Professional Documents
Culture Documents
Doctor Heesham Paid Book, Na Mujaheedah (Matar MLM)
Doctor Heesham Paid Book, Na Mujaheedah (Matar MLM)
Inagodema Allah dayasake ban damar sake rubuta wannan ƙasaitaccen littafin nawa
wanda ba satar fasa Aciki kawai nakayi Amfani da ƙwaƙwalwatane..
Bana littafi dan zallar nishaɗinku kawai Abokai inayine saboda muɗau darasi
masu kyau mu watsarda marasa kyau.....
Free 1 to 2
Faɗuwa ƙasa yayi take farcen kafarsa babba ""YATSA"" Yafalke jini yafara zuba ƴan
tsirarun mutanda kegun suka sheƙo sunama baba Sani sannu
Fitowa yayi Amatiƙar hasale yaduba gaban motarsa taɗan karje ƙaɗan motar sabuwace
full hasalima yau yafara Using da ita, Aƙalla ƙuɗinta zasukai naira millon 7 dan
sam ba bugun nan bace Aƙasar cairon daddynsa yamasa oder ɗinta jiya jiya taƙaraso
yau yafara Amfani da ita amma saboda tsabar walaƙanci wannan wawan yamasa ɓarna
Ayyanawar kyakykyawan matashin kenan doctorHeesham yaro ɗangata maitaƙama da dukiya
haɗida ilimi uwa uba tsantsar kyau
Afusace yaƙaraso inda tsohon yake Zaune Aƙasa mutane namasa sannu kutsa kai yayi
cikinsu jikake tas tass tassssss yawanke baba sani da kyawawan maruka
*NI MUJAHEEDAH YAU NAGA IKON ALLAH KABIGE MUTUM AMMA SBD GIYAR NAIRA KACE SHINE DA
LAIFI HARDA MARINSA??? WAINIKAM ME MASU ƘUƊI SUKE NUFI DA RAYUWAR MU MUTALAKA???*
```MUKASANCE TARE SANNU A HANKALI DANJIN WANNAN ƘASAITACCEN LITTAFIN KADA KUMANTA
NA ƘUƊI NE, KUMA NI BARUWANA DAWANI PAID GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA
KUƊINKI KISAMU LITTAFINKI SHINE KAWAI AKAN FARASHI MAFI SAUƘI DA SAUƘAƘAWA 200
KACAL👌👌👌👌👌👌👌 ZAKIMUN MAGANA TA WANNAN WHATSAPP NUMBER NUMBER 09030835117
DOMUN BAKI DAMAR TURA 200 KIFARA MUN MAGANA NABAKI ACCOUT NUMBER KADA KITURO
ƘUƊINKI HAKA KAWAI BATAREDA KEYI MAGANA DANIBA DOMUN WAYA DANI KIBI 07031012948
SANAJIKU MASOYANA MUJAHEEDAH CE DAI MATAR MLM```
_INA TAYA ƊAUKACIN AL'UMMAR ANNABI MURNAR GANIN WANNAN SABUWAR SHEKAR TA 2022
UBANGIJI KA NUNAMUNA WATA LAFIYA MUNA MASU RAI DA LAFIYA🤲 WAƊANDA BASUGANIBA
UBANGIJI ALLAH KAGAFARTAMUSU MARASA LAFIYA ALLAH KABASU MUDA KEDA ALLAH YAƘARA MUNA
KM ALLAH YASA MUYI MUTUWAR SHAHADAH...... AMEEENNN......... HAPPY NEW YEARS ALL
FROM 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM)_
3 to 4
STORY AND WRITTEN BY✍️ 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
Ido Heesham yarufe yafara zazzaga masifa "kai wane irin mahaukacine ko makaho ne
dazakazo gaban hanyata dubi yadda kamun ɓarna kasan nawane Anan yanuna motarsa
murmushin taƙaici yayi yace"inama zakasani tindakai matsiyaci ne talaka faƙiri
ƙasƙantacce mara...... dakata Heesham kabari mana bakyau Abinda kake wllh
Abokinsa kamal yace
Tsohon yace" karabu dashi duniyace itace mai gyaransa wanda baizo cikintaba ma
jiransa take balantana wanda yashigo zaigani sakamakon Abunda yamun kuma insha
Allah watarana saika durƙusa Agabana dahawayenka kana roƙona yafiya nikuma A sannan
zan nunamaka talaka ba walaƙantacce bane idan ku masu ƙuɗi gunku talakawa
ƙasƙantattune to tabbas watarana zakuyi nadamar ɗaukar hakan dama faɗin haka kuma A
gun Allah dik ɗaya muke"
Kai kai kai dakata tsoho kada haukar talauci taɗibeka kafaɗamun magana kasani
baza'a taɓa Abinda ni DOCTOR HEESHAM zan nema gun waniba koda mai ƙuɗine ɗan Uwana
balantana kai faƙiri matsiyaci" yana gama faɗar hakan ya tsartar da yawuce yawuce
Jiki sanyaye Kamal yabi bayansa Heesham yaja wani birki ƙura dik tarufe tsohon
sannan yawce Abinsa ransa namasa zafi.
Dataimakon mutanen tsohon yamiƙe yaja kekensa A hannu yakoma gida yanamai
baƙincikin kalaman da yaron nan yagayama damasu ƴaƴan masu haka suke......
gidansa yashiga gidane madaidaici ƙarami irin natalakawa dai tsakar gidan d
bishiya babba
Mama nazaune ƙarƙashin bishiyar tana tanƙaɗen garin masara danyin tuwo
Mama taɗago taganshi gashi buɗu - buɗu da ƙura hargoshinsa yaɗan kuje
tace"subhanallahi mlm meke faruwa dakai haka"?
Dasauri deeyana taɗago takalle mahaifin nata matsowa kusa dashi tayi kallonsa
tayi tsaf dik ya kukkuje ƙafarsa harjini take
Dasauri taɗauko ɗan karmun first aid boox ɗinta na magani taja hannun baba yazauna
tafara treating ɗinsa batareda tayi magana tanayi tana hawaye dan talura yanajin
zafi
Saida tagama tasamasa bandage sannan yasauke Ajiyar zuciya yace" Hunm tsautsayi
yafitardani rabi nahaɗu da wani yaro yamun....... ... tsaf yabasu labarin Abunda
yafaru tindaga farko
Tsabar ɓacin rai wanda deeyana tatsince kanta Aciki faɗarsa ɓata lokacine
Afili tafirta wllh wllh wllh dik randa idona yahaɗu da wannan ɗan iskan wllh Baba
saina ɗaukar maka fansa wllh danaganshi saina wankesa tafi kamar yadda yamareka
wllh saina walaƙantasa saina tozartashi dole nadage nazama wata Abar dan naɗaukarma
fansa Abba wllh sainaɗau maka fansa.. ...
5 to 6
Mama Asabe tace"ke deeyana kul kada kiyi Alƙawarinda bazaki iya cikawaba inake
ina ɗan masu ƙuɗi? talaka dake? Abuɗaya kike tinƙaho dashi inda Allah yataimake
mlm daya sasaukarda gonarsa danke yakwashe ƙuɗin yabaki dankiyi karatu Anan nefa
kawai kikasamu gata amma kada kimanta keɗin ƴartalakace"
Mlm baba saminu yace"hakane Ummanki nada gsky deeyana kadama kiyi wani mugun
ƙudiri"
To kawai tace" A bayyane Amma A zuciyarta tariga taƙaddarta wata manufa taɗaukar
fansa
*********';;;;************
direct gidan gonar Daddynsa gawuce yayi hong kan kawai gate man yabuɗe wai harya
ƙara hasala yana buɗemasa dayashigo
Dasaurinsa yazo aiko yawankeshi damari yace"next time idan nazo kasake ɓatamun
lokacina kafun kabuɗe Mtwssss " yaja dogon tsaki sannan yawuce
Girgiza kansa kawai kamal yayi shiyarasa wanne irin hali ga Amininsa kuma
ɗan'uwansa sam bashida hali maikyau baiɗauke talaka abakin komaiba kodayake yasami
ɗaurin gindine daga gun iyayensa
Heesham kuwa tolet yafaɗa yasakarma kansa ruwa yarintse ido naɗan wasu seconda
sannan yayi wankan yafito yasake shiryawa cikin ƙanan kayansa yadawo palourn saida
yaɗauko sheesha ɗinsa sannan yazauna yafarasha zuƙar hayaƙin yake sosai cike da
ƙwarewa
Kamal dake kallonsa ransa yafara ɓaci A yanzu dan idanda Abinda yatsana baiwuce
kayan mayeba dik da bai Amfani dasu amma shesha kam Hmmmmmm ba'a magana cikin
ɓacin rai kamal yace"waikai saiyaushe zakafara tattalin lafiyarka? kanasane da
illar Abunar tinda ka karanta kagani amma sbd tsabar taurin kai irin naka bazaka
bari ba ko"?
Idansa yaɗago yakallesa harsunfara canza launi yace .....
DOCTOR HEESHAM2022,,
PAID BOOK 200 ONLY👌
7 to 8
Wando trozer ne jikinsa sai ƴar ƙaramar riga Amless zaune yake kusada tafkeken
sweeming-pool nagidansu sai juice dayakan ƙurɓa lokaci lokaci yana kuma kallon
wayarsa cikeda nishaɗi
Wasu ƴammata 2 naga sundosa gusa kowacce da muguwar shiga taɗame cikin riga da
wando ko mayafi babu
Masifa yafara waiku mayun inane nagayamuku cikin ku bawadda nakeso so ku kyaleni
mana"
Ɗayan tace"haba doctor meyasa kake haka saikace baka waye ba? inalaifin wanda
yanuna maka ƙauna mudai munasonka kuma bazamu janyeba"........
DOCTOR HEESHAM2022,,
PAID BOOK 200 ONLY👌
9 to 10
```INAMAIBAWA MASOYANA HAƘURI NARASHIN JINA GABAƊAYA AJIYA HAKAN TAFARUNE SBD
NARASA WAYATA DA SIM ƊINA DASUKA FAƊI NAKIRA WAYAR AMMA HAR ANKASHE YANZU NARASA
WAYATA DAMA SIM ƊINA 09030835117 SIM NE CIKIN WAYAR DATAƁATA DANHAKA YANZU
INAMAISANARDAKU 07031012948 ITACE TAWA YANZU DIK WANDA YASAMI WANI TEXT DA
09030835117 KOWATA MAGANA DA WANNAN👆 NUMBER BANIBACE KADA KUBADA ƘUƊINKU GA KOWA
SAIGARENI DAN NICE MAI LITTAFI NGD```
Murmushi yayi
yace"dikanku bakuda Aiki shiyasa ni Aguna macce kamar riga naɗauketa nasaka sanda
naso nacire sadda naso kuma ma Acikinku bawanda nataɓa gayawa inasonta kai nifa dik
macce ƙarya take ni Heesham nace inasonta saidai ita tabiyoni kamar karya niko
najefamata kasusuwa kawai nabarta tana lasa" hannu yasa A Aljihunsa yaciro ƙuɗi
yawatsamata Afuska
Momy dake karatun jarida taɗan zare glass ɗin idanta tace"whats Happening my son"?
Yana wani shamƙamshi yace"ni momy narasa yadda zanyi da matannan ko ina sai bina
suke wai suna sona nifa nagaji da hakan"
daddy dake saukowa kan tsep-tsep ɗin yace"my son towai sai yaushe zakayi Aure ne"?
dik wadda muka baka kace bakaso izuwa yanzu yakamata Acekanada mata"
Mommy tace"gayamasa dai natara ƴammata dayawa dan yazaɓa amma daga ƙarshe walaƙanci
kawai yamusu dika wai basu masaba nibansan wace irin macce zatamasaba"
Mommy nifa banason kowace wadda za'akawomun tallarta ko tallar kanta dikansu
dukiyata sukeso da haɗuwata ni banɗau soyayya da mahimmanciba kai bama wadda zan
haukace Akatan mommy so idan naga wadda tamin zan Aura"
Mommy tace"Heesha kenan watarana zakayi nadama so yakan maida maiƙafafu gurgu
wllh"
Ɗakinsa yashiga yafara haɗa kayanda zaifita dasu gobe dan yasan gobe Akwai ƴan
Attechment dayawa daza'a kawo hosbitals ɗinsa.....
***************-*****-*---
DOCTOR HEESHAM2022,,
12 to 13
_Free page_
*DAF NAKE DA KAMMALA FREE PAGE DAN HAKA KI KA HANZARTA BIYAN 200 kacal DAN
MALLAKAR BUK ƊIN KADA KUMANTA WANNAN NUMBER 07031012948 ITAZAKU TUNTUƁA DOMUN
BIYAN KUƊINKU SAINAJI DAGA GAREKU*
Dawuri mama tasakata tashirya ko Abinci bataciba saiga ƙawarta Zeenarh tashigo
tagaida su mama tace"to ai saiki fito sarkin delay ga Abba dakansa zaikaimu kafin
yahuwuce yace muyi sauri fa"
Agurguje tasaka hijab ɗinta fari daidai ƙafaɗarta wandon blue yazauna daidai
jikinta tayi kyau cikin uniform ɗin hakama Zeenarh balaifi tayi kyau
Yace"iye yau yarana zasu fara Attarchement to Allah yabaku sa'a banda ɗaukar kai
wata tsiya musamman ke zeenarh nasan halinki kuma insha Allah Anan zansa Alhaji
mansoor yabaku Aiki dan Asibitin taɗansace Heesham kudai kuji tsoron Allah Adik
inda kuka sami kanku"
Alhaji Bashar kenan ɗan kasuwa mutum ne mai haƙuri dason ƴarsa sosai dama Abinda
takeso dik wani jindaɗinda Deeyana Zata samu Agun Abba to zeenarh ce sila tana
matiƙar ƙaunar deeyana tana tausayamusu
Inda sukaga taron mutane A zaune dayawa dagani suma ƴanwani depertment ne Akaturo
Sallama sukaimusu suma suka zauna gunsu
Wata daga cikinsu tace"kai wannan mutumin Anyi ɗan rainin hankali wllh kudabafa
yanzu kugani Almost 2 hours munajiran wannan bawan Allah amma sbd tsabar walaƙanci
Ace haryanzu baizoba ga yunwa ta Addabeni yazo yashanyamu Anan kamar munzo maula"
dasauri Ramla tarufema Salma baki tace"kiwa Allah kirufawa kanki Asiri muma
kurufamana bakisan waye doctor Heeesham ba shiyasa kike faɗar hakan yanzu saiya
ɓatamuna takardu duka wllh ba ƙaramun Aikinsa bane"
damamaki deeyana tace"kamar ya"?
Ramla tace"Hunm bakusan waye shiba wllh baida mutunci Ai inasamun labarinsa gun
Ruka saboda ita permanert ce tana aiki anan kuma ƙawatace Kuma A hankali zakusan
waye shi"
Jinjina kai kawai deeyana tayi batasake maganaba ammafa itama tanajin yunwa
+---------------------------------------+
Baccinsa yasha Mai isarsa yanaji Anamasa nocking da ƙarar wayarsa zuwa Alert ɗin
Agogon kusada gadon amma saiya ɗauke pillow yaɗaura a kansa yadafe yayi kwanciyarsa
Sai Around 10:30 yatashi yajima Agun shirinsa kamar wani macce kafin yasaka suite
blck neck tiet white have cover white wach hands ɗinsa ma white haɗida white glss
yatashe lallausar sumar kansa bayan yashafeta da kalolin mayuka sai sheƙi kansa
keyi sauɗaya zaka kallesa Kaji kamar kahaɗiyeshi sbd kyandayayi kai gaskiya docter
heesham kyakykyawane Ajin ƙarshe
_""NIKAINA SAIDA NASAKE BAKI INAƘAREMASA KALLO DAN BAƘARAMIN KYAKYKYAWABANE, AMMAFA
KOMAI KYANSA NI BAN KYASABA DAN KO ƘAFAR MLM ƊINA BAIKAIBA IDAN MLM ƊINA
YANAGU TO MAZA MUNANA NE AGUN MUJAHEEDAH TA MLM"""😁😁🙈🙈🙈_
14 to 15
_Free page_
*STORY AND WRITTEN BY 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN*
*DAF NAKE DA KAMMALA FREE PAGE DAN HAKA KI KA HANZARTA BIYAN 200 kacal DAN
MALLAKAR BUK ƊIN KADA KUMANTA WANNAN NUMBER 07031012948 ITAZAKU TUNTUƁA DOMUN
BIYAN KUƊINKU SAINAJI DAGA GAREKU*
ganin 11:00 tayi baizoba yasa deeyana miƙewa cikin takaici tanufe Capteri'a
Dasauri Ramla tariƙo hannunta tace"ƴar'uwa inabaki shawara daki haƙura kijira
harzuwa sanda zaizo kada kitafi kuma yazo dayazo bakinan wllh dakwai matsala"
Deeyana tace"dik Abinda zaiyi wllh sainaje ni naɓata lokaci injirashi shiyakasa
jirana"
Ficewa tayi Abinta dik da tanajin Zeenarh nakiranta amma batasauraresuba saida taje
Abinta
Motarsa dark black yashiga Sabuwace A ƙalla ƙuɗinta zasukai dubu ɗari 5
Aguje yake driver tuƙin ganganci gake dakaganshi dole kaje yamasa kobadan rayuwarka
dan gudun laifin domun dik numbers ɗin motocinsa Anrubutamusu _DOCTOR HEESHAM_
Shikuwa ganinta yatinzirasa kuma yasa zuciyarsa bugawa dasauri yaja wani
birki dan gudun kada yatakata
jikake Ƙuuuuuuuuuuuh harda ƙura taɗan tashi Deeyana dake ƙoƙarin kaucemasa tana
ɗauke da ledar Abincinda tasiyo ta tsorata sosai sakin ledar tayi birkin dataji
yaja yaƙara firgitata faɗuwa ƙasa tayi zaune sauran Abincin mai ruwa ruwa dik
yawatse Ajikinta wata ƴar siririyar ƙara tasaki tareda rintse idanta dan tagama
sarewa Akancewa tata taƙare yau kam
Zeenarh dik taruɗe ihu tasaki tace"shikenan wannan mahaukacin yakashemun sister"
tana maganar tana gudu tanufe gunta
Hankalin kowa na Asibitin yadawo kansu harta ɗaiɗaikun majinyata sunfito dan sun
tsorata dalamarin Ogarh yau.........
```PAGE 1 ƊAYA TAK YARAGE GAMASU JIRAN BANZA PAGE 16 TO 17 KAWAI YARAGE SHIMA
BOONUS NE GAREKU DOMUN HAPPY NEW YEAR💃 IDAN KINASON BUK ƊINA KIGAGGAUTA BIYA 200 NE
KAWAI KIMUN MGN 07031012948 DOMUN BAKI DAMAR BIYA ANFARA BIYAN ƘUƊIN DAGA YAU DIK
MAIBUƘATA YA HANZARTA NIƊINCE DAI TAKU 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR💖MLM)
HEEDAH HAYDAR OSTHMAN```
16 to 17
_LAST Free page_
*A YAU NA KAMMALA FREE PAGE DAN HAKA KI KA HANZARTA BIYAN 200 kacal DAN MALLAKAR
BUK ƊIN KADA KUMANTA WANNAN NUMBER 07031012948 ITAZAKU TUNTUƁA DOMUN BIYAN KUƊINKU
SAINAJI DAGA GAREKU*
_FREE PAGE YAƘARE DAGA WANNAN KI KA HANZARTA BIYAN 200 KACAL DAN KA KI
MALLAKESHI IDAN KINADA ACCOUNT NUMBER TANAN ZAKITURA IDAN BAKIDA KITURA KATI
SCREEN-SHOURT NAKESO NA KATI KO TSABA BANSON V.T.U KADA KITUROMUN V.T.U KITUNTUBENI
ANAN IDAN ZANBAKI ACCOUNT NUMBER KOMA DAMAR TURO KATI 07031012948 SAINAJIKU INA
MARABA DAKU,,, BASHI ƘAƊAIBANE AKWAI MAIZAMAN KANTA SHIMA 200 KACAL DIK KUBI
NUMBER👆🏻👆🏻👆🏻 DOMUN SAMUN NAKU_
Tinkan ya iso Zeenarh tarigashi dan harta kamata tana mata sannu da ƙarƙaɗemata
ƙurar jikinta
Yanaƙarasowa motarsa gaban motarsa yaduba yaga dik taɓaci da Abincinda yazube
mata
Ransa yaɓaci Ahasale yace" ke" yanuna Zeenarh
Tsuramasa ido tayi dan baƙaramun tafiya da imaninta yayi ba Aranta tace Anya wai
wannan mutum ne? dubeshi da kyau kamar Aljani ƙaramin bakinsa take kalla yadda yake
motsashi kamar ba magana yakeba
Bata Ankaraba kawai taga deeyana gabansa tariƙe ƙugu tana juyjuyawa tana masifa
idanta harwani ƙanƙancewa yake
Abinda yaƙara hasalata irin yadda yake duba motarsa yana nunata yana tsaki
Cikin tsiwa take magana tana ƙarƙaɗa jiki tace"kai makahon inane kake neman takani
ko bakasan darajar rayuwar ɗan Adam bane? ina inakokonto Anya kai ba mahaukaci bane
daya gudu daga gidan mahaukata? dubeka kamar........ salma tazo dasauri tajata
tanamai dafemata baki tace" sorry batasan waye kaiba shiyasa kinga kinatsu deeyana
wannan shine DOCTOR HEESHAM ɗinfa"
Fisge riƙonda tamata tayi tamatsa daf dashi tana wani zagayensa still tana riƙe
da kunkurunta
Dik mutan waje sunsha jinin jikinsu dan sunsan halin Heesham baida dama Amma
mutum ne maitaimako daraha saidai miskilancinsa da sangarcewa da zaman naira
dayasamu dik suka ɓoye kyawawan ɗabi'unsa waɗanda sam bazaka ganosu Agunshiba saika
zauna tareda shi
Shikuwa irin yadda take jijjiga jikin yasashi ɗauke wuta yasha ganin mata kala -
kala daban - daban tindaga turawa zuwa larabawa amma baitaɓa cin karo da wadda yaga
hankalinsa na neman barin jikinsaba sai wannan
Yasha cin zarafin mutane da dama yatakasu mata kuwa waɗanda yama walaƙanci shikansa
baisan Adadinsu ba Amma wannan wai itave gabansa take ƙaremasa kallo haka harta
dubeshi takirashi mahaukaci
Lalle wannanta musamman ce
juyowa yayi suka haɗa ido tabangamasa harara tace"daina kallona da idanka kamar
na mage dube bakinka kawani shafa janbaki pink A leɓe dankawai kaburge mata Allah
ni kamar ma maza mata naɗaukeka daganinka bakasan mahimmancin rayuwar ɗan Adam ba
ina mamakin Acewai kaine DOCTOR HEESHAM banza kawai"""
tsaki taja tabar gun
Zubama ido yayi ko ƙyaftawa bayayi karo nafarko da wata tataɓa tsaya Agabansa
tasokesa hardakiransa mahaukaci Ammafa taburgeshi rashin tsoronta yaburgeshi dole
yasan wacece ita dahar tasamu ƙwarin guywa irin haka......
DOCTOR HEESHAM2022,,
18 to 19
*STORY AND WRITTEN BY 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN*
_Please paid before rid🙏 Only 200N, this is paid book not free plz paid🙏_
Yana shiga yasoma safa da marwa kira ya Aikawa security ɗinsa garba yazo
Cikin girmamawa garba yace"sabuwar ɗalibace tana cikin waɗanda sukazo yau"
Girgiza kansa yayi yace"a'a ranka yadaɗe amma idan kace Anemo sai Anemo yanzu"
Kamal dake shigowa yasami gu yazauna yace"Ai dole Anemo tinda Anshiga fargaba
Anatsoron Abinda zashi yadawo Alhmdllh yau dai ba ƴar kowaba amma gata tamaka tsaye
Arai bama zuciyaba itace zata canzaka insha Allah mazaka kasa Akoreta ko A
walaƙantasu tinda hakan ka ƙware"
Maida hankalinsa yayi kan wani file dayake nema yana ganinsa yafice ransa ɓace
Heesha kasa magana yayi dahannu yama garba Alamar yatafi kawai
Kamal kam shiyabasu dama kuyarabasu zuwa inda zasu fara aikin
Dakansa yabasu izinin suje gida saigobe suzo sufara aikin tindade lokaci yaƙure
yanzu
Alhaji salman mai nera ɗankasuwa hamshaƙi kuma comishinan ilimi na nigeri'a
gabaɗai yatara ƙuɗi matarsa ɗaya hajiya sa'adatu Aƙalla zasukai shekara 3 da Aure
amma basu haihuba Abin yafara damunsu sosai musamman daddy saidai Agabanta yakan
ɓoye dan kwantarmata da hankali
Saidai yadage da Addu'o'i da sallar dare dabada sadaka dan kawai yasamu
haihuwa
Anacikin haka Allah majiƙan roƙon bawa yabawa matarsa sa'adatu ciki
Rannan kam Ansha murna dan harƙaramun shagali Akayi dasamuwar cikin
Ɓangaren Alhaji Naseer ma ba'a barshi Abayaba danshima yana tayamurna kuma shima
hajiya Zainab tasamu ciki ita ma
Alhaji naseer ƙanen mahaifin Heesham ne saidai shi baikai Arzikin yayansaba gida
ɗaya suke zaune saidai kowa dana part
Cikin ikon Allah dik suka haife maza zokaga murna A wannan Ahalin
Kusan tare sukayi karatu saidai ɗabi'unsu sunbanbanta sam kamal baidajin kai bai
walaƙanta kowa sautari yakan zauna gurin maigadinsu suyita fira
Heesham kam banda tsandar masu Aiki bai komai amma yakan taimaka idan buƙatar hkan
tataso
Sunada shekara 4 kafin lokacin zainab tasake haifar ƴan 2 macce da namiji Anasha
murna kam
sa'adatu kam ba labarin wata haihuwar tanason ƴan 2 tana kula dasu saidai sonda
sukema ɗansu Heesham bana wasabane dik ya sangarcesa baiganin kowa da mutunci
Idan Abban kamal yayi magana saiyace baruwansa shiƙaɗai garesa dole ko yamasa
Abinda yakeso
Sukam sukan kwatse ɗansu yasami tarbiya kuma yana ƙaunar talakawa
Akwai watarana A school ɗinsu suna juniou secondry j, ss 2 Heesham yama wani
malaminsu na Islamic rashin kunyarsa dayasaba
Faɗa yakaure tsakaninsu kamal yayi fushi yawanke Heesham da mari Aiko gurin yayi
shatin yatsunsa yaɗan kumbura Abinka ga farar fata dakuma jikin hutu
Koda sukadawo gidan daddy yagani Aiko yarufe kamal da faɗa sosai
Aranar kamal yasha kuka yakwashe komai nasa yakoma gun kakar mahaifiyarsa
Heesham kam baiji daɗin hakanba yaso kamal yadawo amma yaƙi
Abban kamal ma baice komaiba dan yafison sunisanta Shima tafiya sukayi shida
yaransa zuwa Edo state
Zuwansa can yaƙara buɗemasa ido dan yanzu yaƙware kan shan shesha amma baineman
mata kuma yana karatunsa saidai lokaci lokaci yakan tina kamal kumayaji badaɗi
Akan rabuwarsu
Asibiti maikyau maisunan *HEESHAM LUXURY HOSBITAL* Sunansa Yasaka ƙwararrun ma
aikata harda turawa Aciki Asibitin tayi suna sosai dan ƙwarewar ma aikatan ciki
DOCTOR HEESHAM2022,,
12 to 13
_PAID BOOK_
*
*
Rigima yaɗaura Akancewa su su daddy sunje sunba Kamal haƙuri yadawo dan gaskiya
bazai iyazama bashiba yasaba da ɗan'uwansa dan haka shi suje subada huƙuri yadawo
Mommy tace"Ai dik kune kukaja fushinsa Akan me Daddynka zairufe ido yamasa hakan
saboda kai yanuna banbanci haba ni wlh kunyar haɗa idoma nake dasu so ai ba
haukabane nikaina yanzu nafara sarema lamarinka Heesham"
Ɗan tura baki yayi kamar ƙaramun yaro yana buga ƙafa ƙasa yanacewa"Haba mommy
yanzu zakidaina sonane? nima nasan nayi laifi dan Allah kuje kudawomun da kamal
inason mukoma u.s karatu dashi dan Allah"
Daddy yace"shiiii... my son dont worry ai yadda kakeso hakan za'ai dan
farincikinka shine nawa dan haka yanzu basai anjimaba zamubi jirgi muje kaima kazo
muje"
Hakan takasance suka shirya suka hau jirgi zuwa edo state ✈️
Yamma liƙis suka sauka direct sukashiga ciki dan gate man ɗin yasan shi yayan
maigidanne
Apalourn suka sami duka Ahlin suna fira banda kamal amma
Taronsu mama tayi cikin girmamawa fuska Asake dayake ita macce ce mai haƙuri da
kawaici
Wurinsa Heesham yaƙarasa yaduƙa yana gaidashi yace"Abba nasan munma laifi
dikanmu wandama kai mai haƙuri ne bakamar Daddy ba gsky dan inada tabbacin da daddy
ne kai kamasa haka nasan baƙaramun fushi zaiyiba dan Allah Abba kuyi hƙr kada
kusami matsala tadalilina dan Allah kudawo kamar da kuma kubarni da kamal dan
Allah" raurau yayi da ido yanason fara kuka
Dasauri Abba yajashi jikinsa yace"dont crry my son i'm Accep your request but i
will never come back to stay in Abuja amma nayafe muku"
Kuka yafara yace"No Abba you will no Accept my request da ka yafamun to Zaka koma
Abuja"
Abba yace"nimafa inason kamal kuma inajin zafin banbancinda kuke nunamasa niban
hanashi yajegunkuba kune dakanku kuka koresa da Abinda kukamasa dan hakani gsky
bazan ma kamal dole ba tinda yanajin maganata kuma yanamun biyya nima yau zanmasa
Abinda yakeso zaku iya masa mgn idan ya Amince shikenan amma ni bazan bar Edo ba
sbd nanne gurin sana'ata gsky".........
DOCTOR HEESHAM-2022
```PAID BOOK
ONLY 200```
37/38
_LITTAFIN NAƘUƊINE 200 KAWAI ZAKI TURO BARUWANA DAWANI NORMAL GROUP KOWANI
DASAURANSU KAWAI KIMUN MANAGAN A 07064904617👈 IDAN TA WHATSAPP KENAN👈 INKO KIRANA
ZAKIYI TA WANNAN 07031012948 KINA TUNTUƁATA ZANBAKI ACC KITURA DAGA NAN KIGA
LITTAFINKI COMPLET INSHA ALLAH NGD_
Heesham yanumfasa yace,"yanzu idan har shi kamal ya amince zaibimu zaka
barshi."?
Miƙewa yayi yanufe inda ɗakin kamal yake, Azaune yasameshi yanaduba wasu
takardu.
Fizge takardar hannunsa yayi yace,"haba my kamal ka saurareni mana dan Allah."
Ɗan ɗaure fuska kamal yayi yace''kazone Anan ɗinma dan kacimun mutunci."?
Zamewa yayi yazauna ƙasa yace,"bahaka kuma bazan fara hakan ba dan Allah ka
saurareni kamal wllh hakan bazata sake faruwa ba."
Aiko da sauri yayi hugging ɗinsa yana murmushi yace."im proud of you my kamal."
Tare suka sauko ƙasa Abba ma yahaƙura Amma dai yakafe Akan bazai koma Abuja
ba.....
Tinda suka dawo su Daddy suka sauya masa komai suna masa basa nuna banbanci
Saidai Heesham har yanzu baiɗauke talaka Abakin Komai ba...
®®®®®®®®®®®®®®
_CONTINUE TO BACK_
®®®®®®®®®®®®®®
Heesham yataso yabiyo bayan kamal yasameshi A gefen Garding yazabga uban
Tagumi.
Ahankali yazauna kusa dashi tare da cire tagumin yace,"nasan koda yaushe
inacikin ɓata ranka amma dik da haka kana tare dani kayi haƙuri kafaɗamun mekake
so yanzu."?
"Owk i will do you want so now plzz forget it and smile." yaƙarashe maganar
yanajan kumatunsa..........
39/40
```LITTAFIN NAƘUƊI NE 200 KAWAI ZAKI BADA KI MALLAKESA DIKA BARUWANA DAWANI PAID
GROUP NORMAL GROUP INDAI AKAN LITTAFIN ƘUƊI NE KAWAI KIYI MAGANA 07064904617
whatsApp number 🥏🪀👈 call number 07031012948📱📲 IDAN KINTUNTUƁENI ZANBAKI ACCOUNT
SAIKI TURA ACIKI, BASHI ƘAƊAI BANE AKWAI ƘASAITACCEN LABARI MAITAKEN "MAIZAMAN
KANTA!" SHIMA 200 ZAKU TURA KU MALLAKESA COMPLET INSHA ALLAH NGD SAINAJIKU
ABOKAI```
Burin Deeyana bakomai Aciki face ɗaukar fansar wanda yawalaƙanta Mahaifinta.
Heesham kuwa baisa walaƙanta talakawa ba amma kuma yana bada taimako idan hakan
ta taso.. .
Yau Monday kuma yaune suke gabatar da wata *THEATER* Mai matuƙar hatsari
zuciyar wani mutum ce ta kumbura yana cikin wani hali kuma shiɗin maiƙuɗi sosai
Anso fiddashi waje Amma yakafe Akan *DOCTOR HEESHAM* Zai masa *THEATER* ɗin,....
kai komo kawai Heesham keyi yana ɗan faɗuwar gaba yin wannan theater saboda
itace tafarko da zaiyi dashen zuciya.
Deeyana ce tashigo da sallama Abakinta kanta Aƙasa Alamar girmamawa tace," Sar
everything is ready kai kawai Ake jira dan har Ankawo zuciyar Doctor Kamal yace
Akiraka kazo kushiga Theater."
Shiryawa yayi suka shiga cikin theater cikin I kon Allah Akayi nasara bawata
matsala.
Fitowa yayi yana goge gumi yace," kamal naji ɗarfa kafin shiga wannan operetion
Amma ni Abinda yafi komai ban mamaki wai saboda macce yasami wannan matsanancin
ciwo,"
Kamal yace,"bakasan son gaskiya bane but son you will know."
Garin tsautsayi yana taka wani gun yayi baya zaifaɗi ito deeyana tazo giftawa tanan
kanta yafaɗa batada ƙarfin riƙesa saboda haka dikansu sukayi baya suka zube ƙasa
shine yafaɗa kanta itace ƙasa shiko samanta...............
```LITTAFIN NAƘUƊI NE 200 KAWAI ZAKI BADA KI MALLAKESA DIKA BARUWANA DAWANI PAID
GROUP NORMAL GROUP INDAI AKAN LITTAFIN ƘUƊI NE KAWAI KIYI MAGANA 07064904617
whatsApp number 🥏🪀👈 call number 07031012948📱📲 IDAN KINTUNTUƁENI ZANBAKI ACCOUNT
SAIKI TURA ACIKI, BASHI ƘAƊAI BANE AKWAI ƘASAITACCEN LABARI MAITAKEN "MAIZAMAN
KANTA!" SHIMA 200 ZAKU TURA KU MALLAKESA COMPLET INSHA ALLAH NGD SAINAJIKU
ABOKAI```
Ƙurawa juna ido sukayi naɗan wani lokaci Atare zuciyoyinsu suka buga da
ƙarfi Musamman Heesham
Ƙoƙarin turesa daga jikjnta take amma takasa koda motsa shi ne
Hakan baƙaramin bashi dariya yayi ba Amma saiya maze ƙaɗan yamurmusa
Harara kawai tabanga mai tamiƙe zaune da kanta tanaɗan yarfa hannunta dan yaɗan
bugu da ƙasar talels ɗin harya ɗan golje jini naɗiga ƙaɗan ƙaɗan.
Ganin yadda dik taɗan ruɗe ganin jinin yasa yaƙara Murmusawa baƙaramin kyansa
yaƙara bayyana ba yaɗan ranƙwafo kasa
Sautin murmushinsa yasata taɗago baƙaramin burgeta yayi ba Aranta tace," tabbas
wannan maikyau ne,"
Ashe maganar tasa tafito baiƙara ba yaga taɗan murguɗa masa baki taɗan turoshi gaba
tace," Ai dole kace hakan tinda kajimun ciwo kalli jini fa gashi saizafi yakemun,"
Ɗan ɗaure fuska yayi dik da baƙaramin tafiya da imaninsa tayi ba datana maganar
Laushi yaji A lips ɗin nata Aransa mamaki yake wai dama Akwai kyawawa haka 9JAR?
Anya ko wannan ba ƴar wani Hamshaƙen maiƙuɗi bace",
(NI KO NACE KAJI DASHI DAI MUMA MUNADA KYAWAWA A 9JAR SOSAI😏)
Itaɗin ma bazafi tajiba dan yatsa 2 kawai yayi Amfani da ita laushi da tsantsin
fatarsa taji Aranta tace," kai masu ƙuɗi sunajin da ɗinsu jifa hannunsa tamkar
Auduga," Ɗan yamutsa fuska tayi kamar zatayi kuka Alamar taji zafin bugun
Shiko ganin yadda takwaɓe fuska kamar yarinya baƙaramin dariya yabasa ba
Nurse Sallama ce tazowucewa ganinsu cikin irin wannan mode ɗin baƙaramin tuƙuƙin
baƙinci ki taji ba '" to meye tsakaninsu indai ba.....
Alamar tsayuwar da yaji kansa yasa yaɗago ganin ta yayi tawani sake baki ko
ƙyaftawa batayi tawani zuba masa Ido
Ɗaure fuska yayi tamkar baisan mece dariya ba yamiƙe tsaye yadawo Ainahin
*DOCTOR HEESHAM* ɗinsa cikin kakkausar murya yace," go And help her,"
Yana gama faɗin hakan yawuce...
Ita kanta deeyana saidai taɗan tsorata da canzawar mode ɗinsa nan take sam ba bata
lura da hararar da Salma ke Aikamate ba......
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
43/44
```LITTAFIN NAƘUƊI NE 200 KAWAI ZAKI BADA KI MALLAKESA DIKA BARUWANA DAWANI VIP
GROUP NORMAL GROUP INDAI AKAN LITTAFIN ƘUƊI NE KAWAI KIYI MAGANA 07064904617
whatsApp number 🥏🪀👈 call number 07031012948📱📲 IDAN KINTUNTUƁENI ZANBAKI ACCOUNT
SAIKI TURA ACIKI, BASHI ƘAƊAI BANE AKWAI ƘASAITACCEN LABARI MAITAKEN "MAIZAMAN
KANTA!" SHIMA 200 ZAKU TURA KU MALLAKESA COMPLET INSHA ALLAH NGD SAINAJIKU
ABOKAI```
Zeenerh da kamal kam baƙaramun ɗinkewa waje ɗaya sukayi ba dan har gidansu Ansan
Zeenarh haka itama Ansan kamal har maganar Aure tashigo Ansaka musu rana nan da
wata ɗaya Daddy yasan Abban zeenarh shiyasa Abin bai ɗauke lokaci ba....
*******************
Tafiyarsa taƙasaita yake irin ta zaratan mazan masuji da ƙuɗi haɗida ilimi
*DOCTOR HEESHAM* kenan,
By mistake massinger ɗinsa yaɗan goga kafaɗarsa datasa mutumin zai isa haifarsa
dan A ƙalla zaikai 50 years Heesham ko dika dika 30 years yake amma saboda hutu da
zaman naira idan kaganshi kace ɗan 20 years ne..
Jikake tasss yawanke tsohon da marin yana masifa da sanyayyar muryarsa yace,'' kai
makahon inane dube kahaɗa jiki dani kaɓatamun kayana, meye ne kawai tsare ni da
waɗannan ƙananan idan naka kamar na ƙwari!," Ɗaga hannu yasa keyi daniyar sake
wankesa dawani marin , ...
Riƙe hannunsa dayaji Anyi tabayansa yasa yawaiga Afusace dan yaga uban waye
zaimasa haka?
Fuskarta sam ba walwala takaici ne fal kan idanta tace," wai ke meyasa
bakajin daɗi inhar baka tozarta mutum ba? wai kai bakasan Yafiya bane ko tsautsayi?
ina tausaya maka randa zaka fara neman Alfarma A gun waɗan da kawalaƙanta domin
komai gareka dole saika neme wani Abun gun wani koda ko tafiya kake ƙuɗi nazuba,
inajin zafin rayuwar da kake irin wannan wai kai bazaka iya canzawa ba? idan zafi
ko ɓacin rai ke ziyar tarka sanda wani yamaka laifi meyasa bazaka Haɗiye fushinka
ba? wai bakasan Aiki cikin fushi ba abinda yake haifarwa face dana sani ba? meyasa
ku masu ƙuɗi bakwa ɗaukar rayuwar talaka da mahimmanci? meyasa kuka manta maiƙuɗi
da talaka dika mutuwa zasuyi kuma dik ƙasa za'a tona Asaka muba, kuma A rufe , A
lokacin maganar ƙuɗi gata soyayya izza dik zasu ƙare ba wanda zai karemaka face
Aiki maikyau da kayi shin wane aiki maikyau kataɓayi? meyasa bazaka canzaba? Kaifa
*DOCTOR HEESHAM* Ne bawai solder Heesham ba! kasawa rayuwarka tausayi da Imani
mana,"
Tana gama faɗin hakan tasake hannunsa tayi tafiyar ta dik ranta ɓace,
Dama tini massinger ɗin yabar gun dan gudun kada yarasa Aikinsa..
Heesham yajima yana maimaita kalaman Deeyana A ƙwaƙwalwarsa kuma ƙara burgesa
take..
Haka yawuni sukuku dan sam yau taƙi bari su sake haɗuwa har Akatashi A Hosbital ɗin
rana ɗayane tak Amma saiyaji tamkar shekara ita kanta Mommy taga sauyi tareda shi
kafesa da tanbaya tayi Amma yadage Akan ba komai kamal kam yana sane ya barsa dan
yana fatan ɗan Uwansa yadawo kan hanya yadaina wannan rayuwar......
3 days letter da kyar yake bacci kullum deeyana yake gani A bacci ko A
falke..
Kamal yalura kwanakin Heesham yacanza sosai dan yanzu ko sheshar yaɗan rage sha,
Zaune yake A harabar garding ɗin fantamemen gidansa ga sheshar gabansa Amma
sam yakasa sha tinanin deeyana kawai yake,..
Kamal yaƙaraso gun tareda zama kan ɗayan daga kujerun wurin na hutawa magana yafara
masa Amma gabanza dan sam bayajinsa yariga yafaɗa duniyar tunani...
Ɗan bubbuga bayansa kamal yayi yace," Dr meke damunka haka kwanakin nan dik ka
sauya faɗamun whts is going on,"?
Ajiyar zuciya Heesham yasauke yace," bansan meke damuna ba Amma kalaman ta da
ita kanta sunkasa barina dr. karo nafarko A rayuwata danaji wani yanayi daban daya
hanani suku har nake ganin ban Aikata daidai ba kuma itace sila,"
Sarai Kamal yagane wadda yake nufi amma sai yamaze yace," kanata maganar ita ita
ita itawaye wai,"?
45/46
*BONUS PAGE TO HAPPY NEW YEAR*
🔔📚
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare
da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?
story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*©J.A.W*
```LITTAFIN NAƘUƊI NE 200 KAWAI ZAKI BADA KI MALLAKESA DIKA BARUWANA DAWANI VIP
GROUP NORMAL GROUP INDAI AKAN LITTAFIN ƘUƊI NE KAWAI KIYI MAGANA 07064904617
whatsApp number 🥏🪀👈 call number 07031012948📱📲 TA WANAN ACCOUNT ƊIN ZAKI TURA 200
KAWAI,,,, 👉👉👉👉
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
```KUZO DAZAFINSA TIKAN YAHUCE ADALILIN KISHI KODAJIN SUNAN KUNSAN AKWAI ƘURA
HUNMMM NI AI TINI NAKASANCE DA UMMUN JUWAIRIYYA WATO MARYAM YUSEEP DAN SAMUN NAWA
ƘASAITACCEN LABARIN NATA MAITAKEN A DALILIN KISHI MAZA KUMA KU GARZAYO DAN SAMUN
NAKU....... KUDA KUMANTA SUNANSA ADALILIN KISHI!!!.........```
"Nima bansani ba bro Amma kawai nadamu da ita i dont know why?,"
Gyara zama kamal yayi yafuskancesa sosai sannan yace," My bro kana sonta
ne,"
Arazane yajuyo yamaida hankalinsa yace," Are you out of your mind my kamal!?
taya zansota? kawai nadamu ne Amma ni bana wani sonta bawata macce da *DOCTOR
HEESHAM* takai matsayin yasota kawai nadamu da ita ne amma tinda kufara wannnan
banzar tinanin Akai zandaina,"
----------*********-----------
Yau ne Akafara events ɗinsu kamal da Zeenarh saboda Already sun kammala Exam ɗinsu
kuma sunfara Aiki Anan *HEESHAM LUXURY HOSBITAL*
kamu suka shirya naji nagani nafaɗa wanda Abokansu ne suka shirya shi
Amarya taci kwalliya tayi kyau sosai hakama Deeyana har zataje sai maman Zeenarh
takirata tace suje itada ƙanwar ta suje suƙara kai wasu kayan ɗakin Amarya,
Zeenarh bataso hakan amma dole tahaƙura sukaje da sauran ƙawayensu ,
Tinda yashiga holl ɗin yaketa rabon ido dan yaganta amma shuru hakan baƙaramin
takaici yabashi ba tinkan Agama yabar gun dan yatakura da kallon matan wurin.....
Yau friday kuma yau Aka ɗauran Kamal da Zeenarh misalin ƙarfe 8;00 Sukaje
deenerh.
Gogan nakuma Heesham mamaki yake meyasa haryanzu bata gun kuma meya hanata zuwa gun
kamu?
"NIKO NACE KAMA READERS TANBAYAR!""
Sautin takun takalmanta yajanyo hankalin mutane zuwa gunta musamman Heesham
tinda yazuba mata ido kasa koda ƙyafta idan ko sauɗaya yayi saboda tsananin kyanda
tayi,
Sanye take cikin wata farar riga ta shadda doguwar rigace Amma Anmatse daga sama
ƙasan dai ne Akabuɗe sosai haryazama rafa gashi daga baya Ansakamata net haryana ja
ƙasa tasha Kwallaiya baƙin gyale tayana Akanta taɗan sake gashinta Abayanta,
takalman nata masu tsini ne sosai..
Ganin irin kallon da mazan gun kemata baƙaramun haushi yajiba haka kawai
yakejin tuƙuƙin baƙinci A ransa,,.. ..
NIKO NACE SU HEESHAM MAN GA KISHI AMMA ACE BA SO BANE😆😆😆😆 LOLLLL TO ZAMUGANI
DAI
Gefen Zeenerh tazauna taɗan sunkuya yarda zata jita tace," Am so sorry my prity
naɗan makara ko?,"
Cake suka yanka sukaci sannan Akaje save your Self...... _(HAHAHAHA TOFA GA
KEFEN ƳAN ƘWAƊAYINMU SO O.O TINI NAHANGO SU SUNA TA JIBAGAN NAMAN KAJI)_
Batawani ɗiba sosaiba takoma gefe tazauna bata jima da zama ba saigawani guy
yabiyota yana murmushi yace," Excuse i can sit near you?,"
Ganin idan wasu mutanen nakansu dan karta bada shi yasa tace," you can sit any
where you what because its holl of denerh party,"
Daf da ita yazauna yanawani yage baki yace," i'm sure you are so beautyful,
can i help your phone number"? yayi tanbayar yana wani langaɓar da kai shi dik
Azatonsa yaburgeta, baisan dik ya isheta ba dik Abinda take Adole ne kawai take dan
karta yarfashi gaban mutane dan gaskiya ko ƙaɗan bai burgeta ba,.....
Heesham dake zaune Aɗan nesa dasu ƙaɗan wani ƙololon baƙinci yake tasoma wani
ɗaci yakeji tindaga zuciyarsa zuwa bakinsa, glss ɗin idansane yarufa masa Asiri
datini zaka gano tsantsar ɓacin rai da kishi Atare dashi,,
Buɗe baki saurayin yayi cike da takaici yace," Are crazy! or you are.....,"
Saukar marukan da yaji A kumatunsa har biyu lokaci ɗaya suka sakashi haɗiye
sauran maganar tashi,......
47/48
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
_"ALƘAWAMINMU🖋️ƳANCINMU"🍂_
```LITTAFIN NAƘUƊI NE 200 KAWAI ZAKI BADA KI MALLAKESA DIKA BARUWANA DAWANI VIP
GROUP NORMAL GROUP INDAI AKAN LITTAFIN ƘUƊI NE KAWAI KIYI MAGANA 07064904617
whatsApp number 🥏🪀👈 call number 07031012948📱📲 TA WANAN ACCOUNT ƊIN ZAKI TURA 200
KAWAI,,,, 👉👉👉👉
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
*GAREKU MASU TANBAYA DIK WANDA YACE ANCIRENI NE A TSOHUWA ƘUNGIYAR DANAFARA WATO
JARUMAI TO ƘARYA YAKE MU ƊAN HASSADA NE NICE DAKAINA BAR ƘUNGIYAR SBD NAGANO BATA
DACE DANIBA KONACE MUKABAR ƘUNGIYAR NIDA MASOYANA IRINSU MAMASHU😘 SWEET MARYAM
""MAMAN JUWAIRIYYA" MUNBAR ƘUNGIYAR ARAN 25/1/2022 TUESDAY JANUARY KUMA MUNSHIGA
SABUWAR ƘUNGIYA ARANAR 25/1/2022 JANUARY TUESDAY KUMA MUNSAMI ANSAR MUƘAMIN ADMING
A YAU WEDNES DAY 26/1/2022 JANUARY Hmmmmm wannan ƙungiyace wanda bantaɓa saran
zanhaɗu da itaba sbd ta mallake komai Abin burgewa ba babba ba ƙarami kowa ɗan uwan
junane DOLE NASAKI DANKECE SHUGABAR ƘUNGIYAR KUMA KAMILAR MACCE WADDA BA IRINTA A
KOWACE ƘUNGIYA DAN KARAMCINKI DA KYAN HALINKI ƘAƊAI ABIN KWAI KWAYA NE NANA
KHADEEJA SHA'ABAN YOU ARE BEST DA KOWACCE ƘUNGIYA ZATA MALLAKE JAGABA IRINKI DA
KOWACE ƘUNGIYA TASAMU CIGABA WLLH UP UP UP MRS DEEJARH AND ROYAL WRITE'S
ASSOCIATION BEST WRITER'S MUNE NAN💃💃💃💃💃*
Salma kam tsabari baƙinciki batasan sanda hawaye suka silalo mata ba "indai
dagaske Heesham son deeyana yake to tashiga uku dan wllh bazata iya jure rashinsa
ba, dik Atinanin ta A zuci take zancen Ashe yafito fili"....
Gayen ko dayasha mari yana dafe da kumatunsa yace," tabɗi wato dan kaine
saurayinta shine zakamun hakan Allah ya isa,"
Kamal kallon Zeenarh yayi tareda ɗan ranƙwafo kansa daidai kunnenta yace," kin
koga Abunda nagani my wife,"
Da murmushi kan fuskarta tace ," i see my dear nifa inaganin Abokinka yakamu
kawai girman kai ne yahana yafurta hakan,"
Saida yaɗan sake murmushi yace," barusu lokaci nazuwa da ɓoye ɓoye zai ƙara
ammafa sundace wllh,"..
Dik da yafito waje da ita hakan baisa yasake hannunta ba gashi sai turjewa
take Alamar bazata jeba,
Juyowa yayi cikin fushi tareda zare glass ɗin idansa yazuba mata Manyan
kyawawan idansa masu rikitar da ƴanmata... {AMMFA BANDA NI NI MLM KAWAI NASANI😆🤭🙈
🙈}
Saida gabanta yabuga ganin yadda idanuwansa suka sauya lokaci ɗaya,
Da ƙyar yafurta"" kidaina kula irin waɗannan gajojin ba class ɗinki bane,"
Saida taƙwace hannunta daga nasa sannan tace," wai kai bakasan bakyau kama
taɓa jikin mata bane? nagayama ni ba irin ƴan matan istanbol bace ni ƴar 9jar ce
nasan Addini da Al'adata ta hausa dan haka kada kasake taɓani wllh, maganar guy
kuma kaine kaga gaja ni banganshi ba kaima kishi ne kawai da irin kyansa yasa
kafaɗe hakan baruwanka da rayuwata Malam nan ba *HEESHAM LUXURY HOSBITAL* bace
balantana kazo bada doka!,"
Dasauri yasaka hannunsa yasake kamo hannunta dik da wani irin shock dayaji hakan
baisa yasake ba.
cikin dauriya haɗida Aro jarumta yace," Inakishinki Deeyana kuma nine ƙaɗai zaɓinki
nizaki Aura saboda inasonkiiii!.. . ..... .
*Kuyi hƙr da shourt page Allah kaina keciwo yanzun ma dakyar nayi wannan wllh*
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
49/50
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
_"ALƘAWAMINMU🖋️ƳANCINMU"🍂_
```LITTAFIN NAƘUƊI NE 200 KAWAI ZAKI BADA KI MALLAKESA DIKA BARUWANA DAWANI VIP
GROUP NORMAL GROUP INDAI AKAN LITTAFIN ƘUƊI NE KAWAI KIYI MAGANA 07064904617
whatsApp number 🥏🪀👈 call number 07031012948📱📲 TA WANAN ACCOUNT ƊIN ZAKI TURA 200
KAWAI,,,, 👉👉👉👉
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
Mamaki yahanata koda kwaƙƙwaran motsi ne gani take kamar mafalki wai itace yau
kamar *DOCTOR HEESHAM* Zai kalla yace yanaso Anyako yana hayyacinsane,?
Tanbayar da tajefowa kanta kenan rashin Ansarta yasa takoma cikin Holl ɗin jiki
baƙwari,
Heesham kuwa Direct gidansa yanufa tinkan yaƙara yake zuba hong Aɗan tsorace
gate man ɗinsa yabuɗe dagudu yashiga baiko kula sannu da zuwanda yakemasa ba
yafito motar yashige ƙasaitaccen bedroom ɗinsa wanda baƙaramin ƙayatuwa yayi ba
dika gidan glases ne Ankashe naira Anan dan kozanen gidan turawa yaɗauko daga
America suka masa sannan Aka gina,
Ko kayan jikinsa baicire ba yafaɗa toilet sakewa kansa ruwa yayi yajima
ruwan nadukansa Kafin yasami sauƙi jingina yayi da bangon toilet ɗin wanda dik
glass ne,
Afili yafurta dama haka so yake? dama haka ƴanmatan da kebibiyarsa yana
walaƙantasu haka sukeji Ashe?,
Naushin bango yayi Afili yace," Saina Aure ki deeyana idan narasaki Mutuwa zanyi
wllh,"
Sabbatu kawai yaketayi shiƙaɗai ......
__________******________
ONE WEEK
baƙaramin son deeyana Heesham keyi ba shikansa yana mamakin irin wannan son
cikin lokaci ƙanƙane haka yakamashi,
Itaɗinma wani sonsa takeji dik suka haɗu hosbital ɗin bawani Aiki dasuke sai
soyewarsa,.
Dik wanda yasan Heesham yasan suna soyayya da deeyana Hakama deeyana.
Yau ɗinma A office ɗinsa suke Zaune saifira suke suna nishaɗinsu,
Heesham yace," My Choice idan narasaki wllh mutuwa zanyi kona daina moruwa
inamiki sonda nikaina bansan farkonshi ba balantana ƙarshensa Inasonki dayawa
deeyana wanda bani nasakawa kaina ba bantaɓa tinanin Heesham zanfaɗa so haka ba
kuma na ƴar talakawa dan natsane talaka banson jin kalmar talauci amma cikin mulkin
ubangiji saigashi yahaɗani dake dan Allah kada kijuyamin baya kada kibarni Deeyana
wllh idan kika barni to shikenan Zan mutu ne,"
Murmushinta maikyau tayi kafin tace," Nikaina banyi tsammanin zanso wani haka ba
saigashi cikin ƙanƙanen lokaci katafi da zuciya ta, kawai inason kayi ƙoƙarin
daina tsanar talaka dama walaƙantashi dan ni ƴar talakace kuma sam banajin daɗin
irin yadda kake walaƙanta Mutane dan Allah kasauya, Ba Abinda zairabamu kadaina
faɗar hakan saboda inasonka kuma iyayena nason Abunda nakeso,"
Murmushi yasake yace," I love you more my life, insha Allah cikin satin nan zaki
zama matata mallakina ni ƙaɗai idan kinje gida kigayawa su Abba su Daddy mu Zasuzo
Tanbayamun Auranki,"
"Da gaske,"?
Ɗaga kansa yayi yace," I'm shure daganan sai nayi....... "'
Rufe idanta tayi da tafukan hannyenta tace," Banaso kadaina sukuma Allah yakawosu
lafiya," tana gama faɗin hakan tamiƙe dagudu tabar office ɗin.......
Dariya yayi mara sauti yace," son zancire miki wannan kunyar,"
...........................
🅿51/52
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
_"ALƘAWAMINMU🖋️ƳANCINMU"🍂_
```LITTAFIN NAƘUƊI NE 200 KAWAI ZAKI BADA KI MALLAKESA DIKA BARUWANA DAWANI VIP
GROUP NORMAL GROUP INDAI AKAN LITTAFIN ƘUƊI NE KAWAI KIYI MAGANA 07064904617
whatsApp number 🥏🪀👈 call number 07031012948📱📲 TA WANAN ACCOUNT ƊIN ZAKI TURA 200
KAWAI,,,, 👉👉👉👉
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
*TOFA KUSANI NEW YEAR ZATA ƘARE JANUARY /1/ ZAI WARE MUJE FEB, /2/ DAN HAKA
INDAI RAINA RANKU YAKAI TO SAIKUN BIYA ƘUƊIN LITTAFIN 200 ONLY SAIMU KASANCE*
Tana komawa gida tagayawa Umma tayi farinciki daga hakan harta gayawa Baba
yayi murna da hakan shima dan harya buƙaci ganin iyayen Heesham,
Mommy dake kallonsa tana karanta news paper tace," My son sallar fa yau wane
irin farinciki yaɗauke hankalinka haka,"
Dake dake saukowa kan off-chairs da murmushi kan fuskarsa yace," inaga wannan
Son ɗinmu yayi babban kamu ne dan A kwanakin nan ina lura da yanayinsa yana cikin
farinciki Oyarh My son zokabamu labarin meke faruwa,"?
Ajiye news paper ɗin tayi da mamaki take kallonsa tace," my son yau kaine harda
yin doguwar sallama haka? harda nuna jin kunyarmu da bamu girma haka Meye yacanza
ka da sauri haka Heesham,"?
Murmushi Heesham yayi yace," Eh Mommy nima nasan nacanza amma wanan canjin yamun
daɗi yanzu inaganin farinciki Akan fuskar mutane dayawa Dama watace nakeso kuma
har mungama magana gidansu ma Anbani damar turoku dan kumun tanbayar Aurenta,"
yaƙarasa maganar yana wani sunne kai ƙasa,"
Murmushi Mommy tayi tace," naso sanin wace maisa'a ce wannan yarin yar data
canza komai naka My son,"
Yace," Mummy Deeyana sunan ta ƴan Abokin Mahaifin Zeenarh ne matar kamal tana
tarbiya sosai ga ilimi kuma itaɗin Ƙawar matar kamal ce,"
Daddy yace," dik munji wannan Amma itaɗin Waye Ubanta? Sarki ne ko waziri,
shugaban ƙasa, senater, governor or... ,
Da razana Abba yace," ƴar talaka Anan gidan? da Ajinka da iliminka kyawonka
ƙuɗinka dik yawan ƴaƴan masu ƙuɗi da masu faɗa Aji damuke dasu karasa wacce zaka
ɗauko kawamun A matsayin suraka ni Alhaji Salman Mainera sai ƴartalaka talakan ma
faƙiri kai tsakanin talaka da mai ƙuɗi ƙiyayyace maizurfi talaka baida wata daraja
balantana girma A idanuwan dik wani mai ƙuɗi A wannan ƙarnin dan haka bazaka Aure
mana ƴar matsiyata ba Anan gidan Heesham!,"
🅿53/54
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
_"ALƘAWAMINMU🖋️ƳANCINMU"🍂_
```LITTAFIN NAƘUƊI NE 200 KAWAI ZAKI BADA KI MALLAKESA DIKA BARUWANA DAWANI VIP
GROUP NORMAL GROUP INDAI AKAN LITTAFIN ƘUƊI NE KAWAI KIYI MAGANA 07064904617
whatsApp number 🥏🪀👈 call number 07031012948📱📲 TA WANAN ACCOUNT ƊIN ZAKI TURA 200
KAWAI,,,, 👉👉👉👉
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
_ƘaƊAN DAGA ƊANƊANON "MAIZAMAN KANTA" PAID BOOK 200 ONLY,, ''Sanye take
cikin wata tsadaddiyar Atamfa inda tasha ɗinki yamatseta dai dai jikinta baƙaramin
kyau tayiba dama can itaɗin kyakykyawace ba ƙaɗan ba makeken glass baƙi tasaka
taɗan yana baƙin gyale wasu takalma masu mugun tsini tasaka tsadaddiyar motarta
baƙa tashiga cikin ƙwarewa take dreving haɗaɗɗen Mall ɗinta tanufa wato *AMREESH
SHOES AND GALARY LUXURY* taku take cikin isa da izza sautin takunta dik yaƙaraɗe
Mall ɗin ko ina sai miƙewa Ake Anamata sannu da zuwa sautin ƙarar takunta da
chenwgom dik yaƙara ɗe gun ɗaga musu hannu kawai take, harta itasa ƙasaitaccen
Office ɗinta ,,, ɗago kants tayi Afusace tace," natsane ka kai ba mahaifina
bane ni ba ƴarka bace ni kawai "MAIZAMAN KANTA CEE""
_Hunmmmmm dajin wannan labarin kasan Akwai chakwakiya maza hanzarta biyan
ƙuɗinki dan mallakar wannan ƙasaitaccen littafin mai taken MAIZAMAN KANTA \
07064904617 WhatsApp number\ 07031012948 Call number kenan Sainajiku ni ɗince dai
Mujaheedah (MATAR MLM)_
Da sauri Heesham yamiƙe yazube gaban Daddy yace," dik Abinda nakeso shikake so
koda ko baimaka ba, Daddy dan Allah kada karabani da Deeyana wllh idan narasata
mutuwa zanyi narantse," yaƙarashe maganar yana kuka sosai yana roƙon Daddy.
Sake baki Mummy tayi tace," Son kacanza dayawa wannan ba Abun damuwa bane zaka
sameta kadaina kuka zai Amince insha Allah,"
Daddy yace," mara masa baya zakiyi Akan ya Aure ƴar talakaw,"?
Mummy tace,"kaimafa Ada talakane badiga Ahlina suke masu ƙuɗi ba so tsanar talaka
ba dalili dakuke baidace ba sam wannan ma wata isharace Allah yayi muku idan
kaduba kai da ɗanka kusan Aƙidarku ɗaya taƙin takaka amma gashi Allah yadasama
ɗanka son ƴartalakawa kudaina wannan hali bakyau inatson randa zakuyi nadama mara
iyaka dan gashi kunfara daga yanzu,"
Daddy yace," bawata nadama dazanyi kisani kuwa,"
Miƙewa Heesham yayi yashige ɗakinsa yalalubi number Abba yagayamasa dik Abinda yake
faruwa .
Wannan karon ran Abba yaɓaci dan Atake yahau jirgi yadiro Abuja baizame ko inaba
sai office ɗin Daddy sanin Abba ɗan'uwansa ne najini yasa Akabarshi yashiga ,
Bakowa Daddy ne ƙaɗai keduba wasu files na sababin ma aikata da Aka kawo,
Sallama yayi baiko jira ansarshi ba yace," its owk its owk Yaya ina matiƙar
girmanaka bana gujewa Umarninka kowanne irri saboda wannan halin daka ɗauko yasa
nabar Abuja nakoma Edo Amma wannan bai isaba yasa kacanza ba why? bansan inda
kaɗauke halin tsanar talaka ba shin kamanta mafarin dik wani maiƙuɗi talauci ne?
Akan me zaka hana yaro Auran wadda yakeso bayan batada wata matsala? to kasani A
wannan karon ni Alhaji Naseer bazanyi shuru ba kuma bazan maka biyayya wannan fagen
ba indai inaraye to zantsaya Heesham ya Aure wadda yake so insha Allah,"
Juyawa yayi daniyar barin office ɗin dasauri Daddy yashige gabansa yace,"
kazauna mana kada kace zaka koma yanzu batare da kahuta ba koma muje gida dan
tattauna lamarin,"
Abba yace," bana buƙata ni nakawo kaina dan haka dana gama Abinda yakawoni
zankoma,"
Ficewarsa yayi bainufi gidan Daddy ba hotall yakama sanan yakira Heesham yasanar
dashi inda yake yazo yasameshi dansuje gidansu Deeya ɗin.
Daddy kuwa komawa yayi yazauna dik yanajin badaɗi Akan Abinda yafaru shida
ƙanensa, tashi yayi yanufe gida dan bawa Abba haƙuri.
Heesham nakwance kan gadon sa yau ko sauka ƙasa baiyiba saboda fushi yake da
Daddy Mummy taso yasauko Amma yaƙi warya data fara ruri yakai hannu daniyar kashe
wayar dan A zatonsa A hosbital Ake nemansa ganin sunan Abbana yasa yaɗaga dasauri
ɗayan ɓangaren Akace gani *NABI'A HOTALS* Kazo kasameni nan yanzu *ROOM 130* Yana
gama maganar yaƙatse kiran.,
Dasauri Heesham yamiƙe yaɗauko key ɗin motarsa yafito harda tuntuɓe yake saboda
sauri Aƙasan step ɗin yahaɗu da Daddy dake ƙoƙarin shigowa palourn.......
*INSHA ALLAH DAGA GOBE BONUS PAGE YAƘARE DAN JANUARY ZATA ƘARE NEW YEAR TAWUCE
SAI GAMAI RABON GANIN ƁANI KUMA TO MUHAƊE A NEXT PAGE DAI*
🅿55/56
Ɗan murtuƙe fuska Daddy yayi yace," Saboda macce shine zaka kai ƙarata inda
ɗan'uwa na,"?
"Inda Naseer mana Abban Kamal shin Atinaninka shizaisani nayi Abunda banyi niya
ba,? Ninefa sama dashi,"
Heesham yace," Dan Allah Abba kayi haƙuri bana kai ƙarar kabane kawai nafaɗa masa
ne saboda shi ɗan'uwanka ne kuma nasan kanason ɗan'uwanka sosai,"
Mommy tace," ni wllh banga Abun tada jijiyar wuya ba Anan better kuje kuga
yarinyar intamuku to inkunga da gyara saikusa Ayi bincike idan batada hali mai kyau
fine, saika Auramasa wadda kaga dama that's All,"
Numfashi Daddy yasauke yace," Yanzu ina shi Abban Kamal ɗin,"?
Mummy tace," Dama yazo ne,? nidai banga kowa ba Anan gidan,"
Daddy yadafe goshinsa yace," oh god Allah yasa baisake ɗaukar hanya zuwa Edo
ba kuma, tinda nake da Naseer baitaɓa mun musu ba tin muna yara Amma gashi yau
harda faɗamun magana da rufeni da masifa kuma yayi fushi maitsanani wanda bantaɓa
tinanin yanada shiba, ɗagowa yayi ya kalle Heesham yanunashi da yatsa, Kuma
kaine sila komai yafaru nida ɗan'uwane kai ne son,"
Dasauri Heesham yasaukuya ƙasa yace," A'a Daddy wllh banason shiga tsakanin ka
da ɗan'uwanka kawai dai nakasa haƙura da ita wllh Daddy inasonta sonda nikaina
bansan Adadinsaba wllh innarasata mutuwa zanyi dan Allah Daddy kataimaki Rayuwata,"
hawaye yafara zubarwa.
Kamal da shigowarsa gidan kenan dan yataso daga Aiki Heesham yamasa text Akan
Akwai matsala shine yazo yaji, ganin ɗan'uwan nasa nazubda hawaye yasa da sauri
yariƙesa yana tanbayar lafiya.
Gaya masa komai Heesham yayi, Shima fara roƙon Daddy yayi dafaɗamusu kyawawan
halin yarinyar,
Da ƙyar Akasamu Daddy ya Amince suka ɗau hanyar Hotals ɗinda Abba yasauka.,
Text Heesham yaturama deeyana kamar haka <~<
•°°•``•°°•``••°°• KISANAR WA DASU BABA GAMUNAN ZUWA GURIN NEMAN AUREN KAMILALLIYAR
ƳARSU ƳANZU •°°•``•°°•``•
Basu ɓata wani lokaci ba suka isa hotals ɗin, Heesham yasan ɗakin dan haka
direct ɗakin yanufa ,
A zaune suka same mesa yana waya, Da sallama suka shiga sukajira sada yaƙare
sannan su Heesham suka gaidashi,
Ansawa yayi yatanbaye kamal iyalansa kamar baisan da zaman Daddy gurin ba yanuna
yace," Kutashi muje ko dagacan nawuce dan banason narasa jirgina yau zankoma,"
Daddy yace," yace," Au wai dagaske Heesham yashiga tsakaninmu irin wanan fushi
haka kanada ni amma harda zama hotals? haba ɗan ƙanena kamanta Mama dama baba sunce
kada musake murabu Ko Aji kanmu? Shinkamanta sunmaka wasiya taƙarshe Akan kada
kayi musu dahi kayi mun biyayya kamanta ne kodan kaga basa raye yasa kayi fatali
da maganarsu,"?
Yatsareshi da idanuwa,
Dik jikin Abba yayi sanyi yace," yi haƙuri yaya Amma kaima kasan kana Aikata
Abunda baidace ba,"
"Hakane to najanye nazo muje neman Auren yanzu Amma wanan karon badan Heesham
nayi ba saboda kai nayi,"
Deeyana dawowar ta daga islamiyya kenan tana shigowa Mama tace," kinbar wayar taki
yau A kunne gatacan sai ruri take,"
Heesham yafaɗo matsa Arai dantasan shine ma kawai zaikira irin wanan lokacin,
Dasauri tashige ciki taɗauko wayar taduba da messeger ɗinsa tafara cin karo tabuɗa
takaranta ganin meyace harda tsallen murna tayi takirashi Amma wayar kashe,
Dasauri tafito waje tasame Mama tagaya mata, Mama tace," kai masha
Allah Abu yay kyau Amma dikanku keda shi kunmuna bazata gashi bamu shirya musu
komai ba kawai jeki kan wanan tasar Akwai ƴan ƙuɗinda na Aje saboda wanan ranar
saikije kisiyo musu lemuka, nikuma bara ingayawa Mahaifinki daga nan yanemi Alhaii
marsoor mahaifin Zeenarh,"
Cikin zumuɗi da murna Deena yataɗauko ƙuɗin tafice ko uniform ɗin bata cireba,
Murmushi mama tayi Aranta tace," Yaran zamani badama kunason junan ku keda wanan
yaron sosai kai Allah yasadai Shiɗin Mijinki ne,"
Baba dake shigowa da kekensa yace," wai meke faruwa ne nahange Mamana Saifaman
Murna take tanata zabga sauri da murna itaƙaɗai wai meke faruwa ne,"?
Murmusawa Mama tayi sa'annan tahau bashi labari dik Abinda yake faruwa,
Shiɗinma Murmusawa yayi yace," wato nafahimta tana tsananin son wanan
yaron nima naƙagu naganshi wllh dahar yayi farat ɗaya da ƴata haka,"
Mama tace," Ai ko yau zaka ganshi dan haka jeka kagayawa Alhaji mansoor kafin
kadawo nashare wancan zauren,"
Miƙewa yayi yatafi yaga yawa Alhaji mansoor tare suka dawo koda sukazo Mama da
Deeyana sungyara palourn Baba tsaf sai kamshi yake dik da ɗakin bawani babba bane
Amma bayada kayan Hauka ƴan ƙanan kujeri ne guda 3 cikin ɗakin sai ɗan ƙaramin
capert da ke tsakar ɗaki..
Deeyana tashigo ɗakin da sallama kanta A ƙasa take gaidasu sanan ta'aje tiren da
takawo mai ɗauke da kayan drinks da snacks ,
Murmushi kawai Heesham keyi yana neman suhaɗa ido Amma taƙi,
Abba yace," wanan itace ƴartamu ko,"?
Kamal ya'ansa da eh
Da sallama Baba yashigo kan Heesham ƙasa yake sam baiga Baba ba Amma dajin
muryarsa saida gabansa yabuga daƙarfi, Agefen kamal ma baƙaramin tsorata yayi ba
daganin baba fata yake Allah yasa bashi ne Baban Deeyana ɗin ba,
Nunashi Abba yayi yace," Wannan ne Sunanshi Heesham kuma shine Mamal lakin
*DOCTOR HEESHAM LUXURY HOSBITAL* wadda itace take Aiki Harsuka haɗu Anan munzo ne
dan nema masa Auren ƴarta ku wato *MARYAM DEEYANA,* Saikuma wannan Alhaji
Ibraheem mainera shine yayana kuma shine Ubansa,"
Baba yace," masha Allah ai namasan dika bayanin wanann Agun Alhaji mansoor, "
Abba yace," kaɗago mana Heesham kawani sunkuyar da kai haka kagaidashi mana,"
Miƙewa tsaye baba yayi cikin rawar murya yake nuna Heesham yace," badai wannan
mara tarbiyan yaron zanbawa ƴata ba! wllh koda ƴata zata dawma ba Aure bazata taɓa
Auren wanan iskan mara kunyan yaronba!, kutashi kufitarmun gida kubarmin gidana!,"
yaƙarshe maganar cikin tsawa.
Kasa koda motsi Heesham yayi Atake dik Abubuwanda suka faru A shekara 5 Abaya
suka dawo masa sababi ful tabbas wannan shi Ake kira Anyaka kuma ta tashi zufa ce
ketsarto masa kota ina jinsa yaɗan tsaya na wucen gadi..
Dik kansu Aɗan razane suka miƙe tsaye suma suna tanbayar lafiya
Amma sai Baba yace," gashi nan kutanbayeshi dalilina kuma bazan taɓa bawa wannan
sagartaccen ɗan nawa ƴata ba,"
Kuka deeyana tafara da tindazu take zubda hawaye sai yanzu kukan yafito mai
ƙarfi cikin kuka tace," Haba Baba meke faruwa kagayamuna dan Allah wllh inason
Heesham fiye da tinaninka dan Allah Akan wane dalili zaka haramta masa ni bayan
kaida kanka kace suzo kuma kace zakaban wanda nakeso meyasa zaka canza baba
why,"?
Tasake fashewa da kuka,
Cikin muryar fusata baba yace", Koda sonai zaizama Ajalinki to saidai kimutu
Maryam dan bazaki Aure wanan sangartaccen yaron ba,"
Abba yace," wai dika saboda kaketa Aibata muna ɗa gabanmu kakira muna dan kaci
mutuncin mu,"
Baba yace," bako ɗaya Amma bazan bawa ƴata ɗankuba saboda .... ..........
tsaf yabasu labarin dik Abinda yafaru tindaga farko,"
Miƙewa Heesham yayi yamaso kusada baba yana mai sunkuyawa ƙasa yana kama ƙafarsa
cikin kuka yake magana "wllh na canza baba yanzu bahaka nakeba dan Allah kayafemun
wllh innarasata mutuwa zanyi," turesa gefe baba yayi "kabar nan nace!!,
Miƙewa tsayi yayi yana zubda hawaye yatinkari inda Deeyana take,
Ja baya tafara cikin tsoro da raunin murya tace," Baba kana nufin wannan shine
wanda yajimaka ciwo wancan lokacin harya mareka,"?
Baba yace," ƙwarai kuwa mamana shine dan haka bazan bari ki Aureshi ba idan
kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka lokacin ni ban mantaba inko kinjanye Alƙawarin
saboda soyayya to ni bazan taɓa lamunta ba,"
Jikake tass tass tass Deeeya tawanke Heesham da kyawawan maruka har 4 A kowanne
kumatunsa tace," wanan shine cikar Alƙawarina gareka Baba kaikuwa kasani
natsaneka! natsaneka!! natsaneka *DOCTOR HEESHAM*!!! Kasani bazan taɓa Auren kaba
wllh kuma kabar nan domin gidan Mahaifinane!,"
Kalamanta baƙaramin ruguza tinani brain ɗinsa sukayi ba Atake yaji jinsa ganinsa
yaɗauke kawai gani mukayi *DOCTOR HEESHAM* Yafaɗi fako
numfashi....................... ..
_HMMMMMMMM RIGIJI GABJI TABBASA WATA MIYAR SAI A MAƘOTA KOYA ZATA KAYA??🤔🤔🤔🤔
1-SHIN *DOCTOR HEESHAM YAMUTU NE?* *2-SHIN AURENSU ZAIYU?* *3- SHIN BABA MLM SANUSI
ZAI AMINCE DA AUREN?* *4-SHIN DAGASKE DOCTOR HEESHAM YATUBA KUWA?* *5-SHIN DAGASKE
MARYAM-DEEYANA TATSANE HEESHAM?* *6-SHIN DADDY DA ABBA WANE MATAKI ZASU ƊAUKA?*
*7-WAIMA DOCTOR HEESHAM ƊIN YAMUTU NE KO YANA RAYE??????🤔🤔🤔🤔*
_DOMUN SAMUN DIKA WAƊANNAN ANSOSHIN MUTARU A NEXT PAGE ZAIFARA AGOBE FEBUARY
FORT 1 INSHA ALLAH AMMA GA WAƊANDA SUKA BIYA ƘUƊIN AMMA DOMIN PAID BOOK NE 200
KAWAI ZAKA ZAKI BIYA TA WANNAN ACCOUNT-
( 0086780772 Sterling Bank. UBAIDAT ALIYU )
IDAN KINTURA ZAKI IYA ƊAUKAR SCREEN-SHOURT KITUROMUN TA WANNAN WHATSAPP NUMBER
07064904617 KO KUMA NUMBER KIRANA 07031012948•• SAINAJIKU KADA KISAKE KADA KASAKE
ABAKA ABAKI LABARIIII💃💃💃💃 MAZA ANTAYO DA ƘUƊINKA DAN SAMUN NAKA RABON WANNAN
ƘASAITACCEN LITTAFI WATO *DOCTOR HEESHAM 2022* TAKU ƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖
MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN°°° GULBI MAGANIN RAFI°°°