga wasa da kirjinta yana neman xuge xip ta juyo
haba dan Allah ka bari mana baka aiki nakeyi ba.. kallon da yabi bakinta dashine
yasata saurin juyawa cikin xaguwa ya juyo da ita kafin tayi mgn yarigata wajen hade
bakinsu

dakyar yabari ta karasa kyara kayan

yinin ranar bebarta ta hutaba ko sallah jam'i sukayi abinci ma tare sukaci

wanka fa xanje nayi to kiyi mana anan se naje dakinki indauko miki kaya banason
kiyi nisa dani yau kinga gobe bana nn yafa kwallah tabb idonsa
tausayinsa takeji sede ya cika rigima inta biye masa tam dinsa
bani 5mns xan dawo
kai yakada mata alamar to

sauri take tasa kayanta dan yanxu xe iya shigowa tana kokarin xuge xip ya turo kafa
da sauri ta xuge
kallonta yake cike da so dan tayi kyau atamfa ce riga daxani shekarunta suka sake
buya
kinyi kyau hk ya tusata suka koma dakinsa
da daddare ma hanata tafiya yyi hartayi fushi yadda ya damu ne yasata sakowa
ga wani irin tausayi yake bata

basuyi baccin kirki ba kamal ne ya birkice mt sosae da yaga tana neman yi masa kuka
ya hakura bawan Allah sedefa tasha matsa dan jikinta har ciwo yake mata
[1/10, 10:58 AM] Haleema Awwal 👌: damo yyi lalata da yahau kan dami duk da be ciba

tun kiran sallah farko daya tashesu be bari sun koma bacci ba

da ga karshe satayyi a gaba yana hawaye su dad basa sonsa itama bata son sa shi
kadai yake son kansa
abin dariya abin tausayi

rarrashin sa take tana kara karfafa masa gwiwa hk tasamu yasake basuyi aune ba
sukaji noking din dad mikewa tayi tana rarraba idanu gurin buya take nema
sake bugawa yyi san nn yatafi yasan de yatashi tunda bashi da nauyin bacci

kamal ne ya riko hannunta ya xaunar da ita har yanxu tana rarraba ido ki nutsu ki
dena irin wan nn rudewar bbu kyau xata iya taba miki kwakalwa ki rika kokrin saita
kanki kinji
to tace masa kumatun ta ya latsa yauwa matata

beje masallaci ba yau a gida yyi sallah itama sallar tayi da kayan sa

seda ta idar tukun yace ya kikayi sallah bbu wanka wankan me xanyi au baki ma
saniba kina nifun duk ddin da kka sha abanxa ya tashi

cikin fushi tace duk ka wahalar dani yanxun hk ma jikina ciwo yake
gaskiya ke ba jaruma bace dan wan nn abin kin fara raki mema akayi

shuru tayi masa shiko se xancen yake tayime banxa


dabara tayimasa ta gudu dakinta Allah yaso bbu wanda ta hadu dashi a hanya

^°=^°=^°=^°=^°=^°^°=^°=

yana gama shiri dakin mom ya shiga ya gaisheta karasowa tayi har inda yake tseye
hannunsa ta kama kamal ya kiyaye dokar Allah sallah kan lkc banda shashanci muna
yabonka k daure a hk xaka xama abin faharimu inka tsaya wasa ko ka dawo baxan baka
yata ba cikin wasa shima murmushi yyi mom xanyi miss naki ya shagwabe fuska xo muje
gun dad dinka
nasiha sosae dad yyi masa me kashe jiki
aiko jikin kamal ya mutu baba ma da mama sunyi nasu nasihar

jikinsa duk ya mutu hankalinsa ya tashi yaga fa da gaske suke son rabashi da
matarsa

yana shiga yaga kaka da samira a falo suma jikinsu duk a mace samira ta tashi da
gudu tayi kansa tsugunawa yyi yace beautin mu inaje na dawo xaki aureni kinga lkcin
anty yusra ta tsufa kuka tasa masa san nn tace kaima ka tsufa ni banxan auri tsoho
ba ta karasa mgnar da dariya ga hawaye a fuska iyya ma murmushi tayi ga hawaye a
fuskarta

yusra da sauri ta koma dakinta dukda bbu wanda yasan taxo godanta ta fada kuka
tasaki me ban tausayi kowa na gidan ne yake bata tausayi dan kamal akwai baikonci
gasan bada dariya

turo kofa taji anayi yasata saurin goge hawayen nata dan tasan kamal ne

a kanta ya kwanta dan yasan yanxu xata turesa wae yafiya nauyi.

aiko turesan tayi nifa bantaba ganin matar da take cewa mijinta yana da nauyi
ba se ke... xaune ta mike shi kuma yana kwance yada ta rure sa

kuma janta yyi ta koma ta kwanta san nn ya matso da ita ya matse washi tace kai
komai se kayi mugunta ni bataba jin anyiwa mutum kiss baki ya kumbura ba se a kaina
yar rugumar nn ma kulum se gashina yyi kara
dariya yyi sosae yadda ta dage da gaske take

san nn yace duk da hk kinajin dadi tunda kema kina tayani

turesa take sonyi ta kasa Allah kamal baka da kunya nifa yayarka ce kuma Antyn ka..

be bari ta karasa ba ya hade bakinsu


hannunsa ya tusa cikin rigarta shagalinsa kurum yake yau kam bata ko musaba sede
bata tayasa ba dan ta tsorata ran nn
a yunwace yake komai da xafi2 yyi nisa sosae yaji ana buka kofa cikin jarumta
yana maida numfashi yace wa..ye.. har yanxu be daga taba

yaya kamal dad yace wae ku ake jira yusra ce tayi saurin cewa gamu nan xuwa samira

komawa xeyi ya ci gaba da gashi tace su dad fa suna jiranmu muyi brkfs kuma kaga
ana gamawa xamu rakaka

shareta yyi yaci gaba ka bari mana se sun gane

idonsa dasuka kankance ga wani irin ja da sukayi har abin ya bata tsoro
ki bari wan nn cefa dama ta karshe dan nasan rabani dake xasuyi kabar
kadan xan kara kwata2 baya cikin haiyacin sa dan bema san me yake fada ba

to naji kaxo muje in mukayi brkfs kafin su gama shiri se muje dakin ka
yasan wayo take sonyi masa sauka yyi daga kan gadon xe futa tayi saurin tsayar
dashi hk xaka futa ta ? taso tana gara masa rigar tasa duk ta cukurkude ga botiran
duk sun cire lips nata yake kallo ya kama hips nata har ta gama
jeka to nikuma xanxo daga baya..

kowa na gidan beyi wani karin jumalo na dadi ba hasali ma abincin cacakala kawai
suke

jika bbu gwari suka rakayi masa rakiya filin jirgi ko a mota yusra taga ta kanta

seda mom ta kwankwasa musu kofa tukun ya bari suka fito yana rige da hannuta kagam
jikin kowa ya mutu iyya da samira anata kukan rabo da kamalu

karfe 8:30 jirgin su kamal xe daga

saura yanxu 15 mns ya keta haxo


har amfara cigiyarsu su xama cikin shiri

kamal baya ganin kowa a gurin se ita rugomata yyi sosae ya hade hancin su guri daya
ya lumshe ido ki kularmin da kanki na baki amar kanki karki dinga yawo ke kadai ko
mutum daya kinemi securityn daya karkije ko ina harse kin gayami banda yawo da
gyale katon hijjab xakina sawa
kiss ya kai mata baki baya tayi da mutane ba a gida mukeba... hawaye ta gani
idonsa kukan da take boyewa ne ya botsare kuka suke yana rigume da ita

mom mota ta shige dan wani kuka me cinye farin ciki take tunda ta haifi kamal
betaba tafiyar sati daya ba

dad da abba suma dauriyar suke dan yaran sun basu tausayi sosai samira ta tafi
gurinsu da gudu ta anan suka durgushe suka rugumeta suka ci gaba da kuka

( suma yan fasaha wrtrs ba'a barsu a bayaba wajen suburbuda kuka abin tausayi 😭)

mamace me karfin halin basu baki


ta lallaba kamal ya shiga jirji
seda su kamal suka daga tukun
kowa ya shiga mota cikin jimami da kadaicin kamal din

*kuyi hakuri aikin sauri*


*wacen page din ba* *various bane*
*virus ( gwayar cuta)*
pls a ashare ~various~

by
FASAHA WRITERS 🖊🖊

4r cm
08161594233

[1/18, 6:44 PM] Haleema Awwal 👌: [1/17, 10:52 AM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯 DALIBI NA 🕯

76 to 80

by
Anty rukie (mmn Abdljl)
&
Halima Auwal

itama kallonsa take dan ya cenxa mata sosae ya kara kyau ga girma se tsayi damacen
ba guntu bane kana kallonsa kasan Allah yyi jarumin maxa... batayi aune ba taji ya
rugumota yana neman hade musu baki
da sauri cikin shamatarsa tayi baya
a wajefa muke shima kallonta yake cikin xaguwa bafa a 9ja kk ba su nn bbu ruwansu d
wani bata kulasa ba tayi gaba yana biye da ita sewani juya hip dinta take (anasa
ganin)
gani yake kamar ba tafiya suke ba saurinsa ya kara batare da ya kalleta ba ya
danki hannunta figarta ya shigayi dan shi a ujule yake.

daki ya xarce matseta yyi a jikin kofar seda tayi kara dan batsar bana wasa bane
kamal din daya xama kurma, beben luv
bemasan tayi ba bakinta yake laluba lebenta na kasa ya kamo wani irin sha yake
mata hakan yasata lumshe idonta kurnanin kamal ne ya cika dakin se huci yake kamar
bakin kumurci ( da alama yau ango yake 😌) cikin shauki itama ta kama lebensa na
kasa tana tsotsa al'amarin dayasa kamal suman tsaye xubewa sukayi dan duk wani abu
dayake kai kamo a jikin kamal ya tsaya hatta numfashi sa seda ya dauke na wasu scns
wuyanta ya mayar d bakunsa kamshinta ya doki hancin sa sake kankameta yyi yana gaya
mt yadda yyi missn nata
tausayi sosae ya bata yadda taga duk ya diririce mata yadda jikinsa ke rawa yasa
jikinta yyi sanyi ( kamal yyi kokari kana ganin sa kasan luv tana wahalar d shi ba
kadan ba)
xip dinta yake neman xugewa cikin xafi xafi biye masa tayi yyi bidiri,
sha'aninsa
yana shirin chaxa takun sane ta diga mai a aya da kar da sidin goshi ya barta
cewarsa to nyt bbu daga kafa yade rage xafi ( wadda xeje sama ya taka leda ai
yarake hanya 😂😂)

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°

kwance yake kan katon hamshakin gadonsa hayaki ne ke tashi kamar ana gobara se kayi
da gaske xaka gansa dan yada hakin tabar ta lulube sa ( Hamza virus) ke nn
kwankwasa kofar akayi ixunin shugiwa ya bayar wani katon mutum basamude ne ya
shugo oga kayi hkuri munkusa kamata
mikewa vrs yyi ya kali guy din daya shugo fakaki bantaba haduwa da abinda ya
wahalar dani irin taba kusan shekara 2 duk tarkon dana dana mata seta tsallake duk
ranar da ta shiga hannu seta fanshe kayi hkuri oga komai xexo da sauki nayi maka
alkawarin sena kawo maka ita

nikuwa inde ka kawomin ita na barma gidan nn da duk abinda ke cikin gidan
hahahahhhh ( dariyar yan iska) wada aka kira da fakaki yyi angama ogo ni kuwa
cikin satin nn sena kawo maka ita.

^°=^°=^°=^°=

a firgice kamal ya mike daga baccin da ya daukesa ( matar tashi ce tayi masa wayo
tasa sa bacci ta hanyar yi masa tausa)

ido fall hawaye jiki ya jike da gumi yana bude ido yaga tasasa agaba tana kallonsa
ya saki ajiyar hrt ya runtse ido yake budewa adu'a da neman tsarin sharin mafarkin
yyi san nn ya matso jikinta har yanxu kallonsa take rugumeta yyi menene take
tambayarsa ya kara matseta sosae tukun yace nima de baxance miki kome nagani cikin
mafarkin ba amman akanki ne de bayanshi ta shafa bakayi adu'a bane kuma la'asar
tayi baka tashi ba kayi sallah ba amman insha Allah bbu komae
yakuwa ji dadama da kalamanta sede begama samun nutsuwa ba dagowa yyi yana kallon
lips dinta basu tayar masa da sha'awarta baya tayi san nn tace kaje kayi sallah
yamike be kuma kallonta ba.

mom ce ta kirasa wae anjima ya kawo mata yarta to kurum yace mata ya kashe wayar
duka ya karbi nata ma ya kashe

yusra (asra lol) yau ba tashiga hannun *dalibin* nata oh mijita se yamutsata yake
son ransa tunda ya tashi daga baccin da yyi farki jikinsa duk ya mutu sede hakan
beta ma masa son abinda ya yyi niya d kuma cimma burinsa ba ( yaxama ango) kota
halin kaka yau seya koma mijinta ya bar *dalibin*ta

dan Allah ka gyaleni hk nagaji ta fada tana kwatar jikinta kiyi hakuri mana ki
barni wlh baxan iya wucewa yauba yaci gaba d aikin kai mata kiss duk sassan jikinta
kokarin turesa take kuma danketa yyi yadda baxata iya kawo masa cikass ba

bakin su yahade harshenta yake sha kamar bbu gobe kamal baya cikin daidaitonsa
numfashi yake cikin ixa da tsantsar sha'awar da ya dade tare da ita kwadayin xuwa
karo shekaru da kirma yake rigar ya cire ya wurgar gefe wayyo kamal kamar wani
tsohon mahaukacin zaki da ya dau lokaci bbu nama rana tsaka Allah ya kawo me nama.

sama2 yakejin muryar ta tana gayamasa wae bata da tsarki ( period) take a hakali
ya dago da jajayen, rumannun idanun sa (kamar gautan dayaji rana) tsoro taji ganin
idanun nasa cikin murya tana rawa ga rauni yace

dan Allah karki min hk nakai matakin da baxan iya jureba kar kimin hk dan xan cutu
sosae
batayi magana ba dan tasan baya haiyacin sa rugomasa tayi yatsunta biyu
tasa tana danna masa gashin bayansa daya hannun kuma tana shafa masa kansa nan da
nn yafara ajiyar xuciya kuma rukota yyi gagam!! bacci ya fara dauke sa cike da
shauki d jin ddin abinda take masa.

cen bacci yayi gaba dashi kara matseta yyi

ganin yyi bacci ne yasata tunanin gyara masa kwanciya ya kara matsota murmushi tayi
subatarsa tayi a kumatu san nn itama ta sake gyara kwanciya tana fuskantar sa kura
masa ido tayi tuna rawuyarsu tayi sanda yana *dalibin*ta yanxu kuwa ya koma miji
gareta.

a hankali ta furta ina sonka fitinan nn mijina nima mansan yaushe bane kawae de
naji ina sonka ne itama hk bacci yyi gaba da ita.

da asuba mafarkin nn ne ya tashesa bayan ya idar da sallah ne yyita adu'ar neman


tsari daga sharin mutum da aljan adu'a yyi sosae.

koda suka gama brkfs daki ya koma ya kwanta cike da tunani biyu na 1 tunanin
tafiyarta gobe na 2 so yake yagano wani irin mafarki ne wn nn

xaune take a falo gaskiya falon yyi mata kyau komai blck & red n mikewa tayi
ta shiga daki

bacci tasamu kamal yanayi wanka ta shige cikin sauri2 ta shiryawa riga take kokarin
sawa taji an xuro mata hannu ana shafa cikinta d sauri ta juya idonsa a lumshe
kinji storo ko shuru tayi masa tana karbar shafa cikin yadda ya kamata
ki rage firgita dan ke inkika tsora to firgita kike kuma bbu kyau...

jin yadda muryasa ta koma cike da fitana ne yasata turesa kaje kayi wanka na
hadamaruwan kasan zamuje gun su mom anjima kuma kaban wayata xan kirasu mu gaisa
kuma matsowayyi nikuwa ina iyya ita kadaece ban ganiba oh se yau xaka tambayeta ma
hmm ai jiya kin rufemin ido ne sharewa mgnar tayi ta hanyar janye jikinta sewani
shinshina ta yake yana sama da hannunsa taje kd suna biki wata yar kanwar mamana
ke meyasa bakije ba wato kina son shan dumin mijinki ko 😀
hannunsa ta kama tajasa xuwa toilet ta turasa ta rufo kafar yanata dariya ita kuma
murmushi tayi taci gaba da shirinta.

koda ya fito besameta a dakin ba shima shiryawa yyi fitowa yyi samuta yyi tana
shara da niyar tsokana ya cire bel din wandon sa ya kuma cire botiran rigarsa seda
yaxo gab da ita tukun yace dan Allah kiyi temako dagowa tayi akan kirjinsa ta soma
dare idonta kasa ta kalla wandon yaxo har gwiwarsa se karami bema ka rasa cinyarsa
ba idonta ta ritse me hk dan Allah amsa yabata d gyaramin xaki yana me cinye
dariyarsa dan yada ta rutse idonta abi driya.

seda tayi jimm tukun idonta a rufe ta tsuguna janyo wandan tayi ta gyara masa

rigar xata sa masa botir take kokarin sawa hannunta da yake gogar gashin kirjinsa
ne yaji wata shu'umar sha'awarta ya atsitsitar mai bakinta yake kalla cike da
shauki yake sinsinar wuyanta ya kaimata kiss seda yaji yadan nutsu ya sarara mata.

daki ta koma tasa hijjab dinta ta dako jakarta kallonta yake ina xuwa gunsu mom
mana kinsa hanya ne? kai xaka kaini kwanciya ya gyara na irin bbu inda xani
magiya take masa yyi kamar bejita ba haushi ya bata itama niyan kular dashi tayi
bakin kofa taje ta tsaya filow ta wula masa aiko dede fuskarsa yyi banxa da ita
yauwa ta tuna me xata ce masa da karfinta tace *dalibi na* dariya ta basa wataran
tayi abu kamar yarinya yagane haushi take son basa ya mike kamar wanda yaji haushin
ddi taji ganin ta bashi haushi kara rige kugu tayi eh din na fada *dalibina* harda
mur guda baki yarinya danya ta koma masa takuma birgesa filow shima ya cila mata
dede shi gowar bash aiko se fuskarsa ta dauka xata rama filon ya subuce yyi baya se
fuskar Abdulbasu kula dasu ba dariya sukayi tare ita dashi suna gama nasu dariyar
su kaji hhhhhhh a bayansu tare suka juya
[1/18, 10:38 AM] Haleema Awwal 👌: kamal ya hade rai mehaka xaku shigo gidan mutane
bbu exini (Bash d Abdul sun riga kamal xuwa da kusan sati biyu ranar daya fara xuwa
skul ne duka hadu dake duk Business suke karanta se lkc sukasan yyi aure kuma
malamar su sun sha mmki sukan dan gausa da ita a waya in kamal yaga dama )

kayi hakuri inji Bash Abdul ne yace kayi hakuri bamu san malamar mu na cikiba
itade yusra tana tsaye baki suka hada Anty ina kwana cikinjin kunya tace lafiya
daki ta shige sede tanajin tsiyar da sukewa kamal wae soyayyar malama da *dalibi*
abin se wanda ya gani sharesu yyi se murmushi da yake Abdul ne yamike ya wani
lagwasa murya cikin sanyi wae kwaikwayi muryar yusra "ke baki xo jiya bako san nn
ya sake karkacewa wae tambayarki nayi" bash ya kece da dariya shima ya mike
yana kwaikwayon kamal wae "natafi extra lssn" suka kuma saka dariya
korarsu yyi
ya rufo kofar shima dariya yake kasa2 dan sun tuna mai da

tana jinsu kunya ya kamata dama sungano ta wayyo sun gama da ita wlh.

jakarta ya dauka ya kaimata cikin daki yace ta taso su tafi


me makon ya kaita gun su mom seya wuce da ita yawo gurin shakatawa d sprmkt
yana jido mata kaya harda su iyya wae kayan tsaraba se yamma suka karasa gida a
gajiye wayar ya kuna itama ya kuna mata tata yana kunawa mama na kira bayan sun
gaesa take ce mata gobe fa karfe 7:00 jirgin mu xe tashi ki shirya da wuri to tace
jiki a sanyaye tunda take wayar kamal yake kallonta gabansa na faduwa dan yasan
maganar tafiya ce aiko shima mom takirasa seda tayimasa fadan kashe wayar da yyi
tukun tace gobe yusra ta shirya da wurin damin da wuri xamu tafi ta kashe wayar
idanunsa ya lumshe yanajin xafi cikin ransa na rabuwa da matar tasa matsowa tayi
ta kama hannunsa kiss tayiwa hannu tukun tace kayi hakuri kan wanda kk komai xe
wuce banason mu rabu kana ckin damuwa baxanji ddi ba kuma xanyi dana sanin kawo
maka xiya rar danayi yajji dadi ko bbu kmai tanuna masa batason bacin ransa kai
kawae ya daga alamar to san nn ya janyota xe fitineta.

ranar kwana yyi tabe2 ga takaici da kuncin rabuwa da ita


itama nata ran bbu dadi

koda safe seda tayi fama dashi kamin ya barta ta shirya ta kuwa sha jagwalwgalo
hakade tasamu ta shirya airport da ban baki da magiya yabarta ta fito daga mota
xuwa inda su mom suke
7:00 dede jirgin su ya daga dukan ninsu cike da kewar juna
bayan kwana 2 da komawar su ne iyya itama ta dawo.

kwance take suna waya ita da kamal


_mata ta gaskiya ina kewarki_

_nima hk mijina_
_da gaske kina missn dina ?_
_eh sosae ma_
_to me kike missn game dani_
_komai naka_
_kajita kamar gaske yanxu da xanxo nace ina neman hakina kuka xaki fara_

kunya da haushi ne suka kamata

_Allah ya kiyaye nayi maka kuka_


harda murguda baki kamar yana kusa

a fili yyi dariya dan tanajin sautin dariyar

_har kin manta ranar da kke ban hakuri kina kuka amman tunda kika ce haka duk ranar
da kka shigo hannu bbu tausayi_

_to naji mubar maganar_

_to mubari matso raciya Allah yasa karki sume min_


share xancen tayi
_mijina dama so nake na rokeka wani alfarma dan Allah_

seda ya gyara kwanciya da jin ddi sunan data kirasa dashi

_ina jin ki mata ta Allah yasa ba fita xakiyi ba_

shagwabe fuska tayi

_eh itace plss kar ka hana ni_


idonsa ya lumshe bbu filako muryar tatafi da imanin sa dasuna kusa rugumo abarsa
xayi yyi yadda yake so da ita

cikin kasala irin na wadda aka konawa ruwan kai yace:

_a wani sprmrkt ne_

_shop well_
_gaskiya yyi nisa ina lefin ko sahad stor amman dan yawo har kabuga_

daker ya yarda xataje sede fa suna tafe suna waya kuma cikin siri yasa su Blus
(security's) din gidan sune su uku
malam idi ne ke jan motar
^°=^°=^°=^°=^°=
fakaki ne ya kira virus yake gaya masa yaude da alamun nasara dan suna bisu ta
baya
yalabai yau xan kawo maka ita har gida

yaran fakaki su uku ne se shi na hudu haya suka kama kusa da gidan su kamal dan jin
ddin harkallolin su suna sane da duk wani shiga da ficenta

bata fita ita kadae shiyasa basa nasara

_kin san wani abu wlh bana son fitar nn taki gabana faduwa yake_

murmushi tayi
_ka cika kule wlh d kushi_
_ki koma gobe sekije kinji_
_haba dan Allah muma bar hotoro fa kuma nafasa xuwa kabugan zoo road xani
shop rite_

badan yaso ba yace

_ki kularmin da kanki_

_to mijina kuma *dalibin* na_


takashe wayar tana dariya

shima dariya yyi dama yana kwance a kan gado ya mike toilet ya shige cikin sa yau
tab kasala ga wani mutuwar jiki da yakejin shi.

Bayan wasu mintina ya gama shirin sa su bash ya kura dan yawo yake son xuwa ko
xuciyara xata rage masa xafi haka kawae yakejin wani irin tururin haushi koda suka
je a mota yabar wayan

Abdul ne cikin xolaya yace mijin Antynmu beya farune kasamu a gaba se doka tsaki
kke
ko Antyn tamu ce

tsaki ya sakeyi wlh jikina ne ban gane masa ba kuma gaba na yanata faduwa
Bash ne yace ka ringa innalillahi... to kurum yace musu

se gab da magarim suka bar gurin


16 mss cl ya gani seda gabansa ya fadi tukun ya dau wayar
sexy Anty 3
blus 2
dad 3
baba 4
mom 2
mama 1

😳gaban sane yyi mumunar faduwa seda ya dafe barin da xuciyarsa take danji yyi kamar
sata antayo waje

mom ya fara kira batayi pkn ba haka dad baba mama

jikinsa na rawa yakira yusra ita wayarma a kashe yake

da karfi yace meke shirn faruwa dani wlh akwae abinda ya faru

idanun sa jajir yake mgn cike da fargaba su bash suke tambayar sa lafiya
gaya musu komai yyi suma hakalinsu ya tashi amman suka danne suna kwantar mai da
hakali kasani ko sallah suke inji bashi
hk sukaci gaba da kawo masa uzuri iri na dan adam

badan hakalin sa ya kwanta ba yyi shuru sums shirun sukayi kowa da abinda yake
sakawa aranshi

ranar tare suka kwana duk dinsu gidan kamal shi kuwa kwana yyi kiran waya da yaga
dare yyi ya takura da kiran yusra har yanxu baya shiga

sallah ya fara yana yin sallama xe kira wayar yusra

da asusuba ya kuma kiran su dad batama shiga wayar a kashe

hankalinsa ya dugunxuma xuciyar sa kamar ana gobara dan xafi kirjinsa kamar ya
tsage don sanin halin da ake ciki ya tusasa a gabs sede wani barin xuciyarsa yafi
gaya masa matarsa ce bbu lafiya.

^°=^°=^°=^°=^°=^°=

suna gama wayar ta kwantar da kanta kan kujeran tana tunani futina irin na kamal

ga wani irin kewarsa da take kwan nn batabda buri irin ganinta kwance jikin mijin
nata yana binta da salon sonsa me kashe mata gabai

kuma nitsewa tayi cikin kujarear se murmushin luv din mijin nata take

su Blus dake binsu a baya wata mota ce camary baka wuluk hatta glass din motar
tinted ce me ba'in duhu

suka bi motar da kallo dede nn wata motar tashiga tsaka ninsu cikin mitinan da baxa
su wuce biyar ba sukaji harbi
a gigice su blus suka ka fito dan motar da take kusa dasu ta tsaya wani katon
mutum ne yake kokarin sa yusra bayan motar nn wace bata da maraba d gawa sanadin
wata powder da suka sheka mata

kafun su Blus suyi yunguri motar ta manna a guje suma matarsu suka shiga suka mara
musu baya fakaki ne yaga ana bisu
harbi ya farayi su Blus ganin hk suma suka fara nasu harbi
[1/18, 5:37 PM] Haleema Awwal 👌: dede nan police suka sha gaban su fakaki suka
kamesu akayi asbiti da ita rai hannun Allah Blus yakira kamal har 2 mss cl be
dagaba
dad ya kira yake gaya msa suna asbitin nasarawa
a kude me dad yake neman baba ya kira kamal sabo da kidima cen ya katse ya kuma
kiran baba yake gaya masa

bayan sun baro asbitin suxo gida cikin tashin hankali da jin jina lamarin a falo
suke maganar tattanawa suke kan maganar baba ne yace jikin idi yakeji harbin sa
sukayi a hannu fa dede nn mom ta shigo cikin tashin hankali tace wa aka harba a
tunanin ta kamal dad ne yace ki nutsu abin ma ai yaxo da sauki... ai bata bari ya
karasa ba tayi dakin ta wayarta ta dauka ta kira kamal har sau 2 be daga ba dede
nan dad ya shigo kinitsu mana mmn kamal anan yyi mata bayani kuka tasa muje
asbintin nagano lafiyar yata ya jikin nata basu deyi mata ila bade ko

mama gani yusra ta kai yamma bata dawo ba hakalinta ya tashi gashi ta kira wayarta
baya shiga kamal ta kira ko yana da masaniyar rashin dawo war tata takira be daga
ba xata sake kira mom ta shigo agigce tana kuka take gayawa mama abin da ya faru
itama mama kuka tasa hk suka tafi asbitin har iyya da samira kuka suke
ai hankalin su be tashi ba seda sukaga yusra kwance ko motsi batayi kamar gawa su
dad ne masu rarrashi da ban baki amman suma hakalin su atashe yake
baba ne yacewa su mom karsu gayawa kamal dan yaxu yaji xetada ma kansa hankali

suna cikin asbintin kamal yake kiran su basu daga ba


lkc su baba d dad suna guri dr kabir yana yimusu bayanin kan cewar cocaine ( hudar
iblis) sukayi amfani suka wajen sheka mata a hanci se karar bindinga itama ta
rudata dad ne cikin tashin hankali yace to yanxu xata kai kamar kwana nawa bata
tashi ba fuskarsa cike da damuwa
eh to Allah masani amman xan iya ce muku kwana shida xuwa sati daya 😳 har yaxata
kai irin wnn lkc
bayani yyi musu sosae kan bbu wata matsala insha Allah

san nn yyi musu bayanin malam idi shima an cire harsha shin kuma ana bashi kulawa
yadda ya kamata

kudi aka baiwa dr kabir saboda kula da marasa lafiya yadda ya kamata

su mom ne masu kula yusra duk sun taho asbiti sun tare suki komawa gida iyya ce da
samira ke kawo musu abinci tsakani mom d mama ka rasa wadda tafi kula da yusra
sukin daukar wayan kamal dan sun sann seya tambaye su yusra cewarsu basu
san me xasu gaya mai ba

^°=^°=^°=^°=^°=^°=

kamal kai ya dau chaji kusan yau kwana biyar baba ne kurum ke daukar wayarsa ina
tambayi su mom se yace kowa lafiya ranan daya tambayi yusra cewa yyi tan nn kalau

abin fa yadame sa dan ko abincin kirki bayaci ga rashin bacci

yau kwana hudu ke nn duk ya rame ya hanawa kansa sukuni


kayan sa ya fara hadawa a jakarsa

washa gari se nigeriya bbu wanda ya gayawa bare a hanasa xuwa kuma da kudirin seya
tafi da matarsa inkuwa ba hk ba vaxe komaba

yana sauka daga jirgi gabansa ya fadi ya shaki iskar kasar sa bare yaji ni'ima se
wani xafi da barkono ya shaka inalillahi yake tayi

nasarawa hsptl aikin su mama kulum kuka bare in sukaga yusra kwance bbu motsi ga
wasu na'orori ta hanci ta baki tann take ci take sha
iyya ma yau daker su baba suka lallamata tayi gida

turus su iyya sukayi ganin kamal a tsaye kofar gida

samirace ta balle murfin mitar ta fita da gudu se gun kamal ta baya ta rugume shi
tana kuka me tada hankali da sauri ya jiyo ganin samira ce yyi saurin jiyowa
tambaya yake mata a gigce ina yaya yusra? tana asbiti.....
[1/18, 9:53 PM] Haleema Awwal 👌: be bari ta karasa ba cikin dimuwa yace wanne
asbitin ne iyya ta kece da kuka tana kara sowa iyya meyasa meta? tun yaushe ne take
kwance a asbitin? tana magana? tana cin abinci ? bema san meyake cewa ba iyya abu 2
suka hade mata tausayin kamal sena yusra ganin iyya bata da niyar magana yasa yyi
gun motar da su iyya saka sauka
kaini asbitin kaae yace gani yake kamar ba tafiya suke ba babban burin shi
toxali da ita yaga halin da take yaji meke damunta
gani yake kamar basa gudu kuma sharara gudu drvr yake

dan Allah kara sauri kamal yacewa drvr aiko gudu yake ida nuwansa ya rufe jinshi
yake wani hk hk

drvr ne yyi musu jagora har wld din da aka kwantar da ita su mom ya hango da sauri
yyi gun mama ya durgushe a gabanta s dan tsorace ta dago idonta tabb kwallah ga
wani jajaxur da idonta yyi tare gabansu ya fadi ita mmkin kamal da farga bar xuwan
nashi take

tana ina? wani daki xan ganta hawayen da suka makale mata ne suka sauko
hannunsa ta kama kamal kayi hakuri baxa ka samu damar ganinta ba mikewa yyi
kwata2 baya cikin haiyacin sa

bbu wanda xe hanani ganinta sena ganta se lkc mom taga kamal din a firgice taje
gunsa yaushe kaxa? waya gaya maka? me kaxo yi? bema tsaya bata amsa ba kai bema san
meta ce bare ya bata amsa

hankalin sa da tunaninsa duk yyi gaba wajen son sani wani hali take ciki

kallon daku nn yake yana kallon wadda take ciki yyi gun su mom suna kiransa ko
waewayowa baiyi ba

a sukwane yyi kanta ganita kamar gaya

wanirin kuka yake meta da hankalin kowa


kasan sa ya daura kan cikinta hannunsa ya danke nata kamkam

surutae yake cikin xarewar hankali

_plss ki te maka ki tashi rawuta bbu ke shekakkiya ce_

_inbaki tashi xan fiki kwan ciya xaki rasani xan mutu dan rayuwata bata da wani
amfani batukar bake a duniya ta_

_ki temaki mijinki kanin ki kuma *dalibinki* kamal_

dede gurin su mom suka shigo harda baba d dad

su dad cikin tausayi suke kallonsu kowa hawaye yake sun kasa karasawa gurin

wasu noses ne suka shigo tare da dr kabir cikin sauri

_ina sonki karki barni ki tausaya wa mijiki kaninki kuma *dalibinki* kamal_

sama2 taji ana cemata kamal xe tafi baxe sake dawowa ba

a firgice tace 🕯🕯DALIBINA🕯karka tafi ka barni ka dawo

da sauri kamal ya dago kai yana kallonta tabbas ita ce tayi maganar ga idonta bude
sede wani irin numfashi take da sauri2

da sauri dr kabir da sauran nss suka yo kanta tana rike da hannun kamal gamm

hamdala su baba sukeyi cikin farin ciki da jinjina al'amari irin na Allah

*muna masu kundumo muku hakuri bissa rashin jin mu kwana biyu abubuwane suke xuwa
baxata*

~amman isha Allah komai yyi nomal xakuna jinmu kulum ko bbu yawa xamu suburbudo
muku~
_masu kiran waya da masu binmu ta prvt kota grp dan jin lafiyarmu muna godiya
kwarai da kulawar ku Allah ya barmu tare_

FASAHA WRTRS 🖊🖊

4r cmment

08161594233

luv u ol
[1/18, 6:44 PM] Haleema Awwal 👌: [1/17, 10:52 AM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯 DALIBI NA 🕯

81 to 85

by
Anty rukie (mmn Abdljl)
&
Halima Auwal

sama2 yakejin muryar ta tana gayamasa wae bata da tsarki ( period) take a hakali
ya dago da jajayen, rumannun idanun sa (kamar gautan dayaji rana) tsoro taji ganin
idanun nasa cikin murya tana rawa ga rauni yace

dan Allah karki min hk nakai matakin da baxan iya jureba kar kimin hk dan xan cutu
sosae
batayi magana ba dan tasan baya haiyacin sa rugomasa tayi yatsunta biyu
tasa tana danna masa gashin bayansa daya hannun kuma tana shafa masa kansa nan da
nn yafara ajiyar xuciya kuma rukota yyi gagam!! bacci ya fara dauke sa cike da
shauki d jin ddin abinda take masa.

cen bacci yayi gaba dashi kara matseta yyi

ganin yyi bacci ne yasata tunanin gyara masa kwanciya ya kara matsota murmushi tayi
subatarsa tayi a kumatu san nn itama ta sake gyara kwanciya tana fuskantar sa kura
masa ido tayi tuna rawuyarsu tayi sanda yana *dalibin*ta yanxu kuwa ya koma miji
gareta.

a hankali ta furta ina sonka fitinan nn mijina nima mansan yaushe bane kawae de
naji ina sonka ne itama hk bacci yyi gaba da ita.

da asuba mafarkin nn ne ya tashesa bayan ya idar da sallah ne yyita adu'ar neman


tsari daga sharin mutum da aljan adu'a yyi sosae.

koda suka gama brkfs daki ya koma ya kwanta cike da tunani biyu na 1 tunanin
tafiyarta gobe na 2 so yake yagano wani irin mafarki ne wn nn

xaune take a falo gaskiya falon yyi mata kyau komai blck & red n mikewa tayi
ta shiga daki

bacci tasamu kamal yanayi wanka ta shige cikin sauri2 ta shiryawa riga take kokarin
sawa taji an xuro mata hannu ana shafa cikinta d sauri ta juya idonsa a lumshe
kinji storo ko shuru tayi masa tana karbar shafa cikin yadda ya kamata
ki rage firgita dan ke inkika tsora to firgita kike kuma bbu kyau...
jin yadda muryasa ta koma cike da fitana ne yasata turesa kaje kayi wanka na
hadamaruwan kasan zamuje gun su mom anjima kuma kaban wayata xan kirasu mu gaisa

kuma matsowayyi nikuwa ina iyya ita kadaece ban ganiba oh se yau xaka tambayeta ma
hmm ai jiya kin rufemin ido ne sharewa mgnar tayi ta hanyar janye jikinta sewani
shinshina ta yake yana sama da hannunsa taje kd suna biki wata yar kanwar mamana
ke meyasa bakije ba wato kina son shan dumin mijinki ko 😀
hannunsa ta kama tajasa xuwa toilet ta turasa ta rufo kafar yanata dariya ita kuma
murmushi tayi taci gaba da shirinta.

koda ya fito besameta a dakin ba shima shiryawa yyi fitowa yyi samuta yyi tana
shara da niyar tsokana ya cire bel din wandon sa ya kuma cire botiran rigarsa seda
yaxo gab da ita tukun yace dan Allah kiyi temako dagowa tayi akan kirjinsa ta soma
dare idonta kasa ta kalla wandon yaxo har gwiwarsa se karami bema ka rasa cinyarsa
ba idonta ta ritse me hk dan Allah amsa yabata d gyaramin xaki yana me cinye
dariyarsa dan yada ta rutse idonta abi driya.

seda tayi jimm tukun idonta a rufe ta tsuguna janyo wandan tayi ta gyara masa

rigar xata sa masa botir take kokarin sawa hannunta da yake gogar gashin kirjinsa
ne yaji wata shu'umar sha'awarta ya atsitsitar mai bakinta yake kalla cike da
shauki yake sinsinar wuyanta ya kaimata kiss seda yaji yadan nutsu ya sarara mata.

daki ta koma tasa hijjab dinta ta dako jakarta kallonta yake ina xuwa gunsu mom
mana kinsa hanya ne? kai xaka kaini kwanciya ya gyara na irin bbu inda xani
magiya take masa yyi kamar bejita ba haushi ya bata itama niyan kular dashi tayi
bakin kofa taje ta tsaya filow ta wula masa aiko dede fuskarsa yyi banxa da ita
yauwa ta tuna me xata ce masa da karfinta tace *dalibi na* dariya ta basa wataran
tayi abu kamar yarinya yagane haushi take son basa ya mike kamar wanda yaji haushin
ddi taji ganin ta bashi haushi kara rige kugu tayi eh din na fada *dalibina* harda
mur guda baki yarinya danya ta koma masa takuma birgesa filow shima ya cila mata
dede shi gowar bash aiko se fuskarsa ta dauka xata rama filon ya subuce yyi baya se
fuskar Abdulbasu kula dasu ba dariya sukayi tare ita dashi suna gama nasu dariyar
su kaji hhhhhhh a bayansu tare suka juya
[1/18, 10:38 AM] Haleema Awwal 👌: kamal ya hade rai mehaka xaku shigo gidan mutane
bbu exini (Bash d Abdul sun riga kamal xuwa da kusan sati biyu ranar daya fara xuwa
skul ne duka hadu dake duk Business suke karanta se lkc sukasan yyi aure kuma
malamar su sun sha mmki sukan dan gausa da ita a waya in kamal yaga dama )

kayi hakuri inji Bash Abdul ne yace kayi hakuri bamu san malamar mu na cikiba
itade yusra tana tsaye baki suka hada Anty ina kwana cikinjin kunya tace lafiya
daki ta shige sede tanajin tsiyar da sukewa kamal wae soyayyar malama da *dalibi*
abin se wanda ya gani sharesu yyi se murmushi da yake Abdul ne yamike ya wani
lagwasa murya cikin sanyi wae kwaikwayi muryar yusra "ke baki xo jiya bako san nn
ya sake karkacewa wae tambayarki nayi" bash ya kece da dariya shima ya mike
yana kwaikwayon kamal wae "natafi extra lssn" suka kuma saka dariya
korarsu yyi
ya rufo kofar shima dariya yake kasa2 dan sun tuna mai da

tana jinsu kunya ya kamata dama sungano ta wayyo sun gama da ita wlh.

jakarta ya dauka ya kaimata cikin daki yace ta taso su tafi


me makon ya kaita gun su mom seya wuce da ita yawo gurin shakatawa d sprmkt
yana jido mata kaya harda su iyya wae kayan tsaraba se yamma suka karasa gida a
gajiye wayar ya kuna itama ya kuna mata tata yana kunawa mama na kira bayan sun
gaesa take ce mata gobe fa karfe 7:00 jirgin mu xe tashi ki shirya da wuri to tace
jiki a sanyaye tunda take wayar kamal yake kallonta gabansa na faduwa dan yasan
maganar tafiya ce aiko shima mom takirasa seda tayimasa fadan kashe wayar da yyi
tukun tace gobe yusra ta shirya da wurin damin da wuri xamu tafi ta kashe wayar
idanunsa ya lumshe yanajin xafi cikin ransa na rabuwa da matar tasa matsowa tayi
ta kama hannunsa kiss tayiwa hannu tukun tace kayi hakuri kan wanda kk komai xe
wuce banason mu rabu kana ckin damuwa baxanji ddi ba kuma xanyi dana sanin kawo
maka xiya rar danayi yajji dadi ko bbu kmai tanuna masa batason bacin ransa kai
kawae ya daga alamar to san nn ya janyota xe fitineta.

ranar kwana yyi tabe2 ga takaici da kuncin rabuwa da ita


itama nata ran bbu dadi

koda safe seda tayi fama dashi kamin ya barta ta shirya ta kuwa sha jagwalwgalo
hakade tasamu ta shirya airport da ban baki da magiya yabarta ta fito daga mota
xuwa inda su mom suke
7:00 dede jirgin su ya daga dukan ninsu cike da kewar juna
bayan kwana 2 da komawar su ne iyya itama ta dawo.

kwance take suna waya ita da kamal


_mata ta gaskiya ina kewarki_

_nima hk mijina_
_da gaske kina missn dina ?_
_eh sosae ma_
_to me kike missn game dani_
_komai naka_
_kajita kamar gaske yanxu da xanxo nace ina neman hakina kuka xaki fara_

kunya da haushi ne suka kamata

_Allah ya kiyaye nayi maka kuka_


harda murguda baki kamar yana kusa

a fili yyi dariya dan tanajin sautin dariyar

_har kin manta ranar da kke ban hakuri kina kuka amman tunda kika ce haka duk ranar
da kka shigo hannu bbu tausayi_

_to naji mubar maganar_

_to mubari matso raciya Allah yasa karki sume min_


share xancen tayi
_mijina dama so nake na rokeka wani alfarma dan Allah_

seda ya gyara kwanciya da jin ddi sunan data kirasa dashi

_ina jin ki mata ta Allah yasa ba fita xakiyi ba_

shagwabe fuska tayi

_eh itace plss kar ka hana ni_


idonsa ya lumshe bbu filako muryar tatafi da imanin sa dasuna kusa rugumo abarsa
xayi yyi yadda yake so da ita

cikin kasala irin na wadda aka konawa ruwan kai yace:

_a wani sprmrkt ne_

_shop well_
_gaskiya yyi nisa ina lefin ko sahad stor amman dan yawo har kabuga_

daker ya yarda xataje sede fa suna tafe suna waya kuma cikin siri yasa su Blus
(security's) din gidan sune su uku
malam idi ne ke jan motar
^°=^°=^°=^°=^°=
fakaki ne ya kira virus yake gaya masa yaude da alamun nasara dan suna bisu ta
baya
yalabai yau xan kawo maka ita har gida

yaran fakaki su uku ne se shi na hudu haya suka kama kusa da gidan su kamal dan jin
ddin harkallolin su suna sane da duk wani shiga da ficenta

bata fita ita kadae shiyasa basa nasara

_kin san wani abu wlh bana son fitar nn taki gabana faduwa yake_

murmushi tayi
_ka cika kule wlh d kushi_
_ki koma gobe sekije kinji_
_haba dan Allah muma bar hotoro fa kuma nafasa xuwa kabugan zoo road xani
shop rite_

badan yaso ba yace

_ki kularmin da kanki_

_to mijina kuma *dalibin* na_


takashe wayar tana dariya

shima dariya yyi dama yana kwance a kan gado ya mike toilet ya shige cikin sa yau
tab kasala ga wani mutuwar jiki da yakejin shi.

Bayan wasu mintina ya gama shirin sa su bash ya kura dan yawo yake son xuwa ko
xuciyara xata rage masa xafi haka kawae yakejin wani irin tururin haushi koda suka
je a mota yabar wayan

Abdul ne cikin xolaya yace mijin Antynmu beya farune kasamu a gaba se doka tsaki
kke
ko Antyn tamu ce

tsaki ya sakeyi wlh jikina ne ban gane masa ba kuma gaba na yanata faduwa
Bash ne yace ka ringa innalillahi... to kurum yace musu

se gab da magarim suka bar gurin


16 mss cl ya gani seda gabansa ya fadi tukun ya dau wayar
sexy Anty 3
blus 2
dad 3
baba 4
mom 2
mama 1

😳gaban sane yyi mumunar faduwa seda ya dafe barin da xuciyarsa take danji yyi kamar
sata antayo waje

mom ya fara kira batayi pkn ba haka dad baba mama

jikinsa na rawa yakira yusra ita wayarma a kashe yake

da karfi yace meke shirn faruwa dani wlh akwae abinda ya faru
idanun sa jajir yake mgn cike da fargaba su bash suke tambayar sa lafiya

gaya musu komai yyi suma hakalinsu ya tashi amman suka danne suna kwantar mai da
hakali kasani ko sallah suke inji bashi
hk sukaci gaba da kawo masa uzuri iri na dan adam

badan hakalin sa ya kwanta ba yyi shuru sums shirun sukayi kowa da abinda yake
sakawa aranshi

ranar tare suka kwana duk dinsu gidan kamal shi kuwa kwana yyi kiran waya da yaga
dare yyi ya takura da kiran yusra har yanxu baya shiga

sallah ya fara yana yin sallama xe kira wayar yusra

da asusuba ya kuma kiran su dad batama shiga wayar a kashe

hankalinsa ya dugunxuma xuciyar sa kamar ana gobara dan xafi kirjinsa kamar ya
tsage don sanin halin da ake ciki ya tusasa a gabs sede wani barin xuciyarsa yafi
gaya masa matarsa ce bbu lafiya.

^°=^°=^°=^°=^°=^°=

suna gama wayar ta kwantar da kanta kan kujeran tana tunani futina irin na kamal

ga wani irin kewarsa da take kwan nn batabda buri irin ganinta kwance jikin mijin
nata yana binta da salon sonsa me kashe mata gabai

kuma nitsewa tayi cikin kujarear se murmushin luv din mijin nata take

su Blus dake binsu a baya wata mota ce camary baka wuluk hatta glass din motar
tinted ce me ba'in duhu

suka bi motar da kallo dede nn wata motar tashiga tsaka ninsu cikin mitinan da baxa
su wuce biyar ba sukaji harbi
a gigice su blus suka ka fito dan motar da take kusa dasu ta tsaya wani katon
mutum ne yake kokarin sa yusra bayan motar nn wace bata da maraba d gawa sanadin
wata powder da suka sheka mata

kafun su Blus suyi yunguri motar ta manna a guje suma matarsu suka shiga suka mara
musu baya fakaki ne yaga ana bisu
harbi ya farayi su Blus ganin hk suma suka fara nasu harbi
[1/18, 5:37 PM] Haleema Awwal 👌: dede nan police suka sha gaban su fakaki suka
kamesu akayi asbiti da ita rai hannun Allah Blus yakira kamal har 2 mss cl be
dagaba
dad ya kira yake gaya msa suna asbitin nasarawa
a kude me dad yake neman baba ya kira kamal sabo da kidima cen ya katse ya kuma
kiran baba yake gaya masa

bayan sun baro asbitin suxo gida cikin tashin hankali da jin jina lamarin a falo
suke maganar tattanawa suke kan maganar baba ne yace jikin idi yakeji harbin sa
sukayi a hannu fa dede nn mom ta shigo cikin tashin hankali tace wa aka harba a
tunanin ta kamal dad ne yace ki nutsu abin ma ai yaxo da sauki... ai bata bari ya
karasa ba tayi dakin ta wayarta ta dauka ta kira kamal har sau 2 be daga ba dede
nan dad ya shigo kinitsu mana mmn kamal anan yyi mata bayani kuka tasa muje
asbintin nagano lafiyar yata ya jikin nata basu deyi mata ila bade ko

mama gani yusra ta kai yamma bata dawo ba hakalinta ya tashi gashi ta kira wayarta
baya shiga kamal ta kira ko yana da masaniyar rashin dawo war tata takira be daga
ba xata sake kira mom ta shigo agigce tana kuka take gayawa mama abin da ya faru
itama mama kuka tasa hk suka tafi asbitin har iyya da samira kuka suke
ai hankalin su be tashi ba seda sukaga yusra kwance ko motsi batayi kamar gawa su
dad ne masu rarrashi da ban baki amman suma hakalin su atashe yake
baba ne yacewa su mom karsu gayawa kamal dan yaxu yaji xetada ma kansa hankali

suna cikin asbintin kamal yake kiran su basu daga ba


lkc su baba d dad suna guri dr kabir yana yimusu bayanin kan cewar cocaine ( hudar
iblis) sukayi amfani suka wajen sheka mata a hanci se karar bindinga itama ta
rudata dad ne cikin tashin hankali yace to yanxu xata kai kamar kwana nawa bata
tashi ba fuskarsa cike da damuwa
eh to Allah masani amman xan iya ce muku kwana shida xuwa sati daya 😳 har yaxata
kai irin wnn lkc
bayani yyi musu sosae kan bbu wata matsala insha Allah

san nn yyi musu bayanin malam idi shima an cire harsha shin kuma ana bashi kulawa
yadda ya kamata

kudi aka baiwa dr kabir saboda kula da marasa lafiya yadda ya kamata

su mom ne masu kula yusra duk sun taho asbiti sun tare suki komawa gida iyya ce da
samira ke kawo musu abinci tsakani mom d mama ka rasa wadda tafi kula da yusra
sukin daukar wayan kamal dan sun sann seya tambaye su yusra cewarsu basu
san me xasu gaya mai ba

^°=^°=^°=^°=^°=^°=

kamal kai ya dau chaji kusan yau kwana biyar baba ne kurum ke daukar wayarsa ina
tambayi su mom se yace kowa lafiya ranan daya tambayi yusra cewa yyi tan nn kalau

abin fa yadame sa dan ko abincin kirki bayaci ga rashin bacci

yau kwana hudu ke nn duk ya rame ya hanawa kansa sukuni


kayan sa ya fara hadawa a jakarsa

washa gari se nigeriya bbu wanda ya gayawa bare a hanasa xuwa kuma da kudirin seya
tafi da matarsa inkuwa ba hk ba vaxe komaba

yana sauka daga jirgi gabansa ya fadi ya shaki iskar kasar sa bare yaji ni'ima se
wani xafi da barkono ya shaka inalillahi yake tayi

nasarawa hsptl aikin su mama kulum kuka bare in sukaga yusra kwance bbu motsi ga
wasu na'orori ta hanci ta baki tann take ci take sha
iyya ma yau daker su baba suka lallamata tayi gida

turus su iyya sukayi ganin kamal a tsaye kofar gida

samirace ta balle murfin mitar ta fita da gudu se gun kamal ta baya ta rugume shi
tana kuka me tada hankali da sauri ya jiyo ganin samira ce yyi saurin jiyowa
tambaya yake mata a gigce ina yaya yusra? tana asbiti.....
[1/18, 9:53 PM] Haleema Awwal 👌: be bari ta karasa ba cikin dimuwa yace wanne
asbitin ne iyya ta kece da kuka tana kara sowa iyya meyasa meta? tun yaushe ne take
kwance a asbitin? tana magana? tana cin abinci ? bema san meyake cewa ba iyya abu 2
suka hade mata tausayin kamal sena yusra ganin iyya bata da niyar magana yasa yyi
gun motar da su iyya saka sauka
kaini asbitin kaae yace gani yake kamar ba tafiya suke ba babban burin shi
toxali da ita yaga halin da take yaji meke damunta
gani yake kamar basa gudu kuma sharara gudu drvr yake
dan Allah kara sauri kamal yacewa drvr aiko gudu yake ida nuwansa ya rufe jinshi
yake wani hk hk

drvr ne yyi musu jagora har wld din da aka kwantar da ita su mom ya hango da sauri
yyi gun mama ya durgushe a gabanta s dan tsorace ta dago idonta tabb kwallah ga
wani jajaxur da idonta yyi tare gabansu ya fadi ita mmkin kamal da farga bar xuwan
nashi take

tana ina? wani daki xan ganta hawayen da suka makale mata ne suka sauko
hannunsa ta kama kamal kayi hakuri baxa ka samu damar ganinta ba mikewa yyi
kwata2 baya cikin haiyacin sa

bbu wanda xe hanani ganinta sena ganta se lkc mom taga kamal din a firgice taje
gunsa yaushe kaxa? waya gaya maka? me kaxo yi? bema tsaya bata amsa ba kai bema san
meta ce bare ya bata amsa

hankalin sa da tunaninsa duk yyi gaba wajen son sani wani hali take ciki

kallon daku nn yake yana kallon wadda take ciki yyi gun su mom suna kiransa ko
waewayowa baiyi ba

a sukwane yyi kanta ganita kamar gaya

wanirin kuka yake meta da hankalin kowa


kasan sa ya daura kan cikinta hannunsa ya danke nata kamkam

surutae yake cikin xarewar hankali

_plss ki te maka ki tashi rawuta bbu ke shekakkiya ce_

_inbaki tashi xan fiki kwan ciya xaki rasani xan mutu dan rayuwata bata da wani
amfani batukar bake a duniya ta_

_ki temaki mijinki kanin ki kuma *dalibinki* kamal_

dede gurin su mom suka shigo harda baba d dad

su dad cikin tausayi suke kallonsu kowa hawaye yake sun kasa karasawa gurin

wasu noses ne suka shigo tare da dr kabir cikin sauri

_ina sonki karki barni ki tausaya wa mijiki kaninki kuma *dalibinki* kamal_

sama2 taji ana cemata kamal xe tafi baxe sake dawowa ba

a firgice tace 🕯🕯DALIBINA🕯karka tafi ka barni ka dawo

da sauri kamal ya dago kai yana kallonta tabbas ita ce tayi maganar ga idonta bude
sede wani irin numfashi take da sauri2

da sauri dr kabir da sauran nss suka yo kanta tana rike da hannun kamal gamm

hamdala su baba sukeyi cikin farin ciki da jinjina al'amari irin na Allah

*muna masu kundumo muku hakuri bissa rashin jin mu kwana biyu abubuwane suke xuwa
baxata*
~amman isha Allah komai yyi nomal xakuna jinmu kulum ko bbu yawa xamu suburbudo
muku~

_masu kiran waya da masu binmu ta prvt kota grp dan jin lafiyarmu muna godiya
kwarai da kulawar ku Allah ya barmu tare_

FASAHA WRTRS 🖊🖊

4r cmment

08161594233

luv u ol
🕯🕯 DALIBI NA 🕯

76 to 80

by
Anty rukie (mmn Abdljl)
&
Halima Auwal

itama kallonsa take dan ya cenxa mata sosae ya kara kyau ga girma se tsayi damacen
ba guntu bane kana kallonsa kasan Allah yyi jarumin maxa... batayi aune ba taji ya
rugumota yana neman hade musu baki
da sauri cikin shamatarsa tayi baya
a wajefa muke shima kallonta yake cikin xaguwa bafa a 9ja kk ba su nn bbu ruwansu d
wani bata kulasa ba tayi gaba yana biye da ita sewani juya hip dinta take (anasa
ganin)
gani yake kamar ba tafiya suke ba saurinsa ya kara batare da ya kalleta ba ya
danki hannunta figarta ya shigayi dan shi a ujule yake.

daki ya xarce matseta yyi a jikin kofar seda tayi kara dan batsar bana wasa bane
kamal din daya xama kurma, beben luv
bemasan tayi ba bakinta yake laluba lebenta na kasa ya kamo wani irin sha yake
mata hakan yasata lumshe idonta kurnanin kamal ne ya cika dakin se huci yake kamar
bakin kumurci ( da alama yau ango yake 😌) cikin shauki itama ta kama lebensa na
kasa tana tsotsa al'amarin dayasa kamal suman tsaye xubewa sukayi dan duk wani abu
dayake kai kamo a jikin kamal ya tsaya hatta numfashi sa seda ya dauke na wasu scns
wuyanta ya mayar d bakunsa kamshinta ya doki hancin sa sake kankameta yyi yana gaya
mt yadda yyi missn nata
tausayi sosae ya bata yadda taga duk ya diririce mata yadda jikinsa ke rawa yasa
jikinta yyi sanyi ( kamal yyi kokari kana ganin sa kasan luv tana wahalar d shi ba
kadan ba)
xip dinta yake neman xugewa cikin xafi xafi biye masa tayi yyi bidiri,
sha'aninsa
yana shirin chaxa takun sane ta diga mai a aya da kar da sidin goshi ya barta
cewarsa to nyt bbu daga kafa yade rage xafi ( wadda xeje sama ya taka leda ai
yarake hanya 😂😂)

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°

kwance yake kan katon hamshakin gadonsa hayaki ne ke tashi kamar ana gobara se kayi
da gaske xaka gansa dan yada hakin tabar ta lulube sa ( Hamza virus) ke nn
kwankwasa kofar akayi ixunin shugiwa ya bayar wani katon mutum basamude ne ya
shugo oga kayi hkuri munkusa kamata
mikewa vrs yyi ya kali guy din daya shugo fakaki bantaba haduwa da abinda ya
wahalar dani irin taba kusan shekara 2 duk tarkon dana dana mata seta tsallake duk
ranar da ta shiga hannu seta fanshe kayi hkuri oga komai xexo da sauki nayi maka
alkawarin sena kawo maka ita

nikuwa inde ka kawomin ita na barma gidan nn da duk abinda ke cikin gidan
hahahahhhh ( dariyar yan iska) wada aka kira da fakaki yyi angama ogo ni kuwa
cikin satin nn sena kawo maka ita.

^°=^°=^°=^°=

a firgice kamal ya mike daga baccin da ya daukesa ( matar tashi ce tayi masa wayo
tasa sa bacci ta hanyar yi masa tausa)

ido fall hawaye jiki ya jike da gumi yana bude ido yaga tasasa agaba tana kallonsa
ya saki ajiyar hrt ya runtse ido yake budewa adu'a da neman tsarin sharin mafarkin
yyi san nn ya matso jikinta har yanxu kallonsa take rugumeta yyi menene take
tambayarsa ya kara matseta sosae tukun yace nima de baxance miki kome nagani cikin
mafarkin ba amman akanki ne de bayanshi ta shafa bakayi adu'a bane kuma la'asar
tayi baka tashi ba kayi sallah ba amman insha Allah bbu komae

yakuwa ji dadama da kalamanta sede begama samun nutsuwa ba dagowa yyi yana kallon
lips dinta basu tayar masa da sha'awarta baya tayi san nn tace kaje kayi sallah
yamike be kuma kallonta ba.

mom ce ta kirasa wae anjima ya kawo mata yarta to kurum yace mata ya kashe wayar
duka ya karbi nata ma ya kashe

yusra (asra lol) yau ba tashiga hannun *dalibin* nata oh mijita se yamutsata yake
son ransa tunda ya tashi daga baccin da yyi farki jikinsa duk ya mutu sede hakan
beta ma masa son abinda ya yyi niya d kuma cimma burinsa ba ( yaxama ango) kota
halin kaka yau seya koma mijinta ya bar *dalibin*ta

dan Allah ka gyaleni hk nagaji ta fada tana kwatar jikinta kiyi hakuri mana ki
barni wlh baxan iya wucewa yauba yaci gaba d aikin kai mata kiss duk sassan jikinta
kokarin turesa take kuma danketa yyi yadda baxata iya kawo masa cikass ba

bakin su yahade harshenta yake sha kamar bbu gobe kamal baya cikin daidaitonsa
numfashi yake cikin ixa da tsantsar sha'awar da ya dade tare da ita kwadayin xuwa
karo shekaru da kirma yake rigar ya cire ya wurgar gefe wayyo kamal kamar wani
tsohon mahaukacin zaki da ya dau lokaci bbu nama rana tsaka Allah ya kawo mai a
kuya.
🕯🕯 DALIBNA🕯

86 to 90

by
Anty rukie (mmn Abdljl)
&
Halima Auwal

hannunta kamal ya kuma kankamewa da daya hannun ya share hawayensa haka hanunsa
cikin nata su dr kabir suka fara aikin su masha Allah dr kabir din yake fada ganin
ta dawo nml bbu wata matsala
fita sukayi suka bar kamal ciki su baba yyi wa bayani kan jibi ma xa'a iya
salamarta
ddi Sukaji sosae
kamal matsowa yyi kanta yake shafawa sonta d taussyin ta ys kamasa ji yake inama
shine akwance ita kuma lafiyanta kalau
tisata yyi a gaba yana kallonta kamar ya hadiyeta hannunta wanda ya rike yyiwa
kiss ya kuma kwantar da kansa kan ruwan cikinta tambayar kansa yake meyake damunta
? meyasa su mom suka kasa gaya masa

kuma duk da baya cikin nutsuwarsa daxu yaga police (yan sanda) a kofar shugowa har
kofar dakinta.

BAYAN 3 DAYS

bayan kwana uku jiki yyi kyau se salama suke jira

kiri2 kamal ya kwace jinya ya dawo hannunsa dakin ma gagarar shiga yake dan kana
shiga xaka sha kunya hakan ta tilas dolen su mama suka bar masa asbitin
agun su dad yaji lbrn komae har kama virus daman neman sa police suke dan bban
dan fasa kauri ne abinda ya tayar da hakalin kamal jin bayanin da Hamxa virus yyi
kan gudirin sa nayiwa matar tasa fyade hakalinsa yyi matukar tashi dajin wan nn
lbrin su dad ne suka kwantar mae da hankali daya godewa Allah tunda ya tsare.

gado de irin na mara lafiya bashi da wata girma amman hk kamal xe raba su kanta duk
ya dameta da jagwalgwalo yauma hk sukayi

ni kuwa jinya kaxo ko karawa mara lafiya jinya?


naxo karawa mara lafiya karfin jiki ne dan ma baki yarda ba aida tuni kinji
karau...

ya karasa da kuma cusa hannunsa cikin rigarta

shuru tayi mai dan tasan inda ya nufa

numfashin nn nasa me sauke mata caji


yakeyi mata a kan wuyanta ya kuma matsota cikin wata muryar yace seda..sa..fe
uhmm kawae tace masa ta lumshe ido

can yace wai yaushe xa'a sallame mu ne


na matsu mu koma gida bata kulasa ba tayi kamar tayi bacci

wuyanta yake lasa harya gangaro kan kumatun ta dan karamin tsaki yaja san nn ya
mayar da kansa bayanta

numfashi yake fitarwa mae dumin gaske da dan karfi2

cen ya koma fitarwa a hankali bacci ya sacesa

washa gari se tsiya yake mata dan tayi wanka da asuba kafin tayi sallah shuru
tayi masa ga kunya daji haushin kanta.

ranar aka sallame su dan kamal ya takura

kafin su tafi iyya ta kawo musu abbincin rana a cewarta tsautsayi ne ya kifta da
ita dan kuwa tana shiga taga kamal yasa yusra kwana dan kuwa bakinsa cikin nata

da karfi iyya tace na shiga uku ni jarka mutum 9


kamalu asra wani iskaci ne wan nn ( kujifa mutum da matar sa 😂) yusra ce tayi
saurin vaya ciko oga dabesan iyya a gurin ba neman sake wawurota yake

maganar iyya ce tasasa lura


oh ni yasu tsautsayi ne yasani xuwa gashi dan idon ma nema suke su rage masa
karfi 😂😂😂 wan nn ai shi ake kira da mugun gani yusra de se raraba ido take banda
kamal daketa dariya dan shi bega abinda xa'a bugun gani
ta dugurar da abincin tayi gaba.

yau kwana 2 da dawowar sa cikin dad ko su mom bbu wanda yyi masa maganar xuwansa
bare tafiyar sa rabon daya ga yusra tun ranar da suka dawo daga asbiti

shifa yau yarasa inda xesa kansa dan yakai karshe wajen buka tuwa juyi yake kan
gadon sa cikin sane ke juya mai ga wani shauki da yake dibarsa kewa dason kasan
cewa kusa da ita ne ke adabar ruhinsa

idanun sa a lumshe shashin jikinta da diraran kirarta suke kara kwadae ta masa
kusanci da ita

cikinsa ya sake rikewa ya mike wata hatsa bibiyar sha'awar matar tasace ke
cukwukwuyar sa.

fita yyi cikin sauri kamar wadda xe tashi sama har baya ganin gabansa da kyau.

bangaran mom yyi a hankali ya tura dakin mom din aiko ya gano ta da alama
wanka ta fiti dan mom tunda suka dawo ta hanata xuwa dakinta komae dakin mom takeyi
dan rabin kayanta suna dakin.

dakin ya rufe da key tana ganin sa ta dabar barce jikinta yake kallo wani bushashan
yawu ya hadiya me matukar kona makogaro

ganin yanayin sa yasata rufawa da gudu


xanin ya kama aiko xanin ya cire wani irin danka ya kai mata kan gadon yyi da
ita....
dan Allah ki barni yau ba kamar kulum bane na yau daban baxan iya miki hakuri ba
matseta yyi sosae turesa ta farayi ganin ba magiyarsa xataji ba ya hade hannayen ta
a bayanta da hannu daya yake sarrafata kuma rudewa yyi magiya take masa baxata
iyaba wan nn abin kunyar har ina adakin mom fa muke dan Allah kayi hakuri muje
dakin ka

auwa nama tuna bamuyi sallah bafa ina da alwala katashi

ai ita kadae take shi yyi gaba dan bayajin kira

nice fa Antyn ka fyade xamin mugu kuka take tana cixo ya gushi adu'ar da taji
yanayi ne yasata kara rudewa.....

*DA HANAU GARA MANNAU*

daga gidan albarka


FASAHA WRTRS 🖊🖊

08161594233
🕯🕯DALIBI NA 🕯

91

by

Anty Rukie ( mmn Abdlj)


&

Halima Auwal

karfin kukanta ta kara taci gaba da turesa

kukan yakeji har cikin kwanyar sa

dagowa yyi yana kallota akan kirjinta ya dire ido seda ya shide dan shauki daurewa
yyi yace to kiyi hkuri bbu abinda xamiki axabure ta mike xanin gadon ta rufe
jikinta dashi

tana kallonsa da idanunsa suka kankance ga wani mugun ja dasukayi fukar nn bulolin
gashinta sunyi burdin2 ( tsikar jiki) shima kallonta yake san nn yace bbu abinda
xanyi miki daman nasan de mom baxata dawo ba se gari ya waye dan tana gun dad
intaya ki kwana
kanta ta girxa (ah'a) ya matsa kusa da ita hannuta ya kama hannu taji da xafi kuma
gashi se rawa yake yabata tausayi sosae dan Allah mukwana ke bakya tausamin ne yau
muna neman shakara 2 da aure amman banta neman alfarma kinyi min ba

ke ko kulum cikin shan alfarmata kke koda bana so xanyi ko xan cutu hkan baya
damuna matukar ke xakiji ddi

se tsili2 take da ido


mutuwa kke son nayi ?
kuma tataro xanin gadon tayi to kayi hakuri
cikin bakin ciki yake kallonta afili yace to dan tausawa dalibin naki mana
bbu abinda xanyi miki

kace Allah ai base na rantse ba kema kinsan bbu abinda xanyj miki so nawa muna
kwana tare

to bari nasa kaya dama kinyi kwanciyar ki dan wahalar d kanki xakiyi se kayan ne
kuma wahala shuru yyi mt dan rashin imanin bata ya isheshi yau kam dole gyada tayi
mai intaki tasha matsa
ta gama shirinta har xata kwanta ta tuna ledar da mom ta bata tun rana daukowa
tayi dan tagama yi mt bayani duk na cine se wani a garamar rabo kamar xuma ne ma
kulum irinsu mom ke bata koda ta tambayi iyya ce mata tayi fata yake gyarawa

dan hk ta maida hankali gurin xamgar su bare suna da ddi ( rashin kawaye yasata
batasan irin wan nn abubuwan ba dan ko a whtasApp bata tsawa karanta su)

gadon ta hauro da ledarta da ido kamal ya bita dukda slpdrs har kasa ta kai mata
gata me duhu ce sede sirirn hannune da ita hakan ba hada haddun hips dinta da
kirjinta ba dedeta kin bayya nuwa ba

ido ya lumshe ya bude su kan ledar hannuta da take budewa hakurin sa da jarumtarsa
yasa shi kin rugumota amfa wani juyi da bararsa tayi seda yyi dan kara wayyo Allah

menene inji yusra dake kokarin bude wata raba da maganin me hadi da madara

cikin nuna mata bbu komai ya ce bbu komai robar ya kallah me nene wan nn nima samin

baya tayi da ita san nn ta miko mai tsumi sede kasha xumar nn aman baxan sanmaka wn
nn ba

karba yyi yada dik!! dikk!! harya kusa shanyewa tace ka ragemin nima bansha bafa
mika mata yyi san nn yace wae menene kamar xuma sede yana da dan daci2

na gyaran fata ne be kuma magana ba ya kwanta rubda ciki cen ta gama itama ta
kwanta bayanshi kasan cewar ya raba gadon biyu ( yana tsakiyar gadon)

rugumota yyi tace masa da asuba fa xaka bar dakin nn dan karfe 7:00 mom take
shugowa to yace mt ya lumshe ido juyo da ita yyi cikin tutsuwa ya manna bakinsu
cikin nutsuwa d shauki dukda shidin ba'a nitsen yake ba amman cikin nutsuwa yake
komai su xakakan kalamae yake hantsulo mata cikin kunnuwata cikin giyar luv din da
yyi shekaru yana dirkawa hrt dinshi

kuma kwanciya tayi a kirjinsa tana shakar kanshinsa dayasa mata mutuwar jiki

daga hk salon takun kamal ya canxa xuwa wani salon.

itama ba'a barta a a baya ba tayasa take

hakan ya kara assasa kamal din cikin wani hali

wasa yakeyi da kirjinta sosae ya kuma rudewa sumbatar ta yake kota ina cikin xakuwa
cire rigar na shanunta ya kama yana tsotsa cikin nutsuwa numfashi duke fita da
karfi

duk basa cikin haiyacin su cibiyarta xuwa mararta yake shafawa

kara matsesa tayi

gogan ya fara neman hanya jin hk yasata kwatar jikinta sede ina ta makaro tuni ya
dena ji d gani tattaro karfinsa yyi wajan mata wani wawan rigo

ganin taki dena fafutar kwace kanta bane ya ce cikin buryar rada2 kuka2 ki..nutsu..
karki.. ji.. ciwo plss..

dan imani irin na kamal da kuma bayason ta wahala kasa shigarta yyi seda yyi da
gaske ganin yana neman mutuwa yasa rutse ido....

bakinta yyi saurin rufewa ganin tana kokarin sheka ihu

tare suke rera kukan nasu ita na wahala shi kuma sweet Cry's yake da sunbatu iri
iri

_karki barni ina rasaki dede rana daya xan mutu baxan taba kwana daya batare dake
ba_

_ina sonki tunbansa me sodin ba kina birgeni tun basan wawace ce mace ba_

_akanki nafara shan wahala kuma kin shayar dani ddin daban taba axanci samu ba_

_ina sonki ina sonki_

tun tana kuka hartayi shuru tana sauraron kamal

sabon kuka da magiya take gani abu yaki ci yaki cinyewa

ina shida kamal di da baya cikin wan nn duniyar ina xejita


( Allah yayi kamal an girma ansha mai)

bayan 2hrs kamal ya saurara mata iya wahala ta wahala kam abinma mmki yake bata
kamal ne yyi mata ragaraga hk ( dama dan hakin daka raina...)
seke rugumo abarsa yyi cikin nishadin dabaxe musaltu ba wani fanin kuma jinjina
wawanci da yyi harya kai wan nn lkc beji yadda ake jiba 😌

yusra baci ta koma dan mikewa yyi bayan yyi babban dahara (tsarki) ya dauro alwala
nafila yakeyi yana tasbihi da kirariwa Allah daya hanawa kowa yakibawa kowa damar
keta masa hadi
da kara adu'ar karesu daga sharrin masuyi

godiya sosae yyi wa ubangiji daya basa yusra a matsayi mata

ya roki buyayi gagara musali daya bashi xuriya na gari daga gareta
adu'a yyi sosai har aka kira sallah

har yaje masallaci ya dawo bbu wanda yagamu dashi

garin tashinta ya kuma maimaici

mara tausayin na kasa dashi mugu kaiba kanina bane kuma ni ban karatar da mugu ba
kaiba *dalibina* bane mugu kaiwae ( fadar yusra lkcin da take jin maxa 😀)

wajen wanka ma ansha daru gorin kuwa na xuwa extra lssn yashata

shi kuma ya dage seda yyi mata tana cikin cudata ya fara hargitsewa cikin dauriya
da kai xuciya nesa aka gama

ya rigata futa daga toilet din seda yyi jinya kafin yyi nml badan yasan inya sake
beyiwa kansa hallaci ba da ya kuma.

xanin gadon ya cire cikin kayan mom ya lalubo wani ya shinfida ya tafi da wann
dakinsa da niyar yana shiryawa ya dawo

sauri2 yake yaje gareta dan bayajin xe sake 5mts ba tare da yaga halin da take ciki
ba.

6:30 ya turo kofa kwance ya sameta tana bacci cikin nutsuwa tana kallon kafa sede
jikinta a rufe yake da hadaddan bargo
[1/18, 6:44 PM] Haleema Awwal 👌: [1/17, 10:52 AM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯 DALIBI NA 🕯

81 to 85

by
Anty rukie (mmn Abdljl)
&
Halima Auwal

sama2 yakejin muryar ta tana gayamasa wae bata da tsarki ( period) take a hakali
ya dago da jajayen, rumannun idanun sa (kamar gautan dayaji rana) tsoro taji ganin
idanun nasa cikin murya tana rawa ga rauni yace

dan Allah karki min hk nakai matakin da baxan iya jureba kar kimin hk dan xan cutu
sosae
batayi magana ba dan tasan baya haiyacin sa rugomasa tayi yatsunta biyu
tasa tana danna masa gashin bayansa daya hannun kuma tana shafa masa kansa nan da
nn yafara ajiyar xuciya kuma rukota yyi gagam!! bacci ya fara dauke sa cike da
shauki d jin ddin abinda take masa.

cen bacci yayi gaba dashi kara matseta yyi

ganin yyi bacci ne yasata tunanin gyara masa kwanciya ya kara matsota murmushi tayi
subatarsa tayi a kumatu san nn itama ta sake gyara kwanciya tana fuskantar sa kura
masa ido tayi tuna rawuyarsu tayi sanda yana *dalibin*ta yanxu kuwa ya koma miji
gareta.

a hankali ta furta ina sonka fitinan nn mijina nima mansan yaushe bane kawae de
naji ina sonka ne itama hk bacci yyi gaba da ita.

da asuba mafarkin nn ne ya tashesa bayan ya idar da sallah ne yyita adu'ar neman


tsari daga sharin mutum da aljan adu'a yyi sosae.

koda suka gama brkfs daki ya koma ya kwanta cike da tunani biyu na 1 tunanin
tafiyarta gobe na 2 so yake yagano wani irin mafarki ne wn nn

xaune take a falo gaskiya falon yyi mata kyau komai blck & red n mikewa tayi
ta shiga daki

bacci tasamu kamal yanayi wanka ta shige cikin sauri2 ta shiryawa riga take kokarin
sawa taji an xuro mata hannu ana shafa cikinta d sauri ta juya idonsa a lumshe
kinji storo ko shuru tayi masa tana karbar shafa cikin yadda ya kamata
ki rage firgita dan ke inkika tsora to firgita kike kuma bbu kyau...

jin yadda muryasa ta koma cike da fitana ne yasata turesa kaje kayi wanka na
hadamaruwan kasan zamuje gun su mom anjima kuma kaban wayata xan kirasu mu gaisa

kuma matsowayyi nikuwa ina iyya ita kadaece ban ganiba oh se yau xaka tambayeta ma
hmm ai jiya kin rufemin ido ne sharewa mgnar tayi ta hanyar janye jikinta sewani
shinshina ta yake yana sama da hannunsa taje kd suna biki wata yar kanwar mamana
ke meyasa bakije ba wato kina son shan dumin mijinki ko 😀
hannunsa ta kama tajasa xuwa toilet ta turasa ta rufo kafar yanata dariya ita kuma
murmushi tayi taci gaba da shirinta.

koda ya fito besameta a dakin ba shima shiryawa yyi fitowa yyi samuta yyi tana
shara da niyar tsokana ya cire bel din wandon sa ya kuma cire botiran rigarsa seda
yaxo gab da ita tukun yace dan Allah kiyi temako dagowa tayi akan kirjinsa ta soma
dare idonta kasa ta kalla wandon yaxo har gwiwarsa se karami bema ka rasa cinyarsa
ba idonta ta ritse me hk dan Allah amsa yabata d gyaramin xaki yana me cinye
dariyarsa dan yada ta rutse idonta abi driya.

seda tayi jimm tukun idonta a rufe ta tsuguna janyo wandan tayi ta gyara masa

rigar xata sa masa botir take kokarin sawa hannunta da yake gogar gashin kirjinsa
ne yaji wata shu'umar sha'awarta ya atsitsitar mai bakinta yake kalla cike da
shauki yake sinsinar wuyanta ya kaimata kiss seda yaji yadan nutsu ya sarara mata.

daki ta koma tasa hijjab dinta ta dako jakarta kallonta yake ina xuwa gunsu mom
mana kinsa hanya ne? kai xaka kaini kwanciya ya gyara na irin bbu inda xani
magiya take masa yyi kamar bejita ba haushi ya bata itama niyan kular dashi tayi
bakin kofa taje ta tsaya filow ta wula masa aiko dede fuskarsa yyi banxa da ita
yauwa ta tuna me xata ce masa da karfinta tace *dalibi na* dariya ta basa wataran
tayi abu kamar yarinya yagane haushi take son basa ya mike kamar wanda yaji haushin
ddi taji ganin ta bashi haushi kara rige kugu tayi eh din na fada *dalibina* harda
mur guda baki yarinya danya ta koma masa takuma birgesa filow shima ya cila mata
dede shi gowar bash aiko se fuskarsa ta dauka xata rama filon ya subuce yyi baya se
fuskar Abdulbasu kula dasu ba dariya sukayi tare ita dashi suna gama nasu dariyar
su kaji hhhhhhh a bayansu tare suka juya
[1/18, 10:38 AM] Haleema Awwal 👌: kamal ya hade rai mehaka xaku shigo gidan mutane
bbu exini (Bash d Abdul sun riga kamal xuwa da kusan sati biyu ranar daya fara xuwa
skul ne duka hadu dake duk Business suke karanta se lkc sukasan yyi aure kuma
malamar su sun sha mmki sukan dan gausa da ita a waya in kamal yaga dama )

kayi hakuri inji Bash Abdul ne yace kayi hakuri bamu san malamar mu na cikiba
itade yusra tana tsaye baki suka hada Anty ina kwana cikinjin kunya tace lafiya
daki ta shige sede tanajin tsiyar da sukewa kamal wae soyayyar malama da *dalibi*
abin se wanda ya gani sharesu yyi se murmushi da yake Abdul ne yamike ya wani
lagwasa murya cikin sanyi wae kwaikwayi muryar yusra "ke baki xo jiya bako san nn
ya sake karkacewa wae tambayarki nayi" bash ya kece da dariya shima ya mike
yana kwaikwayon kamal wae "natafi extra lssn" suka kuma saka dariya
korarsu yyi
ya rufo kofar shima dariya yake kasa2 dan sun tuna mai da

tana jinsu kunya ya kamata dama sungano ta wayyo sun gama da ita wlh.

jakarta ya dauka ya kaimata cikin daki yace ta taso su tafi


me makon ya kaita gun su mom seya wuce da ita yawo gurin shakatawa d sprmkt
yana jido mata kaya harda su iyya wae kayan tsaraba se yamma suka karasa gida a
gajiye wayar ya kuna itama ya kuna mata tata yana kunawa mama na kira bayan sun
gaesa take ce mata gobe fa karfe 7:00 jirgin mu xe tashi ki shirya da wuri to tace
jiki a sanyaye tunda take wayar kamal yake kallonta gabansa na faduwa dan yasan
maganar tafiya ce aiko shima mom takirasa seda tayimasa fadan kashe wayar da yyi
tukun tace gobe yusra ta shirya da wurin damin da wuri xamu tafi ta kashe wayar
idanunsa ya lumshe yanajin xafi cikin ransa na rabuwa da matar tasa matsowa tayi
ta kama hannunsa kiss tayiwa hannu tukun tace kayi hakuri kan wanda kk komai xe
wuce banason mu rabu kana ckin damuwa baxanji ddi ba kuma xanyi dana sanin kawo
maka xiya rar danayi yajji dadi ko bbu kmai tanuna masa batason bacin ransa kai
kawae ya daga alamar to san nn ya janyota xe fitineta.

ranar kwana yyi tabe2 ga takaici da kuncin rabuwa da ita


itama nata ran bbu dadi

koda safe seda tayi fama dashi kamin ya barta ta shirya ta kuwa sha jagwalwgalo
hakade tasamu ta shirya airport da ban baki da magiya yabarta ta fito daga mota
xuwa inda su mom suke
7:00 dede jirgin su ya daga dukan ninsu cike da kewar juna
bayan kwana 2 da komawar su ne iyya itama ta dawo.

kwance take suna waya ita da kamal


_mata ta gaskiya ina kewarki_

_nima hk mijina_
_da gaske kina missn dina ?_
_eh sosae ma_
_to me kike missn game dani_
_komai naka_
_kajita kamar gaske yanxu da xanxo nace ina neman hakina kuka xaki fara_

kunya da haushi ne suka kamata

_Allah ya kiyaye nayi maka kuka_


harda murguda baki kamar yana kusa
a fili yyi dariya dan tanajin sautin dariyar

_har kin manta ranar da kke ban hakuri kina kuka amman tunda kika ce haka duk ranar
da kka shigo hannu bbu tausayi_

_to naji mubar maganar_

_to mubari matso raciya Allah yasa karki sume min_


share xancen tayi
_mijina dama so nake na rokeka wani alfarma dan Allah_

seda ya gyara kwanciya da jin ddi sunan data kirasa dashi

_ina jin ki mata ta Allah yasa ba fita xakiyi ba_

shagwabe fuska tayi

_eh itace plss kar ka hana ni_


idonsa ya lumshe bbu filako muryar tatafi da imanin sa dasuna kusa rugumo abarsa
xayi yyi yadda yake so da ita

cikin kasala irin na wadda aka konawa ruwan kai yace:

_a wani sprmrkt ne_

_shop well_
_gaskiya yyi nisa ina lefin ko sahad stor amman dan yawo har kabuga_

daker ya yarda xataje sede fa suna tafe suna waya kuma cikin siri yasa su Blus
(security's) din gidan sune su uku
malam idi ne ke jan motar
^°=^°=^°=^°=^°=
fakaki ne ya kira virus yake gaya masa yaude da alamun nasara dan suna bisu ta
baya
yalabai yau xan kawo maka ita har gida

yaran fakaki su uku ne se shi na hudu haya suka kama kusa da gidan su kamal dan jin
ddin harkallolin su suna sane da duk wani shiga da ficenta

bata fita ita kadae shiyasa basa nasara

_kin san wani abu wlh bana son fitar nn taki gabana faduwa yake_

murmushi tayi
_ka cika kule wlh d kushi_
_ki koma gobe sekije kinji_
_haba dan Allah muma bar hotoro fa kuma nafasa xuwa kabugan zoo road xani
shop rite_

badan yaso ba yace

_ki kularmin da kanki_

_to mijina kuma *dalibin* na_


takashe wayar tana dariya

shima dariya yyi dama yana kwance a kan gado ya mike toilet ya shige cikin sa yau
tab kasala ga wani mutuwar jiki da yakejin shi.
Bayan wasu mintina ya gama shirin sa su bash ya kura dan yawo yake son xuwa ko
xuciyara xata rage masa xafi haka kawae yakejin wani irin tururin haushi koda suka
je a mota yabar wayan

Abdul ne cikin xolaya yace mijin Antynmu beya farune kasamu a gaba se doka tsaki
kke
ko Antyn tamu ce

tsaki ya sakeyi wlh jikina ne ban gane masa ba kuma gaba na yanata faduwa
Bash ne yace ka ringa innalillahi... to kurum yace musu

se gab da magarim suka bar gurin


16 mss cl ya gani seda gabansa ya fadi tukun ya dau wayar
sexy Anty 3
blus 2
dad 3
baba 4
mom 2
mama 1

😳gaban sane yyi mumunar faduwa seda ya dafe barin da xuciyarsa take danji yyi kamar
sata antayo waje

mom ya fara kira batayi pkn ba haka dad baba mama

jikinsa na rawa yakira yusra ita wayarma a kashe yake

da karfi yace meke shirn faruwa dani wlh akwae abinda ya faru

idanun sa jajir yake mgn cike da fargaba su bash suke tambayar sa lafiya

gaya musu komai yyi suma hakalinsu ya tashi amman suka danne suna kwantar mai da
hakali kasani ko sallah suke inji bashi
hk sukaci gaba da kawo masa uzuri iri na dan adam

badan hakalin sa ya kwanta ba yyi shuru sums shirun sukayi kowa da abinda yake
sakawa aranshi

ranar tare suka kwana duk dinsu gidan kamal shi kuwa kwana yyi kiran waya da yaga
dare yyi ya takura da kiran yusra har yanxu baya shiga

sallah ya fara yana yin sallama xe kira wayar yusra

da asusuba ya kuma kiran su dad batama shiga wayar a kashe

hankalinsa ya dugunxuma xuciyar sa kamar ana gobara dan xafi kirjinsa kamar ya
tsage don sanin halin da ake ciki ya tusasa a gabs sede wani barin xuciyarsa yafi
gaya masa matarsa ce bbu lafiya.

^°=^°=^°=^°=^°=^°=

suna gama wayar ta kwantar da kanta kan kujeran tana tunani futina irin na kamal

ga wani irin kewarsa da take kwan nn batabda buri irin ganinta kwance jikin mijin
nata yana binta da salon sonsa me kashe mata gabai

kuma nitsewa tayi cikin kujarear se murmushin luv din mijin nata take
su Blus dake binsu a baya wata mota ce camary baka wuluk hatta glass din motar
tinted ce me ba'in duhu

suka bi motar da kallo dede nn wata motar tashiga tsaka ninsu cikin mitinan da baxa
su wuce biyar ba sukaji harbi
a gigice su blus suka ka fito dan motar da take kusa dasu ta tsaya wani katon
mutum ne yake kokarin sa yusra bayan motar nn wace bata da maraba d gawa sanadin
wata powder da suka sheka mata

kafun su Blus suyi yunguri motar ta manna a guje suma matarsu suka shiga suka mara
musu baya fakaki ne yaga ana bisu
harbi ya farayi su Blus ganin hk suma suka fara nasu harbi
[1/18, 5:37 PM] Haleema Awwal 👌: dede nan police suka sha gaban su fakaki suka
kamesu akayi asbiti da ita rai hannun Allah Blus yakira kamal har 2 mss cl be
dagaba
dad ya kira yake gaya msa suna asbitin nasarawa
a kude me dad yake neman baba ya kira kamal sabo da kidima cen ya katse ya kuma
kiran baba yake gaya masa

bayan sun baro asbitin suxo gida cikin tashin hankali da jin jina lamarin a falo
suke maganar tattanawa suke kan maganar baba ne yace jikin idi yakeji harbin sa
sukayi a hannu fa dede nn mom ta shigo cikin tashin hankali tace wa aka harba a
tunanin ta kamal dad ne yace ki nutsu abin ma ai yaxo da sauki... ai bata bari ya
karasa ba tayi dakin ta wayarta ta dauka ta kira kamal har sau 2 be daga ba dede
nan dad ya shigo kinitsu mana mmn kamal anan yyi mata bayani kuka tasa muje
asbintin nagano lafiyar yata ya jikin nata basu deyi mata ila bade ko

mama gani yusra ta kai yamma bata dawo ba hakalinta ya tashi gashi ta kira wayarta
baya shiga kamal ta kira ko yana da masaniyar rashin dawo war tata takira be daga
ba xata sake kira mom ta shigo agigce tana kuka take gayawa mama abin da ya faru
itama mama kuka tasa hk suka tafi asbitin har iyya da samira kuka suke
ai hankalin su be tashi ba seda sukaga yusra kwance ko motsi batayi kamar gawa su
dad ne masu rarrashi da ban baki amman suma hakalin su atashe yake
baba ne yacewa su mom karsu gayawa kamal dan yaxu yaji xetada ma kansa hankali

suna cikin asbintin kamal yake kiran su basu daga ba


lkc su baba d dad suna guri dr kabir yana yimusu bayanin kan cewar cocaine ( hudar
iblis) sukayi amfani suka wajen sheka mata a hanci se karar bindinga itama ta
rudata dad ne cikin tashin hankali yace to yanxu xata kai kamar kwana nawa bata
tashi ba fuskarsa cike da damuwa
eh to Allah masani amman xan iya ce muku kwana shida xuwa sati daya 😳 har yaxata
kai irin wnn lkc
bayani yyi musu sosae kan bbu wata matsala insha Allah

san nn yyi musu bayanin malam idi shima an cire harsha shin kuma ana bashi kulawa
yadda ya kamata

kudi aka baiwa dr kabir saboda kula da marasa lafiya yadda ya kamata

su mom ne masu kula yusra duk sun taho asbiti sun tare suki komawa gida iyya ce da
samira ke kawo musu abinci tsakani mom d mama ka rasa wadda tafi kula da yusra
sukin daukar wayan kamal dan sun sann seya tambaye su yusra cewarsu basu
san me xasu gaya mai ba

^°=^°=^°=^°=^°=^°=

kamal kai ya dau chaji kusan yau kwana biyar baba ne kurum ke daukar wayarsa ina
tambayi su mom se yace kowa lafiya ranan daya tambayi yusra cewa yyi tan nn kalau
abin fa yadame sa dan ko abincin kirki bayaci ga rashin bacci

yau kwana hudu ke nn duk ya rame ya hanawa kansa sukuni


kayan sa ya fara hadawa a jakarsa

washa gari se nigeriya bbu wanda ya gayawa bare a hanasa xuwa kuma da kudirin seya
tafi da matarsa inkuwa ba hk ba vaxe komaba

yana sauka daga jirgi gabansa ya fadi ya shaki iskar kasar sa bare yaji ni'ima se
wani xafi da barkono ya shaka inalillahi yake tayi

nasarawa hsptl aikin su mama kulum kuka bare in sukaga yusra kwance bbu motsi ga
wasu na'orori ta hanci ta baki tann take ci take sha
iyya ma yau daker su baba suka lallamata tayi gida

turus su iyya sukayi ganin kamal a tsaye kofar gida

samirace ta balle murfin mitar ta fita da gudu se gun kamal ta baya ta rugume shi
tana kuka me tada hankali da sauri ya jiyo ganin samira ce yyi saurin jiyowa
tambaya yake mata a gigce ina yaya yusra? tana asbiti.....
[1/18, 9:53 PM] Haleema Awwal 👌: be bari ta karasa ba cikin dimuwa yace wanne
asbitin ne iyya ta kece da kuka tana kara sowa iyya meyasa meta? tun yaushe ne take
kwance a asbitin? tana magana? tana cin abinci ? bema san meyake cewa ba iyya abu 2
suka hade mata tausayin kamal sena yusra ganin iyya bata da niyar magana yasa yyi
gun motar da su iyya saka sauka
kaini asbitin kaae yace gani yake kamar ba tafiya suke ba babban burin shi
toxali da ita yaga halin da take yaji meke damunta
gani yake kamar basa gudu kuma sharara gudu drvr yake

dan Allah kara sauri kamal yacewa drvr aiko gudu yake ida nuwansa ya rufe jinshi
yake wani hk hk

drvr ne yyi musu jagora har wld din da aka kwantar da ita su mom ya hango da sauri
yyi gun mama ya durgushe a gabanta s dan tsorace ta dago idonta tabb kwallah ga
wani jajaxur da idonta yyi tare gabansu ya fadi ita mmkin kamal da farga bar xuwan
nashi take

tana ina? wani daki xan ganta hawayen da suka makale mata ne suka sauko
hannunsa ta kama kamal kayi hakuri baxa ka samu damar ganinta ba mikewa yyi
kwata2 baya cikin haiyacin sa

bbu wanda xe hanani ganinta sena ganta se lkc mom taga kamal din a firgice taje
gunsa yaushe kaxa? waya gaya maka? me kaxo yi? bema tsaya bata amsa ba kai bema san
meta ce bare ya bata amsa

hankalin sa da tunaninsa duk yyi gaba wajen son sani wani hali take ciki

kallon daku nn yake yana kallon wadda take ciki yyi gun su mom suna kiransa ko
waewayowa baiyi ba

a sukwane yyi kanta ganita kamar gaya

wanirin kuka yake meta da hankalin kowa


kasan sa ya daura kan cikinta hannunsa ya danke nata kamkam

surutae yake cikin xarewar hankali

_plss ki te maka ki tashi rawuta bbu ke shekakkiya ce_


_inbaki tashi xan fiki kwan ciya xaki rasani xan mutu dan rayuwata bata da wani
amfani batukar bake a duniya ta_

_ki temaki mijinki kanin ki kuma *dalibinki* kamal_

dede gurin su mom suka shigo harda baba d dad

su dad cikin tausayi suke kallonsu kowa hawaye yake sun kasa karasawa gurin

wasu noses ne suka shigo tare da dr kabir cikin sauri

_ina sonki karki barni ki tausaya wa mijiki kaninki kuma *dalibinki* kamal_

sama2 taji ana cemata kamal xe tafi baxe sake dawowa ba

a firgice tace 🕯🕯DALIBINA🕯karka tafi ka barni ka dawo

da sauri kamal ya dago kai yana kallonta tabbas ita ce tayi maganar ga idonta bude
sede wani irin numfashi take da sauri2

da sauri dr kabir da sauran nss suka yo kanta tana rike da hannun kamal gamm

hamdala su baba sukeyi cikin farin ciki da jinjina al'amari irin na Allah

*muna masu kundumo muku hakuri bissa rashin jin mu kwana biyu abubuwane suke xuwa
baxata*

~amman isha Allah komai yyi nomal xakuna jinmu kulum ko bbu yawa xamu suburbudo
muku~

_masu kiran waya da masu binmu ta prvt kota grp dan jin lafiyarmu muna godiya
kwarai da kulawar ku Allah ya barmu tare_

FASAHA WRTRS 🖊🖊

4r cmment

08161594233

luv u ol
[1/23, 6:20 PM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯DALIBI NA 🕯

92

by

Anty Rukie ( mmn Abdlj)

&

Halima Auwal
6:30 ya turo kofa kwance ya sameta tana bacci cikin nutsuwa tana kallon kofa sede
jikinta a rufe yake da hadaddan bargo iya fuskarta ce a waje fukar nn ta danyi ja
saman idonta ya kumbura alamun tayi kuka sosae ( *dalibin* mesa antyn sa kuka
lol..)

xuwa yyi gaban gadon dede kanta ya tsugunna ya kura mata ido bakinta ya dan lasa da
harshe motsi tayi taci gaba da bacci kallonta yake kamar ya hadiye ta bakinta ya
xubawa idocikin shauki abinda ya faru jiya ya fado masa a rai sabonsan memeci ne ya
kamasa ga wani irin kaunarta dake cafkar mai xuciya fuskar ya shafa

a hankali ta bude idonta dede nn mom ta turo kafar be juyaba kallonta yake idon nn
nata fall bacci f gajiya

da mmki mom ta kallesa yaushe ka shigo kamal? mikewa yyi yakalin mom san nn ya kali
yusra data rufe ido kamar me bacci ga kunya gabanta se dukan 50_50 yake

ya kalli mom tun jiya.. yusra da batasan lokacin da tayi mgn ba mom yanxu ya shigo
kamal ya jiyo yana dariya keda kike bacci harara ta wurga masa

kallon mom yyi yace bata da lafiya ne naxo dubata


ni lafiya ta kalau wani kallo yyi mata na ashe xa'a kuma
da sauri cikin tsoro dan yanxu tsoro yake bata
tacr ai na warke
au kin warke ke nn ( irin to xan maimata)

cikin in inna tace saura kadan to ( ayya ta xama dalibar yau shine uncle)

ya kasa kunshe dariyar sa seda ya dara mom dake tsaye ta fara xargin wani abu game
da dan nata

fita yyi itako se binsa take da kallo dan su hada ido ko ta gasgata xarginta aman
sam yaki

dan shida mom suna matukar karatar juna ta ido

dakin tabi da kallo san nn ta kalli kan gadon taga ancanxa xanin gadon
mayar da idonta tayi kan yusra da bata taba xuwa ta sameta a kwance ba

yusra kanta a kasa se wasa take da bedsht din

yanxu iskanci kamal yakai akan gadona....... ( bakece kike ganin be girma ba kka
hanashi matarsa 😀😀) ta jinjinawa rashin kunyar kamal

tayi kamar bata gane ba ta nufi wajen kayanta

da sauri yusra ta sauka daga kan gadon ji take dama ta mutu ta huta dan kunya

ta gefan ido mom take kallonta harta fice

ikon Allah ah lailai kamal bashi data ido a dakina akan gadona 😂

sede wani barin xuciyar mom dadi taji dan insha Allah ta kusa xama kaka xataga
ya"yan kamal & yusra

wayarta ta dauka mama ta kira kinga binta dubamin yata wan nn yaron dan rashin
kunya a gadona.. se tayi shuru harda gwafa abika da manya har mama gane
seda mama tayi dan dariya tukun tace ba nace miki kibashi matarsa ba kince seya
girma da rabon a dakin ki xe girman cikin wasa ta karasa

tode naji dubamin yariya ta ko yaji mata ciwo dan naga kamar tafiyar ta ta cenxa
sukayi salma

har daki tasami yusra datayi laushi

meya faru naganki kamar baki da lafiya


kuka tasawa mama dan jin mm take kamar ita ta haifeta
hakuri mama take bata dayi mata nasiha cikin hikima

wani ruwan dimin tasake hada mata dawasu magun guna


ta kuwa ji ddin jikinta

koda sukaxo karyawa yasha harara gun mom yamasan tanayi ne

hankalinsa yana gun yusra data kasa hada ido da kowa gani take kamar sun gane
kunyar yau tafi na kulum abincin ma cacakala tayi ta gudu

sintiri yake tsakanin dakinsa dana mom sede mom taki bashi damar ganawa da matar
tasa sewani korarsa take haushi ya kamasa shifa yagaji bbu wanda yasan irin karar
da yakeyi ne mom bata tausaya masa ta dena sonsa da ji dashi tsaki yyi ya mike
toilet ya shiga ya fito shi burinshi kasan cewa da ita sam hankalinsa yaki bashi
hadin kai inya tuna daran jiya shi yasan yadda yakeji kwadin seke xuwa duniyar nn
ta jiya yake ( basa bamba ) gashi mom tayi kane kane

karfe 10:00 dede ya tura kofar mom cikin sanda bega mom ba ddi yaji sosae gadan
gadan yyi kan gadon ga bedsht din mom a hannusa kofar toilet yaji an bude mom
yagani turus ya tsaya cikin ji haushi ya ajiye mata xanin gadon ta kalli xanin
gadon ta kalleshi me wan nn yajeyi dakin ka shuru yyi mata yana sosa keya

kuma meya kawoka daki na duk bbu amsa amman kamar yyi kuka yakali yusra san nn ya
kalli mom hanyar fita ta nuna mai

kamar yyi kuka yafita a bawa mutum matarsa an hana se angama gasawa mutum aya a
hannu bayan ya fita ne ya goge kwallar idon sa

tsusayi ya bawa mom sede gaskiya ta bashi yar mutane wahala xe bata dan bata warke
ba kuma ta gane dan nata bbu wasa 😉

beyi wani bacci kirki ba se juyi yake tsabar wuya harda share kwallah tashi yyi
yana sallah dukda alwala bata xamar masa haka yaketa sakewa

da safe suna brkfs fushi yake da kowa abincinsa kawae yake ci dad ne ya kirasa ya
amsa yana kallon dad din da idonsa fall bacci da damuya gobe xaka koma scul insha
Allah
tean daya hadiye ya dawo dashi yakali inda yusra take tabb yace anxo gurin a
ransa
a fili kuma cewa yyi..

tare xamu tafi ke nn?


dawa inji dad

yusra kamal ya nuna da yatsa


tunda ya furxar da tea
kowa yake kallonsa

hakan ya bawa kowa damar ganin abinda yake nuni din

baba yyi saurin cewa to..to.. masha Allah ai hakan yyi yaushene tafiyar

da xumudi yace aini a shirye nake ko yau ma 😂😂

mom ce tace to ai bamuyi bikiba kuma bbu lefe xata tare mufa bamu shirya ba yaje
inyaso daga baya ma rako ta ko nn dawata 2 ne

😳😳 tare da marairai cewa haba mom ai lefe nace nixan mata edan nafara aiki dan
baana son ace komai yimin akayi

kuma ni biki nafasa yinsa baxan kuma bari tashiga taroba inde da maxa a gurin kina
ganin abinda ya faru ( harin da viru ya so kaiwa yusra)

nide kawae a bani mata ta... tunawa yyi su baba na gurin yaja bakinsa

babayyi murmushi rukun yace to ai shike nn duk lokacin daxaka tafi se ku wuce tare

kunya ta kama kamal sede yaji ddin hk k

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=

mom ce ke lallaba kamal kan ya bari se nn da sati biyu se sutafi inkuma yanaga
ganin xa'a wuceshi a karatu ya tafi ta kawo masa ita daga baya

emm shi kenan Allah ya kaimu sati biyu mom

tunda ga sudan mom tasa akawo mata me gyaran jiki jiki da waje ake gyara yusra.

a kwanaki biyar yusra ta canxa tayi jajir da ita fatan nn ya kuma laushi kyanta ya
dada fitowa fatar nn ts murje tayi fresh da ita

ga wani cika datayi dirin nn me haukata kamal yasake baiyyana.

mamace ta shugo lkcin yusra nashan roman kan raugo da yasha haddin wasu
[1/23, 8:39 PM] Haleema Awwal 👌: kayan itatuwa na gyra jiki.

mama ta karaso cikin dakin lkcin mom tana waya da wata mata me make_up suna
lissafin kayan kwaliyar da mom xata siya kuma a koyawa yusra kwaliyar sati daya

seda suka gama wayar tukun suka gaisa da mom din mama tayi murmushi cikin wasa tace
irin wan nn haduwa hk ai seku haukatar min da yaro nifa ban gane yusra ba seda ta
gaishe ni.

mom tace barni yaron naki ne nafahimta seda hk

yusra kunyace ta kamata dan matar me gyaran jiki ta fahimtar da ita magungunan
menene.

dama gashi kwa nn nan wani irin nauyin mom takeji.

mama tayi dariya tode jiya ya kawo min karar ki kin boye masa mata kin hanashi
ganinta wae har wayar ma kin ki bari ta rike yana kira ke kike dauka.
mom ta shere maganar da cewa ya jikin idi ( wadda su fakaki suka harba)
da sauki sosai
daga hk aka fara hirar duniya

^°=^°=^°=^

11 da wasu mintina na dare

yusra kwance kan gadonta yaukam son jin muryar kamal take dan tasan yanxu hk yana
cikin rashin kwanciyar hankali kuma tana son suyita da wajewa kan wan nn sharadin
da tace xatayi masa kafin aure din nn

wayarta da mom take kashewa inxata fita san nn ta rufota mata kofar ta waje ( jimin
karfin hali)

kunna war tayi kira ta danwa kamal har yanxu wacen sunan ne *dalibina*

dede kamal yana kwance kansa ya tusa cikin filon yyi rufda ciki yana aikin kulum
wato tuna ninta.
so yake yyi fushi dasu daga ita har mom yadena nemanta kuma ya dena tunaninta
amman xuciyarsa taki basa hadin kai

kukan wayarsa yaji kin dauka yyi harta katse aka sake kira mikewa yyi yaje gaban
mirror din inda ya ajiye wayar yyi tunani ko su bash ne fans dinsa na scul

😳 sexy anty yagani (shima de tsohon sunan nn ne)

cikin dauki da marmari ya dauki wayar salama tayi masa gaskiya yyi kewar muryar ba
kadan ba seda yaje bakin gado ya sauna tukun ya amsa salamar tata

wani sanyi taji lkcin da muryarsa ya daki kunnenta

shuru sukayi se gaban kowannesu dake lugude

_kinyi shuru_ inji kamal dake lumshe da idonsa

_daman magana nake son muyi_ ta fada cikin sanyinta

seda gabansa ya fadi _uhhmm inajinki_

_ka tuna lkcin da nace xan aureka amman bisa sharadi_

mikewa yyi tsaye _eh ai ban mantaba ena sane_

_karkace naso kaina da yawa inde baka yarda da sharadi na ba sede nacewa su dad na
fasa auran_

gumine ya karyo masa hankalinsa ya jagule tunaninsa ya tsaya cikin karfin hali
yace:

_enajin ki menene sharadin naki_

kuka tasaka masa _nasan ba yarda xakayiba bayan ka gama cita ta_

cikin tsanani tashin hakali da kums yada kukan nata yake cixar masa xuciya yace:

_ki nutsu gaya min plss bana son kukan nn gayamin nayi miki_ _alkawarin xanyi inde
be sabawa Allah_
_da dokokinsa ba_

seda ta sharce majina


_ba tsani inganka da mace bana son kowace mace ta rabeka matukar ba muharra marka
bace_
_karka ga na girmeka kaje kayimin kishiya yarinya ko kace na tsufar maka_
_tunda kasan da sheksruna ka yarje ka aureni ka cuceni Allah seya sakamin_

ta kuma fashewa da kuka

tunda ta fara maganar ya sauke ajiyar xuciya shi bema dauka hk xata ce masa ba

yana daga tsayan ya fada kan bed dinshi cikin axabban farin ciki dankuwa kalamata
xallarsu kishine ke nn tana son sa

_yanxu de dena kukan bana so_


kamar yana ganinta tagode hawayen

_kintaba jin nace inason wata macen bayan ke??_


kai ta girgixa

_to kwantar da hankalinki *dalibinki* na nakine malamar sa_

murmushi tayi mai sauti har yaji

_sede fa in ana nunami irin wan nn halin na ko inkula xanyi wata_

_to menayi yanxun kuma_

_oh ke baki sani ba kenn ko_


_yanxu fisabilillahi yaushe rabon mu hadu dake kuma konemana bakyayi_

_ta kayi hakuri nadena kuma xan kiyaye wajen kula da kai_
ddi kamal yaji jinshi yake kamar bashiba itama ta cenxa masa
hira suke sosae da juna ckin shauki da ishki
kamar tsofafin masoya suka koma

tunda ga ranarkulum suna cikin waya da kyar ta shawo kansa na barinta se ranar da
mom ta yarda yaganta tukun

yau kwana goma rabon dasu hadu kuma mugun son ganin nata yake yyi iya dauriyar daxe
iya

wayarsa ya dauka kiranta yyi

_bani da lafiya_
_nalillahi meke damunka_
ya wani kwantar da kai
_xxxabi ne da ciwon kai_

_ya salam kasha magini kuwa_

_nida ko abinci banci ba tun fa safe nake kwance_

_ayya to sannu bari na kawo maka abinci da magani_

kadan ya rage yyi ihun murna yade daure


_to amman karki gayawa mom fa_

to tace ta katse wayar

tashi yyi tsaye yana taka rawar shokin wae barka da xagawo war amarci kashi na
biyu 😀

bude kofar tayi ta shiga da sallama.....


[1/27, 12:12 AM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯 DALIBNA🕯

93

by

Anty Rukie ( mmn Abdljll)

&

Halima Auwal

_mun kyautar da page din nn gareku ma'abota karanta *dalibina*_

kofar ta rufe akan gado ta hango shi lulube da bargo sede yyi mata guntu kamar ba
mutum ba to kode sanyi yakeji ya nade

tana ajiye tiren hannunta taji anyi sama da ita

ta kuwa tsorata oyoyo


amarya ta taji muryar kamal ( wato filo ya jera ke nn)

kafin tayi wani yunkurin har ya kaita bed

tsayawa yyi yana kallonta kamar an canxata

itama kallonsa tayi ta hararesa daman ashe lafiyarka kalau tafada tare da son tashi
sake riketa yyi hijjab din yakama xe cire itama ta rige ya shagwabe dan Allah ki
barni naga abubuwa na

( lallai kamal shi wae mantawa yake da malamarsa yake)

hannunsa ta kama da wan nn hannun nata me uban santsi da laushi kara danke hannun
yyi gamm! cikin shammata ya fige hijjab din a xabure ta mike xata gudu kuma rukota
yyi......

bayan ya fito daga wanka ne dede kanta ya tsaya fuskarta yake kallo eyelashes dinta
masu tsayi da wara2 amman yau duk sun hade sanadin kukan da tayi saman Idonta yyi
ja abin tausayi.

kum (comb) ya dauko a drssn mirror sa


a dede fuskarta yake taje kan nasa haka ruwan dake fita a kan nasa yake disar mata
afuska

a hankali ta gama bude idon ta kan kamal deke ta kyalin amarci na 2 😀😀 yake shekawa
murmushi yake mata cikin tsan2 farin ciki, shauki da ishki

rarra ta gallaka mai tukun ta juta kanta cen gefan

tsugunnowa yyi a kunneta yake yimata magana cikin son xolaya yace Anty me kuka
kitashi kiyi wanka ankusa shiga msllaci

banxa tayi masa

sanin baxata kulasa bane yasasa tashi yyi shirin masalaci...

yana fita itama ta mike dakyar dan jikinta ciwo yake mata dan jiya ango bema
amaryar tasa da wasaba

tana murda kofa tajita a rufe kamar tayi kuka hk ta shige toilet din nasa yakuwa
hada mata ruwan wanka me dubi.

tana sallame sallah ya shugo

inda take ya nufa kai ta kawar kunya da haushinsa takeji hannunta ya kama _dan
Allah kiyi hakuri bani da niyar takuramiki to amman sonkine yyimin yawa ki_
_rikamin uxiri bantaba so ba sedaga kanki_
_bantaba ganin wata mace naji wani avu game da itaba se ke_

_bansan me xance ba bakumani da abunda xan iyayi bbu wasu kalamai da xan nuna_
_miki tsantsar sallar farin cikina da jin ddi na dare biyun nn_

_daren daxan adana na ajiyeshi matsayin taurarin daren rayuta_

_ki rikeni amana karki gujeni karki horani ta hanyar sonki duk rada na rasaki
arayuwa xan mutum rayuwaya takare_

_ina miki sonda baxan iya atsitsita miki yanayinsa ba_

tunda kamal ya fara magana take kallonsa wani irin tausayinsa takeji kanajin
muryarsa kaga wanda luv ke gasawa aya ahannunsa

xamewa yyi ya kwata a ciyarta hawayen shauki yake xubarwa


hannunta tasa tana shafa gashin nn daya tara himili guda
ido ya lushe ya kuma kankame cinyarta

mikewa yyi yamiko mata hannu kafada ta makale (naki) dan fa yaron yafi yadda take
tunani kila yace seya maimaita

dan Allah ka budemin kofa xan fota kada mom ta taxo taka bana nn

shima shagwabewayyi yana mata magiya kan cewarbbu abinda xeyi mata tukun ta yarda
amman a dan tsorace tana kwanciya bacci ya debeta tashi yyi ya fuce..

iyya yasamu afallo ita da mama da alama mama dakinta xata shiga ganinta tsaye
bayan sun gaisa mama tayi daki iyya a kace kamaluu au kamal 😂

yaushene xaku tafi kaida asra ohh iya menene wahala a yusrahh suna me ddi duk ki
bata mata suna ji nawa wae kamaluu
ohh de ai inama kokari ita samira meyasa ban bata nata su nn ba saboda sunan
kwanun da akemana jere ne da a daki

(hhhhh)
samira ta tura baki kamal kam dariya yake buaetyn mu da bake kike mana dariya
ba.ashe gyara kowa a kanki seda yaga ta fara kukane fara lalaminta

san nn yakecewa iyya jibine insha Allah


Allah sarki iyya jikinta duk yyi sanyi kewar jikar tata ya kamata.

tare kamal da samira suka shiga dakin yusra suka debo mata kayan sawa harda na
kwaliya

haryanxun baccinta take cikin jin ddin baccin kuma futa yyi gun mom.

ko gaesuwar bata amsa ba ta jeho masa tambaya ina yusra kai ya sosa tare da kasa da
ido san nn yace tana bacci.

wato kamal anya xan baka yar mutane katafi da ita kuwa a raxane ya dago me nayi mom
kai ta kada san nn tayi gwafa xanyi maganinka ai jeka taso min ita

mom na dena dan Allah karki hanani...


ta katsesa da cewa ka kawomin ita nace ko
ya mararice san nn yace mom tana bacci
to tana tashi ka turomin da ita

to mom dan Allah kiyi hakuri


shuru tayi masa fallo ya fita yana jijina kahurin kwana 11 da yyi aman mom bata
gani ai yaci a bashi labar yabo 😰

:
bata tashi farkawa ba se 9:8 am
akan kamal ta bude ido wanda ke gaban drsn mirror daga shi se towel yana hango
sanda ta bude idonta ta mudubin kasan cewar yana kallon gadon ( shi mirror din)

yyinda kamal kuma yakan dago yana kallonta yadda take


baccinta ciki nishadi

cikin tsokana yyi kamar xe xare towel din da sauri ta mayarda kanta cikin bargo
shima murmushi yyu yaci gaba da shirinsa
seda tajuma tukin ta leko da kanta lkcin ya gama shirinsa yana sanye cikin wani
yadi medan duhu dan baka hango ta ciki ba
rigar iya gwiwarsa ya tsaya tayi masa ciff ( oh sumafa maxa yanxu damewa sukeyi
hips dinsu ya fita 😜😀😀) wandon nn yadan matsu kadan daga kasa (pencil) gawani farin
yadi dayasa daga ciki rigar kwallar ta leko se karshen hannun ma farin yadin nn ya
leko buhari's dressn ( wankan buhari ai nasan duk wani matashi yasan wankan) kasan
cewar rigar coffee colour akayi mata aki da milk din xare hula ya dauko milk ya
daura tsakiyan gashin nn dayasha mai (masha Allah )
turaruka fesa san nn yaje gurin da yake ajiye ta kallaman sa shims milk &
coffee (ruwan kasa da ruwan madara) da ido kawae take binsa dan yafi da ita ba
kadan ba banda ranar daurin auransu bata taba ganinsa da manyan kaya ba

ta shagala gurin kallonsa sejin kanshinsa tayi kusa da ita na caxane kai ra dauke
kanshinsa na dukan hancinta ki tashi ki shirya muyi brkst xamu fitane kinsan jibi
xamu tafi insha Allah seda gabanta ya fadi shikuma daga hk ya fita dan inya kusa da
ita jiyake kamar mayen karfene ke fuxgar karfe

^°=^°=^°=^°=^°=^°=

seda ya kare mata kallo atanface riga da sket pink & white se hijab pink ( ruwan
hoda) bbu kwaliya a fuskar tata aman bakaramin madarar kyaune ke xuba a fuskar ba
godiya yyi ga Allah tukun yace gaskiya kisa nikap bani dashi tace to ko baxa ki
shiga gaban mota a hkaba kowa yyita kallemin ke
[1/27, 9:08 PM] Haleema Awwal 👌: iro ya kira yyi drng dinsu su kuma suna baya
kallonta yyi kulum yarinya kike komawa kwata2 shekarun ki basa kama dake gaki
raguwa yafada cikin kasa2 da murya ko kallonsa batayi ba karkacewa yyi ya daura
kansa a cinyarta kamal son jiki kamar mage.

ta fahimci yana jin ddin kwanciya a cinyarta.

yana kallon fuskarta ko xata tankashi jifa kwana kikayi kinamin kuka shuru ta
kumayi shi kuma gamanar yakeson sata

yanxu ke ba abin kunya bane kina malama *dalibin ki* yasaki kuka

ya kaita karshe tureshi tayi ya kuma kangameta

cikin muryar hasala tace ai kaima kayi kukan nagade tare mukayi kuma niba malamar
ka bace kaine malamin na barmaka

ta karashe da narka masa harara seta dawo masa kamar samira

ita bata yardaba ta mayarda martani

hhhhhhhh dariya kamal yake cikin dariya yace haba ashe nima nayi kuka wlh kinga
bansani ba

eh kayi mana itafa seta kular dashi dole

shiko dariyarsa yake shekawa

kuma na fasa binka mom xan gayawa bbu inda xani tunda kai baka tausayi na idonta
harya ciko da kwalla

aiko da sauri ya hadiye dariyar shakiyancin da yake mata muskar nan ta koma abin
tausayi xama yyi ya kamo hannunta.

nadena wlh na dena ai kulum hk kake cewa tuban muxuru ne dakai


_kiyi hakuru ba lefina bane sonki ne ya gama ilatani wlh harmuna tare kasa hakuri
nake dake inajin kamar xan mutune_

_dan Allah karki gujeni kisamin duk wani sharadi xan kiyaye dan Allah_

kamar ba kamal din daya yake sheka dariya daxuba

harya bata tausayi a xuciyarta tace matsala ta tausayin kamal yyimin mugun kamu..

ya katseta da ki yafemin dan Allah karki gujeni plsss

yana rike da hannunta gamm idonsa ta kalla yyi narai2

to naji gaskiya ni a sati saudaya kawae ranar juma'a inkuma ba hk ba inyi xamana
ita kanta batasan sanda ta fadin hkan ba

gaskiya ta shamace shi da yawa amman yyi saurin boye raxanarsa da tashin hankalinsa

anything 4r u my sweetie
cikin dauriya da jarumta yace to amman se muntafi dokar xata fara aiki ko kai ta
gyada mishi ( eh)

ddi takeji sosae ina xata iya irin wan nn fitinar


shiko jikinsa yyi sanyi sede ya boye dede nn suka karaso supermarket din iro yafita
waje ki xauna bana son ki bini kalli yadda kkayi kyau kowa xe ta kallar min ke, ni
kuwa xucyata xata buga.

kin yarda tayi hakan yasa cewa suje se muxurai yake kar a kallan masa mata hk suka
gama siyayar ya kuwa jumgo mata kaya
suko sha yawo wajen cin iri2 sukaje harda suyo mata gasassun kaji da lemuka wai na
amarcinta datake binshi bashi.

se wajen 5:00 sukayo hanyar gida

tundaga hanya taga taketaken sa se wani shigewa jikinta yake yana wani shinshinota

hannunta ya riko dakina xamu ko kinga se mu shirya


eh kawae tace masa
kwanciya yyi a cinyarta ya lumshe idonsa se kanshinta yake shaka.

suna shiga falo tayi dakin mom da sauri


da murmushi ya bita
be kuma nemanta ba sede a waya dan kar mom taga takurawarsa ga yusrar.

Ranar daxasu tafi iyya tasha kukan rabuwa da asra ta hk samira mom da mama se
lalashin su suke dukda sudin ma dauriya suke.

kamal ne yaxo jikin mom xanyi mssn naki bbu wani se murna kake Allah mom da gaske
hmm tace
taja hannunsa suka falo inda su iyya suke nasiha sosae akayi musu wanda yasa
jikinsu sanyi yusra kuwa kasa daurewa tayi se kuka take kamal ji yake kamar yaje ya
rugomata yyi mata lallashi na musamman

har mota yusra bata dena kuka ba hakuri kamal yake bata dan jin kukan yana cixonsa
a xuciyar sa da hakuri da ban baki tayi shuru da xe iya seya fasa tafiyar dan baya
kaunar kukan amman kashhh baxe iya hkn ba

tun a mota ya kira su Abdul d Bashi kan yanxu xasu taso insha Allah seda suka
tsokane sa kan ya kula musu da malamarsu dariya shima yyi ya kali yusra dake
jikinsa se ajiyar hrt take karku damu yanxu nine malamin tace ta barmin nine uncle
kai ta daga tana kallonsa yaci gaba da hirarsa...

samira ta rige hannunsu tajasu alamar su tsugunna dede tsayinta tsugunawar sukayi
idon nn yaji kuka harda majina yaya kamal yaya yusra ku rike juna amana yusra tasa
kuka dan tana matukar son kanwar tata kamal ne yace to bueaty mu
haka yyita rarashinsu har sukayi shuru
jigirgin su kamal ya daga se *U.K* ( unatat kingdom) Egland

suna sauka Abdul yaxo daukar su har kasa dan shakiyanci yake gaishe da malamar tasa
kunyar irin wan nn abun takeji

Bash yana daukarsu ya fara waya hy guys gamunan xuwa fa nan da kamar 13 mns xamu
karaso
kamal dake baya ya xage se tausa yakewa matar tasa wae yasan ta gaji sosae

munxo inji Abdul yana ajiye wayar wata matashiya ta fara nokin kamal ne yago yakali
inda suke bbu shaka hotel ne Abdul me xamuyi.... kyakyawar mudurwar nan ce ta bude
kofa hannun yusra ta kamo lkcin Bash ya karaso shima hannun kamal ya kama suka nufi
gurin
budurwar nan ce taja hannun yusra har wani katon shago be cike da dogayen riguna
irin na amaren nn ( wedding gown)

wata farar riga me dogon hannu antsuke daga sama xuwa gwiyarta kasa kuwa sha budi
se budurwar ta dako

yusra da bin matar kawae take kamar ragumi da akala taji rigar ta tafi da ita
ta mikawa yusra riga ciki harshenta tace
_u may enter this rum nd put on the cluth 2 see we xer it fits u_ tana mata nuni
da dakin da yatsanta bbu musu tashiga seda ta tsorata da irin kyan da tayi se
kallon kanta take

kwan kwasa kofa ne yasa ta fahimci ta dade _madam i can help u ??_ taji wan nn
matar na fada bude kofar tayi
woww!! matar nn tafada tare da wasu su uku ai nn da nn suka fara mata make_up ita
yusra mmki ne ya kamata to me xasuyi maya kuma ita ina take hk tagaji da tabayar
kanta.

har gaban mirror suka jata gabanta ya fadi anya itace kuwa

kamal ma hk aka hadesa a wani black suit bakin takallimi kusada wuyansa aka manna
masa bowtie gaskiya yyi kyau har ba'a magana tambayarsu yake ina xasu bash ne yace
bikin fan dinmu ake to ina matata tana guri su glory xe kuma mgna suka ja hanunsa

da badan duk inda tashiga ba ko fata aka canxa mata xe iya ganeta ba da yace ba
ita bace tawani rike flower gashin nn yasha gyara andaura mata net akanta

wayyo kamal sun haukata shi don yakasa dena kallonta gurin ba karamin tsaruwa yyi
ba
( bash da Abdul ne suka hada masa wan nn surprised dinner din su shine nasu gudu
mawayar )

anci ansha an gabatar mata da fans din mijinta sun gaigaisa dasu sede sam duk wanda
ya miko mata hannu inde namijine sede ta daga masa hannu matako su gaisa anyi musu
fatan alheri bayan anutsu suka yanka katon wedding kace dinsu give kuwa anata basu
fans din kamal na scul ne.
cikin farin ciki taro ya watse sede ango da amarya angaji sosai suna xuwa gida
wanka kawae sukayi
aka baje se baccin gajiya me cike da tsantsar farin ciki...

tun bayan sallar asubahi se 8: 30 tamike tana mika tare da hamm takarato adu'ar
tashi daga bacci

dakin ta fara kallo komai white & blue gaskiya ya tsaru bbu kamal a inda ya kwanta
mikewa tayi cikin kayan bacci pink iya gwiwarta ya tsaya kasa kunne tayi a toilet
bbu motsi fitowa tayi turus ta tsaya dan ba wancen gidan bane yadda kalar falo yake
yyi matukar burgeta sosai komai lemon green ne se dan ratsin white kadan kadan

motsi taji a wata kusurwa gurin ta nufa kamal ta gani yana soya kwai hardasa A4rm a
jikinsa

motsinta yaji ya jiwo seda ya kare mata kallo tukun tukun ya murmusa kafin yyi
magana yaji tace my student yes my Anty
mrnng tayi masa dede ya gama soya kwai din cure A4rm din yyi kamar xe wuce ya
hadata da bango ya mastota AUUCH!! ka matsen ciki matsawa yyi wae shi xayiwa wayo

to dan kinga jiya na daga miki kafa shiyasa yau xakicemin *dalibinki* ko ya fada
yana shafa mata gashin daya barbaje a bayanta
inayi sake nan gaba kande ko adama xaki fara kirana.....

_mun gode masu kira ko su bimu ta prvt da yan grp dinmu fasaha wrtrs da adu'ar ku
Amin amin Allah yaji kansu da rama_

FASAHA WRTRS 🖊🖊

08161594233

Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Arewa hausa novels
Novels villa
Duniyan novels
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
And
Cool novel, makeup and cooking)

WHATSAPP NO:
+2347039625239
🕯🕯DALIBI NA 🕯

95

by

Anty Rukie ( mmn Abduljalal)

&

Halima Auwal

_mun gode sosae da jin2narku garemu_


*zaituna ( zeen twny)*
&
*zainab mande y'ar adua ( mmn naanah)*
_Allah yabar luv_

kamar jira ake a kunna wayar Abdul ta gani miko masa wayar tayi a diririce ya dau
wayar ya akayine san nn yyi shuru cankuma yace kila gobe to..to xan kiraka anjima
wayar ya miko mata yana murxa sumar daya tara

da ido ta kafeshi yaushe xaka scul saura kwana 3 ya kawarda kai kana kallon sa
kasan bashi da gaskiya

wayarta ta dauka da sauri ya matso ya karbe wayar me xakiyi mom xan gayawa tunda ni
yanxu kaiba *dalibina* bane mijina ne kai kake iko dani a karkashin ka nake

rugumeta yyi to gayamin xanji matata gobe kaje scul seda ya cije lebe tukun yace i
can do insha Allay

kasan hrt dinsa tuna yadda xe yini batare dayaji duminta ba yake
itama hug dinsa tayi na gode tace san nn ta fara bashi kisses tofa ta tsokano
gauron kwana 1😂

kuma matseta yyi duk ya rude jikinsa har rawa yake kamar wanda ya shekara beyiba
dede kun nenta yake rada mt wasu kalamai tun tana sanin me yake fada harya koma
shirme

kanshi ta shafa sosae ya bata tausayi baxata kara hanasa kanta ba Jiyan ma
lallamasa tayi yyi bacci

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°

washa gari

shirya shi take cikin white t_shirt nd blck jens

wasa yake da jikinta tana shiryashi harta gama se tsaki yake bini2 yace xanyi
kewarki sosae

kitchen tayi yana biye da ita bayan nn nata ya xubawa ido hips din nn ya kallah
dsauri yyi hugin dinta kiss ya sake mata awuya i luv u my wife

ina sonki sosae xan jure komai banda banda nisanta kaina dake

juyo da ita yyi suna kallon juna bakinsa yasa cikin nata kirjinta y shafa ya cire
bakinsa cikin nata duk tayi wani haushi

seda ya girgixata tukun ta bude ido cikin santin ta a kansa

murmushi yyi mata dan ya fahimci tana karbar sako yada ya kamata

cikin jin kunya tayi gama shima ya mara mata baya ko wajen brkfs seda ya gama
matseta hakade ta jure dan kamar da gayya yake na irin kin takurani nima xan
takuraki

hk kurin fita ma dakyer ta lalllamasa ta raba jikinta da nasa seda ya fita harta
kulle kofa ya dawo
me kuma yyi mata shuru kayi mantuwane hk yyi mata shuru yanata cona baki ya
shagwabe fuska

kana bukatar wani abun ne kallon da yyi matane yasa tagane me yake nufi to jeka
inka dawo xan baka

seda ya saka tura baki tukun yace kin dau alkawari kai ta daga masa (eh) kiss me
kiss din tayi masa a kumatu kamota yyi seda ta turasa ta rife kofa tukun yatafi

ta gumi ta rafka bbu ddi takeji duk ta kosa ya dawo yasaba mata da jikinsa

wayyo ji tayi kamar ta jawo lkc daga tafiya harta fara kewarsa

aikin dole ta kirkira kayan kitchen tasake


ta dora abinci daki ta koma gyarawa take
bataga lkci yyi sauri ba se gurin karfe biyu yyi free kiranta yyi video call
lkcin tana kwance a kan bed tunanisa take tun yana *dalibinta* har xuwa yanxu daya
dawo mijinta wani tayi dariya ni kuma ta murmusa

tana dauka yace mata


_hy matata_
_helloo mijina me kikeyi, bbu komai_

tana ganin dalibai suna dan giftawa mata d maxa bbu wani suturar kirki a jikin
matan

kishi ya kamata xuciyarta kamar ana antaya mata ruwan xafi a cikinta

_ka kular min da ganinka plss_

wani irin ddi yaji ko bbu komai tanuna kishi a kansa

_ai scul dinmu duk maxa ne bbu mata_

_wanda na gansu yanxu fa_

_ai a guna duk maxa nake kallonsu ko kinsa kece kawae macen da take birkita ni_

ddi taji sekuma kalmar karshe ta bata dariya tayi murmushi

_alkawarin mu yana nn ko_

_da wasa fa nake_

_to ni da gaske nake wallahi garama ki kasance cikin shiri dan ina dawowa kinsan
sauran_

su Bash ya hango suna tahowa

_se anjima bye luv u & kiss me_

_muahh muahh_ tayi masa harda lumshe ido kamar wanda akayi mai da gaske
kashe wayar yyi

Su Bashi ne suka karaso uncle na antyn mu dariya yyi musu kawae


baka kyautawa tun yaushe ka dawo se yau xakaxo scul inji Abdul Bash ya karbe da
ango nefa barshi kaji
haka suke tayi ta xolayarsa shide murmushi ne nasa kawae..

whasApp dinta tahau dan rake kewar mijin nata se FASAHA WRITERS
hira ta tarar sunayi itama akayi da ita topic tasamu wata tayi a kan iri
matsalar ta da kamaluun ta sosae abin yyi mata ddi dan ta karu sunata bada shawar
wari shiyasa take son grp din baka shiga baka karuba...

mikewa tayi fruit ta wanke ta yayanka san nn tayi blandin dinsu duk yana sha
warwarin da suka bayar ta kara nata akai wajen sa masa milk da honey frg tasa bayan
ta idar da sallar axahar ne tasha abinta se xaman jiran ango

am bck hm!! tana daki takejin muryarsa

ddi itama ji sosae seda tayi dan tsale akan gado amman taki futowa yi masa wlcm

kitchen ya leka be ganta daki ya nufa kamar ya tashi sama

turus yyi dan ganin bata fakin toilet ya bude hankalinsa ya tashi da sauri ya ajiyr
laptop din nasa a kan mirror
hankalinsa a tashe yyi hanyar waje yaji anyi hug dinsa ta baya kanshinta ya shaka
ya juyo da sauri idonsa har sunyi jawur don tashin hankali

ajiyar zuciya yaketasaki san nn ya dagota karki karamin wasar buya bana so dan na
kusa mutuwa kin tashi hankalina..

be karasa ba dan ta hade bakinsu be direta a ko ina ba se bed bakaci abinci bafa

kuma a gajiye kake nasani wuyanta ya shaka ganinki ma ya kosar dani kanshinki ya
kore duk wata gajiya yaci gaba da gashi

kusan haukacewa kamal yyi surutai da albarka tasha shi

bayan sunyi wanka ne tana shiryasa suna hada ido ta kwashe da dariya harda rike
ciki da kallo yake binta dan intana dariya ba karamin kyau takeyi ba

wai menene kinsani a gaba kinata dariya


wata dariar ta sake tukun tace bbu komai

aiko sekin gayamin baya tayi shima biyota yyi ganin riketa xeyi tayi fallo tana
dariya bayanta yabi tsakiyar fallo ya sameta kinsan Allah ko kigayamin me kikewa
dariya ko kisha mmki dan xan sake

dariyar da takema tsayawa tayi kasan meto sekin fada kaine daxu wai kace...

takasa control din dariyar


shima yanxu ta soma bashi dariya dariyar yyi ki gayamin seda ta kwanta a kan
carpet

tukun tace alkawari kayimin na jirgi uku daxu takuma dariya kansa ya daura a
kirjinta

hmm baxaki gane bane lkcin ko sunana ban iya gaya miki nifama yunwa nakeji..

haka rawuya take tafiyar musu cikin kwanciyar hankali so da kaunar juna kulawa da
juna yau kusan watansu biyu da xuwa kamal ya

matsanta ya karawa kansa lkutan lacture da sau uku yake xuwa a sati yanxu kuws sau
biyar hikimar hk shine rage masa wata 10 cikin shekaru uku steel degree result
xa'a bashi

duka2 saura 7 mnths ya gama

a 9ja kuwa kowa ya kosa yaji albishir bare mom data kasa hakura seda ta tambayi
kamal ko yusra nada juna biyu ya tabbatar mata bbu

to Allah ya kawo masu albarka amin yace amin yace

kulum se anyi rigima da lalllashi kafin yatafi scul inkuwa weekend ne suna tare ko
su tafi xaga gari ayi drinking air 😄( shan iska lol)

bajewa tayi akan crpt ledar dasuka dawo da ita ta janyo chocolate tana sha ckin
kwanciyar hankali harda lumshe ido yana daga xaune a kujera yake kallon ikon Allah
matar da xaki be dameta ba

ga sanyin hali amman yanxu yana magana kota kirkice xata fara hawa kamar kuvubuwa
kwata2 cikin sati biyun nn ta chanxa masa gashi bata son ya rabeta ko kadan
bakinta ya dan kalla yaushe rabon su gana
yanxu yyi magana tace ya fiya takura

kwantar da kansa yyi akan kujerar ya lumshe ido shi kadai yasan yadda yakeji ckin
sati biyun nn

ya bude jan idonsa a kanta tattara kayanta tayi se daki da kallo ya bita hips din
nn sekaduwa yake gani yyi kamar da gangan take ido yasake rufewa dan karamin bayan
nata yake kallo a city of hrt din shi

shima mikewa yyi cikin kasala dakin ya nufa

dede tana saka kayan bacci ban daki ya shige


koda ya fito tayi bacci pillow ya dauka ta kafafun ta yasa nasa pillow

se juyi yake yau kam yakai makura a hankali yake kiranta

na'am tace cikin muryar bacci kin fara bacci ne ya tambayeta


eh tace cikin san komawa bacci

bayanta ya koma ya rugumota san nn yace toni na kasa bacci


sabida me tace

ruwa nakeson sha makogarona ya bushe ta gane meyake nufi shiya ta mike ta xauna

idonta harya ciko da hawaye dan Allah ka dinga barina ina hutawa kai ko gajiya
bakayi ( maso dan tsuntsu shike binsa da jifa)

kamohannunta yyi ya kwantar da ita nayi miki wani abunne da kikeson hukunta ni ta
hanya mai tsauri

ya karasa da muryar tausayi

tausayi ya bata rugomashi tayi kati hkri nima hk na tsinci kaina ina fatan baka
fushi dani

gashinta ya cusa kai ya dawo wuyanta lips din da yyi mssn ya kama cikin maita yake
komai...

yauma da safe dakyer aka gama shiri dukda dauriya take hk ta rabu dashi yyita
bidirinsa

yatafi scul ta kwanta da xaxxabi ta tashi a daddafe tayi musu dinner tayi wanka ta
caba ado tayi kyau sosai cikin kananan kaya ta hade

da sallamar sa yashugo danjinshi yake cikin nishadi kwance ya ganta tana bacci da
mmki yyi gunta dan betaba dawowa yaganta tana bacci ba kumatunta ya taba

ya salm xxxabi kike kanta ya shafo ido ta bude cike da kasalla mijina ka dawo

bebin takan mgnar ba yace meke damunki yaushe kika fara me yasa baki gayamin ba
cikin tashin hakali ya mikar da ita

yana tsareta da ido don son amsar tambayar sa

daxu ne tace masa meyasa baki gayamin ba xansha magini ai ba sosae bane be kuma
binta kanta ba yyi daki haryana hadawa da gudu hijjab da xani ya mika mt

ina xamune tace masa kisa hospital xamu akan xxxabine semunje
bebari ta karasa yasa mata hijjab din ya daura mt zani duk ya wani tashi hankalinsa
tana tsaye da kallo take bisa hannunta yaja suka fice

bayan ta gayawa doctor abinda yake damunta angama yyi wasu gwaje2 yace su jirasa
nan da mitina biyu

sannun da kamal yake jero mata yafi a irga bbude inda yake miki ciwode ko kinajin
wani abune bayan xxxabi har ta gaji da cewa ah'ah d bbu

doctor yana murmushi ya mikawa kamal hannu san nn yace.....

🕯🕯DALIBI NA 🕯

94

by

Anty Rukie ( mmn Abduljalal)

&

Halima Auwal

_mun gode sosae da jin2narku garemu_


*zaituna ( zeen twny)*
&
*zainab mande y'ar adua ( mmn naanah)*
_Allah yabar luv_

kamar jira ake a kunna wayar Abdul ta gani miko masa wayar tayi a diririce ya dau
wayar ya akayine san nn yyi shuru cankuma yace kila gobe to..to xan kiraka anjima
wayar ya miko mata yana murxa sumar daya tara

da ido ta kafeshi yaushe xaka scul saura kwana 3 ya kawarda kai kana kallon sa
kasan bashi da gaskiya

wayarta ta dauka da sauri ya matso ya karbe wayar me xakiyi mom xan gayawa tunda ni
yanxu kaiba *dalibina* bane mijina ne kai kake iko dani a karkashin ka nake

rugumeta yyi to gayamin xanji matata gobe kaje scul seda ya cije lebe tukun yace
anything for u dear.

kasan hrt dinsa tuna yadda xe yini batare dayaji duminta ba yake

itama hug dinsa tayi na gode tace san nn ta fara bashi kisses tofa ta tsokano
gauron kwana 1😂

kuma matseta yyi duk ya rude jikinsa har rawa yake kamar wanda ya shekara beyiba
dede kun nenta yake rada mt wasu kalamai tun tana sanin me yake fada harya koma
shirme
kanshi ta shafa sosae ya bata tausayi baxata kara hanasa kanta ba Jiyan ma
lallamasa tayi yyi bacci

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°

washa gari

shirya shi take cikin white t_shirt nd blck jens

wasa yake da jikinta tana shiryashi harta gama se tsaki yake bini2 yace xanyi
kewarki sosae

kitchen tayi yana biye da ita bayan nn nata ya xubawa ido hips din nn ya kallah
dsauri yyi hugin dinta kiss ya sake mata awuya i luv u my wife

ina sonki sosae xan jure komai banda banda nisanta kaina dake

juyo da ita yyi suna kallon juna bakinsa yasa cikin nata kirjinta y shafa ya cire
bakinsa cikin nata duk tayi wani haushi

seda ya girgixata tukun ta bude ido cikin santin ta a kansa

murmushi yyi mata dan ya fahimci tana karbar sako yada ya kamata

cikin jin kunya tayi gama shima ya mara mata baya ko wajen brkfs seda ya gama
matseta hakade ta jure dan kamar da gayya yake na irin kin takurani nima xan
takuraki

hk kurin fita ma dakyer ta lalllamasa ta raba jikinta da nasa seda ya fita harta
kulle kofa ya dawo
me kuma yyi mata shuru kayi mantuwane hk yyi mata shuru yanata cona baki ya
shagwabe fuska

kana bukatar wani abun ne kallon da yyi matane yasa tagane me yake nufi to jeka
inka dawo xan baka

seda ya saka tura baki tukun yace kin dau alkawari kai ta daga masa (eh) kiss me
kiss din tayi masa a kumatu kamota yyi seda ta turasa ta rife kofa tukun yatafi

ta gumi ta rafka bbu ddi takeji duk ta kosa ya dawo yasaba mata da jikinsa

wayyo ji tayi kamar ta jawo lkc daga tafiya harta fara kewarsa

aikin dole ta kirkira kayan kitchen tasake


ta dora abinci daki ta koma gyarawa take
bataga lkci yyi sauri ba se gurin karfe biyu yyi free kiranta yyi video call
lkcin tana kwance a kan bed tunanisa take tun yana *dalibinta* har xuwa yanxu daya
dawo mijinta wani tayi dariya ni kuma ta murmusa

tana dauka yace mata

_hy matata_
_helloo mijina me kikeyi, bbu komai_

tana ganin dalibai suna dan giftawa mata d maxa bbu wani suturar kirki a jikin
matan

kishi ya kamata xuciyarta kamar ana antaya mata ruwan xafi a cikinta
_ka kular min da ganinka plss_

wani irin ddi yaji ko bbu komai tanuna kishi a kansa

_ai scul dinmu duk maxa ne bbu mata_

_wanda na gansu yanxu fa_

_ai a guna duk maxa nake kallonsu ko kinsa kece kawae macen da take birkita ni_

ddi taji sekuma kalmar karshe ta bata dariya tayi murmushi

_alkawarin mu yana nn ko_

_da wasa fa nake_

_to ni da gaske nake wallahi garama ki kasance cikin shiri dan ina dawowa kinsan
sauran_

su Bash ya hango suna tahowa

_se anjima bye luv u & kiss me_

_muahh muahh_ tayi masa harda lumshe ido kamar wanda akayi mai da gaske
kashe wayar yyi

Su Bashi ne suka karaso uncle na antyn mu dariya yyi musu kawae


baka kyautawa tun yaushe ka dawo se yau xakaxo scul inji Abdul Bash ya karbe da
ango nefa barshi kaji
haka suke tayi ta xolayarsa shide murmushi ne nasa kawae..

whasApp dinta tahau dan rake kewar mijin nata se FASAHA WRITERS
hira ta tarar sunayi itama akayi da ita topic tasamu wata tayi a kan iri
matsalar ta da kamaluun ta sosae abin yyi mata ddi dan ta karu sunata bada shawar
wari shiyasa take son grp din baka shiga baka karuba...

mikewa tayi fruit ta wanke ta yayanka san nn tayi blandin dinsu duk yana sha
warwarin da suka bayar ta kara nata akai wajen sa masa milk da honey frg tasa bayan
ta idar da sallar axahar ne tasha abinta se xaman jiran ango

am bck hm!! tana daki takejin muryarsa

ddi itama ji sosae seda tayi dan tsale akan gado amman taki futowa yi masa wlcm

kitchen ya leka be ganta daki ya nufa kamar ya tashi sama

turus yyi dan ganin bata fakin toilet ya bude hankalinsa ya tashi da sauri ya ajiyr
laptop din nasa a kan mirror

hankalinsa a tashe yyi hanyar waje yaji anyi hug dinsa ta baya kanshinta ya shaka
ya juyo da sauri idonsa har sunyi jawur don tashin hankali

ajiyar zuciya yaketasaki san nn ya dagota karki karamin wasar buya bana so dan na
kusa mutuwa kin tashi hankalina..

be karasa ba dan ta hade bakinsu be direta a ko ina ba se bed bakaci abinci bafa
kuma a gajiye kake nasani wuyanta ya shaka ganinki ma ya kosar dani kanshinki ya
kore duk wata gajiya yaci gaba da gashi

kusan haukacewa kamal yyi surutai da albarka tasha shi

bayan sunyi wanka ne tana shiryasa suna hada ido ta kwashe da dariya harda rike
ciki da kallo yake binta dan intana dariya ba karamin kyau takeyi ba

wai menene kinsani a gaba kinata dariya


wata dariar ta sake tukun tace bbu komai

aiko sekin gayamin baya tayi shima biyota yyi ganin riketa xeyi tayi fallo tana
dariya bayanta yabi tsakiyar fallo ya sameta kinsan Allah ko kigayamin me kikewa
dariya ko kisha mmki dan xan sake

dariyar da takema tsayawa tayi kasan meto sekin fada kaine daxu wai kace...

takasa control din dariyar


shima yanxu ta soma bashi dariya dariyar yyi ki gayamin seda ta kwanta a kan
carpet

tukun tace alkawari kayimin na jirgi uku daxu takuma dariya kansa ya daura a
kirjinta

hmm baxaki gane bane lkcin ko sunana ban iya gaya miki nifama yunwa nakeji..

haka rawuya take tafiyar musu cikin kwanciyar hankali so da kaunar juna kulawa da
juna yau kusan watansu biyu da xuwa kamal ya

matsanta ya karawa kansa lkutan lacture da sau uku yake xuwa a sati yanxu kuws sau
biyar hikimar hk shine rage masa wata 10 cikin shekaru uku steel degree result
xa'a bashi

duka2 saura 7 mnths ya gama

a 9ja kuwa kowa ya kosa yaji albishir bare mom data kasa hakura seda ta tambayi
kamal ko yusra nada juna biyu ya tabbatar mata bbu

to Allah ya kawo masu albarka amin yace amin yace

kulum se anyi rigima da lalllashi kafin yatafi scul inkuwa weekend ne suna tare ko
su tafi xaga gari ayi drinking air 😄( shan iska lol)

bajewa tayi akan crpt ledar dasuka dawo da ita ta janyo chocolate tana sha ckin
kwanciyar hankali harda lumshe ido yana daga xaune a kujera yake kallon ikon Allah
matar da xaki be dameta ba

ga sanyin hali amman yanxu yana magana kota kirkice xata fara hawa kamar kuvubuwa
kwata2 cikin sati biyun nn ta chanxa masa gashi bata son ya rabeta ko kadan

bakinta ya dan kalla yaushe rabon su gana


yanxu yyi magana tace ya fiya takura

kwantar da kansa yyi akan kujerar ya lumshe ido shi kadai yasan yadda yakeji ckin
sati biyun nn

ya bude jan idonsa a kanta tattara kayanta tayi se daki da kallo ya bita hips din
nn sekaduwa yake gani yyi kamar da gangan take ido yasake rufewa dan karamin bayan
nata yake kallo a city of hrt din shi

shima mikewa yyi cikin kasala dakin ya nufa

dede tana saka kayan bacci ban daki ya shige


koda ya fito tayi bacci pillow ya dauka ta kafafun ta yasa nasa pillow

se juyi yake yau kam yakai makura a hankali yake kiranta

na'am tace cikin muryar bacci kin fara bacci ne ya tambayeta


eh tace cikin san komawa bacci

bayanta ya koma ya rugumota san nn yace toni na kasa bacci


sabida me tace

ruwa nakeson sha makogarona ya bushe ta gane meyake nufi shiya ta mike ta xauna

idonta harya ciko da hawaye dan Allah ka dinga barina ina hutawa kai ko gajiya
bakayi ( maso dan tsuntsu shike binsa da jifa)

kamohannunta yyi ya kwantar da ita nayi miki wani abunne da kikeson hukunta ni ta
hanya mai tsauri

ya karasa da muryar tausayi

tausayi ya bata rugomashi tayi kati hkri nima hk na tsinci kaina ina fatan baka
fushi dani

gashinta ya cusa kai ya dawo wuyanta lips din da yyi mssn ya kama cikin maita yake
komai...

yauma da safe dakyer aka gama shiri dukda dauriya take hk ta rabu dashi yyita
bidirinsa

yatafi scul ta kwanta da xaxxabi ta tashi a daddafe tayi musu dinner tayi wanka ta
caba ado tayi kyau sosai cikin kananan kaya ta hade

da sallamar sa yashugo danjinshi yake cikin nishadi kwance ya ganta tana bacci da
mmki yyi gunta dan betaba dawowa yaganta tana bacci ba kumatunta ya taba

ya salm xxxabi kike kanta ya shafo ido ta bude cike da kasalla mijina ka dawo

bebin takan mgnar ba yace meke damunki yaushe kika fara me yasa baki gayamin ba
cikin tashin hakali ya mikar da ita

yana tsareta da ido don son amsar tambayar sa

daxu ne tace masa meyasa baki gayamin ba xansha magini ai ba sosae bane be kuma
binta kanta ba yyi daki haryana hadawa da gudu hijjab da xani ya mika mt

ina xamune tace masa kisa hospital xamu akan xxxabine semunje

bebari ta karasa yasa mata hijjab din ya daura mt zani duk ya wani tashi hankalinsa
tana tsaye da kallo take bisa hannunta yaja suka fice

bayan ta gayawa doctor abinda yake damunta angama yyi wasu gwaje2 yace su jirasa
nan da mitina biyu

sannun da kamal yake jero mata yafi a irga bbude inda yake miki ciwode ko kinajin
wani abune bayan xxxabi har ta gaji da cewa ah'ah d bbu

doctor yana murmushi ya mikawa kamal hannu san nn yace.....

4rcmt

08161594233

4rcmt
08161594233
🕯🕯DALIBNA🕯

94

by

Anty Rukie ( mmn Abduljalal)

&

Halima Auwal

_ohhh dan Allah inkunga kuskure kuna gyarawa kamar xa'a rubuta A asa B ko wajen da
xa'ayi baki a rubuta wasali plssssssssssssss_
_don semun tura daga baya semu ga kurakura bason ramu bane sede xamu kula sosae_

kallon bakinta yake lips din nn dasuka sake laushi da santsi

a hankali xe kai bakinsa kan nata ta dan ja baya yau baka da lacture ne ?? kugunta
ya sake rikowa dan har yanxu idonsa nakan lips dinta kara matso da ita yyi sosai
jikinsa

ya hade saman haccinsu da goshin su ido yalumshe a hankali ya budesu a kan fuskarta
ita shi take kallo idon nn harya fara canxa launi

cikin muryar da luv ta gama nakastawa yace se next week..

yaki bata yancin tofa albarkacin bakinta sanadin kame harshen nata da yyi barin shi
tayi yyita bidirin sa

gani bashi da niyar barinta yasata fixge jikinta

da bangon kitchen din ya jingina yana mayar da numfashi idonsa a kanta itama shi
take kallo yanda ya firgice lkc daya
xatayi mgn ya rigata mije kiyi brkfs yakuma gajiyar jiya yafada yana bin jikinta da
kallo se lkcin ta kula da slpdrs ne a jikinta

ta dan hade rai meyasa baka tasheni ba nayi mana ba

kusa da ita ya karasa ya ruko hannunta ai naga kin gaji su Bash sun gajiyar min
dake yanxun de xo muje mu karya

se nayi wanka bata jira cewar sa tayi gaba

koda ta fito saminsa tayi a kan 3str yana lumshe da ido a hankali taje kan cinyarsa
ta xauna a hankali ya bude idonsa murmushi yyi mt tana sanye da doguwar riga roba2
daga sama ya kamata daga kasa kuma ya Bude (irin wan da yase mata a 9ja ne)

ganin irin kallon da yake mata ne yasata saurin tashi ta kama hannunsa sukaje
dining...

bayan sun gama ta kwashe kayan ne ta dawo kan kujera ta xauna

aiko mayan karfen seda y dawo gefanta ya xauna shima sweitie ya kira ta seda
tadan dara tukun tace yanxun kuma nabar sexy Anty ?? eh yace san nn ya daura d
cewa waya gaya miki sunan nn a wayarka na gani oh bincike kike minko ya fada cikin
xolaya to ai nima *dalibina* kka sa
ai ni da gaske nake da kai *dalibina* ne
yanxu fa yace mt kaine malamin 😀

to ai nima da gaske nake ke saxy anty ce ko kina musu na nuna miki ya fada tare da
kai mata kiss a wuya eh nayarda tun ba yauba
yaushe ken nn kika yarda shuru tayi masa

kiss din wuyanta yake numfashin sa har ya fara canxawa cikinta ya shafa ya dago da
niyar yi mt mgn idonta yagani a lumshe

kiss yyima kumatun ta a hankali ta bude ido cikin idonta ya kalla murmushi yasake
ganin nata idon har yyi dan ja

hannunta ya murxa muje kiga gives dinki..

yinin ranar yinin ranar kamal yana manne da yusrar sa tun tana turesa harta hakura
ko girki tare sukayi yana manne da ita sallah ce ke rabasu shima yana sallamewa
kansa a cinyarta xasuyi prayer

tana shirin bacci ya lallabo ta bayanta rugumeta kansa ya cusa cikin gashinta yana
shakar kamshi

kasan de yau ba juma'a mace ko ta fada tana shirin sa hula a kanta me kulataba yaja
baya tasa hularta

yana tsaye harta kwanta shima ya kashe haske yabi bayanta

duhu ya mamaye dakin na lalubo hannun halima nace asuba ta gari sejin muryar yusra
mukai tana cewa yaufa ba juma'a ba kabari mana
aiko jin muryar gogan bamayi se tashin numfashi.........

a hankali ta mike sake kankameta yyi cikin dabare tamike

ban daki ta shige tana tunani rigima irinta mijinta

^°=^°=^°=^°=^°=^°=
satinsu daya da komawa ko hirar scul baya yi mata duk yabi ya takurata ko leke
bayayi ya kashe wayoyin sa kulum yana jikinta dokar juma'a ko anshafe babinta
luv dinsu suke sha kamar bbu anjima, kusan kulum se sun kona abinci..

waya da yan 9ja kuma farilla agaisa yauma da iyya suke waya da wayar mama dan iyya
taki karbar waya

shikuma kansa na bisa cinya hannunta tasa tana shafa saman kan

Allah sarki asra ina kamaluuu daga kamal har yusra dariya sukayi dan wayar na h-
free sunan sa kamal ba kamaluu ba salati iyya tasaka yanxu asra sunan mijin naki
kike fada ko kunya bbu

suna dariya yusra ta kashe wayar

yamike xaune to kinji ba'a fadar sunan miji yanxu gayamin wani suna xaki samin

ummmh uncle kamal dariya ta bashi tabm ni banyar daba ki saken suna to..to kai xabi

mijina dakike cemin da lkcin da nake ango hhh tayi dariya to yanxu kai menene gauro
toma ni mene barabata da gauro tun jiyafa

baki ta sake tana kallonsa jiyan shine wani gauro eh mana ya matso da ita lebansa
yasa a wuyanta san nn yadan cixa kadan ouuch!!!! xafi fa to yi hakuri ya fafa yana
shinshinata mijina cikin san yayar muryarta me dagoba sede yace ummhu

ina wayarka yacire bakinsa a wuyanta me xakiyi da ita picx dinmu da mukayi wajen
dinner din nn xan gani se anjima yace yana dada kan kamota

turesa tayi alamar tayi fushi to yi hakuri bana son kunnata ne saboda me ?? kame2
yahau yi idonta ne yyi raurau alamun xatayi masa kuka gaskiya tunda xuwana xe
hanaka karatu sena koma

hannunta ya kama kinga kiyi hkri abun bekai hkba kinga xomuje na dako miki
kinji hardaki sukaje yana rike da hannunta

inda ya boye wayar ya dauko ya kunna san nan ya mika mata yana kallonta kurr na
alamar rashin gaskiya

nagaida gidajen Albarka FASAHA WRRTRS 🖊🖊

da kuma
FASAHA WRTRS 2

4rcmnt

08161594233
[2/5, 11:49 PM] +234 703 962 5239: 🕯🕯DALIBI NA 🕯

96

by
Anty Rukie

&

Halima Auwal

cikin tayashi murna likitan yake gayawa kamal matarsa nada ciki
daskarewa yusra tayi kamal yyo kanta hannunta ya kama murna fal ransa ya kasa
magana kamar yadda ya rasa inda xesa kansa

hk likita yyi musu karin haske dangane da rainon ciki da kuma tabbatar musu cikin
sati uku ne
sosae kamal ya nutsu yanajin bayanin likinta... san nan ya ce nan da sati su dawo
seyi mata scaninnig

yusra gani take tafishi jin ddi da doki dan ta damu wan nn watanin har tana tuni ko
bata haihuwane ( to fa)

yana rike da hannunta suka shigo gida cicibarta yyi akan 3str ya kwantar da ita
hijjab din ya cire
da ido takebinsa

rigar nata ya daga dede cibiyarta ya sake mata wani cul kss
idanunta ta lumshe dan aiken yaxo gareta

hannunta ta tura kansa ta ciki gashin nn daya tara se santsin mai yake da kanshi (
kaifa yaci kudi) hannunta datasa a kansa ya rike kiss shima ya bashi ya fara kssng
din cikin har xuwa kirjinta dago shi tayi hawaye tabb idonsa

kai ta girgixa mai ba kuka xakayi ba mu nunawa Allah godiyar mu.... bakinta yabi
da kallo kansa ya mayar kirjinta a hankali take jinsa yana tasbihi ga mika godiyar
sa ga Allah

san nn ya dago da kansa yana kallonta hawayen fuskarsa take share masa

tsananin sonta ya kuma kai masa cafka


_yace dole na godewa Allah me juyar da lamura daya mayar mun da malamata a
matsayin matata kuma ya bani xuri'ah daga jikinta_
_ina rokonsa daya sa mata kaunata koda daya bisa dubun da nake mata ne..._

bakinsa ta rufe da hannunta sede har yanxu tana kwance dan kamal yayi mt raga2 da
kuxarinta

_niya kamata na godewa Allah daya bani *dalibina* a matsayin mijina kuma me sona me
kaunata kunar da bantaba gani ko a film anyiwa wata ba_

_ina sonka mana ina kaunarka soyayyarka ta dade da shakeni tunda naje makaran tarku
ake gayamin_ _halinka banji haushin ka ba se wani irin tausayin ka daya kamani har
bayan_ _munshaku bana kaunar wani abu ya tabamin kai ashe so ne_ _kaine mutum na
farko dana so_
_i luv u so vry mch!!_

kuma rugumota kamal yyi

_plss karkiyi shuru kici gaba da gayamin wan nn kalaman ji nake kamar kurman da
yyi_ _shekara da shekaru bayaji rana daya ya farajin kalamai kinsan baxe taba
mantawa da kalaman daya faraji ba_

bayansa take shafawa a hankali yake ajiyar xuciya tunda suke be taba jin kalmar so
daga bakinta ba sede a aikace take nuna nata salon son gare shi

wan nan rana tana ajiye a kundin tarihinsa ba ga albishirn ya kusa xama
uba ga matarsa tayi masa kalmar da yyi sharu yana sonji

kacika dauyi ji kanka ne kawai a jikina amman har gumi nake


dama yana dirgushe ne a gaban kujerar kansa a kirjin ta hannunsa na kan
mararta
be dagoba yace nifa bantaba ganin matar da takejin nauyin mijinta ba se ke

ya karasa fada yana dagata kinsan likita yace banda daukar abu me nauyi 😉

me xakici ya fada yana murxa hannunta dan har yanxu yana durgushen banajin yunwa ta
fada cikin shagwaba bakinta yabi da kallo ya mayar da idonsa kan kirjinta

ido ya lumshe ya kawar da kansa dan kusan kwana uku tak'ishi firr ga dokar
likita wae tana bukatar hutu nan da sati xasu koma ayi mata scanning inde
mahaifarta nada kwari shike nn

kansa ya shafa yyi karamin tsaki dan yau shi yasan da me yakeji
mikewa yyi bari ina xuwa na siyo miki chocolate ko kai ta daga (eh) to dame kai ta
girgixa (bbu komai)

harya fita ya sake dawowa kisses yake yiwa cikin cike da kauna san nn ya hauro baki
seda ya rarrashi kansa tukun ya fita

seda ya fita san nn ta dauke idonta a kansa wani irin son kamal taji yana ratsata
cikinta ta shafa tana lumshe ido.

yana shigowa gida mom tana kiransa ya dauko cikin xumudi mom yanxu nake son kiraki
ya rigata mgn
to yanxu de nakira ya y'ar tawa mom tanan kalau se alheri

mom albishirin ki ya fada dede yana tsakiyar fallo yusra kuwa baccinta take inda ya
barta koro dan albarka fari tatass

ya shagwabe kamar xe mata kuka dukda baya ganin ta


dan Allah karki ce xata koma Nigeria..... ta katse shi da cewa ni ka gayamin tun
daxun na bude kunnuwa na

to mom ni gaskiya inajin shakar gaya miki


yanxu mom da lallabi ta fara binsa dan ta kagu taji to naji baxan ce ta dawo ba

yeeeeah mom to mata ta nada ciki

wayyo kamal yabawa mom kunya rasa me xatace tayi to..to.. Allah ya raba lafiya ta
kashe wayar

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=

kamal ne kwance a gado se tsaki yake yusra shirinta na bacci take cikin kwan ciyar
hankali red din riga da wando tasa rigar ko cinyarta be rufe ba wandon kuma dakyar
ya wuce cinya
kallonta yyi kauda kai yadan dafe mara kansa ya tusa cikin fillon yau kwana
shida ke nn yana xuws xatace likita yace a barta ta huta hk yake hadiya maitarasa
sede jiya da yau abin yana son fin karfinsa danfa a ganinsa ya kamata a jinjina mai
irin wan nn hkuri hk ( ina hakurin 😏)

kanta ta saka wajen kafafuwan a hankali ya matsar da kafarsa kan bayanta dede
kashin bayanta yasa babban yatsan sa na kafar tasa yadanna kadan shuru tayi masa
sake yi yyi nan ma bata kulasa ba

filon sa ya cilla inda ta ajiye nata ya dawo ya kwanta kusa da ita be tabata ba
amman yyi kusa da ita numfashin sa medumi yake sauke mata a keyarta idonta ta
lumshe tanajin numfashin yadan kara sauti ga yadda yake fita da sauri2
ya kuwa bata tausayi
ganin bata hanasaba kamar yadda ta saba ba yasa shi
kara matsawa rugumota yyi kss yyi mata a wuya ya xura hannunsa cikin rigarta nanfa
ruwan kansa ya gama karewa chajin shi ya dauke tuni ya birkice itama ya fara
birkita ta

ya birkito ta kss suketa aikawa juna


ganin kamal yana neman canxa takun sa yasata dan turesa ido jawur ya dago
murya na rawa yace me kuma seda taja numfashi tace kasan me doctor yace rana ko

da jajayen idonsa dasuka kankance yake kallonta

toni yaxanyi jinake kamar xa mutu plss kiyi wani abu


baya cikin kwanyarsa yana cikin shauki da ishkin so

kan girjinta ta daura kansa tana shafa kansa xuwa bayanta kuma kan kamota yyi
yana sauke ajiyar hrt mr karfi taji yasake matse ta

washh!! yace san nn yasa bakinsa cikin nata da dan karfi yake tsotsa ahankali yake
sau2ta rukon da yyi mt har jikinsa ya saki bakin sa ya xare cikin nata kwanciya ya
gyara musu...

likita ya tabbatar da bbu abinda yake damun ta ita da baby

kamal baki baya rufuwa ya kira mom ya sheda mt adu'a tayi musu sosae
^°=^°=^°=
cinkinta nada wata uku shi kuma kamal saura wata hudu ya gama scul
yana madafa (kitchen) brkfs yake hada musu dan ya hanata komai badan taso ba ta
barshi sefa ya nuna mt bacin ransa tukun ta hakura

mom ya kira ko gaisuwa basuyi ba tace ya yata mom tana lafiya san nn suka gaisa

xuwa yanxu ko su dad sun san tanada ciki iyya ma ansha murna

sune kulum yawon suyo kayan jariri da shan chocolate suna dawo wa kuma a sha luv
dan kamal yafi bude wuta yanxu duk da ko cikin jikinta....

by

FASAHA WRTRS 🖊🖊

08161594233
[2/5, 11:50 PM] +234 703 962 5239: 🕯🕯 DALIBI NA🕯

98
parts ne a gidan har guda uku manyan gaske biyu kusan bbu nisa tsaka ni se daya a
can nesa dasu

kai tsaye prt din mom suka nufa masha Allah dan yafi wancen girma da kayan more
rayuwa da gyale2

daga hannun hagun ka kitchen ne dayasha electronic din kayan girki dana sarrafa
abubuwan xamani kusa dashi dan nesa wani dakine single room se toilet manne dashi
wani dakin ne irin shi chan hannun hagunka up stairs ne me katon palow se bedroom
da toilet

bedroom din tsakiya a ka kai yusra se tattalinta su mama suke xakici kaxa ko a dafa
miki kaxa iyya ma hk bini2 ta shugo asra sannu koda samira ta dawo daga makaranta
murna tayi sosae ta makale dakin yusra taki tafiya

se dare ta kiran kamal ya shigo yadda yyi mss nata yake gaya mt itama hk sosae su
kasha hirar luv dinsu seda taga dare yyi sosae ta lallabi kamal sukayi sallama wae
acewa bbyn sa yana kewarsa sosae

komai da komai na prt din mom shine a prt din mama sede iyya da aka cire nata prt
din a jikin nasu mama itama falo ne da bedrum se toilet daya prt din kuma nasu
kamal ne shi kam ya gaji da haduwa dan harda wajen wasan yara dade sauran su

cikin yusra nada wata tara su kamal suka fara fnl exam duk baya samun lkc se dare
shima hira kadan suke tabawa saboda karatu duk ya kagu ya dawo gida dan yana kewar
bbynsa da matar sa

ranar da xe dawo dan doki ko bacci beyi ba badan karya ta kura yusra ba da kwana
xasuyi yanajin wan nn muryar tata me sanyin ta nan

5pm tayi masa a 9ja kamar ya tashi sama ya gansa jikinta hk yakeji se tsaki yake
gani wae baya sauri beyi mmkin gidan da aka kawosa ba daman yusra ta gaya masa a
waya bankaran mom aka kashi kusa da dakin yusra mom ta kai shi gida ya kaceme da
murna kowa baki dauke da murmushi banda madugun ( uban tafiya) a daddafe yyi wanka
ya fito falow se rarraba ido yake ko xe ganta ya kasa kunne ko xa a gaya masa inda
take

wayarta tana shiga amman bata pkn abinci da mom ta basa ji yyi duk ya ishe shi yar
murnar da yake ta koma ciki mom ina samira seda ta murmusa tukun tace me xakayi
mata shuru yyi

ganin yayi da gaske su mom baxasu gaya masa inda matarsa take bane yasa mikewa gun
iya ya nufa bata falo yasa shiga dakin yana ke tsohuwa ina kke.... mgnar ta tsaya
saka makon hango yusra da yyi a tana kwance tana bacci hankalinta kwance cikin baci
taji kamar ana shafa mata ciki
mikewa tayi cikin nutsuwa se kuma ta ware ido kanshi laah yaushe kaxo

fuskarta ya shafa tun daxu tu tsetsan cikinta yake kallo ta kara kiba da fari
bakinsa yake neman kaiwa nata taja baya dakin iyya ne fa mikewa yyi beyi mata
magana ba wardrobe dinta ya nufa kaya ya daukar mt da ido take binsa hannu ya mika
mata alamar taxo

haka ta mike da katon cikinta ta basa tausayi sosae sede shima abin tausayin ne
hannunta ya kama cikin nan se rinjayar ta yake ga kafar nn dakyar take dagayawa dab
xasu fita iyya ta shigo ahh yaron kirki kamaluu ansha turai kaga yadda ka kara
girma kaxama magidan ci kuwa

to asra ina xuwa hk keda kikace ciwon baya kike iyya nifa suna na yusra ba asra ba
daxuma naji kince kamaluu
iyya daki tayi tana cewa ance kamaluu da asra din in mutu yagaji da gyarawa ya amsa

dariya yusra da kamal sukayi a falo ya xaunar da ita ya koma dikin ya mayar da
kayan san nn ya dawo da nayi niyar mu gaisa da bby ne amman na fasa naji baki da
lafiya

kwana biyu da xuwan kamal nakuda ya kama yusra 12pm hankalin su mom a tashe akayi
hsptl da ita ai kuwa tasha wuya bbu wanda ya gayawa kamal su dad ma suna gurin ba
ita ta haihu ba se 4am yara biyu kyawawa mace d namiji wayyo mom da dad mama d
baba kamar suyi rawa dan murna karfe 4:30 aka sallamo su bayan an tabbatar me jego
da yaranta suna cikin koshin lafiya

bayan sun dawo masalaci ne da asuba albishir ya karaso sa a sukwane yyi dakin su
kamal harda kukan dfi yau shine da har yara biyu kuma duk daga Anty kuma yayar tasa

huduba yyi musu san nn ya tauna da bino ya basu ruwan

daker mom ta koresa..

by

FASAHA WRTRS 🖊🖊

08161594233
[2/5, 11:50 PM] +234 703 962 5239: [2/5, 12:29 PM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯 DALIBI NA 🕯

99

by

Anty Rukie (maman Abduljalal)

&

Halima Auwal

yana fita yakira yusra a waya shifa kada wanda ya kama masa yarinya yace xe bula
mata kunne to kawae tace masa

mutane suka cika yan uwa da abokan arxiki se xuwa barka akeyi macen yusra sak na
mijin kuma kamal

bayan nutane sun watse da daddare yaje ya xauna se kallon yaransa d matarsa yake
mamace ta mikawa mom dan kunne nn kamal na xaune duk da hararar da yake sha gurin
mom ina ko ajikin sa

kamal bani yarinyar nan na bula mata kunne a xubure ya kali mom haba mom yaushe aka
haifeta har xa a fara gana mata axaba bakin mom ta sake
to xakabani ko kuwa kara rike abarsa yyi gashi bata son ta kai gobe dan karta san
dadin jikinta

shi kan nn Allah ya kaimu ta kirma amman jeka dakin babanka ka dauko musu wani
magani su na mantashi a can jin ance na yarane ya mike da sauri ya ajiye ta

bbu abinda ya gani a dakin dad din yana shirin fitowa yaji kukan bbyn sa ta canyara
da karfi har yana hadawa da gudu dan sauri

yasa mu har mom ta bula kunnen bbyn tasa shima kamar xeyi kuka yace wlh anci a
manarmu nida yarinyar nn seda nace kar a setayi wayo hk ya karaci mitarsa ta futa

yau dad da baba suka kira kamal suka nuna masa jin ddinsu na sakama kon daya fito
dashi kuma sukayi masa barkan karuwar da akayi masa ko kunya bbu ance Allah raya
yace amin

wani suna kayi musu dashi macen safiya ( maman yusra) na mijin kuma abubakar
( suman dad)

sunji ddin sunan san nn baba ya daura da cewa dama tun lkcin da ka tafi karatu
muka bude maka company nin seda kayan masa rufi tare da hadin gwiwar daga daga
cikin masana antar mu kuma Alhamdulillah ansamu riba na muliyo yin kudi

yau ba gobe ba xaka karbi company ninka tunda ka dawo hkan akayi yau din yafara
aiki a katon masana'
atarsa bewani sha wuya ba dan da business din shiya karanta se yamma ya dawo gida
gun mom ya fara shiga kan tataya sa godiya gunsu baba san nn maganar

lefe ko dubai xasu mom tace wlh katin kwari ma yyi menene bbu a kwari ko bbu sekasa
saro ai ( da arxiki a garin wadu gara a gidan ku )

washe gari hk mom da mama suka kwaso lefe san nn sukaje sabon gari siyo kanyan
jarirai

sosae mom taga baikon masu kudin da suke fita waje siyayya dan ita bataga abin fita
ba dan suyo sutura tunda suma daga can suke suyowa

ranar suna anyi warka jami da abinci nera tayi kuwa dan anyi rabon kayayyaki na
kece raini

dangin yusra na kaduna suma sunxo ga yan uwan baba na cikin gari suma sunxo dan
baba akwai temako yakan temaka wa danginsa dana maman su yusra

yara sukaci sunan safiya ( haneefah) namijin kuma Abubakar ( haneef)

ba karamin mmki yusra tasha ba ganin uwar akwati guda 24 ita da yaranta ita 12
sukuma kowa 6-6 kowane akwati shake yake da kaya ita da haneefa sunsha gold

bayan angama shagalin suna anga kaya masu cewa dama nasune da masu fatan alheri
kowa ya tafi se yan kaduna da suma gobe xasu tafi

ta shirya tsaf d ita kamar bame jego ba dakin mijinta tayi

tana shiga ta gansa xe shiga wanka daga shi se towel hannunsa ya ware alamun ta
karaso garesa cikin tafiyarta me sanyi ta fada girjinsa atare suka sauke ajiyar hrt
se kuma ta rushe d kuka da sauri ya dagota shhh!! yace yana girgixa mata kai ( bana
s0) kayan fa sunyi yawa kuma.. kuma.. be bari ta karasa ba ya xaunar da ita a bakin
gadon baxan iya biyan ki ba kece kika nunan hanyar rayuwa duk wani matsayi daxan
taka dasa hannunki kece kika nusar dani rawuya kika daurani a hanya kirki..
ya kuma rugumota yanajin kaunarta kamar xata ilata shi xatayi magana ya hanata bana
son ki kuma yimin godiya

nagaji daman muje kiyimin wanka to tace kamar gaske tana mikewa tayi kofa seda
takai bakin kofa tayi masa gwalo tayi waje da sauri ganin yana xuwa.

duk yadda kamal yakewa mom shige da fice akan ta bashi matarsa ta hana kuma ta kafa
ta tsare se tayi arba'in tukun

bayan sunyi arba'in seda a kayi da gaske kamal ya barsu suka je kaduna suka xaga
dangi da yan uwa kudi da kayan tsaraba kuwa ta rabawa dangin mamanta ansha kuka
antuna marigayya ( mmn yusra)

bayan sun dawo sukayi cikin gari suma abin arxiki yusra tayi musu

suntare a pt dinsu kamal aiki yyi yawa ga service ( bautar kasa) din dayake a dama
yaxo mai da sauki a kano akayi pstn dinshi

xama me ddi da soyya akeyi cikin gidan kowa na ganin mutunci kowa ga ganin girman
juna

kamal yanxu aka bude babin luv da matar tasa yana dawowa daga aiki suna manne da
juna ga yarasa kulum suna gurin mom ko mama samira an xasa yan mata

idi driver tun bayan salomashi daga asbiti dad ya bude masa katon stor ya bashi
kyauta

su virus kam ana gidan yari anan xasu kare rawuyar su iyayen sa sunyi dasun sanin
gatan banxan da sukayi masa

yara nada 10 mths aka yaye su sanadin cikin da take dashi gum mom suka koma da xama

bayan wata tara tasake xubo wasu biyun mata ranar suna suci sunan iyya da mom

kamal kudi ya xauna anxama magidanci

ya dawo a gajiye taje da gudu ta karbi jakar da kallo yake binta wan nan soyayyar
tata da bayajin xata ragune ta kaimasa xuyara cikin city of hrt din shi

kugunta ya kama bakinta ya kalla ina sonki Anty kuma yaya ta mata ta nima ina
kaunarka kani kuma *dalibina* mijina tare sukayi dariya
hannusa ta kama wanka tayi masa wajan sa kaya yana tayi mata rigima wae yau din nn
xeyiw du bby kannai ako da kyar ta lallaba shi ya barta abinci take basa se wani
kallo yake binta dashi na wanda zuciyar sa ta gama narkewa a luv

bayan ya gama cin abinci ne taje bayan sa a hankali tace *dalibi na* xe komata ta
gudu seda taje tsakiyar falo cikin xolaya tace na fada din *dalibi na* shima
mikewa yyi xagaye falon suka shiga yi suna dariya dakyar ya kamota suka xube a
falon ido suka kurawa juna cikin kauna d son juna i luv u yace mata itama tace luv
u 2 kiss ya kai mata a kumatu ta lumshe ido

ina kaunar ki matuka bansa yaxan gaya miki wani irin kauna nake miki ba kulum sonki
yana karuwa a raina ki barni hk kar sonki ya kashe ni hakika kece hasken rawuyawa (
🕯🕯🕯) nima ina kaunar ka dan kai alherine a gareni xan soka har karshen rawuyata...
bakinsu ya hade
MASHA ALLAH

muma daga hk muka barsu Allah ya bar luv tsakanin malama da kuma DALIBIN NATA

by

FASAHA WRTRS

08161594233
[2/5, 12:48 PM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯DALIBI NA 🕯

100

_Alhamdulillah muna godiya ga Allah daya bamu ikon gama awan nan litafi (DALIBINA)_

_muna mika godiya ga masoyan mu da gwarin gwiwar da kuka bamu da kuma soyayyar,
kulawar da kuyi mana Allah ya barmu tare amin amin_

_dikan wani grp da novl dinmu yake kara sowa gare su muna jinna muku tare da
yabawa_

_kura kuranmu da kuke kokarin gyara mana Allah yasaka da alheri amin amin_

_sakon nin jinjina da fatan alherinku baxa mu taba mantawa dashi ba_

_masoyan mu Allah ya barmu tare da son juna_

Godiya marar adadi ga masoyanmu kama daga masu kiranmu ta waya, masu text messages
dama wadanda basu samu damar kiraba. Mun gode.👏👏

Bamu manta daku ba 'yan uwanmu marubuta musamman wadanda suke kara mana kwarin
gwiwa...
1.Rahmat Nalele ( Anty Hajjo) marubuciyar SAMAREEN BANA.

2. Foulani cerdiya( Mahaifina)

3.Teemah zikharh ( Amatullah)

4. Jidas luv( Adnan Adeenah.)

Dama sauran da bamu ambata ba.


Allah ya bar xumunci.

Jinjina gareku Mmn Aslam, Mmn yusuf da kuma sauran grp members na Hausa Novel.

Sai kuma sauràn grps dinda duk suka xamo ma'abota karanta 🕯DALIBINA🕯

Allah ya bar k'auna.

Sai mun hadu a sabon littafi na Anty Ruky


👛👒MARIYA👒👛

Allah ya sada mu da alkhairi.


_DAN JIN DADIN
FASAHA WRITERS_
&
_FASAHA WRITERS 2_
[2/5, 11:50 PM] +234 703 962 5239: 🕯🕯 DALIBNA🕯

97

by

Anty Rukie (mmn Abdljll)

&

Halima Auwal

yau baxaka scul bane yusra ce ke fadin hk tana xaune tsakiyar gado tana shan chclt
shi kuma yana kwance rubda ciki ya wani kanme filo se Ido yake lumshewa

wlh bacci be isheni ba kayi hkuri ka tafi...

ji tayi kamar an nausheta a ciki dan kara tayi kadan ta rike cikin da sauri ya mike
menene ciki na naki na rawa yace me ya samu cikin kwantar da ita yyi rigar ya yye

kamar shi yake jira cikin ya fara motsi da sauri ya rufe rigar cikin tsoro kamal
yace yana hk dama nima ban sani ba tace tana cije baki hijjab ya saka mata se
asbiti 😂😂

bayani likita yyi mu kan cewa ciki yana wata 5 yake motsi bbu komai hkan ya
tabbatar bby yana lafiya suka dawo gida

*dalibin* yaci gaba da bawa malamar tasa kulawa (loz)

aiki yasamu masu shi inde yana nn ya bude ciki yyita kallo wae seyaga motsin bbyn
sa hannunsa akan cikin ko bacci xasuyi hannun akan ciki

shakuwa da soyya ta kuma kuluwa basa son rabu dan kamal ya sabar mata da duminsa
kulum suna manne yana dawo daga makaranta baya kuma fita sede tare xasu fita

Allah me iko cikinta bbu laulayi se kwadiyi da fada sede kamal baya kulata in tana
fadanta dan yasan ba halinta bane seta gama taxo tana bashi hkuri.......

kulum mom,mama suna kan kira iyya kam se ace yaishe xaki dawo inta hada miki dauri
maganin xaki saboda ki samu haihuwa me sauki xanxo iyya kulum amsar ke nn

kamal ko haushin tambayar yake yyita turo baki wae iyya tana son rabasa da matarsa

yau week end se baccin su suke sha cikin shauki da ishki hannusa kan cikin ita kuma
tama ta daura nata hannun kan nasa

cikin yaji yana motsi ido ya bude seda ya xauna a hankali ya yaye rigar kefan
cikinta na damane kadai yake motsawa se can na hagu yafara motsi shima tsakiyar
cikin ma ya dauka shide ikon Allah yake kallo

yyi tagumi wani imani ya shige shi lallai Allah buwayi gagara misali

( tun kana ciki kake hanata bacci hakan me hanata sonka ba ka nausheta ka hanata
cin wan nn kasata cin wan nn tasha wahalar naguda ta haifoka dukda hk tafi kowa
sonka taci kashin ka da fitsarin ka bata gajiyawa ko kosawa baka da lafiya tafika
jiga tuwa kayi kuka ta lallashe ka kanajin yunwa ta baka nono
kuma fa nono din nn fatar tace wataran ka cixa dan butulci hakan baxe hana
anjima ta baka ba
KAI JAMA'A MUBI UWA MU GAMA DA DUNIYA LAFIYA)

cikin yusra nada wata 7 su mom sukayi misu dirar mikiya akan suxo tafiya da ita
daga ita har kamal sun raxana dan basu shirya hk ba

mom dan Allah kuyi hkuri ku barmu karku raba mu inji fa kamal

harara mom ta antaya mai cukinta tafa ya tsufa se yaushe xata xo gida haihuwar
yanxu tana bukatar kulawa da kuma hutu

mom ki tambayeta wallahi bana barinta tana kimai kuma ina kula da ita sosae ya fada
kamar me sonyin kuka yana kamo hannun yusra ita kuma kanta na kasa

mom tayi banxa dashi jeki hado kayanki yau xamu koma jirgin 5pm xamubi kinga 4 tayi

jiki bbu kwari yusra tayi daki shima binta yyi se yanxu mama tayi mgn anya ba
barinta xamuyi ba mom tace ai tunda naxo da ita xan koma

a daki suna shiga ya rugomata ta baya hk suka shirya kayan har suka gama yusra ta
kasa jurewa kuka tasa ka masa taya xanyi rayuwa bbu kai kasangar tani da duminka
ruhina ya tafi da sonka..

kamar xeyi kukan shima ya fara rarrashinta kan shima ai ya kusa gamawa nan da wata
biyu kinga se muyita xaman mu ko? kai ta daga masa yauwa matar gv me hug aiko hug
din tayi masa shima ya rugumota sosai kiss nata ya fara..

kusan 1hr mom suna jira wayar kamal ta kira


lkc yadan karata a jikin bango suna xuba luv dinsu harsu manta da wasu mom

wayarsa ce ta fara kuka alamun kira hakan yasa ya dakata da son xuge mt xip din
rigarta da yake shirin yi

mom ya gani gabansa ya fadi damuwa ta bayyana a fuskarsa hijjab ya xura mt san nn
ya riko hannunta daya hannun sa kuma ya riko akwatin kayan nata

shi ya kaisu har airport din bakarami namijin kokari yyi ba wajen danne hawaye
da damuwar saba

koda suka shiga jirgi mom ta kefan ido take kallon yusra dase share hawaye ta se
kuma jikinta yyi sanyi amman gata tayi musu

suna tafiya kamal ya shige motar sa seda yaci kukansa tukun ya bar gun yana komawa
shima ya hada kayansa ya koma scul da xama shima

su bash sunata yi masa tsiya wae yanxu sun dawo daya wato gauraye yake yake musu
shi yasan yadda xuciyar sa take sokinsa

baki yusra ta saki ganin wani gida suka nufa ba gidan su na daba wani katon gida na
gaske haduwar sa ba a magana

You might also like