Download as txt, pdf, or txt
Download as txt, pdf, or txt
You are on page 1of 204

💫 FARRAH💫

DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JINKAI

1️⃣
KAUYEN KUDURI
Babban rapi ne sosai da ruwa ke gudana aciki yana kaida kawowa, ruwan rafin
gashinan ja kalan kasa, ta baki bakin rafin kuma duwatsu ne manya manya da kanana
kanana masu kyau ruwa na zuwa na hawa kansu yana komawa, ga mataye manya da yara
sama da su dari duk an kachame gaban rafin ana wanki yanda kasan gasan wanki akeyi
ana hayaniya ana wake, wani dankwaleliyan rana da ake kodawa daya fito mai zafin
gaske ya haska ko’ina hakan yakarama wajen kyau.
Zauna kan wani dutse wata yar matashiyan budurwa take ga uban kaya agabanta data
wanke gakuma wasu masu uban yawan a gefenta da batariga ta wanke ba, ahankali zufa
ke gangarowa daga gefen fuskanta suna diddiga acikin ruwan, wasu yan mata guda biyu
ne tsaye kan dutsen abayanta suna sanye da zani daban riga daban sai wani koren dan
kwali akansu hannayensu duka rike da rake sunasha suna kalle kallen sauran matayen
dake wanki awajen, daya daga cikinsu ne tace “Rakiya wlh muzamuci wanan gasar,
kalli su Lami da Tani ko rabin wankin nasu basuyi ba” wacce aka kira da Rakiya
juyawa tayi ta tofar da raken dake bakinta sanan takalli wacce ke zaune agabansu
data basu baya tana wankin kayan tace “wai ke barakiyi sauri ba Farrah saisu Tani
sun rigamu” kara saurin wankin tayi batare datace uppan ba, Rakiya taja tsakin
takaici takalli kawartata tace “wlh kaman nakashe yarinyar nan nakeji, saina
tabbatar dana wulakanta ta akauyen nan Atine” zubar da tsakin bakinta Atine tayi
tace “yo wulakantawa kuma na nawa meya rage? Bayan kun riga kun kurmantar da ita,
gashi kuma tariga tazama jakan gidan ku” ta tabe baki tana kallon bayan yarinyar
tace “ke kiyi dasauri ko wlh barakici abincin rana dana dare ba duka kinsan halin
yan gidan dakike” duk maganan dasukeyi tanajin su bata cemusu komi ba sai kara
saurin wankin datayi tagaji tun safe wani safe tun jiya bakinta baiga abinci ba
aiki kawai takeyi, duk suna tsaye awajen bata kara minti talatin ba takarasa wanke
uban tulin kayan dayarage tass dayake Allah ya yita da zafin nama, kaman jira suke
tagama wani kalan hankadeta Rakiya tayi tafada cikin rafin tsundum Rakiya tadauki
kayan data wanke itada Atine sukahau ihu suna mungama wankin mu, matan wajen suka
bisu da kallo ana hayaniya kaman basune suka hankada mutum a cikin ruwa ba,
ahankali taciro kanta daga cikin ruwan tasa hannu tashare fuskanta ahankali tana
bude idanun, wasu kalan fararen idanun takedashi tass kwayan idanunta kuma light
brown ne ba baki ba, giranta acike fam da gashi baki sidik dake neman hadewa duka
biyun, goshinta gabaki daya gashi ne dasuka kwanta sabida ruwan data fada, ahankali
takebin kowa da kallo yanda su Rakiya ke tsalle suna murna sunzo na farko agasan
wankin anjima zasu karbi kyauta wajen mai gari dawani tukuici na musamman, gently
tafito daga ruwan sanan tamike tsaye ahankali, ko kadan batada wani tsawon kirki,
itadai bazaka kirata da gajera ba sanan baraka kirata da doguwa ba dan batada tsayi
ko kadan gashi batada kiba kaman ka hureta tafadi, dariyan dataji anayi yasa tadan
juyo su Rakiya ne da kawayenta kemata dariya suna nunata, daya daga cikin kawayen
su Ladidi tace “da idanuwanta kaman na mussa” suka kara kwashewa da dariya, Rakiya
tace “wada kawai kurma” dasauri ta wuce tana tafiya dasauri sauri duk inda tabi ana
kallonta ahaka hartakai gidan su acikin kauyen, gida ne matsakaicin gida na kasa,
tura kyaure tayi tashiga cikin gidan gidan fess fess babu kowa gidan tasan Inna
nachan gidan mai gari yaran gidan kuma koba’a gayamata ba ta tabbata suna chan
rafi, wajen garken tumakan gidan da shanaye tayi sanan ahankali ta tura wani kofa
dake wajen daya sadata dawata Yar karaman daki dako Leda babu akasan dakin sai uban
jan kasa dake kasa, babu komi adakin sai wani bakin zanin gado dake chan gefe da
alamu nan ne gadonta ashimfide akasa sai wani kullin zani dawajen tayida saurinta
ta warware wata kodaddiyar doguwan Riga tadauka agurguje tacire na jikinta ta saka
sanan ta dauko wani hula ta cire hulan kanta daya jike wasu dogayen gashi suka zubo
har wajen waist dinta tattare gashin tayi ta tura a hulan sanan tafito ta shanya
kayan kan igiya sanan ta tsaya chak tabi gidan da kallo cikinta nawani irin kukan
yunwa, komawa da baya da baya tayi ta jingina da bango ahankali tana kallon kitchen
dinsu da aka zagaye da langa langa, takai kusan minti biyu ahaka sanan ta tsugunna
ahankali jin kaman zata fadi tana kallon kitchen din still, yunwan datakeji jitake
kaman ko mutum aka bata yanzu hakan nan zata iyaci, bakinta har wani rawa rawa yake
fararen idanunta na juyawa sosai, ganin kaman zata mutu yasa taji wani kalan karfi
yazo mata tai kitchen din dagudu tana zuwa ta bude tukunyar wata shinkafa ce dafa
duka datai jajir kaman ansamata color atukunyar wani irin yawu taji ta hadiye
cikinta yay wani kalan kugi na yaga abinci, batasan lokacin da marfin tukunyar
hannunta yafadi kasa ba tasa hannunta cikin tukunya ko kadan bata damu da zafin
abincin ba tashigaci kaman wacce tai shekaru aduniya bata sami abinci ba.

Sallaman Inna dataji atsakar gidan yasa gabanta yay wani kalan mummunan fadi dawani
irin bala’in sauri ta tashi daga gaban murhun tana komawa da baya da baya bakinta
duk manja hakama hannunta bama tasan ina zataba tsabagen yanda jikinta kerawa, duk
duniya babu wanda take tsoro kaman Inna, ko muryanta taji jikinta kyarma yake, cin
karo datayi da uban tukwane dake jere a kitchen din yasa suka watse sukai wani uban
kara dayasa Inna dake tsakar gida tana cire hijabi tace “waye agidan nan? Ina
baduka yaran nan suna rafi ba” tai maganan tana yin hanyar cikin din chak ta tsaya
ganin marfin tukunyar abincin su akasa gakuma Farrah dakeyi kaman zata binne kanta
cikin tukwannen dasuka baro akasa jikinta na bala’in kyarma tana kallon Innan dake
wani irin kallonta da mugayen idanunta tanabin bakinta da hannayen ta da Farrah
tashiga gogewa ajikin riganta da kallo, cikin wata irin bakar rai tace “yanzu kuma
sata kika faramin Farra’u? Wato gudowa kikayi kika dawo gida kowa nachan rafi eh?
In ciyar da ubanku sanan inciyar dake Yar ruko, Farrah nine fa Inna Basira kin
manta wacece ni”? Wani irin bayanta Farrah tashiga bugawa ajikin bangon datake
tsaye kaman ginin yafadi takeji tabi tagudu hawaye yashiga saukowa daga idanunta
tana girgiza mata kai, juyawa Inna tayi tashige wani daki dake nan inda take tsaye
bata wani jimaba tafito rike dawata zaftareriyan adda tace “ai kin tuna wanan addan
ina? Wlh wlh wlh yausaina kasheki” tai inda Farrah take tsaye, wani kalan ihu na
kurmaye Farrah tashiga yi dayar siriruwan muryanta dabayama fita da kyau, duk
duniya batada abinda take tsoro kaman Innan su, duk inda taganta takan mata kallon
dodo ne ma, kafin takai wajen kawai ta sume, cikin fushi Inna tace “wlh ko mutuwa
kikayi sainasa kinyi na biyu” tadaga addan zata chakamata kaman daga sama taji an
kwalamata kira. “Basira! Basira! Basira! Sau nawa nakiraki” chak tajuyo jin muryan
Malam dan batazaci yana gida ba, wani dan siririn magidanci ne yafito, idanunshi
sundan tashi sun kumbura da alamu bacci yasha, hannunshi rike da buta yana tsaye
bakin kofa yana kallonta girgiza kai yayi sanan yakai bakin buran zuwa bakinshi ya
tsayaya ruwa sanan yasauke hannunshi kasa ya kuskure bakinshi sanan ya zubar da
ruwan kafin yasake kallonta cikin harshen shi dababu hausa sosai yace “ina gujemiki
hukuma Basira, ina gujemiki hukuma amman bakiji, babadan matan megari dasuka
rufamiki asiri sukasa mai gari yama yan sanda magana ba da yanzu kina chaji offis,
amman ga fili gamai doki baran hanaki ba ki kasheta, bismillanki” yay maganan yana
zare mazagiyar wandonshi da hannu daya yana tafiya zuwa hanyar bayi, cikeda fushi
dakuma cin mutunci tace “malalacin miji kawai, kullum baka da aiki sai baccin banza
daga safe har dare kana turaka nadafa nabaka barakaje nemaba, ahaka kuma ka kawomin
yara, in ciyar dakai na ciyar dasu tunda gani banza ko bansan ciwon kaina ba”
fitowa yayi daga makewayen yana binta daga ita har Farrah datake asume dakallo yace
“kinga nahanaki nace karki kasheta? Banfa ceba duk yanda kikaga dama kiyi ai gamai
fili gamai doki, inda kina bata abinci zata miki satan abinci ne, wanke muku jiki
ne kawai yarinyar nan batayi agidan nan Basira, kodan uban aikin datake muku ai kya
ciyar da ita” cikeda fada ta taho inda yake duke zai fara alwala tace “Malam kai
meya hanaka ciyar da ita? Ina diyar kanwanka ce da akawa cikin shege eh, daga zuwa
tasha saida nono tafara karuwanci aka duramata cikin su, wlh kafita daga idanuna
Malam inba hakaba kaima nakusa koranka daga gidan nan mara zuciya kawai, na mace”
mikewa tsaye yayi yana wanke kafa sanan yatashi yana addu’a kafin yakalleta yace
“idan kin isa ki koran nagani shedaniya kawai” ihu tayi tana tafi tace “gaka nan
babban shaidani mai matacciyar zuciya, kana kwance ni zan fita nema, daidai da
kayan jikin ka nina siyamaka akasuwan gabari, dawo kaciremin silipas dina ai nina
sayo na kafan ka” juyowa yayi ya wurgamata harara sanan yabude kyaure yawuce yafita
itakuma tajuyo tana kallon inda Farrah take azube asume tana kara kallon addan data
Yar akasa tai kwafa, tasan maganan malam gaskiya ne saisa kawai tafasa kasheta
amman ta tsani yarinyar nan ta tsaneta ta tsaneta she wish zata iya kasheta taje ta
Yar batare daya tada tambaya ba datayi hakan wlh, komawa dakin data ciro addan tayi
ta ijiye sanan tafito takoma dakinta tazauna tana karkada kafa.

Shigowa gidan yayi bayan yay sallan la’asar, Farrah dake kwance asume inda take a
kitchen yabida kallo yana tafiyan nan kaman iska zai kwasheshi yafadi tsabagen rama
sanan yashiga dakin, Inna dake zaune atsakar falon ta bishi da mugun kallo dan
kaman tashakeshi takeji, wata Yar karaman radio dake kan Yar kodaddiyar tv su
yadauka yana jawo antenna radio waje sanan ya kunna yana murza tasha yana kokarin
kamo tashar BBC, Inna dake ballamai harara tace “tirrr wlh kayi asara arayuwanka
mai mataccen zuciya kawai” sake tabe baki yayi sanan yadauki taburman dake nannade
an jinginar dashi a tsaye gefenta yawuce yafito cikeda cin zarafi da mugun son
yakulata tace “nagadai tabarman ma tawace nina saya mara zuciya” shimfida tabarman
yayi agaban dakin sanan ya ijiye radio yamike tsaye yasake kallon Farrah a inda
take sanan yawuce butanshi dakenan inda yabarta anan tsakar gida dazun dayay alwala
yakarasa yadauka dayake da ragowan ruwa aciki yana kara girgiza butan dan gane iya
ragowan ruwan dayake ciki sanan yawuce inda take ya tsaya a kanta dan kallonta ya
tsaya yanayi yay jim kaman mai tunanin wani abu rabon da yadaura idanunshi akanta
wlh yama manta hakanan ganin fuskan marigayiya kanwarshi yayi kaman ita lokacin
datana sa’an Farrah, girgiza kanshi kawai yayi sanan yadaga butan yashiga tsiyaya
mata ruwan ciki kan fuskanta yana kiranta. “Ke, Farra’u, ke!” Yakirata da karfi
ahankali tashiga motsi tana yatsine fuska jin ruwa akanta saikuma kaman wacce aka
tsungula tawani mugun zabura tamike tana kara wargaza tukwanen dake wajen tana ihun
kurame dayar muryanta, Malam daya bita da kallo yace “zakici gidan ku ne, da
idanuwanki kaman na shaidanun ruwa, ko agidan wa kika koyo sata kije ki zubar dashi
gidan nan kasheki zasuyi kikace sata zaki dinga musu, yo ke bakima tausayin kanki
Iyye, jibi jikinki babu nama kodaya, bakida suturan arziki, tsabagen bakin wahala
abinci sai wanda aka yammiki kuma kice zaki dingawa masu ciyar dake sata, Farrah
anya kinason kanki kuwa da zaman lafiya”? Gyadamai kai tayi ahankali tana goge
hawayen dasuka zubomata da bayan hannu kanta akasa dan itama bata iya kallon Malam,
binta yayi da kallo daga sama har kasa yace “wuce ni ki zubamin abincin naci kirufe
tukunyar dakika yadda marfin akasa” kaman jira Inna take azuciye tafito daga dakin
tazo kitchen din tana tafi tace “wlh bazaka cishi ba Malam, mai tauraro kasayamin
koko ajino moto eh? Sule biyar dinka babu a abincin nan dan haka wlh barakaci shi
ba, kekuma dan ubanki kwarto dahar yau baki sani ba idan kin isa kitaba abincin nan
kiga idan ban guntule wayan nan fararen hannuwan naki ba” dukawa Farrah tayi tana
sunnar da kanta kasa tana kulle idanu jikinta na kyarma bala’in tsoron Inna take,
inhar tana gidan batada kwanciyan hankali, dan kallon Inna Malam yayi sanan yadan
saci kallon tukunyar yanda yaga shinkafar tai jajir yaji ranshi yakara biyawa bazai
iya mata zuciya ba cikinshi yashiga kugi, dan murmushi yayi yakalli Inna yace “wai
Kodai yau matan mai gari basu biyaki kudin aikatau bane naga ranki abace ne
Basirata” harara ta ballamai tace “kanka akeji munafuki” tajuya zata wuce dasauri
ya chapke hannunta cikeda muryan lallashi da lallabawa yace “yakuri dan Allah ki
zubamin shinkafar nan wallahi yunwar tsiya nikeji” fizge hannunta tayi tace
“bakariga kajita ba, bani kazauna kake gaggayama maganganu ba sabida wanan shegiyar
kurman beben yarinyan dabata da amfanin duniya balle nalahira yanzu ai saikaci babu
kokuma ita taje tanemo tadafa tabaka kaci” gabanta yasha dasauri yakalleta cikeda
so yace “haba mana Basira, naface kiyakuri fa, kizubamin naci fita zanyi naje wajen
Luku zandawo da kudi kinji” dauke kai tayi tareda rungume hannayenta aciki, washe
baki yayi ganin yasoma shawo kanta yace “haba surukan Mai Gari, Maman mai farin
jini ke bakiga yanda akema yarmu Rakiya layi ba, saisa nima nai na’am da dan Mai
Gari zata aura kaman yanda kika fadi, yarinyar ki saidai mahassadi eh Yar matata,
bakiga Rakiya ba jajur da ita uwa hurun ini” wani kalan washe hakora Inna tayi
tace “yo ai har yanzu batakai Farrah ja ba saisa nasayo mata wani mai akasuwan
gabari nasa tana shafawa, ance idan ta shafa zata kara haske fatar nan tai jazur,
wanchan Yar kam saisa nake tabbatar data wuni aikatau arana sabida ta dafe tai
baki, bata isa ta kwacema y’ata farin jini ba, bebiya kawai” takarashe maganan tana
zubawa Farrah dake tattare tukwanen wajen harara, sanan tai wani irin murmushi tayi
tana juya idanu, Malam dake kallonta kaman solobiyo yakara make murya yace “to adan
zubo min” juyawa tayi tana murmushi tace “gobe ma ka karamin rashin kunya zanga mai
baka abinci Malam” tawuce kitchen din ko kallon Farrah batayiba tadauki kwano a
kwando tadeboma Malam shinkafar ranta nakara baci sabida yanda Farrah taci
shinkafar sanan tarufe tukunyar tajuyo tace “kitashi kiwuce ki debo ruwa kicike
kowani tulu na gidan nan inba hakaba nalahira saiya fiki jin dadi Al Qur’anin
ubangiji” sanan tawuce takaima Malam abincin tazauna kusa dashi suna zance.

Ahankali tamike tsaye wani babban tulu tadauka tadaura aka sanan tafito daga
kitchen din wani cinyayyen sidadden silipas wari daban daban tadauka a tsakar gidan
tasaka sanan tawuce tafita daga gidan, daga Malam har Inna babu wanda yadagakai
yakalleta.

Dasauri take tafiya abinta as usual dan sotake tagama cika ko’ina kafin mangariba
tayi dan ba’a zuwa rafin idan Magrib yayi kuma rafin yamafi rafin wankinsu nisa,
tayi tafiya mai tsawo kaman daga sama taji ankirata. “Ke Kurma” chak ta tsaya tana
kalle kallen ko’ina babu kowa a hanyar, wani kalan murmushi tayi dayawani irin kawo
cikakken annuri fuskanta cikeda kokarin son tai magana dan ga dukkan alamu tasan
waye yakirata tace “taaaaaa…ffff….fa” wani irin dirkowa wata yarinya Yar matashiya
tayi daga bishiyan mangwaro dake gefen hanyan da Farrah ke tsaye tana sanye da zani
da riga na fulani kanta da dankwali baki na silk kana ganinsu kansu daya itada
Farrah saidai tadanfi Farrah tsayi kadan itama farace sol kana ganinta kaga
cikakkiyar yar fulani, wani kalan murmushi tayi takaraso gaban Farrah dake kallonta
tamikamata mangwaro daya itama tarike dayan na hannunta tace “waike Kurman nan nace
dole saikin kira sunana ne, barakije kiji da Kurmancin kiba iyye, sunana Shafa, ba
Taaaa….ffff…..fa ba koyayama kike kiran sunan oho miki yar rainin wayau kawai” wani
kalan murmushi Farrah tayi da saida ita kanta Shafa ta tsaya tana kallonta hakan
yasa Farrah tahadiye murmushi da hannu tamata alamun me?, girgiza matakai Shafa
tayi sanan ta tabe baki tasa hannunta daya takarbe tulun daga saman kanta tamaida
nata kan tace “ni tausayi kike bani, muje naraka ki debo ruwan, rikemin mangwaro na
nidai” tabata mangwaron dasauri takarba tana murmushi suka wuce, Shafa tace
“Modibbo yakara tsareki a hanya”? Girgiza mata kai tayi dasauri alamun a’a, Shafa
tace “yawwa, duk randa yakara tsareki karki nuna kina tsoronshi kawai kice
yakiyayeki bakison matsalan su Rakiya, kindaisan yanda Rakiya keson Modibbo, ki
kiyaye su” Gyadamata kai tayi alamun to tana murmushi duk kauyen nan Shafa kadai ce
kawarta ita kadaice mai sonta, Shafa akwai baki kaman reza, gata da karfi tasha
shiganma Farrah fada, har Rakiya tama duka akan Farrah dan ta tsani yanda ake
wulakanta yarinyar sabida ita Kurma ce batada uwa da uba akauyen, son datake mata
ne ma yasa bata taba kiranta da asalin sunanta Farrah saidai takirata da Kurma dan
kowa yaji yes Kurman kauyensu ce kawarta. “Ke Kurma” Farrah taji ankirata dasauri
takalli Shafa dataga tana kallon gabansu, ganin wasu maza su kusan shidda gaban
rafin suna zazzaune sun zagaye murhu suna dafa shayi yasa Farrah ta tsaya chak
batare data kara tafiya ba kanta akasa, binsu da kallo itama Shafa tayi su Modibbo
ne da abokanenshi suna dafa shayi gashinan farare dogaye kana ganinsu kaga yan
fulani duk sun dago suna binsu da kallo suma, dauke kai Shafa tayi tajuyo takalli
Farrah, hannunta tasa takama hannun Farrah tace “muje kinji Kurma” binta Farrah
tayi gabanta nafaduwa dan ko hada hanya tayi da Modibbo bala’i yake zaman mata
agida.

Wani dogon saurayi ne yatashi tsaye fari kal dashi kana ganinshi zakasan shine
Modibbo sabida yanda yabi Farrah da kallo kaman yaga abinci, abincin ma gangariya,
yana sanye da manyan kaya kal kal dasu babu datti dan Baban shi ne mai gari so
sunada kudi gashi shine Magajin mai gari dan shi kadaine dan Maigari namiji,
karasowa inda suke aduke gaban rafin yayi yana zuba hannu a aljihu yana kallon
Farrah dabama taganshi ba ahankali yace “Farrah” dawani irin sauri daga Farrah har
Shafa suka juyo suna kallonshi, hannun Farrah Shafa takama ta iza kan tulun dake
cikin rafin tace “rike tulun nan Kurma” sanan tamike tsaye takalli Modibbo tace
“Hamma Modibbo kaga bamasan bala’i kuma bama neman fitina karabu da Farrah dan
Allah, nasan sabida ita ka kafa majalisa agaban rafin nan dan kasan tana zuwa debo
ruwa, inhar kanason Kurma dagaske bazaka dinga jazamata bala’i ba bayan kasan
Rakiya sonka take, kumama Hamma Modibbo waye zai barka ka auri Kurma iyye, dan
Allah kafita harkan yarinyar nan ka tausaya mata, ka tausayama maraicinta haka
mutanen kwarai suke” tunda take maganan yake binta da kallo saida tagama yanuna
kanshi cikeda isgilanci yace “wai dani kike Shafa’atu?” Kwashewa da dariya abokanen
sukayi ganin rainin wayon da Modibbo yama Shafa, daya daga cikin su yace “Modibbo
bakin ciki take ba ita kakeso ba kawarta kakeso” wani mugun kallo Shafa tamai
shikuma Modibbo yabi ta gefen Shafan yay inda Farrah take datake kokarin daukan
tulun ta daya cika da ruwa zata iza bisa ka ganinshi yasa atsorace tasaki tulun
zatai baya dasauri Modibbo yasa hannu yadauki tulun yarike yana kallonta yace “zona
iza miki” girgizamai kai tayi ahankali kanta akasa taki zuwa, ahankali yataka zuwa
gabanta yana kallon yanda jikinta kerawa sanan yadaura mata tulun aka dawani
bala’in sauri kaman mazari tajuya zata wuce yace “bansallameki ba ai” chak ta tsaya
batare data juyoba, hannunshi yatura a aljihu sanan yaciro ledan biscuit na Oreo
dazun nan aka kawoma Mai gari biscut din daga binni nashine amman yakici dan yabata
wani murmushi yakarayi yasan zata fara sonshi dan babu wanda yataba ganin irin
biscuit din akauyen nan zuwa yayi tagabanta yamika mata ledan ta kalla sanan ta
girgixamai kai ahankali yace “biscuit ne daga binni ki karba kona kama hannunki
nasamiki” Shafa tadan kalla kaman zata fashe da kuka ganin haka yasa cikin fushi
yace “idan Shafa kesaki tai abu kotahanaki kiyi abu zansa akoresu daga garin nan”
akufule Shafa na tattauna baki tace “mafashi” dasauri Farrah tamikamai hannunta jin
zaisa akori su Shafa, gently yasamata biscuit din yana murmushi sosai dasauri
tawuce Shafa ma ta watsama dukansu harara tawuce shikuma yabita da kallo saida suka
bace sanan yakoma inda suke ya zauna yana murmushi abokanenshi sukace “wai kai
mezakayi da kurman nan ga hadaddun matan kauyen nan dake mutum maka kanace ma
kurman nan mara galihu” wani kalan murmushi yayi yana karban shayin da aka zubamai
a kopi kaman mai tunani yace “kap matan kauyen nan babu mai baiwar da kurman nan
kedashi” Muji yace “wanan gajeran gata kurma wani baiwa tafi matan garin nan dashi
Haba Modibbo Kodai magani tamaka ne” murmushi yayi sosai yadan kurbi shayin sanan
Ya hadiye yace “aradun Allah duka kauyen nan babu wanda yakai kurman nan kayan
alatu ajiki, ahaka da wahalan da komi kaga kidirmon datake dashi kuwa balle ma
nacigaba da bata dadi ina bata su kaza da biscuit’ din binni” yay dan dariya yana
sake kurban shayi, tabe baki Muji yayi yace “kaima kasan kozaka mutu kanadai
magajin gari baza’ataba barinka ka auri Kurman nan ba, babu wanda yasan ubanta,
ance kanjamau yakashe uwarta ma, dataga tana shirin mutuwa ta tattaro da ita da
yaran nata suka dawo nan kauye tazo tamutu anan” tabe baki Modibbo yayi yasake
kurban shayin yajaye kofin daga bakinshi sanan yadagakai yakalli abokanan nashi
daduk suke kallonshi suna jiran amsan shi dan dariya yayi yace “yo uban me kukeso
nafadi muku? Kuda kunku kunsan ba aurenta zanba ai hakan yabaku amsan manufata akan
kurman” wani kalan kwashewa dukansu sukayi da dariya suna tafi, Tanko yanunashi da
yatsa yana kadakai yace “Modibbo, Modibbo anyi dan iska awajen nan wlh” suka kara
kecewa da dariya, murmushi Modibbo yayi yace “gobe zaku kawomin ita dakina na
gangare idan duhu yayi” tafi sukahau yi, Muji yace “kace kai Modibbo gobe Kwanan
ango lahiya lau ne kaida Yar kurman ka” dariya Modibbo yayi yace “dasafe gobe zan
kawo mata kwai da cinyan kaza da shayi, nabata dadi tabani kindirmo”.

Tofah jama’a ana wata gawata!


~Sai mun hadu mako nagaba dan jin yanda zata kaya tsakanin Modibbo da Farrah, shin
Allah zai kubutar da ita daga hannun Magajin Maigari koko tana ruwa?? Kubiyoni
danjin cigaban wanan kayataccen labarin na FARRAH wanda ni M Shakur ke kawo muku
dahaka nace Bissalam😘~

💫FARRAH💫

✍🏻
M Shakur

2️⃣
EPISODE
Wani magidancin mutum ne da akalla zaikai 59 zuwa 60 haka aduniya yana sanye da
suit dark blue yana sintiri cikin wani arnen hadaden falo yana kaikawo kana
ganinshi kasan akwai abinda kedamunshi, daga gefen dakin kuma wajajen kofan shigowa
falon wayansu bodyguards ne suna sanye da bakaken suit da bakaken glasses a
idanunsu duk suna tsaye kikam kaman sojoji kagansu zaka dauka samudawane sabida
girmansu dakuma karfinsu, wayan dake hannun daya daga cikin bodyguards dinne yahau
ruri hakan yasa yadaga wayan yakalla sanan yadago kanshi yakalli mutumin dake
sintiri a falo daidai shima mutumin dake sintirin afalo yakallo bodyguard din yace
“Alhaji ne ko”? Cikeda girmamawa yace “yes sir” hannu yamikamai yana dan sauke
ijiyan zuciya yace “give me the phone”? Dasauri yataho zuwa inda yake tsaye yabashi
wayan karban wayan yayi yakai kunenshi yay shiru da alamu yana sauraron abinda ake
fadamai a dayan bangaren ne ajiyan zuciya yasauke yace “Yaya duk inda kace muje nan
ne wajen shakatawan shi munje all of them bayanan, yanzu gamunan mun kara dawowa
gidan shi, dukdai inda yaje dole agida zai kwana” shiru yasakeyi sai chan yace “eh
achan bayan layin ma mukai parking, bazaima gane akwai mutane agidan ba Yaya, karka
damu zamu dawo maka da Zayn Yaya, I promise I will not disappoint you” dan murmushi
yayi sanan yazare wayan daga kunnenshi yabama bodyguard din sanan yajuya yadaura
hannayenshi kan saman kujeran dayake tsaye gefenta yasake sauke ijiyan zuciya daga
gani kasan akwai abinda kedamun shi sanan ahankali yakara mikewa tsaye yana gyara
zaman agogon hannunshi this is 3:27PM, tun wuraren 8 suka duro garin nan amman
basugan yaron nan ba, kaman daga sama sukaji karan gate na budewa dasauri yay wajen
window dakin yanasa hannu a lips nashi yana kallon bodyguards din alamun kar wanda
yay magana sanan kaman barawo yadan dage gefen labulen window kadan yana kallon
tsakar gidan, dayake remote gate ne budewa katafaren gate din yayi da kanshi wata
arniyan Ferrari 296 GTB ce ta danno kai cikin gidan wani irin ijiyan zuciya mutumin
dake leken yasauke yace “there we go, Alhamdulillah, Allah ya jefoka finally Yaya
zai barni nasha ruwa da kyau” yakara gyara tsayuwa yana leken kaman barawo, kashe
motan akayi amman ba’a fitoba, girgiza kai mutumin dake leke window yayi yace
“malalaci nasan gajiya yayi yanzu haka hutawa yake” yana nan yana kallon motan
kusan 10min sanan aka bude kofar motar, damn! What a ride! Wato Kofar motan sama
yayi da aka bude, ahankali kaman ba’aso ayi wata black beauty leg dake sanye cikin
wani brown Tomford Wicklow logo suede sandals yafito, kumbunan kafan nan farare sol
kaman ana gyarasu da chalk and milk tsabagen kyansu, kafafun saida sukai kusan 1min
awaje sanan ahankali wani dogon cikakken lafiyayyen matashi yafito daga cikin motan
yana bama window baya yana maida kofan motan yana rufewa, wani off white jacquemus
Le Gelati bermuda short ne ajikinshi daya tsayamai iya guiwa, yahadata dawata AMI
Paris coeur hoodie brown akai, kana ganin kayan dake jikinshi from leg to head
designers ne, juyowa yayi ahankali yanadan yatsine fuska sabida ranan daya hasko
fuskanshi bakinshi na tauna cingam, wani kyakkywan black beauty guy ne dakeda wasu
irin jajayen lips, yanada manyan idanu dakuma dogon hanci, gashin kanshi a kwance
gashin sajenshi suna shinning saidan gemun dayadan tara wanda kana kallon gemun
zakasan na yan iska ne dan gefe daya baki gefe daya fari yayi dying rabin gemun,
yanada cikan jiki dan full guy ne baida rama ko kadan kaganshi zaka dauka all this
black American rappers ne, fuskanshi yadan shafa zuwa gemunshi dayadan ja sanan
yasake yatsine fuska yafara tafiya ahankali kaman baiso yayi zuwa katafaren only
flat dake durmemen gidan dakenan da Glassdoor, yana kaiwa gaban Glassdoor din
password dinshi yasa sanan ahankali yatura kofan yashiga ciki chak ya tsaya yanabin
mutanen dake dakin da kallo one after the other kafin idanunshi yasauka kan mutumin
dake tsaye wajen window daya juyo yana kallonshi murmushi kan fuskanshi, daure
fuska yayi tamau kaman baisan menene murmushi aduniya ba sanan yawuce ciki yana
tafiyan nan agajiyance yacigaba da taunan cingam dinshi yay hanyar dinning, dasauri
magidancin mutumin yabishi yace “Zayn yanzu Uncle dinka baida darajan gaisuwa ma a
wajenka”? Kaman badashi ake magana ba kojuyowa baiyiba yakai gaban lafiyayen fridge
din dake dinning mai kama da madubi, hannunshi yasa yabude fridge din yasa
hannunshi zai ciro bottle water cikin wata kalan lazy voice yace “what do you want
Uncle”? Yay maganan yana bude marfin goran ruwan ya tofar da cingum din bakinshi
anan kasa yakafa ruwan abaki yana sha, kallonshi mutumin daya kira da Uncle yakeyi
kaman yaga abin kallo saida yaga ya shanye ruwan tass ya jefar da goran da marfin
duka akasa kaman wajen bola ne, goran dasu cingum din daduk yazubar akasa ne Uncle
din yabi da kallo sanan yakalleshi yace “Zayn Baban ka yace nazo nataho dakai
Nigeria” Dawani irin sauri yakalli Uncle din nashi fuskanshi karara yanuna bacin
rai, dauke kai yayi yajuya azuciye yafice daga dinning din yace “I am not going
anywhere Uncle ka kwashe yaran nan daka kawo kubarmin gida” yayi hanyar kofa zai
fita da idanu Uncle yama bodyguards din alamu su tare kofa hakan yasa sukai wajen
suka tare kofan dukansu su 6 din, chak ya tsaya yana kallonsu ranshi a bala’in bace
hakan yasa cikeda bacin rai yawani irin juyo yakalli Uncle din nashi yanamai kallon
what is all this, anatse Uncle din yace “it’s an order Zayn daga mahaifinka, bazamu
taba barin garin nan ba saida kai, so get parking mu wuce” runtse idanunshi yayi da
karfi sabida takaici, yanda ranshi ke tafarfasa azuciye yayi wani irin ball da
flower verse din dake kan center table na falon wanda akalla kudinshi zaiyi
5Million, jikake rukukuuuu karan fashewa sanan awani irin wuce zuciye yafada kan
lumtsatsen kujeran falon ya zauna jikinshi na bari sabida fushin dayake hannunshi
na rawa yatura cikin aljihun hoodie dinshi wani hadaden kwali yaciro na Doubletree
cigarette kaga kwalin bazaka taba sanin taba bane zaka dauka wani chocolate ne ashe
taba ma akwai na yan gayu, kara daya ya zaro sanan yadauki wani very cute lighter
dagakan centre table dinshi ya kunna taban yazuka yana fuzar da hayakin sanan
yadauki wayanshi wani custom made iPhone 13 ne da akayishi da gold yay dialing
number dayay saving da Papa, ringing daya aka daga kaman jira yake yamike tsaye
cikin fushi sosai still karan taban na hannunshi yace “what is the meaning of all
this Papa? Are u baby sitting me now ne or what exactly? Am I a kid nizaka aika a
dauko maka tundaga Nigeria harnan Indianapolis, am I some toy to you ko ina crèche
dazaka wani aika a daukoni huuun Papa”? yay maganan yana jefar da karan taban
hannunshi dan bayama barinshi yay masifa da kyau, da sauri Uncle yakaraso yatake
taban yana murjeta da takalmin shi kafin yaja gobara agidan, sanan yakoma inda yake
tsaye yana kallon Zayn din da wayan ke kunnenshi ko kaffara bazaiyiba idan ya
rantse yasan lallashinshi Yaya keyi, kaga yanda yakema mahaifinshi masifa zaka
dauka dawani mate dinshi yake magana, sunkai kusan 20min suna wayan sanan yakalli
Uncle din nashi ranshi abace yawani jefar da wayan tashi awulakance akasa Uncle din
yabi wayan da kallo sanan kawai ya girgiza kai yaduka yadauki wayan yanabin wayan
da kallo dahar ta tsage sabida yanda yajefarda ita sanan yakai wayan kunnenshi yana
sauraron abinda Yayan shi kefadamai, cikeda girmamawa yace “to Yaya, In sha Allah
Yaya, yanzu zamu taho Yaya, tom I promise” ya katse wayan kafin ahankali ya ijiye
wayan kan kujeran kusa da Zayn din dake huci sanan yawuce stairs, wani daki yabude
dazaka dauka dakin governor ne, komi a gyare akwati daya yadauko yashiga hadamai
kaya wanda yasan kawai wahalar da kanshi yake dan kawai afaranta mai raine Yaya
yasashi Wanan aikin dan basaka kayan zaiyiba, tass yahada kayan sanan yadauko wani
Versace bargo mai bala’in laushi yarike a hannunshi yafito yakira wani bodyguard
yazo yakarba yafice dashi tsakar gida wani yabiyoshi sukaje suka kwaso motocin
dasukai parking chan zuwa gida aka jera komi a mota sanan suka dawo, Uncle yadubi
Zayn din dake zaune inda yake akan kujeran ya kishingida da kujera ya lumshe ido
yace “let’s go Zayn everything is set” dan bude idanunshi kadan yayi yakalli Uncle
din nashi sanan yace “I need 5min nap” wani irin ijiyan zuciya Uncle Hali yasauke
yana kallonshi kawai irin kallon nan na babu yanda ka iya da mutum, yana tsaye
akanshi saida 5min din yacika daidai sanan yace “Zayn 5min yayi tashi muje dare
nayi” ko motsi baiyiba kuma Sarai yasan yana jinshi hakan yasa yakalli bodyguards
din yace “kuzo ku dauke shi” bude idanuwanshi yayi da sauri yamusu wani mugun kallo
sanan azuciye yamike tsaye yace “duk wanda keson rasa aikin shi yau yazo yatabani
yagani” sanan yawuce yafice daga dakin rai abace bodyguards din suka bishi abaya
dasauri, Uncle kuma ya tsaya yakashe komi na gidan sanan yafito rikeda wani bagpack
na yan tarkacen abubuwan Zayn din ya kulle dakin yawuce wani babban jeep da yasan
nanne Zayn din yake ciki bodyguard yabudemai kofa yashiga yazauna kusada shi, dauke
kai Zayn yayi yana kallon hanya ko kadan baiso Wanan tafiyan ba babu yanda zaiyi ne
kawai he’s so hurt, cikin wani irin fushi da neman bala’i yace “where is my
headphone Uncle” da sauri Uncle din yashiga bude bagpack din yace “gashinan na
dauko maka cus nasan you will ask for it” yay maganan yana cirowa yana mikamai,
wani irin fizgewa yayi daga hannunshi sanan yadauke kai cikin kunkuni yace “I hate
this old man” sarai Uncle yajishi murmushi kawai yayi yana girgiza kai irin na
manya yaciro wayanshi yana daddannawa, ahaka sukakai airport bangaren PJ, budemusu
motan akayi, Zayn yafara sauka daidai da wayanshi bai dauka ba yabar shi kan
kujeran duk Uncle na lura yasan neman abinda zai hanasu tafiyan nan yake at all
cost kuma hakan bazai taba faruwa bane, dakanshi ya tattaremai wayan da komi nashi
sanan yafito daga motan bodyguard din suka
rufe suka wuce wajen jirgin Zayn shi harya shige, shiga Uncle yayi yaganshi zaune
kan 3sitter chair jirgin ya kishingida ya lumshe idanu kaman mai bacci dake komawa
gado, bargonshi Uncle yakarba daga hannun bodyguard din yazo wajen ya ijiyemai a
gefenshi, sanan ya ijiyemai jakan tarkacen shi, saida suka gama komi sanan 4 daga
cikin bodyguards din sukama Uncle sallama suka wuce, shikuma uncle da 2bodygurads
din suka nemi waje suka zazzauna kowa yasa sitbelt nashi, wata Moroccan air hostess
ce tafito cikin turencin ta na Arabs ta gaida su Uncle sanan takalli Zayn dakenan
kaman yau bacci tace “Sir is sleeping, I think we ready” sanan tajuya dan kullo
kofa Zayn yadan bude idanunshi kadan yanabin bombom dinta da kallo dan short skirt
tasaka sanan yadan yatsine fuska ya bude idanunshi tass yakalli Uncle cikin fushi
yace “where is my phone? Kuma am hungry” anatse Uncle yace “ga wayanka nan ajakan
dake kusada kai, abinci we are about to take off, let’s take off saikaci ko” daure
fuska yayi yakalli jakan bazaima iya budewa yadauki wayan ba, hakan yasa Uncle
yacema bodyguard din “give him his phone” tashi yayi yazo yabude jakan yadauki
wayan yabashi karba yayi yace “with the headphone” ciro headphone din yayi yabashi
ya karba yana makalawa a kunnenshi shikuma bodyguard din ya maida jakan yarufe
sanan yatashi yakoma wajen zamanshi, air hostess din ta rufo kofan jirgin sanan
tadawo ta zauna akan kujeranta dake facing mutanen jirgin tana kallon Zayn dake
tabe taben wayanshi tanadan murmushi takasa daina kallon handsome black Nigerian
richboy din dakowa na jirgin nan uban yaron yakema aiki hatta pilot dinsu dan
jirgin nan daya daga cikin jiragen Baban shi ne, she has been hearing labarai daban
daban kan only don din boss dinsu kan bayaji menene menene but bata taba sani he’s
this cute, sexy and handsome ba, jibi yanda yake abinda yaso kuma dole abishi wayan
nan ma bayanda ya iya ne shima hala da cewa zaiyi arikemai yay ta tabawa tasake
sakin murmushi.

Jidayayi ajikinshi ana kallonshi yasa ahankali yadago idanunshi karaf idanunsu
sukai clocking awani irin kunyace ganin yakamata tahau murmushi tana shafa kanta,
dan tabe baki yayi irin na yan iskan yaran nan sanan yawani kashe mata idanu daya
yakai hannunshi yaja dan iskan gemunshi dinan idanunshi kan fararen cinyanta,
jitayi kaman zuciyanta zai buga ganin yanda yake kallonta da mayun idanunshi tahau
murmushi tana kokarin dauke kai takasa, Uncle dinshi yakalla ganin yafara bacci
daga gani kasan yagaji tun safe halan yasan suka shigo garin nan suna nemanshi ko
tausayinshi baijiba ya kwalamai kira. “Uncle Uncle” firgigit Uncle yabude idanunshi
yakalleshi yace “Zayn mekakeso” “food” yafadi atakaice dasauri Uncle yakalli air
hostess din dahar tafara cire sitbelt zata tashi tace “I am on it sir” sanan tawuce
da sauri tai kasa zuwa kitchen Zayn yabita da kallo ta gefen idanu, lafiyayyen
abinci takawomai a tray da wine tazo gabanshi tana murmushi still tashiga ijiyewa
yana bin ko’ina najikinta da kallo saida tagama sanan takalleshi cikin idanu tace
“enjoy your meal sir” dan lunshe idanu yayi yabude su saida kirjinta yabuga what!
This guy is super hot Innalillahi zuciyanta yagama narkewa akanshi, sanan tawuce
wajenta ta zauna tana saka sit belt Uncle kuma yakoma bacci dan ya bala’in gaji,
sosai take kallonshi yanda yake tsatsakuran abinci yaci Wanan ya yatsine fuska
yature yaci wanan karshe non alcoholic wine dinne kawai yadansha sosai in a very
lazy voice yakallleta yace “take it away” gyadamai kai tayi ta taso dasauri tazo ta
shiga kwashw komi tana lumshe idanu kamahin dayakeyi na neman tafiya da ita sanan
tawuce takai komi ta ijiye tadawo tasake zama wajenta tana kallon shi, dan tsaki
Zayn yayi sannan yadan kalli Uncle ganin bacci yamai dadi harya farajan minshari
yasa ahankali yacire belt yatashi ko kallon bodyguard din baiyiba yawuce kasa
yarinyar na binshi da kallo, hannunshi yatura a aljihu yaciro kwalin taba duk tana
kallonshi sanan yabude bayin jirgin yashiga yasauke marfin clean masan bayin ya
zauna ya kunna taban yashiga sha Ahankali yace “I hate planes” knocking kofan
dayaji anyi yasa akufule yace “who” ahankali tace “is Marie sir, smoking on board
is not allowed sir” tai maganan ahankali, bude kofan bayin akayi taban na bakinshi
yawani kalleta daga sama har kasa sanan yazare taban daga bakinshi yabusa mata
hayakin a fuska yace “are you going to fine me for smoking or what?” Wani kalan
murmushi tayi yanda yamata maganan saida zuciyanta ya narke, da yatsu yamata alamun
tazo, dasauri ta shigo cikin bayin maida kofan yayi yarufe sanan yawani irin
mannata jikin kofan yana sake busa mata hayakin a fuska yace “you seems to want me
badly huh?” Jitayi kaman numfashinta zai dauke kirjinta na faduwa fat fat, anatse
yace “how much is your pay” ahankali tace “8000 pounds Sir” cillar da karan taban
daya gama sha yayi a wash hand basin sanan yadaura hannunshi gaban riganta yana
bude mata boturin rigan yace “I will pay you x5” yay maganan daidai yagama bude
boturan da boobs dinta matsakaita suka bayyana tabe baki yasakeyi yace “not bad”
sanan yakai hannunwanshi duka biyun yawani damke su da karfi, wani irin malalacin
kara tasaki tace “auuuch Sir, what are you doing, we are on plane let’s land first
is not allowed, having sex on plane is risky” wani irin juyarda ita yayi yana daura
hannuwanta kan wash hand basin din yana kwaye skirt dinta sama yace “I guess I love
risk” yawani kalan barka pant dinta gefe sanan yashiga bude gaban wandonshi, kiris
yarage bata Kurma uban ihu ba tashayin sex but yau kalan abinda yashigeta bata
tabajinshi aduniya ba no wonder akace African men barinma Nigerian men are
monsters, God takes his time in creating their dicks well, this rich handsome dude
here is not a human, he fucked her good sanan yawani irin hankadeta gefe anan wash
hand basin din yakawo tsaki yayi duk Papa yajamai yana fucking wata air hostess
she’s not even sweet, maida Hajiyar yayi cikin wandonshi sanan yawuce yafita dudda
Joystick din bai gama kwanciya ba ko kallonta bai karayi ba, hada idanu yayi da
Uncle dake binshi da kallo ko yaushe yatashi ohon mishi, shafa gemunshi yayi yana
yatsine fuska ko ajikinshi sanan yazo yay kwanciyanshi kan kujeran batare daya
kalli Uncle dinba yace “I want to sleep uncle alullube ni” ajiyan zuciya kawai
Uncle yasauke sanan yakalli bodyguard din da idanu hakan yasa yatashi yadauki
bargon ya rufamai ko cikakken 5min bai daukaba bacci yay awon gabadashi.
Takai kusan 10min zaune akasan bayin sanan ta lallaba ta tashi tana kallon kanta a
madubi yan fararen nonon ta harsunyi ja sabida yanda yadinga matsesu da hannunshi
danko kadan baisha ba, bra daya cillar akasa tadauka ta maida sanan tasaka rigan
tai fitsari sanan ta tashi ta gyara kanta tsaf tsaf tana mamakin karfin shi dole
yammata su dinga kuka suna rokon yaron nan yay dating nasu, ahankali kaman
barauniya tabude kofan bayin tafito kanta akasa Uncle yadauke kai kallo daya yamata
yariga yagane komi skirt dinta dukya yamutse kawai ya girgiza kai, at this point
Zayn kawai sai Allah ya shirya, yaro baya tsoron uban kowa Allah ka shirya yaron
nan.
Yanada bala’in nauyi dakuma sound sleep, idan yana bacci bacci yake kaman dan
shugaban kasa harsukakai Nigeria baisan sunkai ba, parking jirginsu yayi a babban
airport na birnin tarayya Abuja, Baban shi Tajudeen Ganuwa shine the second richest
person world wide, yanada jirage Ganuwa airlines, international da domestic flight,
sanan yanada PJs wato private jets dakuma choppers su helicopters dan har gwamnati
na hayan jiragenshi, banda haka business nashi is mainly kan natural resources na
Nigeria, cementi, tiles, mai da gas, kayayyakin abinci, da transportation kuma,
matayensu hudu amman Allah baitaba bashi haihuwa ba sai akan Zayn wanda he’s just
26yrs old yanzu amman idan kaganshi sabida girman jiki dakuma tsayi daya dauko na
mahaifinshi zaka dauka yakai talatin kokuma yay irin su 35haka ko 38 nan ko he’s
just 26yrs old.
Ma’aikatan Baban shi suka hadu aka hada wani bouquet na welcoming yaron Boss dakowa
kejin labarin shi amman baa taba ganinshi ba dan a Turai yake zama,
saida bodyguards din suka gama fitada komi sanan Uncle Hali yaje kanshi bubbuga
kujeran yayi yana kiran sunanshi ahankali. “Zayn! Zayn, Zayn” dan bude idanunshi
kadan yayi yadaurasu akan Uncle idanun sunyi ja alamun mutum yasha bacci sosai
kafin ahankali yatashi zaune yana yatsine fuska murya chan kasa yace “Uncle water”
dasauri Uncle Hali yashiga waigawa ganin air hostess din a tsaye wajen gaban
cockpit yasa yace “I want water” dasauri tace “yes sir” bottle water takawo Awani
tray mai kyau da karamin glass cup takawo tana kallon Zayn din dabaima san ko akwai
wani mutum awajen ba, karban ruwan Uncle yayi yazubamai a cup yabashi yasha tass
sanan yamike tsaye ahankali dasauri Uncle yasa hannu yakwashe blanket din daga
jikinshi dan ya yaye blanket dinma bazai iya dakanshi ba sanan yawuce yafara tafiya
ahankali agajiye batare daya juyoba yace “Uncle pay that girl up” dudda yarinyar
bayar naija bace irinsu basusan kunya ba amman saida taji wani irin mugun kunya
kaman ta nitse akasa, yanda yay maganan abiyata kaman wata mara daraja shi kanshi
Uncle kasa kallonta yayi dan bazai iya Wanan lalatan da rashin kunyan yaran zamani
ba besides ma yarinyar ma’aikaciyar suce, hannu kawai yasa a aljihu dollars ne
ajikinshi duka bandir bandur na dollars din kawai yaciro ya zubasu akan kujera
sanan yawuce yafice itakuma ahankali tadaga kanta tana kallon Zayn din ta window
first class playboy ne Zayn, irin no string attach sex dinan yake da mata, kudin
takalla data samu saikuma tai murmushi this is salary nata na kusan 8months tattare
kudaden tayi dasauri sanan tawuce ciki abinta.

Wasu kalan layi manya manyan motoci sukayi ga bodyguards rututu awajen, direct
Uncle wajen wata BMW M3 Touring car yayi baka dan yasan nan ne Zayn yake ciki yana
zaune daddanna waya yake abinshi haryasaka cingam abaki yana taunawa yanadan
murmushi shi kadai yana kallon wayan, rufe kofan akayi sanan aka jasu.

Wani anguwa suka shigo wanda tundaga bakin titi harzuwa karshen anguwan gidansu ne,
gate na gidan guda 7 ne in total, yatsine fuska yayi dasuka shigo gidan murya chan
kasa yace “I hate this house” gidan ina gani ko gidan shugaban kasan Nigeria bazai
nunama gidan kyau ba, different security check post, cameras takowani angle da
bangare, electric fence, finally suka karaso cikin katafaren asalin gidan dazaka
dauka gida ne da aka gina wajen beach haka a Florida dan vibe din Florida gidan ke
bayarwa, komi na gidan is glass, ga ma’aikata kowa na sintiri yana kaye kaye, wani
magidanci mutum ne yafito yana sanye da manyan kaya farare fat yana zuba uban
kamshi yana tafiya da gudu gudu sauri sauri yanama su Uncle alamu karsu magana,
kana ganinshi kaga Zayn kaman yayi kaki ya tofar, he looks very feet kaman baikai
40yrs ba nan ko he’s 65, yanada kyan jiki bana wasa ba kuma tsabagen kudi ne dacin
abincin daya dace, idanunshi kadai zaka kalla zaka gane irin tsantsan son dayake ma
Zayn sabida yanda yake kallon Zayn din dake fitowa daga mota yana danna waya danko
lurada shi baiyiba, yana zuwa wajen baiyi wata wata ba wani irin rungume Zayn yayi
tsamtsam ajikinshi yana sauke ajiyan zuciya, anatse cikin murya irin na manya yace
“Alhamdulillah, Alhamdulillah, Allah nagode maka daka iso da d’ana gareni lafiya,
Ya Allah nagode maka, zanyi azumi guda uku just to thank you more Ya Allah daka
dawomin da Zayn lami lafiya” wani irin yatsine fuska Zayn din yayi yana juya idanu
irin na if u are done ni kasaken, ahankali mahaifin nashi yasake shi yana kallonshi
sanan yakai hannunshi yakama habanshi yana kallonshi yace “Maiya sameka karame
bakacin abinci ne come here” yamanna mai peck a goshi, daure fuska yayi yace “where
is Ummi”? Murmushi Baban nashi yayi dan yasan fushi yake dashi saisa yaki kulashi
yace “muje Maman ka naciki tamaka favorite abincin ka, she cannot wait to see you”.

This is last free page, payment is 500 into 3107021073 aisha Muhammad first bank
Chat me up directly
wa.me/+2347012181461

💫 FARRAH 💫

✍🏻M Shakur

3️⃣
EPISODE
Fizge hannunshi yayi daga hannun Baban nashi yawuce ciki yana tafiya kaman bayaso
yayi agadarance Papa yajuya yabishi da kallo kaman baitaba ganin shi aduniya ba.
“Yaya” Uncle yakirashi anatse dayasa firgigit yajuyo dasauri yana murmushi yace
“kaga yanda Zayn ke kara girma kullum yamafini tsayi fa” dan murmushi Uncle yayi
yace “ai tun Zayn na yaro yakeda saurin girma, babu wanda zai ganshi yanzu yabashi
asalin shekarun shi 26 saidai adinga bashi 30 sama” sosai Papa yashiga dariya
irinta manya yana kara leken Zayn din daya bace musu daga gani, sanan yajuyo
yakalli Uncle yace “dan kanina ya akayi”? Yay maganan yana kama hannunshi cikeda
so, murmushi Uncle yayi yace “zan wuce gida naje nai wanka nadan kwanta Yaya”
cikeda so dakuma damuwa Papa yakai hannunshi kan shoulder nashi yace “you must be
extremely tired ai dole ne, stress na Zayn is energy draining, kaje kai wanka
kahuta I will see u anjima da daddare kokuma dasafe just take your time kaji idan
zakazo ka taho da su Rukayya da yaran suzo su gaida da dan uwansu” gyadamai kai
yayi ahankali yana murmushi yace “to Yaya bari naje” gyadamai kai Papa yayi yana
sakinshi yace “u can dismiss wayan nan guards suma suje suhuta I will see you later
okay” yay maganan Papa yawuce ciki.

Wani gagaruman falo Zayn yashiga yana tafiya kaman bayaso yayi ma’aikatan gidan
tundaga nan compound ke zubewa suna gaidashi kaman anga Sarki ko kallonsu bayayi
yashige falon abinshi, wata babban mata gatanan fara fat ke tsaye agaban dinning,
tana sanye da wani arnen lace dayasha aiki mai suna aiki, idanunta sanye da fararen
glasses kar wanda kana ganinsu kasan na kara karfin idanu ne, tana tsaye inda take
tanama yan aikin pointing komi da yatsunta dasuka sha jan lalle tana nunamus yanda
zasu jera abinci dakenan cikin lafiyayyun kuloli ubansu dakake gani a irin gidajen
sarakunan larabawa tabama kofan baya hakan yasa ko kadan bataji shigowan Zayn
dinba, kotaji ajikinta ana kallonta ne chak ta tsayar da maganan datakeyi da
ma’aikatan sanan ahankali tajuyo kaman wanda wani abu yakirata, chak ta tsaya tana
kallon Zayn dashima kallonta yake yana dan murmushi, ance uwa uwace kuma koyaya
take dadi ne da ita, ahankali takai hannuwanta ta rungume su a kirji tai jim tana
kallonshi daga sama zuwa kasa kaman mai tunanin wani abu tama kasa koda motsi daga
inda take tsaye, wani kalan murmushi Zayn yayi dan yasan metake kallo sanan yataho
da sauri har zuwa gaban dinning din ya tsaya agabanta yana kallonta yana murmushi
ganin yanda tayi yasan fada zatamai hakan yasa kawai yakai hannuwanshi yajawo
hannunta dagudu, ware ido tayi tace “mehaka Zayn? Mehaka kake jana”? Saida suka
kawo tsakiyan falon sanan ya tsaya yakama dayan hannunta yarike yafara juyata yace
“we are dancing Ummi, Ummi I am now taller than you sosai” yanda yashiga juyata
yasa idanunta suka fara kadawa dasauri ta fizge kanta tana tangan tangan ta dafa
kanta tace “jama’a na shiga uku, sabida kahadiyi kadan jimina kafini tsayi yanzu
shine yabaka right kamin juwa juwa” dasauri tazauna akan kujera tana maida ijiyan
zuciya, dariya yayi sosai yana kallonta kaman bashine ke kumbure kumbure awaje ba
yazo kan kujeran datake yawani kwanta yadaura kanshi kan cinyanta sanan yakama
hannuwanta yakai kan fuskanshi yana sauke ijiyan zuciya yace “massage my face Ummi
nagaji” yay maganan yana lumshe idanu ahankali tafara massaging face nashi tana
kallon gemunshi dayama kala sanan anatse takai hannunta kan gemun takama tarike
tana kara tabbatar da kala ne wato tura gemun yayi murya chan kasa tace “Zayn wanan
kalan dakama gemunka na menene”? Dan yatsine fuska yayi batare daya bude idanunshi
ba yace “Ummi is fashion, bakiga Kenye west ba haka nashi yake” dan jim Ummi tayi
sanan tace “Zayn menene abin burgewa anan amatsayinka na dan musulmi, annabi yace
duk wanda yaso wasu kokuma yayi koyi dasu to ranan tashin alkiyama tare Za’a
tashesu yana cikinsu, waye kuma Kanye west? Zayn haka mukai dakai? Bakamin alkawari
zaka dawo yaro mai tsoron Allah ba dakuma koyi da sunnar Annabi tsira da amincin
Allah su tabbata agareshi, yanzu when was the last time kadauki Al Qur’ani ka
karanta”? Minshari yawani jaaa irin baimasan tanayi ba dinnan kuma tasan sarai yana
jinta, ahankali tace “Zayn ina maka magana kana minshar…..” “Why on earth are you
disturbing my son Doctor? Daga dawowan shi” sukaji muryan Papa daya shigo dakin
afusace hakan yasa tadago kanta dasauri takalli Papa zatai magana yadaga mata hannu
alamun tai shiru yakalli Zayn din daya lumshe idanu yace “yaci abinci”? Girgixamai
kai Ummi tayi, sosai fa cikeda masifa Papa yace “akan wani dalili zaki tasamin d’a
agaba kina damunshi batare dakin ma bashi abinci yaci ba eh Doctor? Kinsan awa nawa
yayi cikin jirgi nifa idan bakison yaron nan ni inason d’ana, nakuma san darajan
shi, nasan me Zayn yamin, yaron nan yazame mini sila na farin ciki dakuma karin
yalwan arziki dan haka kisan yanda zaki dingama d’ana magana, kome yakeso kibarshi
yayi yaro ne he’s just 26, nan gaba koda kudi, bama kudi ba kodame zaki hadashi
kice yayi shiga haka ko dressing haka wlh bazai yiba komi dakike gani na duniyan
nan lokaci ne, Zayn” yakaraso wajen yana bambami yadago kanshi daga jikin Ummin
dake kallon Alhaji turus kawai kana ganinta kasan batada tacewa, ahankali Zayn
yatashi zaune yana dan bude idanunshi yana kallon Alhaji, dasauri Alhaji ya tallabi
fuskanshi yace “kyale Maman ka tacika fitina, ni nasan sabida itane yasa bakasan
dawowa Nigeria dan tasamin kai agaba take, yanzu ko zan tsaya tsakin daka babu
wacce ta isa tadameka wlh, muje

Muje tabamu abinci kaci, tashi yayi kaman munafuki yabi Papa sukai dinning itakuma
Ummi tabisu da kallo baki bude mamakin Alhaji take ba kadan ba, indai kan Zayn ne
yiyakeyi kaman wanda akamai asiri, kullum kallon jariri yakema Zayn idan bai bari
an tsawatamai yanzu ba yaushe za’ayi. “Zaki bamu abincin Doctor ko muyi serving
kanmu”? Alhaji yay maganan rai abace, dan murmushi kadan Ummi tayi sanan tamike
tsaye ahankali takaraso wajen dinning din sanan ta zuzzuba musu abincin white rice
da fish sauce tun Zayn nakarami yanason abinci, ture nashi Papa yayi zuwa gefe
sanan yajawo na Zayn gabanshi yana daukan cokali yace “yauwa lemme feed dan yaro
na” tabe baki Ummi tayi idan da sabo tasaba da irin halayen nan na Alhaji, zama
tayi anata kujeran ta debi abincinta tafaraci tana satan kallon Zayn din dake yanda
yaga dama kafin yaci abincin da Baban nashi ke bashi, kaganshi zaka rantse he’s
10yrs old ne sabida yanda yakeyi, dan girgiza kai kawai tayi aranta tace “Allah ya
shirya” Zayn yalalace na karshe mahaifinshi yaki bata daman ta gyara yaron nan tun
kafin yakawo haka amman yanzu kam saidai suyi duk fadan dazasuyi zata sakama danta
idanu, bude kofan falonsu akayi aka shigo da sallama wasu manyan mata ne su uku
gasunan kaman Ummi suma sunci gayu na alfarma suna washe baki, wacce kea gaba ne
tace “yau danmu yadawo Zayn andawo laf…..” hannu Alhaji yadaga musu sanan yanuna
musu kujerun dake falo yace “ku zauna kujirashi yagama cin abinci sanan ya amsa
gaisuwan ku kada kusa ya kware abinci yakeci” yana maganan yajuyo yana kai abinci
bakin Zayn din dako nuna alamu baiyiba na yaji matan Babanshi sunzo ana gaidasu ba,
Ummi jitayi kaman ta kurma ihu Wanan wani irin wulakanci ne, ko ita akama haka
bazata ji dadi ba an shigo da murna Ama danka sannu da zuwa kamusu Wanan wulakancin
saikace beggars, ture abincin gabanta tayi tamike tsaye tana kakalo murmushi tana
kallonsu sanan tataho falon cikeda mutunci tace “Hajiya Hadiza, Hajiya Fatima,
Hajiya Maryam sannun ku da shigowa, bismillan ku kuzo muci abinci please” wacce
tafisu kiba duka Hajiya Hadiza ne tai dan yake tace “ahh Alhamdulilah akoshe muke,
Sarki mukazo gaidawa daman akace mujira yagama cin abinci” dan murmushi Ummi takara
yi sam bataji dadin maganan da Alhaji yagaya musu ba, ahankali ta nemi kujera one
sitter ta zauna sanan takalli karaman cikinsu wacce itace amaryan Alhaji bazawara
ce ya aureta kusan sa’an Ummi nema ahankali tace “Hajiya Maryam ya zaman kadaici”
murmushi tamata dudda yanzu shekarunta biyu da aure amman kowa referring nata
Amarya yake duk cikinsu itace mai dan shiri da Ummi, cikeda fara’a tace “lafiya
kalau Ummi, Ya patient kuma? Yaushe ne tafiyan dazakiyi na UNICEF”? Dan ajiyan
zuciya tayi tace “wlh da badadan aikin taimakon al Umma bane, taimakawa marasa
lafiya da magunguna na karkara haka da tuni nafice daga team din UNICEF na Nigeria,
aikin nada wahala team dina zamuje kauyuka daban daban guda 10, in 3days time ne
tafiyan Allah dai yabamu sa’a” Hajiya Maryam tace “Ameen, Allah ya taimaka” cigaba
da hira sukayi dukansu sama sama.

Tass yacinye abincin da Alhaji kebashi abaki dan Zayn nadacin abinci sosai ko maybe
saisa ma yakeda tsayi oho, tissue Alhaji yasa ya gogemai baki tass sanan ahankali
kaman zaiyi magana da jariri yace “ga step Moms dinka sunzo jeku gaisa” wani irin
yatsine fuska yama Alhaji ashagwabe kaman baiso yay magana yace “I am tired Papa, I
want to sleep, I can’t see them now” gyadamai kai dasauri Alhaji yayi yana shafa
fuskanshi yace “to to shikenan, tashi muje kayi baccin ka” Alhaji yamike dasauri
yana kama hannunshi zai dagashi, tashi tsaye yayi ahankali duk aka bisu da kallo
suka taho falon babu wacce ta isheshi kallo cikinsu, Alhaji dake taredashi
yakallesu yace “bacci Zayn yakeji yanzu, yagaji anjima kudawo ku gaidashi idan
yatashi daga baccin” yay maganan yana kama hannunshi zasu fice daga dakin, Ummi
jitayi ranta ya bala’in sosu no this is the limit dazata dauki iskancin Zayn,
budemai kofa Alhaji yayi zai fita cikin kakkausan murya Ummi tace “Zayn!” Chak ya
tsaya batare daya juyoba, cikeda fada Alhaji yakalleta yace “wai mekuma baraki
barmin yaro yahuta ba”? Cikeda bacin rai Ummi tace “Alhaji enough please! Ba gata
kake ma yaron nan ba wlh, iyayenshi ne nan zaune sun taso tundaga various bangare
nasu sunzo nan dan sugaida Zayn wanda bahaka yakamata ba ai shine dansu shiya
kamata yaje one after the other ya gaidasu iyayenshi ne, yanzu kuma sunzo sun gama
jiranshi yace yagaji bacci yakeji su dawo anjima sabida zamanshi suke wani irin
rashin da’a da tarbi……” Kul! Alhaji yafadi cikeda bacin rai yana nuna Ummi da yatsa
yace “kada kisake ki kira yaro na mara tarbiya kafin kija bakinki yabishi, idan
bakison yaron nan ne kigayamin zan daukomai the best Nany in this entire world
dazata dinga kulamin dashi, inda ma na iya girki kin zaci zan bari d’ana yadingacin
abincin wasu ne konaki ma? Jarabanki, masifanki, korafinki da damuwanki yasa Zayn
bayason zaman gidan nan bayason dawowa Nigeria sabida kin tasashi agaba yi wanan
bar wanan haba, kinsan irin wahalan danasha kafin nasamu ya yarda yadawo Nigeria,
kinsan awa nawa yayi cikin jirgi yanzun nan yadawo yaci abinci yagaji yanajin bacci
nace sudawo anjima su gaidashi barasu dawo bane! Akwai wanda ya isa yajadani
cikinku ne, dukanku nan zaman mahaifinshi kuke, nace anjima adawo agaida Zayn akwai
wanda ya isa yajadahakan ne!” Yabuga uban ihu dasauri Hajiya Hadiza tamike tana
yake cikin makirci tace “Ahhh abu yay zafi Alhaji kamata hakuri, babu wanda ya isa
yaja dakai, zaman ka mukeyi wlh! kasan Shafa’atu har yanzu yarinya ce, wani zubin
gidan dakataso ma yana affecting mutum, kaga muda muka taso gidan masu shi munsan
yanda akeji da yara, yaran mu sune number one kome sukeso yazauna, yan gidan
talakawa dama haka suke sai hakuri, basusan menene ririta danda suka haifaba saidai
su wulakanta shi, bama su iya son yaransu ba sabida basu taso cikin gata ba, Zayn
yaje yay bacci abinshi anjima ma dawo, Zayn Son sorry kaji anata bata maka rai daga
zuwanka, uwarka sai ahankali, Alhaji ayakuri dan Allah” yanda Alhaji yaji dadin
magananta ko baisan lokacin daya tura hannunshi a aljihunshi yaciro key wata Babban
jeep nashi that worth 70M yajefa mata yace “nabaki motata Hadiza” wani irin ihu
tayi tazube akasa shikuma Alhaji yakama hannun Zayn dayadan saci kallon Ummi datai
jugum azaune tana kallonshi suka wuce suka fita zuwa bangaren shi.

Tashi Hajiya Fatima tayi cikeda bakinciki da kishin Hajiya Hadiza tafice fuuu daga
dakin, sanan itakuma Hajiya Maryam ta tashi tana dan kakalo murmushi tace “akashe
lpy Hajiya Hadiza” sanan takalli Ummi tace “sai anjima Hajiya” Gyadamata kai kawai
Ummi tayi takasa magana, saida tagama dariyanta Tsaf sanan tamike tsaye takalli
Ummi daga sama har kasa tace “ohh’uhh ni wlh har tausayi kike bani dan banga
banbancinki da mu dabamu haihunma Alhaji ba, da wanan haihuwa ai gwara bakayiba,
yaro bayajin maganan ki baki isa dashi ba, baki isa ki tofa wani zance kanshi ba
ubanshi ya hayayyako miki kina bani tausayi Ummi” tawani kwashe da dariya tana juya
key motan hannunta tace “jibi kyautan motan dana samu Allahu Akbar” takara kecewa
da dariya sanan takalleta tace “dan da ake mana gadara dashi ana daddaga mana
kafada kalleshi, da inhaifi d’a dai irin danki Ummi gwara na mutu bantaba haihuwa
ba, wai inata cewa danki, dan mijinki” tasake kecewa da dariya sanan tawuce tafita
daga dakin tai waje Ummi jitayi hawaye sun saukomata daga idanu sharrrrr dasauri
tasa hannu ta share, duk gidan nan kap itace tafito daga gidan talakawa, bayan
tagama secondary school taci scholarship da Alhaji ke bayarwa every year taje
takaranci medicine gynecology, ranan da tai graduating a ranan ne tafara ganin
Alhaji sabida angayaceshi yazo yaga graduation na yaran dayabama scholarship kuma a
ranan yaga Ummi yaji yanaso itace matarshi tabiyu, Hadiza ce babba sai ita sai
Fatima sai Maryam ta karshe

💫 FARRAH💫

✍🏻M Shakur

4️⃣
Tadade zaune awajen sanan ta mike tsaye ahankali sama tawuce tana nunama yan aikin
dinning alamun su gyara wajen tabude wani daki da cikinshi zaka dauka kana wata
duniyan ne ta shiga ciki ta maida kofan tarufe, wayan ta dake kan gado ta dauka
ahankali sanan ta zauna taciro number datai saving da Mama tai dialing ringing daya
aka dauka daga ta dayan bangaren zaka iyajin murya wacce ta kwan biyu aduniya kaman
muryan tsohuwa tace “Jikana ya iso Ummi?” Gyadakai tayi sanan ahankali tace “eh
Mama, Zayn ya iso” muryanta kadai Mama taji tasan akwai wani abu dake damunta,
cikeda kulawa dakuma damuwa tace “ke likita menene, meya faru”? Dan jim tayi sanan
ahankali tace “Mama Allah yasani ina iyakan bakin kokarina wurin bama Zayn tarbiya
amman Mama idan kinga Zayn ko saikin firgice, rashin jinshi dakika sani da bakomi
bane yanzu ne yake asalin rashin ji, Mama Zayn yadada baci sama da da, Alhaji
bayaganin hakan, soyayyan dayakema yaron ya makantar dashi, Mama kinsan ko yanzu
kafin yadawo dinan Uncle yatura da bodyguards rututu akaje aka taho dashi da karfi
da yaji shi kanshi mahaifin nashi fushi yake dashi, Mama Zayn baya kallon uban kowa
da daraja ko mahimmaci hatta ni, Mama Zayn sai wulakanci da rashin da’a da………”
“Ummi” Mama takirata cikeda natsuwa hakan yasa ta yanke magananta tace “Na’am Mama”
ahankali Mama tace “Ummi nasha gayamiki yaro ba wani abu bane dazaki shiga shago
kibada kalan design din dakikeso daza’a keramiki yazo miki ayanda kikeso ba, Yara
sai wanda Allah yaga daman baka zai baka, iyawanshi ne, ni nan sama da kowa nasan
yanda kike iyakan bakin kokarinki kan Zayn tun yana yaro nasani Ummi, dan haka abu
daya zuwa biyu zan fada miki, yanzu dai inaso karki kara zubarmada Zayn hawaye, dan
hawayenki zai iya binshi uwa ba abun wasa bane” gyadama Mama kai tayi ahankali Mama
tace “ki dage da yima Zayn addu’a karki sake ki gaji, ki tabbatar sallolin dakikeyi
na farilla sau biyar arana cikin kowacce saikinma Zayn addu’a, sai shawara ta biyu
wanda manya kadai zasu iya baki shawaran nan, Ummi” ahankali tace “Na’am Mama”
anatse Mama tace “ki kyautata ma wasu yaran, duk inda zakiga wani yaro dakeda
bukatan wani abu na taimako koma wani iri ne inhar kinada shi to ki kyautata musu,
sanan kimusu addu’a, duk addu’an dakikama wasu yaran malaiku zasuma naki, dan haka
ki rike wanan sirrin da kyau ki kyautatama wasu yaran kisakasu farin ciki Allah zai
iya amfani da wanan ya shiryan miki da naki dan kinjini ko” ahankali tace “eh” Mama
tace “Allah yamiki Albarka, Allah yacigaba da daukakaki yasamiki albarka a aikin
ki, Allah ya shiryarmiki da danki yamai albarka, bari na shiga gidan Safiya ta
haihu zanma jariri wanka” murmushi tayi tace “Mama kedai da yima jarirai wanka baki
gajiya, to Allah raya” Ameen Mama ta amsa sanan ta katse wayan, ahankali ta ijiye
wayan kan gado tana sauke ijiyan zuciya jitayi duk wani nauyi da bakincikin
datakeji azuciyanta yabace wato uwa daban ce, ita har mantawa ma take tayi girma
wlh. Shiru takarayi tunanin Zayn nakara lullube fuskanta batasan mesa ba Alhaji
gani yake ta tsani Zayn tana takuramai bata sonshi zata iya rantsewa da ace za’a
tsaga zuciyanta a tsaga na Alhaji za’agani cewa son datakema Zayn yafi na Alhaji
sau dubu, Zayn shine farin cikin rayuwanta, shine kadai abinda takedashi aduniya
dazata kalla taji dadi, she loves her son a whole lot kawai bazata iya kyale
kuskuren shi bane, huhhhh! Ajiyan zuciya ta sauke ahankali sanan tamike ta shiga
bayi dan dauro alwala.

Saida Alhaji ya tabbatar bacci yay awon gaba dashi sanan yazare hannayenshi daga
cikin gashin kanshi dan sosamai kai yakeyi saisa yayi bacci, tun yana yaro yakeson
ana sosamai kai tareda dan massage nan da nan zakaga yay bacci, kwalin taba yaga ya
leko daga aljihun riganshi, ahankali Alhaji yasa hannu yadauki kwalin yana
karantawa sanan gentle yabude kwalin, karan tabane aciki guda 6 da lighter mai
kyau, wani irin ijiyan zuciya Alhaji yasauke ahankali sanan yace “why Son?” Har
cikin ranshi baiso Zayn yafara shan taba ba amman kuma bazai iya hanashi ba shifa
komenene inhar zaisa Zayn farin ciki zai iyamai, kawai maidamai kwalin yayi a
aljihu yace “dasauki taba kakesha ba giya ba ko wiwi, shima kuma taban nan gaba
zaka daina duk kuruciyane ke damunka” sanan yatashi ahankali yay folding hannunshi
akirji yana kallonshi kaman zai hadiyeshi, aduniyan nan kap baida abinda yakeso
kaman yaron nan, shi kanshi baisan iya adadin son dayakemai ba, baiso daidai da
sauro yacije shi balle kuma uwa uba mutum yabatama dan shi rai ai sai inda
karfinshi yakare kodako mahaifiyar shi ce, indai kanaso kaci riba dashi kasamu kome
kakeso daga wajenshi to kabiyo ta hannun Zayn, takalmin kafanshi yabi da kallo
hakan yasa yazo bakin royal bed din ya ciremai takalmin yana kallon yatsun kafanshi
komi na Zayn irin nashi ne wato da Allah yatashi mai kyautan Zayn yamai kyautan ne
nagata dan yaro yabashi da komi sak nashi ya dauko jibidai farin fatan
mahaifiyarshi mamarshi kaman baturiya dan Fulani ce ita amman bai dauko haskenta ba
bakin fatar Babban shi ya dauko sak babu wani banbanci, murmushi Alhaji yakara yi
sanan yaja bargo ya rufamai kafin yakara dukowa yatofamai addu’a sanan yabude wani
sliding glass door yafito daga bedroom din, wasu bodyguards guda 4 ne gaban bedroom
din ganinshi duk suka zube alamun gaisuwa, bama takansu yabiba yace “Zayn is
asleep, dazaran yatashi akwai almond milk dinshi da honey nahadamai a glass cup
kusada shi kubashi yasha sanan kumai setting ruwan wanka yayi daganan saiku barshi”
dasauri sukace “yes sir” sanan yawuce yafita.

Wuraren 6 na yamma yatashi, shifa yanada son bacci, kuma yawanci yana baccin ne
sabida baya na dare, dare yana club, bin dakin dayake yayi da kallo hakan yasa yaja
dan gajeren tsaki tunawa dayayi yana Nigeria he’s not just happy, ahankali yatashi
zaune yana bin dakin da kallo, ganin milk nashi akan side drawer yasan aikin Baban
shine yasa ahankali yamika hannu yadauka yakai baki yanasha ahankali harsaida ya
shanye sanan yatashi tsaye da kyar yana kara yatsine fuska wani haushi na kamashi
ya danna wani botur a bango” da gudu all the bodyguards suka shigo dakin, tsaki
yayi awulakance yace “I need just one person out!” Yay maganan kaman yanama kashi
magana, duk wucewa sukayi suka fita daya ya tsaya wanda yake babban su, akufule
Zayn yace “bakasan abinda yakamata kayi ba” wucewa dasauri yayi yashiga bayin ganin
yariga ya shanye madaran, hadamai bubble bath yayi da ruwa mai dumi sosai sanan
yafito, wani mugun kallo yakaramai yace “get out” wucewa yayi yafita shikuma
yashiga cire kayanshi ahankali anan kasan dakin yabarsu yawuce yashiga bayin, idan
kaga bayin zaka iya ranstewa ba bayi bane dan harda wani durmemen tv ne aciki, ga
flowers ta ko’ina, shiga ruwan yayi yayi resting head nashi sanan yadauki remote ya
chanza tashi zuwa na kwallo kafin ya ijiye remote din yanadan yatsine fuska wankan
ma bashi wahala yake kaman amai, danna wani botur yayi dasauri bodyguard din yazo
gaban bayin dan baima rufe kofa ba yace “yes Sir” “my cigarettes in my cloth” yay
maganan agajiye kaman baiso yayi, kayan daya cire bodyguard din yashiga duddubawa
ganin kwalin taba da lighter aciki yasa yashigo bayin yakawomai hannu yasa ya karba
sanan yawuce yatafi, kunna tabar yayi yakai bakinshi ya zuko, wani kalan dadi yaji
yadan lumshe idanu sanan ya fuzar da hayakin yana tunani saida yasha kusan kara 5
abayin sanan yay wankan da kyar yay wankan tsarki yafito yana daure dawani
tsinannen towel dan karami a waist ya zauna kan kujera dake dakin yakara danna
botur din dake wajen wani bodyguard ya shigo kafinma agayamai yasan mezaiyi bayi ya
shiga ya wanko hannayenshi tass sanan yaje closet nashi yadauko wasu lafiyayyun
cream kaman na mata yazo yana shafamai ko ajikinshi danna wayama yake saida aka
gama sanan yafitomai da kayan dazai saka kallon kayan yayi native ne hakan yasa
yace “get me english wears, i wants shorts, sneakers, neck chair, a t-shirts with
my perfumes” komawa closet din yayi wani Kenzo belted straight short dark blue
yadaukomai da dolce gabana white logo print t-shirt, sai Rick owens clip fastening
neck chain silver, sai wani Bell & Ross 40MM diamond writs watch dawani Nike Air
Force high top sneakers, saikuma wani farin singlet na CK da boxer ma na CK, da all
turarukan shi yakawo mai, ganin kayan sunmai yasa da yatsa yamai alamun ya ijiye ya
fice, ajiyewa yayi yawuce yafita shikuma yatashi ya shirya cikin kayan dasuka
amsheshi sosai kaganshi kokai waye saika kara juyowa ka kalleshi sabida kalan kyan
dayayi kana ganinshi kaga rich Bobo, wayanshi yadauka a hannu da kwalin tabanshi
sanan yafito daga bedroom din saiga Baban shi dan tsayawa yayi ganinshi hakan yasa
Alhaji yakaraso dasauri cikin falon yana kallonshi yace “wanan kyau haka da Son
dina yayi sai ina”? Hannu yamikamai ahankali yace “car keys Papa” dan kallonshi
Alhaji yayi sanan cikeda lallashi yace “Zayn nadauka yau hutawa zakayi ina kuma
zaka daga zuwanka” hade fuska yayi yace “ka dawo dani against my will are you
trying to ground me ne kuma yanzu” dasauri Alhaji yace “no no nooo, Zayn kasan duk
inda zaka anan Nigeria u cannot go alone, nasan bazakaso hakan ba amman kayakuri
nan ba Indiana bane please my Son, kaji yaron Albarka, nasan nama laifi but banace
maka sorry ba” Alhaji yakara matsowa kusadashi sanan yadaura hannunshi yakama
kafadarshi anatse yace “your Dad have so many enemies Zayn, inada yan adawa dani
kaina bansan iya yawansu ba, kuma wanan da next meeting namu da board na directors
dudda ban fadama kowaba but I am planning to announce you as the new CMD, inaso
nabarmaka komi nawa nahuta na tsufa Zayn baka gani ba, so please Zayn dina you
should be careful, ko’ina zaka go with bodyguards naka, go with them do that for
your Papa please my son” yanda yaga Baban shi na lallabashi tunda ya iso garin nan
yasa yaji yadan bashi tausayi, shi bawai ta CMD shi ko menene yakeba all he wants
is kawai yafita yaji dadi, murmushi ya kakalo sanan ya gyadama Alhaji kai ahankali
alamun ya yarda dasauri Alhaji yace “ka yarda bodyguards sudinga binka”? In a very
very lazy voice yace “yes Paapa” wani irin dadi Alhaji yaji yaciro key mota daga
aljihun shi yarike a hannu sanan yace muje waje kaga motan ka, waje sukayi
bodyguards su hudun na binsu abaya wajen wata wild car Alhaji ya taaya sabuwa fil
ko bare ledan kujerun ba’ayiba sanan yabama babban bodyguard din key motan yace
“drive safe, kubiyu zaku dinga binshi” sanan yakalli Zayn din yace “ankira magrib
muyi salla kafin kafita ko”yatsine fuska yayi ahankali yace “zanyi ahanya Papa”
“tom adawo lpy, ku kulan mini da d’ana” atare sukace “yes sir” sanan daya yabudema
Zayn din bayan mota, ahankali yatako yashiga bayan ya zauna sanan yamaida kofan
yarufe yakoma gama ya zauna bodyguard dake tukin yaja motan Alhaji na daga musu
hannu suka fice.

Wani kalan ijiyan zuciya Zayn yasaki murya chan kasa yace “I hate this house” murya
chan kasa yace “take me to Area 3 Old lady’s house”…..

*****
Har sukakai kofar gidansu Shafa bata cemata komiba kan dakalin dake kofar gidan
Shafa ta zauna tace “jeki juye ruwan kifito” ciki tawuce taje tajuye ruwan tafito
rike da empty tulun tana kokarin daurawa aka Shafa tamike tasa hannu ta fizge tulun
cikin fushi tai gaba tace “bazaki kara komawa rafin nan ba muje gidan mu nabaki
ruwan mu kikai” tai gaba dasauri Farrah ke binta har zuwa gidan su babu kowa agidan
ko’ina tsaf tsaf saida sukaje gaban babban randansu sanan Shafa ta sauke tulun
tashiga deban ruwa tana zubawa aciki gabanta Farrah taje ahankali tamika mata
biscuit din alamun ta amsa wani kalan mugun kallo Shafa ta mata saikuma cikeda
masifa ta yarda kofin datake deban ruwa dashi ta kalli Farrah tace “waike maisa
wawiyace ke kurma eh? Kinfiso ayita cin zalunki aduniyan nan? Maisa bazaki tsayawa
kanki ba sabida kinga bakida kowa bakida gata ke barakima kanki gata ba iyye? Ni
wlh abin namin ciwo idan ana cin zalinki abin namin ciwo” kawai Shafa tadaura
hannuwanta biyu akan fuskanta sabida kukan dataji yazo mata dasauri bataso taga ana
zaluntar Kurman nan har cikin zuciyanta takejin abin, wani irin sanyi jikin Farrah
yayi ganin Shafa na kuka bata taba ganin Shafa na kuka ba sai yau yarda biscuit din
tayi akasa sanan ahankali takai hannunta tacire hannun Shafa dake kan idanunta
tasaukar da su kasa hawaye na fitowa daga idanunta kaman yanda Shafa itama hawaye
ke zubowa daga idanunta dawani irin sauri ta rungume Shafa tana kuka sosai, sunkai
kusan minti biyu dukansu suna kuka da kyar Shafa ta hadiye nata takai hannunta
tashare fuskanta sanan tadago Farrah daga jikinta tana kallon yanda take kuka tace
“dalla to ai nadena kukan kema kidaina” girgiza mata kai Farrah tayi tana kuka,
ahankali Shafa takai hannunta tagoge mata fuska tace “karki damu watarana sai
labari kinji, Allah shine masanin gobe Kurma ke marainiya ce bakida uwa bakida uba
kokuma ince babu wanda yasan ubanki, duk wanda yaci zalin maraya zaiga sakayya
kiyakuri kinji amman kuma daga yanzu zaki dinga tsayawa kanki kinajina” dasauri
Kurman ta Gyadamata kai, hannunta Shafa takama taja zuwa dakinsu madubi tadauko
suka fito waje sanan ta kama hannun Kurman tasamata madubin aciki tace “kalli kanki
kurma, tunda nake akauyen nan bantaba ganin yarinya mai kyau kyakkywa datafi kowa
gashi ba dudda muna karkaran fulani kowa nada gashi amman kinfi kowa tashi irin ki
ba, kalli yanda suka zamar da ke, kalli jikinki” Shafa taja wuyan riganta ta bude
shoulder nata duk tabon duka, tace “ke mace ce kinga Inna tana cemin baikamata diya
mace nada tabo ajikinta ba sabida zatai aure, miji bayason tabo ajikin matarshi, su
Rakiya da Mamanta na neman lalataki, su wulakantaki sabida sunga bakida kowa amman
basusan kinada Allah ba sanan kinada ni, karki kara yarda wani yadakeki kinji,
kinada wayau gaki da Basira da kwanya kurma nihar tsoro kike bani wani zubin kada
ki kara bari kowa yaci zalinki kinji, inhar kina sona kimin alkawari, kinmin
alkawari zaki dinga tsayawa kanki ki zama jaruma?” Dasauri Farrah ta Gyadamata kai
hakan yasa Shafa tai wani murmushin jin dadi tace “kokefa, zo muje kigani” kitchen
dinsu suka shiga Shafa ta kwaso barkono da attarugu duk Farrah na kallonta zubawa
tayi a turmi ta daddaka yau laushi sanan takawo ruwa ta zuba itadai Farrah na
kallonta Dakinsu ta shiga tadauko wata container na turare ta bude ta zubar da
turaren saida Farrah tabude baki sanan ta dauko lariya ta tace kayan miyan, ruwan
ta dauka ta dura a goran yacika tam sanan ta rufe ta tashi tazo tamikama Farrah
tace “gashi kidinga sokewa gefen zanin ki, duk wanda zai cuceki ki dauko ki fesamai
a fuska kigudu wanan shine makaminki daga yau kinji” karba tayi dasauri tana
jujjuya goran tana murmushi sanan tadago takalli Shafa baki tabude zatai magana
hararanta shafa tayi tace “wlh kika batamin suna saikin sani, banson godiya ni
bance ki magana ba kafin dan makogoronki ya yage” dariya Farrah tayi sosai sanan
tahau tsalle tana kallon goran itakuma Shafa tashiga maida komi sanan tadebo musu
tuwo zama tayi taci abinci ita kanta Shafan barmata tayi ganin yanda takejin yunwa
saida ta cinye sanan suka sha ruwa suka tashi Shafa tace “kome Moddibo zai baki
kadaki sake kici bakisan barbaden mezai miki ba” Gyadamata kai tayi sanan Shafa ta
daukan mata ruwan suka wuce suka fita awaje suka bama yara biscuit din har gida
Shafa tarakata awaje tabata tulun sanan tamata saida safe itakuma ta shige gida ta
juye ruwan zata kara fita Malam dake alwala yace “ke wuce gobe dasafe kya karasa
cike komi mangariba tayi jeki salla” Inna dake iza wuta tai kwafa batace komiba.

💫 FARRAH💫

✍🏻M Shakur

4️⃣
Tadade zaune awajen sanan ta mike tsaye ahankali sama tawuce tana nunama yan aikin
dinning alamun su gyara wajen tabude wani daki da cikinshi zaka dauka kana wata
duniyan ne ta shiga ciki ta maida kofan tarufe, wayan ta dake kan gado ta dauka
ahankali sanan ta zauna taciro number datai saving da Mama tai dialing ringing daya
aka dauka daga ta dayan bangaren zaka iyajin murya wacce ta kwan biyu aduniya kaman
muryan tsohuwa tace “Jikana ya iso Ummi?” Gyadakai tayi sanan ahankali tace “eh
Mama, Zayn ya iso” muryanta kadai Mama taji tasan akwai wani abu dake damunta,
cikeda kulawa dakuma damuwa tace “ke likita menene, meya faru”? Dan jim tayi sanan
ahankali tace “Mama Allah yasani ina iyakan bakin kokarina wurin bama Zayn tarbiya
amman Mama idan kinga Zayn ko saikin firgice, rashin jinshi dakika sani da bakomi
bane yanzu ne yake asalin rashin ji, Mama Zayn yadada baci sama da da, Alhaji
bayaganin hakan, soyayyan dayakema yaron ya makantar dashi, Mama kinsan ko yanzu
kafin yadawo dinan Uncle yatura da bodyguards rututu akaje aka taho dashi da karfi
da yaji shi kanshi mahaifin nashi fushi yake dashi, Mama Zayn baya kallon uban kowa
da daraja ko mahimmaci hatta ni, Mama Zayn sai wulakanci da rashin da’a da………”
“Ummi” Mama takirata cikeda natsuwa hakan yasa ta yanke magananta tace “Na’am Mama”
ahankali Mama tace “Ummi nasha gayamiki yaro ba wani abu bane dazaki shiga shago
kibada kalan design din dakikeso daza’a keramiki yazo miki ayanda kikeso ba, Yara
sai wanda Allah yaga daman baka zai baka, iyawanshi ne, ni nan sama da kowa nasan
yanda kike iyakan bakin kokarinki kan Zayn tun yana yaro nasani Ummi, dan haka abu
daya zuwa biyu zan fada miki, yanzu dai inaso karki kara zubarmada Zayn hawaye, dan
hawayenki zai iya binshi uwa ba abun wasa bane” gyadama Mama kai tayi ahankali Mama
tace “ki dage da yima Zayn addu’a karki sake ki gaji, ki tabbatar sallolin dakikeyi
na farilla sau biyar arana cikin kowacce saikinma Zayn addu’a, sai shawara ta biyu
wanda manya kadai zasu iya baki shawaran nan, Ummi” ahankali tace “Na’am Mama”
anatse Mama tace “ki kyautata ma wasu yaran, duk inda zakiga wani yaro dakeda
bukatan wani abu na taimako koma wani iri ne inhar kinada shi to ki kyautata musu,
sanan kimusu addu’a, duk addu’an dakikama wasu yaran malaiku zasuma naki, dan haka
ki rike wanan sirrin da kyau ki kyautatama wasu yaran kisakasu farin ciki Allah zai
iya amfani da wanan ya shiryan miki da naki dan kinjini ko” ahankali tace “eh” Mama
tace “Allah yamiki Albarka, Allah yacigaba da daukakaki yasamiki albarka a aikin
ki, Allah ya shiryarmiki da danki yamai albarka, bari na shiga gidan Safiya ta
haihu zanma jariri wanka” murmushi tayi tace “Mama kedai da yima jarirai wanka baki
gajiya, to Allah raya” Ameen Mama ta amsa sanan ta katse wayan, ahankali ta ijiye
wayan kan gado tana sauke ijiyan zuciya jitayi duk wani nauyi da bakincikin
datakeji azuciyanta yabace wato uwa daban ce, ita har mantawa ma take tayi girma
wlh. Shiru takarayi tunanin Zayn nakara lullube fuskanta batasan mesa ba Alhaji
gani yake ta tsani Zayn tana takuramai bata sonshi zata iya rantsewa da ace za’a
tsaga zuciyanta a tsaga na Alhaji za’agani cewa son datakema Zayn yafi na Alhaji
sau dubu, Zayn shine farin cikin rayuwanta, shine kadai abinda takedashi aduniya
dazata kalla taji dadi, she loves her son a whole lot kawai bazata iya kyale
kuskuren shi bane, huhhhh! Ajiyan zuciya ta sauke ahankali sanan tamike ta shiga
bayi dan dauro alwala.

Saida Alhaji ya tabbatar bacci yay awon gaba dashi sanan yazare hannayenshi daga
cikin gashin kanshi dan sosamai kai yakeyi saisa yayi bacci, tun yana yaro yakeson
ana sosamai kai tareda dan massage nan da nan zakaga yay bacci, kwalin taba yaga ya
leko daga aljihun riganshi, ahankali Alhaji yasa hannu yadauki kwalin yana
karantawa sanan gentle yabude kwalin, karan tabane aciki guda 6 da lighter mai
kyau, wani irin ijiyan zuciya Alhaji yasauke ahankali sanan yace “why Son?” Har
cikin ranshi baiso Zayn yafara shan taba ba amman kuma bazai iya hanashi ba shifa
komenene inhar zaisa Zayn farin ciki zai iyamai, kawai maidamai kwalin yayi a
aljihu yace “dasauki taba kakesha ba giya ba ko wiwi, shima kuma taban nan gaba
zaka daina duk kuruciyane ke damunka” sanan yatashi ahankali yay folding hannunshi
akirji yana kallonshi kaman zai hadiyeshi, aduniyan nan kap baida abinda yakeso
kaman yaron nan, shi kanshi baisan iya adadin son dayakemai ba, baiso daidai da
sauro yacije shi balle kuma uwa uba mutum yabatama dan shi rai ai sai inda
karfinshi yakare kodako mahaifiyar shi ce, indai kanaso kaci riba dashi kasamu kome
kakeso daga wajenshi to kabiyo ta hannun Zayn, takalmin kafanshi yabi da kallo
hakan yasa yazo bakin royal bed din ya ciremai takalmin yana kallon yatsun kafanshi
komi na Zayn irin nashi ne wato da Allah yatashi mai kyautan Zayn yamai kyautan ne
nagata dan yaro yabashi da komi sak nashi ya dauko jibidai farin fatan
mahaifiyarshi mamarshi kaman baturiya dan Fulani ce ita amman bai dauko haskenta ba
bakin fatar Babban shi ya dauko sak babu wani banbanci, murmushi Alhaji yakara yi
sanan yaja bargo ya rufamai kafin yakara dukowa yatofamai addu’a sanan yabude wani
sliding glass door yafito daga bedroom din, wasu bodyguards guda 4 ne gaban bedroom
din ganinshi duk suka zube alamun gaisuwa, bama takansu yabiba yace “Zayn is
asleep, dazaran yatashi akwai almond milk dinshi da honey nahadamai a glass cup
kusada shi kubashi yasha sanan kumai setting ruwan wanka yayi daganan saiku barshi”
dasauri sukace “yes sir” sanan yawuce yafita.

Wuraren 6 na yamma yatashi, shifa yanada son bacci, kuma yawanci yana baccin ne
sabida baya na dare, dare yana club, bin dakin dayake yayi da kallo hakan yasa yaja
dan gajeren tsaki tunawa dayayi yana Nigeria he’s not just happy, ahankali yatashi
zaune yana bin dakin da kallo, ganin milk nashi akan side drawer yasan aikin Baban
shine yasa ahankali yamika hannu yadauka yakai baki yanasha ahankali harsaida ya
shanye sanan yatashi tsaye da kyar yana kara yatsine fuska wani haushi na kamashi
ya danna wani botur a bango” da gudu all the bodyguards suka shigo dakin, tsaki
yayi awulakance yace “I need just one person out!” Yay maganan kaman yanama kashi
magana, duk wucewa sukayi suka fita daya ya tsaya wanda yake babban su, akufule
Zayn yace “bakasan abinda yakamata kayi ba” wucewa dasauri yayi yashiga bayin ganin
yariga ya shanye madaran, hadamai bubble bath yayi da ruwa mai dumi sosai sanan
yafito, wani mugun kallo yakaramai yace “get out” wucewa yayi yafita shikuma
yashiga cire kayanshi ahankali anan kasan dakin yabarsu yawuce yashiga bayin, idan
kaga bayin zaka iya ranstewa ba bayi bane dan harda wani durmemen tv ne aciki, ga
flowers ta ko’ina, shiga ruwan yayi yayi resting head nashi sanan yadauki remote ya
chanza tashi zuwa na kwallo kafin ya ijiye remote din yanadan yatsine fuska wankan
ma bashi wahala yake kaman amai, danna wani botur yayi dasauri bodyguard din yazo
gaban bayin dan baima rufe kofa ba yace “yes Sir” “my cigarettes in my cloth” yay
maganan agajiye kaman baiso yayi, kayan daya cire bodyguard din yashiga duddubawa
ganin kwalin taba da lighter aciki yasa yashigo bayin yakawomai hannu yasa ya karba
sanan yawuce yatafi, kunna tabar yayi yakai bakinshi ya zuko, wani kalan dadi yaji
yadan lumshe idanu sanan ya fuzar da hayakin yana tunani saida yasha kusan kara 5
abayin sanan yay wankan da kyar yay wankan tsarki yafito yana daure dawani
tsinannen towel dan karami a waist ya zauna kan kujera dake dakin yakara danna
botur din dake wajen wani bodyguard ya shigo kafinma agayamai yasan mezaiyi bayi ya
shiga ya wanko hannayenshi tass sanan yaje closet nashi yadauko wasu lafiyayyun
cream kaman na mata yazo yana shafamai ko ajikinshi danna wayama yake saida aka
gama sanan yafitomai da kayan dazai saka kallon kayan yayi native ne hakan yasa
yace “get me english wears, i wants shorts, sneakers, neck chair, a t-shirts with
my perfumes” komawa closet din yayi wani Kenzo belted straight short dark blue
yadaukomai da dolce gabana white logo print t-shirt, sai Rick owens clip fastening
neck chain silver, sai wani Bell & Ross 40MM diamond writs watch dawani Nike Air
Force high top sneakers, saikuma wani farin singlet na CK da boxer ma na CK, da all
turarukan shi yakawo mai, ganin kayan sunmai yasa da yatsa yamai alamun ya ijiye ya
fice, ajiyewa yayi yawuce yafita shikuma yatashi ya shirya cikin kayan dasuka
amsheshi sosai kaganshi kokai waye saika kara juyowa ka kalleshi sabida kalan kyan
dayayi kana ganinshi kaga rich Bobo, wayanshi yadauka a hannu da kwalin tabanshi
sanan yafito daga bedroom din saiga Baban shi dan tsayawa yayi ganinshi hakan yasa
Alhaji yakaraso dasauri cikin falon yana kallonshi yace “wanan kyau haka da Son
dina yayi sai ina”? Hannu yamikamai ahankali yace “car keys Papa” dan kallonshi
Alhaji yayi sanan cikeda lallashi yace “Zayn nadauka yau hutawa zakayi ina kuma
zaka daga zuwanka” hade fuska yayi yace “ka dawo dani against my will are you
trying to ground me ne kuma yanzu” dasauri Alhaji yace “no no nooo, Zayn kasan duk
inda zaka anan Nigeria u cannot go alone, nasan bazakaso hakan ba amman kayakuri
nan ba Indiana bane please my Son, kaji yaron Albarka, nasan nama laifi but banace
maka sorry ba” Alhaji yakara matsowa kusadashi sanan yadaura hannunshi yakama
kafadarshi anatse yace “your Dad have so many enemies Zayn, inada yan adawa dani
kaina bansan iya yawansu ba, kuma wanan da next meeting namu da board na directors
dudda ban fadama kowaba but I am planning to announce you as the new CMD, inaso
nabarmaka komi nawa nahuta na tsufa Zayn baka gani ba, so please Zayn dina you
should be careful, ko’ina zaka go with bodyguards naka, go with them do that for
your Papa please my son” yanda yaga Baban shi na lallabashi tunda ya iso garin nan
yasa yaji yadan bashi tausayi, shi bawai ta CMD shi ko menene yakeba all he wants
is kawai yafita yaji dadi, murmushi ya kakalo sanan ya gyadama Alhaji kai ahankali
alamun ya yarda dasauri Alhaji yace “ka yarda bodyguards sudinga binka”? In a very
very lazy voice yace “yes Paapa” wani irin dadi Alhaji yaji yaciro key mota daga
aljihun shi yarike a hannu sanan yace muje waje kaga motan ka, waje sukayi
bodyguards su hudun na binsu abaya wajen wata wild car Alhaji ya taaya sabuwa fil
ko bare ledan kujerun ba’ayiba sanan yabama babban bodyguard din key motan yace
“drive safe, kubiyu zaku dinga binshi” sanan yakalli Zayn din yace “ankira magrib
muyi salla kafin kafita ko”yatsine fuska yayi ahankali yace “zanyi ahanya Papa”
“tom adawo lpy, ku kulan mini da d’ana” atare sukace “yes sir” sanan daya yabudema
Zayn din bayan mota, ahankali yatako yashiga bayan ya zauna sanan yamaida kofan
yarufe yakoma gama ya zauna bodyguard dake tukin yaja motan Alhaji na daga musu
hannu suka fice.

Wani kalan ijiyan zuciya Zayn yasaki murya chan kasa yace “I hate this house” murya
chan kasa yace “take me to Area 3 Old lady’s house”…..

*****
Har sukakai kofar gidansu Shafa bata cemata komiba kan dakalin dake kofar gidan
Shafa ta zauna tace “jeki juye ruwan kifito” ciki tawuce taje tajuye ruwan tafito
rike da empty tulun tana kokarin daurawa aka Shafa tamike tasa hannu ta fizge tulun
cikin fushi tai gaba tace “bazaki kara komawa rafin nan ba muje gidan mu nabaki
ruwan mu kikai” tai gaba dasauri Farrah ke binta har zuwa gidan su babu kowa agidan
ko’ina tsaf tsaf saida sukaje gaban babban randansu sanan Shafa ta sauke tulun
tashiga deban ruwa tana zubawa aciki gabanta Farrah taje ahankali tamika mata
biscuit din alamun ta amsa wani kalan mugun kallo Shafa ta mata saikuma cikeda
masifa ta yarda kofin datake deban ruwa dashi ta kalli Farrah tace “waike maisa
wawiyace ke kurma eh? Kinfiso ayita cin zalunki aduniyan nan? Maisa bazaki tsayawa
kanki ba sabida kinga bakida kowa bakida gata ke barakima kanki gata ba iyye? Ni
wlh abin namin ciwo idan ana cin zalinki abin namin ciwo” kawai Shafa tadaura
hannuwanta biyu akan fuskanta sabida kukan dataji yazo mata dasauri bataso taga ana
zaluntar Kurman nan har cikin zuciyanta takejin abin, wani irin sanyi jikin Farrah
yayi ganin Shafa na kuka bata taba ganin Shafa na kuka ba sai yau yarda biscuit din
tayi akasa sanan ahankali takai hannunta tacire hannun Shafa dake kan idanunta
tasaukar da su kasa hawaye na fitowa daga idanunta kaman yanda Shafa itama hawaye
ke zubowa daga idanunta dawani irin sauri ta rungume Shafa tana kuka sosai, sunkai
kusan minti biyu dukansu suna kuka da kyar Shafa ta hadiye nata takai hannunta
tashare fuskanta sanan tadago Farrah daga jikinta tana kallon yanda take kuka tace
“dalla to ai nadena kukan kema kidaina” girgiza mata kai Farrah tayi tana kuka,
ahankali Shafa takai hannunta tagoge mata fuska tace “karki damu watarana sai
labari kinji, Allah shine masanin gobe Kurma ke marainiya ce bakida uwa bakida uba
kokuma ince babu wanda yasan ubanki, duk wanda yaci zalin maraya zaiga sakayya
kiyakuri kinji amman kuma daga yanzu zaki dinga tsayawa kanki kinajina” dasauri
Kurman ta Gyadamata kai, hannunta Shafa takama taja zuwa dakinsu madubi tadauko
suka fito waje sanan ta kama hannun Kurman tasamata madubin aciki tace “kalli kanki
kurma, tunda nake akauyen nan bantaba ganin yarinya mai kyau kyakkywa datafi kowa
gashi ba dudda muna karkaran fulani kowa nada gashi amman kinfi kowa tashi irin ki
ba, kalli yanda suka zamar da ke, kalli jikinki” Shafa taja wuyan riganta ta bude
shoulder nata duk tabon duka, tace “ke mace ce kinga Inna tana cemin baikamata diya
mace nada tabo ajikinta ba sabida zatai aure, miji bayason tabo ajikin matarshi, su
Rakiya da Mamanta na neman lalataki, su wulakantaki sabida sunga bakida kowa amman
basusan kinada Allah ba sanan kinada ni, karki kara yarda wani yadakeki kinji,
kinada wayau gaki da Basira da kwanya kurma nihar tsoro kike bani wani zubin kada
ki kara bari kowa yaci zalinki kinji, inhar kina sona kimin alkawari, kinmin
alkawari zaki dinga tsayawa kanki ki zama jaruma?” Dasauri Farrah ta Gyadamata kai
hakan yasa Shafa tai wani murmushin jin dadi tace “kokefa, zo muje kigani” kitchen
dinsu suka shiga Shafa ta kwaso barkono da attarugu duk Farrah na kallonta zubawa
tayi a turmi ta daddaka yau laushi sanan takawo ruwa ta zuba itadai Farrah na
kallonta Dakinsu ta shiga tadauko wata container na turare ta bude ta zubar da
turaren saida Farrah tabude baki sanan ta dauko lariya ta tace kayan miyan, ruwan
ta dauka ta dura a goran yacika tam sanan ta rufe ta tashi tazo tamikama Farrah
tace “gashi kidinga sokewa gefen zanin ki, duk wanda zai cuceki ki dauko ki fesamai
a fuska kigudu wanan shine makaminki daga yau kinji” karba tayi dasauri tana
jujjuya goran tana murmushi sanan tadago takalli Shafa baki tabude zatai magana
hararanta shafa tayi tace “wlh kika batamin suna saikin sani, banson godiya ni
bance ki magana ba kafin dan makogoronki ya yage” dariya Farrah tayi sosai sanan
tahau tsalle tana kallon goran itakuma Shafa tashiga maida komi sanan tadebo musu
tuwo zama tayi taci abinci ita kanta Shafan barmata tayi ganin yanda takejin yunwa
saida ta cinye sanan suka sha ruwa suka tashi Shafa tace “kome Moddibo zai baki
kadaki sake kici bakisan barbaden mezai miki ba” Gyadamata kai tayi sanan Shafa ta
daukan mata ruwan suka wuce suka fita awaje suka bama yara biscuit din har gida
Shafa tarakata awaje tabata tulun sanan tamata saida safe itakuma ta shige gida ta
juye ruwan zata kara fita Malam dake alwala yace “ke wuce gobe dasafe kya karasa
cike komi mangariba tayi jeki salla” Inna dake iza wuta tai kwafa batace komiba.
.

💫 FARRAH💫

✍🏻M SHAKUR
5️⃣
EPISODE
Gaban wani simple madaidaicin gida bodyguard din yay parking gidan nada normal kofa
babu gate sanan ga dakali a kofar gidan dayasha simenti, budemai kofa bodyguard din
yayi yakai kusan 10min ko motsi baiyiba sai daddanna wayanshi dayakeyi sanan daga
bisani yadan yunkara yasauko ahankali sanan yashiga cikin gidan yana yatsine fuska
dan gidan tsoro yake bashi sabida akwai yana yana shifa gidaje marasa kyau ba irin
gidansu dayake nan glass house ba tsoro suke bashi, dayake magrib yayi duhu
yasomayi duk wuta akunne suke, tsakar gidan ya shiga da tabarma kenan a shimfide
babba ga dadduma akai wata mata datadan tsufa nakan dadduman zaune da hijabi da
charbi a hannu saikuma wata mata haka dake goye da yaro a baya tana gaban murhu
tana tuka tuwo ganin Zayn yasa tace “Zayn nake gani haka koko idanuna ne
Innalillahi Zayn wai mekakeci kake kara girma haka?” Kallo daya yamata yadauke kai
yakarasa inda Kakarshi take batare daya cire takalmin kafanshi ba yahau kan
tabarman yakasa zama yana kallon Kakarshi dake kama da Mami shi sosai dake addu’a
daidainan ta shafa sanan tadago kanta ahankali cikeda murmushi ta kalleshi cikin
hali irin na manya masu kuma kamala ta jaye gefe kadan dagakan clean lallausan
dadduman ta sanan ta nunamai wajen tareda mikamai hannu tace “tahonan ka zauna dan
Albarka amman kada katakamini dadduma da takalmin ka” tai maganan tana kama
hannunshi hakan yasa ahankali yazauna kan dadduman yana matsawa gaba da sauri dan
bayason bayanshi Ya jingina da bango cikin hausanshi datake nan kaman yana turenci
tsabagen gayu da zama akasan wajen yace “kidawo gidan mu old lady, this house is
scary” sosai take kallonshi daga yanda yake maganan yana kalle kalle kasan dagaske
gidan nabashi tsoro ko kadan Zayn baisan menene wahalan rayuwa ba gidanta gidane
mai kyau tsaf tsaf Mami tayi tayi ta chanza mata gida tace “a’a ita agidan da
mijinta yamutu ya barmata zata mutu itama, Mami na gyara gidan sosai gidan tsaf
tsaf naida wani aibu ko makusa, tanason jikanta saisa ita karan kanta tadage da
addu’a akanshi Allah ubangiji ya shiryamin mata dashi, murmushi tayi sanan takai
hannunta kan fuskanshi tace “waini kazo gaidawa ko gidan nan sai wani kalle kalle
kake agidan mezai zo Ya cijeka bayan ina tareda kai anan, ka gaida Lami kuwa Matar
Kawu, kaga kayi kani ma, gaidata” ko kallon inda Kakan shi ke nunamai bai kalla ba,
murya chan ciki yace “ina yini” dasauri matan ta amsa tace “sannu Zayn anzo lpy”
bai amsata ba saima Kakannshi daya kalla yace “zan tafi Old Lady” hararanshi tayi
tana dunguremai kai tace “waikai haka ake zuwa gaidani baka iya zama kaman ana
koranka ka tsaya kaci abinci” girgiza mata kai yayi yana yatsine fuska y dasauri
tace “namaka dambun nama fa ko har shima bakaso” for the first time tunda yashigo
gidan yasaki murmushi hakan yasa ta mike tace “ai nasan Zayn da dambun nama na da
aakacemin kadawo dakaina namaka dazu dan nasan zakazo duba ni bari nadauko maka”
tai maganan tana shiga dakinta, wani roba ta dauko na dambun nama tafito dashi yana
tsaye yana jiranta bashi tayi ahankali ya karba yana budewa yadeba yakai baki yaci
yanadan murmushi batare dayace thank u ba yace “bye Old lady” ahankali tace “sai
gobe Dan Albarka” tabi bayanshi da kallo harya zaure, tadade tsaye ahaka harsaida
Lami tace “Mama” ajiyan zuciya tasauke sanan ta taho ahankali tazauna tace “Lami
ina matukar yima Zayn addu’an shiriya, yaron nan baisan komi kan rayuwa ba banda
jin dadi, bai iya godiya ba, ko daraja dan adam ba, kawai wayanda yakeso, yakuma
sani aduniyan nan daga mahaifinshi sai mahaifiyar shi sai ni kuma, banda mu ukun
nan kowa wulakantacce ne awajenshi, mu dinma dayake so Wanan zuwan minti dayan
shine matukar so awurinshi, Lami jibi yanda jikana yakoma jibi kalan dake gemunshi
jibi kalan kayan yahudawan dake jikinshi Ya Allah ka kawomana Wanan saukin
jarabawan, iya abinda nasani shine tunda har mahaifinshi ya tursasashi aka dawo
dashi Nigeria da karfi da yaji to shiriyan tazo kenan, Wanan shine mataki na farko
ahankali ahankali zaka dawo yaro nagani Zayn, Allah ubangiji ya dubamini lamarin
ka” ahankali Lami ta amsa da Ameen sanan takawo musu tuwon dan suci.
Mota yashige bodyguard suka rufe motan ko kadan he’s not happy, and nobody
understands him a family shi, he don’t like Nigeria ko kadan, komi na Nigeria is
boring, yariga yasaba rayuwan kasan waje, all his friends are there, gawajajen
hutawa daban daban, ga mata, matan kasan waje sunfi na Nigeria yan kauye saisa
bamasa burgeshi ko kadan, ya bala’in jin bakin cikin yanda Papa yasa aka je da
karfi da yaji aka daukoshi aka dawo dashi Nigeria kuma saiya rama, saiya mishi
abinda saiya gwammace yamaidashi kasan wajen daya zauna a Nigeria, wani kalan
murmushi yayi take yaji zuciyanshi yayi wani kalan sanyi.

Sunyi tafiya mai nisa sosai sanan sukakai club din dayasa akaishi one of the
biggest club na Abuja, presidential club na yaran shugaban kasa da minitoci da
yaran gwamnoni ne ke attending, plate number motanshi kadai aka gani aka budemusu
gate suka shiga sukai parking wuraren 9:30, sanan bodyguard din suka budemai kofa,
kaman bayaso yafito daga motan tsayawa yayi yanabin wajen da kallo dudda ya bala’in
hadu amman still ya raina club din but yaya zaiyi he will manage din, taba yaciro
yakai baki bodyguard din yakai lighter dasauri ya kunna mai hakan yasa yawani zuko
taban sanan yakalli bodyguard din awulakance yawani irin fuzarmai da hayakin a
fuska cikin muryan nan nashi na irin yan iskan nan yace “go and make arrangements,
VVIP nakeso” cikeda girmamawa bodyguard din yace “yes sir” sanan yawuce ciki
shikuma dayan bodyguard din na tsaye dashi yanasha yana fuzamai hayakin a fuska.

“Damnnnn! Who is that Rude handsome dude?” Wacce ke tukin motan suna shigowa tai
maganan, da sauri wacce ke kusada ita takalli Zayn da Badiya ke nunamata tace “Oh
my Goosh, waye wanan handsome yaron, dan waye? Yaron waye shi? I’ve never seen him
a club din nan Bady” dasauri Bady tace “me too” karasawa sukayi sukai parking suka
kashe motan, mirror Bady tabude tana gyara fuskanta dayaji makeup takara gyara bone
straight wig din dake kanta sanan tadauki iPhone 13 pro max dinta tabude kofa
tafito tanadan satan kallon Zayn dabaima lurada su ba, tabanshi yakeshi na farkon
yakara yasa na biyun abakinshi bodyguard din na kunnamai yacigaba da zuka, maida
kofan motan tayi tarufe batare data kalli dayan bangaren ba tace “Meesha” dasauri
Ameesha ta zagayo ta inda take tana kallonta hakan yasa Bady ta kalleta tace “let’s
go and say hi let’s be his friend” dasauri Ameesha tace “so kike ya wulakanta mu
kina ganinshi kinsan yanada wulakanci bazani……” “nina tafi” Bady da hankalinta
gabaki daya yakoma kan Zayn tai maganan tana wucewa, daidai zata tsaya agabanshi
bodyguard din shi yatareta cikeda nuna kwarewan aikinshi yace “who are you Miss”?
Dan murmushi tayi feeling embarrassed tanadan satan kallon Zayn din da dudda suna
gabanshi amman ko ido bai dagaba ya kallesu saima wani waje daya juya yana kallo,
murmushi yake tayi ta nuna kanta tace “I am Badiyya Utman daughter na chief of
justices na federation” tai maganan tana nuna ID dinta hakan yasa bodyguard din ya
matsa gefe ahankali alamun zata iyama kai gidanshi magana karasawa gaban Zayn din
tayi dab dashi tana kallon fuskanshi tace “Hey” dan janye idanunshi yayi daga inda
yake kallo sanan yakalleta hannunshi rike da karan taba ya zuko sanan tawani irin
fesamata hayakin a fuska batare dayace uppan ba wani kalan murmushi tayi na yan
bariki tace “ohhh I take that as your hello, I’m Badiyya but u can call me Bady,
26yrs old, read international relation a school, I always come here to have fun
idan ina Nigeria, friends”? Tai maganan tana mikamai hannu alamun su gaisa idan yay
accepting friendship din nata sabida yanda yake kallonta yana karemata kallo irin
typical dan iska dinnan marasaji daidai lokacin dayan bodyguard dinshi yakaraso
wajen cikeda girmamawa yace “sir everything is set” wani irin fuzar mata da last
hayakin taban yayi a fuska sanan ya jefar da karan taban kasa yasa kafanshi ya
murje kafin yakalleta yakalli hannun datake mikamai na su gaisa yace “try again
some other time” yana maganan yabi ta gefenta yawuce shida bodyguards dinshi sukai
ciki wani juyawa tayi tabishi da kallo abinda yamata ya bala’in burgeta arayuwanta
tanason irin yan iskan yara haka yan gata stubborn rude guys masu kudi hakan nan
suna mahaukacin burgeta. “Ke naga he turned you down” Meesha data karaso wajen tai
maganan itama tanabin bayanshi da kallo, Bady tace “tunda nake zuwa club dinan babu
wani guy daya taba turning dina down hasalima kowa addu’a yake Allah da nakulasu
yau WHO IS THAT GUY!” Tai maganan cikeda bala’in so tasan koshi waye sanan takira
daya daga cikin security dake gadin wajen da hannu dasauri yazo yace “gani Hajiya”
anatse tace “waye gayen nan”? Shiru yamata baice komiba dan murmushi tayi she knows
what she needs to do hakan yasa tabude handbag dinta taciro bandir na $dollars note
tabashi dasauri yakarba yana godiya nak…… “Bana bukatar godiyanka tell me
everything akan guy dinan daka sani” anatse yace “Hajiya bakiga plate number
motanshi ba ansaka Ganuwa, d’a tilo da Allah yabawa wanan shahararen mai kudin nan
ne” wani irin zaro idanu Ameesha tayi tace “Bady mai Ganuwa airlines, Baban shi is
the second richest Man in the world, duk Nigeria babu kai kudin Baban shi I can’t
believe this” dariya security yayi yace “aikam shine sunanshi Zayn ammafa yaron nan
bayajin magana har a kasan waje yayi suna” wani irin juyawa Bady tayi tai ciki
jikinta har tsuma yake itama Ameesha dasauri tajuya tabita dukansu yaran masu kudi
ne, and wajen nan kowa dan mai kudi ne but tasan kowa will want to be with yaron
Ganuwa, the only heir na Ganuwa Family bari tai sauri taje kafin wata acikin club
din taje ta makalemai koma kafin asan koshi wayene mata su tarun mai chaaa.

This book is 500 pay into


3107021073 aisha Muhammad first bank sainai adding naki a group din.

Chat me up directly by clicking on this link


wa.me/+2347012181461

💫 FARRAH💫

✍🏻M SHAKUR

6️⃣
EPISODE
Ciki suka shiga ga kida natashi ta ko’ina masu shan giya nasha masu shan shisha
nasha, masu cin nama abinci naci ana rawa, masucin pizza naci, tunda tashiga ciki
take kalle kalle kafin idanunta sukai benen wajen wanda shine VVIP din dan club din
gabaki daya shi VIP ne, yana zaune kan katafaren kujera mai kyau ankawomai wata
lafiyayyen shisha pot mai kyau yana shan shisha yanashan taba duka shikadai yanabin
wakan dake tashi ahankali yanadan rawa da kafa shi kadai abin so classic bodyguard
dinshi su biyu na tsaye ta bayan kujeran dayake suna gadinshi.

Wani irin murmushi Bady tayi tana kallonshi daganan inda yake tace “Ameesha tunda
nafara zuwa club din nan bantaba ganin gayen daya burgeni kaman guy dinan ba like
whattttttt-daaaaaaa, Gurl this is baddest guy how far zomuje” make kafada Ameesha
tayi tace “bansan nazama abin dariya a club din nan yau nidai bari kiga naje chan”
gaba Bady tayi tace “muhadu anjima” sanan tama wani worker dake wajen magana alamun
yakawo usual, sanan tawuce saida taje daidai gabanshi bodyguards dinshi basu
hanataba dansun ganeta sanan tawani tsugunna agabanshi in a very sexy way tana
kallon idanunshi dasuka kankance sabida yanda yafara buguwa yana kallonta sanan
ahankali takai hannunta takarbe karan taban dake hannunshi duk yana kallonta sanan
tamike tsaye takai taban bakinta tazuka sanan tafara wani irin rawa tana jujjuya
duk wani halitta dake jikinta tana kallonshi kaman yanda yawani jingina akujeran
dayake pipe din shisha nabakinshi yana kallon jikinta tundaga kan yatsanta har zuwa
saman kanta, idan kaganta bazama kace musulma bace sai in tagayamaka sunanta dan
wani skirt din iya guiwa ajikinta daya kamata dan milk dawata black crop top mai
hannu daya, yanda yake kallonta tana rawan kasan tantirin dan iska ne, bakaramin
dadi tajiba ganin yanda yake kallonta ba dan ga dukkan alamu tai capturing
attention nashi sabida yanda taga yana hun jikinta dakuma suran jikinta da kallo
hakan yasa tacigaba da karyamai kugu tana kadamai kirji da kyau sanan tacigaba
dashan taban tana rawa tana zuwa gabanshi ahankali tana kallon yanda ya bubbude
kafafu pipe din shisha nabakinshi still yana kallonta zama tayi kan cinyanshi
tabashi baya sanan takama hannunshi daya dababu komi cikinshi takai kan fatan
cikinta dayake nan abude sanan awani irin hankali tafara bashi lap dance irin na
yaran banza tana feeling yanda gabanshi ke mikewa takai kusan 2min tanamai lap
dance din sanan yawani irin zare hannunshi daga kan cikinta babu kunya ko shakkan
uban kowa nawajen kawai ya chapke boobs dinta guda daya yawani irin matse da karfi
sanan yawani saki pipe din shishan hannunshi yakai hannun yakama kafadarta yajuyo
da ita azafafe Saura kadan kanta yabugu da nashi gabanta nawani irin bugawa bum bum
bum wani irin murmushi tana kallon lips dinshi dasukai jajir tace “what a man
you’re, I am Bady I wanna be your frien……” wani irin watsa mata hayakin dake
bakinshi yayi a fuska dayasa ta lumshe idanu ahankali tana shakan kamshin da
hayakin shishan keyi sanan ahankali tabude idanun takalleshi suka hada idanu. Babu
shakka ko kunya kowani abu cikeda gadara dakuma tsantsan rashinji da yanayi na
buguwa dayasoma yi yace “I want to f*ck you, how much is your pay”? Tana wani irin
kallonshi itama kaman yanda yake kallon nata tace “one PJ (private jet) with my
name” yatsine fuska yayi yace “done” sanan yawani yunkura yana sakin boobs dinta
daya rike dasauri ta sauka daga jikinshi ganin yana neman yaddata ko kallon
bodyguards din baiyiba yawani fizge hannunta yay hanyar rest room da ita, ita ko
kadan batasan anan zaiyiba, bayin maza yashiga da ita yamaida kofan yarufe
bodyguards dinshi suka tsaya agaban kofan, wani irin murmushi tayi tace “u want it
here” tabe baki yayi yana cire zip na 3quater jikinshi yana kokarin ciro abun sanan
yawani irin juyarda ita tana facing mirror dake wajen yaja skirt nata sama shifa
baida lokacin cirema mace pant saidai ya barka baiyi wata wata ba kawai karan barka
mata pant taji dakuma shiganshi da karfi wani irin kankame bangon wajen tayi da
hannunta, jikinshi har bari yake, he don’t think zai iya surviving a day without
sex tun yana SS1 a US yafara having sex rashin lafiya kawai kesa yay fashi, he
loves it, ko ranshi abace he finds peace idan yayi, nishinshi kawai kakeji abayin
itakuma ta danne bakinta gam jin kaman zata mutu Dan yaron is so goood mai triple
o’s, almost awa daya darabi yayi sanan yahau wasu kalan ihu yana fincikan riganta
sama yakama duka boobs nata ya bala’in matse sanan yay amai tareda resting jikinshi
abayanta yay shiru wani irin kallonshi take tacikin madubi yanda idanunshi suke a
lumshe wato apart from dan iska neshi kuma shagwababbe ne, zare kanshi yayi yawuce
bayi yana wanke kanshi itama tashi wani bayin kusan atare suka fito ko kallonta
baiyiba yazo zai wuce dasauri tasa hannunta takama hannunshi sanan tasha gabanshi
cikeda don yakulata tace “at least tell me your name Mr Rude” dan yatsine fuska
yayi yace “Zayn” sanan yawuce zaiyi kofa yana karban hannunshi dasauri takara shan
gabanshi tace “Zayn wait!” Tsayawa yayi chak yadan kalleta jitayi tsigan jikinta
sun tashi sabida yanda idanunshi keda masifan kyau, lips dinta ne suka dan hau rawa
ahankali tace “nafasa karban PJ I was actually testing you, nakarbi PJ wazance
yabani agida, I want something else” dan yatsine fuska yasakeyi kaman kashi kemai
magana amugun wulakance yace “and what’s that” murya chan kasa tace “to be your
friend” wucewa yayi yace “you stand no chance” yasa hannu zai bude kofan dawani
irin sauri ta shiga gabanshi ta tsaya gaban kofan tana kallonshi ganin dan iska sai
ta hanyar Iskanci ne zaka iya shawo kanshi yasa tace “how about your sex buddy?
Your clubbing buddy? I really don’t wanna loose you, you are the best man daya taba
sexing nawa, you love sex and I love sex, you love clubbing and I love clubbing,
you smoke I smoke, I wanna be your friend in this 3 things kaji Zayn no emotion
attach” tunda take maganan yake kallonta saida tagama tass sanan ya yatsine fuska
yace “okay” bata jiraba ganin yanada mugun jan aji da wulakanci tasa hannunta
tacire wayanshi dake aljihun riganshi tana budewa taga ba key number ta tasaka
sanan tai flashing sanan ta murmushi tabashi wayan tace “done, let’s go” tabude
kofan suka fito ko kallon bodyguards dinshi baiyiba suka koma inda suke yacigaba da
shaye shaye itama tanayi tana rawa ajikinshi he’s enjoying her company sosai dan
tanada surutu amman kuma baya kulata, saida tai rawan tagaji sanan takoma gefenshi
tanashan shisha tace “how old are you Zayn” alalace dan yasoma buguwa sosai yace
“26” “wow” tafadi ahankali dan bata taba sanin yaron datake shekaru daya dashi zata
iya barin yacita ba, though sha Zayn yafita girma da jiki da tsayi sosai kawai
yanayin shi datagani ne ma na baida wani dalilin yimata karyan shekarun shi yasa ta
yarda kuma dama yaran masu kudin nan Allah na horemusu girman jiki.

Wajajen 1 nadare shima sabida Alhaji dayakira bodyguards dinne yace su dawo dashi
gida yasa sukazo gabanshi yabugu iya buguwa dagashi har Bady, anatse bodyguard din
yace “sir your Dad yace mudawo dakai gida” wani kallonsu yayi ya huramusu hayakin
taban cikin yanayi na maye yace “that old man should leave me alone, I want to
enjoy my life, I don’t want to go back to that house, tell him I am not coming
back” kallon dayan bodyguards din babban yayi yace “go and pay for everything we
are going home” cikin ihu Zayn yace “I said I don’t wanna go” yay maganan yana layi
yana fadawa kujera Bady itama cikin maye tahau dariya kaman mahaukaciya tace “Mr
Rude u are very good in bed” cikin maye yakalleta yace “really” gyadamai kai tayi
tana kai hannunta kan lips dinshi tace “your gun is veryyy bigggggg like all this
giants from cartoons hhhhhhhh” ta kwashe da dariya sosai sanan ahankali tace “I
really like you” zai mata magana bodyguard din suka dagashi atare, dasauri Bady
tace “why are you taking Mr Rude too” kobi takanta basu yiba suka fice dashi yana
surutan da ba’a ganewa zuwa mota, abayan mota suka kwantar dashi sanan suka maida
motan suka rufe suka koma gaba suka tada motan sai gida.

Atsakar gida sukaga Alhaji daya kasa bacci tsaye yana sanye da jallabiya tun kafin
suyi parking yayi wajen motan suna parking yabude bayan yana kallon Zayn din
dakaman yay bacci babu abinda yake sai wurin taba dasauran kayan maye ahankali
Alhaji yay tapping fuskanshi yakira sunanshi. “Zayn! Zayn Son” bude idanu Zayn yayi
ahankali yakalli Alhaji sanan yatashi zaune yawani yunkuro da layi zai fita daga
motan sai amai ajikin Alhaji, ko damuwa baiyiba saima wani rungumeshi da Alhaji
yayi yace “haba Zayn mesa zaka fara Wanan shaye shayen, gashinan cikin ka bai saba
dashi ba jibi yanda kake amai, sannu yarona, sannu Son” saida yagama tass sanan
yature Alhaji cikin maye yace “leave me alone Papa, u brought me back, I hate you
Papa, you are the world most awful Dad”.

Chat me up directly idan kinason book dinan.


wa.me/+2347012181461

💫 FARRAH💫

✍🏻M SHAKUR

7️⃣
EPISODE
Ko kadan Alhaji bai damu da maganganun dayake ba rikeshi yasakeyi yace “muje ka
kwanta” tayashi bodyguards sukayi yana sumbatu da surutai haka sukai ciki dashi.

Mami dake tsaye gaban window dakinta tana kallon komi dan tunda taga Alhaji yarasa
sukuni tasan cewa Zayn baidawo gida ba, ganin yanda yadawo abuge yay shaye shaye
harda amai yasa ahankali tasaki labulen window tawani zauna akujeran dake jikin
window jikinta kaman an kwaramai kankara. “Innalillahi wa innailaihi raji’un” tai
salati ahankali, tadade zaune ahaka sanan tawuce tashiga bayi tadauro alwala tazo
tahau kan dadduma ta kabbarta salla.
Kwantar dashi sukai akan gadonshi Alhaji yaciremai takalman kafanshi sanan ahankali
yajamai bargo ya rufamai yawuce yafito falon inda bodyguards dinshi sukenan tsaye
cikin tsananin fushi yace “menene amfanin ku haaa nabar care wannan karamin yaron
nawa a hannunku kunbarshi yana shaye shaye batare dakun hanashi ba, inada ina kuka
kaishi tell me everything” yay maganan yana zare jallabiyan jikinshi da Zayn yabata
da amai yarage Saura dogon wando da t-shirt fara mai kyau ya ijiye rigan sanan ya
zauna yana kallon bodyguards din dasuka fara magana tundaga fitansu har zuwa
dawowan su babu abinda suka boyemai har restroom scene din.

Goshi Alhaji yadafa cikeda damuwa yakai kusan minti daya ahaka sanan yadago kanshi
yakalli bodyguards din yace “you guys are dismissed, kuje ku kwanta I will sleep
with him yau” wucewa sukayi suka fita saida suka maida kofan suka rufe sanan Alhaji
yatashi ahankali yakoma dakin da Zayn din yake a kwance, gefen gadin yazauna
ahankali yana kallon fuskanshi yanda yake bacci peacefully, murya chan kasa Alhaji
yace “why Zayn? Why did u choose this path eh? Ban haneka da komi ba, duk abinda
kakeso nabaka maisa kazabi wanan rayuwan eh? You are still very small you are just
26, kona maka aure ne eh”? Yay maganan yana kallonshi still sanan ahankali yatashi
yazo ta saitin kanshi yazauna ya jingina da bangon gado yana shafamai kai kaman
wani dan yaro ahaka bacci yay awon gaba dashi.
******

Monday!
Ahankali yake bude idanunshi kanshi yamai wani kalan nauyi, da kyar ya iya tashi
yazauna, Madaran dayagani a glass cup kan side drawer yasa hannu ya dauka ya kurba
tass ya shanye sanan yatashi ahankali he’s not even in the mood yau yakira kowa
baida karfin magana sabida kanshi, bayi ya shiga yakai kusan awa biyu yana wanka
bubble bath da ruwa mai zafi sosai sanan yafito sanye da bathrobe, Papa yagani
zaune akan gadonshi ya shimfidamai wani complete set na suit na Italian black
hadadden gaske na Armani, akasalance yace “morning Papa” “morning Zayn dina, Zayn
mai kiran Baban shi da suna kala kala yau Papa, gobe Abba, gata Dad, citta Baba”
Alhaji yay maganan yana murmushi sanan yatashi yana daukan hanger na suit yakaraso
gaban Zayn din yamikamai yana kallonshi yace “get dress in this, we are going to
office dina yau, by 10 munada a very important meeting da board of directors kaji”
dan yatsine fuska yayi yace “but I……” hannu Alhaji yasa akan lips dinshi looking
very serious yace “no buts today Zayn, sabida rana irin tayau ne dalilin dayasa
nasaka aka dawo dakai Nigeria, just do this for your father kaji ka shirya ina
jiranka a falon Maman ka” Alhaji na maganan yajuya yafice, wani kalan gajeren tsaki
yaja cikeda korafi yace “I told this old man ni duk wani harka na office dinshi
banso, I am not interested ahhhh, why is he so adamant” yay maganan yana shiga
closet dinshi, kodan yabatama Baban nashi rai saiya yabata kusan awa daya yana
shiryawa sanan ya shirya yay wani irin kyau, for the first time Zayn looks like all
this serious working class young guys masu hankalin nan, dudda farin gemun na nan
but still he looks so decent sabida baya saka kaya haka sai kayan yan iska, bakin
coversgoe yasaka na dolce gabana sanan yafito yana baza uban kamshi babu maganan
wani sallan safe, a compound dinsu yaga Hajiya Mariya dauke kai yayi kaman bai
ganta ba itama haka daman duk eye service ne sabida ubanshi, flat dinsu Ya shiga
Mami ce kadai zaune a dinning tanashan fresh orange juice, zubomai idanu tayi ganin
yay kyau yay kaman mutum dan murmushi kadan yayi sanan yataho dinning din dukawa
yayi yarungumeta tabaya yadaura fuskanshi akan shoulder nata ashagwabe yace “good
morning Mami, are u still angry with me”? Girgizamai kai tayi sanan taja kujeran
kusada ita alamun yazauna hakan yasa yazauna yana kallon fuskanta, murmushi tayi
tace “kayi kyau sosai haka nakeso kazama serious person” murmushi yayi yace “Mami
yunwa nakeji” hararanshi tayi tana daukan plate tace “ba dole ba bakada abinci sai
madara tun mana yaro ina hakan zai yu” chips tazubamai da miya sanan tasa fork
tadawo tazauna tafara deba tana bashi yana karba yana danna waya she just wanna get
close to him, zata rage mai direct fada, zata dinga kai fada with love and
affection she believe Allah zai taimaka mata, da safen nan ta tambayi bodyguards
nashi suka fadamata komi daga farko zuwa karshe, hankalinshi nakan waya yana cin
abincin tace “Zayn” ahankali kaman wani dan yaro yace “uhn” anatse cikeda hikima
tace “kanason mu maka aure”? Dawani irin sauri yakalli Mami haryana neman ya kware
dasauri yadauki glass of water yasha sanan yanuna kanshi yace “Mami ni aure, I am
too small for marriage, and besides ma aure sucks, I don’t wanna tara mata sukica
gida kaman Dad” yay maganan yana yatsine fuska irin dagaske abin disgust him dinan
sanan yace “Mami banso na auri mace cus babu wacce zata soni for me saidai sabida
what I have, sabida the family I come from, Mami kinga I want a true love, wacce
zata soni tsakani ga Allah sanan zata soni regardless of koma menakeyi, infact
wacce zata soni without even knowing wanene ni kuma kinga babu irin matan nan
aduniyan nan” dan murmushi Mami tayi ganin this is so far the longest maganan da
Zayn yamata in years, ahankali tadauki tissue tana sharemai baki cikin hikima tace
“idan kanaso kasami yarinya dazata soka ahaka kaima you have to be in the best
version of you, you have to be a better person someone that respect kowa be it
talaka mai kudi, someone that feels emotions, someone that understands people and
understand life” ahankali yake kallon Mami tunda tafara maganan murya chan kasa
yace “Mami this is the best version of me” zatai magana Alhaji yafito yana murmushi
ganin yanda Mami kebashi abinci yace “yauwa Matar Aljanna dama abinda nake shiri
nazo nayi kenan nabashi abinci saimu tafi” murmushi Mami tayi shikuma Zayn yakauda
kai yace “nakoshi Mami” sanan yamike tsaye karasowa Alhaji yayi gabanta yamata peck
agoshi yace “mun tafi” murmushi tayi tace “adawo lpy Allah yabada sa’a” “bye Mami”
Zayn yafadi yana gaba, hakanan taji gabanta yafadi dasauri tamike tsaye tace “Zayn”
Zayn dahar yakai tsakiyan falonsu yajuyo yace “uhn” shima Alhaji dake tareda shi
juyowa yayi yace “soyayyan ta tashi bakison yafita ne yazauna dake” dan murmushi
tayi takaraso tsakiyan dakin gaban Zayn din ta tsaya tana kallonshi, hannunta tasa
ahankali tashiga gyara necktie dinshi ahankali tace “I am feeling somehow kaman
kada kafitan nan bantaba jin hakaba kuma” wani kalan murmushi yayi yarike kafadunta
yace “I love you too Mami” hararanshi tayi tace “bacemin daga gani ni” dariya
Alhaji yayi yace “muntafi” har gaban flat dinta tarakasu, agabanta bodyguard yabude
musu bayan jeep din Alhaji suka shiga sanan aka maida kofan aka rufe suka fice daga
gidan, ijiyan Zuciya tasauke tana shafa kirjinta dan wani iri zuciyanta kemata
kaman batada lafiya ahankali tace “Allah ya tsareku” sanan tawuce takoma ciki.

Babban kampanine girmanshi wane NNPC, parking motansu direban Alhaji yayi a
executive parking lodge sanan bodyguard yafito yabude musu fitowa sukayi Zayn
yaciro dark shades yasaka daya karaba fuskanshi wani irin bala’in kyau sanan suka
shiga ciki, zubewa kawai ake ana gaidasu dama dama Alhaji na iya amsa wayanda zai
iya dan nashi ko kallo baiga wanda ya isheshi ba, elevator suka shiga yakaisu 31st
floor, direct zuwa wani lafiyayyen conference room, bude musu kofa bodyguards
sukayi Alhaji yashiga Zayn biyedashi abaya, bodyguards don suka tsaya gaban dakin,
manya manyan mutane ne a conference room din kowa ya halarta CEO kawai ake jira,
duka mikewa tsaye akayi ganin Alhaji, wucewa Zayn yayi direct asalin babban kujeran
na Baban shi yawuce directly yawani fada akai yazauna kowa na tsaye yana kallonshi
amman ko ajikinshi saima zare glass din idanunshi dayayi yakalli Uncle dake tsaye
shima akujeran farko na right hand dinshi, tabe baki yayi abinshi daidai Alhaji
yakaraso wajen baimabi takan mutanen ba sai tsayawa kan Zayn dayayi cikeda tsantsan
so yace “kagaji ko inbude maka bottle water dinan kasha” girgizamai kai yayi
ahankali hakan yasa Alhaji yazauna kan kujeran dakenan close to Zayn din na left
side sanan yace “settle down” hakan yasa kowa na dakin ya zauna yana murmushi
daidai lokacin wata secretary ta shigo takawoma Alhaji wasu files sanan ta wuce
tafita, kafin Alhaji yace “barkanmu da safiya duka, nasan kuna mamakin wanan urgent
meeting dinan dana kira ko” yadanyi murmushi sanan yakalli Zayn, hannunshi yakai
yadaura akan Zayn cikeda asalin so yana murmushi yace “this is my only son Zayn
Ganuwa, yayi graduating from one of the best schools in this world wato Oxford
university, yanada 2 degrees daya under business management daya kuma under
mechanical engineering, yanada masters a business administration not to talk of
wasu good Human Resources courses, programs dayayi, he’s 26 by the way” Alhaji
yasake maganan yana murmushi still yana kallon Zayn din dayama ciro waya yana
daddannawa abinshi, ahankali Alhaji yazare hannunshi daga kanshi sanan yajuya ya
fuskanci mutanen yace “the reason for this meeting shine” yaydan shiru sanan yace
“inaso na sauka daga matakin CEO na wanan kampanin nawa, inaso nabarma dana Zayn
all my companies” shiru dakin yayi kaman kankara koshi Zayn din tsayar da danna
wayan nashi yayi yana kallon mahaifin nashi, Alhaji yace “lawyer na yariga yagama
aiki on all the paper works komi nawa yanzu sunan Zayn ne akai, Zayn ne mamalakin
sa” tura file din yayi gaban Zayn sanan yabashi pen ahankali yace “sign here son”
shiru Zayn yayi kaman bazai karbi pen dinba saikuma ya karba ahankali sanan yay
signing, tafi mutanen wajen suka hauyi, hadiye wani abu uncle yayi awuyanshi sanan
shima yashiga tafi yadafa kafadan Zayn yace “congratulations Zayn” maganganu sukayi
na wanda kampanin zai kara bunkasa sai wajajen 1 sanan aka gama, Alhaji da Uncle da
Zayn suka fito masallaci sukaje salla sukayi sanan Zayn yace “Dad mutafi gida”
tashi Alhaji yayi yace “bari na maida Zayn gida zan dawo anjima” gyadamai kai Uncle
yayi sanan suka fito daga masallacin sukai mota.

Suna shiga motan kwanciya yayi yadaura kanshi kan cinyan Alhaji, Alhaji yace
“kagaji ko” gyadamai kai yayi batare dayace komiba idanunshi a lumshe, Alhaji yace
“karage gudu direba Zayn zaiyi bacci” “Toh Alhaji” direban ya amsa yana rage gudu
sosai, shima Alhajin dan gyangyadi ne ya kwasheshi, kaman daga sama yaji direban su
yataka wani mummunan burki da saida Zayn yawani fado kasa yabugu da kujera shikuma
Alhaji kanshi yabugu da kujera baima damuwa ta Zayn dayay kasa yakeji yace
“Subhanallahi Zayn tashi tashi are u okay, kai Labaran (direba) Maiya faru kataka
burki haka?” Duka yay maganan nan ne in few seconds trying yadago Zayn dake
yunkurin tashi zaune kawai sai hayaki cikin motan within a blink of an eye, wani
kalan mahaukacin tari daga Zayn har Alhaji suka fara suna rike wuyansu cikin 12secs
dukansu sukai passing out.

Bude bayan motan akayi wasu gardawan maza ne dake sanye da bakaken kaya sun rufe
fuskokinsu da mask, Zayn suka wani fizgo a sume suka fito dashi daga motan akan
titin da ranan Allah suka sashi akan machine dasuke taredashi guda 4 dasuka zagaye
motan sanan sukai wani harbi a sama dayasa mutane da motocin dake titin kowa ya
rude sanan suka saki tear-gas kusan guda 10 wajen yahau hayaki sanan sukai cikin
dajin gefen titi da machinan suna arna wani uban gudu, gudu suke cikin dajin nan
nakusan 1hr sanan sukakai wani babban fili da akai clearing grass na wajen ga
helicopter 🚁 pake awajen sauka duk sukayi sanan suka hadu suka dauki Zayn dayake a
sume zuwa cikin helicopter biyu daga cikinsu suka koma wajen machinan suka dauki
wani jarkan man fetur suka bude suka zuzzuba a machinan suka kunna lighter machinan
suka kama da wuta sanan sukai wajen helicopter suka shishiga daya daga cikinsu yace
“let’s go” pilot din ya kunna jirgin kafin sutashi sama.

Tofa jama’a!!!
Yanzu nafara book kucigaba da bina sannu sannu zankai inda kukeso nakai.

Chat me up on WhatsApp idan kinason this book wa.me/+2347012181461

💫 FARRAH💫

✍🏻M SHAKUR

8️⃣
EPISODE
“Alhaji, Alhaji” sama sama yaji ana kiran sunanshi kaman amafarki, ahankali yake
bude idanunshi dayaji sunmai wani irin nauyi da tunda yake zai iya cewa basu
tabamai nauyi hakaba ga kanshi dake wani irin sarawa, alamun mutane yake gani
akanshi yana kokarin ganesu kafin idanunshi sugama washewa tastas wani baturin
likitan shine akanshi hakan yasa yadan ware idanu da kyau yana kallon inda yake
ganin asibiti ne Dr yace “can you hear me Alhaji? Talk to me” yunkurowa Alhaji yayi
zaitashi yace “ya akayi nake asibiti? Ina Zayn? Where is my Son”? Yay maganan
recalling abinda yafaru dasu a mota kaman direbanshi yay hatsari ne the last thing
daya tuna was hayakin daya cika motan. “Ina Zayn dina” Ganin Alhaji yay magana da
kyau yama rude sai tambayan Zayn yake yasa Dr yace “are you having pains anyway
Alhaji”? girgiza kai Alhaji yayi yace “just headache but bashine damuwa ta ba yanzu
ni, ina Zayn, hope babu abinda ya sameshi? Yafadi daga jikina yabugi kujeran mota
hope nothing happen to him kasan jikinshi bai son wahala hope wajen daya buge bai
kumbura ba, shi yana wani daki ne? Ina yake Dr”? Ahankali Dr yadanja baya sanan
ahankali yakalli kofan shigowa dakin yace “police are here lemme send them in they
will answer all your questions” baima jira maganan Alhaji ba yafice da sauri, wasu
manyan polisawa ne agaban dakin, sai Uncle, Mami da sauran matan Alhaji agaban
dakin, matan Alhaji kuka wiwi Mami dai idanunta sunyi jaaaa kana ganinta kasan tafi
kowa damuwa amman ta natsu sosai labbanta na motsi alamun kodai zikiri take kokuma
addu’a take, polisawan Dr yasa su shiga ciki, suka shiga duk suna tsaye anan gaban
dakin sukaji ihun Alhaji, daidai police daya nafitowa yace “come Dr” dasauri Dr
yabisu Mami dasu Uncle sukai dakin suma.

“Dr wanan wani kalan wasa ne, wayay kid……na….pi….ng Zay….” Yama kasa karasa magana
ya sume numfashinshi na daukewa wani irin salati kowa yahauyi, Uncle yakalli police
din yace “Yaya can’t handle this news, do whatever it takes a samo Zayn dan Allah,
Zayn shi kadai Allah yabama yaya na, Zayn is his entire life, please bring Zayn
back” gyadamai kai Babban dan sandan yayi yace “inhar yanda muke suspecting hakane
kidnapping nashi akayi to kuzamto kusada wayoyinku za’a iya kiran daya daga cikinku
suyi maganan iya adaddin kudin dasuke so abiyasu kafin su sakeshi, meanwhile bari
mukoma bakin aikin mu, idan Alhaji ya farfado yana cikin state dazai iya magana
damu Dan shine yasan enemies nashi da wayanda zasuso su cutar dashi ko danshi
asanar damu Dan mudawo muyi magana dashi, dole mu tsananta bincike bana fatan case
dinan yay nisa” gyadamusu kai Uncle yayi yabasu hannu suka gaisa sanan sukai musu
sallama suka tafi
Wanan kenan………
********

Wani irin bude idanunshi yayi tarr sabida wani ruwa wanda yake nan uwa kankara mai
kuma bala’in wari dayaji an watsamai, afirgice yatashi zaune yana kokarin tattaba
jikinshi amman yakasa sabida hannayenshi da aka kulle warin dayakeyi nawani irin
shiga hancinshi yace “f*ck” kafin chan kaman wanda yatuna wani abu yabi hannayenshi
guda biyu da kallo dayaga an kulle da igiya dakuma kafafunshi da suma yaga an kulle
a igiya an dauresu tamau dan har zugi hannun da kafafun sukemai sanan ahankali
yashiga dago kanshi in a very slow manner yana tuna the last inda yake yana tareda
Baban shi a mota aka taka burki harya fado yabuge bin inda yake yayi da kallo
gabanshi daji bayanshi daji gefenshi daji dayan gefenshi ma daji, Babban daji ne
sosai mai girma, sai gawasu mutane daya tabbata maza ne suna sanye da bakaken kaya
su hudu da mask a fuska dukansu suna tsaye tare sun bashi baya babban cikinsu da
karaman waya Nokia mai tocula yana waya da bayajin abinda yake cewa, jakunkunan
yagani irin manyan bag pack dinan guda hudu saikuma babban bargo guda daya, da
toculoli sai bindiga dasuke cikin wani babban jaka manya dayasa yaji gabanshi
yafadi, ko sunji ajikinsu ana kallonsu daya daga cikinsu ne yafara juyowa hada
idanu sukai da Zayn din da idanunshi sukai jajir yana kallonsu taba sauran yayi
alamun suma sujuyo sanan yafara tahowa gabanshi yace “Dady’s boy ya tashi daga
baccin, Hello Zayyanu” wani mugun kallo Zayn yamai cikin zuciya da fushi yace “who
the heck are you guys? What do you want from me? Where am I? Kunsan ni waye”? Har
mutumin zaiyi magana wanda ke waya yace “give me chair Lamido” dasauri dayan yajuya
yana saramai yace “to Oga” sanan yadauko kujeran karba yayi ya ijiye daidai gaban
Zayn yay wani irin zama agaban Zayn yana kallonshi kaman yanda Zayn ke kallonshi da
jajayen idanunshi, cikin dakewa yace “kaine Ogan su”? Gyadamai kai Ogan yayi, cikin
fushi Zayn yace “then who the f*ck are you”? Fas! Wani mummunan mari yama Zayn da
saida Zayn yay ihu. “Shit!” Yakai hannunshi yana shafa wajen tunda aka haifeshi
ba’a taba marinshi ba sai yau, cikin wani irin zuciya still yana shafa kuncin nashi
da kullallen hannuwanshi yace “how dare you slap? I will make you pay for this,
sainasa arayuwan nan baraka karajin kwadayin Marin wani ba” HAHAHA! Ogan yay dariya
kaman wani Boss yana kallon Zayn din sanan yakalli yaran nashi yamike tsaye yace
“kumai ladabi bakin nan nashi ya mutu kafin nazo nai magana dashi” sanan yawuce
chan yana ciro wayanshi yana dialing number dan cigaba da wayanshi.

Wani irin faduwa gaban Zayn yake ganin gardawan maza su uku sunyo kanshi yanaso
yatashi yagudu amman babu dama, duwaiwai yashiga ja yana komawa baya suna binshi
yace “don’t touch me, don’t f**king touch me, I am telling y……” bai karasa maganan
ba daya daga cikinsu yamai kafa abaki sai jini kafin ya ankara saukan dukan maza
kawai yakeji ta ko’ina babu ko digon tausayi sumai ta kafa sumai da hannu, tun yana
iya ihu har bakinshi yau liss ya mutu yana kwance awajen kaman wanda yamutu
bakinshi ya kumbura sosai yana fitarda jini hakama fuskanshi duk ya kumbura sabida
da kafansu dake Dante da jungle booth sukamai duka.

“Oga angama” Lamido yafadi suna komawa baya, Oga ya katse wayan dayake yi sanan
yataho ahankali yazauna akan kujeran yana kallon Zayn din dake kwance akasa yace
“Lamido adagomin shi ya zauna” dasauri sukai kanshi dagashi sukai suka zaunar dashi
saida yay kara sabida azaba sanan suka koma bayan Oga suka tsaya.
Kallon fuskan Zayn din Ogan yayi yace “welldone boys” sanan yakalli Zayn yace “you
look Cute Dadys boy” HAHAHA yakara dariya sanan yace “dagamu sai kai adajin nan
babu mai kwatan ka, kariga kabaro Abuja kabaro yankin garinku ma kwata kwata inda
zan fada maka inda kake dasaikasha mamaki so kada ma kayi tunanin zaka kubuta daga
hannunmu” yay dan shiru sanan yace “mutane uku suka bamu Wanan kwangilan na
kidnapping naka, biyu daga cikinsu naso mu halakaka har lahira kamutu kawai babu
labarinka, mutum daya kuma nasonka da ranka amman sai an gama karbe komi na
mahaifinka sanan za’a maidaka, so the whole case akanka is interesting, kidnapping
aikina ne tun inada saurayi amman bantaba kamo babban nama iri ka ba, kasan irin
kudin dana samu nakuma ke samu akanka kuwa? Yanzu muka fara wasan” Hahaha yasake
dariya sanan ahankali yace “kubashi abinci” hanyar jakansu Lamido yayi sanan
yadauko wani bushashen buredi na irin na naira hamsin da pure water guda daya
yataho gaban Zayn sanan ya Yar akasa kaman yabama kare, ture abincin Zayn yayi
azuciye yace “I am not eating” dariya dukansu sukahau yi harda tafi, tsinkewa
zuciyanshi yayi da kyar ya iya bude baki yace “konawa mutanen dasuka saku ku kamoni
zasu baku zan baku x10 inhar kun sakeni” duk kallonshi suka tsaya yi kaman wayanda
suka gamsu da maganan shi sanan sukahau dariya, kafin Ogan yace “ku karyamin
hannunshi daya” wani kalan zaro idanu Zayn yayi tsabagen shock yama kasa magana,
ganin sun taho kanshi gadan gadan yasa yafara ihu. “Somebody help me, help me,
mutanen nan sun saceni, mutanen nan sun saceni” hannunshi suka fuzga suka warware
kullin sanan suka kama left hand din Zayn yanajin yana gani wanda ke kama da doki
ya ballamai hannu bass tsabagen azaba sumewa ma yayi, Ogan yace “finally gwara yayi
bacci yadameni”.
Wanan kenan……

Tana zaune acikin dakin nan nata ita kadai dayake da duhu ko fitila babu tana zaune
ta idar da sallan isha’i taji muryan Rakiya ta kwalamata kira cikeda bala’i.
“Farrah” tashi tsaye tayi da sauri jikinta harya fara rawa hannunta dasauri takai
ta taba goran pepper spray da Shafa tamata dake makale gefen zaninta tana numfashi
da sauri da sauri. “Wai bakiji ina kiranki ba Shegiya Yar Jaka nazo dakin nan naki
na tumakai kashekine kawai bazan yiba” Rakiya tafadi ranta abace, ahankali tasa
hannu tabude kofan taramo tafito daidai lokacin itama Inna dake sallan isha’i
lokacin da Rakiya tashigo gidan tafito tana kwace hijabin tana daurawa kan igiyan
tsakar gidan tace “meya faru Rakiya”? Cikin fushi Rakiya takalli Farrah daya fito
tana rabewa abango daga nesa dasu, Rakiya tace “yau kin hadu da Modibbo kobaki hadu
dashi ba”? Da bala’in sauri Farrah ta girgiza mata kai tana hadawa da yatsu alamun
a’a basu haduba, cikin fushi Rakiya tadubi Inna tace “Inna kinga dai yarinyar nan
da Baba yasaka mana agida bata gabana bana shiga harkanta, wlh Inna takiyayan mini
Moddibo na, ko ganinshi tayi tama chanza hanya dan banso ko hanya yahadasu, Inna
yau ina kawomiki karanta na karshe wlh wlh na rantse da zatin Allah ko magana aka
kara zuwa akacemin anga ta tsaya tanayi dashi koko kima hada hanya dashi komenama
yarinyan nan ita taja, komenamata ita taja, Modibbo nawa ne nikadai ne matarshi a
kap karkaran nan, idan kunne yaji……” Inna tace “gangan jiki ya tsira” Rakiya tajuya
tawuce dakinsu itakuma Inna takalli Farrah da kanta ke kasa tanaji kaman ta kasheta
tace “in ciyar dake sanan in ciyar da Baffan ki da kudina sanan kice zaki kwacema
y’ata Modibbo Farrah wlh wlh zan iya halakaki har lahira ki kiyayeni” tana maganan
tajuya fuuuu tai ciki ganin Malam yaleko daga dakin ahankali itakuma tajuya takoma
dakinta tasamu gefe daya ta kwanta sai bacci Allah yasota takoshi.

Da asuban fari ta bude ido tana fitowa ta zaga bayangida sanan tadauro alwala,
tadawo dakin ita harta saba rayuwa acikin duhu salla tayi na asuba sanan tazauna
tana addu’a, mahaifiyarta kafin tarasu takoya musu karatu sosai dan haka ta iya ta
iya salla daidai gwargwado sanan bata wasa da addu’a.
Gari nafara haske tafito ita kadai da sanyin safiyan nan nan tadauki tsintsiya ta
share gidan tass, sanan tai wanke wanke, saida tagama sanan tabama tumakan gidansu
da shanaye abinci daidai lokacin Inna tafito daga daki fitowa tayi daga wajen
tumakan ta tsugunna har katsa alamun gaisuwa ko amsata Inna batayiba tawuce bandaki
itakuma tadauki tulu dan fita debo ruwa rafi tanada kuzari da zafin nama nan da nan
tashiga cike ko’ina, tana cikin tafiya zata koma rafin zuwan karshe kenan zatayi
ko’ina yacika agaban rafin taga Modibbo tsaye rikeda wani paranti mai kyau da
buredi kekai da kofi babba dayacika da shayi sai cinyan kaza agefe soyayye dakuma
soyayyan kwai, kallo daya tamai tawani irin juya, dasauri yabiyota yace “Farrah
Farrah tsaya” tana shirin kwasa dagudu yasha gabanta yana kallonta yana murmushi
yabi kayan jikinta da kallo sunyi daka daka dan tabe baki yayi yakalli fuskanta
dahar wani sheki yake dudda ko wanka ma batayi ba ga uban gashi a goshinta da
giranta baki sudik har wani kyalli suke yace “bakiji ina kiranki bane zaki gudu,
Kari nakawo miki nasan ba’a baki abinci awanan gidan bani tulun nan kigani” yakai
hannunshi zai sauke tulun daga kanta dasauri takoma baya tace “iiiiii” cikin yanayi
na kurmanci alamun yabar shi, jiyayi ranshi yabaci daurewa yayi yamika mata tray
din yace “to gashi kici” dauke kai tayi takalli gefe dasauri dan bamataso taga
abincin ranta yabiya, sosai yaji ranshi yabaci cikin fushi yace “wlh idan baki
amsaba zansa akulleki amiki bulala dariya wawiya kawai sabida kinga ina sonk……”
“Farrah” wani irin bari jikinta yayi jin muryan Rakiya daga ita har shi Modibbo
juyawa sukayi suka kalli Rakiya, kana ganinta zakaga tsantsan bacin rai da kishi a
idanunta dan takai minti daya tsaye a wurin amman ta daure dasauri takaraso wajen
Farrah tai baya dasauri danta dauka dukanta zatayi Rakiya tasa hannu ta amshi tray
dake hannun Modibbo tace “Allah sarki Hamma haka kake sona kabama Farrah takawomin
gida, gidan su Atine fa zani nace bari nabiyo tanan, nagode Hamma Modibbo” tai
maganan tana amsa tana juyawa dantama Farrah mugun kallo amman harta bace daga
gudun, juyawa Modibbo yayi fuuu yawuce batare dayace ma Rakiya uppan ba, saida
yabace mata sanan tai kwafa tawuce gida.

Awani irin zuciye Rakiya tashiga gidansu tana ihu. “Farrah, Farrah” Inna datagani
na rege shinkafa atsakar gida tace “Inna ina Farrah”? Baki Inna ta tabe tace
“kinfasan tunda tagama gyara gida ta debo ruwa sai kwasan awakai da shanaye ta wuce
daji kiwo ko Rakiya baki sani bane? Me Wanan ahannunki” ko kallon Inna batayiba
tajuya tawuce tashige dakinsu.

💫 FARRAH 💫

✍🏻M SHAKUR

Littafin nan is 500 pay into 3107021073 aisha Muhammad first bank Saiki turomin
evidence of payment ta WhatsApp number na 07012181461 sainai adding naki a group
din danake posting.

9️⃣
EPISODE
Tunda aka haifeshi yataso yafara wayau baitaba shiga wani yanayi na azaba dazaisa
harya furta sunan mahaifinshi ba sai yau, yanada gatan dakome yakeso basaiya fadi
ba za’amai, kafin yay tari anmai providing, baitaba shiga wani yanayi dazai kira
mahaifinshi ba dan mahaifinshi has always being there for him kafinma ya nemeshi,
yau shine dayaji azaban karya kashin hannu da idanunkashi biyu kuma yana cikin
hayyacinshi bawai anmai anesthesia bane kowani abu ba baisan lokacin da bakinshi
yafurta. “Paaa….paaa!” Da bala’in karfi hawaye na tsantsan azaba na zubomai, dariya
gardawan sukahau yi babu ko alamun imani a tattare dasu sukace “sannu yaron Papa,
ko Papaya kakira yau ba Papa ba bazaijika ba” sukai maganan suna haska fuskanshi da
tocula dan duhu yasomayi amman tuni yasume sai hawaye dasuke kan fuskanshi nan
fresh ganin haka yasa suka koma wajen Boss dinsu dake waya, juyowa yayi ya katse
wayan dayake Lamido yace “Oga wai yaya ake ciki ne”? Dan ajiyan zuciya yasauke yace
“sunce nabasu awa ashirin da hudu, yisu yisu su ukun sun kasa tantance abinda
sukeso na akashe yaron ne koko abarshi da ranshi ne, kuma uban yaron da shine kadai
zai iya bada order kudi idan muka kira ya gigice yana asibiti anyi kidnapping
rayuwarshi wanan katon banzan dakuke gani, nidai nabasu 24hrs din, inhar basuyi
making decision ba suka bani order kiran uban yaron ba dan Billyan dari nakeso
yabamu toni kashe yaron zanyi asalin aikina najirana chan, bazan wuce gobe agarin
nan ba saina kammala aikin nan, kuma bayan na kashe shi ko sunaso ko basaso saisun
biyani kudin aikina da resources dina da akai amfani dashi inba hakaba suma sun
sanni shi kidnapper baida amana dan tonamusu asiri zanyi ku yageta kawai” Lamido
yace “bakada case Oga kome kace ayi hakan zamuyi bamaja dakai” yay maganan da
muryan nan nashi irin na yan wiwi dinnan, murmushi Ogan yayi yanajin dadin aikin
Lamido, dan sosa kai dayaga Lamido nayi yasa yace “ya akayi dawata maganan ne” dan
yake Lamidon yayi yace “ahhh Oga dama nazo nadan zaga dajin nanne naga kaman akwai
rugan fulani kusa sonake naje nasamo mana taba sanan idan akwai bani (yammata)
nadan girgije nasa chaji kagane ai Oga eh yane” dariya Ogan yayi yana zare safan
fuskanshi yace “dakai da Lamba kuje, Sagir yazauna gadin wanchan yaron kada kubata
lokaci” angama Oga yay maganan yana cire tashi safar fuskan shima Lamba da Sagir
duk suka cire sanan suka wuce shikuma Sagir yatafi gadin Zayn dake baccin wahala
anan kasa kan ciyaye.

Wuraren 6 nasafiya wani kalan sanyi dakuma zugi na innanaha da hannunshi keyi
yafarkan dashi daga wahalallen baccin dayakeyi bude idanunshi tass yayi yanabin
dajin dasuke da kallo gasu Lamido duk suna kwance akan bargon dasuka shimfida akasa
suna shakan bacci abinsu shikuma kwance a kan ciyayi, wani kalan fuzar da iska yayi
abakinshi yana kokarin yunkurawa yatashi zaune amman yakasa sabida hannunshi dayake
akarye kaman ya kurma ihu yakeji hannun ya kumbura, ahankali yabi buredi da pure
water da aka bashi jiya daya zubar yakeyi akasa da kallo, yunwa yakeji bana wasa ba
rabonshi da abinci tun na safen jiya da Mami tabashi baida wani cin abinci dama
sabida su taba da sauransun dayake sha suna cikamai ciki amman inhar bai shaba
sanan baici abinci ba yunwan dayake zuwa yaji yana zama extreme, dudda kalan yunwan
dayakeji baikai kalan kishin ruwan dayakeji ba, lips dinshi sun bushe, bakinshi ya
kape sabida tsan tsan kishi dayakeji ga azaban ciwo, tunda yake shi baima taba
ganin pure water ba sai jiyan dasuka bashi, ganin abin yayi kaman fitsari amman
yanda yakejin kishin nan yanzu he’s willing yasha maybe yamasha zaiji sassauci a
zugin da hannunshi kemai, yunkurawa yayi da hannunshi dakeda lafiya amman ina abin
yagagara sabida hannun a daure suke tare koyaya yay motsi damai lafiyan saiyaji
amara lafiyan, wani kalan kara na azaba yasaki yahakura da tashin yana kallon sama
yana tunani cikin tsananin tsoro da azaba da fargaba dakomi ma yace “am I going to
die”? Yay maganan ahankali muryanshi a tsinke shi baitaba sanin akwai kalan wahala
da azaba haka aduniyan nan ba saiyau, hawaye ne suka zubo daga gefen idanunshi na
tsananin wahala ahankali yace “Dad, Mami I am scared” yay dan shiru sanan kaman
karamin yaro yace “I am afraid of this place, I am afraid of this people, Papaaa”
har cikin ranshi yakejin tsoron komi na wurin, shi baitaba fada ba, he just lived a
wired life, baidama friends at all, rayuwanshi kawai yayi shaye shaye, yaci abinda
yakeso, yasha abinda yakeso and have sex, ko matayen dayake sex dasu bawai yana
magana dasu bane no, kawai yayi abinda yakeso yabasu kudi su wuce, ko kina sonshi
kin sama kanki wahala ne dan baimasan yaya ake soyayya ba, baisan anything kan life
ba, his entire life revolve around, shaye shaye, cin mata, kallon ball, ga zuwa
club, babu any aboki namiji ko Aboki ya mace in his life, he is Zayn, and he is
alone kaman yanda Baban shi ya haifeshi alone haka ma life bashing yake alone.
Baisan inane wajen nan ba, baitaba zuwa wani gari a Nigeria ba banda Abuja wanda
nan iyayenshi suke sai lagos, lagos ma airport kadai baitaba fita daga airport ba,
baisan inane nan ba, baisan wani daji ne nan ba, baisan tayaya aka kawoshi nan ba,
tayaya su Papa zasu rescuing nashi, ahankali yace “am I gonna die today”? Yakara
tambayan sararin samaniya dayake kallo wanda rana ke shirin fitowa, hawaye ne suka
zubomai ahankali cikin wata kalan raunanniyan murya irin muryan wanda yay loosing
hope completely dinan yay giving up yace “Ya Allah save me please” (niko M shakur
nace yau kasan da Allah Zayn).
Tafiyan abu dayaji akan hannunshi yasa dasauri yajanye idanunshi daga sararin
samaniya yakalli hannu, wani bakin babban gizogizo yagani irin na dajin nan wani
kalan zabura yayi yatashi yakwala ihu. “Ahhhhhhhhhh Spider, Spiderrrrrrrrrrr
somebody help meeee” yanda yake ihu with all his power saika tausayamai kaman zai
zare, farkawa kidnappers din sukayi jin kalan ihun da Zayn keyi duk atsorace suka
zazzauna, ganin yanda yake ihu yana juye juye yakasa kabar da gizogizon shima
gizogizon ya rude dan ihun Zayn ya rudashi yana neman hanyan guduwa, wani kalan
tsaki Oga yaja. “Mtssswwwww what kind of a spoilt boy is this” sanan yakalli Lamido
yace “please tashi kaciremai abinchan daga jiki koyabar kunnuwanmu suhuta dan dodon
kunnena na gab da mutuwa” azuciye Lamido yatashi zuciyarshi tai bakin kirin sabida
yanda Zayn yatadasu daga bacci yana zuwa gabanshi hannu daya yasa yacire gizo gizo
yaa jefar sanan akufule ya dumama Zayn wani annamimin naushi akan idonshi yace “dan
shegiyan yaro kawai malalaci gizogizo yakema ihu haka saikace mace” tashi Oga yayi
dasauri ganin nushin dayama idanun Zayn dayasa Zayn yakife fuskanshi kan kafafunshi
dasauri yace “haba Lamido kakosan iyayen yaron nan zasu tambayi proof of life zaka
tsiyayemai idanune” cikin fushi Lamido yajuyo yadawo Ya kwanta yace “shiyaja ai
uban wayace yatadamu kashe shi girgizon zaiyi, saisa na tsani yaran masu kudin nan
wlh, bana ragamusu idan mukai kidnapping nasu, Allah ya soshi namiji ne da wlh ya
cinyemai gutsu” kallon Lamidon yayi dahar yamaida idanunshi Ya Lumshe sanan yakalli
Zayn da fuskanshi ke kife kan kafafunshi yay shiru kaman anyi ruwan sama an dauke
sanan yakoma shima ya kwanta ranshi abace da abinda Lamidon yayi.
Zayn ji yayi idanunshi na dama da Lamido ya nusa yama daina aiki, jiyayi kaman irin
an fasa kwai abu kawai tsiyayowa yake daga cikin idanun hakan yasa yay shiru yama
kasa kuka yakasa ihu yakasa komai sai dan karen azaban dayakeji gashi bazai iyakai
hannunshi yataba idanunba saisa kawai yadaura fuskanshi akan kafafunshi yay shiru
yariga ya sadakar mutuwa zaiyi.
****
Saida ta chanza kaya agurguje kafin ta kwaso tumakon su fito tana addu’a Allah yasa
kada Rakiya ta rutsata agidan, kayan fulanin ta tasaka dan rigan fulanin da suka
koma kaman brown tsabagen sakawa koda yaushe yay mata chachas ajiki sai zanin dabai
gama kaimata har kasa ba ta daurashi tsaf sai fararen kafafun dake sanye da silipas
dinta da duk yagama sudewa shima Shafa tabata, kanta ta daureshi tsaf da adiko (dan
kwali) na wani kodaddiyar atampa, goshinta sanye da wani oldi (sarka) ja na beads
dayan fulani kesawa a goshi, kunnenta na sanye da dankunni na beads suma ja, sanan
tadaura babban hulan hat 👒 na zuwa kiwo dinan akanta tadaure igiyan a gemunta
sabida rana, hannunta rikeda sandar kiwo, tai wani irin bala’in kyau dudda babu
wani something meaningful kokuma mai kyau ajikinta amman ka kalleta baraka iya cire
idanunka akanta ba saika gama karemata kallo tsaf sabida she looks simply beautiful
abinda yake karasa Modibbo ke bala’in sonta kenan.

Ahankali take tafiya sabida yunwan datakeji tun safe ko ruwa ba’a bata tasha ba,
amman bata wani damuba dan yawanci dama idan tafita kiwo saitayi nisada karkaran su
zata tsaya ta tatsi nonon shanu tasha abinta tai nak sanan tasakesu tashige cikin
wani kogo Awani dutse daya zaman mata kaman gidanta tai bacci ta abinta.

Sosai tai nisa dan sunbar karkaransu gabaki dayama suna dajin Allah awakan sai cin
ganyayyaki suke suna jin dadinsu, gawani babban dutse (rock) awurin tsakiyan dajin
hawa dutsen tayi sanan tashiga cikin wani lungu daga waje bazakace lungun nada fadi
aciki, daga waje barama kagane lungu baneba dan yay kama da dan fashewan dutse,
sai kashiga daga ciki, fadi ne dashi dayay girman daki gawani kalan sanyi ni’ima
aciki, wani kofi ne mai kyau awanke awajen, tsugunnawa tayi tadauka tana murmushi
sanan ta ijiye sandarta tajuya tafice, cikin tumakan ta shiga sanan ta tsugunna
gaban wata saniya ta tara kofin tana tatsan nono tana murmushi, saida tagama tatsan
iya nonon datakeso sannan ta mike tsaye rikeda cup din a hannu yana kallon fresh
nonon dake cikin kofin, wani kalan murmushi tasaki daya bala’in karama fuskanta
kyau sanan tawuce wajen dutsen tahau batare daya shiga kogon ba tazauna awaje,
ijiye kofin tayi agefenta sanan taja hulan kanta ta saukarda shi abayan wuyanta
sanan tasa hannu tadauki kofin takai bakinta tafara shan nonon, tanasha tana kallon
yanda shanaye da tumakan ke shanawa abinsu sunacin abincin su suma, kaman daga sama
taji wani kalan ihu daya bala’in firgitata saida cup din hannunta ya kibude yafadi
tundaga nan sama inda take har zuwa chan kasa nonon ciki yabare akasa kofin ya
fashe, bin ko’ina tashigayi da kallo bataga kowaba, duka rugarsu ita kadaine kezuwa
kiwo wajen nan dan nan bangaren dajin babu kowa anrigada anfita daga karkaransu
daman gudunma su Modibbo kada yasan inda take zuwa kiwo yasa batayi a rugarsu saita
kawo tumakan sun fita daga gari, cikin ikon Allah kuma Allah yabata har daki awajen
Wanan dan kogon nata idan tazo dazaran tagama shan nono shiga take ta narki bacci
abinta bayan ta tashi takara debo nono tasha sanan da yamma sutafi gida. Babu wani
kwana ko lungu da sako dabata sani ba cikin wanan dajin gabaki dayanshi, bata
sabajin mutane adajin ba hakan ta firgita sosai to waye adajin nan dahar yake ihu?
Kodai koma waye ke ihun maciji ne ya sareshi kokuma wani abune yafaru? Taje taduba
ne? Wani kalan ajiyan zuciya tasauke tasan ba Modibbo bane dan baisan wajen nan ba,
hannunta tasaka ahankali tabaya tajawo hulanta tamaida kanta tasake kulle igiyan da
kyau yakama fuskanta chas, sanan ta tashi tashiga kogon sandarta tadauko tafito
wanan karan bata tsaya sauka normal sauka ba wani kalan tsalle tayi tadiro tundaga
kan dutsen har kasa chak, murmushi tadanyi dan ta tuna Shafa ne, Shafa tahanata
tsalle tsalle da dirke dirke tacemata babu kyau mace nayi.

Ahankali tafara tafiya zuwa direction din dataji ihun wanda taji yataho daga yankin
gabas din dajin, gently take tafiya babu ko alamun tsoro akan fuskanta sosai tai
tafiya mai nisa bataga wanda yay ihun ba hakan yasa tace to Kodai kunneta ne kokuma
kukan tsuntsune, dan tabe baki tayi ganin tayi nisa sosai da inda take tajuya
tafara tafiya kaman daga sama taji magana. “Nifa nagaji Lamba tun jiya banci abinci
mai kyau ba, munje rugar fulanin chan ko shaguna basu dashi, gashi Oga yahanamu mu
shiga cikin city mu kashe yaron nan muhuta” jin sahun tafiya yasa dawani irin sauri
Farrah takalli bishiyan dake kusada ita na mangwaro dayakeda ganye acike, hawa
bishiyan tayi da bala’in sauri kada aganta abunku da yar karama bacewa tayi asaman
bishiyan tai lamo tana rungume da sandarta kirjinta na bugawa dum! Dum! Dum!

Dazaran taji ana maganan kashe mutum ko kisan kai gabanta ke fara faduwa dan tanada
trauma da kisankai, daidai gaban bishiyan Lamido da Lamba suka tsaya duk suna sanye
da bakaken kaya hannun Lamba da bindiga yana gogewa da handkerchief yace “nima
Lamido nagaji, jibi yanda bindigata tai kura ace tun shekaran jiya batasha jini ba
saikace ba Lamba ba, ni wlh dama tsiyayemai duka idanun biyu kayi ba dayaba kachal,
bantaba kidnapping mara dadi ba kaman wanan” dariya dukansu sukayi Lamido yace
“dadin zaizo saiyafi na duka kidnapping din daka tabayi dadi aduniya” sukai wani
irin dariya, Lamido yace “ni kawai so nake na nakasa yaron gabaki daya hakanan
kawai na tsaneshi” dariya Lamba yayi yace “kodan kaganshi yaron kyakkywa dashi,
nasan tunda kake baka taba ganin yaro namiji mai kyau kaman shi ba” hararanshi
Lamido yayi yace “tsiyayemai idanu da karyashin danayi basu isheni ba, farkamai
ciki nakeso nayi wlh da ask zomuje kaga” yawani ja hannun Lamba suka wuce bin
hanyar dasukayi Farrah tayi da kallo gabanta nafaduwa din dim din, yanzu mutanen
nan wani sukai kidnapping zasu kasheshi, yanzu yaya zatayi? Taje tafada ma kai
gari? Jikinta har bari yake tana tunani taje gidan mai gari kafin ma abarta
taganshi saita bata awanni akama bari ta ganshi Tayaya zatai musu bayani, yanda
suke da bindigan nan kuma tasan yan garinsu da tsoro bazasu taba zuwa ba, to taje
takira Shafa? Takara tambayan kanta, yanzu taje Shafa batanan ta tafi yawon ta,
ihun azaban Zayn taji dayasa tawani kalan dirko daga kan bishiyan ko’ina na jikinta
na rawa, takalli gabanta takalli baya tagudu ne koko taje tagani, kasa daurewa tayi
tai hanyar dasu Lamba sukabi da rarrafe daga nesa ta hangosu su hudu tagani yan
fashin sai wani saurayi da kallo daya tamai taji kirjinta yabuga sabida yanda
fuskanshi ya kumbura suntum idanunshi daya duk jini yabata idanun arufe sai dayan
yake iya budewa kadan, an daddaureshi, kallo daya tama hannunshi tagane akarye
sabida yanda yake lilo.

Ahankali Zayn yana kallon pure water shi natun jiya yace “ru……ru…wa” dariya dukansu
hudun sukayi Lamido yace “Oga yaji wuya wai zaisha ruwan” dariya duk sukayi Oga
yace “bashi ruwan” daukan ruwan Lamido yayi sanan yataho gaban Zayn din yakai ruwan
bakinshi yabude yadauko kan Zayn daya bude baki yana zazzago da harshe baida burin
daya wuce yaji ruwan nan abakinshi, pure water Lamido yakai kaman zai samai abaki
Zayn yataho da sauri Lamido yawani buga ledan pure water ruwan tafashe kan Zayn
yace “kamutu da kishi” hawaye Farrah taji yazo mata a idanu sosai dawani irin sauri
tajuya tana rarrafe saida tai nisa da wajen sanan ta mike tsaye ta kwasa da gudu
cikin one minute takai wajen tumakan ta, wani kalan bari jikinta yashigayi tana
shaking tana tafiya tana zagaye tarasa mema zatayi kaman daga sama takai hannunta
gefen zaninta goran turaren yajin da Shafa tamata taji, cirowa tayi tai wani kalan
murmushi dudda gabanta na faduwa, rikewa tayi a hannunta gam sanan tashiga hada
shanayen da tumakan zuwa direction din gaban, sanan cikin wani kalan sauri da karfi
tashiga dukansu hakan yasa suka wani haukace suka kwasa da gudu ji kake dim dim din
kaman saukan aradu yanda suke gudu haka itama yake gudu gasu da yawa saida sukakai
ta saitin hanyar dasu Lamba suke ita tai kwana danta bullo ta baya sukuma su bullo
ta gaba.

Kaman daga sama duk suna tsaye suka shigajin alamun gudu kasa na amsawa, dasauri
Oga yace “kunji abinda nakeji miye ke sauti kaman gudun mutane, haka? Jeku dub……”
kafin yakarasa maganan wasu bijiman sanaye da raguwa da bazasu iya gane iya
adaddinsu ba sun shigo wajen da gudu uwa ana korasu, wata saniya taci karo da
Lamido ta watsar dashi, gabaki daya sakasu a tsakiya shanayen sukayi sun cika wajen
tas sukuma duk sun firgita abunku da criminals kowa na ciro bindigarshi yana
setawa.

Ganin haka yasa Farrah tafito daga inda take leke dan ita tazagayo tabaya ne tazo
gaban Zayn da shanu ya kare da gudunta, baima lurada ita ba ko kadan sabida wahalan
dayake ciki hannun mutum kawai yaji an daura akan kafadarshi daga tabayanshi dayaji
wani kalan sanyi ya shigeshi saikace hannun kankara dasauri yadago kanshi da
idonshi kwara daya dayake iya kallon mutane dashi daya kankance Ya daurashi kan
Farrah, cute little farin index finger dinta Farrah tadaura kan pink lips dinta
alamun yay shiru, bama ta tsaya kallonshi ba tasa hannunta da bala’in sauri tashiga
warware mai kullin da akayi a hannunshi Zayn nawani irin kallonta da ido daya
tazare igiyan hannun ta yar, sanan tashiga kwance na kafan nashi da bala’in sauri
kafin kidnappers din su juyo suganta, tundaga kan hulan kiwon dake kanta yake kallo
irin na kauyen nan da akeyi da itace daya daure igiyan akasan gemunta yake kallo,
zuwa gefen fuskanta da gashi ke kwance akai kaman na yar jaririya har zuwa
kumatunta zuwa red dogon bead Earings dinta dake lilo a kunnenta zuwa fararen
hannuwanta datake kwancemai igiyan dasu, kodan yana tsakiyan azaba ne and she
appeared from nowhere but ahankali cikin muryan dashi kadai zai iya jinta yace “is
she an angel?” Wani kalan fincikota akayi. “Ke Yar Fulani? Dama Kece kika cika
mana wajen nan da tumakai”? Oga daya damki Farrah yafadi hankali tashe ranshi
abace.

To jama’a is FARRAH going to be okay???

💫 FARRAH 💫

✍🏻M SHAKUR

EPISODE 🔟
Damke wuyan Farrah yayi ganin sotake ta taimaki wannan yaron da sukeda burin samin
duniya ta sanadin sa, wani kalan jijjigata yayi yace “kinsan wanene kike shirin
kwancewa ke agwai? Kinsan biliyan nawa zamu samu akan yaron chan”? Ihu Farrah tayi
da kyar danji tayi kaman zata shide sabida yanda ya damke wuyanta, kokawa tashigayi
tana kokarin kwace kanta amman takasa kwace kanta daga hannunshi sabida karfin
dayake dashi, Zayn ta kalla da kidnappers biyu suke tsaye kanshi dayan nakokarin
daukan igiyan yasake daureshi, bin dan jinin dagefen idanunshi ke fitarwa tayi
dakuma karyayyen hannunshi taji wani kalan karfi da kwazo yazomata bazata bari su
kashe yaron nan ba, maybe yanada iyaye yanada kannai dazasuyi tunaninshi kaman
yanda kusan kullum take tunanin Yar uwanta da aka kashe agabanta, wani kalan ihu
Farrah ta yanka. “Eeeeeeeeeeeeeee!” Shi kanshi Oga baisan lokacin daya saketa ba
yay baya yana kokarin taushe kunnenshi dan muryanta yay wani kalan piercing dodon
kunnenshi, dawani kalan sauri cikin bala’in kwazo da jarumta da ita kanta batasan
tanada shi ba tajuya batai wata wata tai kan Oga dake karkade kunnenshi sabida
yanda yakejin ihunta har yanzu, gabanshi tasha hakan yadago kanshi zai kalleta tai
targeting kwayar idanunshi goran yajin ta danna ta fesama a fuskanshi da bala’in
yawa, Ya shiga idanunshi da kyau ya shiga hancinshi atake yashaka da baki, ihun
dababu shiri Oga yayi yajuya ahaukace gabaki daya yama zare danjin yajin yayi har
kwakwalwa yana tattaba fuskanshi azare yace “ku kamata Lamba takasheni da yaji,
wayyo idanuna” juyowa tayi da sauri jin yakira mata sauran, Lamba da dayan sukayo
kanta, daganan inda take ta fesa musu dudda suna kokarin kaucewa amman saida ya
shiga kwayar idanunsu da jikinsu dan har fatan wuyansu ta watsamawa sukahau ihu
suma kowa yay gefe azare wato yaji bala’i ne barinma awajen maza, ganin haka yasa
ta arto aguje inda Zayn yake yana kallonta kaman wanda har yanzu bai yarda cewa
mutum bace, da duka karfinta takai hannuwanta takama hannunshi mai lafiyan tana
ihun kokarin magana with so much force. “Ahhhhh jeh….jeh..…” tana kokarin gayamai
suje da baki da hannu, da kyar Zayn ya iya tashi yana kallon yanda hannunshi ke
lilo kaman ba hannunshi ba, sakin hannunshi mai lafiyan Farrah tayi tazo ta
bangaren hannunshi mara lafiyan ahankali takama hannun saida Zayn ya lumshe idanu
hawaye suka zubo sharrrr, daura hannun tayi akan kafadarta sanan takai hannunta
daya kan waist dinshi dan yafita tsayi sosai tafara tafiya dasauri dasauri tana
waigen bayan su, Oga dasu Lamba na kasa suna fama da yaji kaman wayanda jinnu
yabuge, Lamido dasai yanzu ya iya tashi daga wurgan dashi da saniya tayine yashiga
gyara bindigarshi da settings din ya birkice sabida barar dasu da akayi, ganin zai
harbesu yasa Farrah tawani ja Zayn dawani kalan gudu shima Zayn dayaga bindiga wani
kalan karfin gudu ne yaji yazo mai sukahau gudu kaman ba gobe, harbi Lamido yafara
yana binsu dagudu shima cikin ikon Allah ko bullet daya bai samesu ba sabida yanda
suke famfala gudu, sosai Zayn ke gudu yana kallon gefen fuskan Farrah da kusan
itace jagoran gudun nasu tana zufa sosai, dan nauyin hannunshi na kanta, baitaba
ganin brave yarinya karama kaman itaba tunda yake in his life, shi baimasan mata
can be this brave ba sai dai a tv!

Juyawa baya Farrah tayi dan hakanan jikinta yabata wani abu, wani katon dutse
Lamido ya dauka yawani jefo musu yayo saitin Zayn, cikin zafin nama tasaki hannun
Zayn karyayye sanan tawani fada kirjinshi ta kankame shi tareda juyarda shi ita
tadawo saitin dutsen, dutsen ya sauka akan bayanta wani kalan mugun kara tayi dan
har kirjinta taji dutsen ta kankame Zayn sosai dashi kanshi saida yaji yanda dutsen
ya daketa akirjinshi sanan ahankali tadago fuskanta ta kalleshi hada idanu sukayi
shima kallonta yayi da idanunshi daya dayake iya amfani dashi, ahankali tasakeshi
sanan yafita daga kirjinshi sanan tawani juya takalli Lamido dake tahowa yana
dariya yace “Au kin tsaya kin ci saa bullets dina sun kare da wlh nai wasting
rayuwanki, Shegiya akwai, sai shegen wayau uwa yar dula” dan murmushi tayi da kyar
sanan ta tsugunna kasa ahankali dutsen daya jefomata ta dauka sanan ta kalleshi
yana dunfaro su yana tafiya yana dan dingishi saitashi tayi tadage da duka karfinta
jefamai dutsen tayi dudda yaso ya kauce amman saida dutsen ya sauka akan goshinshi
haba sai jini, wani kalan tsalle Farrah tayi tareda mai gwalo dayasa Zayn yadan
ware idanunshi cikeda mamaki, dan juyowa tayi takalli Zayn dake tsaye yana
kallonta kaman yasami tv baki tabude kaman zatamai magana jin sahun gudu yasa duk
suka kalli wajen, su Oga kezuwa but still sunada nisa hannun Zayn mara lafiyan
takama suka shiga gudu daga ita har shi wanan karan yamafi na dazu, sunyi gudu
nakusan 10min sanan suka kai wajen wani rami da bishiyoyi suka kare bazaka taba
sani da rami a wajen ba, tsayawa gaban ramin tayi tana haki sosai sanan tasaki Zayn
tanunamai ramin da hannu alamun ya shiga, ramin ya kalla sanan yakalleta dan bola
nema cikin ramin, sake nunamai tayi tana kallon bayansu dan yanzun nan su Oga zasu
cimmusu ganin inda take kallo shima baison akamasu yasa yashiga ya tsugunna yana
taushe hanci amai na tasomai, juyawa tayi da sauri ganin ya shiga ciki zuwa gaban
wani bishiyan mangwaro duk Zayn na kallonta wani kalan tsalle tayi tahau bishiyan
sanan ta karyo babban reshe dakeda ganyayyaki da mangwaro nunannu ajikinsu, da
wasu different itace sanan ta dirko kasa ta taho da gudu fadawa cikin ramin tayi
daidai su Oga sun karaso wajajen ahankali tasa reshen tarufe saman ramin dasuke
ciki, ganyayyakin suka rufesu sanan ahankali tajuyo takalli fuskan Zayn dake
kallonta, hannunta ahankali takai tadaura kan lips dinta alamun yay shiru, samin
kanshi yayi da gyadamata kai ahankali kaman wani obedient child, sanan takalli
hannunshi dataga yadaura hannunshi mai lafiya akai yarike kana gani kasan hannun
azaba yakemai, ijiye itacen data karyo daga bishiyan tayi akan jikinta sanan takai
hannayenta ta kwance igiyan hulanta tacire hulan shima ta ijiye akasa, ahankali
tasaka hannunta tazame dan kwalin atamapan dake kanta wani kalan zubewa tulin
churdadden gashinta yayi daba gyara abaya da Zayn yagani yana taba har kasan wajen
dasuke zaune, ko kadan bata damuwa, yaga dan kwalin yaga tayi tararaba shi, sanan
tadago kanta takalleshi hada idanu sukayi ahankali takalli monkey jacket din dake
saman white shirt din dake jikinshi, da hannu ta nunamai monkey jacket din sanan
tamai alamu yacire kallonta yayi dan baigane metake cewaba, hakan yasa ta daura
hannunta kan jacket din tadan ja alamun yacire, dan yunkurowa yayi sanan yacire da
kyar yabata, karba tayi sanan ta dukunkune rigan takai saman bakinshi duk yana
binta da idanu, sanan takama hannunshi mai lafiya tadaura akan rigan asaman
bakinshi sanan tanunamai saman ramin dakuma nunamai alamu yay shiru ma’ana kada yay
ihu ya taushe bakinshi kada mutanen nan suzo sujisu, sanan ahankali yaga tasaka
duka hannayenta kan hannunshi karyayye takama runtse idanunshi gam yayi koyaya aka
taba hannun shi kadai yasan yanda yakeji, ahankali take taba hannun ta lumshe
idanunta, ta iya gyara karaya awajen maman ta takoya, Mamanta na gyara karaya sosai
kusan shine ma aikin datakeyi a birni ana biyanta tana dauri agida, ita kawai gani
tayi ta iya a kauyen nan tama mutane biyu dauri kuma sun warke, gano karayan tayi
hakan yasa ta bude idanunta tadauki itacen data ijiye akasa ta daura kan jikinta
sanan tawani kalan murde hannunshi tahade kashin dayasa yay wani ihu bakinshi
taushe gumi na ketomai tako’ina, sanan ta jera itacen tass kafin tasaka igiyoyin
dan kwalinta ta daure hannun layi layi tam tam, sanan tasaki hannun nashi ahankali
bude idanunshi yayi yakalleta harta dauki hulanta tana daurawa akanta tana kulle
igiyan a gemunta, dayan igiyan daya rage ta dauka shi yanada fadi sanan ta kalleshi
bayan tagama gyara zaman hulanta, tasowa tayi tazo da gabanshi takalleshi sanan
tadaura hannunta daya kan idanumta, kafin ahankali takai igiyan tadaura ma idon
mara lafiya tadaurea kullin abayan kanshi sanan takoma tazauna, wani kalan dadi
yaji da idon namai kaman zai fadi yanzu saiyaji kaman abu yatare idon daga fadi,
ahankali yakalli hannunshi dudda yanamai zugi sosai but he’s feeling much better
kan dazu……… ”bazasu taba wuce nan wajen ba kuduba dajin nan tass, duk inda za’agan
su agansu, inba hakaba saina kashe kowa na kauyen su dan nasan daga rugar fulanin
chan take, itane kaje kagani jiya da daddare Lamido” dasauri Lamido yace “a’a Oga,
ni wata bazawara nasamu Oga”.

This book is 500 VIP is 2k


3107021073 aisha Muhammad first bank pay and chat me up by clicking on this link;
wa.me/+2347012181461

💫 FARRAH💫

✍🏻M SHAKUR

1️⃣ 1️⃣
EPISODE 1️⃣1️⃣
Cikin tsananin fushi dakuma tashin hankali Oga yace “Duk inda zaku shiga ku shiga
kufito min da yaron nan, that boy life is our golden ticket to paradise” baisan ya
akayi ba but jiyayi yasa hannu yakama hannun Farrah gam gam atsorace jin maganan da
Oga keyi kirjinshi na bugawa dum dum dum! Ahankali Farrah takalli hannunta dataji
ya kama yarike kafin gently tadago manyan idanunta takalli fuskanshi, ko kadan
hankalinshi baya kanta fuskanshi na kallon sama dan asaman kansu yakejin maganansu
gani yake kaman zasuyi missing step kawai su taka reshen mangwaron su fado cikin
ramin dasuke su gansu su kasheshi, zufan dakebin gefen fuskanshi ta kalla dan
murmushi tasaki tunda tai wayau yaune rana na farko data taba haduwa da namiji
matsoraci, ko Baffa dayake nan siriri baikai Inna kiba ba baida tsoro, rashin
mutuncin yake surfafama Inna dudda idanma duka ne zata iya zauneshi ma amman baya
tsoron ta balle uban kowa, su Moddibo dabama sukai wannan girma ba suma basuda
tsoro amman jibi wanan katon yanda jikinshi ke rawa, tabe baki tayi tadauke kai
batare data cire hannunshi daga kan hannunta ba ta jingina da bangon ramin
hankalinta kwance ta lumshe idanu dan wani kalan baccin gajiya takeji ko minti uku
batayi ba bacci yay awon gaba da ita azaunen, minsharin dayaji taja yasa dasauri
yajuyo da kanshi ya kalleta bacci take azaune bayanta jingine da bango tadan dukar
da kanta hakan yasa bama ya iya ganin fuskanta sai saman hulanta, mamaki ne ya
kasheshi how can she sleep comfortably acikin rami akan wanan dattin? Yana nan inda
yake yanajin duka neme nemen shi dasukeyi aka wani kalan tsuge da ruwan sama dayasa
yaji sun kwasa dagudu, kalan azababben kishin dayakeji yasa yabude bakinshi
ahankali yanajin wani iri but ji yake idan baisha ruwan nan ba zai iya mutuwa,
ruwan dake tsiyaya daga ganyayyakin nashiga bakinshi yana hadiya ahaka, saukan
ruwan dataji kan fuskanta yasa tabude idanunta ahankali kafin taja hulanta baya
tadago kanta ta kalleshi ruwa na fesowa a fuskanta shima kallonta yake, saikuma
chan yamaida bakinshi yarufe ganin kaman yanda takeshan ruwan yake kallo, dan
yunkurowa kadan tayi taja reshen gefe ta lelleka ganin basanan yasa ta matsar dashi
gefe tafito sanan ta tsugunna gaban ramin tamikamai hannu ahankali yakalli hannun
nata sanan gently yasaka mata nashi aciki yafito ahankali da taimakonta, mangwaron
su ta katse daga jikin reshen sanan tamikamai guda daya kallon mangon yayi sanan
yakalli reshen da bolan da aka rufe dasu yanajin amai na zuwan mai tuna ruwan
dayasha amman aman yaki zuwa sanan ya girgiza mata kai, maida mangwaron tayi tarike
tafara shan nata dan rawa yafara na sanyi dan ruwa ake mai karfin gaske ita ko
ajikinta, tafiya tafara da sauri shima yabita yana tafiya da sauri har zuwa gaban
dutsenta hawa sukayi sanan suka shiga kogon, waje tanunamai hakan yasa ya zauna
akasan ahankali fita gaban kogon tayi sai yanzun nema gabanta yafadi duka tumakan
su Shanu daya kawai tagani awajen yana yawo, wani irin kalan mugun faduwa gabanta
keyi, dawowa ciki tayi ta zauna sanan ta kalleshi kaman yanda yake kallonta batace
mai komi ba.

Ahankali yana kallonta yace “do you have phone please”? Kallonshi ta tsaya tanayi
kuri hakan yasa gently yace “kinada waya”? Girgizamai kai tayi alamun batada shi,
shiru yadanyi saikuma yasake dago kai yakalleta still tana kallonshi murya chan
kasa yace “wani gari ne nan?” Da demonstration tagayamai ganin yanda ya tsaya kuri
yana kallonta bai gane abinda take cewa ba yasa tamai alamun tana zuwa tamike tsaye
tafice daga kogon bayan riganta yabi da kallo duk jini yabata dutsen da aka buga
mata, sauka tayi daga kan kujeran ta kwasa da gudun bala’in sa’i karkaransu ana
ruwan nan, direct gidan su Shafa tayi tana shiga taga Shafa ita kadai a kitchen
tana soya manja zatai girki, ganinta yasa Shafa tasaki baki tace “yanzu da girmanki
kika shiga ruwa kika jike haka Kurma?” Karasawa gaban Shafan tayi tasa hannu ta
dagata daga kan kujera sanan tafara gayamata komi a kurmance Shafa nabin labarin
tundaga farko har zuwa yanzu, saida tagama tass sanan Shafa ta zaga ta bayanta
riganta ta daga ganin taji ciwo sosai yasa tace “waike Farrah maisa bakijin…..”
Farrah bata bari takarasa magana ba ta girgiza mata kai sanan tamata alamu itadai
tabata wayan, jim Shafa tayi tana kallonta tanason Farrah sama da tunanin Farrah
but bataso Farrah taje tasa kanta a matsala, wucewa tayi ta shiga dakin Baban su,
wata tsohuwar waya taciro wayan ma akashe tabama Farrah karba Farrah tayi tana
murmushi sanan takama hannun Shafa suka fice daga gidan, suna fita ta tuna yanda
yakeji tadawo cikin gidan dasauri dakin shafa tashiga ta dauki bargon Shafa dake
kan gadon tafito Shafa tabita da kallo sanan tai shiru, gudu sukahauyi nan da nan
sukakai wajen, shiga ciki sukayi yana zaune inda Farrah ta barshi sanyin gaske
yakeji ya kankame jikinshi warware bargon Farrah tayi ta lullubamai ya sauri yarike
bargon sanan tamikamai wayan da Shafa tabashi karba yayi dasauri yana kallon wayan
yana dannawa ganin akashe, kugu Shafa tarike tace “kaga Farrah Kurma ce, kuma
marainiya ce batada Baba batada Mama, yarinyar nan dakake gani batada gata akauyen
nan wahala take, Allah ne kadai gatanta koma wa zaka kira ka kira sabida kafita
daga hannunta banson kasamin kawa a matsala” tunda take maganan yake kallonta harta
gama, kallon Farrah yayi da itama kallonshi take yanzu daman kurmace, juyowa yayi
yakalli Shafa ahankali yace “inane nan?” “Kauyen kudiri” tafadi kai tsaye, murya
chan kasa yace “awani gari”? Ahankali tace “garin adamawa” kunna wayan yayi cikin
ikon Allah ta kunnu saura one bar, ga service ma kara daya itama rawa take, number
Papa yasaka yay dialing yaji ana you have one minute remaining shima ana maganan
tana breaking wayan yafara ringing dauka akayi yaji muryan Mami hakan yasa dasauri
yace “Mami” muryanta na breaking sosai tace “Hello, Hello” dasauri shima yace
“Mami, Mami, is Zayn” duk tsayawa kallonshi suke yanda yake maganan yana fama da
wayan yakaita baki yakaita kunne, Shafa tace “ka karamata volume haka Baba keyi
idan kawu yakirashi daga binni” da sauri yasa a speaker shima da kyar yagane sabida
bai iya amfani da wayan ba “Zayn is that you, muryanka nakej………”. Muryan Mami shi
yafito ras awayan daidai wayan ya katse kati yakare, gyadama wayan kai yayi
ahankali saiga hawaye sharrrrr yazubo daga idanunshi, ware idanu daga Shafa har
Farrah sukayi suna kallonshi, dama kattan maza na kuka, ringing wayan yashigayi
hakan yasa dasauri yadauka yasa a speaker wanan karan murya Baban shi yaji kaman ma
kuka Alhaji yake dan baya iya magana da kyau yace “Zayn dina kana ina are you
okay”? Girgiza kai yayi kaman yana gabansu cikin tsantsan shagwaba yace “I am so
scared Papa, please come and get me, I am scared” cikin wani kalan lallashi da so
naban mamaki Alhaji yace “stop crying where are you tell me zanzo na daukeka”
ahankali yace “kauyen kuduri adamawa state” “adamawa state Innalillahi we are
coming with choppers gamunan, kafin nakaraso I am calling the governor na Adamawa
stay with this phone okay, wherever you are they’re going to provide you with
security, I am coming for you Zayn dina, your father is coming okay” gydamai kai
yayi ahankali wani kalan zazzabi na rufeshi jin muryan iyayen shi, suka katse wayan
hannunshi yasa akan fuskanshi ya share fuskan nashi tass, sanan ahankali yadago
kanshi yakallesu hawaye yagani sun taru a idanun Farrah sosai tana kallonshi,
hannunta Shafa takama tace “wuce mutafi tunda za’azo daukanshi wayan idan zai tafi
ya ijiye mana anan zamuzo gobe mu dauka” dan kallonshi Farrah tayi kaman yanda
shima yake kallonta kafin ahankali tafara tafiya tanabin Shafa dake janta suka fice
daga kogon.
This is not a free book chat me up directly by clicking on this link;

wa.me/+2347012181461

💫 FARRAH💫

✍🏻M SHAKUR

Imagine yourself kina kwance a comfort na bed dinki kina duba pictures and videos
na hadaddun atampopi kina gamawa kawai ki zaba, place an order, make payment akawo
miki har gida batare dakin fita kinje kasuwa ba.

Imagine yourself in the middle of stress da kata kata na biki but you don’t have to
worry akan atampopin anko dan akwai wacce zata miki supplying nasu har gida?

Imagine yourself kina tunanin that perfect and best gift dazaki bama kawarki be it
birthday gift, wedding gift, suna gift or just casual gift, and M Shakur told you
Atampa ne!

Just picture it lokacin da za’a kawo miki atampan acikin wata lafiyayyen fine jaka
za’a saka miki atampan akawo miki ba abakin Leda ba kaman yanda aka sabayi a
kasuwa?? Sweet right?
What if M Shakur tagaya muku yau all imaginations, dreams dinan naku can become
through by introducing ATAMPA REALM to you guys💃
ATAMPA REALM is an online store dake saida atampopi variety of them, daki bari,
masu kyau, masu ado, wayanda ake yayi, akan kudi kuma kalilan don’t you want that??
Atampa Realm are life savers, biki, akwati, birthdays or anything they come through
and represent!! Ina gayamuku atampopin su makes statement🌹

All you have to do is give them a call 📞 +2348097573597

Ga wayanda basason kira you can chat them up a WhatsApp by clicking on this link:;
wa.me/+2348097573597

You can also follow them on Instagram by clicking on this link;


https://www.instagram.com/p/CiQcu1loZ7c/?igshid=YmMyMTA2M2Y=

You can join their WhatsApp group by clicking on this link;


https://chat.whatsapp.com/CUmRWXy4evqLtOoYp3XmNt

1️⃣ 2️⃣
EPISODE 1️⃣2️⃣
Saida suka fita ta tsaya chak hakan yasa Shafa dasuke tafiyan tare tajuya
takalleta, cikin fushi tanuna mata kogon tace “wai kinsan shi daga wani waje ne
Farrah? Shi namiji ne Farrah ba kamar Yar uwanki datake mace ba, zai iya kare
kanshi idan zasumai wani abu, banda ma haka ba yanzun nan agaban mu yay waya za’azo
a daukeshi ba eh”? cikin kurmanci Farrah tanuna mata to su tsaya afara zuwa
daukanshi kafin sutafi, zuciyanta yaki bata sutafi su barshi tausayinshi takeji
sosai, sosai ran Shafa yabaci shiru tadanyi tanabin wajen da kallo sanan takalli
Farrah tace “kinsan iya yawan abubuwan dakika fito dasu kiwo? Jibi chan saniya
dayace kadai anan, Farrah so kike kisa kanki a matsala ko, meya kamata kiyi yanzu
inace ba tumakan nan yakamata kije ki nemo ki tattarosu ki kada gida ba, kinsan
wayanan dabbobin sune tattalin arzikin Inna na duniya da lahira ko, wlh ko kasheki
tayi wanan karan bazan damu ba babu abinda yashafeni, karma kizo wajena kina kuka
ni kinga tafiyata” tawuce zata tafi kaman ance Farrah takalli gabas su Oga ne
dukansu hudun suka bullo dawani kalan bala’in sauri tasa hannunta ta fizgo hannun
Shafa bama tajira mezata ceba tajata suka shiga kogon jikinta na tsuma, itama
Shafan faduwa gabanta yahauyi sosai dan lokacin da Farrah ta fizgota ta hango mazan
da bindigogi a hannunsu, kallonsu Zayn yayi ganin yanda suka shigo da gudu suna
shaking hakan yasa yadafa bango da kyar ya mike tsaye ya kalli Farrah itama
kallonshi tayi sanan ta gyadamai kai alamun eh sune, cikeda bala’in tsoro Shafa
tace “sune Farrah?” Gyadamata kai Farrah tayi hakan yasa Shafa tace “kozo muyi
sauri mu fice mu gudu karkaran mu muboye achan ni wlh banso na mutu yau” tai
maganan tana hanyar kofa tafice dasaurin ta kallon Zayn Farrah tayi sanan tamai
alamun yazo sutafi ahankali yabiyota abaya, ganin sun fito yasa su Oga suka hau
gudu suma gudu sukahau yi Shafa agaba Farrah abayanta, Zayn abayan Farrah suna
saukowa dagakan dutsen da gudun su, harbi sukahau yi amman cikin ikon Allah ko
dayansu bai sama ba har suka karasa saukowa, ganin Zayn baya iya gudu sabida
hannunshi yasa dasauri Farrah takama hannunshi ahankali ya kalleta daura hannun
tayi a shoulder ta sanan tafara gudu shima Zayn na gudu Shafa na gabansu tana
famfala gudu, su Oga na binsu abaya sun kusan cimmusu, juyawa Farrah tayi ta kalli
bayanta, ganin Oga na saita bindiga saitin Zayn dake wani kalan haki yana gudu yasa
dawani kalan sauri tasaki hannun Zayn tawani irin hankadeshi yafadi ta tare bullet
din sai gefen kirjinta wani irin kara tayi ! bullet na nan ne kaman garwashi dake
tattare dawuka mai kaifi, the pain is so sharp da saikaji kaman kabar duniya chak
Shafa ta tsaya jin ihun Farrah daidai Farrah tawani irin faduwa akasa jini nawani
kalan bulbulowa ta inda aka harbetan, juyowa Shafa tayi ganin Farrah azube akasa
yasa tawani kalan Kurma ihu. “Kurmaaaaaaaa!” Sanan tawani taho kanta dagudu ta
tsugunna shima Zayn dake kasa tashi yayi da sauri yana kallon Farrah da bala’in
mamaki na she just saved him yama kasa tabuka komi sai rawan da hannunshi keyi
kawai, murmushi Oga yayi yana tahowa cikin tafiya na kasaita yace “perfect haka ake
harbi nakoya muku saiti nakoya muku amman abanza yau kun wasting bullets abanza a
hofi” wani kalan rudewa Shafa tayi yanda taga jini na bulbulowa Farrah na tari yasa
tasa hannu ta dumbuzo kasa ta maka akan ramin bullet din tana kuka takalli su Oga
tace “Allah saiya kashe ku kuma azzalum……” bata karashe maganan ba sabida wasu
kalan jiniyan motocin yan sanda dasukaji na tashi ata ko’ina sanan ga mutanen gari
sun fara bullowa sabida karan harbin dasuka dingayi dazu ko’ina ya amsa, gakuma
karan helicopters kusan uku dayasa su Oga suka kalkalli sama jikinsu nawani irin
rawa, cikin ihu ganin mutane yasa Shafa tace “ku kamasu su yan sanda sukazo kamawa
masu kidmashin ne” mazan gari suka yunkuro hakan yasa suka kwasa da gudu daidai
lokacin motocin yan sanda na shigowa dajin, dan sunada device dake tracking bullet
kaman magnet ne zai kaika wajen da akwai bullet, ga jirage nayawo asama, wani kalan
ajiyan zuciya yasauke yana kallon yanda Shafa ke jijjiga Farrah dake tari har
lokacin idanunta sunyi jajir suna fitarda hawaye, wasu manyan sojoji suka taho da
microphone suna kiran sunan Zayn. “Zayn Ganuwa are you here”? Shiru Zayn yayi dan
at this point iyayenshi kawai zai gani ya mike tsaye, helicopter su yasauka daga
nesa sosai a filin, Mami dakuma Baban shi yaga sun sauko daga ciki, da Uncle,
dawasu manyan Doctors ganin su yasa yamike tsaye ahankali yafara tafiya.

Daga nesa Alhaji yace “Innalillahi Zayn dina ne haka, Zayn” wani kalan fadawa
jikinshi Zayn yayi ya kankameshi sai kuka ahankali, tsayawa Mami tayi a gefe tasa
bakin gyalenta tana share hawaye ganin yaronta is fine, da kyar Alhaji yasakeshi
sanan yay cupping fuskanshi yace “kowaye yamaka Wanan abun I will not rest sai
justice yay taking place” gyadama Baban shi kai yayi sanan yasaki Dad yajuyo
yakalli Mamin shi budemai hannu tayi hakan yasa yarungumeta ahankali ita tama kasa
magana jin jikinshi zafi yasa tadagoshi kafinma tai magana Alhaji yakamashi yakalli
Drs din yace “mu tafi sai su dubaka a jirgi” shida Baban shi suka wuce Doctors din
suka bisu abaya, ajiyan zuciya Mami ta sauke sanan ahankali tadaga kafanta zata
wuce kaman ance ta kalli wajensu Shafa dake jijjiga Farrah da idanunta ke kullewa
idanunta suka sauka kan wasu yara biyu da dukansu ke sanye da kayan fulani daya na
kwance akasa ga jini duk yabata riganta daya na rikeda ita tana kuka sosai dawani
irin sauri Mami tace “Alhaji!” Tsayawa Dad yayi sanan yajuyo dasauri Mami tai
wajensu Farrah ta tsugunna kansu takai yatsunta biyu ta taba gefen wuyan Farrah
sanan tace “we have a gun short injury, bring first aid kit for me” Mami tai
maganan cikin sauri tana ihu sanan takalli Shafa dake kuka sosai tace “kanwarki ce
Ya akayi aka harbeta”? cikin kuka sosai Shafa tace “garin taimakon danku ne!” Chak
Mami ta tsayar da abinda takeyi takalli Shafan, Gyadamata kai tayi cikin kuka sosai
tace “tafito kiwo taga……..” nan takorama Mami labarin tassss wani iri jikin Mami
yayi daidai one of the Doctors yakawo first aid kid, Ahankali tadago kanta takalli
Zayn dake kallonsu yana tsaye tareda Baban shi sanan tasa hannu ta karbi first aid
kit din tabude tawanke kasan da Shafa tazuba awajen tamata allura daidai Malam
dashima yaji labari abinda ke faruwa awajen garinsu yataho wajen ganin Farrah ga
likitoci akanta yasa da sauri yataho wajen yace “Maiya sami Farrah Shafa’atu”?
Daidai lokacin Mami tagama abinda take tadago takalleshi sanan tamike tsaye
ahankali tace “kaine mahaifinta Malam”? Girgizama Mami kai Malam yayi ganin babban
mace yace “a’a diyar kanwata ce, marainiya ce babu uwa babu uba saini kadai” wani
abu Mami taji ya tsayamata arai, anatse tace “an harbe diyarka garin kokarinta na
taimakon d’ana, inaso idan ka yarda mu tafi da ita asibiti dole amata aiki acire
bullet din, zaka iya biyomu idan yaso idan taji sauki sai adawo daku” kallonta
Malam yayi sanan yabi yan sanda da sojoji da jiragen dake yawo asama, da wanda yake
akasa, da yaron dayaga an lullube da bargo nai kyau yana tsaye kusada mahaifinshi
dasuke kama wanda kana gani kasan shine yan kidmashin din suka kama daga ganinsu
kaga yan birni masu kudi, ba yan yankan kai bane tunda ga yan sanda, lokacin yin
kudinshi yayi yasan idan aka gama aikin zaa dawo dasu dole abasu kudi dayawa hakan
yasa yace “to muje” wani gado aka kawo aka dauketa akai jirgin da ita suka shiga
Mami na kusada ita tana monitoring heartbeat nata shikuma Zayn na zaune kusada
Baban shi yay lakur ajikinshi sauran Drs na dubashi, shikuma Malam na zaune kusada
yan sanda ya kankame jikinshi yanaji kaman Zai shide jinshi asama, tass Dr yaduba
hannun Zayn sanan yakalli Alhaji yace “waya maka daurin hannun nan koma waye really
saved his life daurin yayi kyau sama da wanda mu zama mumai a asibiti, idanunshi ne
kawai needs work” ahankali Alhaji yace “waya maka daurin hannun?” Farrah yanuna
murmushi Alhaji yayi yace “I will makesure I reward her awesomely for helping my
son, for giving her life for you, me kakeso abata” murya chan kasa yace “anything”
wani mugun kallo Mami tamai ita kanta tarasa gane kan wani kalan yaro ta haifa
yanzu inda bataga Yarinyar nan ba da haka Zayn zai barta tamutu yarinyar data
taimakeshi ta karbi bullet that was meant for him, ace Zayn yakasa fadi an harbeta
adubata shi takanshi yakEe, ajiyan zuciya tayi ta zubama fuskan Farrah idanu.

💫 FARRAH 💫

✍🏻M SHAKUR

1️⃣ 3️⃣
EPISODE 1️⃣3️⃣
Direct wani babban asibitin da Mami ke aiki suka wuce dasukakai Abuja, jikin manya
manyan likitoci har rawa yake aka wuce wani observation room da Zayn, dakin
daza’ayi mai general check up kafin eye Doctors suganshi, Mami kuma scrubbing in
tayi dan itace in charge surgeon ma Farrah she just feel this is the least she can
do for the small brave girl after saving her son’s life, shikuma Alhaji zama yayi
acikin wani executive lounge da only VVIP guest dinsu ake bamawa, Malam dai yadawo
dan kallo yana tareda su amman bai zauna akan kujeran da Alhaji da Uncle ke kai ba
dan sunmai wani kalan mugun kwarjini yana kujeran dake bayansu, kaganshi zaka dauka
wani almajiri ne, ringing da wayan Alhaji yayi yasa ya farka daga zurfin tunanin
dayakeyi dasauri yadauki wayan ganin Gwamnar Adamawa ne ke kiranshi, amsa wayan
yayi sanan yay murmushi yace “Alhamdulillah, thank you excellency, to to to
shikenan” zare wayan yayi daga kunnenshi ya katse sanan ya kalli Uncle dake
kallonshi yace “ankama daya daga cikin kidnappers din” dasauri Uncle yace
“Alhamdulillahi naji dadi sosai Yaya” shiru Alhaji yayi yanadan karkada kafa yana
tunani sanan yace “zan iya yafema mutum duk wani laifi dazai iyamin aduniyan nan
dakake tunani amman banda laifi daya shine cutar mini da Zayn” yasakeyin shiru
saikuma ya bude malummalum dinshi yadauko wani clean handkerchief yakai kan
idanunshi yana share hawayen dasuke fitowa yace “inda sun kashemin Zayn da yaya
zanyi da rayuwata eh” kama kafanshi Uncle yayi yace “Yaya dan Allah kadaina kuka
nace kuma kadaina maganganu haka bagashi yanzu an ganshi ba” cikeda damuwa da rauni
yace “inda yarinyar chan bata taimakeshi ba, da yanzu shine yake kwance a operation
room rai a hannun Allah, you know something I am going to reward that girl
handsomely wallahi kuwa” sanan yajuyo yakalli Malam dake dunkule waje daya sanyin
AC ya isheshi yace “Malam kome kakeso kafadamini zan maka shi dan diyarku ta
chanchanci sama da haka awajena mekake so kanason gida a birni”? Wani kalan washe
baki malam yayi yana murmushi azuciyan shi yace “inama tamutu su biyani diyya nafi
kowa kudi a kauyen mu” anatse yace “a’a Alhaji Baran iya rayuwan binni ba, kawai
dai kudi nafiso na gyara gonata da sauran ayyuka” murmushi Alhaji yayi yace “tom
shikenan zan saya maka gona dai dai gonaki dari a kauyen ku” wani kalan zaro idanu
Malam yayi yakasa gasgasata maganan dayaji gonaki dari yajiance sanan Alhaji yace
“zan kara maka da naira miliyan goma kaje kaja jari” wani kalan fadowa yayi daga
kujera yay rarrafe yazo gaban su Alhaji, kwanciya yayi flat akasa yana kuka yana
musu addu’a, murmushi Alhaji yayi yace “tashi kaje ka zauna” sanan yakalli Uncle
yace “jeka kawo cash na 10M kabashi” dasauri Uncle yace “nadauka sai an sallami
yarsu za’a bashi”, girgixamai kai Alhaji yayi yace “kawomai miliyan gomanshi a leda
kabashi yazauna yana kallo shima yanajin farin cikin da sanadin diyarshi nima
inajin kalan farin cikin nan yanzu ahaka. “Kaico! Wayyoo Alhaji, aradun Allah
zuciyata zata buga, yau ni Malam nine mai da miliyan goma, Wayyoo Allah na” dan
dariya Alhaji yayi sanan yatashi yawuce dakin da Zayn yake ciki shikuma Uncle
yatashi fuuu yafice ko kallon Malam baiyiba Malam kuma sai sumbatun kudaden daya
samu yake.

Yana zaune awajen Mami tafito tana sanye da kayan operation, tashi Malam yayi
dasauri ganinta yace “ta mutu ne”? Turus Mami tayi tana kallonshi tambayan yamata
bambaran akunne amman takakalo murmushi tace “bata mutu ba, kuma Alhamdulilah mun
samu mucire kwayar bindigan nan da yan awanni zata farka zomuje kaganta” gyadama
Mami kai yayi sanan tai gaba yana biye da ita abaya zuwa dakin da Farrah keciki,
tana kwance kan gado da kayan operation ajikinta, kanta sanye da hulan operation,
an rufamata bargo zuwa cikinta, daga wuyanta kana iya hango katon plasta da aka
manna a kirjinta inda akai aikin, ga oxygen a hancinta tana fitar da numfashi tana
saukewa, wani kalan bakin ciki Malam yaji daya ganta shi da yanzu zata mutu dayaji
dadi daya huta daman ta zamemai nauyi aka, yanzu tamutu zai sami kudin diyyanta
sanan yahuta da fitinan Inna, dan kallonshi Mami tayi itadai batasan ko kawai she’s
seeing it out of paranoia bane but the man doesn’t look happy to see yarinyar tai
surviving surgery, to anya ma uncle dinta ne as he claim kuwa, anatse Mami tace
“kace ba kaine mahaifinta ba”? Janye idanunshi yayi daga kan Farrah cikeda kauyanci
yace “eh hasalima haryau ba’asan mahaifinta ba duka kauyen mu” ahankali Mami tace
“Maman ta fa kace tarasu”? Gyadama Mami kai yayi yanadan tabe baki yace
“mahaifiyarta dani kadai iyayen mu suka haifa, tunda tafara fita binni tana saida
nono ta lalace, hartazo tagudu muka nemeta muka rasa, rana daya kawai tazomana da
durmeme ciki kauye, wai ita tai aure amman mijin ya gudu yabarta todai a kauye ta
haifesu yan biyu, yan kauyen mu suka tasata agaba tai cikin shege tazo tana karya
cikin sunna ne da aurenta akanta, shine ta tattara ta gudu da yaran tasake barin
kauyen, bata kara dawo da yaran ba saida sukai shekaru shadaya aduniya ta dawo dasu
gida tana ciwo sosai da kauye yadauka ciwon kanjamau ta kwaso ayawon Duniya shine
tadawo, babu kalan kunyan duniya da uwarta bata sakani ba, Toh dai ahaka ta mutu
ciwon shine ajalinta, yaran suka dawo hannuna, bata wani dade da mutuwa ba yayan
wanan ma ta mutu” yanuna Farrah, ahankali Mami tace “Allah ya jikan su da rahama”
hakanan taji Farrah tabata tausayi taga tabon duka daban daban ajikinta yafi akirga
wanda kana gani kasan clearly is the case of child abuse amman dai tai shiru,
ahankali tace “bari nadan je chan wajen su Zayn naduba shi zaka iya zama da ita,
dazaran ta farka bayan kwana biyu idan taji sauki za’a maidaku” “to Hajiya angode
Allah saka da Alkhairi, Allah yakara girma” fita Mami tayi security dake gaban
dakin tama whispering. “I don’t trust him, keep an eye on him please” yes Ma ya
amsa mata sanan tawuce.

Kujera Malam yaja ya zauna yana kallon Farrah, kaman yadauki filon nan yadanne mata
fuska tamutu yahuta yakeji, yana zaune ahaka ya saka ya warware shi kadai aka bude
kofan dakin, Uncle ne rikeda Leda baka wani irin tashi Malam yayi yace “wayyo Allah
kudade na sunzo” kafin ma Uncle yabashi kudin ya karba yana leka ledan saikuma ya
rungume kudin yana hawaye wani kallon wulakanci da raini Uncle yamai sanan yawuce
yafita daga dakin yawuce dakin Zayn.

Kallon kudin Malam yayi sanan yakalli Farrah yace “tunda yanzu ga miliyan goma na a
hannuna chass ni nama yafe gonaki darin na gudu abina ko, Allah yabani miliyan goma
daga sama babu abinda nayi tasha kawai zani nakoma kauyen mu, Wanan kuma idan sunga
dama su yardata kosu dawo da ita kauyen mu su suka sani koba hakaba” yana gama
tunanin yawani mike tsaye ledan ya ijiye kan kujera yadauko bandir daya na kudi
yakirga dubu goma yasa a aljihu sanan ya daure bakin ledan ya makaleta a hammata
gam gam sanan yabude kofa yafice, fita yayi daga asibitin batare daya hadu dasu
AlhaJji ba yana fita motan daya gani yatare yace akaishi tasha.

Imagine yourself kina kwance a comfort na bed dinki kina duba pictures and videos
na hadaddun atampopi kina gamawa kawai ki zaba, place an order, make payment akawo
miki har gida batare dakin fita kinje kasuwa ba.

Imagine yourself in the middle of stress da kata kata na biki but you don’t have to
worry akan atampopin anko dan akwai wacce zata miki supplying nasu har gida?

Imagine yourself kina tunanin that perfect and best gift dazaki bama kawarki be it
birthday gift, wedding gift, suna gift or just casual gift, and M Shakur told you
Atampa ne!

Just picture it lokacin da za’a kawo miki atampan acikin wata lafiyayyen fine jaka
za’a saka miki atampan akawo miki ba abakin Leda ba kaman yanda aka sabayi a
kasuwa?? Sweet right?
What if M Shakur tagaya muku yau all imaginations, dreams dinan naku can become
through by introducing ATAMPA REALM to you guys💃
ATAMPA REALM is an online store dake saida atampopi variety of them, daki bari,
masu kyau, masu ado, wayanda ake yayi, akan kudi kuma kalilan don’t you want that??
Atampa Realm are life savers, biki, akwati, birthdays or anything they come through
and represent!! Ina gayamuku atampopin su makes statement🌹

All you have to do is give them a call 📞 +2348097573597

Ga wayanda basason kira you can chat them up a WhatsApp by clicking on this link:;
wa.me/+2348097573597

You can also follow them on Instagram by clicking on this link;


https://www.instagram.com/p/CiQcu1loZ7c/?igshid=YmMyMTA2M2Y=

You can join their WhatsApp group by clicking on this link;


https://chat.whatsapp.com/CUmRWXy4evqLtOoYp3XmNt

1️⃣ 4️⃣
EPISODE 1️⃣4️⃣
Sai bayan sallan isha’i Mami da Alhaji suka taho dakin da Farrah keciki, ganin babu
Malam adakin yasa Alhaji yace “why is she alone ina Uncle natan yake”? Yay tambayan
yana juyawa baya, bodyguard dinshi dake biyedashi yasa kiran security itakuma Mami
tai gaban gadon tana duba vitals din Farrah, shigowa security yayi Alhaji yace “ina
Uncle dinta yake ko yaje masallaci ne”? Girgiza kai security yayi yace “I think he
left” ko ita Mami dake shirin yima Farrah allura saida takalli security dasauri
tace “left kuma”? Gyadamusu kai yayi yace “after kince I should keep an eye on him
daya fita nabishi, anan gaban asibiti yatare mota yace akaishi tasha” dan murmushi
Alhaji yayi yakalli Mami yace “are you sure dan uwanta ne kuwa”? Gyadamai kai Mami
tayi tace “eh, I think she’s a burden to them saisa daya sami kudi ya gudu, ko dazu
I told the security to keep an eye on him cus I get this feeling kaman baiso tai
surviving ba” girgiza kai Alhaji yayi yace “mutane kenan basusan yara rahama bane,
Allah ya kyauta, how is she yanzu?” “She is fine, I will stay with her saika tafi
gida da Zayn ko” gyadamata kai yayi yace “okay, I will tighten the security here no
more taking chance dan kowaye keson hurting dina yanda Allah bai bashi galaba kan
Zayn ba bazai taba hutawa ba sai burinshi yacika, be careful okay, if anything come
up ki kirani” gyadamai kai tayi tana murmushi shima murmushi yamata sanan yawuce
yafita zuwa dakin da Zayn yake, har yay wanka ya chanza kaya zuwa wasu simple top
da short masu kyau farare dasuka bala’in amsanshi, yasaka wata dark blue wool hula
dayama fuskanshi kyau ka kalleshi saika kara kallonshi, farin designers socks
yasaka dawani vintage slippers mara hanci kana ganinshi kasan sanyi yakeji, babu
abinda yasami idanunshi amman saida aka wanke idon akai plasta gobe zasu dawo abude
idanun, murmushi Alhaji yayi ganinshi yanda yay kyau dudda har yanzu bai dawo
daidai ba jikinshi ya bala’in nuna yaci duka sanan ya wahala, hannunshi Alhaji ya
kama yace “let’s go home, but first muje kama maman ka sallama ko” cikin Wanan
muryan nashi na baison yin magana yace “is she not going home da mu”? Girgizamai
kai Alhaji yayi yace “nooo, Uncle na yarinyar yagudu cus I gave him 10M, kasan ur
Mom is the most generous woman dana sani aduniyan nan, she offers zata zauna da
yarinyar” shiru Zayn yayi bai kara cewa komiba, hannunshi Alhaji yaja yace “muje
to” binshi yayi suka fara tafiya tare ahankali har sukakai dakin.
Budemusu kofa bodyguard yayi suka shiga cikin dakin daidai lokacin Farrah ta kwaye
baki tafashe da kuka cikin bacci batare data bude idanunta ba, ahankali tadaga
hannunta takai inda akai mata aikin aka rufe da plasta tafashe da kuka sosai cikin
wani kalan siririyan murya da dakin yake echoing yana amsawa idanunta a lumshe har
lokacin tana kokarin sosa wajen da aka mata aikin.

Dawani kalan sauri Mami dake zaune kan kujera ta tashi hannunta tasa da sauri
tarike hannun Farrah datakai wajen tace “Allah sarki sorry, sannu kinji yafara
mata zafi wajen, alluran yafara sakinta sannu karki taba” kara karfin kukanta tayi
dayasa for the first time Zayn Zayn da suna shigowa dakin yanemi waje kan coach na
dakin ya zauna yana danna sabuwar wayan da Baban shi ya kawomai dan dayan tabace
yadago kanshi, gently kaman wanda bayaso yadaura idonshi akanta, blue operation net
cap din da aka samata yadan zame baya haka ya bayyanar da dark curkudadden black
hair dinta, gashin goshinta sun kwanta tass tass sunyi wani kyau, kodan sabida
kalan hasken wutan dakin ne oho but wani kalan haske tayi sosai kaman baturiya
idanunshi a rufe ruf amman lafiyayyun hawaye ne ke fitowa daga cikinsu bana wasa
ba, wasu nabin gefe suna hanyan kunnenta wasu na gangarowa kasa, dogon hancinta har
kyalli yake sabida maiko, ta tabe baki sosai irin yanda bakin mai kuka keyi, lips
dinta sun tattare sun bushe sunyi pink yirrrr, baisan mesa ba tunda yake
arayuwanshi baitaba jin urge na kaman yacema mutum sorry ya lallasheshi ba sai yau,
kaman tausayi tabashi ne ko she looks innocent ne oho, ganin understand what
exactly yakeji is hard for him yasa yadauke kanshi da sauri kaman ance yadaina
kallonta yamaida hankalinshi kan sabon wayanshi yana daddannawa.

Dayan hannunta tadaga zatakai kan ciwon jin anrike hannunta tana kuka sosai Mami
tasake rikewa hakan yasa da sauri Alhaji yazo gaban gadon yace “mesa takeson ta
taba wajen aikin”? Murmushi Mami tayi tamikamai hannunta daya tace “tayani rike
hannun nan kaga” karban hannun Alhaji yayi yarike yana kallon Mami, Mami takai
hannunta kan fuskanta tashare hawayen dake gangarowa sanan ahankali kaman mai
whispering tace “dazafi”? Gyadamata kai Farrah tayi ahankali still idanunta a rufe,
satan kallonsu Zayn yayi saikuma yasake dauke kai, ahankali Mami tace “kin tashi”?
Gyadamata kai tasakeyi kaman Yar yarinya alamun eh, murmushi Mami tayi tace “meke
miki ciwo yanzu to”? Shiru tayi batace komiba cikin lallashi kaman tana magana da
Yar yarinya Mami tace “fadamin sunan ki inji” shiru tayi batace komiba still. “She
can’t speak” Zayn yafadi ahankali batare daya kallesu ba yana danne danne
awayanshi, daga Mami har Alhaji dasauri suka yakalleshi, Alhaji yace “kaman ya she
can’t speak”? Dan yatsine fuska Zayn yayi batare daya kallesu ba har lokacin yace
“she is dumb Daaaad” yay maganan irin yafara gajiya da tambayan su dinnan, “kurma”?
Alhaji yafadi dasauri, gyadamai kai Zayn yayi yadan kallesu yace “the girl that was
with her told me she can’t speak at all” maida hannunta Mami tayi da sauri ta ijiye
akan gado, sanan tajuya da sauri tafita daga dakin batare datace musu komiba, bata
wani jimaba tadawo dawani torchlight karami a hannunta, fuskan Farrah ta taba
ahankali tace “Farrah” dan motsi Farrah tayi, murya chan kasa Mami na shafa gefen
fuskanta tace “budemin bakin ki nagani” tai maganan tana bubbuga gefen fuskanta dan
har yanzu bata gama farfadowa daga alluran ba, ahankali tabude bakinta, haska bakin
Mami tayi saida takoma baya hakan yasa da sauri Alhaji dake tsaye kusada ita yace
“menene”? Ajiyan zuciya tasauke sanan tama Alhaji alamu da idanu yazo yagani sanan
yakoma baya yace “why is her throat that black”? Maida mata bakin Mami tayi tarufe
sanan cikin harshen turenci tace “this girl has been suffering, this is clearly a
child abuse case, Alhaji kaga tabobin duka ajikinta kuwa? Kaga bakin nan nata
garwashi aka samata awuya is not like she can’t speak, ita kanta batasan she can
speak ba sabida tsoron azaban datasha lokacin da aka samata garwashin” yanda idanun
Alhaji sukaija zakasan ranshi yabaci ainun, cikin fushi sosai yace “me wanan Yar
karaman yarinyar tamusu daza amata irin wanan zalincin garwashin wuta a wuyan
mutun? Eh? Sunsan menene y’ay’a kuwa sunsan cewa rahama ne su, why will people be
so wicked and cruel, wlh wlh saina kullesu, zasu fadamin meta musu aka mata haka,
let’s go Zayn” sanan yajuyo yace “make sure taji sauki kinji wife” gyadamai kai
tayi sanan suka fice yarufo kofan itakuma Mami ta zauna ahankali kan kujera tai
folding hannunta akirji tana kallon Farrah, batasan kodan sabida ta taimaki Zayn
bane but hakanan taji she’s growing strong affection for yarinyan, ga yarinyan is
so fine, very fine beautiful girl, gata Yar karama duka duka yarinyar nan bazata
wuce 17/18 ba,how can you be wicked to this small girl.

Wani kalan kuka Farrah tafashe dashi sosai cikin baccin dayasa Mami takara tashi,
hannayenta takama ahankali tana kiran sunanta. “Farrah, Farrah, gani nan” wani
kalan yunkurowa Farrah tayi cikin bacci tawani kalan rungume Mami kamkam cikin wata
kalan little voice tace “uhnnn Maa….m” wani kalan lumshe idanu Mami tayi ahankali
takai hannunwanta tadaura abayanta tana bubbugawa jin takirata da Mama almost 1min
sukai ahaka sanan Mami tamaidata ta kwantar da ita, murmushi tayi taja bargo tarufa
mata da kyau sanan tawuce bayin dakin alwala ta daurOo tazo tasa hijabi ta shimfida
dadduma tai nafila sanan ta kwanta akan lafiyayyen massaging chair dake dakin ta
Minat da kafafunta.

1️⃣ 5️⃣
EPISODE 1️⃣5️⃣
Wuraren 6 nasafiya tashiga bude idanunta dasuka mata nauyi sosai sunyi tsami, da
kyar take budesu kafin takarasa budesu gabaki daya tanabin saman dakin datake da
kallo dakeda haske mai kyau, kodai tamutu ne ta tambayi kanta tana sake kulle
idanunta sanan tabudesu ahankali kaman wacce ke kokarin tantance abu, ganin still
dakin take yasa ta juyarda kanta tabi ruwan da ake kara mata da kallo zuwa hannunta
da ake karama ruwan, yunkurawa tayi zata tashi zaune amman takasa sabida zafin
dataji agefen kirjinta batasan lokacin data saki wani malalacin kara ba. “Asshhh”
dagokai Mami dake kan dadduma tana lazimi tayi ganin Farrah ta farka yasa tai
murmushi, shafe addu’an datakeyi tayi sanan ta mike tsaye ta taho gaban gadon,
tunda tafara tafiya tana tahowa Farrah dake kwance akan gadon ta tsare Mami da
idanunta dan ganin wata faran kyakkyawan mata tayi tanada dan jiki ba yarinya bace,
tanada kyau na gaske kaman wata Yar arab, gawani lafiyayyen murmushi kwance kan
fuskan matan tana kallon Farrah itama hakan yasa Farrah tace “to kodai tana aljanna
ne” tsayawa Mami tayi gaban gadon daidai saitin kan Farrah sanan takai yatsunta
biyu tadaura kan saman goshinta tana duba temperature dinta ahankali tace “kin
tashi”? gyadamata kai Farrah tayi ahankali tana kallonta still kana ganin kallon
kasan kallon na wanda bata sani bane kallon sabuwan fuska, ganin yanda Farrah ke
kallonta yasa Mami tai murmushi tace “zaki zauna”? Gyadamata kai Farrah tayi
dasauri hakan yasa Mami ta taba wani abu gadon yadago Farrah ta zauna tana dan
yatsine fuska sabida tsami da jikinta yayi, “jikin ki na ciwo”? Mami ta tambayeta
ahankali, dagokai tayi ta kalli Mami batasan mesa ba samin kanta tayi da gyadamata
kai ashagwabe kaman zatai kuka, murmushi Mami tayi takai hannunta guda biyu tai
cupping face nata murya chan kasa tace “duk zai daina nan bada jimawa ba, yanzu
zakiyi wanka saiki salla, saikici abinci saina baki magani, kinajin fitsari”?
Dasauri Farrah ta gyadamata kai, murmushi Mami tasakeyi tabata hannunta tace “sauko
to muje” da taimakon Mami ta sauka daga gadon ahankali, slippers Mami tabata tasaka
sanan suka shiga bayi, dakanta Mami ta hada mata ruwan zafi na wanka, sanan
tasamata toothpaste a sabon brush dake bayin tace “ki brush saiki wanka, ina zuwa”
Mami tafito daga bayin, fita tayi daga dakin tasauka kasa wani boutique dasuke
dashi a asibitin tashiga, tundaga kan pant, wani pink gown, da black hula, da after
dress Mami tasaya mata da cream, tabiya kudin ta taho, bra ne kawai batasaya ba
shima dan bazata iya sawa yanzu bane sabida aikin da akamata, komawa dakin tayi,
landline na dakin ta dauka tamusu order lafiyayyen breakfast asibitin babban gaske
ne kaman hotel yanda zakai order abinci a restaurant na hotel haka asibitin ma
yake, ijiye komi tayi sanan tawuce gaban bathroom din knocking tayi tace “kin
gama”? Jin shiru yasa tashiga bayin tana zaune tagama wankan amman takasa daukan
towel, kare kirjinta tayi a kunyace, towel Mami ta dauka sanan tazo inda take
lullubeta da towel din tayi sanan ta dagata tashi tayi ahankali tarike Mami batada
karfi ko kadan, fito da ita Mami tayi da taimakonta ta shiryata tsaf sai kunya
takeji, pink gown din Mami tasamata daya amsheta da black hula, Mami tace “kinyi
kyau” sata tayi tai salla azaune kafin ta idar an kawo musu abinci, gado ta dawo
zama tayi Mami tabata tea ahankali ta karbi cup din tana kallon Mami, murmushi Mami
tayi tace “baki sanni ba ko” Gyadamata kai Farrah tayi, murmushi Mami tasakeyi tace
“sunana Mami” anatse tace “nine mahaifiyar Zayn, yaron dakika taimakamawa har aka
harbeki tasanadin hakan, munzo dake asibiti nan Abuja tareda mahaifinki Baffan ki
amman shi yatafi, yanzu kina wajena har kiji sauki karkiji tsoro kinji zan kula
dake ni Maman kine kinji” Gyadamata kai tayi ahankali, murmushi Mami tayi tace “sha
tea dinki to” tea takai bakinta saida ta tada kofin sanan tacire daga bakinta
tabama Mami kofin, wani irin tausayinta Mami taji tace “nakara miki tea”? Gyadama
Mami kai tayi dasauri, tea dinta Mami tamika mata karba tayi shima ta kwankwade,
ahankali Mami tace “nasa akawo miki wani”? Girgiza ma Mami kai tayi alamun ta
koshi, ajiye cup din Mami tayi sanan takalleta tace “fadamin sunan ki” kai tazo
zata girgiza Mami tace “a’a bude bakin ki kifadamin da baki, naduba bakin ki jiya
nasamiki magani, muryanki yadawo zaki iya kina magana yanzu, fadamin sunanki naji”
ahankali tabude bakinta tana kallon Mami kaman yanda Mami ke kallonta, da duka
karfinta da tsantsan kwazo da struggling da kai kanka dake kallonta zaka iya gani a
kwayan idanunta ta danne idanunta tace “F…….Ffffff…………Farrrr……” bude idanunta tayi
da sauri hardan zufa ya keto mata a goshi tsabagen kokari, murmushi Mami tayi sosai
tace “sannu kinji, all you need is just a little therapy, amman kina magana, ke ba
kurma bace, u can speak, karasa fadamin sunan naki inji” ahankali tace
“Farrrrrr………..r……….rahhh” wani kalan huge smile Mami tayi tace “wowwww” itama
Farrah murmushi tayi takai hannunta kan bakinta tana shafawa dudda sunan ararrabe
takira but she was able tafadi sunanta yau, Shafa kadai take iya kira, itama da
kyar take fadi, but yanzun nan tafadi ma Matar nan sunanta. “Kinji dadi?” Mami
tamata tambayan ganin yanda take murmushi takira sunanta, kai ta daga zata gyadama
Mami dasauri Mami tace “no, dabaki zaki amsani” dan runtse idanu tayi kaman yanda
mai in’i’na keyi tace “e….h” murmushi sosai Mami tayi tace “good girl” wani
strawberry smoothie dake cikin wani fine bottle da straw dinshi tadauka tasamata
straw din tabata, ahankali tasa hannu ta karba cikeda dason gwada magana kuma tace
“n……….a……g…..de” dan murmushi Mami tayi tana saka labcoat nata tace “kigodema
Allah” tab dinta ta dauka ganin zata barta ita kadai yasa ta shiga YouTube wani
cartoon movie tasa mata sanan tabata, ahankali Farrah tasa hannun ta daya ta amsa
dan sayan tana rikeda smoothie Mami tace “kiyi kallo bari naje naduba wasu patient
ko, yanzun nan zan dawo kinji” zata gyadama Mami kai Mami ta girgiza mata kai
alamun no hakan yasa tace “tttttt….o” murmushi Mami tayi tajuya tafita daga dakin,
saida tamaida kofan tarufe sanan tasaukar da kanta ahankali bayan Shafa wanan ce
mata tabiyu dake sonta aduniya, Matan kaman Maman ta, hawaye ne suka zubo mata daga
ido dasauri tasa hannunta ta share sanan takai goran smoothie baki tafara zuka
dadin dataji yasa tahau sha sosai tana kallon cartoon dinta ita kaman ma abarta a
asibitin taitai zama.

Bude musu bayan motan bodyguards sukayi, ahankali yasauko daga motan yana sanye da
Greg Lauren horizon print crew neck t-shirt, black color ne t-shirt din dakeda
zanen rana ajiki da color na sunset, yasaka wani jean na Ksubi, frescobol Carioca
round toe espadrilles (takalmi) yasaka, yauma wani Rick Owens sarka yasaka daya
fito dashi yasauka agaban riganshi yana kyalli kana gani kaga dimond, fuskanshi har
wani sheki yakeyi idanunshi sanye da bakin glasses na police sabida plastan dayake
idanunshi, duk wanda ya kalleshi saiya sake juyowa ka kalleshi zaka dauka wani
musician ne yazo, agogon dake hannunshi ya kalla na Horus, ganin 11:15AM yasa
yadanja gajeren tsaki, bayanda zaiyi ne yazo hospital dinan all he needs right now
is to smoke and yasami mace, rabonshi dayasha taba tun ranan nan, fitowa Dad shima
yayi daga motan waya a kunnenshi yana magana awaya sanan yasa hannunshi yaciro wani
katon teddy babba na lion king mai remote, idan kadanna remote din zaka dauka live
lion ne yana tafiya sanan yay haushi, karasowa gaban Zayn yayi sanan yace “hold on
Barrister lemme talk to my Son” cire wayan daga kunenshi yayi yakalli Zayn din,
teddy yasamai a hannu yace “ga teddy daka sayama patient dinmu, jeka sami Mami ka
Dr ka will see u daga nan I need to rush, one of the kidnappers da aka kama yay
magana I need to go” yakalli bodyguard dinshi yana daya magana yace “go with Zayn”
sanan yashafa fuskan Zayn din yace “bye son” ahankali yace “bye” sanan yawuce yana
tafiya ahankali har zuwa gaban dakin da Farrah keciki, bodyguard din dake biyedashi
yakalla yace “get me a pack of cigarettes” batare daya jira amsan shiba yabude
kofan dakin yashiga ciki, jin anbude kofa an shigo dakin yasa Farrah tadago kanta
da wuri hada idanu sukayi da Zayn daya kallo gadon dudda idanunshi nacikin bakin
glasses but tsaf kallo daya Farrah tamai ta ganeshi, kafeshi tayi da idanu bata ko
kyaftawa tana kallonshi kaman yanzu tafara ganinshi ganin ya chanza mata kaman ba
mutumin jiya ba dahar kuka yake, yawani kara zama mata babba sosai a idanu kuma yay
wani kalan kyau kara kallonshi take sabida sarkan dataga yasaka kaman mace, wani
zirrrrrr yaji ajikinshi sabida yanda take Farrah ke kallonshi da manyan idanuwabta
dake nan kar kar kaman madara dawani kalan sauri yadauke kanshi yakarasa shiga
cikin dakin sanan yawani kalan defa mata teddy lion din akan gado tawajen kafafunta
dasauri takalli teddy sanan ya jefa mata remote dinma da mistakenly ya danna remote
din ya kunna teddy, Farrah dake kallon teddy ita Allah yasan bama tasan akwai abu
kaman haka aduniyan nan ba, gani tayi teddy dake kwance kafanta yawani tashi tsaye
lion din yana kallonta in the eyes, bala’in faduwa gabanta yayi, ganin yafara nishi
yana bude bakinshi yay wani kuka tareda tsalle gabaki daya yasa daga pad da drink
din datake sha duka tawani watsar dasu kan gado ta kurma ihu da Zayn dake zaune kan
kujera yaciro wayanshi yana dannawa baimasan abinda ke faruwa ba yadago kanshi
dasauri. “Aahhhhhh” wani kalan tsalle tayi ta dirko daga gadon tama manta tanada
ciwo shima lion din tsalle yayo zai fado kanta wani wawan ihu tayi tama rasa inda
zata fadawa kan dogon coach din da Zayn kezaune tayi tawani kalan fada jikinshi
daga ita harshi fadawa sukayi flat kan kujeran yana kwance tana kwance saman
jikinshi ta kankameshi gam gam jikinta nawani kalan rawa ta kulle idanunta, sake
tsalle lion din yayi tareda haushi zaiyo kansu hannunshi da baida lpy Zayn yasa
chak yakama lion din yana kallon fuskanta yanda lips dinta ke bari, gabaki dayan
hanuwanta ta rirrikeshi dasu, kafe fuskanta yayi da idanu yana kallonta is she
scared? Ya tambayi zuciyanshi, tureta yashigayi daga jikinshi kin sauka tayi taki
bude idanunta ta makalemai wuya alamun barata sauka ba, baki yadan bude cikeda
kulewa yace “sauka daga jikina” kaman wacce ke tsoroOOn bude idanunta tabudesu
tadaura idanunta kan fuskanshi hakanan jJi tayi gabanta yafadi dum!….

1️⃣ 6️⃣
EPISODE 1️⃣6️⃣
Dudda yana sanye da black glasses bata ganin kwayar idanunshi amman wani kalan cika
mata idanu yayi gashi yana wani kalan kamshi da takeji kaman kada tasakeshi tunda
take aduniyan nan bata tabajin irin kamshin dayakeyi ba Subhanallahi kamshin dadi,
ganin yanda yabata rai yana jiranta ta sauka daga jikinshi yasa ahankali tashiga
dagashi tana satan kallon lion din dataga yarike a hannunshi, komawa gefen kujeran
tayi ta nannade kanta cikeda tsoro tana kallon hannun nashi dake rikeda lion din
sai yanzu ma taji inda aka mata dinki namata ciwo, tashi Zayn yayi ranshi bace,
kayan jikinshi ya kalla ganin yanda suka yamutse dudda bawani yamutsewan kirki bane
amman jiyayi ranshi yabaci kallon Farrah yayi da itama daidai lokacin tasaci
kallonshi wani dan iskan tsaki yaji. “Mtswwww stupid girl” yafadi ahankali ware
idanu Farrah tayi jin yazageta bata wani jin turenci but tasan stupid tun a kauyen
su wucewa yayi fuuu yafita daga dakin da teddy a hannunshi daidai bodyguard din
daya aika siyomai taba nadawowa teddy yamikamai cikeda masifa yace “donate this
teddy to children ward, apparently the stupid girl na tsoronshi” yay maganan yana
fizge kwalin tabanshi yawuce waje jikinshi har tsuma yake yakosa yasha taban.

Shigowa dakin Mami tayi ganin Farrah zaune kan kujera yasa tace “Iyye kin sauko”?
Kai Farrah tadaga zata gyadama Mami, Mami tai mata kallon no, hakan yasa tadan
runtse idanunta tace “e……h” murmushi Mami tayi sanan yawo wajenta gefen kujeran ta
zauna hannunta takama tace “nasan yanda kikeji, but idan zaki magana, relax, take
it easy, kiyi maganan a sannu akuma hankali batare dakinyi tunanin komi ba, once
kika koyama kanki kina amsawa da maganan nan da 2days zaki fara magana lafiya lau
kinji” wanan karan bata lumtse idanu ba ahankali tace “ehhh” murmushi Mami tamata
tace “ina Zayn, Dr shi na jiranshi” ahankali tana kallon Mami tace “f…….iiii…ta”
“okay yafita waje, bari naje nakirashi muje ganin Dr, I am coming idan nadawo
zamuje gida, zakije gidana”? Mami tamata tambayan cikeda so, wani cute smile tama
Mami ahankali tace “eh” wucewa Mami tayi tafita daga dakin tana murmushi she so
much love Farrah bama tasan mesaba.

Tana kaiwa gaban entrance din Zayn na zuwa wajen shima daidai yana yarda karan
taban hannunshi wani kalan mugun kallo Mami tamai sanan kawai tajuya cus da mutane
awajen binta abaya yayi zuwa office din babban likitan idanun wanda yake bature
ganin Zayn yasa yau murmushi yace “Mrs Zayn I really like this your boy he’s so
cute” murmushi Mami tayi tana kallon Zayn dako gaidashi baiyiba yawuce yay zamanshi
kan gadon duba patient, tashi Dr yayi yazo yacire plasta idanun yana kallon idon
yace “can you see me”? Kallonshi Zayn yayi yana ganinshi da idon amman ba sosai ba,
murya chan kasa yace “I can’t see clearly with it” murmushi Dr yayi yadagashi yace
“I expect that to happen, I made a glass for you dagakai amfani dashi for 3month,
zaisa idanun su warke” yay maganan yana kawomai fararen glasses din, yasamai sanan
yace “can you see me now” gyadamai kai Zayn yayi yana kallonshi Dr yay murmushi dan
glass din yanamai kyau sosai kaman wani professional Dr dinan, Dr yace “that’s all”
kaman jira Zayn yake yasauka daga gadon yafice, Mami ne ta kakalo murmushi tace
“thanks Dr OP” murmushi yamata yace “you are welcome” fitowa Mami tayi Zayn
haryadanyi nisa tace “Zayn” juyowa yayi jin Mami takirashi, anatse tace “to my
office” tajuya tawuce, dan yatsine fuska yayi sanan yabiyota abaya, shiga cikin
wani hadadden office tayi ta tsaya gaban kofan tana jiranshi shigowa yayi hakan
yasa tamaida office din tarufe tasa key sanan tawuceshi taje ta zauna, agaban table
dinta wasu kananun photo frames guda uku ne gaban table dinta daya na Zayn ne yana
jariri, daya dayay graduating daga university dayan kuma hoto ta ne da Alhaji da
Zayn tareda su, kujeran dake gaban desk din nabaki ya zauna ahankali tareda dan
sosakai irin na yan iskan nan dan yasan fada Mami zatamai, Mami takai kusan 1min
tana kallonshi yanda yakeyi tasan cewa yasan fada zatamai, tasowa tayi ahankali ta
zagayo inda yake, dayan kujeran dake gaban desk din dake facing na Zayn din taja ta
zauna ahankali tana kallon fuskanshi, cikin wata kalan tattausan murya tace “Zayn”
dan dago idanunshi yayi yakalli Mami ahankali yace “Yes Mami” hannu Mami tadaura
kan bakinta kaman tana kokarin taushe kuka ne komenene ma takeji oho kafin ahankali
ta zare hannun tace “Zayn is this how you show Allah you are grateful daya ceceka
yay saving rayuwan ke eh? Two days ago Zayn you were kidnapped, this is Abuja aka
tafi dakai chan wani kauye wai kuduri a Adamawa inda badadan Allah yasa that girl”
tanuna kofan office dinta, tace “that girl, dake kwance akan gadon chan ta taimaka
maka tasamo maka waya munyi magana dakai ba hankalinmu ko tunanin mu bazai taba
kawomana kanachan wata duniya Adamawa ba” Mami tai shiru sanan ahankali tace “Zayn
you almost die, you almost lost your life, look at your hand” tanunamai hannunshi
dake nan akarye an daure, tace “look at your eyes” tanunamai idanunshi dake sanye
da glass, tace “look at your whole body an zaneka blue black, Zayn u remembered you
were crying danai waya dakai kana fadamana you were scared Zayn harka manta” Mami
tai maganan ahankali tana kallonshi, dan lumshe idanunshi yayi kana ganin yanayin
shi kasan maganan ta shige shi, ahankali Mami tace “Zayn tunda kataso bakasan
menene wahala ba but rana tsaka within just 48hrs Allah ya nuna maka akwai rayuwan
da ita sunanta wahala, ukuba da tsantsan azaba, sanan yanuna maka dukiyarka is
nothing bata isa ta ceceka ba alokacin dazai kamaka, sanan yanuna maka shi
kaskantaccen mutum dabaka dauka a komi ba zai iya maka abinda babu wanda zai iya
maka shi aduniyan nan, Zayn badadan this incident ba someone like that girl Farrah
can not even come close to you cewa zakayi she looks scary sabida Yar kauye ce bata
da kudi irin na gidan Baban ka, Zayn did you know cewa second chance Allah yabaka”
Mami tai maganan tana dafa knees dinshi, ahankali tace “Allah has given you second
chance amman harka fara misusing nashi, kafara shaye shayen ka, mutum bai isheka da
kallo ba, ba salla ba salati, babu wanda yakai matsayin kacemai kagode or thank
you, did you thank that little girl that saved your life and took a bullet for
you”? Mani tai maganan tana daga murya, shiru Zayn yayi kanshi akasa hakan yasa
Mami ta dakamai tsawa. “Zayn did you thank her”? Ahankali ya girgizama Mami kai
alamun no, wani kalan murmushi tayi tace “Baban ka nada kudi kafi karfi kama mutum
godiya ko Zayn, you feel idan taji sauki u can give her money, jirgi and just send
her off that’s your thank you” Mami tai shiru tana kallonshi, takai kusan 2good
minute kallonshi take idanunta sunyi ja kaman kai shirin kuka, ahankali tace “all
this behavior naka Zayn is my fault, lokacin dazaka fara JSS1 da zaakaika outside I
had the chance nace baza akaimin yaro wajeba anan gida agabana zai karatu but nai
shiru nabiyema Allah kiri kiri inaji ina gani kaki dawowa Nigeria tundaga nan kana
makale da baturiyan Nany dinka dake kula dakai achan look at you now Zayn at 26yrs
old you can’t differentiate between right and wrong, ba salla ba salati, ba komi,
rayuwa kawai kake mara amfani magana ma sai anyi da gaske kakeyi, Zayn why why Zayn
hmmm? Kataba tunanin inda munrasaka in this incident yaya zamuyi da rayukanmu
dagani har Baban ka, why don’t you wanna be a better person for the sake of son
damuke maka eh” Mami tai maganan hawaye na gangarowa daga idanunta sharrrr, wani
iri Zayn yaji dasauri ya kauda kanshi gefe tunda yake baitaba ganin Mami na kuka ba
sai yau, sanyi jikinshi yayi ahankali yace “s……sorry Mami” girgiza kai kai tayi
tace “I don’t want you to tell me sorry, I want you to start doing the right thing,
amend your ways ka koma ga Allah, kafara rayuwa kaman wanda yakeda hankali yay
girma, someone of your age, kasakama wayanda suka maka hallaci da alkhairi Zayn, I
believe in you, you are a very good boy Zayn I know that cus ni ne mahaifiyar ka
kaji” kasa daurewa yayi yanda yaji Mami na kuka ahankali yatashi daga kan kujeran
juyawa yayi ahankali yace “Mami I am sorry” hannunta tasa dasauri kan idanunta
tashare fuska nata dan murmushi tayi tace “zonan Zayn” juyowa yayi ahankali
yakalleta ganin ta share fuskanta yasa ahankali yaje gabanta, murya chan kasa tace
“promise me you will change” ahankali yace “I promise Mami” murmushi tamai sanan
tai pecking goshinshi tace “tashi kaje I am coming” tashi yayi yawuce yafita daga
office din tabishi da kallo.

Ahankali yake bude kofan dakin da Farrah take, zaune yaganta yanda yabarta dazu
akan dogon kujeran nan tana bacci ga wayanshi daya gani tarike a hannunshi, dawani
kalan sauri yataba aljihun shi jin babu wayanshi yasa yadan yatsine fuska probably
dazu ne ya manta dashi adakin, maida kofan dakin yayi yarufe sanan yazo gabanta ya
tsaya hannunJhi ya mika mata yace “ke give me my phoOne”.

1️⃣ 7️⃣
EPISODE 1️⃣7️⃣
Ganin ko motsi batayiba yasa yay dan gajeren tsaki yaduko yana kallon fuskanta,
hannunshi yakai ahankali yadaura kan wayan yaja cikin bacci itama taja tarike wayan
gam tanadan gyara yanayin zaman datayi cikin baccin taredayin hamma, fuskanta ya
tsaya chak yana kallon yanda take hamman tareda yin dan nishi ahankali, she looks
super cute baisan mesaba hakanan kawai yatashi batare daya karbi wayan ba yawuce
yafita daga dakin zuwa motan shi bodyguards biyu biyedashi, shiga motan nashi yayi
da Dad yasa aka kawomishi danshi yafita danashi dasukazo dashi, zamanshi yayi cikin
motan tareda lumshe idanu, anytime yayi yunkurin lumshe idanu mutanen nan yake
gani, ko jiya is because Dad ya kwana dashi ya iya yay bacci, the whole experience
yadameshi yahanashi sakat, dan tsaki yaja yasa hannu a aljihun shi yadauko kwalin
taba daya yazaro sanan ya kunna da sauri yashiga sha tareda kwantar da kanshi jikin
kujera, he’s feeling so dull the only thing dayake bukata yanzu is to be extremely
high and have a wild sex.
Kiran sallan zuhur akayi a masallacin dake nan cikin hospital din, dan yatsine
fuska yayi kaman yay ignoring karyaje saikuma ahankali yadan yunkura yana tunanin
maganan Mami “this is a second chance Allah yabaka Zayn” bude kofar motan nashi
yayi ahankali yasauko dasauri bodyguards dinshi suka tsaya agabanshi, wani kalan
daura hannu yayi agoshinshi cikeda takaici yace “for f**k sake i wanna go to the
mosque” kallonshi duka bodyguards din sukayi cikeda mamaki, dan gajeren tsaki yaja
ya bangajesu yawuce mosque abinshi suka bishi dayake su arna ne gaban masallacin
suka tsaya kaman an bishiyoyi suna jiranshi.

Shigowa dakin Mami tayi wajajen zuhur ganinta tana bacci kan kujera rikeda wayan
Zayn yasa tadan ware idanu, Zayn haryasoma jin maganan tane wanan daya bama
yarinyar wayanshi tarikemai does that mean yama yarinyar godiya, dan murmushi tayi
takaraso ciki basuda wani kaya hakan yasa kawai after dress daya sayama Farrah
tadauko tazo inda take tabata tayi tace “Farrah Farrah” gently tabude idanunta
takalli Mami, murmushi Mami tayi tace “tashi mutafi gida kinji” gyadama Mami kai
tayi sanan tamike tsaye ahankali, abayan ta warware da taimakon Mami ta iya daga
hannu Mami tasa mata ta makala boturan sanan takai hannunta ta gyaramata hulan dake
kanta daya zamiye baya tana kallon gashinta Mami tace “kikaji sauki sosai zan kaiki
saloon a gyara gashin nan ko” ahankali tace “to” ita kanta saida tai mamaki datai
magana this time bai breaking ba Mami ma murmushi tayi tace “masha Allah, Beautiful
Farrah is talking now, muryanki dadi Alhamdulilah” handbag dinta Mami tadauka bayan
tahada komi nata ciki sanan tabama Farrah wayan Zayn tace “rikemai wayanshi mukaje
sai kibashi” karban wayan tayi sanan suka fito tareda Mami ahankali take tafiya sai
kallonsu ake, duk Dr dazaisa Mami saiyace “is she your daughter Mrs Ganuwa she’s so
Preety” murmushi Mami take tana cemusu yes, waje suka fita suna tafiya zuwa parking
space daidai shima Zayn nafitowa daga masallaci, kallo daya Mami tamai tadauke kai
amman ba karamin Dadi taji ba, hanyar motanta tayi dake kusada motan Zayn, takalli
Farrah dake tsaye kusada ita tace “ba Zayn wayanshi kizo muje” Mami tai maganan
tana shiga bayan motan, ahankali Farrah tajuya, ganin Zayn harya shiga bayan tashi
motar yazauna yasa takarasa wajen ahankali tadaure fuska dan bata manta stupid din
daya kirata dazu ba, ganinta tsaye gaban motanshi yasa yadan kalleta kaman baiso
yakalleta, daure fuskanta tayi tamau sanan tamikamai wayanshi dake hannunta, kallon
hannunta yayi dake rikeda wayanshi sanan yadan kara kallon fuskanta, ganin
kallonshi take still fuskanta adaure yasa ahankali kaman baiso yakai hannunshi zai
karbi wayan, haryasa hannunshi kan wayan zai zare daga hannunta tawani fizge wayan
ta nakamai wayan akan kujera sanan ta watsamai harara a idanu tajuya fuuuuuu tawuce
tashiga motansu bodyguard din Mami yarufe motan yakoma gaba yana tada motan Mami
kuma hankalinta nakan wayan datakeyi.
Tsayawa chak Zayn yayi da hannunshi dakenan a position din dayake na karban wayan
sanan yakalli wayan data ijiyemai kan kujera, wani kalan zafi yaji aranshi daya
kasa daurewa yadanyi giggling cikeda mamaki yace “Wowww!” Bodyguard dinshi dake
tsaye gaban motan ya kalla sanan yanuna kanshi yace “did you see what that village
little gurl did just now?” Saukar da kanshi kasa bodyguard din yayi dasauri, cikin
fushi Zayn kaman bodyguard dinne yamai laifi yace “shut the door get into the damn
car and drive me home motherfucker!” Ya dannamai rude rich kids zagin nan kirjinshi
na tafarfasa.

“Just tell me what exactly kikeso nayi? Eh” cikin tsantsan masifa tace “you are the
root of this whole mess damuka shiga, inda ka yarda muka bama Oga order akashe dan
iskan yaron nan da tuni yatashi aiki” wani kalan dan dariya Uncle yayi more of
dariyan dazaka kira da dariyan takaici, saida yayishi ya koshi sanan yadago
idanunshi dasukai jajir yace “tayaya zan taba bada order akashemin nephew? How do
you guys even think zan iya haka for god sake dandan yayana wanda nake uwa daya Uba
daya dashi how?!” Yay ihu, wani kalan mugun tsaki Hajiya Fatima taja, Hajiya Mariya
da takaici yagama kasheta tace “thank you Fatima da wanan tsakin, wlh ko kadan
bakasan ciwon kanka ba, kace nephew? Nephew din dabaisan darajan kaba, baisan
amfanin ka ba all u are to him is dan boyi boyi” wani yunkurowa Uncle yayi daga kan
kujeran dayake zaune kaman zai mari Hajiya Mariya, Hajiya Fatima tace “dukanta
zakayi, yo karya tamaka, kai har kanada bakin kace dandan yayanka uwa daya Uba
daya, to wlh bari kaji in fadamaka indai har aka ake yaya aduniya to Allah karya
bani irin yayanka na yamaida ni dan aike, ta yanda zakasan ko tunanin ka bama yayi
yatashi gabaki dayan dukiyan shi yabawa danshi batare daya baka ko kwabo ba” baki
Hajiya Mariya tabude zatai magana Uncle da idanunshi sukai jajir yabuga table
tareda daka musu tsawa yace “enough! We are here to discuss solution idan lecturing
dina zakuyi ne sai kuyi kugaji, ni abinda nakeso kudin Yaya nakeso gabaki dayanshi,
wanda nake gani idan nasamu zan iya rabamana shi gida uku, kowa yadauki daya, inda
kun yarda ahakan na tabbatar da mutanen nan da tuni sunsa Yaya yarubuta komi yabasu
takardan in exchange ma rayuwan Zayn babu abinda bazai iyayi akan Zayn ba, amman ku
kukaki ku duka biyun kukeso akashe Zayn sanan akarbe kudi, yanzu dai kunsan an kama
Lamba ko, luckily for us Oga yay assuring nawa baisan komi kan mu da muka basu
kwangilan ba, so kozai fadi wani abu idan yaji azaba saidai kansu bamuba, so for
now asirin mu arufe, he’s demanding abashi kudin aikin shi koya fasa kwai, sai
magana tabiyu what’s the way forward yanzu kowani security na gida da waje Yaya
yayi doubling komi, tayaya zamu cimma burin mu” jaka Hajiya Mariya tabude taciro
wasu bandir bandir na 100 dollars ta ijiye guda biyar kan table tace “nidai ga
payment dina, banda wata matsala data wuce Zayn, nasan kudi baya isan mutum aduniya
mukaci nasara muka sami kudin Alhaji inaso, amman Zayn dai sainaga bayan yaron nan
aduniya, duk sanda na ganshi nakanji wani abu ya tsayamin awuya na bakin tsanan shi
uwa na lumamishi wuka aciki ya mutu nakeji, I think the easiest way dazan iya kashe
yaron nan is da taimakon diya mace tunda shi Allah yayishi bunsuru ne” wani dan
murmushi Uncle yayi yace “aikam kinada aiki, Zayn abaiban mutum ne dazakiyi shekaru
aru aru baki gane kanshi ba, miskilin mutum ne na karshe, haryau banga wacce Zayn
yakeso aduniyan nan ba, kowace mace yasamu kawai kawad da sha’awan shi yakeyi da
ita yabarta anan, I believe ki chanza plan” wani kalan murmushi Hajiya Mariya tayi
sanan takalli Hajiya Fatima tace “kin tuna Layla Fatima”? Wani kalan makirin
murmushi Hajiya Fatima tayi tace “natuna ta” Uncle dabai gane me ake cewa ba yace
“waye kuma Layla”? Murmushi sosai Hajiya Mariya tayi ta gyara zama tareda wani
kalan juya kujeran datake kai tace “let’s just say Layla is a girl I picked on from
the street lokacin iyayenta na kangin talauci, infact irin buzayen nan ne dasuka zo
from chadi, suna bara kan titi, long story short I sponsored education nata a
England ta karanta Mass com, yanzu haka tadawo nasan tanama gida tana jirana,
iyayenta sun mutu I am morethan iyaye awajenta, bantaba ganin yarinya mai kyau
kaman ita ba, kowaye Zayn yayi kadan yay resisting yarinyar nan, I will use her to
get to throat din Zayn” tabe baki Uncle yayi yace “good luck with that” yasa
hannunshi ya tattaro kudaden da Hajiya Mariya ta daura akan table din yace “bani
kudin ki Hajiya Fatima” itama same amount da Hajiya Mariya ta ijiye ta ijiye Uncle
ya tattara ya kwashe ajaka sanan yatashi yana rataye jakan yace “good luck Ladies,
do your path while I do mine” yawuce yafita daga dakin, juyowa Hajiya Fatima tayi
tace “are you sure Layla zata iya aikin nan karyazo instead of tasamo miki throat
na Zayn, Zayn ne zai sami throat nata you know what I mean just look at Zayn, yaron
nan yahadu my god, ga kyau ga gayu ga body da mata keso ga shagwaba” wani kalan
murmushi Hajiya tayi tace “bakisan waye Layla ba saisa kike magana haka” dariya
suka dan yi, Hajiya Mariya tace “I want to see Mami tai kuka na bakin ciki kaman
yanda ta kwacemin miji na, i want her to suffer tai experiencing pains danayi
arayuwan nan ta dalilinta, kiri kiri yanzu idan Zayn na bukatan Alhaji zai hakura
da Kwanan mu yaje wajen danshi, muyi kishi da Zayn muyi kishi da uwarshi, jiya
adakina yake amman sabida wanan wayward son of his na tsoro ya kubuta yaje ya kwana
dashi, I hate hate extremely hate that drug addict yaron nan nashi” tabe baki
Hajiya Fatima tayi tace “ni wlh da Allah yabani d’a irin Zayn gwara ma na mutum nan
haihu ba, babu kalan kwayan dabaya sha, tun kafin ya balaga Nany shi nakeji take
gayama ubanshi takama shi da mace, yaro haka har abin sone” “saisa nake addu’a
Allah ubangiji karya shiryashi yakare haka a wulakance ja’irin yaro, tashi kiwuce
kafin nima nafito yanzun nan kada aga duk mun dawo thesame time, ni tausayi ma
amaryan shi Mariya kebani” ta kwashe da dariya tace “tunda Zayn yadawo billahillazi
Alhaji baimasan yanada wata Amarya ba” tashi Fatima tayi tace “shag ya manta da
ita, kinji Bari na wuce saikin shigo kema” key motarta tadauka tana tabe baki tace
“mu sauran matanshi mune bamu da bodyguard, Maman dan iskan danshi tanada shi
hakama danshi” dan dariya Hajiya tayi tace “karki damu komi yazo karshe” wucewa
Hajiya Fatima tayi tafice wata arniyan mota tashiga taja tabar gidan dasuke ciki
wanda yake karamin sabon gida, almost one hoOur sanan itama HajJiya Mariya tafito
tashiga tata motar tabar gidan.
1️⃣ 8️⃣
EPISODE 1️⃣8️⃣

Parking tayi abangarenta tafito, wata doguwan kyakkyawan budurwa ce tafito daga
babban flat dinta, fara ce ita kal yarinyar tana sanye da jeans da riga babu dan
kwali akanta tayi kitso da aka kara da attachment kalan blond daya sauko har waist
nata, tana zuwa batai wata wata ba ta rungume Hajiya Mariya tace “oyoyooo Mommy”
rungumeta back hajiyan tayi tace “oyoyo my baby girl, my Lailarosh, how are you”?
Murmushi tayi tabude baki zatai magana aka bude gate din gidan, kallo daya Hajiya
tama motar Mami tadauke kai tacigaba da kallon Layla tace “how was your flight”?
Murmushi tayi tace “fine” daidai motan Mami yay parking kusada na Hajiya saukowa
bodyguard yayi yazo dasauri yabude ma Mami kofa tafito Farrah ma na fitowa, daidai
lokacin kuma motan Zayn ya dannokai cikin gidan shima, ganin Hajiya Mariya yasa
Mami data kama hannun Farrah wacce daga Hajiya har Layla kallonta suke tace “Hajiya
barka da rana” murmushi Hajiya ta kakalo tace “Barkan mu dai Mami ya Zayn da jiki
hope bai makance ba” dan murmushi Mami tayi tace “Alhamdulillah komi yazo dasauki”
kallo Hajiya tabi Farrah dashi tace “wanan kuma fa daga ina” tama Farrah wani
kallon wulakanci, Farrah Mami takalla tana murmushi tace “itace Farrah, yarinyar
data taimaki Zayn, she is going to stay damu for now, she don’t speak hakanan” jan
Farrah Mami tayi ajikinta cikeda so tace “Farrah gaida Hajiya” ahankali Farrah
kanta akasa dan batasan mesaba batason kallon da Hajiya kemata tace “i……
i….ina…….yi…ni” Zayn da fitowanshi daga motanshi kenan dan satan kallon Farrah yayi
dayaji tai magana da kyar baisan mesa ba but har cikin zuciyanshi yaji muryan nata,
dauke kai yayi batare daya kara kallonsu ba yawuce zaije side nashi kaman jira
Hajiya Mariya take tace “Zayn ga friend namaka her name is Layla” wani kalan juyowa
yayi yakalli Hajiya yatsine fuska yayi irin nagayamiki I need friend ne sanan
yajuya cikeda bacin rai zai wuce, da kakkausan murya Mami tace “Zayn” chak ya tsaya
sanan yajuyo ahankali sai alokacin yadan kalli Layla dake kallonshi kaman zata
cinyeshi batare dayay magana ba, dasauri hajiya ta tabata tace “bazaki gaida
yayanki ba” murmushi Layla tayi cikeda siyasa tace “Hello Zayn” adikile yace “Hey”
sanan yajuya yawuce, murmushi Hajiya tayi tace “itace diyar kanina daya rasu yabari
shes 21 tagama school a england” kallonta Mami tayi kana ganin Layla kasan tafi 21,
kabata 25/26 dan zata iya zama mate din Zayn kawai Zayn yafita girman jiki ne, dan
murmushi Mami tayi tace “bari nakai mara lafiya ciki” takalli Layla cikeda wasa
tace “sai kinzo tayani hira” sanan takama Farrah dakebin gidan da kallo tawuce side
dinsu.

Side dinsu suka shiga wanan karan Mami saida tai dariyan yanda Farrah ke kallon
komi kamata tayi sukai sama tace “muje nakaiki dakin ki saiki wanka, za’a kawomiki
abinci, kika gama zanzo nabaki magani da allura, kome kikeso kifada min zan sa
amiki, ki dauki gidan nan kaman gidanku sanan kidauke ni kaman mahaifiyar ki ki
saki jikinki kinji” sukai maganan daidai suna shiga wani lafiyayyen daki mai
bala’in kyau kan gado takai Farrah tace “nan ne dakin ki, ga bayi nan” Mami ta nuna
mata bayin, sanan tanuna mata wardrobe tace “kowani kalan kaya kikeso kisa yana
nan, yau dasafe nasa aka sayo kaya aka sassaka miki aciki, bari naje nabaki wuri
ko, kiyi sauri ki gama kisha magani” Mami tai maganan tana juyawa zata fita, wani
abu Farrah taji ya tsayamata awuya, ahankali tashiga bude bakinta dake wani kalan
rawa yana shaking murya chan kasa sosai tace “Maaaami” for the first time Mami taji
muryan Farrah yadaki zuciyanta dawani kalan sauri Mami tajuyo, hawaye taga Farrah
tasa hannu tashare daga kan fuskanta sanan ahankali tamike daga kan gadon, dawani
kalan sauri tazo wajen Mami batai wata wata ba tawani fada jikin Mami sai kuka,
sosai take kuka har saida Mami ta tsorata tace “Subhanallahi Farrah menene kike
kuka haka” kankameta Farrah tayi tana kuka sosai, fuskanta na jikinta ahankali tace
“Mami naa…….gode” hawaye Mami taji sunzo mata idanu dasauri ta hadiye hawayen
taciro Farrah daga jikinta, hararan fuskan Farrah tayi sanan tasa hannunta ta goge
hawayen dasuka jika mata fuska, bawasa kan fuskanta tace “koda wasa kada ki kara
cemin kin gode Farrah ni Maman kice, badan sabida ki taimaki Zayn nake all this ba,
hakanan ko Allah yaga zuciyata kawai ina sonki Farrah, I look at you kaman baby
girl dana dade nake kwadayi Allah yabani finally yakawomin ke, sOo yanzu imaza maza
kiyi wanka” Mami tai maganan tana kama hannunta zuwa bayJi, kunna mata ruwa tayi
sanan tafice.

1️⃣ 9️⃣
1️⃣9️⃣
Tsaf tayi wanka dan tanada karfin hali, tariga tasaba duk dukkan daza’amata dole
tai aiki, fitowa tayi daga bayin ta shirya, dadduman dataga an shimfida mata yana
kallon gabas tahau ta tafara salla addu’a tayi cikin salla kan Allah ya zaba mata
abinda yami mata alkhairi arayuwanta.

Wuraren 4 na yamma Alhaji yashigo gidan, ana budemai mota ya sauko daga motan yana
gyara zaman babban rigan dake jikinshi, direct side din Zayn yawuce bodyguards
dake tsare gaban side din Dad yakalla tareda amsa gaisuwansu sanan yashiga flat din
Zayn dake wani kalan lafiyayen kamshi ga sanyin AC tako’ina daidai lokacin kuma
Zayn dake sanye da bathrobe fari yadaure igiyan agaban rigan kafanshi sanye da
bathroom slippers yafito daga kitchen dinshi da glass of milk a hannunshi yana
kurba dasauri Alhaji yace “why are you getting milk dakanka bayan kanada masu
maka”? Dan yatsine fuska yayi yana shigowa cikin falon, kan kujera yazauna tareda
daura kafanshi daya kan dayan ahankali yace “I want to start doing everything
myself from now, daga yanzu su daina shigomin cikin daki su tsaya nan bakin kofa”
dan murmushi Alhaji yayi yana kallonshi trying to read something yace “ohh that’s
new” zama yayi kusada Zayn din yana kallon farin glasses din da akamai na hospital
dayake sanye dashi shi, glass din yamai kyau ba kadan ba, baki yabude zaiyi magana
Zayn yarigashi ahankali yace “Papa” yay maganan yana ijiye glass na milk din kan
coffee table sanan yadago, ahankali Alhaji daya tattaro duka natsuwanshi yace
“Na’am Zayn menene me kakeso”? Dan juyowa Zayn yayi yakalli Baban nashi kallon daya
dade baimaiba murya chan kasa yace “Dad am I being immature”? Yanayin fuskanshi
kadai Dad yagani yagane he’s serious da tambayan baki yabude zaiyi magana cikin
yanayi na baison yamai karya Zayn yace “don’t you dare lie to me Dad kafada min
gaskiya please, I don’t have anybody, you are my best friend Dad, am I being
immature”? Tsayawa Alhaji yayi yana kallon Zayn kalman best friend daya kirashi
dashi wanda Zayn baitaba kiranshi dashiba yasa yaji kaman yay kuka, gently ya
gyadama Zayn kai yace “yes! But just a little Son, I guess u just 26 still a kid
that’s why” girgiza kai Zayn yayi tareda dan juya idanu irin na sangartattun yaran
nan yace “no Dad, I think I am being incentive Dad, I am selfish and extremely
rude” dasauri Dad yace “noooo Zayn kada ka kara kiran kanka haka, Zayn you are one
sweet Human da duk wanda zai zauna dakai saiya soka, you are just being yourself,
chasing your likes abubuwan dakakeso, and you are one reserve person baka shiga
rayuwan kowa, shiru shiru, you are just the way you are, and being the way one is
doesn’t mean he’s rude or incentive or even selfish, you are Zayn, my only son,
abin alfaharina, kyautan da Allah yamin” yay maganan yana kama hannunshi mai lafiya
trying to assure him abinda yafadamai gaskiya ne, shiru Zayn yayi yana kallon
Babban shi na kusan 2min kaman yanda Baban nashi ke kallonshi, ahankali yace “Dad”
ahankali shima Alhaji yace “na’am Zayn dina meke damunka haka nafara shiga damuwa
wlh, menene talk to me, kome kakeso consider it done” dan ijiyan zuciya Zayn
yasauke sanan yakalli hannunshi dake nan adaure yana kallon igiyoyin dan kwallin
Farrah data dauremai hannunshi dashi, yatsanshi yakai kan igiyan yana tabawa murya
chan kasa kaman mai tunani yace “When those goons kidnapped me Dad I went through a
whole lot, I lost all hopes, was thirsty, hungry, ga karaya ga idanuna ga lot of
spiders Dad at that point everything was a thing for me, I looked up to the sky
nace Allah ya taimaken, then that gurl came from nowhere kaman daga sama aka
jefota” yadanyi shiru yana kallon hannun nashi still in a very very low tone yace
“Dad that girl protected me with all she got, at first I thought she was an angel,
Dad kasan dan kwalinta tayaga ta dauremin hannun nan” yay maganan ahankali yana
shafa hannunshi saikuma yadan yatsine fuska ahankali yace “Dad kasan I couldn’t
thank her, whenever I looked at her sainaji she’s too small nace mata thank you and
I am not use to thanking anybody” yadanyi maganan yana murmushi iya lebe kafin
ahankali yace “Dad jikina is telling me I need to do morethan a thank you, she
saved my life nima I should save her life and even give her a better life,
education, da sauransu, Dad ina Uncle dinta kasa an daukoshi?” Dad na kallonshi
right in the eye ya gyadamai kai, ahankali yace “tun around 3 chopper su yasauka,
suna biyeda ni maybe ma yanzu haka sun shigo gidan nan” shiru Zayn yayi yana kallon
mahaifinshi, lips dinshi ne yashiga rawa kaman yana fighting da abinda yakeso
yafadi dan lumshe idanu yayi sanan yabude su yadaura su kan Dad ahankali yace “Dad
can you adopt the girl please?”! Shi kanshi Alhaji saida yakara kallon Zayn maganan
tazomai wani bagtatan bawai adopting yarinyar ne matsalan shiba ko kadan but this
is the first time in history Zayn yacemai please kan wani abu mamaki ma hanashi
magana yayi, ahankali Zayn yakai hannunshi yadaura kan na Alhaji yace “Dad lokacin
da Mami tace the girl has been abused I felt so so guilty, bansan anything akanta
ba but I know batada iyaye, and I know her uncle ran away they don’t like the girl,
she’s like a burden, let’s call our lawyer muyi adopting nata idan ma so suke
mukara musu wani kudi zamu kara, Dad I want to sponsor her education with my money
not your own just to repay her kaji Dad” yakarashe maganan yana jijjiga hannun
Alhaji, wani kalan sassanyar ajiyan zuciya Alhaji yasauke yana kallon fuskan Zayn
din sanan yace “duk wanda cannot see beyond this your face da ake gani kaman u are
rude is blind cus this your heart” Alhaji yakai hannunshi kan kirjin Zayn yace “is
made from gold” dan murmushi Zayn yasaki, dan hararanshi Alhaji yayi yace “what are
you waiting for, jeka saka kaya karakani nayi adopting yarinya ta Farrah” dan
murmushi Zayn yayi yatashi glass cup nashi yafara dauka ya shanye milk din ciki
sanan yawuce sama bai wani dade ba wani dark blue hoodie yasaka da gajeren wando
iya gwuiwa milk, ya sanya eye glasses dinshi sanan ya feffesa turare yafito
kafafunshi sanye cikin wasu navy blue designers crocs simple kayan zZama gida but
still ka kalleshi saika kara kalloOnshi suka fito daga side din Zayn din tare.

2️⃣ 0️⃣
2️⃣0️⃣
Side din Mami suka wuce, Mami na zaune a falo tana magana da Mama awaya suka shigo
ganinsu tare yasa ta hararesu tacigaba da wayanta zama kusada Mami Alhaji yayi yana
kallonta sabida tai kyau taci gayu sosai cikin kace kai kyau, katse wayan tayi
takalleshi tace “ne kake kallona haka” cikeda tsokana yace “wai ke baki tsufa ne
jibeki saikace ba kene kika haifi wannan gansamemen saurayin ba” yanuna Zayn, dan
dariya Mami tayi tace “I take that as a compliment” “ina Farrah”? Alhaji ya
tambayeta anatse, murmushi tayi tace “tana sama nabarta cartoon take kallo a IPad
dina, you need to see yanda maganan ta ke improving Alhaji, one thing I like about
her is she is fearless tanada kwazo da jajircewa” murmushi Alhaji yayi yace
“kiramin ita” tashi Mami tayi tai sama bata wani jimaba suka shiga saukowa tareda
Farrah, tana sanye da doguwan riga na atampa brown dinkin yamata das das ajiki sai
dan kwalinshi data daura aka kanta na kasa wani kunya taji tanaji ita Mami tafiso
da Mami kawai tasaki jiki saukowa kasa sukayi Mami ta zaunar da ita kan kujera
kusada ita kasa zama tayi tazame jikinta ta zauna akasa da sauri kanta na kasa
tashiga wasa da yatsunta Dan dariyan manya Alhaji yayi yace “Farrah yaya jikin?
Wajen dinkin yadaina zafi”? Gyadama Alhaji kai tayi ahankali cikin zazzakan
muryanta tace “eh…..Ab….ba” jinjina kai Alhaji yayi yana murmushi yace “Masha
Allah, ga muryanki nan Tubarkallah Allah kara sauki” “Farrah” yasake kiranta anatse
hakan yasa ahankali tadago kanta ta kalleshi, ajiyan zuciya Alhaji yasaki, yace
“kingan ni nine mahaifin Zayn, mijin Mamin ku, da Mariya da Fatima da Maryam, Zayn
kadai Allah yabani, rana daya kuma Allah yakawoki cikin rayuwan mu, akwai abinda
yasa nasaka aka kiraki, inaso na tambayeki ne naji amsanki kafin nai komi”
yasakeyin shiru sanan ahankali yace “Farrah kawunki ya sanar damu ke marainya ce,
matata nan Maman Zayn likita ce, itace tamiki aiki a operation, taga tabo da dama
ajikinki wanda yake nuna na alamun duka ne, yanzu inaso namiki wani tambaya banso
kimin karya kinji” gyadama Alhaji kai tayi ahankali, anatse Alhaji yace “wanene
yasamiki garwashin wuta abaki?” Shiru tayi gabanta nafaduwa dum dum, dafata Mami
tayi ahankali tace “kada kiji tsoro ki yayi gaskiya kinji” gyadama Mami kai tayi
sanan takalli Dad, batasan ya akayiba kasa karya tayi ahankali tace “In…na” “Matar
kawunki”? Gyadama Alhaji kai tayi tace “eh””ita ke dukanki ma”? Gyadama Alhaji kai
tayi takai bayan hannunta dasauri tashare hawayen daya zubomata, shiru dakin yayi
Alhaji na kallonta, murya chan kasa yace “akwai abinda ake cema adoption aturence,
yana nufin zaki dawo diyata ni da Mami da kotu tabamu mune custodian naki, kula
dake yafita daga hannun su kawunki yadawo hannunmu dundundun ki dawo yarmu musaki
amakaranta da sauran su, nakira lawyer na halama ya iso yanzu, yanzu hakama kawunki
da matarshi na gidan nan chan bangaren baki, amman so naki nafara jin bakin ki
kafin nasa akawo kowa nan, Farrah” Alhaji yakirata ahankali murya chan kasa tace
“Na’am” ahankali yace “kin yarda ni da Mami muzama iyayenki?” Wasu kalan hawaye ne
suka cika idanunta, tunda take baa taba bata daraja da mahimmaci dahar za’a zaunar
da ita atamabayi yardanta Awani abu ba sai yau, tunda tahadu da mutanen nan sunada
kirki sosai, batada kowa aduniyan nan banda kawu shi kadai gareta amman shima baya
sonta baya kaunarta agabanshi aka kashe mata yar uwa baice komiba, dafata Mami tayi
dasauri ta kalli Mami, Gyadamata kai Mami tayi alamun tace “eh” ahankali tace “eh
Abba” rungumeta Mami tayi tana share mata fuska tace “daina kuka to” sai alokacin
Zayn yadan saci kallonta, fuskanta na jikin Mami tana goge hawayen dasuka zubomata
kaman ance ta kalleshi hada idanu sukayi da Zayn din hararanshi tayi tareda dauke
kai.

Dauke kai shima Zayn yayi dasauri yana regretting kallonta ma dayayi waya Alhaji
yayi sanan ya katse wayan yakalli Mami yace “tafi da ita sama”.

Wani Babban lawyer Alhaji ne yashigo falon tareda Uncle, sai Malam da idanunshi
sukai zuru zuru da Inna da itama idanunta sukai zuru zuru, Malam yay mamaki dahar
gida aka shigo aka daukesu suka shiga jirgi, Inna ihu tadingayi a helicopter wai
zata mutu hanjin cikinta zasu zube.

Malam na ganin Alhaji da gudu yataho gabanshi ya tsugunna yahade hannayenshi biyu
yace “Alhaji dan girman Allah kayakuri kada ka karbe kudaden daka bani, wlh wlh
shairin shaidan yasa na gudu nakoma kauyenmu, to inbama shairin shedan ba ai nasan
Kunsan kauyen kuma nakama nagudu, Alhaji dan Allah kayakuri wlh bazaka gane bane,
Alhaji nima diyata daya rak, ina fama dakai na, kanwata tazo ciwon datayi shine ya
tsiyatar dani tatas banda ko kwandala matata ce keda awakai suma awakan ranan da
Farrah ta ceto dan gidan ka duka ta batar dasu, wlh ashirmena naso nagudu ne kawai
nahuta inje na karata da matata da diyata guda amman nai kuskure kuya kuri” tunda
yake maganan kowa ke kallonshi, cikin fushi Uncle yace “ina miliyan goman damuka
baka bamu kayanmu ku dauki yarku amaidaku kauyenk……” tsayar da maganan datakeyi
yayi ganin Alhaji yadagamai hannu, nuna kanshi Alhaji yayi yace “kai tun kana dan
kankanin ka kataba ganin nai kyauta sanan nadawo na amshe kyautan danayi” sunnar da
kanshi kasa Uncle yayi yace “a’a Yaya” maida hankalinshi kan Malam Alhaji yayi da
Inna da itama ke zube gaban mijinta jikinta na rawa tunda take bata taba ganin
aljannan duniya irin gidan nan ba, murmushi Alhaji yasakin musu yace “ku zauna da
kyau dan Allah ni bakamin komi ba kuma bansa adaukoka sabida kudin danabaka ba
nariga nabaka gonakin suma nariga nasa anma mai garin ku magana shi gwamnan Adamawa
duk sanda ka koma zaka amsa koba komi yarinyar da bakaso yarinyar daka gudu a
asibiti kabarta kaga kaci arzikinta” Alhaji yakara murmushi jikin Malam yay sanyi
yakoma ahankali ya zauna hakama Inna, gyaran murya Alhaji yayi yace “abinda yasa na
nasa akawomin kai nauyin dake kanka kake kokarin gudun mawa nakeso nacire maka shi
daga kanka gabaki daya, diyarku Farrah nakeso nazama mahaifinta a shar’ance, cinta
shanta, suturanta karatunta duka yadawo kaina, zai zamto Farrah tadawo diyata shine
kawai abinda yasa na nemoka zaka bani”? Alhaji ya tambayeshi dasauri Malam jikinshi
har bari yake yace “eh eh wlh nabaka Alhaji” Inna ma dan sosa keya tayi azuciyanta
tanaji inama ace Rakiya ce ta taimaki yaron, kaman ta chakama kanta wukan bakin
ciki takeji, kallon Lawyer Alhaji yayi yace “give him the papers” tashi yayi zuwa
wajen Malam dan yabashi papers din yakuma nunamai inda zaiyi signing, dan yatsine
fuska Zayn yayi yamike tsaye hanyar stairs yayi yay sama abinshi, shi kanshi baisan
mesa yazo saman ba kujeran dakenan falon sama ya zauna yana kallon kofan dakin da
yake tunani nan ne dakin Farrah dan shine dakin dake kusada na Mami, yadade yana
kallon kofan, kaman akwai abinda ke controlling nashi tashi yayi zuwa gaban dakin
yay jimmm yana kallon kofan, ahankali yadaga hannunshi yakai zaiyi knocking kofan
dan cizan lips dinshi yayi yasauke hannun kasa ahankali, sake daga hannun yayi
zaiyi knocking daidai nan aka bude kofan Farrah ce tabude kofan da saurinta dan ana
kiran IPad din Mami dake wajenta zata kaimata saura kadan tafada jikin Zayn ta tare
kanta ta hanyar kai hannunta daya ta daura kan kirjinshi daidai saitin zZuciyanshi
as kariya daidai loOkacin kirjinshi ya buga dumm!

21
Yanda taji bugawan kirjinshi a hannunta da sauri ta janye hannun daga kan kirjinshi
hannun nata nadan rawa, dauke kai yayi dasauri daga kallonta kaman ance dole yay
magana yace “on Monday zan kaiki school ki shirya” yana maganan yajuya da sauri
yawuce itama juyawa tayi takoma dakinta da wayan batasan mesa ma gabanta ke faduwa
taganshi ba ya chanza mata a idanu gabaki daya kaman bashine mutumin daya bata
tausayi ranan dataga za’a kasheshi ba.

Sauka kasa yayi ya barsu suna kan maganganun dasuke yafice daga falon ya sauka yana
tafiya a side ahankali zuwa side dinshi. “Hi Zayn” yaji an kirashi dan tsayawa yayi
sai alokacin ma yalura da Layla data kirashi tana zaune kan swinging chair dake
hanyar zuwa side din Zayn ta sanya wani rigan bacci mai spaghetti hand na silk
fari, yanada lace agaban wuyan ya tsayamata iya cinya sai silipas akafanta, dan
tsaki Zayn yaja yawuce batare daya amsata ba da sauri ta taso tabiyoshi tana
murmushi tace “common Zayn the least u can do is be my friend, am back a Nigeria
banda any friend fa bansan kowa a naija ba, at least ni da kai we are related and
we live in the same house, I know kaida Mommy baku wani shiri and it’s okay ni
baruwana da wanan just be my friend” duk maganganun nan tana yinshi ne tana
biyedashi saida yakai gaban flat dinshi ya tsaya hannu yamikama bodyguard hakan
yasa bodyguard din yaciro kwalin taba daga aljihun shi da sauri yabashi, budewa
Zayn yayi yaciro kara daya zai maida kwalin aljihun wandonshi Layla ma tamikamai
hannu tace “at least give me one nima” dan kallonta Zayn yayi for the first time
ganin tamikamai hannu, bai dauka tanashan taba ba ko ajikinshi kwalin yamika mata
itama ta zare daya sanan yamaida kwalin cikin aljihun shi yasa karan taban abaki,
zuwa bodyguard dinshi yayi gabanshi yasa lighter ya kunna mai sanan ya kunna ma
Layla ma dake kusada shi, wucewa Zayn yayi ya shiga cikin garden dinshi dan yanada
nashi seprate garden dinshi agida banda na asalin gidan kuma, zama yayi kan kujera
yana shan taban da sauri itama Layla tazo tazauna kusadashi tana kallon yanda
yakeshan taban hankalinshi kwance, murmushi tayi tace “who is your girlfriend
Zayn”? Batare daya kalleta ba kai tsaye yace “I don’t have” dan juya idanu tayi
cikeda mamaki tace “yaushe zakai aure to” dan kallonta yayi kadan yana fuzo hayaki
waje sanan yadauke kai yace “I don’t know” dan dariya tayi sanan ta matso kusada
shi saikuma ta sauka daga kan kujeran tazo ta gabanshi ta duko fuskanta na saitin
nashi gabaki daya kirjinta awaje dan dama dan yagani tayi kallon fuskanta yayi
kafin ahankali yasaukar da idanunshi kan boobs dinta da he could see them da kyau
dama kuma dan yagani tayi tsaresu yayi da idanu dan shi dama baisan kunya ba, cikin
wani kalan murya dakejan hankalin mutum tace “nima banda saurayi Zayn, and I badly
need one” ta mike tsaye tana gyara riganta dan ijiyan zuciya Zayn ya sauke ahankali
sanan yadan lumshe ido satan kallon wandonshi dataga yabalain tashi sama Layla tayi
dan murmushi tayi tajuya cikeda son jan hankalin Zayn tace “gud night” dan bude
idanu Zayn yayi yakalleta tawuce wani kalan juyamai bombom take he don’t think
akwai pant ajikin bombom dinma sabida yanda suke rawa still tanashan taba abinta,
saida yadaina ganinta sanan yaja tsaki. “F**k” yafadi ahankali, shifa he can’t lie
to kanshi bayason mata mace bata gabanshi but he totally loves sex, baya iya
resisting sex, mtswwww yasake jan wani kalan mugun tsaki sanan ya yarda taban daya
gamasha inama zai iya fita yaje club kawai tsoro yakeji wayanda keson kasheshi suna
nan, dakinshi ya shiga har yanzu he’s still very much erect, fridge dinshi yatafi a
kitchen yashiga dubawa gabaki daya wines din dayake dashi non alcoholic ne, he’s
just looking for something dazaisa shi to be drunk, fitowa yayi yawuce sama closet
dinshi yaje inda yake boye wani shisha pot dinshi amman babu yasan Dad ne yafitar
dashi komi nashi saida ya hargitsa looking for wani abu amman baidashi wani kalan
ihu yayi ya barar da kayan shafanshi yace “f**k this house” fitowa yayi azuciye
idanunshi sunyi ja fadawa gadonshi yayi yashiga juyi his tummy hurts kaman zai
fice, jijiyoyin kanshi sun fiffito da kyar bacci ya kwasheshi wuraren 2 nadare.

Da Asubahi Alhaji yashigo side dinshi tadashi yayi da kyar da kyar yatashi dan
saida yasa Alhaji yay missing first raka’a amman bai damuba haka yatasoshi agaba
suka tafi masallaci, tunda yadawo Nigeria yaune yaje masallacin anguwansu yay
salla, ana idarwa ya yunkura zai mike dan bacci yakeji Dad yarikemai hannu, fizge
hannunshi yayi yace “leave me alone Papa” dasauri Alhaji yasakeshi kafin yan
masallacin sujisu fitowa yayi shima Alhajin tashi yayi yabiyo bayanshi dasauri suka
shiga gidansu tare, Alhaji yace “good morning Son” “morning Dad” yafadi ahankali
yawuce side din Mami batare dayaje side nashi ba, babu kowa a falo hakan yasa yay
stairs yawuce sama tun kafin yakai saman yakejin muryan Mami tana biya karatun Al
Qur’ani sai chan yaji muryan Farrah na amsawa ahankali, tsayawa Zayn yayi batare
daya karasa hawa saman ba yadan lumshe idanu, yanajin muryan Farrah har cikin
zuciyanshi, muryanta nada wani kalan secret dadi tana karatun Al Qur’ani dinan
dudda muryanta na breaking but voice nata sounds like voice na larabawa and yay
mamaki dayaji tana karatun da kyau dan shi yadauka bata iya komiba she’s an
illiterate, ahankali kaman baiso yadaga kafanshi yacigaba da tafiya yashigo falon
saman daga Mami har Farrah dasuke zaune kan carpet na tsakiyan falon saman suna
karatu duka juyowa sukayi suka kalleshi, hanyar dakin Mami yayi yace “morning Mami”
mamaki Mami tayi ganin Zayn yatashi da safe hakan yasa anatse tace “katashi lpy
Zayn” dan ita bata biyemai da turencin nan nashi, kallon Farrah tayi tace “baki
gaida yayanki ba Farrah” dan satan kallonshi Farrah tayi daidai yabude kofan dakin
Mami zai shiga tace “Ina kwana Ya Zayn!” Murmushi Mami tayi jin takira Zayn da Yaya
abin saiya wani kalan karamata son Farrah azuciyanta, faduwa gaban Zayn yashigayi
sosai no one has ever called him Yaya da yarinya nan takirashi da Ya Zayn he really
felt something, lips dinshi yadan bude kadan shima sabida kar Mami tamai fada ne
yace “fine” daga ita har Mami sunga motsin bakinshi amman babu wanda yaji abinda
yace shigewa dakin Mami yayi abunshi ya maida kofan yarufe hawa gadon Mami yayi
ahankali ya kwanta yay shiru yana sauraron karatun su, a suratul asr dazu yasame su
yana nan kwancEe yana jinsu wani zubin yabisu wani zuObin yay shiru har sukakai
suratul naba’i.

22
Lumshe idanunshi yayi kaman yana bacci yanaji Mami tacemata taje tai wanka itakuma
Mami ta taho dakin, bude kofanta tayi tana kallon Zayn daya kwanta akan gadonta ya
lumshe idanu kaman mai bacci, maida kofan tayi tarufe sanan ta cire hijabin jikinta
ta linke ta ijiye ta taho gaban gadon tana kallon Zayn din barin gemun nan nashi,
dan girgiza kai kawai tayi tajuya zatabar wajen hannunta Zayn yakamo dasauri hakan
yasa tajuyo tace “ohh dama idonka biyu” tashi yayi yazauna ahankali yana kallonta
saikawai ya rungumeta yadaura kanshi akan cikinta yace “Mami yanzu bakida lokaci
na” dan murmushi kadan tayi wato har yafara kishi girgiza kai tayi tace “ai kai
yanzu ka girma” ciro kanshi yayi daga cikinta yakalli fuskanta dan murmushi tayi
sanan tazauna gefenshi tace “wasa nake maka, you will forever be my one and only
Zayn” dan murmushi yay saiya koma ya kwanta yadaura kanshi kan cinyarta hannunta
tadaura saman gashin shi dakeda taushi sosai murya chan kasa tace “I am proud of
you Zayn” dasauri yakalli Mami dan Mami not common takemai magana haka Papa nedai
yasaba gayamai maganganu haka, gyadamai kai tayi tace “I mean it, Baban ka
yafadamin kaine kace yay adopting Farrah, all I see amaganan is growth you are
becoming more and more sensible Zayn dina, Allah yamaka albarka” wani cute murmushi
yasaki yadauke kai, hancinshi Mami takama tace “akama mutum addu’a Ameen yake cewa
baya dauke kai ba” dan kara yayi. “Auch Mami that hurts” hararan shi tayi tasaki
hancin, murya chan kasa tace “Ameen” murmushi Mami tayi murya chan kasa tace “Zayn
dan Allah take care of her amana, yanzu legally she’s your sister, Allah yaga
zuciyana inason Farrah sosai ina jinta kaman diyan dana haifa, she’s so innocent
yarinya marainiya abin tausayi ne, Zayn nasanka nina haifeka, kaji tsoron Allah,
kai yanzu babban Yayanta ne, tanada hakki akanka kaga tayi ba daidai ba correct
her, kaganta da bad friends or anything dat can harm her karabata dashi, and dole
you have to show her good example as an elder brother please Zayn be good, kasan
sometimes ina fita for emergency surgery idan kana gida always check on her, dudda
yan aiki na nanan, but kai kadubata, kasa ido alamarinta bamu kadaine agidan nan
ba, wanan dasu Hajiya sunji Alhaji yay adopting yarinya which has been something da
sun dade suna so yamusu amman baiyiba, rana guda sabida kace yayi yayi they might
react somehow, so please don’t let any harm yazo inda take kaji Zayn, I trust you
nasan duk iya rashin jinka bazaka iya cutar da karaman yarinya like Farrah ba saisa
dagakai har ita zan muku kallon yaran dana haifa I will never zargeku kona muku
mugun kallo ba, I can do that ko Zayn? I can trust you right Zayn”? Mani tai
tambayan tana kallon kwayan idanunshi dan tafi kowa sanin danta she just want to
makesure Farrah is safe tareda Zayn karyaje yaci amanarta, ahankali ya gyadama Mami
kai yace “yes Mami” murmushi tayi dan taga gaskiya akan fuskanshi tace “tacemin
kace monday zaka kaita school”? Gyadamata kai yayi yace “yes” murmushi tayi tana
mamaki wai yau Zayn ne zai dauki responsibility wani abu batason tai magana hakan
yasa tace “to shikenan” nai magana dawani ustaz zai dinga zuwa Saturday and sundays
suna islamiya, dakuma lesson na school sabida tai catching up dawuri, tacemin tayi
primary school na gwamnati abirnin chan garinsu da Maman su tazauna kafin su dawo
kauye, she understands just little english sanan bata gama iya karatun turenci ba
but she can read hausa, gyadamata kai Zayn yayi baice komiba, saikuma yatashi zaune
yace “Mami lemme go and workout, ki aikomin da black coffee” murmushi tayi tace
“to” .

Dakinshi ya shiga ya chanza kayan jikinshi zuwa na gym, wani short da singlet gym
wear na nike yasaka, da sneakers dinsu shima na nike kayan duka masu ruwan toka,
sanan yadauki wani white short towel yasauko kasa yabude kofa yafito towel din a
shoulder dinshi ga safan hannu yana kokarin sawa yana tafiya zuwa wani katon
building dake kusada flat dinshi wanda gym dinshi ne na musamman da Baban shi ya
ginamai, bude kofan yayi ya shiga lafiyayen gym ne na gasken gaske ga machines na
workout daban daban ga speakers, karasawa wajen yayi ya kunna waka sanan yawuce
gaban wani keke mai kyau yahau yafara….

“Kiyi sauri wai mesa kin cika shirme ne Layla, saiya gama yafito” Hajiya Mariya tai
maganan tana zaune falo rikeda bowl na fruits, saukowa Layla tashiga yi da saurinta
tana sanye cikin gym wears dinta itama pink, dogon wando ne nata skinny yakamata
tsaf sai riganshi dakenan kaman shimi shima yakamata tsaf kana ganin kusan rabin
boobs dinta awaje, tasaka sneakers pink shima kanta babu dan kwali ta saki gashin
yana yawo abayanta, murmushi Hajiya tayi ganinta tace “damn! Yarinyana is hot wlh,
wanan bunsurun bayi taba iya hakura da bodyn ki wuce kije imaza ga water bottle
dinki kan dinning” dasauri tai dinning water bottle din tadauka mai kyau sanan
tafito daga flat dinsu tana tafiya tana juya waist bombom dinan da babu pant aciki
nawani kalan juyawa a skintight wandon tai hanyar gym don dataga bodyguards dinshi
biyu na gadin gaban kofan ga kida natashi tundaga nan inda take tanajin kidan,
daure fuska tayi tana zuwa gaban kofan tabude tashige basu hanata ba dan tuni
Hajiya ta nunama kowa ita.

Zayn nacikin riding keke yaga an bude kofa hakan yasa yadago kanshi dan yana dauka
tea dinshi Mami ta aiko dashi ganin Layla yasa yabita dawani mayen dan iskan kallo
da idanunshi, murmushi tayi tadagamai hannu tadan daga murya sabida music din wajen
tace “hi” yatsine fuska yayi irin kaman yaga wata kashi yacigaba da abinda yake
karasowa ciki tayi tana kwarkwasa saida tazo gaban keken dayake kai sanan tawani
juya ta tsugunna kaman zata bashi baya tawani ijiye water bottle din, bombom dinta
yabi da kallo wani miyau na tsayamai awuya, tasowa tayi sanan tajuyo takalleshi
kaman yanda yake kallonta kallon tsantsan dan iska, dan kashemai idanu tayi tace
“wanne zanyi ma, i thinkkkk….” Tawani kara juyawa tana pointing all machines na
cikin gym don one by one sanan ta tsaya kan treadmill tace “that one, I want to
jog” tajuyo tasake kallon Zayn sanan ta kashemai idanu daya tafara tafiya tana
juyamai bombom dan treadmill din na ta hanyar shigowa ne, zuwa gaban wajen tayi ta
kunna sanan tahau tafara gudu tana bin wakan da akeyi shikuma Zayn kashe keken yayi
ya sauka sanan yaje wani kujera dazaka zauna akai ka daga karfe da hannu yana gyara
safan hannunshi duk tana kallonshi kaman idanunta zasu fado kasa yaron akwai kyau
gashi komi dayake sawa hatta safan hannun dayasaka da towel din daya rike designers
ne, ga yanda yay color gemunshi fari gosh is soo crazy irin damn! The guy is hot,
mesa Mommy keson kashe this fine boy ita dama tace suyi aure, sauka daga treadmill
din tayi batare data kasheba tahau dingishi tana zuwa inda Zayn yake tace “shitt
Zayn my left knee yay stiffing” takaraso gabanshi daidai yagama gyara safan hannun
batai wata wata ba zama tayi akan cinyanshi kafafunta na side side nashi tana
facing nashi ta yatsine fuska kaman zatai kuka tadaura hannunta kan knees nata
tanadan dukawa dan yaga kirjinta da kyau tace “Zayn my left knee hurt” binta dawani
matsiyacin kallo yayi kafin ahankali yace “are you sure your knee hurts or you are
just craving for my dick!” Dawani kalan sauri takalli fuskanshi wani kalan tashi
tsigan jikinta yayi tsare lips dinshi tayi da idanu soo damn pinkish they look so
soo succulent, wani kalan tsotsan lips dinta tayi, wani dan iskan kallo yamata
cikin wani kalan voice yace “do you want me to dig you up” wani kalan yirrrr da
jikinta yayi batasan lokacin datakai hannayenta biyu tai cupping face nashi ba
tahau kissing lips dinshi kaman zata hadiyemai baki, wani kalan fisge bakinshi yayi
yadaga hannayenta sama azafafe rigan jikinta yacire mata ya cillar baimasan a inaba
sanan ya tsaya yana kallon boobs dinta sunada girma dan girma ba laifi but basanan
atsaye chak dinnan dan tabe baki yayi ahankali yace “manageable” sanan yawani mike
tsaye yana rikeda ita ta daure kafafunta abayanshi tana kokarin kissing bakinshi
yahanata yana komarda bakinshi baya, hadata yayi da jikin bango yakai hannayenshi
biyu ya damke boobs dinta wani dan ihu tayi tace “ohhh yesss, I love it Zayn”
matseta sosai yayi abango yana murje nonuwanta kaman zai kasheta tana ihu ahankali
shikuma yana huci kaman zaki, kama boobs din yayi da duka hannuwanshi da kyau hakan
yasa kan suka fito da kyau dan batada kai yakai bakinshi zaisha daidai an bude
kofan gym din, Farrah tashigo da baya dan tana rikeda tray a hannunta sanan ta
juyo, ko kadan daga Zayn har Layla basusan da shigowan taba, kallo cikin gym don
Farrah tayi idanunta ne suka sauka kan Zayn dake tsaye akasa yana rige dawaya
yarinya da kafafuwanta dakenan da takalmi daure abayanta, babu Riga ajikinta ga
Zayn yakama nonon yarinyar yarike da karfi yakai bakinshi kan na haggun zai sha,
tunda Farrah take ko Shafa datake kawarta bata taba ganin nonon ta ba, ita bama ta
taba ganin nonon wata budurwa ba, su kauyensu kunyan nuna tsiraici ake, ita kunyan
tanada Nono ma take tafison kanta lokacin kafin tafara nono, ganin Zayn da wata
ahaka yasa hannunta yawani fara bari sosai tafara bude bakinta tana kallonsu abin
namata wani yararararaaa a brain, sakin farantin da komi tayi akasa jikake
tartsatsaaaa! Kafin tasaki wani kalan wawan ihu tasa duka hannayenta biyu tarufe
fuskanta gam tace “Innalillahiiiiii, wayyyooooo Allah na, wayyoooo” gabaki daya ta
gigice bama tasan metake ba, dawani kalan sauri Zayn yasaki Layla tafadi kasa jin
ihun Farrah, tashi Layla tayi tana tsaki takai hannunta takama na Zayn dake tsaye
yana kallon Farrah tace “who is this bush underage girl”? Hannunshi ya fizge ganin
Farrah dake juye juye tana neman hanyan fita fuskanta arufe na neman fadawa
treadmill din da Layla bata kasheba, dawani kalan gudu yataho yaja bayan riganta
yace “Farrah”! fadowa jikinshi tayi ta baya hannunta kankame da idanunta tawani
fashe da bala’in kuka sosai kaman Yar yarinya tanaso tafice daga jikinshi yana kara
riketa dan baiso takoma side nasu ahaka Mami taganta haka, dawani kalan sauri Layla
tazo gabansu ta tsaya tana rike kugunta batare data saka riganta ba tace “wai who
is this girl? Me haka takeyi? Aljanu gareta n…..” bata karasa maganan ba Zayn
yawani daka mata tsawa. “Sh*t the f*ck up! Get out of here!” Yafadi ranshi abace,
Nuna kanta Layla tayi tace “are you sending me away sabida yarinyar nan bayan kasan
we were doing something” wani mugun kallo yamata cikeda bakar magana yace “take
that ur lowlife body out of my gym” wani abu Layla taji yazo mata wuya kaman ta
hadiye zuciya ta mutu Farrah ta kalla dake mugun kuka har lokacin ta kankame
fuskanta da hannu bibbiyu tana kokarin fizge kanta daga jikin Zayn, cikeda fushi
Layla tazo gaban Farrah tace “ita yarinya ce dazata hau kuka danta gammu babu kaya
ajikinmu muna taba juna, batasan menene soyayya ba ko romance, ke bude idanunki ki
kalli tsabaragen idona kicemin namiji baitaba taba miki nono ba kema” takai
hannunta zata kama hannun Farrah wani irin chapke hannunta Zayn yayi yana kallon
fuskanta da jajayen idanunshi, cikin wani kalan mugun fushi yace “don’t you dare
touch my sister with those filthy hands!”

Assalamu Alaykum VIPs


This is an official announcement, wata Yar tafiya takamani bazaku jini gobe
Saturday, Sunday and Monday ba, saisa namuku plenty pages yau. I am sorry for the
incOnvenience da this announcement might cause. On Tuesday we continue In sha
Allah.
M Shakur

💫 FARRAH 💫

✍🏻M SHAKUR
I AM SO SORRY VIPs, TIME TO SPOIL YOU ALL DA UPDATES🥳🥳

2️⃣ 3️⃣
EPISODE 2️⃣3️⃣
Bala’in faduwa gaban Layla yayi ganin yanda idanun Zayn sukayi ga hannunta dahar
wani kalan zugi yafara sabida yanda Zayn ya damke hannun, fizge hannun nata tayi da
karfi sanan tawuce inda ya jefar mata da riga ta dauka tasaka sanan tazo tafice
saida kofan yarufe sanan Zayn ya kalli Farrah dake kuka sosai har lokacin kokarin
kwace kanta daga jikinshi take, hannunshi yasa yacire hannunta daga kan fuskanta
cikin dan kakkausan murya yace “ke open your eyes” juyarda fuskanta gefe tayi
dasauri tana kokarin fizge hannunwanta daga nashi amman takasa, dan gajeren tsaki
yaja yanajin yanda take kuka aranshi cikin dan fushi ya jijjigata yace “why are you
crying now meke saki kuka eh”? Yasake shiru yana kallon gefen fuskanta da shine
saitin fuskanshi dan tsaki yaja ahankali yace “what’s your business with my life?
Damn it stop crying Farrah!” Yadaka mata wani uban tsawa da har zuciyanta saida
taji yakada tsayawa kukan datakeyi yayi chak, sakin hannayenta yayi cikin kakkausan
murya yace “kalleni nan” juyoda fuskanta tayi ahankali sanan gently tabude idanunta
kaman mai tsoron bude su ta daurasu akan fuskanshi idanun har sundanyi ja gashin
idanun sun tattare da hawaye, wani irin yirrrrr yaji data kalleshi da moist idanun,
ajiyan zuciya tasauke ahankali dayaji saukanshi akan fuskanta, dan kauda fuskanshi
yayi kadan sanan yadawo da fuskan yadaura idanunshi kan nata daure fuska yayi yace
“goge fuskan ki” hannunta takai ahankali ta goge fuskan tass kaman yanda yasata,
yatsine fuska yayi yakalleta from head to toe yace “go” juyawa tayi dasauri tafice
daga gym din hartana neman tuntube, har lokacin jikinta yaki dawowa daidai, sai
ganin abinda tagani just now take Ya Zayn yakama ma Layla dasuka gani jiya tareda
kishiyan Mami nono zaisha, wani kalan abu taji acikinta yataso mata tareda tsigan
jikinta kaman zatai amai yamata wani warrrrrer ajiki, dasauri tabude kofan dakin
Mami tashiga, Mami dake cikin kitchen jin anbude kofa tace “Farrah kene” ahankali
tace “eh Mami” daga kitchen din tace “yauwa imaza jeki shirya mutafi saloon nafito
miki da kayan dazaki saka” ahankali tace “to” sanan tawuce sama.

Saida yaga fitanta sanan yawuce yakoma kan machine din dayake kai dazu ya zauna,
dan gajeren tsaki yaja sai kawai yatashi safan hannun yacire ya Yar awajen ko kashe
wakan gym din baiyiba yafito yawuce side nashi wanka yayi dagashi sai towel a waist
kawai yazo yafada gado sai bacci yau tun asuba yatashi.

Yanda tafado falon da bala’in fushi yasa Hajiya Mariya tace “ke lafiya”? Cikin
tsananin fushi tace “Mommy wai waye wanan yarinyar tajiya”? Dasauri tace “Meya faru
tell me everything”? Cikin fushi Layla tace “son ta yake Momny” kwashewa da dariya
Mommy tayi sosai tace “so anya kinsan abinda kike fadi kuwa Layla? Zayn ne zaiso
mutum, please leave that just tell me what happen” fadama Hajiya abinda yafaru daga
farko zuwa karshe tayi Hajiya ta jinjina kai tace “Alhaji ne wai yay adopting
yarinyar, kinsan tun farko farkon aurena dashi babu kalan rokon Alhaji da banyiba
kan muyi adopting yara yaki Amma kinga ai yanzu yayi dayayi kuma sai yabawa
favorite wife dinshi, komi yakusan zuwa karshe wannan alkawari, just duk yanda
zakiyi kiyi kisami kan yaro ya yarda dake kinjini ko that’s my only hope” Gyadamata
kai Layla tace “don’t worry Mommy I can do anything for you” murmushi tayi tace
“jekiyi wanka kizo kiyi breakfast” tashi tayi tawuce sama.

Wanka fara tayi tafito daure da towel kowani motsi tayi sai abinda yafaru dazu
yafado mata, inda aka mata aiki Mami harta cire bandage din jikinta nada kyau
sosai, shiryawa tayi cikin kayan da Mami ta ijiye mata Riga da skirt na atampa ja,
sun bala’in amsanta, gyale tadauka a hannu tafito afalo tasami Mami tana waya ganin
Farrah saida tai murmushi tace “kinyi kyau sosai My baby Oya muje” tashi tayi
tacigaba da wayan datake suka fito mota suka shiga bodyguard din Mami yajasu wani
babban saloon Mami takaita, wanke Mata gashinan dakeda uban dauda akayi, akai
blowdrying sanan Mami tasa aka mata kitso shuku yan kanana ana mata pedicure itadai
Farrah kallonsu kawai take, tsaf aka gama komi tsayin gashinta har waist, ciki suka
wuse Mami tasa aka mata facials sanan tasayamata wani set na cream da sabulun wanka
damai spa din tamata recommending, Mami tasa aka mata waxing nanne fa Mami na zaune
a falo amman taji kukanta dan murmushi Mami tayi, saida aka gama sanan tafito
idanunta sunyi zuru zuru, Mami tace “sannu” akunyace ta gyadama Mami kai sanan suka
fito ita kanta jin jikinta tayi daban, wani babban super market sukaje, shopping
Mami tamata na mamaki Farrah sai kallonta take bata taba sanin akwai wayanda basune
suka haifeka ba amman zasu soka da zuciya daya ba sai awajen Mami saida suka gama
aka loda komi a mota sanan suka shiga Mami tace “kinaso kiga Mama na”? Dasauri ta
gyadama Mami kai tace “eh Mami” dan murmushi Mami tayi tace “itama ta kosa taganki
yanzu zamu”.

Tunda suka shigo layin su Grandma take kallon layin shi layin ba kaman na irinsu
Mami bane, parking sukayi a kofar gidan aka bude musu kofa, kayan da Mami tasayama
gidan Bodyguards suka shiga fitowa dashi itakuma Mami da Farrah sukai ciki, da
sallama suka shiga gidan, Mama ce tafito daga dakinta tana rikeda charbi a hannu
tace “oyoyo oyoyo oyoyo jikalle na” wani kalan murmushi Farrah tayi ganin yanda
tsohuwan dake kama da Mami sosai tamata oyoyo har gabanta Farrah taje ta tsugunna
ahankali tace “ina kwana Mama” dasauri Grandma tace “tashi tashi Allah kadai ake
tsugunnamawa, Allah yamiki albarka taho muje daki” taja hannun Farrah suka shiga
daki Mami kuma tai murmushi tana biyosu abaya, zaunar da ita Mama tayi akan kujera
sanan tace “yau kaf Mutan gidan nan sun fita sunje bikin saude ni kadai bari nakawo
miki abinci” dasauri Farrah tace “a’a Mama bari na dauko miki” “je uwar daka na
zakiga kula ki dauko” gyadamata kai Farrah tayi da sauri sanan ta ijiye gyalenta
kusada Mama tawuce dakin data tabbata nanne uwardakan kulan datagani tadauko sanan
tafito takawo takara komawa plates data gani takawo, Mama tace “ci abinci iya cinki
kinga Maman nan taki bata son cin abinci ita Zayn yabiyo” dan murmushi tayi tadan
dagakai takalli Mami gani tayi Mami na kallonta, ahankali tace “Mami zakici
abinci”? Gyadamata kai Mami tayi ahankali tanajin wani sanyi aranta Zayn baitaba
tambayanta taci abinci ko zataci abinci ba yara mata daban ne kawai duk wanda Allah
yabamawa yace Alhamdulillah.

Yanda Mami tace “eh” yasa dasauri tabude kulan tuwone da miyan karkashi dayaji nama
da man shanu, fara zubawa tayi ahankali Mami dake kallonta tace “ki zuba mana tare”
dagokai tayi takalli Mami saikuma tai murmushi sosai itama Mama dake kallonsu duka
biyun murmushi tayi, zuba musu tayi sanan tadauka takai gaban Mami, saukowa Mami
tayi kasa sanan suka faraci feeding Farrah tadingayi abaki har suka cinye, kwashe
kwanukan Farrah tayi tafita dasu waje inda taga makwarara, kwanukan data gani na
datti ta hada tass tashiga wankewa daga daki Mama tace “mekikeyi Farrah” “wanke
wanke Mama” murmushi Mama tayi takalli Mami tace “Allah yabaku ladan abinda kukayi,
sanan Allah yatayaku riko” murmushi tayi tace “Ameen” Mama tace “yanda kika
taimaketa ubangiji Allah Ya taimakawa Zayn dinki haka Ya shirya dashi yakuma natsar
dashi” murmushi Mami tayi tace “Ameen Mama, kin shanye magungunan ki” tabe baki
tayi tace “nifa nagaji da shan magani fa Mami ki kyaleni” tashi Mami tayi dasauri
tashiga uwar dakinsu gaban drawer tana dudduba magungunan Mama tace “Mama wai mesa
bakishan magani, sune fa zasu dinga controlling da regulating BP dinki eh Mama dan
Allah kidinga sha” naji.
Sai gab da magrib sukabar gidan Mama, har atampa Mama tama Farrah kyauta dan Farrah
ta gyara gidan tsaf ta gyara dakin Mama ta share harda cire duka yanan gidan dana
zaure sai dariya suke itada Mama suna tambayanta ya akayi tacire yanan Xauren nan
abokanen Zayn ne wai tsoronsu yake da gizogizo, babu kalan labarin tsorace tsorace
Zayn dabata jiba, suna kaiwa gida sukai Magrib anayin isha’i Mama tasata tai bacci
dan goGbe monday zaa kaita school.

💫 FARRAH 💫

✍🏻M SHAKUR

2️⃣ 4️⃣
EPISODE 2️⃣4️⃣
Da asuba Mami tashigo ta tada ita, salla tayi sanan tafito tasami Mami a falon sama
suka fara karatun Alqur’ani, saida suka gama Mami takara duba wajen dinkinta yay
healing sosai, ganin 6:30 yasa Mami tace “jekiyi wanka zan fito miki da kayan da
zaki saka Zayn zai kaiki school yau” dan murmushi tayi sanan ahankali tace “Mami”
kallonta Mami tayi tace “naam” murya chan kasa tace “Mami tsoro nakeji kada amin
dariya a school kinga daga kauye nazo kuma ban iya turenci ba” tunda take maganan
Mami ke kallonta muryanta dadi tafara magana kaman kada ta daina, dan murmushi Mami
tayi tace “Zayn zai kaiki Best school dayake nan Abuja, and one of the
characteristics of schools haka shine basama mutum dariya, basa bullying and zasu
dauki lokacin su su koyarda ke da kyau, ban sanki da tsoro ba, sanan b’ajin kunya
wajen neman ilimi kizama mai kwazo kibama wayanda zasu miki dariya kunya kinji, and
I am here, ga Yayanki Zayn, ga Abban ki komenene baki iyaba duk zamuyi guiding
naki, we are your parents, muje naciro miki kayan dazaki saka” Mami tai maganan
tana kama kafadabta sukai daki, wardrobe nata Mami tabude wani pink long sleeve t-
shirt Mami taciro mata na mata mai botura na glass agaba, sai wani black long
skirt, da black gyale karami, ta ijiye mata akan gado, tace “jekiyi wanka kifito
bari naje naduba breakfast nakuma tada Zayn, koda yake nasan Abban ku yatadashi
yanda yasan zai kaiki school haka” ficewa tayi itakuma Farrah tashiga wanka, wanka
tayi sanan tadaura towel tafito, manta tashafa sanan ta shirya tsaf tasaka kayan da
Mami tafito mata dasu taje gaban madubi wani kalan kyau tayi bana wasaba, bude kofa
da akayi yasa tajuyo Mami ne, murmushi tayi ganinta hakan yasa Mami taja kujeran
gaban madubi ta zaunar da ita tace “yau zaki fara school ki kula da kanki,
makarantan ku akwai both maza and mata ki zama yarinya mai natsuwa baruwanki da
maza malamai ko dalibai bude idonka kiga” kwalli Mami tasaka mata, sanan tadau man
baki na Vaseline tashafa mata a lips, lips nata kaman tasa mata pink jan baki,
drawer ta taja, Mami tadauki wani gold ear ring na dan makale tasaka mata a kunne
sanan tadauki wani simple chain na gold shima da babu pendant ajiki tasa mata awuya
dan wuyanta yadinga walkiya, bracelet na LV Mami tasaka mata a hannu sanan tai
murmushi tabata wani flat black slippers na saint Laurent size dinta 37 tasaka
sanan Mami tace “muje” babban jakan makarantan da Mami tasaya mata jiya tadauka
daga kan gado da bakin gyalen Mami tai gaba ita kuma biyeda Mami tana kallon kanta
dan kayan sun mata kyau, tunda suka fara sauka daga stairs ta hango Zayn zaune
afalon shima ya shirya yana sanye da riga da wando na jean da t-shirt all blue yana
shan coffee a cup yana kallon kwallo a tV Dad dake sanye da jallabiya na zaune
kusada shi, murmushi Dad yayi ganin Farrah yace “masha Allah yan makaranta an fito”
murmushi Farrah tayi takaraso gaban Dad ahankali tace “ina kwana Dad” hannunshi
yasa ahankali yashafa kanta cikeda so dakuma kauna shifa duk maison Zayn to yana
sonshi barinma Farrah yace “lpy lau, ohh dama Wanan ne kitson da akaje akayi jiya
kuka barmu agida” yay maganan yana kallon Mami datadan yi dariya, dan juyawa Farrah
tayi tadan saci kallon Zayn daganan inda take gaban Dad ahankali tace “ina kwana Ya
Zayn” wani kalan sweet smile Dad yasaki jin yanda Farrah takira Zayn dinshi Ya
Zayn, Zayn din yakalla yana jiran amsanshi, sanin su Dad na kallonshi yasa batare
daya kalleta ba bayabo ba fallasa yace “how you”? Ahankali tace “fine” kallonta Dad
yayi yace “imaza je Mamanki tabaki breakfast kici kutafi kada ki latti” gyadama Dad
kai tayi saman at tashi dasauri tai wajen Mami a dinning ita gani take kaman ba
itaba da saitayi satan abinci wani zubin take samu taci.
Tea tasha sosai kusan kofi biyu as usual da chips da kwai saida takoshi dam sanan
ta tashi zata kwashw tai kitchen Mami tace “barshi is 8 already zomuje na yafa miki
gyale kutafi” shigowa sukayi cikin falon inda Mami ta ijiye school bag dinta da
gyalen, ta dauki gyalen rollung nashi Mami tamata takama mata da pin sanan tadauki
jakanta Mami tazo tabayanta tana goyamata tace “saka jakan to” ahankali Alhaji ke
kallon Mami, duk ta gefen ido shima Zayn ke kallonsu, tashi yayi yawuce yafita daga
dakin fuuu, Farrah takalli Alhaji dayabi Zayn da kallo tace “Abba natafi” “Allah
bada sa’a my Farrah” hannunta Mami takama suka fita waje har wajen motan Zayn din
sukaje Mami tace “to shiga” juyowa tayi takalli Mami batasan mesaba ita kawai
bataso ta tafi rungume Mami tayi sai kuka, dasauri Mami tace “da girman ki kina
kuka zaki school hahahaha” Mami tadanyi dariya saikuma tadago kanta, hannu tasa
tashare mata hawayen sanan ahankali tamata peck agoshi sanan tadago tace “stop
crying babu abinda zai sameki I promise, je makaranta ki nuna musu ke diyar Mami
kine, nasa miki ruwa da snacks ajakan ki bye bye” hannu tadaga ma Mami tace “bye
Mami” bayan motan Mami tabude mata inda Zayn ke zaune yana daddanna waya abinshi
tace “Zayn take care” dan juyowa yayi ya kalli Mami daidai Farrah na shiga motan
yace “yes Mami” maida kofan Mami tayi tarufe sanan bodyguards biyu dake gaba daya
mai tuki daya na zaune kujeran gaba sukaja motan.

Tunda tashiga motan tai shiru, komi na zaman mata kaman mafarki haryau takasa manta
rayuwanta just like a week ago, tun tana Yar yarinyar ta takeshan wahala agabanta
aka kashe yar uwanta, dakin datake kwana na wajen tumakan gidansu, abinci saita
sata idan su Inna basa nan, Shafa ita kadai ke sonta aduka garinsu, Shafa na yawan
gayamata watarana sai labari wataranan ne yazo yanzu, wanan da rana daya kawai
tafita taga za’a kashe mutum ta ceceshi gashi yanzu iyayen mutumin sun zamarda ita
yarsu gashi yau zataje makaranta, girgiza kai tayi tareda murmushin kuka hawaye
yazubo mata sharr dasauri tasa hannu tashare hawayen, hanya ta kalla tanason gidan
nan babu kaman Mami dake koyamata karatu, ta shiryata ko da maman su na raye tana
sonsu amman kullum fita take saida nono dakuma idan anyi karaya akirata Mamanta
kullum wahala take danta kawomusu abinci basu taba ganin Baban su ba koma waye
mahaifinta bazata taba yafemai ba dan mahaifiyar ta rasu da wahala hakama yar
uwarta, koba komi zata dage tai karatu tanaso tazama likita kaman Mami sabida ta
taimaki mutane da mata dayawa bataso mata sudinga mutuwa sabida rashin samin likita
dazai lurada su. Kankame jakan makarantan ta tayi akirji tareda lumshe idanu ita
tana tunanin zuci, parking dataji anyi yasa dasauri tabude idanunta tana kallon
wajen, gaban wani hadadden school sukai parking, ganin motoci tayi kala kala ana
parking ana sauke student maza na sanye da dogon wando, da shirt da jacket da
necktie, mata kuma na sanye da skirt daya tsayamusu a guiwa da shirt da jacket da
nectie sai hula na beret, da fararen safuna akafafunsu da farin safa kowa na shiga
cikin school din, kana ganin school din kaga school na yan gayu, tana zaune ahaka
lost in thought tana kalle kalle bodyguard yabude mata kofan motan, adan firgice ta
kalli bodyguard din sanan tafito ahankali tana kankame da jakanta a hannu kaman
irin mutanen nan da aka dauko daga kauye ana shirin kwace musu jakansu, zagayowa ta
inda take Zayn yayi yana tafiya ahankali yana gyara zaman farin glasses na
idanunshi dan satan kallonshi tayi da sauri tadauke kai wuceta yayi hakan yasa
tabishi da sauri suka shiga cikin school din student na kallon Farrah duk inda
sukayi sabida yanda ta kankame jakan makarantan ta a kirji tan tafiya kaman wacce
ke shirin sata, ganin yanda ake kallon Farrah some student na pointing nata ana
dariya yasa Zayn ya tsaya chak batare daya juyoba yanda take kalle kalle tana
biyedashi yasa bamata lura ya tsaya ba kawai karo taji taci dashi students sai
dariya, juyowa Zayn yayi yakalleta itama kallonshi tayi jikinta har bari yake baki
ta tabe zatai kuka idanunta sun cika da kwalla sosai girgiza mata kai yayi tareda
kai hannunshi ahankali ya karbe jakan data kankame akirjinta, zagayowa yayi ta
bayanta ya tsaya yakama hannunshi da kanta yasaka mata jikinta na rawa sanan yazo
ta gefenta yakama hannunta sukai wajen lift ya shiga da ita sanan yasa 5th floor
yarufe kofan, jin abu na sama yasa kuka data rike da kyar tasakeshi hannunshi
takama da sauri takalli fuskanshi cikin muryan kuka tace “Ya Zayn dan Allah
kamaidani kauyen mu ni banson makarantan nafasa” baitaba jin abu yabashi dariya ba
sai yGau.

💫 FARRAH 💫

✍🏻M SHAKUR

2️⃣ 5️⃣
EPISODE 2️⃣5️⃣
Gimtse dariyan yayi yadan daure fuska baisan ya akayi ba kawai ji yayi yace “dama
kinada tsoro”? Gyadamai kai tayi kaman wata Yar little baby tace “za’a dingamin
dariya idan ban iya abu ba” yatsine fuska yayi kaman baiso yay maganan sai kuma
ahankali yace “I will teach you” dan kwalalo mai manyan idanunta dake jikeda hawaye
tayi alamun bata ganeba ahankali yace “zan koyamiki anything dabaki iya ba, babu
wanda zai miki dariya” gyadamai kai tayi tasauke kanta kasa har lokacin jikinta na
bari tana wasa da yatsunta, yatsun ya kalla saikuma yadauke kai yace “kidaina jin
tsoro babu abinda zai faru” gyadamai kai tayi daidai kofa yabude yafice tana
biyedashi tana kalle kalle har office din headmistress din school din, suna shiga
office din Babban matan dake ciki wanda kana ganinta kasan itane headmistress din
tace “ohh Zayn welcome, sannunku da zuwa have a sit” zama sukayi tana kallon Farrah
tace “hello pretty lady” Farrah tasan hello hakan yasa ta kakalo murmushi ahankali
tace “ina kwana” murmushi matan tayi tace “lafiya kalau” sanan takalli Zayn cikin
harahen turenci tace “your Mom told me everything about her, zamu mata papers na
primary school, yanzu abinda zai faru I will test her inga daga wani class zata iya
farawa” wani textbook na English na SS1 matan tabata tabude mata wani passage ta
tura mata gabanta tace “read this Farrah” tanuna mata wajen dan kallon matan Farrah
tayi dudda bataji turencin ba tagane cewa karanta duka rubutun wajen akace tayi,
ahankali ta gyadama matan kai, Zayn takalla ahankali shima kallonta yake raurau
tayi da idanu baisan mesaba ji yayi kaman shima yace yafasa sakata a school din
yatafi da ita sabida yanda tayi dauke kanshi yayi da sauri yaciro wayanshi yafara
dandannawa headmistress din tace “uhum ina jinki Farrah fara” Gyadamata kai Farrah
tayi dasauri kafin ahankali tace “kam…..fri…hen…..shon(comprehension),
da…..man…..sta…..tree(the monster tree)” dan murmushi headmistress din tayi ganin
daga asalin farkon page na textbook din tafara bama passage din take karantawa ba,
dudda haka tayi kokari, dama the main challenge da ita da Mami suke tsoro shine
yazo bata iya hada baki ba amman tunda yanzu ta iya hada baki kawai ahausance take
karatun turencin she will pick up fast, wani takarda da maths question ke ciki aka
bata wanda mainly addition subtraction da multiplication ne aciki, sai kuma numbers
raise to power 2, pen tabata tace “yimin lissafin nan nagani” karban pen din tayi
tayi talla hakan yasa ta iya lissafi kuma tun a primary school datayi tasan
addition subtraction multiplication sign da square and power sign nan da nan tayi
taba headmistress din dubawa headmistress din tayi with so much excitement tace
“good job Farrah” dudda Farrah batasan metace ba but yanda tai maganan tasan ance
tai daidai ne tai kokari washe cute white teeth nata tayi ta screen na wayanshi
yake kallon face dinta, murmushi yadanyi ganin this is her first smile tunda tazo
school dinan, tashi headmistress tayi tace “muje nakaiki class naki SS1, Zayn wait
for me here u will fill out the forms” tashi Farrah tayi ahankali tana kallon Zayn
ganin yanda ta tsaya yasa headmistress tace “Zayn baraka bimu ba” dan dago kanshi
yayi yakalleta tashi yayi ahankali yafice tabishi dasauri har class nasu anan sama
shiga class din headmistress tayi da ita shikuma ya tsaya abakin kofa teacher na
ciki duka ajin tashi akayi aka gaidata murmushi tayi tace “settle down student,
this is your new class mate, everyone welcome Farrah Muhammad Ganuwa with Atama
clap, ATAMA 👏 ATAMA👏 LABAKO👏 LABAKO👏 LAMARINAAAAAAAA👏👏👏👏” yanda suke tafi
headmistress namusu wakan Atama saida yasa Farrah taidan murmushi tana kallon yan
ajin, dan tabe baki Zayn dake kallonta yayi yace “silly girl” headmistress tace
“can I hear you all say welcome Farrah” atare duka yan ajin sukai ihu “welcome
Farrahhhh” washe baki Farrah tayi sanan Headmistress tabata wani sit dake gaba gaba
tace “once yayanki yagama cike komi zansa akawo miki all books and textbooks naki”
Gyadamata kai Farrah tayi sanan headmistress tajuya tafice Farrah na binta da
kallo, leka wajen tayi ganin bataga Zayn abakin kofan class din nasu dayake da ba,
kalle kalle tashigayi ta window chan saigashi yazo zai wuce yana maida waya aljihu
kaman waya yayi kallo ajin yayi dasauri tadagamai hannu alamun bye dauke kai yayi
kaman bai Santa ba hakan yasa ta harareshi. “Focus Farrah” malaman dake ajin tai
magana da sauri Farrah takalli gaban allo gabanta nafaduwa.

Komawa office sukayi kudin komi Zayn yabiya tundaga kan takalmin makarantan su,
socks, sport wears, uniform, books, textbooks, babu single abu na school din dabai
biyamata ba sanan ya ciremata all the forms tass kusan 1hr yayi a school din sanan
yagama komi, headmistress tayi tace “ko waye direba nata dazai dibga zuwa daukanta
idan an tashi needs to go to our security office yay register sabida asan dashi, we
don’t release our students to just anybody for safety purpose” kallonta Zayn yayi
kaman bazaice komiba sai chan yace “for now I will be the one coming” murmushi
headmistress tayi tace “indai kaine ba matsala” tashi yayi yace “lemme get going”
gyadamai kai headmistress tayi tace “regards to your Mom” ficewa daga office din
Zayn yayi headmistress na binshi da kallo saida yafice ta girgiza kai ahankali tace
“yaran yanzu, Allah dai ya gyara mana jibi yanda ya maida gemunshi jama’a, wai
Wanan ne gayu awajen su” secretary nata ta kwalama kira tana shigowa note and
textbooks na Farrah da Zayn yabiya tanuna mata tace “kaima Farrah GSS1 Science”
kwasa tayi tafice.

💫 FARRAH 💫

✍🏻M SHAKUR

2️⃣ 6️⃣
EPISODE 2️⃣6️⃣
Sosai take concentrating a karatun da ake koyamusu her only problem shine rashin
iya turenci, ranan gabaki daya maths da further math kadai tasan tagane shima
sabida lissafi ne amman sauran abubuwan dasukayi bata ganeba sabida rashin iya
turenci.

Break aka kada, kowa na ajin tashi yayi yafice banda ita dake zaune kaman an dasata
awajen bude jakanta tayi sanan tadauko water bottle da Mami tasaka mata aciki
dawani kula tabude, fries ne aciki da pepper chicken da sausage, sai fork murmushi
tayi ahankali tasa fork tafaraci shigowa ajin akayi wata yarinya data dan dare
Farrah tsayi da kadan tashigo ciki tana rike da cups biyu na parfait ta taho inda
Farrah take kujeran dake facing Farrah ta zauna akai tana kallon Farrah da itama ke
kallonta, dan murmushi tayi tamikama Farrah parfait daya tace “my name is Maryam,
kowa call me Miemie agidan mu, I am a baker, na iya bakin cakes and so many many
other thing kefa” abinda take bata Farrah takalla sanan ahankali tasa hannu ta
karba dan kartaga kaman tamata wulakanci but bamata iyacin abinba, ahankali Farrah
tace “sunana Farrah, ni ban iya yin cake ba but Mami tace zata koyamin” murmushi
yarinyar tayi tace “ohh that’s nice, tun ina yarinya Mom tafara koyamin baking,
yanzu is officially my business you can search me on Instagram @alfasimcakes, I
really like you Farrah tunda kika shigo nake kallonki, you are so pretty” murmushi
Farrah tayi batace komiba, ganin kaman batagane abinda take fadi yasa Maryam tamika
mata hannu tace “friends? Muzama kawaye?” Shiru Farrah tayi tana kallonta batare
daya mikamata hannunta ba, murmushi Maryam tayi tace “don’t be scared nima just
last week aka sani a school dinan, a Saudi muke zama, sabida Yayan mu Ya Habeeb
anturoshi yayi wani project anan Nigeria more like a course for 3yrs shine fa
dukanmu muka dawo nan, Mom da Dad wai bazasu iya barin yaronsu yazo Nigeria yana
wahala shi kadaiba babu mai girka mishi abinci ba, Dad dina is a Doctor, shima anan
Nigeria aka haifeshi but he works at Saudi, the whole thing is so annoying nafison
Saudi kan nan garin, tunda nazo banda any friends tundazu da aka shigo dake nake
kallonki, kinga tsayinmu daya, though nafiki kadan, kuma kaman we are age mate,
sanan bakida hayaniya, and you are very very very pretty, ni banma taba ganin
someone as pretty as you are a school dinan ba sai yau kaman ke, so will you be my
best friend, Babban kawata my Besty eh Farrah, I want us to be best friends forever
BFF, ko baki sona” tunda take surutun Farrah ke kallonta saita tuna mata da Shafa,
haka Shafa ke zuba gatada hayaniya, hannu Farrah tabata hakan yasa Maryam tai ihu.
“Yeeeeee we are BFF” ahankali Farrah tace “Beef” dasauri Maryam tace “BFF” ahankali
Farrah tace “BFF” “yauwa haka, menene baki gane ba” English Farrah tanuna mata da
sauri tace “wanan” Gyadamata kai Maryam tayi tace “gamacin abinci zamuje library
anjima muyi karatun tare we will be doing everything together tare daga yanzu”
Gyadamata kai Farrah tayi tanadan murmushi dan Maryam is free spirited person
hakama Shafa take.

3 aka tashi daga school parking books nata Farrah tayi tasa ajakanta, Maryam data
gama hada komi nata takaraso wajen kujeran Farrah tana goya jakanta tace “muje
headmistress office ki amshi uniform naki datace ki amsa idan an tashi” goya
jakanta Farrah tayi tace “ok” murmushi Maryam tamata yakama hannunta tarike tace
“let’s go Besty” fita sukayi daga ajin yan ajin na kallonsu yanda suka zama kawaye
Maryam last week tazo bata taba kula kowa ba sai yau dataga Farrah toko tasan
Farrah ne daga wani waje, office din headmistress suka shiga, tana ganin Farrah
tace “good Farrah kin tuna kinzo, I was about nada secretary na ma takiramin ke
kafin kitafi baki dauki uniform naki ba, here we go” headmistress tabata wani katon
jaka na uniform nata kala kala da sport wears karba tayi ahankali tace “thank you”
murmushi headmistress tamata tace “har kinye making friend Good job Maryam” washe
baki Maryam tayi sanan suka wuce suka fita, lift suka shiga suka sauka kasa sanan
sukai gate, tun kafin sukai gate Maryam tamata pointing wani mahaukacin jeep tace
“ga motan gidan mu chan, me Ya Habeeb yazo wani daukana yau ni bazanje ba munyi
fada” ta tsaya daga cikin school din, dan zaro idanu Farrah tayi tana kallonta tace
“da yayanki kike fada Maryam”? Dan lumshe idanu Tayi tabude su sanan tace “Muryanki
dadi Farrah gashi dan karami baya fita da kyau, by the way kinga ko tunda muka dawo
Naija nake fushi da Ya Habeeb, driver ke zuwa daukana ni mezanyi da motanshi, da
namazo da wayana dana kira Mom nace mata bazan shiga motan shi ba” dariya Farrah
tayi dan Maryam is so funny, tana tunamata da Shafa sosai, kama hannunta tayi tace
“kinga ko babu kyau ana fushi da dan uwa, kije hala ma yazo yace miki kiyakuri ne
wuce kitafi” Farrah tai maganan tanajan hannunta suka fito gate, ganin motan Ya
Zayn a pake ga bodyguard gaban motan yasa Farrah tasaki hannun Maryam dasauri tace
“nima anzo dauka na bye Miemie” tadagama Maryam hannu, hannu itama Maryam tadaga
mata tanadan dariya jin tacemata Miemie tace “bye Fairy ” budemata bayan motan
bodyguard yayi ahankali tashige cikin motan tana leken Maryam da itama tabude gaban
motansu tashiga tana leken Farrah tana murmushi tamaida kofan tarufe.

Wani farin guy ne sol kaman balarabe zaune a driver seat yana sanye da suit brown
hannunshi rikeda wani file hankalinshi gabaki daya na wajen yana karanta abin ciki,
batare daya dagokai ba balle ya kalleta ba yace “who is she”? Kaman daga sama
Miemie taji tambayan da Ya Habeeb yamata kuma tasan yamata tambayan ne sabida today
is the first day tun last week data fara zuwa school dinan tajero tafito waje
tareda wata tana murmushi, washe baki tayi jin tambayan da Ya Habeeb yamata tace
“Ya Habeeb she’s my new friend her name is Farrah Muhammad Ganuwa, I call her
Fairy, cus she’s as beautiful as all this fairies danike gani a cartoons” dan tabe
baki Ya Habeeb yayi ya maida file din dayake karantawa ya rufe sanan ya ijiye
yadago kanshi yazuba mata manya manyan idanunshi. Wow! Yanada wani kalan kyau kaman
shi yayi kanshi, gashin kanshi baki sidik sun kwanta, yanada gashin gira dakeda
cikan gaske baki kirin dashi yana wani kyalli, ga dogon hancinshi kaman shiya
makala ma kanshi, wani dan karamin baki yakedashi dakenan ja, yanada saje mai kyau
dakenan a kwance yazo yahade da dan gajeren black gemunshi, kamanninshi daya sak da
Miemie saima haske dayaso yafita sosai, dan karamin bakinshi yabude yana kallon
fuskanta yace “be careful with the kind of friends you make Miemie, you know I
don’t like it” yay maganan yana maida hankalinshi kan motan dayake kokarin kunnawa,
dan daure fuska tayi ashagwabe tace “I like Farrah Ya Habeeb a lot, she’s just
definition of the kind of friend danake so, she’s cool, calm, batada surutu and
tanada kirki sosai” dan juyowa yayi yakalleta ganin yanda take yaban wacce yau
tafara ganinta sai kawai ya girgizakai batare dayace mata komi ba ganin ta gama
zarewa, wani babban estate sukaje agaban wani babban gida yau horn aka budemusu
gate suka shiga, parking yayi dasauri tafito tai gaba batare data jirashi ba.

Wani Babban falo tashiga, wata Babban mata ce dabazata wuce sa’an Mami ba zaune
tareda wata mata suna magana, tana shiga da gudu tai wajen matan tace “oyoyo Mom”
murmushi matan tayi tace “oyoyooo Miemie ya school” tashi tayi zaune tace “Mom I’ve
finally made a friend today for the first time tunda muka dawo Nigeria” dan ware
idanu Mom tayi tana kama baki tace “that girl must be special yanda kike da
selecting abu dinan” Gyadamata kai tayi dasauri tace “sunanta Farrah Mom, tanada
kirki, Mom she’s so beautiful Fulani ne su, Mom kinga gashinta kuwa gata da hank……”
hadiye maganan tayi sabida Ya Habeeb daya bude kofan dakin yashigo wani mugun kallo
yamata ahankali ta dudda kanta kasa sanan tadan kalli Matan dake zaune kusada Mom
Yar Aiken Mom ne tasan kan Abuja Mom na ai kanta kasuwa da sauransu haka ahankali
tace “ina yini Anty Lami” hararanta Anty Lami tayi tace “yanzu kika ganni” zatai
magana Ya Habeeb yace “go upstairs and change kidawo kasa kici abinci” gyadamai kai
tayi ahankali sanan ta tashi tana turo baki tai sama hararanshi Mom tayi tace “ka
kiyayan mini yarinya fa Habeeb, yanda kake miskili haka kakeso ka maidamin da
yarinya miskila, ga abincin ka a dinning” tashi yayi yace “I am not hungry Mom
later” Anty Lami tace “matan Habeeb zatai fama baya iyacin abinci ko kadan” girgiza
kai Mom tayi tace “ni harna gaji wlh Lami, dagashi har Miemie basa iyacin abinci
wani zubin sainayi dagaske natasasu agaba nakasa na tsare sanan zan samu suci
abinci, ita Miemie nata baya damuna sosai Dan ta iya kwadayi shiko kwata kwata
Habeeb bayama son zaki bansan waya biyo ba dani da Baban shi munacin abinci” dariya
Anty Lami tayi tace “Allah sarki Dakta, Allah dai yabiyashi ya rayamai yaranshi
Habeeb da Miemie, ni babu abinda zan iya saka miki dashi Hajiya sai addu’a kawai
nagode bari naje na karbo miki sakon” Gyadamata kai Mom tayi tace “kije da direba,
bari nadubo Miemie najita shiru” dariya Anty Lami tayi tana bude kofa tace “yawuce
tai bacci” sama Mom tayi zuwa dakin Miemie, bude kofan dakin tayi ahankali, Miemie
na kwance kan gado daga ita sai white singlet da skirt din uniform dinta tana bacci
hannunta rikeda pen ta rubuta sunan Farrah yakusan cika page din book dake kan
gadon, hannu Mom tasaka ahankali ta dauki book din tareda karbe pen din, sunan
Farrah ta kalla kafin ahankali tace “who are you Farrah? Diyata na sonki sosai” dan
murmushi tayi ta maida book din tarufe sanan ta ijiye mata kan side drawer kafin
taja bargo tarufa mata sanan tawuce tafita daGGga dakin.

💫 FARRAH💫

✍🏻M SHAKUR

2️⃣ 7️⃣
EPISODE 2️⃣7️⃣

Saida tashiga cikin motan sanan tadan saci kallon Zayn, yana sanye da T-shirt fari
kal, da 3quater maroon dasuka haska jikinshi, wani kalan hadadden kamshi natashi
daga jikinshi kunnenshi daya yamakala wani diamond earring akai, waya yake danna
waya kaman baisan mutum yashigo cikin motan ba, dauke kanta tayi tashiga wasa da
yatsunta kaman bazata ce komiba saikuma ahankali tace “ina yini Ya Zayn!” Faduwa
gabanshi yayi dum! Kiranshi da Ya Zayn data karayi janye idanunshi yayi daga
wayanshi yadan kalleta gyalen kanta yadan zame baya hakan yasa yana iya ganin
kitson da aka mata dayama kanta kyau sosai, dauke kanshi yayi dasauri kaman bazaice
komiba murya chan kasa makoshi yace “wacece wannan yarinyar”? Wacece wannan
yarinyar itama bama tagane hausan nashi ba wlh, gane kaman Maryam yake nufi yasa
tadan saki cute smile tace “sunanta Maryam, Miemie, uhmmm uhmmm” tai maganan tana
kokarin kiran sunan da Maryam tagaya mata saikuma da sauri tadagakai ta kalli Zayn
din dake taba waya tace “B….F….F Uhmmmmmm…” tai shiru tana kokarin tunawa sanan
dasauri tace “Bes…….” Dan dago kanshi Zayn yayi ya zubamata mayun idanunshi yana
kallon effort din dayake putting on just to get the word, ayangance yace “Besty”?
Gyadamai kai tayi ahankali tana hadiye murmushin datakeyi ganin idanunshi dataga
sun wani kalan cikamata idanu, dauke kai yasakeyi ganin yanda tayi sanan ahankali
yace “BFF means Best Friends Forever” sake gyadamai kai tayi sanan ahankali tace
“ina sonta sosai” dan dago kanshi yayi yakalleta hada idanu sukayi atare dukansu
kowa ya dauke kai tamaida kanta kan titi tana kallon hanya tana murmushi shikuma
yana dan daddanna wayanshi, kaiwa gida sukayi ga aka bude musu gates din one bye
one suna shiga harsuka karaso wanda zai sadasu to compound dinsu suka shige,
Matayen Dad dukansu na zaune a garden sun kira wani spa home service ana musu
gyaran farce, Mami ce tabude kofa tafito daga flat dinsu ganin motan Zayn yashigo,
kafin ma abude mata kofan Farrah tabude kofan tafito rikeda jakan makarantan ta
batare data dauki ledan uniform ba wani kalan murmushi tayi ganin Mami tafito
dawani kalan sauri hade da gudu tai wajen Mami rungumeta tayi da karfi Mami ta
kwashe da dariya tace “oyoyo oyoyo yarinta na tadawo daga school antafi da kuka
andawo da dariya ko” boye fuskanta tayi acikin Mami tanadan dariya sanan tadago
kanta tace “Mami nayi BFF sunanta Maryam, Besty na” ware idanu Mami tayi tace “Iyye
jeki gaida su Hajiya saikizo muje daki kibani labarin” Mami tai magana tana nuna
mata su Hajiya dake garden ana musu gyaran farce, karban jakan bayanta Mami tayi
hakan yasa tawuce tana tafiya ahankali kanta akasa sabida yanda kowannen su kemata
mugun kallo harda Hajiya Maryam Amaryan Alhaji dantunda taji labarin Alhaji yay
adopting yarinya sanan Mami yakara bamawa taji ranta yabaci, tsugunnawa tayi
agabansu ahankali sanan tace “ina yinin ku” gabaki dayansu babu wanda ya kalleta
ma, Hajiya Maryam tace “Anty Mariya yaushe zamuje Dubai trip dinan” baki Farrah
takara budewa ahankali zata kara gaidasu taji ance. “Farrah!” Faduwa gabanta yayi
dasauri tajuyo da kanta, Zayn ne yana tsaye nisada su fuskanshi babu alamun
murmushi yace “come here” tashi tayi ahankali tazo inda yake tsaye, wucewa hanyar
dakin Mami yayi hakan yasa itama tabishi Hajiya Mariya tadaga murya tace
“gantalalle wanda aka sameshi ta hanyar iskanci saisa yake dan iska, ubangiji Allah
yasa ka kare ahaka” chak Farrah ta tsaya jin zagin da akamai juyowa tayi tabude
baki zatai magana taji anfizgota afirgice tajuyo Zayn ne yajata yamata wani kalan
mugun kallo binshi tayi suka shiga cikin dakin, Mami dake dinning murmushi tamusu
dasauri Farrah tai wajenta tace “Mami wanchan matan nama Ya Zayn mugun addu’a” dan
murmushin yake Mami tayi tace “Allah bazai amsa ba, zauna kici abinci saiki je kiyi
wanka, Zayn” takira Zayn dake kokarin zama afalon tace “come and eat” tahowa yayi
ahankali zuwa dinning din zubamai fried rice tayi da chicken ta tura gabanshi tace
“please Zayn na sanka I don’t want more trouble kada kafadama Baban ka any of this
kaji” dan kallonshi Farrah itama tayi, gGyadama Mami kai yayi sanan yasa spoon
yafaracin abinci itama Mami ta zauna kusada Farrah tace “yi sauri ki cinye kibani
labarin Maryam”

💫 FARRAH 💫

✍🏻M SHAKUR

THIS BOOK IS NOT FREE❌


Wanan littafin FARRAH 500 ne kacal.
Don magana dani M SHAKUR chat me up directly by clicking on this link;
wa.me/+2347012181461
DUK WANDA/WACCE TAKARANTA MIN LITTAFI BATARE DATA BIYABA BAN YAFEBA.

2️⃣ 8️⃣
EPISODE 2️⃣8️⃣
Bayan 3 months
Farrah ta kile kaman ba itaba, tayi dan kiba taciko, Mami na kulada ita naban
Mamaki, inba wayanda sukasan Mami ba ba’a banbance cewa Farrah ba yarta bace dan
tamafi kama da ita kan Zayn dan Zayn bakin Baban shi yabiyo itakuma mani fara ce
kaman Farrah.
Mami har tsoron brain din Farrah take yanda take gane karatu both Islamiya da boko,
Mami na kulada ita na musamman har yanzu bata bari an bata waya ba cus tanaso ta
natsu tai karatu kozata bari abata waya saitajai SS2, ta wayanta take waya da
Miemie da yanzu suka bala’in shaku dudda haryau bata taba zuwa gidan su Miemie ba
itama Miemie bata taba zuwa gidansu ba but babu wanda baisan kawancen su agidansu
ba.
Farrah rabonta data saka Zayn a idanu harta manta tun ranan daya daukota daga
school ita batasan inda yake ba kuma bata tambaya ba.

Yauma kaman kullum da sassafe tafito gidan ta gyara tass as usual ta kunna turare,
saukowa tayi kasa tashiga kitchen taya Mami aiki dan yau Dady na wajenta Mami na
ganinta tace “kinyi wanka” girgiza matakai tace “anjima zanyi zan tayaki girki ne
Mami” dan hararanta Mami tayi tace “wuce kije kiyi wanka and get ready for school,
keda zaku fara exam next week bacemin daga kitchen” wucewa tayi tafito daga kitchen
din tana turo baki tai sama, wanka tashiga tafito ta shirya cikin uniform nata,
jakanta tadauka tarike da beret da white sock nata da takalmin makaranta ta sauko
kasa kalaban dake kanta ma lilo kaganta zaka dauka wata princess ne, ijiye komi
tayi agefe sanan tazauna kan kujera tabude jakanta taciro wani book da pen tana
karasa yin homework din da aka bata, fitowa Mami daga kitchen harta bude baki zata
kwalamata kira tai shiru ganinta zaune afalo sanye da uniform dinta Riga da skirt
tana rubutu looking serious, dan murmushi Mami tayi tabi jikinta da kallo, dayake
saurin datake yasa bata gama rufe boturan riganta da kyau ba daganan inda Mami take
she could see boobs dinta dan Farrah nada nono sosai, hakan yasa ta ijiye abinda ke
hannunta tashigo falon tana kallonta tace “maisa baki saka white singlet naki ba”
dago kanta tayi dasauri ta kalli Mami, dan ware idanu tayi tace “Mami na manta ne,
Mami rikemin book dina bari naje nasa” karban book din Mami tayi itakuma tawuce
dasauri tai sama bin book din tayi da kallo dan murmushi tayi she’s improving sosai
a karatu da komi, handwriting dinta ne dai har yanzu sai ahankali rubutun ta baida
kyau, murmushi Mami tayi jin sahun tafiyan Alhaji yasa tadago kanta takalli stairs
wani cool smile yasakin mata yace “kinsan mesa nake sonki”? Girgizamai kai tayi
daidai yakaraso gabanta yace “sabida akwai wani special care dakike bani, abincin
dazanci dakanki kike shiga kitchen ki dafamin, koyaya kikaji motsi kinsan nawa
kinsan wanda banawa ba sanan kina sona” murmushi tayi ta ijiye book din Farrah tace
“zokaci abinci ba kanada meeting ba” Gyadamata kai yayi yace “eh inada shi daganan
zanje na dauko Zayn a airport, an kwance daurin, sanan an kara running proper
investigation he’s completely fine Alhamdulillah” ahankali Mami tace
“Alhamdulillah” Shayin datake bashi yadauka ya kurba yace “kinsan menene yake
cemin” dasauri Mami tace “a’a meyace” dan dariya Dad yayi sanan ya ijiye cup din
yace “wai idan yadawo no more bodyguards tunda dai aka kama one of those kidnappers
sauran sun gudu that he is safe yanzu nabarshi yayi yanda yaga dama” Mami dake
sauraronshi tace “kabarshi to” dan hararan Mami yayi yace “me haka kike cewa”
anatse Mami tace “Alhaji please start making Zayn looks responsible yadawo kace
kayarda but yafara zuwa aiki, he should start managing company din, rashin barinshi
yay komi yakesa yake rashin ji, get him engage in something zakaga ya natsu please
Alhaji, I know yanda kakeson Zayn but kafara sashi yanayin da right thing” jin
tafiya yasa duk suka juyo ganin Farrah ne yasa yace “come and sit and have
breakfast yarinya na” Dad yay maganan cikeda wasa, zuwa tayi tana murmushi tazauna
kusada kujeran Dad tace “good morning Abba” kanta yashafa yace “morning yarinyan
Abba ya shirye shiryen exam, hope dake da Miemie ki kunadai karatu ba kawancen
shashanci ba, dan inaso Dr dakikace min kinaso kizama kaman Mami ki inaso kizama”
washe hakora Mami tayi tana kallonsu Farrah tace “ina karatu sosai Abba” shayinshi
yabata yana murmushi yace “masha Allah ga shayi kisha, zuba mana pepper soup musha
tare Mami” murmushi Mami tayi ta tashi tana zuba musu naturally Allah kawai yayi
Alhaji mutum ne shi mai bala’in son yara, sai yanzu da Farrah tashigo gidan tagane
bawai dan Zayn kadaine danshi yakemai Wanan kalan son ba shi kawai haka yakeson
yara dan yanason Farrah itama sosai Farrah ma dazata barshi da itama yanda yabata
Zayn haka zai bata ta sabida kawai yawanci Farrah bata saba gayamai tanason kaza
kaza bane Ita Mami ita take gayama tanason this or that da tuni itama ya bata ta,
saida suka gamaci sanan yace “jeki saka takalmin ki da safa yau dakaina zan saukeki
a a school kafin nawuce meeting” sauka tayi daga kan kujeran tai tsalle tace
“yessss! Yau Abba zaisan makarantan mu” tawuce dasauri duk suna mata dariya tashiga
saka safan ta da takalmi, tashi Dad yayi yama Mami peck yace “muntafi” “adawo lpy
Allah yabada sa’a, bye Farrah” bye Mami Farrah tai maganan tana gaba Alhaji biyeda
ita abaya suka fito waje, Dad yace “muje kiraka ni dakin Hajiya Mariya na karbi
wani file” gyadamai kai Farrah tayi suka wuce wajen tanamai hiran Maryam, kagansu
saisun bala’in baka sha’awa, bude kofan dakin Hajiya Mariya yayi yashiga Farrah na
biyedashi abaya suna zaune itada Layla suna breakfast tashi Layla tayi da sauri
tace “ina kwana Dady” murmushi yamata yace “lafiya lau Layla manyan mata” Kallon
Hajiya Farrah tayi data daure fuska ganinta tace “ina kwana Hajiya” wucewa sama
tayi kaman batajita ba saigashi tadawo rikeda wani file din Alhaji yace “bakiji
Farrah na gaidake bane kika mata shiru kin sanni fa banso ana wulakanta mini yara”
hadiye wani abu daya tsayamata awuya Hajiya tayi ta kakalo murmushi tace “dayaushe
ta gaidani sam banjiba kasan muryan Farrah tamu kaman na jarirai” tai maganan
cikeda iya kissa tanakai hannunta kan fuskan Farrah tace “how are you beauty mu,
za’a tafi school” wani kalan washe baki Alhaji yayi yakalli Farrah shima, dan
murmushi Farrah tayi tana komawa baya tace ta gyadamata kai, Alhaji dake murmushi
yace “mun tafi zan dropping nata off saina wuce,” adawo lpy, ficewa sukayi
bodyguard yabude musu mota shiga sukayi sai school nasu Farrah sauketa Alhaji yayi
daidai motan su Miemie nazuwa, dasauri ta kalli Alhaji tace “laaa ABBA gasu Miemie
nan bari tazo ta gaidaka” dariya Alhaji yayi yace “to” dasauri Farrah tai wajen su
motan Miemie daidai sunyi parking dawani kalan sauri tasa hannu tabude motan taduko
tareda jan hannun Miemie tace “Miemie zoki gaida Abba” ware idanu Miemie tayi tace
“Abba yana ina muje” tajuya dasauri takalli Ya Habeeb dake kallonta magana zatayi
maganan ta makale batare data cire idanunta daga kanshi ba tace “Fairy greet Ya
Habeeb” Farrah dake tsaye bama ta lurada Ya Habeeb ba jin maganan Miemie yasa ta
duko ahankali tana murmushi takalli Ya Habeeb wanda yaune first time datake
ganinshi hada idanu sukayi wani kalan faduwa gabanta yayi ganin kwayan idanunshi,
ahankali lips dinta har rawa suke tace “go…….goood morning!” Bama tajira amsanshi
ba tajuya dasauri sauka Miemie itama tayi tace “bye Ya Habeeb” tareda rufe kofan
motan dasauri tabi bayan Farrah zuwa wajen motan Alhaji.

Yana ganin Miemie kafinma tagaidashi Alhaji yace “is this the famous Miemie da
yarinyana keso” wani kalan kyalkyalewa da dariya Miemie tayi tace “Abba nima ina
sonta sosai, good morning Abba” “morning Miemie haka nakeso kawancen arziki, you
guys should study well exam starts next week and take care okay banda wasa” gyadama
Alhaji kai sukayi sanan sukamai bye suka juya suka shiga cikin school hakanan
Farrah samin kanta tayi da juyowa tana kallon inda su Miemie sukai parking motansu
har lokacin motan na wurin.

The Wellness by Oriflame routine is designed to support your intake of protein,


dietary fibre and micronutrients, in the right proportions, every day.

A = ACTIVATE
Set the foundation of your routine with vitamins, minerals and omega-3 fatty acids.
These are needed every day to fill the nutritional gaps in your daily diet. You
find them in our Wellness Multivitamin and mineral.

B = BUILD
Boost your defence system, and even build it over time, with the amazing
Astaxanthin, together with bilberry extract and protein. Antioxidants are your
active defense against environmental pollutants and help your body cope with a
hectic lifestyle. Proteins help your body build new cells. You can find these in
our Wellness Shakes.

C = CUSTOMISE
We all have individual needs depending on our age, lifestyle and general wellbeing.
That’s why you should top up your routine with additional nutrition to feel and
look your best. This includes using products like our Wellness soups and bars.

Meanwhile lemme all introduce you to supplement da I think we be solution to all


problems na jikinmu.

Dukanmu nan munsan ORIFLAME is a reputable brand da aka sansu wajen wallafa abu mai
kyau yanzu sunyi Supplement mai suna WELLNESS by ORIFLAME.
Kowa dakuka gani mata da maza muna bukatan some mineral, vitamins da sauransu dazai
helping jikinmu da system namu, supplement dazai karama defense mechanism namu
karfi to protect us from ciwake ciwake, sanan dazai taimakawa organs dinmu yin aiki
da kyau.

Idan kina shan wellness zaki kyau, zai karamiki lafiya, zai taimakawa organs naki
sosai, akwai so many reviews, wata tace tunda tasha wellness tafara samin ruwa
gaba, wata tace skin nata yay fresh, wata tace gashinta daya karairaye yadawo, wata
tace nonon ta yakara cikowa, banda haka wellness na bada kariya against cancer.

Wellness is the best supplement da ake dashi right now wanda kasashen duniya da
dama sukasha kuma suke recommending ma mutane.

I have good news! Supplier wellness dinan tace namuku albishir duk wanda yasaya
akwai FREE DELIVERY to duk inda kake a Nigeria. You will never regret buying
wellness, zaki saya sanan kisaima maigida nshi shima.
Don sayan wellness contact her by clicking on this link;
wa.me/+2349133427208

💫 FARRAH💫

✍🏻M SHAKUR

2️⃣ 9️⃣
EPISODE 2️⃣9️⃣

I AM SO SORRY VIPs, TIME TO SPOIL YOU GUYS DA UPDATES🥳

Airport Alhaji yashiga tundaga gate kowa ke zubewa yana gaidashi murmushi yayi yana
amsawa dan yau he’s so happy Zayn dinshi yadawo, parking yayi anan cikin airport
din yana kallon private jet din da Zayn keciki, dakanshi yawuce direct zuwa jirgin
batare da bodyguards sun bishi ba yana dan murmushi hawa matattakalan jirgin yayi
yashiga ciki yanadan washe baki yakosa yadaura idanunshi kan danshi kaman mene,
chak ya tsaya batare daya kara koda daga kafa yakara tafiya ba sabida Zayn daya
gani zaune kan kujera air hostess dake aiki a jirgin zaune kan jikinshi babu riga
ajikinta yana matseta kaman wani tsohon maye yana wani kalan malalacin kara
bakinshi da taba akai, dawani kalan sauri Dad yajuya yana kallu idanunshi jin jiri
na neman dibanshi yace “auzubillahi mina shaida……” bai karasa maganan ba kawai yayi
kasa awajen a sume, jikake tim.

Karan faduwan abu dasukaji yasa dasauri Zayn yasakin mata nonuwa yanadan juyawa
still taba nakan bakinshi dan yasan babu kowa cikin jirgin, ganin Babanshi kwance
akasa ga jini na bulbulowa daga tawajajen fuskanshi yasa baimasan sanda yature
yarinyar daga jikinshi ba yay wajen mahaifin nashi da sauri yana zare taban
bakinshi yana cillarwa dagoshi yayi da sauri yana kallon fuskanshi da goshinshi
dake zubarda jini yace “Papa” jijjigashi yashigayi yama rude da sauri yacire hoodie
jikinshi ya linke hannayen yana daurawa kan goshinshi dake zubarda jini sosai yace
“Dad wake up, Papa, Daaddddd!” Yakirashi amugun rude kirjinshi nawani kalan bugawa
dumdum, ihu yayi. “Somebody help me” karasowa air hostess din tayi datagama saka
riganta da breziya tazo itama atsorace zata taba Alhaji wani kalan ihu Zayn yamata
da idanunshi sunyi jazur yace “don’t touch my father” sanan yawani tashi yadauki
Alhaji yana sabawa abaya ita kanta air hostess din baki tabude dan company su babu
wanda baisan labarin Zayn the only yaron alhaji ba ance baida any karfi sainabin
mata malalaci ne but jibi yanda yake goya katon Alhajin nan dakeda kiba haka, fita
Zayn yayi dashi idanunshi sunyi jaa hango bodyguards din Babanshi yasa yace “get a
Doctor” da gudu daya yay cikin airport biyu sukazo wajen Zayn dake tahowa goye da
Babanshi, zasu karbi Alhaji yahanasu cikin airport din suka shiga daidai lokacin Dr
Ganuwa Airlines din na zuwa wani private room akayi da Dad kowa ya rude, kwantar
dashi Zayn yayi akan gado yakama hannunshi gam yana kallon fuskanshi arude yace
“Dad, Daddy Daddy” kallonshi Dr yayi ganin yanda yazare yace “Mr Zayn can you
excuse us please naduba shi” girgizamai kai Zayn yayi yana kallon mahaifinshi yace
“no I can’t leave him, Dr what’s happening to my father kafadamin”? Ganin kaman
Zayn din karan kanshi baya cikin hayyacinshi yasa Dr yazo inda ya tsaya ta dayan
side da gadon, kama kafadan Zayn din yayi anatse yace “calm down Zayn please babu
abinda zai sami Baban ka, I promise you I will do all I can to save him, yanzu
abinda nakeso shine go to the rest room ka goge jikinka da hannunta kaga duk sun
baci da jini da get water a lounge kasha kazauna in no time zan fito nabaka good
news okay” gyadamai kai Zayn yayi ahankali, murya chan kasa kaman zai fashe da kuka
yace “papa will be fine right”? Gyadamai kai Dr yayi yace “yes” wucewa Zayn yayi
ahankali yafice, duk workers din babban shi na kallonshi amman ina baya hayyacinshi
ahankali yake tafiya wani daki dayake na Dad dinshi anan lounge dinsu ya tsaya
yasaka password din Dad yayi sanan kofan yabudu yashige ciki ahankali kwata kwata
duniyan shi ta tsaya chak, bude kofan bathroom na dakin yayi yashiga ciki batare
daya maida kofan yarufe ba yay wajen wash hand basin yabude tap hannunshi yashiga
wankewa yanabin jinin Babanshi da kallo dake fita daga hannunshi ahankali hawaye
yafito daga idanunshi ya sauka cikin basin din, murya chan kasa yace “is because of
me” dudda baisan lokacin da Dad yashigo ba but he’s just sure Dad yaga abinda
yakeyi da yarinyar nanne saisa ya sume, baitaba yin abubuwanshi gaban Dad ba Uncle
yasaba kamashi. “Zayn, Zayn!” Kaman daga sama yaji muryan mace na kiranshi,
hannunshi yacire dasauri yashare hawayen daya batamai fuska sanan yafito daga bayin
idanunshi sunyi jazur, air hostess dince daidai tana maida kofan tana rufewa sanan
tajuyo wani kalan firgita tayi ganin Zayn gaban bayin idanunshi kaman na aljanni,
ahankali bakinta har rawa yake tace “sorry the door was not lock saisa na shigo, I
come to ask about your Dad how is he doing”? Tundaga kan takalmin kafanta Zayn ke
kallonta har zuwa gaban riganta dayan chukul chukul din nonuwanta awajen, ganin
yanda yake kallonta kaman zai hadiyeta yasa ahankali takaraso gabanshi tana
kallonshi cikin wata kalan siriruwan murya na shaidanun mata tace “you are so
stress ko Zayn? You are not use to stress, I know you are not thinking straight but
I can help you Zayn, I can take away all the stress so that you will have enough
energy ka kula da Babanka” yarinya tai magana ahankali tanakai hannunta gaban
riganta tafara kwance boturan zuwa kasa, wani kalan kallonta Zayn yake da jajayen
idanunshi ko kyaftawa bayayi, cire rigan tayi tayarda akasa sanan tacire breziyan
ahankali shima tayar akasa ta kalli fuskan Zayn din yanda yake kallonta zaka dauka
idanunshi kadaima zasu iya cinta, murmushi tayi takai hannunta tana kwance skirt
din jikinta yawani sauka kasa kafin ahankali tacire pants dinta zuwa kasa sanan
tadago tana kallon Zayn din hannunta takai ahankali takama hannunshi zuwa kan boobs
dinta tace “katabani Zayn” chak yawani damke boobs din saida ta runtse idanunta
dantajishi har brain, dayan hannunta takai zuwa wandonshi dataga yawani kalan tashi
sama kafinma takarasa tabawa fizgota yayi zuwa cikin bayin baiyi wata wata ba
yawani mannata abango yana jan wandonshi kaza yaciro that monstrous cane dinnan
yawani danna mata, ihu yarinyar tayi da karfi, ko kadan wallahi baimasan meyakeyi
ba he just wants to clear this head, and sex always help him yay clearing head
nashi.

“Zayn it’s okay, you are going to kill me, you are hurting me Zaynnnn” yarinyar
tahau ihu tana kokarin tureshi amman kaman ba mutum take turewa ba, kara kawai
kakeji abayin pas pas pas ko’ina na amsawa kaman wani machine aka kunna kanajin
nishin Zayn kaman wanda ke faskare, bata taba sanin zata iyama sex kukan azaba ba
sai yau wanan ba sex Zayn yake mataba he’s just injuring her. “Zayn you are going
to kill me please stoppp, wayyyooooo somebody help me, help mee” tahau ihu sosai
tana kiran taimako tana kuka tana kokawa da Zayn dayake nan kaman yazare binta
kasan bayin yayi yawani kama kafafunta yadage yadanna mata, ihuuu ta kurma, lumshe
idanu Zayn yayi fucking her like a mad dog trying yadaina tunanin Papa but yakasa
he’s just seeing him saisama yakasa kawowa kusan 1hr 40min, wani kalan fizgota yayi
yana kallon boobs dinta he wants to suck them kozaisa yay com he so much like boobs
amman bai iyasha dab dan kyaman su yakeji dazaran yatuna maybe baki dayawa sunsha
saiyaji yanajin kyaman sha kauda kanshi gefe yayi kawai yacigaba da ramming nata
non stop tana ihu sosai. “Zayn Zayn!” Kaman daga sama yaji muUryan Uncle na
bubbugamai kofan bayin dayake ciki.

💫 FARRAH 💫

✍🏻M SHAKUR

3️⃣ 0️⃣
EPISODE 3️⃣0️⃣
Kasa sakinta Zayn yayi saima kara kwakumeta dayayi yana wani irin nishi yarinyar na
ihu tana kuka sosai. “Zayn!” Uncle yawani kalan bugo kofan kaman zai balla kofan da
kafa dayasa Zayn yaji ranshi ya bala’in baci, yawani kalan tashi yanajan wandonshi
sama batare dayaja zip ba yazo wajen kofan dabaima kulle da sakata kowani key ba
yawani kalan bude kofan idanunshi sunyi jajir yakalli Uncle dake kallonshi shima
ranshi bace yana wani kalan nishi cikeda isgilanci yace “what Uncle kofan is open
Meya hanaka shigowa”? Wani mugun kallo Uncle kemai yanaji kaman ya shakeshi ranshi
abace yace “da haihuwan yaro irinka gwara babu” wani dan iskan kallo Zayn yamai
yace “go and tell your brother that” wani zafi Uncle yaji zuciyanshi tadauka
yakalli Zayn din dashima kallonshi yake yace “waikai wani kalan dan iskan Yaro ne
fitsararre mara kunya, mahaifinka na chan baida lafiya kai kana nan kan mace
saikace bunsuru yarinya sai ihu take zaka kasheta kaki bari, i will deal with you
Zayn” yajuya da sauri yafice daga dakin batare daya leka bayin ba yafita waje, Mami
dake sanye dawata bakar abaya ta makka mai kyau tana tsaye anan gaban dakin Uncle
yakalla anatse yace “Mami you need to check on the girl I don’t think she’s okay”
wani kalan kallo Mami tama Uncle kallon total shattered heart dinnan girgizamai kai
tayi saikawai tajuya zatabar wajen dawani kalan sauri Uncle yabita gabanta yasha
yace “ina zaki Mami”? Kallon Uncle tayi Karin ahankali tanuna kanta tace “Uncle
nikakeso naduba yarinyar da Zayn yay is…….” Shiru tayi takasa karasa maganan
dasauri Uncle yace “you have too, wani likita kikeso mukira? If this thing should
get out our reputation will be ruin, this is our company, the girl is our staff dan
Allah kizo kidubata kowani magani kike bukata just write it down for me I will get
it sanan nai arranging transportation nata to gidansu, please Mami you just have to
check up on her” wani kalan lumshe idanu Mami tayi sanan tabudesu ahankali, murya
chan kasa Uncle dake kallonta yace “let’s go” tafiya yafara tana biyedashi har zuwa
dakin daidai Zayn yafito daga bayin yana saka rigan da yanzun nan yacire yadan
wanke jinin jiki yana maidawa, ganin Mami saida gabanshi ya bala’in fadi dummm!
Baitaba sanin Uncle natare da Mami ba, kasa kallonshi Mami tayi bayan Uncle tabi
zuwa bathroom din daya budemata shiga tayi shikuma Uncle yaja kofan yarufe yana
kallon Zayn dayaga yasami waje kan kujera yazauna ahankali jikinshi yadanyi sanyi
ganin Mami.

Mami takai kusan 15min cikin bayin sanan tafito, Zayn baiwani jimata ciwoba, the
sex was just so painful ne sabida she was dry saisa taketa uban kukan nan dasukaji
tundaga bakin kofa, Uncle Mami takira bayan tasa yarinyar tagama saka kayanta, Mami
da bakinciki kaman zai kasheta tace “she’s fine” tajuyarda kai dan ko fuskan
yarinyar bataso tagani, yarinyar Uncle yakalla da idanunta har sunyi ja yace “how
much kikeso”? Murmushi yarinyar tayi tace “3 million Sir” ahankali Uncle dake
kallonta ganin mata sun lalace aduniya yace “okay let’s go” tashi tayi ahankali
tabiyo Uncle suka fito falo ko kallonsu Zayn baiyiba Uncle yabude mata kofa tafita
yana biyeda ita abaya yamaida kofan dakin yarufe.

Wani kalan azababben kuka ne yazoma Mami da sauri tasaka duka hannayenta biyun ta
taushe bakinta kar kukan yafito bazaka taba gane bakincikin mahaifiyar dake fama da
yaro mara natsuwaba sai kanada daya, Zayn dinta shine taba, giya, club bin mata
tayi addu’a tayi tayi tayi, bata taba iskanci arayuwanta ba kuma Alhaji ma dudda ba
itace matarshi ta farko but tabbata baiyi iskanci ba shima, Zayn iskanci yake ko
ajikinshi, ta tabbata mahaifinshi kamashi yayi da yarinyan nan acikin jirgi saisa
yafadi har yana fasakai dan ance lafiyanshi kalau yataho jirgin tarban Zayn, shine
still Zayn bai hakura da iskancin ba yataho nan yanayi Babanshi nachan rai a hannun
Allah, Innalillahi wa innailaihi raji’un.

Almost 5 minutes tayi tsaye abayin sanan tacire hannunta dagakan bakin tahadiye duk
wani kuka datakeji tabude kofan ahankali tafito, dasauri Zayn dake zaune kan kujera
yana kallon kofar bayin yatashi yana kallon Mamin dako inda yake bata kalla ba
dawani kalan sauri yasha gabanta hakan yasa ta tsaya chak batare data kalleshi ba,
shima tsayuwan yayi yama rasa mezaiyi, ahankali yakai hannunshi saman kanshi yadan
sosa kanshi kafin ahankali yasauke hannun kasa kaman dan yaron dake tsoron kiran
Mamanshu sabida tana fushi dashi murya chan kasa yace “Mami!” Mami jitayi takasa
rike fushinta batai watawata ba dago fuskanta da hannunta tayi jikake fas! Tazubama
Zayn mari saida yay baya dasauri yasa hannunshi yadafe kuncinshi yana kallonta Dan
Mami bata taba marinshi ba shi iyayenshi basu taba daga hannu sun tabashi ba, sake
daga hannu Mami tayi ta dauke dayan kuncin nashi da mari fas! Sannan ta chakume
gaban riganshi tana kallonshi jijjigashi tashigayi tabude baki zatai magana tama
kasa hawayen datake rikewa all this while suka zubo, ahankali kawai tasaki riganshi
sanan takalleshi kaman yanda yake kallonta hannunta tasa tagoge hawayenta tass ta
share fuskanta sanan takara kallonshi kaman yanda yake kallonta asanyaye tace “I
wish banhaifi d’a irinka ba Zayn, I regret being your mother, I regret it!” Tai
maganan tana share hawayen dasuka zubomata tajuya dasauri tafice daga dakin, Zayn
baitabaji jikinshi yay sanyi kaman nayau ba, baitaba ganin tsana a idanun Mami ba
saiyau, jiyayi cikinshi yawani kalan hatsine dasauri yay bayi sai amai, babuma abin
kirki acikinshi gabaki daya saida ya amayar da komi sanan ya dauraye bakinshi
yafito falo harwani jiri jiri yaji yana gani.

Bude kofan dakin yayi ahankali yafito, ahankali yake tafiya sai kallonshi ake he’s
just like a celebrity, everybody wants to talk to him, dakin da Dad yake kwance
yayi yabude dakin amman babu kowa aciki sai Dr ganin Zayn yace “Zayn ohh I thought
katafi yanzun nan ur Uncle and Mom suka wuce da babanka” kasa amsa Dr ma yayi sai
maida kofan dayayi yarufe yafito wajen daidai motan su Mami natafiya sai motanshi
kadai da aka bari awajen da bodyguard biyu, baya yayi zai fadi sabida jiri dasauri
bodyguard suka tareshi zafin dasukaji ajikinshi yasa sukace “sir you are not okay
you are running temperature” murya chan kasa yace “take me home” sashi sukai abayan
mota sanan suka dawo gaba aka tada motan suka wuce kanshi kaman zai fadi, “I regret
being your mother! I regret being your mother! I regret being your mother!” Kawai
yakeji akunnuwanshi wani kalan taushe kunnuwanshi yayi da hannu biyu yay wani kalan
ihu yace “Hennessy, I need a strong whiskey, get me whiskey” yay wani kalan ihu
dayasa bodyguards din atare sukace yessir, gaban wani babban store na drinks sukai
parking, hannunshi yatura a aljihu bandir bandir na dollars dayake dashi ya
jefamusu da hannu daya sanan ya maida hannun ya taushe kunnenshi da har yanzu
muryan Mami yakeji yana wani kalan nishi kaman zai mutu, siyomai Hennessy sukayi
dawasu kwalba na giya, bayan motan sukazo kafinma subashi yadago yasa hannu ya
fizge bude Hennessy yayi yawani kafa abaki duk bodyguards din na kallonshi sha
kawai yake saida yay rabin kwalban sanan ya ijiye akasa, maida motan sukayi suka
rufe sanan suka koma gaba suka tada motan suna kallon yanda yakeshan giyan suna
dangantashi da maybe sabida Baban shi baida lafiya ne saisa.

Kafin sukai gida ya shanye Hennessy duka yagama buguwa, parking sukayi a parking
space, kafinma su budemai kofan yabude dakanshi zasu fitodashi yadaga musu hannu
cikin maye, sauka yayi yana tangadi yafita daga motan hanyar flat din Mami yayi
bude kofan yayi yashiga falon dake kamshib turaren wuta yana kallon ko’ina double
double, ahankali da muryanshi da baya fita sosai yace “Mamii” yana kallon ko’ina
ganin bata falon yasa yay stairs tsabagen yanda yabugu rarrafe yashigayi a stairs
din ahaka yakarasa sama sanan yadafa karfe yamike tsaye yanabin falon saman da
kallo komi uku uku yake gani ko shidda shidda ma oho, da kyar yagane kofan dakin
Mami hakan yasa yafara tafiya zuwa gaban dakin hannu yasa ahankali zai bude kofan
daidai lokacin Farrah tabude kofan dakin Mami tana sanye da farin shimi datai
tucking skirt din makaranta najikinta kanta anmata wasu kananun kalaba data sakesu
sunyi kyau, wani kalan ware idanu Zayn yayi yana kallonta dan ganinta yayi kashi
uku, fuska daya na Farrah daya na Mami dayan na Farrah dayan kuma na Mami dasauri
yamaida idanunshi yarufe sanan yabude su ganinta as Mami yayi ahankali yana
kallonta yace “Mami” all this yafaru ne cikin seconds danasai wuce 10ba, ware idanu
Farrah tayi ganinshi tace “laaaa Ya Zayn yaushe kadawo, Mami batanan yanzun nan
takirani da iPad dinta tace tana asibitin su sai chan anjima wai zata dawo tareda
Abba” tai maganan tana nunama Zayn iPad din Mami dake kan gadon sanan takalli Zayn
din ganin yanda yake wani kalan kallonta yasa dasauri takalli kanta ita tama manta
gabaki daya shimi ne ajikinta dawani kalan sauri tajuyamai baya tana kallon gadon
Mami tana neman abinda zata dauka ta lullube tafice daga dakin kawai jin Zayn tayi
abayanta yadaura fuskanshi akan bayanta, wani kalan baya tayi zata fadi tarota yayi
dasauri tareda juyoda ita tana facing nashi yaduko zuwa daidai tsawonta yana wani
kalan kallonta da jajayen idanunshi dasuka kankance sosai numfashinshi na sauka kan
fuskanta da hadadden kamshin tuUraren dayakeyi jikinshi yay bala’in zafi, cikin
wani kalan murya yace “Mami I am sorry”

💫 FARRAH 💫

✍🏻M SHAKUR

3️⃣ 1️⃣
EPISODE 3️⃣1️⃣
Tunda take bata tabajin saukan numfashin Ya Zayn ajikinta kaman yanda takeji yau ba
gashi jikinshi zafi rauuu kaman bayida lafiya dan idanunshi sunyi ja hannunshi
dayake rikeda bayanta tashiga turewa gabanta nawani kalan mahaukacin faduwa tace
“Ya…….Zayn Mami batanan ba…..ba….ni….ne Mami ba” tai maganan tana zama bakin gadon
Mami shima zama yayi yana kallon fuskanta kawai kwanciya yayi kaman yanda yake
kwanciya kan gadon Mami yadaura kanshi kan cinyanta yawani kalan manna fuskanshi
akirjinta cikin tsantsan maye yafashe da kuka ahankali, ko’ina najikin Farrah rawa
yafarayi hannayenta nawani kalan shaking tace “Ya……..Zy…” shiru tayi jin yana
shesheka ajikinta, ahankali yace “Mami I’m sorry, please” wanan karan jitayi tsigan
jikinta yatashi jin yanda fuskanshi gabaki daya ke manne da kirjinta yana kuka
tanajin danshin ruwan hawayenshi in her chest, jikinta sai mata wani yarrrr yakeyi
batasan lokacin data runtse idanunta tareda ture kanshi daga kirjinta ba tace “Ya
Zayn!” Ahankali yadago kanshi in a very slow motion yana kallonta bude idanunta
tayi ahankali tazubasu akan nashi, hawayen dayake kan fuskanshi yafi na wanda
tagani lokacin dayake kauyensu wanan harda majina, fuskanshi yay chabe chabe, dauke
kanta tayi dasauri dan yamata kwarjini dayawa takalleshi da hawaye haka a idanunshi
da majina kan hanci, kokarin tureshi tashigayi tace “katashi akaika asibiti wajen
Mami tadubaka bakada lafiya, ni Farrah ce ba Mami ba, Mami na hospital, kaji tashi
kaje akaika” jin shiru tana tureshi ko gezau beyiba yasa tadan juyoda kanta kaman
wacce ke tsoron kallonshi hada idanu sukayi, dawani kalan sauri tasake dauke kanta
kirjinta na bugawa dum dum takasa kallonshi yacika mata idanu sosai gani kuma tayi
this is the first time fuskanshi ke dab da nata, gawani kalan kyau da hakanan taga
yamata lips nashi sunyi pink sosai Ya Zayn yafi mata dayawa kyau. “Angel!” Ahankali
tadan juyoda fuskanta jin Ya Zayn yace Angel tadan kalleshi, lumshe idanu yayi
yabudesu yasake daurawa akanta ahankali murya chan kasa badadan suna waje dayabe
jikinsu ahade ba dabazata jiba yace “you are my Angel Farrah” yay maganan yana kawo
fuskanshi saitin nata wani kalan kallonshi take ita she don’t even know what to do
kaman ba Ya Zayn ba baitaba mata magana for this long ba, meke damunshi Kodai
aljannu sun shigeshi ne dan idan aljanun Rakiya yatashi itama haka take abubuwa
tana magana kaman ba itaba, daura kanshi dayayi jikin nata yasa tadawo hayyacinta
tasake kallonshi kaman yanda yake wani kalan kallonta, murya chan kasan makoshi
yace “you are my guiding Angel, you were sent from the sky, promise me you will
always protect me” gyadamai kai Farrah tayi dasauri bama tagane abubuwan dayake
fadi tana kokarin tureshi. “Farrah!” Yakirata ahankali dayasa hakanan taji kawai ta
natsu tadaina kokarin tureshi ta kalleshi, eyes dinta yakalla zuwa pink lips dinta
dake dan rawa sosai murya chan kasa yace “I think I love you Farrah!” Yay maganan
yana sake lumshe idanu yanajan majina ciki yana bude idanun yana kara kallon Farrah
yace “I’ve been thinking about you since that day, kullum kullum kullum and kullum”
yay dan shiru yana kallonta sanan yakai hannunshi yakama hannunta dake kan gado
yakai kan kirjinshi yadaura daidai saitin heart dinshi yadanna da hannunshi sanan
yakalleta yace “kullum, kullum, kulllummmm sai zuciyana yayita tunaninki” yay Dan
maganan yana murmushi yace “and when ever you are crying or kikai haka dabaki”
yatabe bakinshi kaman yanda takeyi yace “you always look cute” yay wani cute smile
yace “I love how tiny, and yanda kike yar karama, and u are so short, you are an
innocent small little baby that is fearless and that can cry, saisa kullum nake
tunaninki harda natafi check up, I love you Farrah” yay maganan yana lumshe idanu
sanan yasaki hannunta daya rike kan kirjinshi yana whispering shiiiiiiii sannan
ahankali yazare goshinshi daga nata yakoma gefe yazauna yana murmushi sanan
ahankali ya kwanta ya nannade kaman maraya tashi Farrah tayi jikinta namata wani
kala satan kallonshi tayi gani tayi ya lumshe ido hakan yasa tawuce ahankali tafita
daga dakin har lokacin kirjinta bugawa yake tawuce dakinta wardrobe tabude tadauko
wani pink t-shirt dinta daidai zata saka taji kakarin amai batasan lokacin datasaki
riganba tafito tai dakin Mami Zayn ke amai gabaki daya yabata gaban gadon, dasauri
tai gabanshi tama rasa mezatayi bayanshi tashiga bubbugawa tace “sannu, sorry Ya
Zayn bakada lpy” ganin aman yasoma tsayawa yasa tai bayin Mami ruwa ta debo a
babban bowl, tafito da towel aciki, ijiye bowl din tayi kan side drawer tacire
towel din ta matse tana kallonshi yanda ya jingina da gado ya lumshe idanu yana
numfashi sama sama, ahankali hannunta har rawa yake takai towel din saman goshinshi
bude mayun jajayen idanunshi yayi yadaura akanta, ahankali tashiga sharemai fuskan
bama talura da idanunshi abude ba dan kadan yabude idanun, wani kalan bin kirjinta
dake motsawa on any move datayi yake da kallo, gasu farare sol, baitaba sanin
Farrah nada nono hakaba saiyau, wani sabon amai yaji yasake zuwan mai dasauri ya
yunkuro zai tashi amman aman yazo yashiga kwarowa anan kasa fashewa Farrah tayi da
kuka tana rikeda towel din tace “Ya Zayn bakada lpy sannu” ganin IPad din Mami yasa
da sauri ta ijiye towel din tadauki iPad din daga kan gado tashiga dialing number
Mami, amman harya katse wayan bata dauka ba sake dialing nabiyu tayi shima shiru
bata daukaba gashi ana kiran magrib Zayn sai amai yake, Karan faduwa dataji yasa
tasaki wayan daga hannunta Zayn ne yafado kasa tuUndaga kan gadon cikin amanshi.

3️⃣ 2️⃣
EPISODE 3️⃣2️⃣
“Innalillahi Ya Zayn!” Farrah ta kwala kara tai kanshi tana dagoshi zaune da kyar
tana nishi, rigan jikinshi duk yabaci, bubbuga face dinshi tayi tana kallon yanda
yake kukkule idanu tace “Ya Zayn” ganin ko motsi baiyiba yasa ta tashi dasauri
tasauko da ruwan bowl din ta yayyafamai a fuskanshi bude idanunshi yayi da kyar
yakalleta yana layi da idanu, riganshi ta shiga tattarewa tace “remove your shirt
yabaci da amai Ya Zayn” gyadamata kai yayi ahankali yanabin abinda tace, da
taimakonshi taciremai rigan sannan tadau towel tasharemai fuska da wuya ahankali
tace “tashi kabar dakin nan yabaci I will clean the room, muje kaje that other
room” binta kawai yake da kyar ya iya yatashi fitowa sukai daga dakin Mam, wani
daki takaishi dake gaban nata wanda yakenan empty dakin a gyare fes fes sai kamshi
yake, wajen gadon sukayi ahankali tace “kwanta” kwantar dashi tayi ahankali ya
kwanta yana lumshe idanu sanan taja bargon gadon tarufamai dan babu riga ajikinshi
tasa hannu takashe wutan dakin ta switch din dake saman gadon tana kallon yanda
jikinshi kerawan sanyi sosai abin har tsoro yabata tace “bari na dauko maka riga da
sweater a side naka sai nakira bodyguards dinka suzo sukaika asibiti wajen Mami”
tai maganan tajuya zata wuce tafita taji karaf an rike hannunta, juyowa tayi
dasauri zata kallai taga kowani abu yakeso kawai jitayi yawani kalan fizgota fadowa
kanshi tayi akan gadon afirgice, wani kalan yaye bargon yayi yasata aciki yaja
bargon yarufesu jikinshi na bari kaman an sakamai wayan wuta natama haka, yanda
gabanta kefadi zaka dauka zuciyanta yasami matsala ne jinta kan Ya Zayn da jikinshi
yay zafi sosai yana kakkarwa na sanyi, hucin zafi nafitowa daga hancinshi yana
sauka kan fuskanta, baki tabude zatai magana taji hannayenshi kan lips dinta yana
murzawa ahankali hannunshi karan kanshi zafi suke mata jikinshi kaman wuta, wani
kalan ware idanu tayi tana kallonshi dudda tana cikin bargo but she could see
idanunshi a lumshe dan babu glow na eye balls sai numfashi yake na tsantsan zazzabi
mai zafi, hannunshi taji saman kanta yatura cikin kalban kanta yana yamutsawa dayan
hannun kuma dake kan lips dinta taji ya zare sanan yadanno kanta da hannunshi dake
cikin kalaban zuwa dab da fuskanshi dan taki kwantar da kanta, tura kanta yayi
hakan yasa gabaki dayan fuskanta ya manno kan nashi, kokarin tashi tayi da sauri
jin moist lips nashi dasu hancinshi saitin nata suna gogan juna amman takasa janye
nata fuskan sabida yanda ya danne fuskan nata da kyau, ahankali taji yasauke ijiyan
zuciya dake hucin zafi kafin gently yabude bakinshi ahankali dataji suna rawa sosai
yakamo lips dinta garam yaja zuwa nashi mouUth din…….

3️⃣ 3️⃣
3️⃣3️⃣

Dudda abuge yake yana wutan maye amman baitabajin baki that is calm, just too calm
dan baida abinda zai kwatanta bakin dashi he just felt calm is the right word for
bakinta, soft and succulent irin na Farrah ba, yanda yake kissing bakin tana
kokarin ta fizge trying to fight him, trying tai magana was even abinda yay making
the whole thing interesting da shauki yawani karamai karfin sha’awa dakuma
mahaukacin jin dadin abinda yakeyi, wani kalan juyarda ita yayi takoma kan gadon
shi yana kanta bargon na kanshi, matseta yayi sosai yadanneta dako numfashin kirki
bata iyayi sai hawaye, ahakali yakai hannunshi saman cikinta yana shafawa cikinta
is as flat as faranti ga fatan jikinta taushi hannunshi yatura duka biyun cikin
riga yana komawa gefenta still bakinta nacikin nashi giving her the kissing of her
life, saukan hannayenshi biyu dataji saman bra dinta yasa ta daddage ta fizge
bakinta ta kwala uban ihu. “Mamiiiiii!” Tana kokarin kwace kanta, wani kalan bari
hannun Zayn yafara kaman baitaba taba nono ba arayuwanshi dawani kalan karfi yaja
bra sama yakai wajen wuyanta kawai yakama hannayenshi duka biyun ya chapke big
perky and bouncing boobs dinta dake shaking sabida yanda yake moving, wani kalan
karfi Farrah taji da kafanta da hannunta tashiga dukanshi tace “ni ba Yar iska bace
irinka ba, kadena tabani nashiga uku Ammi, Mami, Abba” takai hannayenta tana
dukanshi tako’ina a fuska ya lumshe idanu, gently yazare hannuwanshi kan boobs din
yakai yakama hannayen nata chak yanajin yanda jikinta ke barbar, cikin wata kalan
murya yace “did you just insult Zayn” cikin ihun kuka Farrah tace “an zageka din
dan iska kawai” Gyadamata kanshi dake rawa sosai yayi yace “niba dan iska bane I am
just skillful with women” yana maganan yawani kama hannayenta biyu zuwa sama yana
yaye bargon da hannu daya, yahade kafafuwanta a tsakiyan nashi ya matsesu sanan
yakwantar da kanshi saman cikinta dan ya yaye shimin sama ahankali yama cikin kiss,
wani kalan runtse idanu Farrah tayi ita bama tasan menene jikinta kemata hakaba
wani kalan wawan ajiyan zuciya ta sauke hawaye na bulbulowa daga idanunta tanajij
wani kalan gajiya takasa koda motsin kirki sabida yanda ya matseta ahankali tace
“Ya Zayyn” wasu kalan kiss yashigayi mata har zuwa kan boobs dinta dasuke nan abude
yana wasu kalan nishi kafin yabude bakinshi jikinshi ko’ina na bari, gently yadaura
bakinshi kan nonon ta danninshu kan dayan, wani kalan bankarewa Farrah tayi tana
numfashi kaman zata shide idan bala’i yay bala’i bakinka ma mutuwa yake, bazama ta
iya tantance yaya takeji ba amman abinda takeji yanzu dinnan bata tabajin kalanshi
ba “wayyooo Allah na” tafadi cikin wani kalan malalacin murya jin yanda Zayn
keshamata nono kaman ance shi kadai zaisha aduniyan nan abashi aljanna, wani kalan
gyara kwanciya Zayn yayi yanaji kaman zai zauce wani kalan natsuwa da tundazu yake
nemanshi bai samuba sai yanzu dayasa nonon Farrah abakinshi, tagwayen ijiyan zuciya
yake saukewa tareda sakin hannunta daya danne ahankali jiyayi hannun sun zubo
sharaf, ko 1 single karfi Farrah bataji ajikinta sai kawai hawaye dake fita, tunda
yake arayuwanta koda wasa babu wanda yataba ganin mata nono balle har kataba amman
yau wanan Dan iskan yaron data taimaka da ake shirin kasheshi shine yadanneta haka
yana shamata nono yana numfashi kaman zai mutu, wani mahaukacin kankameta Zayn yayi
yanama nonon ta kyakkyawan sha yana sauke ijiyan zuciya ahaka wani lafiyayen bacci
yay awon gaba dashi boob dinta nacikin bakinshi, jin shiru yasa Farrah tadanyi
motsi da kyar tama kasa kallon fuskanshi dan ta bala’in tsananshi jan jikinta tayi
cikin bacci Awani kalan shagwabe yabiyo nonon nata yana kara zuka yace “uhmmmmm”
fizge nonon tayi da karfi tana runtse idanu ciwo! Ajiyan Zuciya tasauke kai karfi
sanan yacigaba da baccin sauka tayi daga kan gado wani kalan jiri datayi yasa
tadafa bango da sauri ta tsugunna, takai kuaan 2min ahaka sanan ta mike tafice daga
dakin tana gyara rigan jikinta tana goge hawayen dake zubomata babu kakkautawa,
sauka kasa tayi dasauri kitchen dinsu tashiga tana kalle kalle, idanunta dasuka
sauka akan wukan su yasa tai wajen dasauri wuka daya ta dauka sanan tafito tana
goge hawayen datakeyi tai sama dakin da Zayn yake ciki tayi yasa hannu ta kunna
wuta baccin shi yake peacefully, gaban gadon tayi tadaga wukan zata chakamai a
kirji tsayawa tayi chak kaman anrike mata hannu jin wayan Mami dake dayan dakin na
ringing, juyawa tayi tafice rikeda wukan tashiga dakin Mami ganin Mami ke kiran
wayan yasa ta dauka ahankalli kafin ma tai magana Mami tace “My Fave sorry bana
kusada wayan dakika kira, kinci abinci”? Gyadama Mami kai tayi ahankali tace “eh”
tasaka hannunta da sauri tashare hawayen daya zubomata, dan shiru Mami tayi kaman
wacce taji wani abu kafin kaman daga sama tace “what happen to you? Mesameki kike
kuka”? Dan zare idanuwanta tayi wasu hawayen na bulbulo mata baki tabude zatai
magana saikawai tafashe da kuka tama kasa maganan. “Farrah” Mami takira sunanta
hankalinta atashe tace “talk to me menene? Bakida lafiya ne? Meya sameki eh”?
Girgizama Mami kai tayi dasauri rasa abinda zatace yasa ahankali tace “Mami Ya
Zayn!” Wani mummunan faduwa gaban Mami yayi tace “Zayn? Meya miki kike kuka” cikin
kuka sosai Farrah tace “Mami baida lafiya sosai, yadawo yanata kiran sunanki, yazo
dakinki nemanki duk yay amai ko’ina adakin” wani kalan ajiyan zuciya Mami ta sauke
jin bawani abu yamata ba, ahankali tace “yana ina yanzu?” Hawaye Farrah tasake
sharewa tace “yana dakin dake kusada naki yana bacci” ijiyan zuciya Mami tasauke
tace “okay just go to your room kirufe kofan ki, kitafi dawayana incase anything,
Baban ku baida lafiya yadan sami wani mini accident muna hospital anjima kadan zamu
dawo” dawani kalan sauri Farrah tace “Mami Abba na! Innalillahi Mami maiyasameshi
yana ina yanzu”? Tai maganan muryanta narawa sosai, dan murmushi Mami tayi tace “ni
bance kimini kuka ba, he’s fine, kawai he just need rest, BP shi yay high anjima
idan condition dinshi yay calming down zamu dawo, idan nadawo saina duba yayanki,
wuce kitafi dakin ki” Gyadamata kai Farrah tayi ahankali tace “Allah ya bama Abba
lafiya” katse wayan Mami tayi hakan yasa ta ijiye wayan jikinta duk yay sanyi,
tashi tayi ahankali tashiga bayin Mami fuskanta ta wanke tass still hawaye fitowa
yake sanan tadauko mop wajen aman tazo ta gyara tsaf sanan ta feshe dakin da turare
kafin tafito still kuka take dakinta ta shiga ta maida kofan tarufe fadawa gadonta
tayi, runtse idanunta tayi da karfi sosai tana tuna ranan data kama Ya Zayn a gym
yana kama nonon yarinyar Hajiya Mariya Layla, shine itama yau sabida yaga ita kadai
agida babu Mami yakamata yamata dasauri tadau filo tadaura akan fuskanta tafashe
daU kuka sosai abin bakaramin ciwo yamata ba, bakarami ba, tayi kuka iya kuka ahaka
bacci yay awon gaba da ita batare datayi sallan magrib ba.

3️⃣ 4️⃣
3️⃣4️⃣

Wajajen 12 nadare Mami suka dawo, shigoda Alhaji gidan sukayi a wheelchair dayake
matanshi basusan Meya faru ba babu wanda yafito tarbanshi, yana zaune kurum akan
kujeran babu abinda yasami kafanshi kawai jiri yake yawan gani yamike saisa aka
sashi a wheelchair an samai plasta akanshi har yanzu ko uppan baicema kowaba har
Mami, kallon Mami Uncle yayi yace “bari nakoma gida tunda anbashi bed rest na one
week I will manage everything na organization” gyadamai kai Mami tayi tana kallon
Dad da bodyguard ke turawa zuwa flat dinsu tace “saida safe Uncle” shiga mota yayi
yawuce itakuma Mami tabisu saida suka kaishi har sama zuwa dakinshi suka kwantar
dashi kan gadonshi sannan sukama Mami sallama suka tafi, zama Mami tayi gefenshi
tana kallonshi kaman yanda yake kallonta kurum, hannunta tasa ahankali takama
hannunshi anatse tace “koma menene Alhaji ke damunka we will get through it
together I promise you, dan Allah kadaina tunani and talk to me konaji sanyi araina
I know you can hear me, and you can speak to me, Alhaji nima abubuwa sunmin yawa
but I am just trying to be strong if I break down Yaya zanyi wazai kulada yaranmu,
please Alhaji” tai maganan tana kallonshi ganin yamata shiru still kallonta yake
baice komiba yasa gently tasaki hannunshi takai hannayenta kan idanunta tafashe da
wani kalan kuka mai bala’in taba zuciya.

Hannu Dad dataji kan bayanta yasa tasauke hannunta tadan juyoda kanta ta kalleshi,
jawota yayi jikinshi dasauri ta fada jikinshi tawani kalan kankameshi tana kuka
sosai, cikin kuka tace “nasan abinda yasameka yau have every reason to do with
Zayn, Alhaji Yaya zamuyi da Zayn, I don’t know, babu rana babu garin da Allah zai
waye I will not pray for that boy, nabada sadaka, na taimaki other helpless
children, i perfect and better some children life sabida Allah nima yay perfecting
life din nawa yaron, Alhaji Allah baya amsan addu’ata ne?” Ta tambayi Dad ahankali
tana kuka sosai, dagota Dad yayi sanan yakai hannunshi ahankali yadaura kan bakinta
yana girgizamata kai yace “shiiiiiii stop crying for Zayn, this tears naki na kara
tabarbarar dashi ne” kafin ahankali tace “I am the one that is at fault Mami, tun
yaron nan nakarami you always show me kaza kaza kaza danakeyi ba daidai bane amman
banaji kinsan mesa Mami inason Zayn sama da yanda nakeson rayuwata, Mami inason
Zayn dina dayawa, zan iya bada rayuwana dan Zayn dina ya rayu, Mami inason d’ana
sama da tunanin ni kaina” yay maganan yana nuna zuciyanshi Mami na kallonshi dan
tasan hakanne ita saidai tabama mutane labarin kalan son da Alhaji kewa Zayn,
ahankali yace “I know Zayn nashan taba da shisha nakasa hanashi sabida I believe
zamani ne abinda yara keyi yanzu kenan, tunda bawai shaye shayen ya shigeshi bane
idan yay girma zan hanashi haka nake gayawa kaina kullum” yay maganan ahankali
murya chan kasa yace “I know Zayn nabin mata amman shi bantaba yarda ba, lokacin
dayana secondary school a Uk I remember akwai lokacin da Nanny shi takirani tacemin
Zayn nabin mata saida na koreta nace tanama yarona shairi Zayn dayake karamin yaro
tayaya zaibi mata maiyasani aduniyan nan, yace same thing happen ranan da
bodyguards dinshi suka cemin club suka kaishi shida yarinyar chief of justices sun
shiga bayi suna ihu fadama namusu nace maybe hiransu suke, Mami Zayn dina is a
small boy he’s just 26yrs meya iya? Karamin yaro ne, yaushe yazo Zayn har ya iya
kwanciya da iyali when did Zayn ya girma dazai iya kama mace yana tabawa akoina har
cikin jirgi”? Dad yay maganan cikeda damuwa, girgizamai kai Mami tayi tace “Alhaji
this is where you got the whole thing wrong, zaminin mu da zamanin nan is two
different thing, children na yanzu tends to know everything at a very tender age
barinma Zayn dakakai US immediately bayan yagama primary school anan, kasashi under
care na The world Best certified Nanny, why did you believe sabida wata nada
qualification na world best Nany zata iya bama yaronmu tarbiya bayan awayan nan
shekarun sune shekarun daya kamata muyi installing tarbiya ma Zayn? Zayn grew up a
garin da babu culture, garin da to have sex is a normal thing haryau har gobe Zayn
doesn’t see sex dayake having as a taboo or something wrong, Zayn baidamu da salla
ba dudda babu abinda bai iyaba cus ai lokacin still kadaukomai malami da weekend
yana zuwa koyardashi komi na addini, kullum bai complain kamin fada, nina haifa
maka Zayn amman baka taba bari nai discharging duty dina as his Mother ba kaina
uwarshi da ubanshi, kome zance kace Zayn yaro ne he’s just 26, 26yrs old yaron
dayakeda masters yaro ne, gani kake kaman baisan komi na duniya ba, sai yau daka
gani da idanunka shine zuciyanka ke neman bugawa” runtse idanu Dad yayi sanan
yabude su, ahankali yace “neman mata yana wasting life din namiji sama da komi, I
know I am the reason Zayn is like this, I promise you zan gyara Zayn dakaina I am
about to take a huge step and decision arayuwan Zayn” wani kallo Mami tamai tace
“Allah yasa ka iya cus I don’t believe you” murmushi yayi yace “at this junction
zan iya, son danake mai zaisa nayi hakan come” yajawo Mami jikinshi dan ajiyan
zuciya ta sauke tace “ina zuwa lemme check on Zayn da Farrah” sakinta Dad yayi yace
“okay” tashi tayi tafice daga dakin dakin da Farrah tafadi mata Zayn na ciki tabude
tashiga dayake wutan a kunne, yana kwance kan gadon babu riga ajikinshi yana bacci,
babu bargo ajikinshi ya kanannade kanshi alamun sanyi yakeji, takawa tayi zuwa
gabanshi takai hannunta ahankali ta daura kan wuyanshi akwai fever ajikinshi, janye
hannun kawai tayi tasa hannu taja bargon tarufamai da kyau sanan tasake kallon
fuskanshi uwa uwa ce ahankali tashafa gefen fuskan nashi, murya chan kasa tace
“Allah ya shiryamin kai Zayn” sanan ta dago tawuce tafito daga dakin bayan ta
kashemai wuta tashiga dakin Farrah bayan tabude dakin da key dinta, tana kwance kan
gado tana bacci, zama tayi abakin gadon tana kallon fuskanta yanda hawaye suka
bushe akai dan murmushi tayi tashafa kanta Farrah nada tausayi sosai ganin bata
cire kayan makaranta ba yasa kawai ta girgiza kai tadade zaune wajen tana kallonta
sai kara girma take tana sake zama budurwa, bargo taja ahankali tarufUa mata sanan
taduko tama goshin ta peck, ahankali tace “good night my baby girl”.

3️⃣ 5️⃣
3️⃣5️⃣

Ahankali yake bude idanunshi dasukamai nauyi yanadan fuzarda iska, tashi yayi zaune
yanaji kaman kanshi zai fadi ya jingina da gadon yana dafa kanshi dakemai ciwo
sosai wanda yasan hangover ne, agogon bangon dakin ya kalla ganin 10:30 nasafe yasa
ahankali yabi dakin da kallo kafin ya kalli side drawer ganin wani fine flask da
mug akai yasa yakai hannu yadauki flask din ya tsayaye ruwan coffee a mug sanan ya
ijiye yadauki mug din yakai bakinshi, lumshe idanunshi yayi yabude Mami shi makes
the best coffee yanason coffee shi very strong kuma haka tamai hakan yasa yaji
hangover na sakinshi, tass ya shanye yakara tsiyayawa yadauki mug din zaikai
bakinshi. “I love you Farrah!!!” Yaji zuciyanshi ya karantamai kalaman dayasa ya
tsayar da mug din coffee dazaikai baki yana tunani, wani kalan sarawa yaji kanshi
yayi dayasa dasauri yakai coffee bakinshi yashiga sha yana mamakin what just came
to his mind yanzun nan dayace I love you Farrah, wani kalan yatsine fuska yayi ya
ijiye mug din ahankali yamike tsaye jikinshi da babu riga yabida kallo yana mamakin
yanda akayi babu riga ajikinshi shiru yayi sai alokacin yama karabin dakin da kallo
ya akayi yake dakin nan not dakinshi the last thing daya tuna was airport, Mami da
marinshi datayi yashiga mota yasa bodyguard suka sayomai giya, wani kalan gajeren
tsaki yayi daya tuna yasha giya bude kofan dakin da akayi yasa yadago kanshi da
sauri Mami yagani tashigo dawani sky blue shadda a hannunta dakenan a goge kallo
daya tamai tadauke kai, karasowa cikin dakin tayi ta ijiye Shaddan kan gado tace
“kayi wanka, kayi salla kazo Baban ka na nemanka yana dakinshi” tana maganan tajuya
tafice daga dakin batare data bashi daidai da one look ba, binta yayi da kallo
saida tarufe kofan sanan ya sauke ijiyan zuciya ahankali yakalli kayan data kawomai
sanan yawuce bayin dakin yabude bakaman bayin dakinshi bane dudda shima yahadu but
komi na side dinshi extraordinary Dad yasa akamai, wanka yayi yay wankan tsarki yay
brush dan akwai sabon brush abayin, sanan yafito daure da towel yana yatsine fuska
har yanzu kanshi ciwo yake, kayan da Mami takawomai ya warware jumper ne da akama
dinki mai kyau, ga shorts da singlet duka takawomai, zama yayi gefen gadon yana
tunanin yanda zai saka kayan rabon dayasaka kaya manya haka harya manta, tashi yayi
ya shirya tsaf cikin kayan sai kamshi kayan suke kaman ya fesa turare, dadduman
daya gani ya dauka ya shimfida salla yayi sanan yatashi batare dayasaka boturan
gaban rigan ba yafito daga dakin yanabin falon saman da kallo kayan sunmai kyau
kaman bashiba, karasawa yayi zuwa gaban dakin Dad dayaga kofan abude, ahankali
yashiga dakin Dad na kwance kan gado yadan kishingida da bangon gado, sai Uncle kan
couch dake dakin zaune rikeda laptop yana wani aiki da Dad yasashi, sai Hajiya
Mariya zaune gefen gadon kusada Dad saikuma Layla dake zaune kan kujeran da Uncle
ke zaune kai tana sanye da riga da zani na Atampa tadaure kanta da dan kwali
kaganta kaman mutuniyar kirki gabaki dayan dakin jin kamshinshi yasa aka bishi da
kallo banda Dad da kallo daya yamai yadauke kai rai abace yace “fita ka koma ka
shigo da sallama Zayn” Dad yay maganan babu wasa akan fuskanshi, kallonshi Zayn
yayi cikeda bala’in mamaki ganin fuskan babanshi Bana wanda yasaba ganiba kullum
yasa In so much disbelief yajuya yafita daga dakin kafin ahankali yajuyo murya chan
kasa tace “Salam” baki Dad yabude zaiyi magana Hajiya da ranta yamata fess ta taba
kafanshi alamun kar yay magana sanan tace “wa alaykassalamu Zayn mun tashi lafiya”
wani kalan daure fuska Zayn yayi yakalli Dad dashima kallonshi yake ko kadan babu
alamun wasa kan fuskanshi yace “baka iya gaisuwa bane ko bakaga your Mom and Uncle
are sitting right here bane da Babanka” cikin mugun kirsa Hajiya Mariya tace
“Alhaji dan Allah kadaina surutu haka anfa baka 1week bed rest ne, Zayn kuma ai
yagaida mu tunda yay sallama ko Uncle” dan murmushi yake Uncle yayi yace “yes” wani
kallo da Dad kema Zayn dashima kallon Baban nashi yake kaman baitaba ganinshi ba,
murya chan kasa while looking at his father yace “morning Uncle, morning Hajiya”
jikake shiru dakin kaman yaci ruwa tunda sukasan Zayn baitaba gaidasu ba, ahankali
yace “morning Dad” wasu manyan files guda uku dake gefenshi Dad ya dauka yamikama
Zayn din, ahankali Zayn yakaraso gabanshi yasa hannu yakarba strictly Dad yace “ka
karanta business a school, here are some files na some money that went missing a
account, go through everything and give me a well detailed report this evening”
yakalli Uncle dayake kallonshi jin yabama Zayn aikin yace “kutafi office tare and
don’t you dare help him kabarshi yay komi da kanshi, office dina za’a budemai
dagayau nan ne office nashi” gyadamai kai Uncle yayi yace “to Yaya” kafan Dad
Hajiya Mariya tashafa tace “Alhaji ga Layla nan itama business dinan takaranta a
school please tabi Zayn takoyi komi idan yaso itadashi saisu naka aikin tare she’s
brilliant” kai tsaye Dad yace “a’a ban yarda ba, Layla can tell me anything
datakeso tayi koda business ne zan iya bude mata amman bazan barta tai aiki tareda
Zayn ba” Alhaji yay maganan dan gani yake Layla yarinyar arziki ce kar Zayn yamata
wani abu, ga mamakinshi gani yayi kawai Hajiya tafashe da kuka cikin kuka tace “ni
narasa mena maka Alhaji, na aureka tun kafin kagama samin wayan nan dukikoyin I was
there with you, Zayn d’ana ne hakama Layla, dudda nasan Layla bakaman Farrah bace
dan ita bakai adopting nata ba mesa baraka bar Zayn yasaba da kanninshi ba suhada
kansu ba saisa Zayn babu wanda yakeso arayuwanshi, inda Farrah ne ai yanzu zaka
bari tabashi suyi aikin tare dan har kai Farrah makaranta yake yadauko takuma idan
antashi, dayake Layla diyata ce saisa amman kada kamanta wani abu yanda Farrah
takenan marainiya haka Layla ma take marainiya, idan bakabar Zayn get close to
kanninshi ba how is he going to learn to love yan uwanshi and protect them”
tacigaba da kuka sosai cikin kuka tajuya takalli Uncle dake kallonta kwayar
idanunta yagani dasauri yakalli Dad yace “Yaya I think tunda Layla tayi accounting
sanan tayi business administration a masters dinta abarta suyi aikin tareda Zayn,
beside ai su age mate ne daga ita harshi and I will be watching them” dan ijiyan
zuciya Dad yasauke hakan ne kuma kobabu komi Layla Babba ce ita kuma tanada hankali
sanan tawaye itama masters gareta kaman Zayn din, so she can protect herself Wanan
ma da Uncle natare dasu a company yasan he will watch them incase idan Zayn zai
mata wani abu wanda ba lallai ma Zayn zai iya neman family members dinshi ba,
ajiyan zuciya yasauke ya juyarda kanshi Layla da kanta ke kasa yakalla yace “Layla”
ahankali tadago kanta tace “Na’am Dad” murmushi yamata yace “jeki shirya kibi Zayn
kuje kumini aikin tare, ki kula da kanki kinji” gyadamai kai tayi ahankali tace “In
sha Allah Dad, Nagode nagode” wani kalan murmushi Hajiya Mariya tayi tace “imaza
kije ki shirya” tashi tayi kaman ta hadiye ruwa tasha tawuce tafita, Dad kuma
yakalli Zayn dake kallonshi har lokacin yace “go and change to suit kutafi” juyawa
yayi yafice daga dakin Hajiya Mariya tabishi da kallo ranta yay fari tass dudda
batasan meya faruba but ta tabbata uban da dan fada suke.

Fitowa afalon saman yayi Mami yagani zaune falon babu abinda bataji ba daya faru a
falon, kallo daya tamai tadauke kai tace “abincin ka na dinning eat and take the
drugs dake wajen dana ijiye maka” tsayawa yayi yana kallonta yanda ko kallonshi
itama batayi ahankali yace “Maaaami” hannu tadagamai alamun yawuce kasa, wucewa
kasa yayi zama yayi a dinning kaman yanda tace abincin yaci kadan kanshi na sarawa
sanan yadauki magungunan daya ijiyemai yasha kafin yatashi yawuce side nashi ya
shirya yafito rikeda file din Layla yagani gaban motanshi itama tasaka riga da
wando na suit baki dawani heel tana kallonshi tana murmushi tai kyau, karasawa
wajen motan yayi bodyguard sukazo zasu budemai wani kalan ihu yayi yace “my car
keys!” Yamika musu hannu, dasauri bodyguard din yace “but sir kidnap……” cikin fushi
sosai yace “I don’t fucking care! From today’s henceforth I will drive myself to
any fucking place that I wanna go y’all should fucking leave me alone!” Woooo damn!
Layla tafadi ganin yanda Zayn ke masifa ranshi abace dawanan US accent dinan kaman
wani Sheggs, Zayn is hot! Ko sheggs bazai nunamai kyau ba wlh, rawa jikin
bodyguards din suka fara dasauri suka bashi car key din shiga motan yayi ko kallon
Layla baiyiba dasauri tabude dayan bangaren gaban ta shiga tareda maida kofan taja,
da mahaukacin gudu yaja motan dasauri tasaka sit belt cikin iko na Allah sukakai
company da kyar.

Fitowa daga motan yayi yashiga cikin company wasu cleaners na gaidashi cikin fushi
yace “you are fired” arude duk suka kalleshi har Layla shiga ciki yayi receptionist
na gaidashi yace “you are fired as well” kafin yakai office din Babanshi yay firing
mutane sunfi 20 kafin kace me company su ya kachame masu kuka nayi masu tambayan me
mukamai nayi daidai nan Uncle yashigo jin hayaniya yasa ya tambaya meke faruwa aka
fadamai anatse yace babu wanda akai firing su kwantar da hankalinsu kowa yacigaba
da aiki hakan yasa yashiga lift yay sama ranshi abace, direct office din Dad da
Zayn keciki yawuce, zaune yaga Zayn kan kujera yaciro wayanshi yana daddannawa
maida kofan Uncle yayi yarufe yakaraso gaban desk din yace “who do you think you
are Zayn dazakazo kana cema kowa ka koresu”? Wani banzan kallo Zayn yamai sanan
yace “the CEO ko kamanta” dan murmushi Uncle yayi yace “no ban manta ba Zayn, but
right now damuke maganan nan bakada right dinan, yanzu u are a worker like all of
the people daka kora kazo aikin punishment, dan haka ka natsu Layla is here kayi
aikin da aka saku inba hakaba zansa mahaifinka yamaka asalin punishment din dayaso
yamaka a kulleka for 1months akwace all your gadgets, sai inga how you will survive
babu mace for just a week dan haka Zayn be careful don’t provoke me Wallahi, idan
kuma kayi I will makesure namaka karatun natsuwa, just be quiet and get to work”
yana maganan yajuya yafita Zayn yabishi da kallo ranshi a bala’in bace, dasauri
Layla dake zaune tai wajen kofa tasaka key sanan tajuyo takalli Zayn tace “annoying
Uncle, don’t take his words to heart kaji” tai maganan tana karasowa inda yake
tahowa gabanshi tayi kaman nai tsoron abinda zai mata ahankali ta rungumeshi murya
chan kasa tace “don’t mind him munafuki ne shike zuga Dad na fushi dakai cus Dad
bazai iya fushi dakaiba, but I am here for you Zayn, I will always support you,
kome kakeso shi zan dinga maka kaji, fuck all the hater” tai maganan tana dagowa
takalleshi ganin ya lumshe idanu, goga mai kirjinta tayi ajikinshi she’s just
praying to fuck him, ita kawai bala’in shaawan Zayn take dan Allah yama yaron baiwa
tun ranan data shafashi a gym taji bata damu dawani tsananshi da Mommy tayi ba,
murya chan kasa tace “you need to calm down Zayn nabaka kaina kaji” tai maganan
tana shafa kirjinshi zuwa kasa wajen cikinshi wani kalan ijiyan zuciya yasauke
murya chan kasa tace “nooo” ahankali tace “yessss, please Zayn sex me, I’ve been
hungry for you tun ranan da na fara ganinka, fuck me baby I am all yours” tai
maganan tanajan zip din wandon jikinshi kasa ta tura yatsunta cikin wajen, one
thing data lurada shi Zayn nada bala’in sha’awa dashi kanshi tafi karfinshi saisa
yakecin mata anyhow dan shafashin nan datayi har gabanshi ya mike, jawo joystick
din tayi ta zip din wandon amman yaki fitowa cus he’s so thick dukan da kanta tayi
ta kalli dick din murya chan kasa tace “oooh My God, Zayn anya kai mutum ne kuwa!
Your dick looks like a giant fucking thousand years python snake kasan sune zaka
ganau da kiba ga kauri dakuma tsayi, Zayn please fuck me harna sume, I love rough
sex I promise you will enjoy my pussy” murya chan kasa yanajin yanda take kokarin
ciremai belt danta fito da dick dinshi waje yace “I don’t think so cus your pussy
too is like every other women pussy dana sabaci, I just have sex to be happy and be
calm and to get rid of the fact that I am always horny, but bantaba cin pussy that
is sweet that will make me addictive to it ba, I’ve never fucked any woman sama da
sau daya sau biyu cus the pus is nothing to talk about or something new, I want
pussy that is as sweet as abinda I’ve never seen or tested in my life” dasauri
Layla data karasa ciremai wando tace “I promise my own is morethan that ka
dandanani kaji” tai maganan tana cire wandonta da pant takai kasa ta sanan ta duka
takama table tamai gaho, he’s super erect but deep down he don’t feel like having
the sex but jikinshi naso, kallon pussy ta yayi yadan yatsine fuska sanan yakama
dick dinshi zai soka mata wayanshi yahaUu ringing.

3️⃣ 6️⃣
3️⃣6️⃣
Dan tsaki yaja jin wayanshi na ringing yadan yunkura zai koma baya koma baya
dasauri Layla tajuyo tarikemai hannu tace “no please Zayn muyi” kabar da hannunta
yayi yace “ke are you sick? Bakiji my phone is ringing ba” dasauri kaman zatai kuka
tace “to when did you start paying attention to phone calls” dan tsaki yayi yasa
hannu yadauki wayan yace “something is wrong with your head” wayan yakalla ganin
unknown number yasa yawuce zuwa couch din dake tsakar office din na zama batare
daya maida dick dinshi cikin wando ba Layla tabi dick din da kallo tana hadiye
yawun maita tana mamakin girman da Allah yamai kaman bana yaro dan 26yrs ba, zama
yayi kan kujera yana kallon number da still ancigaba da kira ne yakai dayan
hannunshi yana kama erected dick dinshi dayaki kwanciya sanan kaman baiso yakai
wayan kunnenshi kafin ma yay magana daga ta dayan bangaren yaji muryan mace. “Hello
please is this Mr Zayn, Farrah Muhammad Ganuwa next of kin” hakanan faduwa yaji
gabanshi yayi take erected dick just went flat yamike tsaye da sauri kai tsaye yace
“what happen?” Daga ta dayan bangaren matan tace “I’m Mrs Boise please Sir you need
to come to the school now, Farrah is not feeling fine” katse wayan yayi batare
dayamayi magana ba yataho gaban table din dasauri yana gyara wandonshi Layla dake
kallonshi tace “what happen ina zaka”? Ko kallonta baiyiba key motanshi dake kan
table yadauka yajuya yay hanyar kofa yana gyara wandon jikinshi yabude kofan yafice
yay life, acikin lift yakarasa gyaran wandon tsaf yana kaiwa grand floor motanshi
ya shige yawani kalan ja motan da mahaukacin gudu.

Cikin 20minures yakaishi school dinsu, parking yayi yafita yashiga school din,
direct class dinsu Farrah yayi teacher na ajin baima damuba shiga ajin yayi yana
kallon sit dinta dayaga bata wajen teacher dake ajin yace “what do you need sir”?
Kallon teacher yayi yace “Farrah, where is she”? Teacher yace “ohh you are Farrah
guardi……” “tell me where she is!” Zayn ya katse shi ranshi abace, dasauri teacher
yace “principal office” fita yayi yay sama direct principal office din yabude
yashiga, asalin principal din dayasani kawar Mami ba itabane aciki ba sai wata
daban da Miemie da idanunta sukai jajir suna tsaye kan Farrah dake kwance kan dogon
kujeran office din tana wani kalan rolling, ba takalmin makaranta akafanta babu
hula, babu jacket, shirt din makarantan tacire botura abude kana ganin shiminta
tana wani kalan nishi tana mikewa kaman zata mutu, ganinshi dudda Miemie bata
sanshi ba but yanda taga yakalli Farrah yasa tai wajenshi dasauri hawayen daya
zubomata tashare tace “Ya Zayn Fairy is having serious MP cramps, mun kaita sick
bay anbata magani but still yaki kaman zata mutu” ahankali yadaga kafanshi yana
kallonta still yakarasa gaban kujeran datake idanunta a kulle wasu kalan hawayen
wahala nabin gefen idanunta, ahankali ya tsugunna gaban kujeran yana kallon bayanta
hannunshi yakai gently yadaura saman kan hannunta wani kalan sarawa kanshi yayi
flashes na abinda yafaru jiya tsakaninsu yagani, hannunshi yazare da sauri hakan
yasa Mrs Biose tace “are you taking her home” Gyadamata kai yayi murya chan kasa
yace “our Mom is a doctor I’m taking her home” gently yasake kai hannayenshi duka
biyun yadagota zaune wani yarrrr tataho sai kanshi dasauri Mrs biose tace “batada
karfi ko kadan” ahankali yadaga hannunshi yadaura kan bayanta lumshe idanu kadan
yayi sanan yabudesu murya chan kasan makoshi yace “Farrah” kankameshi tayi ahankali
tana kokarin mikewa sabida yanda maranta ke murdawa, tashi yayi ahankali zaune da
ita sanan yadan juyo yakalli Miemie dake kansu yace “come and button her shirt”
gyadamai kai tayi ta taho Farrah na jikinshi taduko tasaka mata boturan rigan sanan
yamike tsaye dauke da ita kaman yarike paper yafice daga office din da ita itakuma
Miemie ta kwashi takalminta takoma ajinsu tadauko jakanta tafito tai gate dasu fita
tayi daidai yabude bayan motan kwantar da ita yayi yajuyo yakalli Miemie dake
shirin shiga motan ahankali yace “go back to class” yay maganan yana bata hannu
alamun tabashi jakan kaman zatai kuka tabashi tace “Ya Zayn please please take care
of my Fairy kaji, Ya Zayn I love her alot” Gyadamata kai yayi sanan ya ijiye bag da
takalmin tamaida kofan yarufe sanan yashiga gaba yaja motan Miemie nadaga musu
hannu, ahankali yake tafiya yana kallonta ta madubi yanda ta kife ciki tana kuka
mara sauti.

Suna kaiwa gida parking yayi yafito, bayan yabude sanan ahankali yadauketa wani
sharaf kaman yadauki paper, flat dinsu yayi da ita ahankali yabude kofa daga Mami
har Dad na zaune a falo suna kallon CNN suna shan shayi ganin Zayn dauke da Farrah
a hannu yasa Mami ta ijiye tea datake sha dasauri ta taho inda yake tsaye Dad ma
haka, hannu Mami tasa ta taba goshinta tace “what happen, meya sameta Zayn, Farrah
menene, Farrah”? Ko motsin kirki Farrah batayi balle bude idanu, Dad daya karaso
wajen shima yataba goshinta yace “meya sameta Zayn”? Anatse Zayn yace “they just
called me from school nasu wai batada lpy, she’s having Mp cramps anbata magani but
is not working” dasauri Mami tace “bata taba ciwon mara ba what happen this time,
muje kaita sama Zayn” dukansu sukai sama dakinta Zayn yabude yashiga da ita ya
kwantar da ita kan gado ahankali, zuwa bakin gadon Dad yayi da sauri yakama
hannunta yace “sannu Farrah” shigowa Mami tayi da prescription sheet a hannunta
tamikama Zayn tace “go and get me this drugs” karba yayi yawuUce yafita daga dakin
ya sauka kasa yafita waje.

3️⃣ 7️⃣
3️⃣7️⃣

Motanshi yashiga yatada yana tuki komi daya faru jiya nadawo mishi one by one wani
kalan dukan gaban motan yayi yace “shiit” murya chan kasa yace “what is wrong with
me” yama kasa believing all abubuwan daya fadi mata har yana kuka, tsaki yaja
ahankali yana parking gaban wani babban pharmacy yafito yace “yanzu that small
yarinyar zata rainani” abubuwan da Mami tarubuta yasayo tass yabiya kudi sanan
yadawo yashiga mota yadawo gida a falo yaga Dad zaune, hannu yamikamai babu wasa
kan fuskanshi yace “bani magungunan kawuce ka koma aiki” dan jimmm yayi sanan
ahankali yataho gabanshi yamikamai sanan yajuya yafita daga dakin Dad nabinshi da
kallo sanan yatashi yay sama, dakin Farrah yabude yashiga yabama Mami magungunan
sanan yafito, drip Mami tasaka mata sanan tamata allurai tana mamakin Wanan kalan
ciwon maran datake daya fitar da ita daga hayyacinta bata taba ciwon mara ba sai
this time.

Da Magrib suka shigo gida shida Layla da ko kadan bata gane kanshi ba tun bayan
fitan dayayi, parking yayi tadan juyo takalleshi tace “anjima nazo side dinka”
batare daya kalleta ba yace “get out of my car lady” wani abu taji ya shakemata
wuya dasauri tabude kofa tafito daidai Dad nakarasowa wajen yana sanye da jallabiya
murmushin yake tayi tace “Dad ina yini” murmushi yamata shima yace “Ya aikin Layla
kun gama” girgizamai kai tayi tace “a’a Dad amman ranan monday tunda gobe Saturday
zamu karasa Saura kadan mugama” murmushi yayi yace “good job jeki huta to” gyadamai
kai tayi tawuce Zayn yabude motan yafito zai wuce batare dayacema Baban nashi komi
ba. “Let’s go to the mosque Zayn” dan juyowa yayi yakalli Baban nashi sanan
ahankali yajuya yay hanyar gate batare dayace kala ba dan haushin shi yakeji sukai
masallaci, suna idar da salla yamike zai fice Dad yace “zauna muji wa’azi har zuwa
isha’i” yanaji yana gani badadan yasoba Dad yasashi zama a mosque din har akai
ishai sannan suka fito yay gaba abinshi, dan murmushi Dad yayi yabishi da kallo
side dinshi yashiga, kaya yacire direct bayi yayi.
Gabaki daya ya haukata closet dinshi wani soft pajamas yasaka na Riga da wando milk
color sanan yafito batare daya gyara kayan daya zubo dasu akasa ba, kwanciya yayi
ahankali kan gadon sanan gently yamika hannunshi yakashe bedside lamp tareda jan
bargo yakalli side nashi shiru yayi idanunshi kulle komi daya faru tsakaninshi da
Farrah jiya nadawomai one by one babu abinda bai tuna ba. Murya chan kasa yace
“what’s wrong with me? I told that little girl I love her” dan yatsine fuska yayi
dan he just believe giyan dayasha yasa yafadi haka tayaya zaiso karaman yarinya,
shi soyaya that’s totally impossible, yes maybe he might care about her just a
little sabida koba komi she’s the reason he’s alive today amman dai not love.
Lumshe idanuwanshi yasakeyi ahankali tuna yanda yay yanda yaga dama da boobs dinta,
murya chan ciki jikinshi namai wani yammmm yace “I am doomed” yaja gajeren tsaki
tareda kade kanshi sabida yadaina tunanin nononta dayasha danji yayi sha’awa
takamashi sosai, wasa wasa yakasa daina tunaninta ahaka bacci yay awon gaba dashi
wuraren 1 nadare da kyar.

Wuraren 5 take farkawa ahankali, bude idanunta tayi ahankali tana kallon dakin
ganin karfen drip ruwa na shiga jikinta yasa tadan yatsine fuska the last abu data
tuna was maranta nawani kalan ciwo a school, ita tunda tafara mesturation lokacin
akauyen su har Shafa takoya mata yanda zatayi bata taba ciwon mara ba, kuma 3days
yatafi but yau jiya batasan meya sameta ba har sumewa tayi a school tsabagen zafin
ciwon. “My Baby” kaman daga sama taji muryan Mami, hakan yasa tadago kanta kallon
Mami tayi data shigo rikeda tea a hannunta, karasowa gaban gadon Mami tayi ta ijiye
cup na tea tana dagota tace “wai sannu kinsha kuka jibi yanda idanunki suka
kumbura, how are you yanzu”? Murmushi tayi tana shigewa jikin Mami kaman wata Yar
yarinya tace “Mami I am fine, I just wants to hug you tight Mami na” murmushi Mami
tayi tace “Miemie takira wayana yafi akirga har cikin daren nan saida takirani
yarinyar nan batai bacci ba, natura mata address dinmu anjima idan gari yawaye
zatazo” murmushi Farrah tayi tace “Mami itama jiya tanata kuka a school dabani da
lafiya” dariya Mami tayi tace “to sakeni ki dauki yea kisha bakici komi ba, sai
kije bayi kiyi wanka kiyi brush” gyadama Mami kai tayi tasaketa sanan tasa hannu
tadauki cup na tea tafara sha, anatse Mami ke kallonta Farrah na girma sosai
bakaman few months back datazo gidansu bane, yanzu takara girma takara wayau takara
ilimi both boko da islamiyya ga yarinyar akwai brain tanada catching abu da kyau,
takara kyau sosai bana wasa ba, gabobin jikinta sun kara fitowa the only thing
dabata dashi sosai is tsayi amman takara haske, wannan ciwon maran datayi something
trigger it, she’s a Dr, bawai likitan jiya bane, ita experience Dr ne datai dealing
da mata daban daban kala kala na Nigeria dana kasan waje chan inda tai karatun,
idan sha’awa takama mace nai karfi bata sami abun ba can result to ciwon mara mai
karfi, sai nabiyu kuma shine mace mai ciwon mara haka na bala’in yawanci na nuna
cewa ne tanason aure, she’s trying to cancel option 2, she’s left with option one
Farrah nafama da sha’awa ne? But she’s just a small girl, shiru tayi tuna cewa
kallon Zayn dasuke kullum yaro ne was abinda yasa yake abinda yake ayau, ita kanta
Farrah batasan mema kedamunta ba and the worst part is bamata da saurayi ko waya
kowani abu meyama hadata da sha’awa. “Mami ya isheni” maganan Farrah ya dakatar da
tunanin datake dasauri takalleta hannu tasa ta karbe cup din ta ijiye tace “to
tashi kije ki wanka” tashi tayi ahankali dan dafe maranta tayi da hannu dasauri
Mami tace “ciwo har yanzu” gyadama Mami kai tayi ahankali tace “amman dan kadan”
juyawa tayi tawuce bayi Mami nabinta da idanu hips dinta sun ciko sun kara girma
kaganta kaman ka dauketa ka gudu.

Maida kofan bayin tayi tarufe sanan tashiga cire kayanta ahankali, yatsine fuska
tayi tareda runtse idanunta da karfi takasa manta abinda Zayn yamata kuma dazaran
ta tuna sai maranta ya amsa, tsugunnawa tayi da sauri tana wani kalan nishi kaman
zata haihu sabida yanda maranta ke ciwo at the same time tana tuna yanda he was
sucking boobs nata da karfi yanaja mata nipples kaman zai katse. “Mamiiiii!” Ta
kwalama Mami kira danji tayi maranta yarike gam irin rikewan dayayi jiya a school
tasuma acikin class nasu, dawani kalan sauri Mami tabude kofan bayin ta shigo,
ganin Farrah tsugunne a tsakiyan bayi daga ita sai pant ajikinta tana kuka sosai
tarike cikinta yasa Mami tai kanta dasauri tace “Subhanallahi Farrah sannu mike
kigani” girgizama Mami kai tayi tana wani kalan kuka ita kanta abin yamata yawa
tace “Mami marana wlh zai fashe, Mami Mami na shiga uku zan mutuuuu wayyooo Allah
na” ko jiya batai kalan kukan datakeyi ba yau, Mami kaman ba Dr ba tama rude riketa
kawai tayi tace “bari babanki yadawo daga masallaci mukaiki hospital” fitan abu
dataji daga jikinta yasa taji kuma shiru ciwon yatafi ahankali tace “Mami yadaina”
kallonta Mami tayi cikeda damuwa tace “are you sure”? Gyadamata kai tayi ahankali
tace “eh” murya chan kasa Mami tace “to jekiyi wankan” sai yanzu taji kunya ma
yawani mamayeta sakinta Mami tayi tawuce tafita itakuma tamike taje tai brush sanan
tai wanka da ruwa mai zafi sosai tafito.

Wani dogon rigan atampa taga Mami ta ijiye mata anmai dinkin A-line, shiryawa tayi
tsaf sanan tasaka kayan tai wani haske bauuuu, idanunta sunyi luhu luhu na tasha
kuka sanan ta feffesa turare batason ta kwanta tafara tunaninshi kuma dan dazaran
tai tunanin ta lura shine ke kara mata ciwo hakan yasa tasaka slippers tafito
kalaban kanta na lilo tai wani kalan kyau dudda babu komi akan fuskanta, dakin Mami
tashiga ganin bata ciki yasa tafito tai stairs daidai Ya Zayn na hayowa stairs din
shima wani kalan mugun faduwa gabanta yayi duUmmm!

3️⃣ 8️⃣
EPISODE 3️⃣8️⃣

Gabanta yay wani mummunan faduwa tundaga kan yatsun kafafunta har zuwa kwanyan
kanta yahau yimata wani zirrrrr yana vibrating dayasa batasan lokacin data saka
hannunta takama karfen gefen stairs tarike gam ba tareda dan runtse idanunta da
karfi jikinta namata wani kalan abinda bazama ta iya fadin menene shi ba, she’s
fighting kar tunanin abubuwan dayamata jiya yay flashing a face nata amman takasa
komi dawo mata yashigayi. “How are you feeling?” Zakakkiyar muryan Zayn yadaki
kunnuwanta kamshin turaren dayakeyi na ratsa hancinta dayasa tasaki benen tashiga
dukawa zata tsugunna ahankali awajen, dasauri Zayn dake kallonta yakai hannunshi
biyu zai kamata wani kalan komawa baya tayida sauri batare data kalleshi ba cikin
muryan yara tace “kada katabani” chak ya tsaya yana kallon hannayenshi biyun daya
mika zai tarota, sanan yana kallon yanda ta tsugunna tadan rike cikinta tana
yatsine fuska har lokacin idanunta bata bari sun hadu da nashi ba, tundaga kalaban
kanta dasuka zubo har bayanta yan kanana yabida kallo zuwa farin fuskanta da yanda
idanunta sukai luhu luhu taci kuka da yanda tai fayau looking very very sick ga
lips dinta sunyi pink sosai, dan yatsine fuska yayi yajuya ahankali yashiga sauka
daga stairs din zuwa kasa Dad dake zaune akan dogon kujera a falon yana rikeda
Littafin azkar da glasses a idanunshi ganin Zayn zai fita yace “come back here Mr
Zayn” dan juyowa yayi yakalleshi sanan yadawo ciki yanemi kujera yazauna, ahankali
Dad yamaida Littafin hannun nashi yarufe yadago kanshi yakalli Farrah dahar lokacin
take a tsugunne awajen yace “Daughter na” ahankali tadago kanta takalli Dad
gyadamai kai tayi ahankali sanan ta tashi tsaye tana mamakin abinda yasameta
saikace Ya Zayn yamata asiri ne ko magani, saukowa tashigayi ahankali daganan
stairs ta tsaya batare daya kalli inda Zayn yakeba tace “Abba ina kwana” murmushi
yayi yana kallonta yace “kin tashi lafiya Yar auta na ya jikinki”? Ahankali tace
“Alhamdulillah, Abba ina Mami” dan murmushi yayi yace “diyar Mami tana kitchen”
hanyar kitchen tayi hakanan Zayn samin kanshi yayi da satan kallonta, is she like
this towards him sabida abinda yamata ne? Should he tell her sorry cewa mistake ne
baimasan yayi ba dan baya cikin hayyacin shi? Ya tambayi kanshi dan idan yana cikin
hayyacinshi mezaiyi da karaman yarinya Yar kauye irinta yadan yatsine fuska kafin
yatabe baki irin ko ajikinshi dinnan.

Ganinta a kitchen yasa Mami tace “Oya koma falo ki zauna da Baban ki nagama komi
yanzu zanzo muyi breakfast keda baki jure tsayuwa wuce kije kijirani” kaman zatai
kuka tajuya tafito ahankali ganinta yasa Dad dayaji Mami na korota yace “zoki zauna
anan bakisan mara lafiya baya aikiba” ahankali takarasa kusada Dad tazauna kusada
shi tai shiru koda wasa taki kallon inda Zayn yake, saida Mami tagama jera komi a
dinning sanan tace “su taho ayi breakfsat” murmushi sosai Dad yayi yashafa kan
Farrah yace “inaso idan kikai aure ki zaman kaman Mami, duk kudin mijinki kada ki
yarda kibar yan aiki sunamai girki, agidan nan kap dinshi Mami ce kadai mata na
danakecin abincinta, that’s why she’s my sunshine” hararanshi Mami tayi tana jamai
kujera tace “kafara ko” zama duka suka Mami tazubama kowa abincin harda Zayn dayay
shiru kaman baya dakin, bini bini daga Mami har mahaifin nashi nasatan kallo su
karan kansu mamakin fitsara da rashin kunyan dansu suke sunganshi da mace amman ko
ajikinshi irin yadingajin nauyinsu dinan ko yadinga boyewa kaman ma baiyi wani abu
ba.

Tea kawai Farrah ta iya sha sanan ta tashi takalli Dad da Mami dake kallonta tace
“Mami zanje na kwanta anjima zanci” Mami zatai magana Dad yace “nasanki Mami yara
idan basu da lafiya basu iyacin abinci ko Doctors dinan ko, jeki kwanta abinki
anjima kome kikeso tell me zansa adafa miki” washe baki tayi Mami ta harareta yace
“rufamin baki awajen nan” wani kalan cute smile tayi dasauri Zayn dayasaci kallonta
yadauke kai she has the most whitest teeth and the best of smile yafadi aranshi,
wUucewa sama tayi dasauri tahau kan gadonta.

3️⃣ 9️⃣
EPISODE 3️⃣9️⃣

Wuraren 11 Mami tashigo dakin da iPad dinta a hannu ganin Farrah zaune da littafi a
hannunta yasa tamikamata wayan tace “gashi kawarki takira suna gate jeki shigo da
ita” wani kalan tashi tayi dasauri daga gadon kaman ba itane mara lafiya ba,
takarbi wayan tana kallon Mami tace “Miemie tazo gidan mu”? Kafin Mami tamayi
magana harta fice daga dakin dagudu tai kasa Mami tabiyota abaya tace “saikin fadi
ko kike gudu” bude kofa tayi tafita tsakar gidan daidai lokacin motansu na dannowa
cikin gidan dawani kalan gudu Farrah ta kwasa tana tsananin murna this is the first
time Miemie kezuwa gidansu itama Miemie kafin sugama parking tabude motan tafito
Saura kiris tafadi dagudu tai wajen Farrah tace “oyoyooo My Fairy oyoyo my sick
sick” washe baki Farrah tayi cikeda murna suka wani kalan rungume juna tsamtsam
suna murna.

Ahankali yabude drivers door yafito, yana sanye da jumper na farin yadi mai bala’in
kyau dayawani kalan haska shi idanunshi yasaka bakin glass, maida kofan yayi yarufe
sanan yajingina da motar tareda folding hannunshi akirji yana kallonsu, tundaga kan
gashinta dake lilo da dimples nata da fararen hakoranta da kumburarrun idanunta
yake kallo, jitayi ajikinta ana kallonta yasa ta tsaya chak tareda sakin Miemie
ahankali tadan juyo ganin Ya Habib dinsu atsaye gaban mota yaci fararen kaya yasa
taji gabanta yadan fadi akunyace ta sunnar da kanta tana wasa da yatsunta tama rasa
mezatace Miemie dake kallonta tace “dankinga Ya Habib shine kikejin kunya haka”
makema Miemie kafada tayi sanan ahankali tace “ina kwana” kaman bazai amsaba
ahankali yace “Yaya jiki”? Dan dago kanta tayi tadan kalleshi sanan dasauri ta
kauda kai tace “l am fine thank you” Miemie takalleshi tace “Ya Habeeb muje mugaida
Mami da Abba ko Farrah” gyadamusu kai Farrah tayi tanadan murmushi tace “eh, barima
naje nagayama Mami” tajuya dasauri tai flat nasu itakuma Miemie nafama da Ya
Habeeb, Farrah bata wani jimaba tafito har wajen tazo sanan tadan saci kallon Habib
din ahankali tace “Mami tace kashigo” wani kalan tsalle Miemie tayi tace “yauwa”
hannun Farrah Miemie takama sukai gaba ahankali Ya Habeeb yabiyosu hakanan yaji
yanajin kunya falon suka shiga Miemie nadason mutane wajen Mami tayi tarungumeta
tace “Mami good morning” murmushi sosai Mami tayi tace “sannu da zuwa Miemie
Farrah, Ya makaranta” ganin Ya Habeeb na shirin zama akasa yasa Mami tace “get up
Son, kazauna akan kujera dan Allah” akunyace yazauna akan kujeran kanshi akasa yace
“ina yini Mami” murmushi Mami sosai tayi tace “lafiya kalau” daidai lokacin Abba na
saukowa daga sama Miemie tace “Abbbaaaa good morning” cikeda fara’a Dad yace “yau
diyata tazo gaidani ne ko gaida Farrah” cikeda murmushi Miemie tace “Abba aikai
lafiyanka kalau Farrah nazo gaidawa” dariya akayi daidai Abba yakaraso cikin falon
hakan yasa har kasa Ya Habeeb Ya tsugunna yace “ina kwana Abba” dukawa Dad yayi
yadagoshi yana murmushi ganin natsuwan yaron yace “you don’t have to do that my
son, we are family now zauna zauna” Dad yazaunar dashi sanan yazauna kusadashi
yakalli Farrah yace “jeki kiramini Yayanki abangarenshi” koba komi yaga natsuwan
Habeeb zaiso Zayn yazama abokinshi koya koyi abubuwa Dad kuma yashiga yima Habeeb
yan tambayoyi Mami da Miemie suka tafi kitchen dan kawo abubuwan sha da tabawa.

Ahankali take tafiya zuwa side din Ya Zayn, ko kadan bataso tashiga bodyguard
dinshi zata fadamawa suje sugayamai, ganin babu kowa gaban flat nashi yasa taji
gabanta yafadi, ahankali tasa hannunta tai knocking kofan tanadan yatsine fuska
amman shiru ajiyan zuciya tasauke ta murda hannun kofan tabude tashiga babu kowa a
falo sai kamshin nan nashi daya daki hancinta dakuma sanyin AC kaman yakunna fridge
sai tV dake aiki tashin kwallo, shigowa tayi ta maida kofan tarufe tana kalle
kalle, dakinshi yamafi na Mami kyau, komi tundaga kan furnishing da furnitures na
dakinshi daban ne bata taba shigowa side dinshi ba saiyau, bakinta tadan bude tana
tsaye daganan gaban kofa tace “Ya Zayn”! Jin shiru yasa ahankali tadaga kafanta
tafara tafiya, wani kofan daki anan falo ta hango abude hakan yasa tai wajen gaban
kofan tasa kanta ahankali ta leka kaman ana ingizata ta leka Zayn tagani kan
kujeran dake dakin babu Riga ajikinshi Layla zaune kan cinyanshi gabaki daya wanan
karan babu kaya ajikinta har pant babu hannayenshi biyu duka kan nonuwanta yana
wani kalan murjesu da hannu kaman zai ciremata su Layla nawani kalan kuka. “Wayyooo
Zayn don’t stop don’t stop dan Allah kacini Zayn”!

Wani ihu taji yazomata ganin mace da namiji na kaya ajikinsu ana jan nonuwa kaman
zaa ciresu daga kirji, dawani kalan sauri tadaura duka hannayenta kan bakinta
tahana kanta ihun tareda kulle idanunta gamgan tana numfashi sama sama kaman
zuciyanta zai fashe jikinta na bari tako’ina tana karajin yanda Layla ke sumbatu
tana numfarfarshi shima Zayn din na nishi da sauri sauri, batare data bude idanunta
ba azabure tai baya zata juya tafita daga dakin without making any sound tunda
basusan da zuwanta ba unfortunately flower verse dake gefen dakin tai karo dashi
yawani fadi akasa ya tarwatse jikake ratsatsatsaaaa! Tsugunnawa tayi dukta daburce
tadaura duka hannayenta kan kunnuwanta tana wani irin nishi sama sama kaman mai
asthma, wani kalan ture Layla Zayn yayi yatashi dagashi sai wata Yar makiran boxer
na givency black ajikinshi gaban boxer yatashi kaman jariri aka saka awajen yafito
gaban dakin ganin Farrah tsugunne tadaura hannayenta akan kunne ta runtse idanunta
gam jikinta ko’ina narawa yasa yadanja tsaki danya tabbatar tagansu.
Akufule yace “ubanme kikazo yi a side dina, agidanku Mamanki bata koyamiki yanda
ake knocking daki kafin anshigo ba” Zayn yay maganan ranshi abace yana kallonta dan
fadan da Dad da Mami keyidashi yasa kowama haushinshi yakeji, wani abu Farrah taji
ya tsayamata awuya da ita kanta batasan meba, zare hannayenta tayi daga kan kunnen
sanan tamike tsaye ahankali batare data kalleshi ba tawuce zata tafi atsawace
yadaka mata tsawa. “Ke! Ba dake nake magana ba” wani kalan dadi ne yakashe Layla
dake tsaye bayanshi tace “gwaradai kamata haka, yarinya tazo tasami wuri tana neman
ta takeka kai da gidanku, kazamiya kawai Yar kauyen kayayau” wani kalan juyowa
Farrah tayi kaman an juyoda ita tazubama Layla wani kalan mugun kallo cikin konewar
zuciya tace “kika kirani kazamiya”? Dasauri Layla tace “eh ankiraki din mezaki
iyayi”? Wani kalan murmushi Farrah tayi tareda girgiza kai tace “naji ni kazama ce
amman kinsan abinda tafi kazanta zama kazanta shine mace tadawo kaman karya tana
biyo namiji har dakinshi sabida ataba mata nono” tai maganan tanakai hannunta kan
bakinta da sauri tana mamakin yanda tai magana dan abin yamata banbaram, wani kalan
dariya Zayn yaji yazomai dasauri yahadiye dan expression na Farrah is a killer kana
ganin yanda maganan yafito daga bakinta kasan bata sabawa, kokarin bangaje Zayn
Layla tayi azuciye tace “dan ubanki ni Yar kauyen nan kema rashin kunya haka, wanan
dakikiyan yarinyar da turenci ma bata iyaba, wlh yau sainamiki dan bura’uban duka”
zata wuce Zayn yawani irin hankadata cikin dakin yace “stay inside Madam” tareda
rufo kofan yajuyo yakalli Farrah dake tsaye awajen, itama kallonshi tayi ranta
abace kaman tarufeshi da duka takeji kirjinta nawani kalan bugawa, ahankali yashiga
takowa tana kallonshi yataho, tsayawa yayi dab da ita yana kallonta wani kalan
ijiyan zuciya tasauke zata dauke kanta yakai hannunshi yakama habarta hakan yasa
takalleshi kaman yanda yake wani irin kallonta kaman tsohon maye, cikin wata kalan
murya wanda dagashi sai ita zasu iyaji yace “are you jealous sabida nataba miki
nono nakuma sha nakoshi sanan nazo ina tabama wannan itama nono”? Wani kalan
yarrrrrr Farrah taji zata fisge kanta yawani kalan damkota da karfi yana rikemata
waist, murya chan kasan makoshi yakai bakinshi saitin kunnenta yace “inbar nata
nataba naki since they’re bigger! Better! And so sooo bouncy” Yakai hannunshi zai
taba mata nono cikeda tsantsan Iskanci irin na tantiran yaran nan, wani kalan buge
hannunshi tayi da bala’in karfi sanan cikeda dakewa tajuyo tai facing nashi
tanunashi da yatsa tace “Zayn!” Yanda takirashi saida gabanshi yafadi hakan yasa ya
tsaya chak yana kallon yatsanta datake pointing a face nashi, cikin fushi sosai
Farrah tace “tunda kai dan iska ne bakada natsuwa babban banza ne kai bari kaji
nagaya maka, duk iskancin dazakayi ka kai chan kayi kada ka kuskura kace zakayi da
ni, nafi karfinka! Nafi karfinka, you are 26 amman nidake da 19 nafika hankali, for
you to think I am jealous show how little mind and brain dinka ke aiki dan haka
kakiyaye ni inba hakaba I will so mess with you Mr Zayn” tajuya fuuuu kirjinta
kaman zai fito tawuce zata fita saida takai gaban daki sanan ta tsaya chak tace
“after today duk randa nakara ganinka da wata wlh saina gayama Dad, kuma kazo ana
kiranka, stupid irresponsible boy kawai” tabude kofa tafice daga dakin nashi da
sauri ranta a bala’in bace kaman ta zane Zayn takeji tsabagen yanda takejin haushin
shi da haushin abinda yagayamata wai she’s jealous, saida ta tsaya gaban dakin ta
dafe kirjinta da duka hannayenta biyu tana numfashi sama sama jin zata sume tanamai
rashin kunya tana tsoro kada ya mareta koya daketa, tadade ahaka sanan tawuce tai
flat dinsu tana daidaita fUuskanta.

SHAFI NA ARBA’IN

THIS BOOK IS NOT FREE❌


Wanan littafin FARRAH 500 ne kacal.
Don magana dani M SHAKUR chat me up directly by clicking on this link;
wa.me/+2347012181461
The Wellness by Oriflame routine is designed to support your intake of protein,
dietary fibre and micronutrients, in the right proportions, every day.

A = ACTIVATE
Set the foundation of your routine with vitamins, minerals and omega-3 fatty acids.
These are needed every day to fill the nutritional gaps in your daily diet. You
find them in our Wellness Multivitamin and mineral.

B = BUILD
Boost your defence system, and even build it over time, with the amazing
Astaxanthin, together with bilberry extract and protein. Antioxidants are your
active defense against environmental pollutants and help your body cope with a
hectic lifestyle. Proteins help your body build new cells. You can find these in
our Wellness Shakes.

C = CUSTOMISE
We all have individual needs depending on our age, lifestyle and general wellbeing.
That’s why you should top up your routine with additional nutrition to feel and
look your best. This includes using products like our Wellness soups and bars.

Meanwhile lemme all introduce you to supplement da I think we be solution to all


problems na jikinmu.

Dukanmu nan munsan ORIFLAME is a reputable brand da aka sansu wajen wallafa abu mai
kyau yanzu sunyi Supplement mai suna WELLNESS by ORIFLAME.
Kowa dakuka gani mata da maza muna bukatan some mineral, vitamins da sauransu dazai
helping jikinmu da system namu, supplement dazai karama defense mechanism namu
karfi to protect us from ciwake ciwake, sanan dazai taimakawa organs dinmu yin aiki
da kyau.

Idan kina shan wellness zaki kyau, zai karamiki lafiya, zai taimakawa organs naki
sosai, akwai so many reviews, wata tace tunda tasha wellness tafara samin ruwa
gaba, wata tace skin nata yay fresh, wata tace gashinta daya karairaye yadawo, wata
tace nonon ta yakara cikowa, banda haka wellness na bada kariya against cancer.

Wellness is the best supplement da ake dashi right now wanda kasashen duniya da
dama sukasha kuma suke recommending ma mutane.

I have good news! Supplier wellness dinan tace namuku albishir duk wanda yasaya
akwai FREE DELIVERY to duk inda kake a Nigeria. You will never regret buying
wellness, zaki saya sanan kisaima maigida nshi shima.
Don sayan wellness contact her by clicking on this link;
wa.me/+2349133427208
******

Yakai almost 5minute tsaye awajen kaman andasa shi maganganun Farrah namai yawo
akai, tunda yake aduka rayuwanshi babu macen data taba rainashi ko takalli
tsabaragen idanunshi ta gayamai magana haka kokuma ta nunamai yatsa sai Farrah,
wanan Yar karaman fulani village girl dinan dayasa Dad yay adopting suka taimaka
mata aka cire ta daga hannun Uncle nata dasuke kokarin kasheta, suka kawota nan
suka bata all the luxury of life, abinda yamafi komi yimai ciwo shine tagamamai
rashin kunyan tsaf tafice bai iya yace uppan ba, kaman an dauremai baki, kaman an
rirrikeshi, nayyy! Ba ahaifi macen data isa tace tafi karfin ZAYN GANUWA ba!
Ba’ayita bane kawai, kuma he will show this girl she’s nothing but a small ant
dazai iya crushing at any time ba, bude dakin da Layla ke ciki yayi ko kallonta
baiyiba yace “get out of my room” sanan yadauki jallabiyan dake kan kujeran yasaka
yasa slippers yafita tana kallonshi cikeda mamaki, side dinsu yayi ahankali yabude
kofa yana kallon mutanen dakin, ganinshi yasa Dad yace “Zayn come come” yakalli Ya
Habeeb dake kallon Zayn shima yace “Habeeb meet my son Zayn, Zayn ga Habeeb yayan
Miemie ne kawar kanwarka” dan murmushin yake Zayn yayi yakarbi hannun da Habeeb ke
mikamai sanan yazauna, anatse Habeeb yace “I am Habeeb Muktar Maryam’s brother,
nakawota tagaida Farrah shine sukasa nashigo, I met with your Mom da Dad they’re
the nicest” dan murmushi Zayn yayi yace “thanks” ahankali Habeeb yace “what did you
study”? Murmushi Dad yayi ganin Habeeb najanshi da hira yadauki magazine yana
dubawa abinshi kaman bayajin meyake fada, ahankali Zayn yace “Business
administration” murmushi Habeeb yayi yace “that’s nice” murya chan kasa Zayn yace
“kaifa” dan murmushi yayi yace “international relation nayi a Saudi, a chan muke
zama, I am basically here for 3yrs assignment saisa muka dawo nan, My Dad is a
doctor just like Mami” gyadamai kai Zayn yayi yana dan murmushin yake yana kallon
sama dayakejin muryan Farrah da Miemie, muryanta sai zaki kaman na mayu, ko lurada
yanda yake kallon sama Habeeb yayi, tashi yayi yace “bari naje Allah yakara
sauki” tashi Dad yayi shima yasa hannunshi a aljihun jallabiyan jikinshi raps na
yan dubu dubu guda uku yaciro yabama Habeeb akunyace Ya Habeeb yace “please Dad
kabarshi dan Allah” yay maganan yana sauri yafita akunyace dan dariyan manya Dad
yayi sanan yakalli Zayn dake tsaye yace “wuce muje murakashi” fita sukayi har mota
suka raka Habeeb yashiga aka budemai gate yafice aka maida gate aka rufe Dad yajuyo
yakalli Zayn yace “kaga haka akeson yara su zama kamilai natsassu, makesure you
form friendship da Habeeb sanan kawuce kaje komamene zakama gemun nan naka kamai
yadawo like normal human beings gemu wato baki, black color” Dad yay maganan yana
kallonshi kaman yanda Zayn din ke kallonshi sanan yajuya zai tafi kaman daga sama
Zayn yace “Dad” tsayawa chak Alhaji yayi yaso yashareshi amman hakanan jiyayi
yakasa yay kewan danshi sosai, juyowa yayi yakalleshi yace “what”? Folding hannu
Zayn yayi akirjinshi babu kunya as usual yanda yake maganan nan nashi yace “Dad
sends that girl what’s her name ma” ya tsaya yana tunanin sunan Farrah kafin yace
“Farrah, send her back to kauyen su, I don’t want her living in our house anymore”
tunda yake maganan Dad ke kallonshi, yanaso yaci riban zancen hakan yasa yace
“why”? Kaman jira Zayn yake yace “sabida batada kunya, she’s so rude and tarainani,
nizata cema banda hankali that dudda she’s 19 but tafini dan 26 hankali, wai tafi
karfina, she’s so ungrateful” yay shiru zuciyanshi na tafarfasa Dad ya kureshi kuri
da idanu batare dayace komiba kawai kallon yanda yake tafarfasa yake, hakan yasa
Zayn yace “Dad say something” dan dariya Dad yayi yace “finally Yar yarinya karama
tafada maka gaskiya, and banga a single lie a magananta ba Farrah tafika hankali
tafika tunani sau dubu, bamu haifeta ba but tafi danda muka haifa daraja mu, Zayn
you are so irresponsible and senseless, and you are very very selfish, Zayn acikin
jirgina kake abubuwan ka, banda haka ina kwance gadon asibiti likita na kokarin
ceto rayuwana kai kanachan kana……” Dad yay shiru dasauri yana runtse idanu cikeda
bakin ciki, kafin yabude idanunshi ahankali yazubasu kan Zayn din dake kallonshi
kyam babu ko kyafta idanu yace “ai kaga irin halin naka, bakasan kunya ba baka
kunyan uban kowa, and banda haka idan kai laifi kafi karfi kace sorry Zayn, dagani
har mahaifiyanka fushi muke dakai amman kaki apologizing so who are you to crucify
Farrah? Kome kayi za’amaka dan haka listen and listen very well, Farrah is going
nowhere daga gidan nan cus nan gidan ubanta ne, sannan kome zata gayama ko zaginka
tayi bazantaba hanata ba dan you deserve it until kai hankali kadawo hayyacinka
idan kaida kanka ka girmama kanka nobody needs to tell her dakanta zata girmamaka,
dan haka go and work on yourself and see wonders” Dad yay maganan yana juyawa yay
flat din Hajiya Fatima da saurin shi zuciyanshi badadi.

Zayn yadade tsaye awajen yana kallon mahaifin nashi sanan tasauke ijiyan zuciya
yawuce flat dinshi, Layla yagani a falo zaune da kaya ajikinta tanashan glass of
milk nashi, ganinshi yasa tabishi dawani kallo, itadai Zayn dinnan na bala’in
biyamata rai, kofa Zayn yanuna mata ranshi abace yace “I’m giving you one last
final warning kada ki kara shigomin daki” ahankali tamike tsaye jikinta yay sanyi
ijiye glass cup din tayi ta taho zuwa inda yake kusada kofa baki tabude zatai
magana yawani daka mata tsawa. “Out” dagudu tafita yamaida kofan yabuga yay sama da
sauri.

Wuraren 6 Miemie da Farrah suka fito rikeda Leda da Mami ta hadamata na atampa da
gyaluluwa Dad yabata kudi sai murna take, murmushi sosai tayi takalli Farrah tace
“I really really like your parents Farrah sunada kirki, nima yaushe zakizo gidanmu
kiga Mommy na da Dady na?” Murmushi Farrah tayi tace “kibari mugama exam muyi hutu
kinga yanzu ranan Monday zamu fara exam bazamu samu lokaci ba” Gyadamata kai Miemie
tayi tace “hakane” ledanta Farrah tabata daga wajen batare datakai wajen motansu ba
tace “bye wuce kitafi” wani kalan kallo Miemie tamata tace “baraki rakani wajen
motan muba” makemata kafada Farrah tayi tace “a’a nidai sai anjima” zata juya
Miemie takama hannunta tana dariya tace “wlh baki isaba sai kinje Ya Habeeb din
kikejin kunya haka iyye ashe kinada kunya, wuce muje kona jaki” babu yanda Farrah
ta iya haka tabita har gaban motan, saukarda glass din motan Ya Habeeb yayi
yazubama Farrah manyan idanuwanshi dasauri ta sudda kanta kasa tana wasa da
yatsunta, tarasa maisa suka hada idanu she use to feel restless ahankali tace
“thanks for coming Ya Habeeb” murya chan kasa yana kallonta still yace “you are
welcome Farrah” dan dago kanta tayi takalleshi hada idanu sukayi dasauri tajuya
tareda ture Miemie dake dariya tana kallonsu tawuce Miemie zata juya tabita dasauri
Ya Habeeb yamata wani mugun kallo hakan yasa ta kwashi ledojinta tabude bayan mota
tasaka sanan tazaga tashiga gaba suka wuce tanata bashi labarin Farrah.

Hanyar flat dinsu tayi daidai zata shiga aka bude kofan Zayn ne yafito yana sanye
dawani short da white V shirt dasuka kamashi ga mamakinta saitaga fuskanshi ya
chanza mata yakara mata wani cika da bala’in kwarjini, dasauri tadauke kanta daga
kallonshi tareda dan komawa baya ta hanyar sauka daga dan staircases din dazai
sadaka da kofan shiga dakin tajuyar da fuskanta gefe tana jira yafito yazo yawuce
ta shiga kamshin dayake na shiga hancinta ita bamatasan yana cikin gidansu ba maybe
yana dakin Mami ne dan tuntuni itada Miemie na dakinta suna hiransu.

Saida yakare mata kallo daga sama har kasa sanan yafito daga dakin yajawo kofa
yarufe kafin yafara saukowa ahankali yana kallonta yana kallon yanda gashinta ke
lilo, yana kallon yanda heart dinta ke beating, tsayawa yayi agabanta tareda maida
hannuwanshi cikin aljihun wandonshi cikin kakkausan murya yace “repeat abinda kika
fada dazu” wani kalan faduwa gabanta yayi amman still tai shiru batare data
kalleshi ba jikinta nadaukan wani kalan sanyi da batasan daga ina bane, kara daga
kafanshi yayi ya matso dab da ita hakan yasa tasaki wani kalan ijiyan zuciya tajuya
dasauri zatabi gefenshi ta wuce dan ko kadan bataso tanunamai tana tsoronshi samata
kafa yayi agabanta ko kadan bata luraba wani kalan baya tayi zata fadi ihu tayi
tareda mika hannuwanta zata chapke shi hannunshi yasa ya kabarda hannayenta datake
kokarin kamashi cikeda mugunta jikake dippp takai kasa tana buge bombom dinta, wani
kalan yatsine fuska tayi awahale tace “wayyooo Allah na Mami” hawaye taji zasu
zubomata tahanasu zubowa ganin yanda yake kallonta kaman jira yake tai kukan tana
cizan lebe tana kokarin tashi ahankali, sosai yake binta da kallo kaman yasami
film, yamata muguntan ne danyaji dadi but baisan mesa ba hakannan yaji kaman shine
yafadi ganin pains a idanunta dudda taki tai kuka jiyayi shima yanajin zafin
buguwan abayanshi he don’t even know why he’s sharing her pain, yaso yamata
lafiyayyen mugunta da saitai regretting zaginshi datayi amman jiyayi bazai iyaba
hakan yasa yasaki gajeruwan tsaki yawuce yabarta awurin tana kokarin tashi, saida
ta tashi sanan tajuyo takalleshi ganin yadanyi nisa da ita yasa tace “kuma Allah ya
isana”! Chak Zayn ya tsaya saikuma yajuyo dawani kalan sauri tashiga hawa stairs
tana waigowa tana kallonshi sai yanzu talura ya maida gemunshi baki saida tabude
kofansu sanan tashiga falon ta tsaya tajuyo takalleshi yana tsaye inda yake yana
kallonta, gwalo tamai tareda ballamai harara tace “inka isa kazo nan kaga abinda
zan maka” wani kalan dariya ne hakanan yaji yazomai yanda tadage tanamai gwalo tana
hararanshi adole sotake tabatamai rai, he finds yanda takemai gwalo da harara so
adorable kaman yaciro wayanshi yamata hoto, murya chan kasa trying to provoke her
shima in the same way she’s trying to provoke him yace “jealousy!” Hakanan jitayi
kaman yakoda mata mari wani kalan abune taji ya tsayamata awuya, kasa cigaba da
hararanshi tayi, anatse yanda yake maganan shi da hausa babu ihu yace “idan kina
sonane kije ki gayama Dad kinga I can help you nadinga tab……” dawani kalan bakin
sauri tace “Allah ya tsareni, Wallahi nafi karfinka, kokaine last man on ea……”
“Daughter kawomin glasses dina akan table” kaman daga sama taji muryan Dad, dawani
kalan sauri tajuyo tareda maida kofan tarufe tana kallon falon gabanta nabugawa
tadauka Dad yana falo ne harta fara tsoro shikenan anji maganan dasukeyi, dawani
kalan sauri tace “to Dad” wajen glass din tayi tadauka sanan tai sama daidai Dad
nafitowa daga wani daki asaman yace “keda Miemie ki ke surutu haka akasa bama agane
mekuke cewa” dan murmushin yake tayi tace “uhn sunma tafi Dad” karban glass din
yayi yace “Mami ta kwanta kanta nadan ciwo, kin iya irin fruit salad don
datakemin”? Dasauri Farrah tace “eh na iya Dad” murmushi yayi yace “to jeki hadamin
zan tafi masallaci nadawo ki kawomin side din Hajiya Fatima” gyadamai kai tayi tace
“to Dad” sauka yayi kasa yana mamakin maganganun dayaji just now Zayn da Farrah
nayi dan actually yanakan stairs yaji, dan murmushi yayi aranshi yace
“Alhamdulillah” sanan yawuce yafita, side din Zayn yayi baiganshi ba hakan yasa
yafito yawuce mosque ga mamakinshi a sahun farko yaga Zayn bakaramin dadi abUn
yamaiba.

SHAFI NA ARBA’IN DA DAYA

THIS BOOK IS NOT FREE❌


Wanan littafin FARRAH 500 ne kacal.
Don magana dani M SHAKUR chat me up directly by clicking on this link;
wa.me/+2347012181461

GUESS WHAT?
Wellness sun bude adashi sabida kowa should be able yasami wellness ta sauki.
Zubi is 3500 every 2weeks, ana bukatan mutane goma. Idan kinaso chat them up

The Wellness by Oriflame routine is designed to support your intake of protein,


dietary fibre and micronutrients, in the right proportions, every day.

A = ACTIVATE
Set the foundation of your routine with vitamins, minerals and omega-3 fatty acids.
These are needed every day to fill the nutritional gaps in your daily diet. You
find them in our Wellness Multivitamin and mineral.

B = BUILD
Boost your defence system, and even build it over time, with the amazing
Astaxanthin, together with bilberry extract and protein. Antioxidants are your
active defense against environmental pollutants and help your body cope with a
hectic lifestyle. Proteins help your body build new cells. You can find these in
our Wellness Shakes.
C = CUSTOMISE
We all have individual needs depending on our age, lifestyle and general wellbeing.
That’s why you should top up your routine with additional nutrition to feel and
look your best. This includes using products like our Wellness soups and bars.

Meanwhile lemme all introduce you to supplement da I think we be solution to all


problems na jikinmu.

Dukanmu nan munsan ORIFLAME is a reputable brand da aka sansu wajen wallafa abu mai
kyau yanzu sunyi Supplement mai suna WELLNESS by ORIFLAME.
Kowa dakuka gani mata da maza muna bukatan some mineral, vitamins da sauransu dazai
helping jikinmu da system namu, supplement dazai karama defense mechanism namu
karfi to protect us from ciwake ciwake, sanan dazai taimakawa organs dinmu yin aiki
da kyau.

Idan kina shan wellness zaki kyau, zai karamiki lafiya, zai taimakawa organs naki
sosai, akwai so many reviews, wata tace tunda tasha wellness tafara samin ruwa
gaba, wata tace skin nata yay fresh, wata tace gashinta daya karairaye yadawo, wata
tace nonon ta yakara cikowa, banda haka wellness na bada kariya against cancer.

Wellness is the best supplement da ake dashi right now wanda kasashen duniya da
dama sukasha kuma suke recommending ma mutane.

I have good news! Supplier wellness dinan tace namuku albishir duk wanda yasaya
akwai FREE DELIVERY to duk inda kake a Nigeria. You will never regret buying
wellness, zaki saya sanan kisaima maigida nshi shima.
Don sayan wellness contact her by clicking on this link;
wa.me/+2349133427208
*******

Monday!
Wuraren 8 saura minti 10 suna zaune a dinning da Mami da Farrah dan Dad na bangaren
Hajiya Fatima Zayn yabude kofa yashigo yana sanye da suit baki ya shirya tsaf da
shirin zuwa aiki yay bala’in kyau hannunshi rikeda jakan laptop, daga Farrah dake
zaune dinning da uniform ajikinta tana breakfsat da Mami dake zaune kusada ita
itama tana breakfsat duk binshi da kallo sukayi, fuskanshi adaure yakaraso kujeran
kusada Mami yaja yazauna ahankali yace “Mami good morning” yay maganan yana kallon
agogon hannunshi sanan yadauki spoon yasaka a abincin da Mami keci yashiga ci yace
“Mami I am almost late” sosai Mami ke fushi dashi amman jitayi zuciyanta yadanyi
sanyi, kula tajawo batare datacemai komiba zata karamai Irish dasauri yace “this is
enough Mami” ta gefen idanu Farrah ta ballamai harara ganin yanda yawani zo yana
cinyema Mami abinci, tashi yayi bayan yacinye yan few Irish dake plate din Mami
kawai yasa hannu tadauki mug din tea din Farrah dake gabanta yakafa abaki atsaye
yana sha dan turo baki Farrah tayi tana kallonshi ranta abace sosai, Mami dake
kallonshi tace “barakace namaka tea ba saina kanwarka zaka shanye, inace Coffee kai
kakesha? Yaushe kafara shan tea”? Ijiye cup din agaban Farrah yayi batare daya
kalleta ba yace “I feel like having tea this morning, bye Mami” yay maganan yana
wucewa ko a single look bai bama Farrah ba, daure fuska Farrah tayi tamau tarasa
maisa yake tonanta da fada, da kyar tasamu tea dinnan yay sanyi yahuce fa, kallonta
Mami tayi ganin tabata rai yasa tace “yakuri bari namiki wani yanzu saina karamiki
ruwan sanyi sabida ki iyasha” tashi tayi tadauki jakanta dake kan kujeran kusada
ita tace “Mami nakoshi banmaso nasha tea dama karnaje muna exam intajin fitsari”
dan murmushi Mami tayi tazo tabayanta tana tayata goya jakan tace “Allah yabada
sa’an exam, take care” murmushi tayi tajuyo ta rungume Mami tace “thank you Mami
naaaa, bye” tasaketa tana wucewa tafice daga dakin tai waje.

Zayn tagani tsaye gaban jeep dinshi yana kallon agogon hannunshi, batasan meyake
jiraba, daukekai tayi takarasa saukowa daga stairs din abinta tana tafiya abinta da
water bottle nata pink a hannu mai bala’in kyau, Layla tagani tafito daga side
dinsu itama tasaka bakin suit kalan na Zayn taci uban heel tana tafiya tana
kwarkwasa ganin Zayn, hakanan ji Farrah tayi ranta yabaci ahankali tace “inama ta
turgude tafadi” aiko kaman yankan wuka turgudewa hill din yayi sai gata akasa wani
kalan kwashewa da dariya Farrah tayi dayasa daga Zayn har Layla sukahau kallonta
dan basuga what’s funny anan ba mutum ya turgude yafadi akasa, harda tsalle Farrah
tahauyi tana juyawa tana rike ciki tana kallon Layla, tashi Layla tayi tana kakkabe
hannunta tayi gaban Farrah dake dariya sosai abinta batai wata wata ba ta kwasa
mata mari jikake fasss, wani kalan mahaukacin ihu Farrah tayi da gidan yawani kalan
amsa ta dafe kuncinta, dawani irin sauri Zayn yataho wajen baiyi wata wata ba
yadauke Layla da mugun mari dayasa saida tashiga tangal tangal zata zube akasa
ranshi abace yace “how dare you slap her is something wrong with you”? Yay maganan
yana kokarin kai hannayenshi biyu yadaga Farrah data tsugunna tana rikeda kuncinta
hawaye nafito mata daga idanu, daidai Mami tafito dan taji ihun Farrah hakama
Alhaji dake kokarin fitowa shima yaji ihun Farrah Hajiya Fatima tarakoshi wajen,
hangosu da Farrah tayi yasa tawani fashe da kuka sosai dan bala’in haushin su
takeji, Dad dason yara har nema yayi yafadi jin kukan Farrah dasauri yakaraso wajen
yana kallon Farrah dake kuka sosai Zayn yarike hannunta ga Layla agefe ranta yay
kitchen kitchen, cikeda damuwa Dad yakama Farrah yace “menene Meya sameki kike kuka
haka daughter” wani kalan fashewa tayida kuka tama kasa magana hakan yasa Zayn yace
“Dad is Layla that slapped her” cikin kuka sosai kaman jira take tace “Dad Ya Zayn
yasata ta mareni kawai dan nafito daga daki ina dariya shine yace ta mareni” wani
kalan bude idanu Zayn yayi yana kallon Farrah jin pure lie, cikin tsananin fushi da
Zayn yadade baigani a fuskan Dad ba yace “wanan wani kalan mugunta ne Zayn for God
sake eh, meta maka? This girl has exam kunsata kuka banda haka batada lafiya and
you” yajuyo yakalli Layla ranshi abace yace “how dare you raise your hand akan
y’ata? Wallahi wallahi duk randa kika kara tabamin Farrah saikin bar gidan nan
nagayamiki, no body touches yarana kowa na gidan nan yasan dokata, kema nadaga miki
kafana dan nasan baki sani ba da daya daga cikin mata nane dayau sunbar gidan nan”
Dad yay maganan yanakai hannunshi kan fuskan Farrah dayay shabe shabe yana sharewa
yace “stop crying ya isa hakanan ya isa” juyawa Mami tayi takoma daki tamaida
kofanta tarufe batare datace komiba, Zayn azuciye yajuya zai wuce Dad yace “zonan
bangama dakai ba kazaci you will go scot free ne? Kai kadan, to dawonan” dawowa
yayi ahankali ya tsaya yana kallon Baban nashi dake gogema Farrah hawaye har
lokacin saida yagama sharewa tass sannan yajuyo yakalli Zayn din yace “wuce ka
kaita school direbanta yafasa kaita kaine zaka kaita” dan kallonshi Farrah tayi
ganin yanda fuskanshi yayi kaman zaiyi kuka yasa taji ranta fess, ahankali kaman
munafuka tace “Dad jakana namin nauyi ciremin” ciremata jakan Dad yashigayi sanan
yamikama Zayn yace “gashi rike mata kutafi yamata nauyi” ahankali Zayn yasaka
hannunshi yakarbi jakan kaman ya barka jakan yakeji, Dad yakalli Layla da kanta ke
kasa yace “kekuma wuce kibi direba yakaiki company idan Zayn yakai kanwarshi
makaranta yataho, wuce dukanku kutafi” wucewa Zayn yayi ahankali da jakanta a hannu
Farrah nabinshi abaya ranta fess kaman an mata kyauta, bude bayan motan yayi ya
jefa jakan nata yamaida yarufe yashiga gaba, ahankali ta taho gaban motan tana
kallon Layla dazata shiga motan dake kaita school suka hada ido da Layla gwalo
tamata sanan tashiga motan Zayn din dasauri tana rufe kofa, wani kalan jan motan
Zayn din yayi dagudu suka fice.

SHAFI NA ARBA’IN DA BIYU

THIS BOOK IS NOT FREE❌


Wanan littafin FARRAH 500 ne kacal.
Don magana dani M SHAKUR chat me up directly by clicking on this link;
wa.me/+2347012181461

GUESS WHAT?
Wellness sun bude adashi sabida kowa should be able yasami wellness ta sauki.
Zubi is 3500 every 2weeks, ana bukatan mutane goma. Idan kinaso chat them up

The Wellness by Oriflame routine is designed to support your intake of protein,


dietary fibre and micronutrients, in the right proportions, every day.

A = ACTIVATE
Set the foundation of your routine with vitamins, minerals and omega-3 fatty acids.
These are needed every day to fill the nutritional gaps in your daily diet. You
find them in our Wellness Multivitamin and mineral.

B = BUILD
Boost your defence system, and even build it over time, with the amazing
Astaxanthin, together with bilberry extract and protein. Antioxidants are your
active defense against environmental pollutants and help your body cope with a
hectic lifestyle. Proteins help your body build new cells. You can find these in
our Wellness Shakes.

C = CUSTOMISE
We all have individual needs depending on our age, lifestyle and general wellbeing.
That’s why you should top up your routine with additional nutrition to feel and
look your best. This includes using products like our Wellness soups and bars.

Meanwhile lemme all introduce you to supplement da I think we be solution to all


problems na jikinmu.

Dukanmu nan munsan ORIFLAME is a reputable brand da aka sansu wajen wallafa abu mai
kyau yanzu sunyi Supplement mai suna WELLNESS by ORIFLAME.
Kowa dakuka gani mata da maza muna bukatan some mineral, vitamins da sauransu dazai
helping jikinmu da system namu, supplement dazai karama defense mechanism namu
karfi to protect us from ciwake ciwake, sanan dazai taimakawa organs dinmu yin aiki
da kyau.

Idan kina shan wellness zaki kyau, zai karamiki lafiya, zai taimakawa organs naki
sosai, akwai so many reviews, wata tace tunda tasha wellness tafara samin ruwa
gaba, wata tace skin nata yay fresh, wata tace gashinta daya karairaye yadawo, wata
tace nonon ta yakara cikowa, banda haka wellness na bada kariya against cancer.

Wellness is the best supplement da ake dashi right now wanda kasashen duniya da
dama sukasha kuma suke recommending ma mutane.

I have good news! Supplier wellness dinan tace namuku albishir duk wanda yasaya
akwai FREE DELIVERY to duk inda kake a Nigeria. You will never regret buying
wellness, zaki saya sanan kisaima maigida nshi shima.
Don sayan wellness contact her by clicking on this link;
wa.me/+2349133427208
*******
Wani kalan mahaukacin gudun da Zayn keyi yasa batasan lokacin dataja sit belt
tasaka ba tana kiran sunayen Allah azuciyanta, ganin yana gab da buge wasu yara yan
makaranta dake kokarin tsallaka titi yasa ta runtse idanunta da karfi tace “Ya
Zaynnnn” Saura kiris yabugesu yawani karkace yabita gefensu ya wuce gabaki daya
titi da yaran akahau ihu, juyawa baya Farrah tayida sauri tana leken yaran dataga
wani mutumi yashigo titin da sauri yakama hannunsu ya tsallaka dasu sanan tajuyo
takalli Zayn daya cigaba da gudu abinshi kaman kan titin babanshi yake, cikeda
tsiwa tace “Ya Zayn nidai in gudu zakayi dani ka saukeni” wani kalan matsiyacin
burki yaci yay parking agefen hanyan sanan yajuyo yakalleta kaman yanda take
kallonshi dan bata zaci sabida ita yaci burki ba cikin kakkausar murya yace “get
out!” Wani kalan zaro idanu tayi takalleshi sanan tajuya takalli kan hanyan dasuke
na farko bama tasan wajen ba, sanan har yanzu sunada dan nisa da school dinsu,
ahankali tajuyo da kanta takalleshi yanda idanunshi sukai ja yasa taji tanama
shakka tai magana hakan yasa tai shiru tareda saukarda idanunta kasa batare datai
motsi ba, wani kalan tafarfasa ranshi yakeyi cikin tsananin fushi yace “bakijini
bane or do I have to repeat myself which I totally hate” ahankali tadago kanta
takalleshi bakinta na rawa sosai ahankali tace “Ya Zayn, uhnn….ban….san…..hanyar
school namu daga nan ba, kuma da nisa na manta da kudi na agida” wani kalan ihu
yayi yadaki sitarin motan yace “I don’t care! Yaran talakawa gasu chan irinku
trekking suke zuwa school duk nisan school din why is your own different? Is it
because kin saba jin dadin kudin Babana!” Yay maganan yana mata wani matsiyacin
kallo, wani abu taji ya tsaya mata awuya hakan yasa takalleshi, gira daya yadaga
mata cikeda iskanci yace “da kina bush dinnan naku da har yanzu bama kisamu daman
zuwa school din dako trekking din zakiyi bama stupid local village poor girl!”
Yadanna mata zagi dayasa taji kuka zai kufce mata amman ta daure tahadiye kukan,
itane stupid local village poor girl, hannunta tasa dasauri tabude kofan motan
tafita dasauri trying to hold down kukan datakeji dantai alkawari bazata kara kuka
agaban Ya Zayn ba, bayan motan tabude dasauri tadauki jakan school nata tamaida mai
da kofan tarufe duk Zayn na kallonta ta madubin gaban motan yace “fine, since you
can’t apologize, I don’t care mtswww” yaja tsaki tareda juya motan yatafi abinshi,
goya jakanta tayi abaya sanan tafara tafiya duk yanda taso ta danne kukan datakeji
takasa dannewa hawaye ne sukahau zubomata daga idanu tana sharewa da bayan hannu
tana tafiya agefen titin ahankali, lokacin datana kauyensu babu kalan zagin da ba
ayimatashi aduniyan nan amman batadamuwa but tabasan mesa yanzu kodan takara wayau
da hankali tafara school tahadu da yammata manya bane amman dai zagin da Ya Zayn
yamata da gorin daya mata sun sosa mata rai, tunda tasami Mami tarage tunanin Maman
ta amman yau samin kanta tayi da tunanin Mamanta sosai hakan yasa kawai ta tsugunna
agefen hanya tadaura kanta kan kafafunta tahau kuka sosai, tunda take arayuwanta
yaune rana na farko dataji inama tasan Babanta, batadamu ba koshi talakane komai
kudi ne ba kawai taso tanuna ma Zayn itama tanada Baba Wanan dayamata gori da
mahaifinshi.

Horn taji ana mata amman she don’t care kawai kukanta take a inda take tsugunne
gefen hanya. “Farrah!” Kaman daga sama taji wata tausassiya murya yakira sunanta
dayasa ahankali tadago kanta da rinannun idanunta, ido da ido tayi da Ya Habeeb
dake sanye cikin suit da white glasses kan idanunshi ko ba’a fadamaka ba kana
ganinshi kasan aiki zashi, ganin itane yasa cikeda mamaki yakalli agogon hannunshi
this is 8:40 na safe, karfe 9 zasu shiga exam, cikeda damuwa yace “what are you
doing anan crying? Where is your driver? Why are you alone?” Tunda yake mata
tambayoyin kallonshi kawai take batasan mesaba samin kanta tayi da fashewa da kuka
sama dana dazu ma, ganin yanda take kuka ga duk wanda zai wuce sai ankallesu yasa
gently ya tsugunna agabanta, ahankali yasa hannunshi cikin aljihunshi yaciro wani
soft tissue kan fuskanta yakai yana kallon jajayen idanunta dasuka cikada hawaye
yashiga sharemata, murya chan kasa yace “stop crying” sanan yakai hannunshi yakama
kafadarta yace “let’s go” tashi tayi ahankali jakan bayanta yacire ya amsa sanan
yakai hannunshi yakama nata, wani kalan taushi taji dakuma dumi a hannunshi, yana
rikeda ita yashige gaba tana biyedashi abaya gaban motan yabude sanan yajuyo
yakalleta yace “get in” ahankali takaraso tashiga ta zauna sanan yamaida kofan
yarufe yabude baya ya ijiye jakanta sanan yadawo ta bangaren driver ya zauna, wani
bottle water ya dauka dake cikin motan shi na ruwan zamzam goran yabude ahankali
sanan yamika mata ruwan yace “drink up” dan kallonshi tayi sanan takalli ruwan,
ahankali tasa hannunta ta amsa takai bakinta ta kurba tasha sanan gently tadan juyo
ta kalleshi hada idanu sukayi murya chan kasa yace “ya isheki?” Gyadamaikai tayi
ahankali, hannunshi yamika mata tasamai goran ruwan aciki ya maida marfin ya rufe
sanan ya ijiye kusadaahi tareda tada motan yaja yana madaidaicin gudu, idanunshi
nakan hanya yace “what happen to you”? Murya chan kasa tace “Ya Zayn ne” da juyoda
fuskanshi yayi ya kalleta har wasu sababbin hawayen sun kawo sun cika mata idanu,
dauke idanunshi yayi da sauri yamaida kan hanya yace “meya miki?” Dan dago kanta
tayi ta kalleshi kaman yanda shima yajuyo suka hada ido batasan mesa ba kaman
idanunshi compelled her into talking, daga A zuwa Z tafadamai abinda yafaru, murya
chan kasa yana kallon hanya yace “where are your real parents”? Dan shiru tayi tana
kallon kan titi kuma ahankali tace “ni bansan Babana ba, amman Mamana tarasu
tabarmu nida Yar uwata itama tarasu saini kadai, su Dad and Mami da Ya Zayn sune
suka ceceni daga hannunsu Baffa na akauye” hannayenta biyu tadaura akan fuskanta
kawai ta fashe da kuka sosai bana wasaba ita tunda take bata tabajin gorin wanda
yacimata rai kaman na Ya Zayn ba, yanaji tana kuka baice mata komi ba harsukakai
school bama tasani ba dan tarufe fuskanta, parking yayi yakalli agogon hannun 9:00
yasan za’adan kara time before exam hakan yasa yay folding hannunshi a kirji yana
kallon yanda take kuka………

Gabaki daya anger rashin kunyan datamai jiya hartana kiranshi stupid irresponsible
boy, da anger shairin datamai this early morning taja Dad namai fada da fushin dasu
Mami keyidashi duka yahada yajuye mata akai, he thought he will feel better dayaga
yabata mata rai amman ga mamakinshi he’s feeling so awful, zuciyanshi yakasa
natsuwa sabida yanda yasauketa kan hanya dudda yakusan kaiwa office dan duka duka
haifi 6 blocks yakai ba dan mugun gudu yake but hakanan samin kanshi yayi dasake
juya kan motan dan yaje ya dauketa daga inda ya ijiye ta yakaita school danta
gayamai tabar kudinta agida dame zatahau motan dazai kaita school gashi batada
waya, dan tsaki yayi yadaki sitarin mota ahankali yace “what’s wrong with me, why
am I feeling bad?” Yatambayi kanshi, dan tsaki yaja ahankali yace “mema nake
biyemata danta batamin rai nima saina bata mata we are not mate why am I even
paying attention to that small girl”? Yaja tsaki abin na batamai rai, kaiwa wajen
daya sauketa yayi ganin babu ita yasa yakashe motan yafito yana waige waige ganin
masu sakama taya iska awajen yasa yay wajensu da sauri baima tsaya musu sallama ba
yace “dan Allah malam kunga wata yarinya Yar makaranta haka tasaka uniform pink and
green da black ajakan makaranta anan” da sauri daya daga cikin yaran yace “wata Yar
faran yarinya haka kaman baturiya bata da tsawo sosai ita”? Dasauri Zayn yace “yes,
tana ina?” Yaron yace “aini na dauka ma tanada iska ne dan ta tsugunna sai kuka
take amman naga tashiga mota ta tafi yanzun nan motan bai jima da tafiya ba”
gyadamai kai Zayn yayi da sauri yace “thank you” sanan yajuya yashiga motanshi ya
bala’in damu wani mota tashiga, takai school wani kudi zata bama mai motan, jan
motan yayi zuwa school dinsu da gudu.

Duk yana kallonta tana kuka yana duba tai saida yabarta tai kuka na good 5min,
daidai time yay clicking 9:05 yakira sunanta ahankali. “Farrah” janye hannayenta
tayi daga jikin fuskanta sanan tajuyo takalleshi ahankali yabude motan yafito
daidai motan Zayn na dannawo filin parking din, bude bangarenta Habeeb yayi sanan
ahankali ya tsugunna gaban motan kaman wanda zai bata hakuri, dan murmushi yayi
yakalli hannunta da handkerchief dinshi keciki yakai hannunshi yazare sanan yakai
handky din kan fuskanta yace “yau nasan dalilin dayasa keda Miemie are best of
friends, ashe kema haka kika iya kukan banza” batasan mesa ba but maganan yabata
dariya dudda kuka take but saida taidan murmushi, shima murmushi yayi daidai yagama
sharemata fuskan sanan yamike tsaye ahankali tareda mika mata hannunshi, Zayn da
tun bude kofan da Habeeb yayi ya hango Farrah jiyayi kirjinshi nawani kalan bugawa
dari dari dududum dum dum kaman ana buga banga yakasa koda kwakkwaran motsi acikin
motan yana kallonsu.

Fuskanshi Farrah ta kalla ahankali lumshe mata idanu yayi sanan yabudesu ahankali
wani kalan natsuwa taji ahankali takai hannunta tasaka acikin nashi fitoda ita yayi
daga cikin motan sanan yamaida kofan yarufe hakan yasa ta jingina da kofa motan,
baya yabude yadauko mata jaka sanan yazo dinta take dan murmushi yayi yace “turn
around” dan juyawa tayi tabashi hannunta yasaka mata jakan sanan tajuyo takalleshi
kaman yanda yake kallonta, cikin wata kalan tattausan murya yace “no more crying,
go inside and write your exam nasan kawanki na chan tadamu bata ganki ba” gyadamai
kai tayi ahankali sanan tawuce yabida da kallo, tsayawa tayi kaman ance ta tsaya
saikuma ahankali tajuyo takalleshi hada idanu dasukayi yasa ta sunnar da kanta kasa
da sauri tashiga wasa da yatsunta ahankali tace “Thanks Ya Habeeb” wani cool smile
yasakin mata yace “take care Farrah” dan dago idanunta tayi ta kalleshi batasan
murmushi tasakin mai akunyace sanan tajuya da sauri tawuce tashiga cikin school.

4️⃣ 3️⃣
4️⃣3️⃣

Wani kalan zafi da Zayn yaji kirjinshi namai baisan lokacin dayakai hannunshi kan
kirjin yana wani kalan shafawa ba yana bubbugawa yana nishi da sauri da sauri
idanunshi sunyi jajir, jin numfashi shi na neman daukewa ganin yanda Farrah tasakin
ma Habeeb wani kalan murmushi tawuce tashiga school yasa baisan lokacin daya bude
case din motanshi ba yaciro kwalin tabanshi dake wajen yabude da sauri hannunshi
har rawa yake yazaro kara daya yakai baki yadauki lighter yakunna tabar sanan ya
cillar da lighter anan cikin motanshi ya zuki taban yawani fuzoshi waje yana kallon
yanda Habeeb ya tsaya yana kallonta harta shige cikin school wani kalan bude
motanshi yayi yafito ko maida motan baiyi yarufe ba tsabagen wutan bala’i dake
cinshi yataho yana tafiyan nan kaman sarki ya dumfaro inda Habeeb yake daidai
Habeeb najuyo wa daidai shima yana tsayawa chak agabanshi Saura kadan suci karo
Habeeb yakoma baya da sauri yana kallonshi, fuskanshi yadanso yabace mai saikuma
yaganeshi Zayn ne yana sanye cikin shiga na suit kaman shi bakinshi da taba yanasha
yanama Habeeb din wani kalan kallo ya fuzo hayakin taban fuskanshi, dan lumshe
idanu Habeeb yayi sanan yabudesu ahankali tareda sakin dan murmushi yamikamai hannu
yace “Hello Zayn” wani banzan kallo Zayn yamai tundaga kai har zuwa hannun dayake
bashi sanan yazaro karan taban daya gamasha yawani jefar akasa nan gabanshi sanan
yakalleshi strictly yace “this should be the first and last time zan ganka tareda
kanwata cus I don’t appreciate when strangers are talking to her” yawani juya
tareda bashi baya, ahankali yace “take this as a warning” yawuce fuuuuu yashiga
motanshi yaja dawani mahaukacin gudu da saida security makarantan suka fito da gudu
dan sun dauka hatsari akayi, Habeeb yadade tsaye awajen yanabin sahun tayan motan
Zayn da kallo sanan yabude motanshi ahankali yashiga yatada motan yawuce.

Har yakai office Zayn yakasa dawowa daidai, ana gaidashi amman ko mutum daya bai
amsaba dan zai iya firing mutum lift yashiga direct yawuce office din Babanshi
dayaga Layla zaune wajen secretary suna hira dan dole sai Zayn ko Uncle sunzo ne
zaa iya bude office din, ganin Zayn yataho fuskanshi ba rahama yasa ta tashi
ahankali zata biyoshi yawani slamming door din tareda saka key yace “I am on DND
secretary” dasauri tace “yes sir” wani abu Layla taji ya tsayamata awuya Wanan
wulakanci har ina.
Fadawa kan dogon couch din office din yayi ya kwanta tashi zaune yayi dasauri har
lokacin bayajin dadi, mikewa yayi yawuce water dispensing machine yadeba ruwa mai
sanyi yasha still yakasajin sanyi aranshi. “Why why why I am feeling bad?” Ya
tambayi kanshi dasauri, yarasa maisa yakasa manta yanda yaga Farrah nama Habeeb
murmushi, kishi kishi ne, haushi haushi ne, duka jiyake, he just feel her smile
belongs to him, shi kadai ya chanchanta datama kuka, sanan tama dariya all, tana
gama exam dinnan ma zaima cireta daga school din yamaidata wani sabida yarabata da
wachan yarinyar friend din nata da Yayanta shi yama manta sunansu, in the entire
history na life dinshi yaune rana na farko da abu ya batamai rai yana cikin damuwa
yaji ya tsani komi sex din baimaso ma yayi, normal shi yanda ranshi yake abacen nan
dako secretary Dad dinnan ne da yanzu ya danneta harsai damuwanshi taragu, wani
kalan mugun tsaki yayi ya kwanta flat akasa akan centre carpet na office din yana
kallon agogon bangon dakin, ai 12 zasu gama exam, before 12 yana school din zaiga
ubanwa zatama murmushi.

11:40 dot yay parking motanshi gaban school dinsu motanshi na facing cikin school
premises din, dayake ankusan tashi the gate is wide open, kara karfin AC cikin
motan yayi yana kallon cikin school din Farrah yagani tafito daga cafe dinsu da
gudu tana dariya sosai tana rike da two chocolate a hannunta Miemie na biyota itama
tana gudu tana kokarin kamata, wani kalan ijiyan zuciya yasauke ahankali yay
folding hannunshi a kirji yana kallonta, tundaga kan black cover shoe da white
socks din dake kafanta fes fes dasu, sai skirt na school din green daya fara daga
guiwanta zuwa waist, pink school shirt dinta tai zanzaro da rigan babu jacket
ajikinta sai hulan beret kadai hakan yasa kana iya ganin tufkin kalabanta datayi
takama dawani pink ribbon 🎀 mai kyau a akanta, she looks so beautiful batada wani
kiba da tsayi but tanada the world best perfect shape, wani kalan tight waist
gareta and she’s so booby dan yanda take gudun ma kaman zasu fito daga riganta,
chapketa Miemie tayi hakan yasa dukansu sukai kasa kan grass carpet tana kokarin
kwace kanta tana dariya amman takasa, dan lumshe idanu Zayn yayi kadan sanan
yabudesu ahankali yace “she’s definition of fearless and weak” yafadi yana tuna
lokacin data taimakeshi akauyen su yana kallon yanda dimples dinta ke lotsawa he
just wish kaman kada tadaina dariya har abada.

Ringing bell da akayi yasa suka tashi dukansu da sauri sukai sama basu wani jimaba
yaga saukowansu dukansu sun goya jakunkunan su abaya sai jacket dinsu sun rirrike a
hannu suna tahowa gate suna hira, suna fitowa gate idanunta suka sauka kan motan
Zayn wani kalan bakin ciki taji ya saukan mata azuciya dasauri takalli Miemie tace
“Miemie akwai 1k a hannunki”? Girgiza matakai Miemie tayi dasauri tace “bakinsan
bani zuwa school da kudi ba” ganin yanda fuskanta yayi yasa Miemie tace “menene”?
Kallon Miemie tayi kaman batason tai magana saikuma ahankali tace “I hate Ya Zayn
Miemie kuma shine yazo daukana banson nabishi” bangaje mata kafada Miemie tayi tace
“common I know brothers can be so annoying amman don’t hate them, hate is a strong
word, muje nakaiki kutafi ni direban mu baimazo ba” makemata kafada Farrah tayi
tajuya zata koma cikin school tace “bazan bishi ba gwara naje wajen principal
takiramin Mami aturomin direba yadaukeni” hannunta Miemie tarike tana kallon
fuskanta trying to understand something ahankali tace “Fairy” dasauri tajuyo
takalli Miemie hawaye Miemie tagani sun cika mata idanu hakan yasa ahankali tasaki
hannunta takoma cikin school, Zayn dake kallon komi bude motan yayi yafito tareda
maida kofan yarufe Ya dumfaro inda Miemie take a tsaye tana kallonshi murmushi tayi
tace “good afternoon Ya Zayn” dan murmushi yasakin mata yace “Ya exam”? Murmushi
tayi tace “fine Ya Zayn why is fairy angry with you? Ya Zayn kasan Fairy always
wears the strong girl mask but she’s so fragile and weak, yau tunda tazo school she
has been so moody dazun nan nama samu tai dariya is like yau taci kuka, Ya Zayn
please tell her sorry zaka Gaya mata”? Dan kallon Miemie yayi sanan ahankali yace
“wuce kitafi your driver yazo, sai gobe” gyadamai kai tayi tawuce, shikuma yawuce
cikin school din yay sama, tana zaune ita kadai a class dinsu dantaje office din
principal a kulle kawai tazo ta zauna tana wasa da yatsunta, kamshin turaren shi
kadai taji tasan yana cikin ajin hakan yasa taki dago kanta tacigaba da fidgeting
fingers nata.

Yadade tsaye akanta yana kallonta kaman bazaice komiba saikuma chan yadanja tsaki
tareda sosa gaban goshinshi yace “do I have to carry you kafin kisan I am waiting
for you” shiru tayi kaman batamasan akwai mutum awajen ba, ahankali yace “I will
count 3 idan baki tashi ba I will carry you” yay shiru yana kallonta still amman ko
gezau batayiba, ahankali yace “One! Twwoooo!” Yana kallonta still ganin ko motsi
batayiba saima wasada yatsunta datake dan kaman gani take bazai iya daukanta acikin
school ba yasa yace “three time up” kawai yakai hannayenshi kan kafadanta, ihu tayi
ta bugemai hannu tace “stop touching me Ya Zayn karka kara kai this your dirty
hands kan jikina nagaya maka” idanunta ya kalla kaman yanda take kallonshi da fushi
sosai sanan yakai hannayenshi saitin fuskanshi yakalla hannunshi very clean sanan
yakalleta yace “hannuna ne masu datti” cikeda dakewa tace “duk hannun da ake taba
kare da doki dashi ai hannun yafi kowani hannu datti dan haka kada kasake katabani”
dan lumshe idanu yayi sanan yabude su yakalleta yanda take kallonshi kaman zata
dakeshi cikeda rashin kunya da fitsara yasa yadan cije lebenshi, cikeda tsokana da
son yakara gumamata murya chan kasa ta yanda babu wanda zai iya jinsu saisu yace
“you’ve been like this since when I suck th……” yakai yatsanshi zai pointing boobs
dinta dasauri taja baya tace “Zayn!” Dasauri shima azafafe yace “Farrah!” Dan
yatsine fuska yayi yace “what is your headache I am a guy I can touch any lady
danaga dama fuck any girl danaga dama, why are you so bitter sabida kingani da
Layla? Kina sonane do you want me to marry you?” Wani kalan kallo datamai yasa
yadan saki murmushi tareda dagamata gira daya ganin yanda tacika tai fam yay wani
kalan smirking yace “I can actually manage you you are not that bad dudda you are
so local ke Yar kauye ce, zan iya ijiyeki agida yammata na kuma awaje ina hutawa
dasu cus I don’t think zaki iya bani sex yanda nakes………” wani kalan kai hannuwanta
biyu tayi ta taushe kunnuwanta tana runtse idanunta jikinta ko’ina yafara vibrating
tanajin wani iri sosai she knows what sex is, ko school dinnan nasu sunyi
reproductive system a biology kuma banda haka itada Miemie dawasu yammatan class
dinsu sunyi discussing sex dudda ita batace komiba but she heard everything, da
kyar tace “I hate you Ya Zayn! Baran taba aurenka ba ko kaine last man on earth, I
hate namiji mai shaye shaye da bin mata kullum kana warin taba, I hate you cus
bakada kunya” dan tabe baki yayi yana kallonta daga sama zuwa kasa yace “your body
says the opposite weak girl kawai, wuce muje kafin nai maganin Wanan bakin naki
dakikemini rashin kunya dashi” makemai kafada tayi har lokacin hannunta nakan
kunnuwanta tana komawa baya, dan murmushi yayi yace “you asked for this” yay kanta
azafafe kafin taceme yakai hannunshi kasan hammatan ta yawani dagata sama kaman zai
shillata ihu tayi amman ko ajikinshi yawani hadata& da jikinshi

4️⃣ 4️⃣
4️⃣4️⃣

Kama hannayenta yayi yakaisu tabaya yahada yarike ya mannesu akan bombom dinta
hakan yasa tai ihu tace “Ya Zayn kasakeni kaga za’azo aganmu” kallon fuskanta yayi
ganin yanda take kallon kofan ajinsu dukta rude, tabe baki yayi yace “and so?”
Dasauri takalleshi tai kini kini da fuska kaman zata fashe da kuka, gira daya
yadaga mata yace “ba rashin kunya kikemin ba kin rainani” wani kalan hararanshi
tayi da manyan idanunta kaman zatai ihu tace “to ka saukeni mutafi zan bika”
girgiza mata kai yayi yace “wlh ahaka zan daukeki har waje” yana maganan yajuya
hannunshi daya yasa ya sunkuci jakanta kan table ya rataya akafadanshi yacigaba da
tafiya yace “yarinya kaman paper better be eating inba hakaba haka all your mate
zasuyi girma su barki” turo baki tayi tace “baruwan ka dani, ka saukeni nayi tafiya
da kafata nidai” batare daya kalleta ba yace “anki din” yafice da ita daga ajin,
kokawa tashigayi dashi cikeda masifa kaman zatai hauka tace “Ya Zayn ka saukeni wai
sai anganmu banson haka, nace kadaina tabani, ka saukeni” yana tafiya da ita
effortlessly yace “idan kin isa ki sauke kanki kome zakiyi bazan saukeki ba dan I
gave you the chance baki daukaba” ganin sun fara sauka daga stairs kuma tasan akwai
student akasa yasa ahankali tace “Ya Zayn to kayakuri bazan kara maka gardama ba”
tsayawa yayi chak kan stairs din yakalli fuskanta itama kallonshi take tai tsuri
kaman bazata cijeka ba kasamata hannu abaki, ahankali yace “I thought ai barakice
nayakuri ba stubborn girl kawai” dauke kai tayi dasauri dan batasan mesa ba
idanunshi namata wani iri, ahankali yaduka yasauketa dirkowa tayi da sauri tajuya
zata wuce yace “come back here waye dan aikin ki dazai daukan miki jakan ki” wani
kalan bakin ciki ne yacikata ciki kaman tadakeshi takeji, juyowa tayi tajuyar da
kanta gefe tareda mikamai hannu akumbure tace “bani jakana” binta yayi da kallo
saikuma yadanyi murmushi yarasa maisa yanda take kumbure kumburen nan tana nuna
tanajin haushin shi abin is so cute to him, kodan baitaba samin abokin fada
arayuwanshi bane oho, ganin taki kallonshi ta juyarda fuskanta gefe tana wani
mikamai hannu yabata jakanta yasa yace “nine kika tsana” bata ankaraba kawai yaduka
yadauketa chak kaman yar yarinya ihu tahauyi tana shila kafa tace “Ya Zayn nika
saukeni wlh ka saukeni kada kafita dani nagayamaka” murya chan kasa yace “better
save your breath” kawai yafice da ita suka shigo school premises din ga students
wasu na basket ball wasu na wasa, wasu na ciye ciye duk aka juyo ana kallonsu
dawani kalan sauri tajuyar da fuskanta ta manna a kirjinshi tai lamo tana nishi
ahankali kaman zata nutse akasa dan kunya gashi ya tsaya chak kaman soyake aganta
aganeta intentionally yaki tafiya.

Security makarantan ne sukazo da sauri daya yace “sir what happen? Is she sick
again” dan yagane Farrah, dan murmushi Zayn yayi yasaci kallon fuskanta data manna
akirjinshi yace “lafiyanta ka……..” jin zai tona mata asiri yasa ahankali tafashe da
kuka dasauri daga Zayn har security suka kalleta har lokacin fuskanta na manne
akirjinshi, dasauri security yace “Ayyah sorry, Sir I think ku kaita asibiti abata
proper check up dan exam suke” gyadamai kai Zayn yayi yawuce abinshi yana murmushi
kukan makircin datayi nabashi dariya.

Fitowa sukayi yay wajen mota da ita, saida yabude kofan motan sanan yakalleta yace
“sauka daga jikina drama queen kafin na jefar dake” dirkowa tayi daga jikin nashi
da sauri tashiga motan tana turobaki, girgizakai kawai yayi yamaida mata kofan
yarufe ganin taki rufe kofan yabude baya ya jefa jakanta sanan yadawo yashiga gaba
ya zauna tareda kallon agogon Rolex din hannunshi dan tsaki yayi yace “you just
waste my today gabaki daya, stupid girl” yajuya tareda hararanta, batare data
kalleshi ba ta ballamai hararra tana magana ciki ciki tace “ni ba stupid girl bane
kaine stupid boy” dasauri yace “what? Speak louder” juyamai kai tayi tana kallon
hanya hakan yasa ya kunna motan yaja motan ahankali yana tafiya, bini bini yana
tuki yana kallonta, baisan mesa ba but he’s just happy sosai.

Suna kaiwa gida kafinma yakarasa parking tabude kofa tafice tai side dinsu da
sauri, saida yagama parking sanan yakashe motan yafito, jakanta ya kalla sanan
yadaga kai yakalleta yanda take sauri zata side dinsu sanan yanuna kanshi da hannu
yace “is that gurl turning me into her servant or what nita barma jakanta” ya
jinjina kai abinma mamaki yake bashi, wucewa yayi yafara tafiya saikuma yay kwafa
yadawo yabude bayan motan yasa hannu yadauki jakan yarataya akafadanshi sanan
yamaida kofan yafara tafiya yataho zuwa side dinsu, ahankali yabude kofa da sallama
abakinshi chan kasa, Dad da Mami ne zaune a falo Mami na gyaramai kumba duk suka
dagokai suka kalleshi, daure fuska yayi tamau yace “Afternoon Paps & Mami” yajefa
jakan kan kujera yajuya zai fita Mami tace “Zayn” ahankali yajuyo yana tsaye wajen
kofan, ahankali Mami tace “have you had lunch” girgiza mata kai yayi yace “no Mami”
murya chan kasa tace “zokaci kafin ka koma” gyadamata kai yayi yataho ciki satan
kallonshi Dad yayi gani yayi yaron nashi ya rame ma sosai.

Zama yayi ahankali a dinning Mami tace “when was the last time kaci tuwon
shinkafa”? Dan kallon fuskan Mami yayi yace “I can’t remember” zubamai Mami tayi da
lafiyayen miyan busashen kubewa yaji kifi tasamai spoon dan tasan bazaici da hannu
ba, sanan tawuce takoma wajen Dad tacigaba da yankemai kumban, saukowa Farrah tayi
bayan ta chanza kayan makaranta tasa wani Riga da skirt na kanta black and white
dasuka mata kyau ko dankwali bata daura ba ko kadan batasan Zayn na dinning ba falo
ta sauko kaman zatai kuka tace “Mami yunwa” Mami dake yankema Dad kumba tace “jeki
zuba yana dinning” juyawa tayi zatai dinning Zayn tagani zaune yana cin abinci,
daure fuska tayi tawuce dinning din ko kallonshi batayiba shima haka ta dauki plate
ta saka tuwo tazuba miya da namomi daban daban sanan ta zauna adayan side of the
dinning tafara ci Zayn yadan saci kallonta namomin dayagani tazuba saida yasa
yakusan tuntsirewa da dariya, ijiye spoon din yayi bayan yaci just little dan shi
he’s not a of su tuwo sanan yamike yana rike da glass cup na juice kaman zai zaga
ya ijiye wani abu yana zuwa ta bayan Farrah bata ankaraba kawai hannunshi tagani
cikin plate na abincin ta ya kwashi namomi iya naman da hannunshi suka iya kwasa
dabaisan guda nawa bane, zabura tayi ta mike tareda kwala kara, tace “Mami, Mami
kinga Ya Zayn ya debe mini namomi na ko”? Dasauri Zayn yatura namomin abakinshi
daidai Mami da Dad najuyowa suka kallosu wani kalan kwarewa Zayn yayi dayasa yafara
tari ya watso namomin waje Farrah tahau dariya sosai, Dad yataho wajen harda gudu
yakama Zayn din yana bubbugamai baya yace “sorry son, bani ruwa Farrah” ruwan ta
tadauka tabama Dad, Dad yakarbi ruwan zaikai bakin Zayn dasauri Zayn yature ruwan
yace “bazan sha ruwanta ba Dad” dariya sosai Farrah tayi harda tsalle tamai gwalo
tace “eh nima banso kashamin ruwa kasha naka” tsayawa daga Mami har Dad sukayi suna
kallonsu juice dinshi Zayn ya kwankwade tass sanan tarin ya tsaya, yakalli Dad yace
“Dad kar akara bari tana kwasan nama haka, all she knows how to do is cin abinci
babu abinda ta iya” murgudamai baki Farrah tayi yajuya yafice daga dakin fuuuu.

Dad yakalli Farrah dake tsaye har lokacin tana murmushi yace “cinye abincin to azo
agyara wajen” gyadama Dad kai tayi dasauri tazauna tace “Dad ni zan gyara dazaran
nagama ci, na iya ai ko Mami” Gyadamata kai Mami tayi, Dad yadawo ya zauna, mota
Zayn yashiga yafice harzai wuce masallacin su nawaje sai kawai yatuna baiyi salla
ba, dan yatsine fuska yayi zagin Farrah na fadomai arai takirashi stupid
irresponsible boy&, zai nuna mata he’s responsible kuma yasan abinda yakeyi.

4️⃣ 5️⃣
4️⃣5️⃣

Wuraren 10 aka budema Uncle gate yashigo gidan yana kallon ko’ina he can’t wait for
lokacin da all this money will be his, saiya gina gidan dayafi wannan kyau yay
alkawari, bari Yaya yayama zaman gidan da akasa yayi a asibiti yahuta yadawo office
zaisa yakira lawyer shi, anyway mema yasa yacemai yazo da sassafen nan haka.
Wuraren 10 Uncle yashigo falon Mami, tana zaune ita kadai tana duba wani medical
book hakanan ga farin glasses a idanunta, gaisawa sukai da Uncle dake sanye da
manyan kaya yace “Mami ina Yaya”? Sama Mami ta nunamai tace “yana dakinshi asama”
daidai lokacin Dad yahau saukowa daga stairs yaci manyan kaya farare yana kamshi,
kallonshi Mami tayi tace “I thought you are still on bed rest ina kuma zaka”? Wani
kalan murmushi yayi yazauna kusada ita yace “I will tell you about it idan nadawo
yanzu baga Uncle din danki ba he will take care of me don’t worry” kallonshi Mami
tayi kaman zatai magana saikuma tai shiru, tashi Dad yayi hakan yasa Uncle shima
yatashi yadubi Mami yace “tom saimun dawo” “adawo lafiya” dukowa Dad yayi ya manna
mata peck a goshi yace “smile for me Matata” dan murmushi tamai hakan yasa yace
“tom natafi, idan Zayn yadawo daga wajen aiki kice nace kada yafita yajirani”
gyadamaikai tayi tana kallonshi yafice daga dakin.

Saida suka shige jeep din Dad bodyguards suka rufo kofan sanan Uncle yadubi fuskan
Dad yace “Yaya wai ina zaka ka kirani karfe biyun dare kaga yanda naji tsoro nazaci
wani abu yama sameka ne, ance kadinga bacci maisawai baka iya bacci, me kake tunani
haka”? Dan ijiyan zuciya yasauke ahankali yace “tunanin Zayn kehanani bacci” yadaga
kanshi yana kallon bodyguards dinshi dake tuki ahankali yace “when we get on board
we will talk about it” gyadamai kai Uncle yayi haka dukansu suka zauna sukai jugum
har airport, wannan karan private jet suka shiga saida suka tashi sanan Uncle
yakalli Dad dayay nisa atunani yace “Yaya wai ina zamune? Yaya tell me what is
going on, wani abu yakuma faruwa ne ko Zayn yamaka wani abune Dan Zayn ne kadai
kesa kashiga irin wannan damuwan aduniya” dan ijiyan zuciya Dad yasauke ahankali ya
kalli Uncle yace “nayi magana da governor Adamawa yanzu haka motoci na jiranmu a
airport dashi gwamnann inaso naje kauyen nan na nemama Zayn auren Farrah, inaso
adaura Auren!” Wani kalan kallonshi Uncle yayi gabanshi na bugawa ahankali yace
“did Zayn know about this?!” Girgixamai kai Dad yayi yace “hatta mahaifiyar shi
batasani ba dan banson any abu dazai batamin hukuncin dana yanke bayan angama komi
nakoma gida zan gayamusu” daga Uncle har Dad din shiru sukayi suna kallon juna,
murya chan kasa Uncle yace “Yaya kasan aure baya gaban Zayn, banda haka ayanda Zayn
yake tayaya zai iya rike Farrah amatsayin mata, bama wannan ba kanaganin Zayn zaiso
Farrah she is just 18, Yaya anya wanan decision din naka is right kuwa?” Shiru Dad
yayi kafin ya sauke ijiyan zuciya yakalli Uncle yace “bayan abinda yasameni dan
zaman gidan nan danayi na hutu I was seriously praying har istikhara nayi kan Zayn
bawai hakanan natashi zan hada aurensu ba naga abubuwa da dama na sign da alamomi
da Allah ya nuna mini dayasa na natsu da hukuncin dana yanke kan shi da Farrah, da
ko maganan kirki basayi but kwanakin nan suna magana suna wasa suna tsokanan juna
and nasan is a sign Allah ke nunamin I know what I am doing” yay shiru, sanan
ahankali yace “bayan abinda yafaru fushin da ni da mahaifiyarshi mukayi dashi yasa
yadan natsu at least bai kara zuwa club ba, akwai mutane danasa ana binshi duk inda
yashiga sabida yanzu dakanshi yake driving kar wani abu yakara samunshi yasa bai
hiring security personnel sudinga binshi dan har yanzu ban manta cewa akwai people
out there dasuke son hurting mini yaro ba, yabar zuwa club ko gidan banza, daga
office sai school nasu Farrah kawai yake zuwa haka suka gayamin, yadan fara salla
yanzu, yadawo da gemunshi baki, sanan tabama yarage sha sosai though yanasha bawai
yadaina bane but yaragu, bansan ko nine ke suspecting nashi ba but I’ve seen him
making advances on Farrah!” Yay dan shiru, ahankali Dad yace “da Zayn yama Farrah
wani abu gwara na aurar mishi da ita, she’s very young tarayyansu I believe shine
sanadin shiryuwanshi dan na nemi zabin Allah kafin nai abin nan, naki fadama Mami
dan nasanta bazata taba yarda ba, I know my wife sosai, saisa kaga I am doing this
all on my own, kaima I need you to support me” gyadamai kai Uncle yayi yace “to
Yaya are you planning on suyi moving zuwa gidansu ko mene” girgizamai kai Dad yayi
yace “for now suna gabanmu, we will be monitoring them, Zayn is still 26, inaso
nagane menene so, inaso yay developing strong affection for Farrah, yarona baitaba
soyayya ba, baitaba son wata ba tunda yake saisa nakeso yaso Farrah matuka ta yanda
sonda yakemata zaisa ya chanza, Zayn is a good person idanmu iyayenshi bamu iya mun
fito da that good side of him outside ba I believe Farrah can, just trust me”
gyadamai kai Uncle yayi ahankali &yace “shikenan Yaya Allah yabada sa’a.

4️⃣ 6️⃣
4️⃣6️⃣
12 suka sauka a airport din garin, wasu manyan government cars ne sukazo daukansu
da governor Adamawa da kanshi yazo ya tarbi Dad duk gaisawa sukai sosai sanan aka
shishiga mota aka kama hanyan akauyen su Farrah da already tuni security personnel
sun cika kauyen dan yau sanadin Dad Gwamna zai taka kafanshi a wannan kauyen.
Kusan tafiyan 2hrs yakaisu har kauyen.

Mai gari dawasu manyan mutanen gari ne suka tarbesu sanan aka hadu aka wuce falon
mai gari, duk aka zauna kafin kace me mutanen kauye sun taru agaban gidan mai gari
ana yada cewa gwamna yazo, saida sukadan natsu sannan Dad yafadi wanda suke nema
tukunna da sauri Mai gari ya aika aje akira Malam yazo fada yanzun nan kada yabata
lokaci.

Malam na zaune kan tabarma yanacin dafadukan shinkafa da wake dan yanzu rayuwa tai
kyau tun kudin da Alhaji yabashi yanzu agarin sune yangayu bayan gidan mai gari,
dagashi sai Rakiya ne agidan Inna as usual tanachan gidan nai gari sallama dayaji
anata bugawa a kofar gidansu yasa yahakura da abincin yamike yana zura silipas yace
“waye, ganinan zuwa” butanshi yadauka yakafa abaki yasha ruwan sanan ya ijiye yay
zaure yabude kofa, ganin yaran mai gari Madibbo da babban aminin mai gari yasa yace
“ah’ah Tanimu da Modibbo ne, Meya kawoku nan” Tanimu dake kallonshi yace “munyi
manya manyan baki a rugar nan, mai gari na neman ka yanzun nan” dan zaro idanu
Malam yayi yace “incedai Lafiya” dasauri sukace “lafiya lau muje ance kada mubata
lokaci” gyara riganshi Malam yayi yace “to shikenan muje” yana biyedasu abaya har
zuwa gidan maigari dayaga kusan duka mutanen karkaransu agaban gidan ga yan sanda
nataresu kada su shiga, suna zuwa yaga anbarsu sun wuce faduwa gabanshi yayi yana
tunanin mesukayi, suna shiga falon yaga Alhaji (Dad) da wanan kannin nashi (Uncle)
dayama ganinsu yaganesu wani bakin yawu yahadiye yana addu’a Allah yasa badai sun
gaji da Farrah sun dawomai da ita bane tunda tabar gidan nan gidan yanzu kaman
anjanna more kudinsu suke sunaxin dadi hankalinsu kwance yana zaman lafiya da Inna
abinshi idan sun dawomai da Farrah ai yashiga uku, waje yasamu ahankali yazauna duk
jikinshi yau wani kalan sanyi yace “barkanku da war haka Alhaji dafatan kun iso
lafiya, ince bawani abu Farrah tayi kuka dawo da ita ba”? Yay maganan yana karabin
falon da kallo yana neman Farrah, murmushi kowa na falon yayi Maigari yace “ba
abinda yakawosu ba kennan, abinda yakawosu yafi karfin wannan” wani kalan yankewa
gaban malam yayi yafadi yakara kwalalo idanu yace “tooooh” gyaran murya Dad yayi
yace “to Alhamdulillah da Allah yasadamu anan wajen gabaki daya” yadanyi shiru
yanadan girgiza kai kafin anatse yadubi gwamna yace “gwamna wato kaga Allah yanada
yanda yakeyin abubuwan shine sai yanzu nakara gasgata hakan rabo ne yakawo Zayn
wanan gari” murmushi gwamna yayi yace “rabone kam yaron dako hanyan dazaibi yazo
adamawa bai saniba balle kauyen kudiri” dan murmushi Dad yayi sanan yakalli Malam
yace “Malam kasan nai adopting diyarka abisa ka’ida na shari’a dudda hakan bai
dauke cewa amusulunce kaine mahaifinta mai asalin iko akanta ba tunda kaine yayan
mahaifiyarta uwa daya uba daya saisa yau natako nazo garin nan domin ka” gyadamai
kai Malam yayi yana kallonshi shi kawai kalman dayace yake bala’in tsoronji shine
suce sun dawo da Farrah kokuma sun gaji da ita zasu maidota, Allah ka dawwamar da
ita achan Malam yay addu’an azuciyanshi.

Anatse Dad yace “Malam namo nemawa yarona daka sani Zayn, wanda diyarka Farrah ta
taimakamawa awanan gari, nazo nemama d’ana Auren yarka Farrah idan ka yarda”
“waiiii!” Malam yafadi yana goge gumin dake ketomai yashiga murmushi yace
“Alhamdulillah Alhamdulillah, yooo Alhaji idan ban baku Auren yarnan ba wayema zan
bamawa” yasake washe baki yace “kuda kuka mata sutura sannan ni kawunta ma kukamin
suruta ai nafadiwa mai gari shatara na arziki dakukamin dan haka Alhaji amatsayina
na jinin Farrah, amatsayina na Kawu kuma Uba awajenta nabaku Farrah, ni so samune
ma adaura Auren yanzu kubani sadakinta tunda ga mutane daman makil awaje ko mai
gari” Malam yay maganan yana washe baki, mai gari ya gyadamusu kai yana murmushi
yakalli Modibbo dake gefenshi yace “jekira Alaramma” dasauri Modibbo yatashi,
Gwamna yabada ordwr anshigo da goro biscuit da alawa da abubuwa da yawa wanda yasa
aka siyo aka loda a booth din mota tun da safe yau dama, nan aka shiga shigo da
abubuwa Dad sai washe baki yake yakalli Uncle dake zaune dunkum kaman dusa yace
“ciro wayanka kai video komi” gyadamai kai Uncle yayi yaciro wayanshi, Gwamna yace
“abar mutane su shigo” kafin kacema fadan yacika makil wasu awaje wasu ta window,
liman yatashi atake aka daura aure tsakanin ZAYN GANUWA && FARRAH MUHAMMAD akan
sadaki miliyan goma!.

4️⃣ 7️⃣
4️⃣7️⃣

Zaune yake a office din Dad yana sanye cikin wani black suit dayamai kyau bana
wasaba idan kaganshi da farko baraka yarda Zayn bane dan he’s so concentrating,
tunda Dad yabashi aikin nan sai yaune ranan dayasan yazauna ma aikin dan murmushi
yayi yadago kanshi dan yagama cikin just how many minutes, hakanan kawai wani kalan
faduwa gabanshi yayi dayasa ahankali yakai hannunshi kan kirjinshi yashafa daidai
atishawa yazomai dan mikewa yayi tsaye yanabin duka office din da kallo kafin
yakalli ogogon bangon office din yaga 1:30 na rana, dan ijiyan zuciya ya sauke
sanan yafara tafiya yay hanyar kofa gently yasa hannu yabude kofan sanan yafita,
Layla yagani zaune kusada secretary dinsu kallo daya yamata yadauke kai shi baison
mace tafiya naci da maita offing nashi abin yake, maida kofan yayi yawuce dasauri
Layla tabiyoshi daidai ya shiga lift kafin kofan yarufe ta shige tana kallonshi
tace “wai mekake nufi ne batare akace muyi aikin nan ba kullum Saika dinga koroni
kana hanani shiga office din” wani matsiyacin kallo yamata sanan ya yatsine fuska
kaman badashi takeba wani kalan kulewa tayi hakan yasa tace “wai maisa kacika
rainama mutane wayau Zayn eh inamaka magana kamaidani mahaukaciya” wani kalan
juyoda idanunshi yayi ya kalleta sannan yadauke idanun abin bakaramin zafi yamata
ba hakan yasa tace “wai sabida kazamiyan yarinyar nan Farrah kakemin haka?” Kaman
ta tabo wani abu ajikinshi dasauri ya kalleta fuskanshi babu alamun wasa ganin haka
yasa tace “yes Zayn, tell me meke faruwa dan bangane maka ba, kai mutum ne dabaka
damu da kowa aduniyan nan ba sai kalla, why are you so caring towards that girl,
kana fifitani akanta meta fini dashi? Nafita wayewa nafita ilimi nafita kyau nafita
karatu, look at me kalli jikina babu abinda zaka nema da bazan iya baka ba, kana
marina kanta tell me sonta kakeyi ne are you in love with Farrah Zayn!” Wani kalan
bugawa kirjinshi yayi jin kalman so datafadi daidai lokacin sukakai ground floor
hakan yasa yabi ta gefenta zai fita hannunshi takama dasauri tafashe da kukan
datake rikewa sosai ahankali tace “Zayn please wlh kome kakeso zan baka, I want to
be your girlfriend mudinga komi tare har shaye shaye please Zayn” wani kalan juyowa
yayi yakalleta sannan yakai hannunshi kan hannunta data daura kan nashi yacire
tareda murde hannun idanunshi suna kadawa yace “listen and listen attentively!
Karki sake bari wannan bakin naki ya ambato sunan Farrah, and as for this place you
can find anybody to work with but forget working with me and lastly” yay maganan
yana huci yana matso da fuskanshi dab da nata yana kallon kwayan idanunta yace “I
don’t f*ck beggars masu rokon maza su cisu naaaa! Zayn yafi karfinki” yakarashe
maganan yana jefarda hannunta sanan yajuya fuuuu yawuce mosque abinshi.

Tsugunnawa awurin Layla tayi tana kuka, inhar bazata sami abinda takeso ba to wlh
kome Momy keson mishi zata tayata, tanason Zayn yana bala’in burgeta saisa daman
taso suyi soyayya suci juna dan Allah ya kera yaron da kyau wlh bata tabayin
saurayi kwatankwacin Zayn ba balle nai kama da Zayn.
Salla yayi dan anriga anyi jam’i tun dazu yana idar da sallan ya jingina da bango
yay shiru maganan Layla namai yawo azuciya are you in love with Farrah, son Farrah
yake? Ya tambayi kanshi he’s trying to compare the thing yanzun nan Layla take kuka
wiwi sosai agabanshi babu abinda yaji azuciyanshi saima dada murdamata hannu dayayi
yamata warning kan karta sake kiran sunan Farrah, da Farrah ne ke kuka haka daba
karamin damuwa zaiyiba, he can’t stand seeing her angry, nor sad, wani zubin idan
yaganta he just want to tease her dan kawai tamai tsiwa tana zaromai manyan white
eyes dinnan nata kaman idan ance ta dakeshi zata iya, he loves seeing her happy and
smiling tunda yake baitabajin hakan game da any mace ba koda yay sex dake yaji dadi
ba sai Farrah da babu abinda ya tabayi da ita beside ma she’s too small, is that
what love is? Is he falling in love with Farrah yaya ake gane soyayya? Wayanshi
yaciro dasauri yashiga browsing how to know you are in love with someone yadage
yana karatun sosai.

“Assalam Zayn!” Yaji anmai magana ana shafa kafadanshi dasauri yadago kanshi wani
Indian imam dinsu ne na masallacin nan, yanama Dad aiki ustaz ne sosai, dan
murmushi Zayn yamai batare daya amsashi ba, zama Imam din yayi agabanshi tareda
lankwashe kafa yasha ganin Zayn company nan ma waye baisan labarin Zayn only yaron
Ganuwa ba saidai idan baka company nan, anatse yace “what’s the matter Zayn”? Shiru
Zayn yayi yana kallon mutumin he’s elderly dan akalla yayi sa’an Uncle kuma malami
ne nagidi, at least baitabama kowa magana ba outside parents nashi baida aboki
yamai magana ne, yay shiru dan murmushi Imam din yayi yace “you can always talk to
Me Zayn dudda nasan I am nobody zan iya taimaka maka da shawarwari” yay maganan
anatse hakan yasa Zayn yaji kawai ya yarda dashi ahankali yadan cije lips sanan
yasaki lips din murya kasa kasa ta yanda kowani yashigo masallacin bazai jisuba
yace “Imam I am a bad boy I know you know that cus you work here” yadanyi shiru
sanan yace “my parents are not happy with me, I am trying to change but kasan
menene matsala na I don’t think I can leave without women” yadan yatsine fuska dan
iyakan gaskiyanshi yake fadi yace “ni baran iya 2-3days without a woman ba before
banama iya one day saida nadawo Nigeria ne nazo nafara koya da kyar murya chan kasa
yace what do I do”? Anatse Imam yace “kodai ka dunga azumi kokuma kai aure sabida
kadinga samin natsuwa daga wajen iyalinka” dan shiru Zayn yayi yana kallonshi
batare dayace wani abuba hakan yasa Imam yace “kanada wacce kakeso”? Shiru Zayn
yayi saikuma ahankali yadan fuzarda iska Farrah na fadomai arai yace “I don’t know,
ni banmasan ko inada wanda nakeso ba all I know is kamin tambayan nan is one person
yafado raina Farrah and she hates me cus ta taba ganina da wata” yasake maganan
yana yatsine fuska, dan murmushi Imam yayi yasaka hannayenshi biyu yakamo hannayen
Zayn anatse yace “yaune rana na farko dana taba zama na magana dakai and all I see
was myself lokacin danake da shekarun ka, I was once in your position Zayn duk wani
rashinji daka sani nayishi aduniyan nan but rana daya shiriya tazomini sabida
question din is menene amfanin been a bad boy can you answer this question Zayn”?
Ahankali Zayn ya girgizamai kai, murmushi Imam yayi yace “is not easy kabar komi da
komi tashi daya but idan kai niyya kazo kafara bautama Allah da kyau he will help
you, and yama baka the greatest reward by giving you the best woman” yasake
murmushi yace “ingaya maka ta yanda zaka gane you are in love with someone Zayn”?
Dasauri Zayn ya gyadamai kai, dan murmushi Imam yayi yace “when you care for them
genuinely, baka iya jure tsana daga wajensu, u can’t stand hurting them kokuma kaga
ana hurting nasu, you love seeing them happy, kuma kawai kaji kanamusu wani kulawa
na musamman is love, and if this things are abubuwan dakakeji game da yarinyar daka
fadimini tom you are in love with her Zayn” sosai Zayn yake kallonshi yama kasa
magana, gyadamai kai Imam yayi yace “tashi ka koma aiki” gyadamai kai Zayn yayi
yamike tsaye ahankali har lokacin jikinshi yay sanyi yawuce yakoma office koda
yashiga kwanciya yayi kujera yay shiru tunanin Farrah kawai yake yana koran tunanin
amman yakasa daina ahaka baiyi komiba yaji ankira la’asar hada tarkacenshi yayi
yafito saida yafara ijiye jakan laptop din a motanshi sannan yawuce yatafi
masallaci &ana idarwa yafito yashiga mota yawuce.
4️⃣ 8️⃣
4️⃣8️⃣

Dagudu yake tuki as usual wani boutique yagani agefen titi da mannequin ansa musu
kayan mata masu kyau sosai yaga sunmai kyau hakanan Farrah ne tafadomai arai, he’s
trying to stop kanshi but gani kawai yayi yay kwana yay parking gaban shagon
yashiga ciki, lafiyayyen english wears yashiga kwasan ma Farrah shirts da wanduna
da gowns, yabiya kudi almost 300k masu shagon sai godiya sukemai yashiga motanshi
yajawo motan zuwa gida.

Yauma kaman kullum exam din yau yamata dadi, zaune take a falo rikeda iPad din Mami
wanda yanzu kusan koda yaushe yana tareda ita tana karatu dashi, Mami na kitchen
dudda Farrah taso ta tayata girki kadota tayi tajetai karatun exam, hakan yasa
tadawo falo tana zaune ta sanya wata Yar rigan kanti mai dogon hannu baka tanada
zanen flowers farare ya tsayamata kasan gwuwanta kanta babu dan kwali sai kalaban
data tufke da ribbon baki mai kyau, kaganta zaka dauka wata balarabiya ce zaune
akatafaren falon, tana zaune ita kadai akan kujera da iPad din Mami a hannunta tana
zane tana kallon zanen Amoeba 🦠 a iPad din tana zanawa da pencil a book din tana
koyan lebelling dan gobe biology garesu gabaki daya hankalinta yay nisa a zanen,
ahankali aka bude kofan falo aka shigo, Zayn ne yana rikeda katuwan ledan a
hannunshi idanunshi akanta saikace tsafi ganinta kawai dayayi dudda ma bata ganshi
ba jiyayi zuciyanshi tamai wani kalan sanyi tamai wani wasai now all he needs is
tadan kalleshi and get all those her expression akan fuskanta.

Kamshin dataji yadaki hancinta wanda tasan kanshin Zayn kadaine yasa kaman wata Yar
bera tadaina zanen datakeyi, duwawun pencil din hannunta takai bakinta sanan
ahankali tadago kanta tareda juyowa hada idanu tayida Zayn daya tsaya yana kallonta
kaman baitaba ganintaba ga katon jaka a hannunshi ga jakan laptop a dayan hannunshi
yana kallonta, hakanan jitayi gabanta yadan fadi hakan yasa tadauke kanta daga
kallonshi dasauri tana zare pencil din daga bakinta cikin kunkuni tace “mutum ko
sallama bai iyabama” karasowa gabanta yayi ya tsaya dab da ita dan yanda ya tsaya
akanta kafafunta nataba Yadin wandon jikinshi wani iri taji tanaji gabanta nafaduwa
hakan yasa taki kallonshi drawing datake yabida kallo yace “look at abinda take
zanawa kaman fuskanta” dawani sauri takalleshi zatai magana ya watsa mata mugun
kallo yace “kawomin abinci I am hungry” hararanshi tayi ahankali tace “bara’a
kawob…….” Daidai Mami nafitowa daga kitchen hakan yasa dasauri tabi ta gefenshi tai
hanyar kitchen din tana kara budema Mami kofa da kyau tace “Mami sannu da aiki kawo
nakai miki” kafin Mami tahanata ta karbe kulan takai dinning Mami takalli Zayn
dayake shirin zama inda Farrah ta tashi tabari tace “kadawo” zama yayi ahankali
yana daukan iPad din yace “yes Mami” “kaci abinci” dan yatsine fuska yayi yace “no”
tasan dama baicika cin abinci ba hakan yasa takalli Farrah tace “kawomin serving
spoon da tray a kitchen” dasauri Farrah tai kitchen ta dauko, seafood pasta da Mami
tadafa lafiyayye tazubamai tahada a tray tasama Farrah a hannu tace “gashi kaimai
kizo kidauki juice kikaimai ” karba Farrah tayi tawuce tazo ganin yawani kwanta kan
kujeran data bari daga iPad dinta harda book dinta yajefar akasa yasa taji ranta
yabaci ko kadan Zayn baida manners.
Ijiye tray abincin tayi akasa saida tray yay kara hakan yasa Zayn yadan bude idanu
kadan yakalleta yanda tai da manyan idanunta kaman zata cije shi yasa yanuna mata
small coffee stool nasu da yatsa in a very lazy voice yace “put the tray on that
stool” hararanshi tayi tamike tsaye tana kwashe iPad din da book dinta daya Yar
akasa sanan takalleshi cikedajin haushi tace “ina pencil dina”? Lumshe idanunshi
yayi ahankali muryanta namai wani sanyi azuciya yana neman sakashi jin bacci, zatai
magana daga kitchen Mami tace “idan kin bashi juice din kizo nan Farrah” dawani
kalan sauri ta tashi ta ijiye iPad da littafin akan kujera tai dinning fresh juice
din da Mami tahada ta dauko da cup suma a tray takawomai har lokacin yana kwance
kan kujeran idanunshi a lumshe shima ijiyewa tayi akasa saida tray yay kara tamike
tsaye jin baimata magana ba yasa tadan saci kallonshi idanunshi a lumshe kaman ma
yay bacci wani irin bacci ne cikin 1min haka. “Did u put the food on the stool ko u
are still looking at a fine boy” wani kalan ballamai harara tayi tana nadaman
tsayawa ma kallonshi datayi sabida kawai Mami na kitchen yasa tajawo stool din
tadauki tray tadaura mai abincin akai sanan tawuce batare data kalleshi ba zuwa
kitchen.

Wasu kuloli Mami tanuna mata hakan yasa tadinga daukowa tana kawosu dinning itakuma
Mami tafito falon, zama tayi kan one sitter tana kallon yanda Zayn kecin abincin
agajiye hakan yasa tace “kagama aikin”? Gyadamata kai yayi ahankali yana kai abinci
baki, ahankali Mami tace “babanka yace idan kadawo kada kaje ko’ina kajirashi”
Gyadamata kai yayi ahankali yana ture abincin dako 4 spoons baiciba zai tashi Mami
tace “koma ka zauna” komawa yayi ya zauna tashi tayi ahankali kaman bataso tazo
kusadashi yazauna, plate na abincin ta dauka tace “tun safe ace mutum baici abincin
kirki ba kuma yanzu kadan tsakuri abinci kaci zaka tashi bude bakinka” tai maganan
tanakai abinci bakinshi dan murmushi kadan yayi ganin tasoma hucewa da fushin
datake wato tsakanin uwa da da sai Allah, ahankali yabude bakin takai abincin
yakarba ahankali daidai Farrah nafitowa daga kitchen dauke da kula baki tabude
kaman wawiya tana kallon yanda ake bama katon namiji abinci, ahankali takarasa
gaban dining ta ijiye kulan sanan tadago tareda juyowa ta rungume hannayenta aciki
tana kallon yanda Zayn ke karban abincin da Mami kebashi awani kalan shagwabe, bata
taba ganin bad boy irin Zayn ba malalaci sangartaccen banza kawai. Tai tsaki
azuciyanta takaraso cikin falon ko kallon inda take batayiba tasa hannunta tadauki
littafi ta da IPad din zata juya Zayn yace “pack the clothes naki ne Ke” kallon
kayan Mami tayi sanan takalli Zayn din daya dauki glass cup na juice zaisha tace
“kaika siyamata kaya” gyadama Mami kai yayi yana kai juice din bakinshi, itama
Farrah dan satan kallon babban ledan tayi saikuma takalli Mami, Mami dake kallonta
tace “yayanki yasiya miki kaya dauka kiyi godiya” ahankali kaman bataso takaraso
tasa hannu tadauka murya chan kasa tace “nagode Ya Zayn” ko jiran reply dinshi
batayiba tajuya tai stairs Mami tabita da kallo sannan tajuyo takalli Zayn dakeshan
juice abinshi, saida ya kwalwale tass sanan ya ijiye yamike tsaye yana shafa
cikinshi ahankali yace “Mami zakisa nafara tara fat ajiki, I am okay” abincin Mami
takalla rabi yaci dududu ta tabe baki tace “nidai wuce kaje kai wanka kashirya
masallaci” dan juya idanunshi yayi yace “yes Mom” sanan yadauki laptop dinshi
yawuce yafita daga dakin Mami tabishi da kallo, she is happy Allah ma yasani dan
fushin dasukayi dashi &na kwana biyu yasa yadan natsu Allah yasa natsuwan ya dore
haka.

4️⃣ 9️⃣
4️⃣9️⃣

Around 7 Dad yashigo gidan shida Uncle, Uncle na shigowa motanshi yawuce yace “Yaya
nawuce gida saida safe” binshi da kallo Dad yayi yace “don’t forget to come early
gobe duk kayi wani iri jeka kahuta” Dad na maganan yay hanyar flat din Mami
burinshi duk inda zaije yadawo kawai ya sauka dakin Mami dan yasan zai sami
lafiyayyen abinci da ita tagirka daki mai kamshi dayaji kamshin turaren wuta ko
kwayan datti bazai taka ba, sannan ita kadai ke komi nata sai yanzu da Farrah ke
komi dudda haka bata barinma Farrah girkin dazaici saidai suyi tare, da sallama
yashiga falon wani lafiyayen kamshi yadaki hancinshi babu kowa a falon hakan yasa
yawuce sama dakin Mami yabude tana kan dadduma hakan yasa yay murmushi yawuce dakin
Farrah dashima yabude da sallama itama tana zaune kan dadduma murmushi yayi yawuce
dakinshi wanka yayi yafito ya shirya cikin jallabiya fara kal sanan yadauki charbi
yabude kofa yafito daidai Mami na shirin shigowa dakin ganin yasa tace “zaka
masallaci” Gyadamata kai yayi yace “eh kaimin abincina sama nadawo asama zanci
abinci nai sauri kada jam’i yawuceni” yay maganan yana wucewa hakan yasa Mami itama
tawuce saida tafara bude kofan dakin Farrah ganinta tana salla yasa tasauka kasa
abincin Dad takaimai dakinshi sanan tawuce dakinta.

Ana idar da salla yadanyi azkar kadan sanan yatashi gamamakin shi Zayn yagani a
sahun farko inda yake yana zaune yay shiru wani tattausan murmushi yasaki sanan
yajuya batare dayamai magana koyama bari yaganshi ba yafito yawuce gida, a falo
yaga Farrah zaune da littafi a hannunta tana ganinshi ta ijiye littafin tana
murmushi tace “Dad sannu da zuwa, Dady ina kaje banganka yau” dan dariya yayi yana
karasowa inda take kanta yashafa cikeda wasa yace “garinku naje yau” zaro idanu
tayi tana murmushi zata karamai tambaya yace “yi karatu kije ki kwanta you have
exam tommorow yarinya na” murmushi tayi tace “Dad daman sabida kai na sauko kasa
naganka idan kadawo nagama yanzu zanje na kwanta, Dad nagaji yau banyi baccin rana
ba saida na koyi all the drawings da labelling nasu” baki Dad yatabe yace “Allah
yasoni banyi science ba” Mami data fito daga kitchen rikeda jug tace “saisa kai
missing ai” Farrah tahau dariya itama Mami na dariya Dad yace “Au taron dangi
zakumini keda diyarki Allah yasoni nima inada Zayn dina shima dan art ne kaman
babanshi” tashi Farrah tayi tace “Mami bacci saida safe” Mami tace “mu kwana lafiya
sarkin baccin wuri, muje Alhaji kaci abinci” tashi Dad yayi yabi Mami zuwa daki,
saida yaci abinci yay nak sannan takwaso komi tafito dashi zuwa kitchen sannan
tadawo dakin zaune taga Dad bakin gado gefenshi yanuna mata hakan yasa tamaida
kofan ahankali tarufe takaraso ciki anatse ganin kaman akwai abinda yakeso yafadi
mata ta sauka kusa dashi.

Dan ijiyan zuciya yasauke ahankali sanan yakalleta kafinma yay magana Mami tace
“menene Alhaji? Talk to me please” dan shiru Dad yayi yana kallonta, ahankali yace
“I don’t really know yanda zaki dauki abinda I’m about to tell you right now Dan
kinsha fadi cewa I am the only one nake taking decision in Zayn’s life tun yana
yaro gashinan kuma yanzu ma still nine ke taking decision din dan nayi wani abu yau
wanda bansan yanda zakiyi accepting nashi ba” Dad yay maganan ahankali yana
kallonta ganin yanda ta natsu tana kallonshi kanaganin fuskanta babu komi cikinshi
sai tambayoyi dasonjin mekuma yayi yau, dan lumshe idanu yayi sannan yabudesu murya
chan kasa yace “nama Zayn aure yau din nan!” Wani kalan sauka maganan yayi a kunnen
Mami kaman saukan aradu hakan yasa dasauri ta kalleshi trying ta gasgata shine
yafadi maganan ko kunnuwanta ne sukaji akasin hakan, gyadamata kai yayi yace “yes
wife na aurar da Zayn yau dazu misalin 1:30 na rana” wani kalan kallon mamaki Mami
kema Dad dayasa bakinta ma yakasa motsi sai kallonshi da kawai takeyi, murya chan
kasa kasa kaman Dad baiso yafadi yace “na auramai Farrah!” Wani kalan mikewa tsaye
Mami tayi azabure tana kallon Dad dake zaune bakin gado yana kallonta ahankali tana
numfashi da sauri da sauri kirjinta na bugawa fast fast takasa magana, ahankali Dad
yamika hannunshi yakama hannun Mami dake bar bar yace “I know how you must be
feeling right now Wife, nasan inda na gayamiki ba lallai kibani goyon baya ba saisa
I went ahead ni da uncle da gwamnan Adamawa with some top officials muka tafi
garin, Baffan ta yabamu Auren akan sadaki 10M agidan mai gari which kusan all the
people na kauyen sun shaida auren video daurin Auren yana wayan Uncle ma” yanda ran
Mami taji yana baci har wani duhu duhu take gani, cikin karason ta gasgata abinda
taji tanuna kofa tace “Alhaji you mean this Farrah, Farrah na ka aurama Zayn, ita
Matar Zayn ne yanzu”? Gyadama Mami kai Dad yayi a natse yace “eh, Zayn dinmu mijin
Farrah ne yanzu” tunda ta auri Alhaji bata tabajin yamata abinda yabata mata rai ba
saiyau kallonshi tayi ido cikin ido tace “Alhaji sabida ba kaine ka haifi Farrah ba
is that why kamata Zayn a matsayin miji”? Wani kallo Dad yake mata dan baigane kan
tambayanta ba cikin fushi sosai Mami tace “yes I mean my question sabida na tabbata
Alhaji inda munada diya mace wani yazo neman aurenta mai hali sak irin na Zayn
bazaka taba yarda kabata Zayn ba sabida ba kaine ka haifeta ba ko? Alhaji lemme
tell you this dakayi adopting Farrah kabani ita Allah shine shaidata na dauki
yarinyar nan amatsayin yarna nai nakudanta na wata tara nakuma haifota batada
banbanci da Zayn a idanuna kuma bazan tabaso diyata ta auri namiji mai hali irin na
Zayn ba, wani kalan shaye shaye ne Zayn bayayi tell me?!” Mami tama Alhaji ihu
dabata tabamai ba, cikin tsananin fushi tace “do I need to tell you Farrah is just
18, that girl batasan namiji ba, she don’t know anything Zayn akwai kalan macen
dabai sani ba aduniya eh? Akwai kalan matan that Zayn did not sleep with, did you
even know your son health statu…….” Tashi Dad yayi ranshi abace yadaga mata hannu
yace “ya isa hakanan dena batamin image din yaro stop talking kaman yarona nada HIV
ko wani abu naga ko lokacin da yake asibiti kinsa andebi jininshi anmai General
test baida any cuta” cikin balain ihu tace “daga lokacin zuwa yau can you account
how many women did he sleep with? Alhaji why are you selfish maisa zaka cutarda
rayuwan Farrah ta hanyar auramata Zayn is it because you are not her biological
fathe……….” “Wife!” Yadaga hannu kaman zai mareta hakan yasa tai shiru tana
kallonshi hawayen dasuka zubomata ta sharesu yace “yanda kika dauki Farrah as
diyarki I took her nothing less than that, bazan taba cutar da Farrah ba ke
kinsanni saidai ki Bawa mutane labari waye ni yaya nakeson yarana, I agree nasan
halin Zayn all you stated babu wanda bayayi amman waya gayamiki mutum baya
chanzawa? Kinsan karfi da ikon mace akan namiji? Behind every successful man is a
woman, you might see Farrah karaman yarinya but kada kiyi mamaki itace silan
shiryuwan danki, yanzu dazaran yasan yanada mata an killacemai agida waya gayamiki
zaibi na waje? I thought bayan nafada miki good news dinnan zaki sama Auren albarka
kimusu addu’a why all this negative thought”? Baki Mami tabude zatai magana yanuna
mata kofa yace “please kitafi dakin ki yara dukansu biyun nawane nine ubansu nikuma
na yanke hukunci idan kinga dama kisa albarka ko kada kisaka ni nasaka nawa nagode”
yana maganan yahau gado tareda danna switch yakashe wutan dakin yanajan bargo, Mami
tadade tsaye awajen sannan ta share hawayenta tass, anatse tace “naji yara nakane,
I have one request kada kafadama Farrah koma menene kabari tagama exam ranan
Friday” tana maganan tabude kofa tafice daga dakin Zayn tagani tsaye turus agaban
dakin idanunshi sunyi ja, ko kala bata cemaiba tawuce fuuu tashiga dakinta yabita
da kallo ta maida kofanta tarufe.

Maida fuskanshi Zayn yayi yakalli kofar dakin Dad sannan ahankali yaja kafarshi da
kyau zuwa gaban dakin yabude yashiga ciki tareda saka hannu yakunna wutan dakin
hakan yasa Dad yadago dasauri ganin Zayn yasa ya tsaya turus batare dayay maganan
dayakeso yayi ba, ahankali Zayn yakaraso gaban gadon Dad ya zauna yana kallon Dad,
baki Dad yabude zaiyi magana kawai Zayn ya rungumeshi tsamtsam very tight, mamakin
runguman Dad yayi amman dudda haka samin kanshi yayi da rungume yaron nashi back he
really missed his son, murya chan chan kasa Zayn yace “Papa I love Farrah!” Dawani
kalan sauri Dad yadago Zayn daga jikinshi yana kallon fuskanshi kaman Maison
gasgata wani abu, gayadamai kai Zayn yayi abunku da yaran zamani basusan meye kunya
ba, yace “Dad I really love her, I always think of her, I hate to see her cry or
hurt, I love seeing her happy, Papa I am in love with her she’s my Angel” wani
kalan kyalkyacewa da dariya Dad yayi yana kallon fuskan Zayn din ganin yanda yafadi
komi da zuciya daya babu karya aciki, dan sosa kai Zayn yayi yadan yatsine fuska
yace “why are you laughing Papa what’s funny”? Hadiye dariyan Dad yayi yajawo Zayn
jikinshi kaman wani dan yaro yace “sabida bantaba zaton zaka so wata aduniyan nan
ba ayanda naganka yanzu daka fadamini kanason Farrah half of my problem has been
solved” kallonshi Zayn yayi yace “Dad dagaske kamana aure”? Gyadamai kai Dad yayi
yace “yes Zayn na aura maka Farrah, she is your wife halak malak” wani kalan
murmushi Zayn yayi yace “you are the best Papa in all the 7 planets” dan dariya
Dad yayi yace “kaga your Mom is not happy with the marriage I want you to prove her
wrong, yanzu kanada mata so start being responsible, all halayen nan kazubar dasu
na samari ne, pray on time, babu zuwa club yanzu da shaye shaye, banda mata Zayn
kaji tsoron Allah yanzu kanada matanka halas malak, banda shan taba sannan karike
salla, and work on relationship dinka da Farrah make her love you though bazan
fadamata komiba yanzu sai tagama exam, ka natsu banso kabama mamanka any hujjan
dazatace gashinan abinda tafadi kaji” gyadamai kai Zayn yayi Dad yace “I got you
for life yarona kome kakeso will always be yours” wani kalan murmushi Zayn yayi
yama rasa ina zai saka kanshi kaman yazare yakeji dan dadi yamike tsaye yace “Dad
lemme go and check on my wife” sauka Dad yayi daga kan gado kaman munafuki yace
“but kada kadade adakin kada mamanka takamaka” yay maganan yana rakashi bakin kofa
saida yafito sannan yace “i maza kaje” dasauri Zayn yay hanyar dakin Farrah tareda
saka hannu yabude kofan ahankali yashige Dad sai murmushi yake kaman anmai kyautan
makka.

Jama’a wannan& wani kalan Dad ne😂😂😂😂😂

5️⃣ 0️⃣
5️⃣0️⃣

THIS BOOK IS NOT FREE❌


Wanan littafin FARRAH 500 ne kacal.
Don magana dani M SHAKUR chat me up directly by clicking on this link;
wa.me/+2347012181461

The Wellness by Oriflame routine is designed to support your intake of protein,


dietary fibre and micronutrients, in the right proportions, every day.

A = ACTIVATE
Set the foundation of your routine with vitamins, minerals and omega-3 fatty acids.
These are needed every day to fill the nutritional gaps in your daily diet. You
find them in our Wellness Multivitamin and mineral.

B = BUILD
Boost your defence system, and even build it over time, with the amazing
Astaxanthin, together with bilberry extract and protein. Antioxidants are your
active defense against environmental pollutants and help your body cope with a
hectic lifestyle. Proteins help your body build new cells. You can find these in
our Wellness Shakes.

C = CUSTOMISE
We all have individual needs depending on our age, lifestyle and general wellbeing.
That’s why you should top up your routine with additional nutrition to feel and
look your best. This includes using products like our Wellness soups and bars.

Meanwhile lemme all introduce you to supplement da I think we be solution to all


problems na jikinmu.

Dukanmu nan munsan ORIFLAME is a reputable brand da aka sansu wajen wallafa abu mai
kyau yanzu sunyi Supplement mai suna WELLNESS by ORIFLAME.
Kowa dakuka gani mata da maza muna bukatan some mineral, vitamins da sauransu dazai
helping jikinmu da system namu, supplement dazai karama defense mechanism namu
karfi to protect us from ciwake ciwake, sanan dazai taimakawa organs dinmu yin aiki
da kyau.

Idan kina shan wellness zaki kyau, zai karamiki lafiya, zai taimakawa organs naki
sosai, akwai so many reviews, wata tace tunda tasha wellness tafara samin ruwa
gaba, wata tace skin nata yay fresh, wata tace gashinta daya karairaye yadawo, wata
tace nonon ta yakara cikowa, banda haka wellness na bada kariya against cancer.

Wellness is the best supplement da ake dashi right now wanda kasashen duniya da
dama sukasha kuma suke recommending ma mutane.

Maida kofan dakin yayi yarufe ahankali without making any sound yajuyo yana kallon
cikin dakin dudda baya ganin anything dan dakin duhu sai sanyin AC dakuma kamshin
turaren wuta da dakin keyi dake neman tsagamai kai da dadi danshi dakinshi kamshin
turarukan shi suke amman basa taba kamshin turaren wuta dan ba’a kunna mai, kin
kunna wutan dakin yayi gudun karya tadata tamai wannan ihun tsiwan nata Mami taji
ya shiga uku, hannunshi yasa yashiga tattaba jikin wandonshi yana neman wayanshi
yama manta inda wayan yake tsabagen yanda yakejin dadi jin babu wayan a aljihun
wando yasa yatuna yana aljihun gaban riganshi dasauri yakai hannun nashi wajen
yaciro wayan ya kunna flash din wayan tareda haska dakin, he thinks this is the
first time yake shigowa dakinta ko’ina na dakin fesfes, ga kayayyakin daya sayomata
gabaki daya tacirosu ta linkesu suna kan study table dinta, ahankali ya haska kan
gadonta tana kwance daga ita sai wani rigan bacci sky blue mai hannun taliya da
gajeren wandonshi daya tsayamata a gwuiwa ta kanannade, fuskanta gabaki daya
yanakan littafin datake zanenta aciki iPad din Mami yafadi akasa tareda pencil
dinta da byro, dan murmushi kadan yayi ahankali yace “stubborn gurl” cigaba dabin
dakin yayi da kallo yafara tafiya ahankali yana kallon ko’ina yakarasa zuwa gaban
bathroom nata yabude bayin yayi ahankali yana kallo, bra dinta yagani white da
white pant ta wanke ta makalasu ajikin wani cute hanger na bayin, wani kalan
murmushi yayi ahankali yakai hannunshi yakama bra cup din wani kalan lumshe idanu
yayi sanan yazare hannun yabude cupboard dake bayin babu komi ciki sai pads dinta
na koltex masu kyau sosai ta jerasu zaka dauka danki dasu tayi, maida cupboard din
yayi yarufe sannan yajuya ahankali yafito daga bayin yana kallon komi na dakin
sannan yakaraso gaban gadon ta ya tsugunna ahankali wayanshi yadaura kan side
drawer sabida kada yadinga haska mata fuska direct, juyowa yayi yakalli fuskanta
daduk yarufe da kitsonta gently yakai hannunshi yadaura kan gashin ahankali yadage
kitso yamaidasu baya hakan ya bayyana fuskanta dayay fayau tana bacci innocently
baisan mesa ba sai yanzu yaji yamafi da sonta dayaji she’s his wife, hannunshi
yakai gently yadaga kanta tareda jawo Littafin da fuskanta kekai sannan yamaida kan
nata ya ijiye kan gado dan yatsine fuska tayi cikin bacci tana turobaki murya chan
kasan makoshi tace “Mami nasha maganin” murmushi yayi kaman tana jinshi yace “karya
wani magani kikasha” ahankali yakai hannunshi yadaura akan kunnenta yana kallonta
kaman yaune rana na farko yafara ganinta dan lumshe idanu yayi yasa hannu yaja
bargon gadon yarufa mata baiwani so yakalleta sosai yana murmushi sanan gently
yamike tsaye zai wuce hannunshi yaji anrike dasauri yajuyo yakalleta itane tarike
hannunshi cikin bacci, hannunta are so warm kaman ba itane ke cikin AC ba, sake
dukowa yayi yakai hannunshi kan very soft kumatunta yace “do you want me to sleep
here Angel”? Janye hannun yayi sannan yamike tsaye yana kallonta remote yadauka
yarage karfin Ac sannan yabude kofan ahankali yafito tareda maida kofan yafito yana
murmushi yawuce yasauka kasa yafita daga dakin yawuce side dinshi, raLnan da kyar
bacci ya daukeshi sabida yanda yake farin ciki.

5️⃣ 1️⃣
5️⃣1️⃣

THIS BOOK IS NOT FREE❌


Wanan littafin FARRAH 500 ne kacal.
Don magana dani M SHAKUR chat me up directly by clicking on this link;
wa.me/+2347012181461

The Wellness by Oriflame routine is designed to support your intake of protein,


dietary fibre and micronutrients, in the right proportions, every day.

A = ACTIVATE
Set the foundation of your routine with vitamins, minerals and omega-3 fatty acids.
These are needed every day to fill the nutritional gaps in your daily diet. You
find them in our Wellness Multivitamin and mineral.

B = BUILD
Boost your defence system, and even build it over time, with the amazing
Astaxanthin, together with bilberry extract and protein. Antioxidants are your
active defense against environmental pollutants and help your body cope with a
hectic lifestyle. Proteins help your body build new cells. You can find these in
our Wellness Shakes.

C = CUSTOMISE
We all have individual needs depending on our age, lifestyle and general wellbeing.
That’s why you should top up your routine with additional nutrition to feel and
look your best. This includes using products like our Wellness soups and bars.

Meanwhile lemme all introduce you to supplement da I think we be solution to all


problems na jikinmu.

Dukanmu nan munsan ORIFLAME is a reputable brand da aka sansu wajen wallafa abu mai
kyau yanzu sunyi Supplement mai suna WELLNESS by ORIFLAME.
Kowa dakuka gani mata da maza muna bukatan some mineral, vitamins da sauransu dazai
helping jikinmu da system namu, supplement dazai karama defense mechanism namu
karfi to protect us from ciwake ciwake, sanan dazai taimakawa organs dinmu yin aiki
da kyau.

Idan kina shan wellness zaki kyau, zai karamiki lafiya, zai taimakawa organs naki
sosai, akwai so many reviews, wata tace tunda tasha wellness tafara samin ruwa
gaba, wata tace skin nata yay fresh, wata tace gashinta daya karairaye yadawo, wata
tace nonon ta yakara cikowa, banda haka wellness na bada kariya against cancer.

Wellness is the best supplement da ake dashi right now wanda kasashen duniya da
dama sukasha kuma suke recommending ma mutane.

Da asuba as usual kafinma Mami ta tadata ta farka bude idanunta tayi ahankali tana
kunna wutan dakin batasan mesa ba but hakanan kamshin turaren Zayn taji yacika
dakin dan tabe baki tayi ta harari kayan daya siyamata data daurasu kan study table
dinta sannan ta sauka dagakan gadon daidai Dad yay knocking kofarta tace “kin tashi
Salla Farrah”? Ahankali tace “eh Dad natashi” wucewa bayi tayi alwala tayo sanan
tafito tasaka hijabi tai salla data idar tabiya haddanta dan ranan Friday malaminta
zaizo jin yazauna ta iya yasa ta mike ta cire hijabi dakinta ta gyara tsaf sanan
tafito ta gyara karamin falon dababu wani datti ciki tasauka kasa falonsu ma ta
gyara tsaf ta kunna turaren wuta sannan tashiga kitchen dinsu dababu kowa tadaura
ruwa yau kunun gyada takeso tayi jin anbude kofan kitchen din yasa tajuyo dasauri
ganin Mami ne yasa tai murmushi tace “Mami good morning” murmushi itama Mami tamata
tace “kin tashi lpy” “lpy lau Mami na” kallon abubuwan data fito dasu Mami tayi
tace “mezakiyi”? Murmushi tayi tace “kosai da kunun gyadama Mami” murmushi Mami
tayi takaraso tana shafa kanta tace “barmin aikin jekiyi wanka kisaka uniform saiki
sauko mukarasa tare banson ki makara school kinga kuna jarabawa” batai gardamaba
tawuce sama dasauri kayan baccin jikinta tacire tasakasu a laundry basket sannan
tashiga bayi wanka tayi tafito daure da karamin towel dinta pink ta tawuce gaban
wardobe dinta budewa tayi taciro uniform nata sanan taciro white singlet white pant
and bra daman yawanci inners datake sakawa na school nasu fari ne ijiyesu duka tayi
akan gado sannan tawuce gaban madubi cream tadauka ta shafa sannan tadawo gaban
gadon pant and bra da farin singlet dinta tasaka sannan tadauki skirt din uniform
nata tasaka taja zip tana kokarin daukan pink rigan uniform nata aka bude kofanta
direct aka shigo batare da knocking ba wanda ko Mami ne zata shigo dakin nan saitai
sallama daga waje sannan zatasaka hannu tabude kofan shikuma Dad saiyay knocking
tareda kiran sunanta sannan zaishigo, tsabagen yanda ta firgita yanda aka bude
kofan aka shigo kai tsaye tana cikin saka kaya saida rigan makaranta yama fadi daga
hannunta arude takalli kofan, ganin Zayn ne yashigo yana sanye da kayan sport na
Nike, short ne haka daya tsayamai a guiwa black da riganshi mai kiran singleti, da
canvas da safa akafanshi, ko daga gym dinshi yake ko gym dinshi zashi oho yasa
ranta yawani irin baci, dasauri tajuyamai baya cikin kunanrai tace “don’t you know
how to knock ko say Salam before entering someone’s room” maida kofan Zayn yayi
ahankali yarufe yana kallon bayanta tundaga kan white singlet din da green skirt na
uniform nasu dake jikinta, fatan jikinta karkar sai sheki yake tsabagen hutu batada
wani tabo ajiki, tafiya yafarayi ahankali yana tahowa inda take dan waigowa kadan
Farrah tayi da gefen fuskanta ganin Zayn na tahowa inda take yasa dasauri taduka
tadauki riganta daga kasa tace “me haka? Bakaga ina saka kayabane Ya Zayn kake wani
cigaba dashigowa dakin, kawuce kafitan mini daga daki” tai maganan tana kokarin
saka rigan dasauri ganin yana zuwa, fizge rigan yayi da karfi ya yar taredawani
kalan juyoda ita hakan yasa afirgice tabude baki zata kurma ihu yakai yatsanshi
yadaura kan soft lips dinta yana kallon kwayan idanunta dahar wani kyalli suke
tsabagen haske yace “kikamin ihu saina baki mamaki” hadiye ihun tayi dasauri
taredakai hannunta ta buge hannunshi dagakan bakinta yafadi kasa zata juya dasauri
yasake juyoda ita yace “mekikeson kijuya I thought baki da kunya, what are you
hiding”? She’s so uncomfortable yanda babu Riga ajikin ta dada Riga dasaita
kartamai rashin mutunci hakan yasa tama kasa magana sai kokarin kwace hannunta take
daya rike tace “kasaken mini hannu Ya Zayn wai me hakane please” tai maganan tana
kokarin kwace hannunta daya rike dayan hannunta kuma takai tana kare kirjinta
dataga yana kallo, wani dan iskan kallo yabi kirjinta dashi fatan nononta fari
kaman na Maria BBnaija, yace “what are you trying to hide this small girl mezan
gani anan”? Yanuna kirjin nata da baki, kaman ta kurma ihu takeji amman tadaure dan
bataso yagane weakness nata dan zaita cigaba da mata iskanci ne danshi Dan iska ne
tace “nidai babu ruwanka dani kasaken kakuma fitarmin daga daki period” bakinta
dakemai tsiwa yabi da kallo yace “nikuma bazan fitaba saikin gayamin me kike
boyemin in this your small chest menene bangani ba ranan n……..” dawani kalan sauri
tajanye hannunta dagakan kirjinta takai saman bakinshi jikinta namata wani iri
kaman zatai kuka ko kadan batason yana maganan ranan yana making jikinta to be
cringing tace “karyane wlh babu abinda kagani, ni bakaga jikina ba, Allah ya kyauta
kaganni, wlh nafi karfinka” dan murmushi yayi tareda kawad da kanshi gefe hakan
yasa hannunta ya subuce daga bakinshi yay kasa, murya chan kasan makoshi yace
“dudda wutan dakin akashe babu abinda ban ganiba with your small boobs kaman
marur…….” Cikin ihu batare data bari yagama maganan ba dan bataso taji tace
“budurwanka Layla ne haka wlh dan kaji, kadaina mini maganan banza ni ba Yar iska
bace irinku ba” kallon kwayan idanunta yayi suncika dab da kwalla amman basu zuboba
murya chan kasa yace “kifadi gaskiya tsakaninki ga Allah baki sona? Handsome guy
irina ga aji ga kyau ga kudi, kishi kike sabida kinga yanda yammata ke sona, tell
me the truth dudda kina Yar kauye indai kina sona zan taimaka miki na aureki” wani
kalan harara datakemai zaka dauka idanuntazasu fado kasane tace “tir Allah ya
kyauta na soka, ko kaine last man aduniya saidai namutu banyi aure ba, mezanyi
dakai, Allah ya tsareni nafada maka ko tunaninka banayi balle na soka kuma wlh idan
baka fitan mini daga daki ba zanmaka abinda bakai tunani ba, maizan so awurin mai
sabada Allah, kafita kona maka abinda baka taba tunani ba” cikeda tsokana yasaketa
jikinshi na rawa yace “oh my God I am scared Farrah zata zaneni, Mami come and help
me” tsayawa kallonshi Farrrah tayi akufule ganin ya maidata mahaukaciya kiri kiri,
shareshi kawai tayi ta tsugunna tadauki riganta tamike tsaye tafara tafiya zata
wuce bathroom dantasa kaman daga sama dan bataji sahun tafiyanshi ba rungumeta
kawai taji yayi tabaya tsamtsam yakankame hannunshi duka biyun na kan kirjinta like
duka hannayenshi biyu nakan boobs nata ya kankameta, yarage tsawonshi fuskanshi na
gefen fuskanta, dataga bala’i kasa ihu tayi saima jikinta dayahau rawa rigan datake
rike dashi yafadi daga hannunta, wani kalan sake kankameta Zayn yayi sosai yana
shakan kamshin jikinta daya hadu dana cream data shafa suka bada wani calm scent,
bakinshi yakai saitin kunnenta idanunshi a lumshe, cikin wani kalan taushashiyan
murya na whispering mai ratsa kwanya kaman ba muryan Zayn ba yace “I am inlove with
you Farrah! Zayn has fallen in love with you, I love yhu despite you being Yar
kauye and a small stubborn girl, Zayn na sonki” Farrah jitayi jikinta ko’ina
yadauki bari bawai kalamanshi ne kesata bari ba yanda yariketa ne yana mata magana
a kunne, tanajin bugun kirjinshi abayanta shike saka jikinta bari. “Farrah” kaman
daga sama sukaji muryan Mami daga gaban dakin tana kiranta tana kokarin bude kofa
dawani kalan sauri Farrah ta fizge kanta tareda daukan riganta tafada bayi tana
maida kofa tana rufewa daidai Mami nabude kofan dakin tana sawo kai, ganin Zayn
tsaye cikin dakin yasa tawani daure fuska kaman bata taba dariya ba tace “me kakeyi
adakin nan”? Dan sosa kai yayi yace “Uhm nothing” waje tanunamai tace “zoka fita
daga dakin nan” tahowa yayi ahankali yabita gefenta yafice hada idanu yayi da Dad
dake zaune a falon saman da news paper a hannunshi kashemai idanu daya Dad yayi
hakan yasa shima Zayn yakashemai idanu daya sannan yasauka kasa.

Mami na tsaye atsakar dakin Farrah tafito sanye da riganta tana kakalo murmushi kar
Mami taga wani akan fuskanta hakan yasa Mami tace “me Zayn yazoyi adakin nan”
dasauri tace “Ya Zayn Mami yaushe”? Dan ajiyan zuciya Mami tasauke ganin kaman
Farrah bamatasan Zayn yashigo dakinba tace “never mind, Oya saka safa ki sauko kiyi
breakfsat kitafi school, zama bakin gado tayi har lokacin bata dawo daidai ba
tadauki safa tasaka sannan tasa takalminta tadauki jakanta da beret ta tashi duk
Mami na kallonta, gaba tayi Mamo biyeda ita abaya suka sauko kasa.

Kasayin breakfast din tayi ma da kyau dan tsakuran kunun tayi sannan tamike tai
sama wajen Dad dake falon sama tayi tace “Dad natafi” murmushi yamata yace “adawo
lpy Autan Dady” murmushi tayi tajuya tatafi Dad nabinta da kallo he’s just happy da
Zayn yasami yarinya mai natsuwa irin Farrah a matsayin mata, sallama tama Mami
sannan tawuce tafita, tundaga tsakar gidansu takejin tashin kidan da Zayn ya kunna
a gym dinshi dauke kai tayi da kallon gym din tuna abinda ta taba gani ranan data
fara zuwa gym din kiranshi shida Layla, tun batasan menene abinba har tazo shiganta
school dinnan tagane komi da komi dan sunyi detailed reproductive system, sarai
tasan iskanci Zayn keyi, akwai ranan dataji Mami na waya tana kuka tana fadama
Mamanta tawaya Zayn shine sanadin dayasa Dad haryay rashin lafiya kwanakin baya
dayaji ciwon nan akanshi akasashi zaman gidan nan dan jininshi yahau Dad yakamashi
dawata yarinya ne a cikin jirgi.

Saisa duk taji takara tsananshi iskanci baida kyau malamin ta yafadi mata zina ne
kuma haramun ne, su shan giya taba da sauransu duk haramun ne, saisa yake bata
haushi, datanada iko da wlh saita gyaramai zama, daidai zata shiga motan direbanta
taga Layla tafito daga side nasu da kayan gym amman idanunta sun kumbura sosai,
wani mugun harara Farrah tajefa mata tace “Yar iska kawai” dasauri Layla datajita
tanuna kanta tace “dani kike” miyau Farrah ta tofar akasa sannan tashiga mota
batare data kara kallonta ba.

5️⃣ 2️⃣
5️⃣2️⃣
THIS BOOK IS NOT FREE❌
Wanan littafin FARRAH 500 ne kacal.
Don magana dani M SHAKUR chat me up directly by clicking on this link;
wa.me/+2347012181461

The Wellness by Oriflame routine is designed to support your intake of protein,


dietary fibre and micronutrients, in the right proportions, every day.

A = ACTIVATE
Set the foundation of your routine with vitamins, minerals and omega-3 fatty acids.
These are needed every day to fill the nutritional gaps in your daily diet. You
find them in our Wellness Multivitamin and mineral.

B = BUILD
Boost your defence system, and even build it over time, with the amazing
Astaxanthin, together with bilberry extract and protein. Antioxidants are your
active defense against environmental pollutants and help your body cope with a
hectic lifestyle. Proteins help your body build new cells. You can find these in
our Wellness Shakes.

C = CUSTOMISE
We all have individual needs depending on our age, lifestyle and general wellbeing.
That’s why you should top up your routine with additional nutrition to feel and
look your best. This includes using products like our Wellness soups and bars.

Meanwhile lemme all introduce you to supplement da I think we be solution to all


problems na jikinmu.

Dukanmu nan munsan ORIFLAME is a reputable brand da aka sansu wajen wallafa abu mai
kyau yanzu sunyi Supplement mai suna WELLNESS by ORIFLAME.
Kowa dakuka gani mata da maza muna bukatan some mineral, vitamins da sauransu dazai
helping jikinmu da system namu, supplement dazai karama defense mechanism namu
karfi to protect us from ciwake ciwake, sanan dazai taimakawa organs dinmu yin aiki
da kyau.

Idan kina shan wellness zaki kyau, zai karamiki lafiya, zai taimakawa organs naki
sosai, akwai so many reviews, wata tace tunda tasha wellness tafara samin ruwa
gaba, wata tace skin nata yay fresh, wata tace gashinta daya karairaye yadawo, wata
tace nonon ta yakara cikowa, banda haka wellness na bada kariya against cancer.

Wellness is the best supplement da ake dashi right now wanda kasashen duniya da
dama sukasha kuma suke recommending ma mutane.

Yana cikin working out aka shigo cikin gym din ganin Layla ne yasa ahankali yakashe
machine din dayake kai kawai this days yaji he just don’t want anything to do with
the girl, sauka yayi tareda daukan towel dinshi yana share zufan dayayi itakuma
Layla takaraso ciki tareda daukan remote tana rage karan music din cikin gym din,
dan tabe baki Zayn yayi yazo zai wuce ta inda take chak tarikemai hannu hakan yasa
ahankali yajuyo yazubamata mugayen idanunshi yace “maina fadamiki jiya about
holding my hand” tana kallon idanunshi itama tace “Zayn nizaka yaudara bayan ka
gama tabani ka aika babanka yaje kauyen su yarinyar nan a auromaka ita” wani kalan
kallonta yayi dan yasan Dad yace “bazai fadama kowa zancen ba sai anjima saisa yama
hanashi karya tafi aiki yanzu yazauna agida, toko yafada ne saisa yarinyar nan
tasani, cikin fushi bakinta nadan rawa tace “Zayn ina maka magana kayi banza dani
nizaka yaudara” wani kallonta Zayn yayi saikuma yadanyi murmushi yanajan gemunshi
irin dan iskan nan kawai mamaki yake wato yay sanyi yanzu shine yau this Layla of a
thing zata tsare tana gayama magana lallai. “Kayaudareni kana murmushi Zayn” wani
kalan mugun kallo Zayn yamata yace “shitttt I need to smoke” sannan yasake kallonta
yace “are you high kokuma kinsha crack ne, tunda nake nataba nemanki or have I ever
fuck you” dan murmushi yayi yace “see this useless girl tell me mena taba miki keda
you are not even woman enough for me you are lucky I didn’t fuck you dan my machine
would’ve killed l your kinmai kadan mtswww” yaja tsaki dan she’s pissing him off,
Layla data kawo wuya jitake kaman takashe kanta sabida kishi tace “kasan medame
akaso namaka amman naki sabida ni sonka nake eh? Kasan how many people wants you
dead”? Wani useless kallo yamata yace “you think that’s a new thing to me? Kinzaci
I don’t know cewa matan Babana wants me dead or kin dauka bansan dasaka hannunsu a
kidnapping dina bane”? Dan murmushi yayi yace “I know sune banson nace komi cus i
want peace for my father banson naraba shida matanshi fada kuma ni basa gabana, dan
haka jeki cemata nace let her do duk abinda zata iyamin idan ta isa” Zayn yay
maganan yana murmushi, wani kalan hawaye masu zafi ne suka zubomata daga idanu tana
kallonshi right in the eye tace “wallahi Zayn inhar baka aureni bazan taba barinka
to be happy in this Auren nan da aka maka ba, that’s a promise” dan dariya yayi
yace “Layla kenan the only reason dazan barki agidan nan is because yanzu nayi aure
I am a changed man inda bahaka ba da saina koraki daga gidan nan cus u are too
small kice zakiyi threatening Zayn, get out of my Gym!” Yadaka mata tsawa, juyawa
tayi fuuuu tafice daga gym din shima yafito yawuce side nashi wanka yayi yafito ya
shirya cikin kananun kaya sannan yafito side din Mami yaje yay breakfast sanan Dad
yakalleshi yace “muje babban falona” yakalli Mami datake zaune rikwda wani littafi
yace “kema kizo I have meeting dakowa ma gidan nan achan” wucewa Dad da Zayn sukayi
suka fita daga dakin Mami tabisu da kallo kaman kada taje kawai saita mike gyale
tadauka tayafa tafito zuwa babban falon Dad dakowa keciki all matan shi da Layla
saikuma Zayn dake zaune kan kujera kusada Baban shi sai Uncle dake one sitter
matarshi itama tazo tana zaune kusada Mami.

Murmushi Dad yayi yay gyaran murya yace “kafin nai magana Uncle hada video da
television dinnan. Kowa ya kalla” kaman yanda Dad yace haka Uncle yayi kowa yajuya
yana kallon TV kowa na falon yaga daurin Auren Zayn da Farrah har zuwa karshen
video murmushi sosai Dad yayi yakalli family shi yace “to Alhamdulillah yarona Zayn
is finally married daman shine abinda nataraku nafada muku dan kusa albarka, sanan
banason Farrah tasan da maganan nan saita gama exam nida kaina zan sanarda ita, kar
wacce ta kuskura tamata maganan inba hakaba zatai fushi dani, zancen zasu tare
yanzu ko bazasu tare yanzu ba wannan tsakanin Zayn da matarshi ne Farrah, idan sun
daidaita tsakaninsu ko gobene sukacemin sunaso ayi bikin tarewa zan shirya musu
gagarumin biki ta tare gidanta makaranta zatacigaba dayi agidan mijinta, sai abu
nabiyu” yakalli Uncle yace “inason all takardun filaye na da komi nawa dake wajenka
ka tattarasu kabawa Zayn sannan kanunamai komi I want him to be familiar with
everything nariga na yanke sharawan nan da one month zanyi retire nabarmai komi he
will be the one to be managing everything kaji” gyadamai kai Uncle yayi yana
murmushi yace “to Yaya, congratulations Zayn this is a double win” dan murmushi
Zayn yayi, Hajiya Mariya datakeji kaman tai ihu tace “Allah sanya alheri son”
dasauri Dad yace “Ameen” sannan yakalli Layla yace “Layla kema inaso kifito da miji
kingama school banga amfanin zaman gidan nan ba, kinji” Zayn takalla dake danna
waya abinshi sannan ta gyadama Dad kai kaman taita kuka wlh wlh tana bala’in son
Zayn ita bama tasan lokacin data fara sonshi ba zagin da fadan da Momy tagama mata
kenan da Hajiya Fatima, sallaman su Dad yayi hakan yasa kowa yatashi yawuce Mami
zata tashi Dad yace “Mami” juyowa sauran matanshi sukayi jin yakira sunan Mami
saikuma kowacce tawuce tatafi sanan Mami tajuyo takalleshi bandir na dubu dubu
yaciro kusan guda goma yamika mata yace “gashinan irin wannan shirye shiryen
amaryan da akeyi bansanshi ba dai kifarama Farrah” wani kallonshi Mami tayi
saikawai tajuya fuuuu tawuce hakan yasa Dad yakalli Uncle yace “Mami Mami idan tai
fushi sai anyi daru zata sauko kiramin Zainab (Matar Uncle)” waya Uncle yaciro
yakira matarshi hakan yasa tadawo dakin tace “Alhaji gani” kudin yabata yace “gashi
Zainab nabaki kwangilar shirye shiryen amarya daga yau please, idan kina bukatan
kari kigayamin” wani kalan murmushi tayi ganin kudi tace “Alhaji nagode, daga Sudan
zan dauka mai gyaran dayan kuma daga Egypt” murmushi Dad yayi yace “yauwa Zainab
haka nakeso dan Allah, kome kike bukata kizo ki saman ki gayamin kokuma ki gayama
mijinki kinji” dasauri tace “to Alhaji bari naje” fita tayi daga falon, Dad yadubi
Zayn daketa murmushi yace “Ango” murmushi Zayn yayi yatashi yafice daga dakin yace
“Dad bari natafi office”.

5️⃣ 3️⃣
5️⃣3️⃣

THIS BOOK IS NOT FREE❌


Wanan littafin FARRAH 500 ne kacal.
Don magana dani M SHAKUR chat me up directly by clicking on this link;
wa.me/+2347012181461

The Wellness by Oriflame routine is designed to support your intake of protein,


dietary fibre and micronutrients, in the right proportions, every day.

A = ACTIVATE
Set the foundation of your routine with vitamins, minerals and omega-3 fatty acids.
These are needed every day to fill the nutritional gaps in your daily diet. You
find them in our Wellness Multivitamin and mineral.

B = BUILD
Boost your defence system, and even build it over time, with the amazing
Astaxanthin, together with bilberry extract and protein. Antioxidants are your
active defense against environmental pollutants and help your body cope with a
hectic lifestyle. Proteins help your body build new cells. You can find these in
our Wellness Shakes.

C = CUSTOMISE
We all have individual needs depending on our age, lifestyle and general wellbeing.
That’s why you should top up your routine with additional nutrition to feel and
look your best. This includes using products like our Wellness soups and bars.

Meanwhile lemme all introduce you to supplement da I think we be solution to all


problems na jikinmu.

Dukanmu nan munsan ORIFLAME is a reputable brand da aka sansu wajen wallafa abu mai
kyau yanzu sunyi Supplement mai suna WELLNESS by ORIFLAME.
Kowa dakuka gani mata da maza muna bukatan some mineral, vitamins da sauransu dazai
helping jikinmu da system namu, supplement dazai karama defense mechanism namu
karfi to protect us from ciwake ciwake, sanan dazai taimakawa organs dinmu yin aiki
da kyau.

Idan kina shan wellness zaki kyau, zai karamiki lafiya, zai taimakawa organs naki
sosai, akwai so many reviews, wata tace tunda tasha wellness tafara samin ruwa
gaba, wata tace skin nata yay fresh, wata tace gashinta daya karairaye yadawo, wata
tace nonon ta yakara cikowa, banda haka wellness na bada kariya against cancer.

Wellness is the best supplement da ake dashi right now wanda kasashen duniya da
dama sukasha kuma suke recommending ma mutane.

Tana gama paper ta tafito waje tazo tasamu guri a garden nasu ta zauna ita kadai
tai shiru all abubuwan da Zayn yafadi mata dazu suna sake dawo mata akah, idan yana
neman fadanta tasani but abubuwan daya fadi dazu tabata da akayi yasa dasauri
tajuyo Miemie ne rikeda byro da question paper ta a hannu tace “wai meke damunki
Farrah? I am you don’t ever tell me anything, ranan nan haka kikeso achool duk
kinyi kuka nayi nayi kifadamin what happen kikace babu komi not until damukazo zamu
fita kikaga motan Ya Zayn kikace fushi kike dashi, what’s the point of having a
friend idan you cannot share problem dinki with them uhn” lunshe idanunta tayi
sannan tabude ahankali bawai batason bama Miemie labari bane but gani kaman
tafadama anybody halin Ya Zayn tana tonamai asiri ne, juyawa Miemie tayi tace “you
don’t have to tell me anything idan kika gama ina class nidai” dawani kalan sauri
Farrah tarike mata hannu ahankali tace “I will tell you everything today Miemie
zoki zauna” dawowa Miemie tayi ta zauna tundaga kan haduwanta da Zayn dahau she
saves him har zuwa abinda yafaru yau Farrah tafadima Miemie duka, tace “wlh Miemie
I hate Ya Zayn sosai banson yanda halinshi yake” girgiza matakai Miemie tayi tace
“hate is a strong word Farrah dudda nasan abinda yamiki ranan bai kyauta ba but he
was drunk ne daga labarin dakika bani nagane hakan it wasn’t intentional, idan
mutum nacikin maye baisan meyakeyi ba, banda hakama are you really blaming him?
Look at upbringing nashi so is not entirely his fault, and kinsan mene soyayya na
chanza mutum kuma kinsan mutane irinsu Zayn basu iya soyayya ba they use to love
with everything dasuke dashi so use that influence and change him” wani kallo
Farrah tamata tace “jibi yanda kike magana kaman na gayamiki ina sonshi ne kokuma
zan kulashi” tai maganan fuskan Ya Habeeb nafado mata arai, hannunta Miemie takama
ahankali tace “loving him or not loving him is entirely your decision to make
Fairy, but all I am saying is you are my friend and any abu dakikai choosing I am
here for you I will support you okay” murmushi Farrah tamata ta rungumeta ahankali
tace “you are the best friend and best sister ever” tureta Miemie tayi tace “kinga
gobe zamu gama exam mutafi hutu and is your turn kizo gidan mu kinji” gyadamata kai
Farrah tayi tace “naji”, kallonta Miemie ta tsaya tanayi hakan yasa Farrah tace
“menene kike kallona haka”? Wani kalan murmushi Miemie tayi tace “kinsan mene wlh
Ya Zayn is a very very handsome man, gashi dogo bakin fatanshi kaman na black
American, gashi ya iya gayu na yan gayu, gashi dan gata gashi da kudi, kema look at
how beautiful you are yaranku ko zasuyi bala’in ky…….” Tureta Farrah tayi tamike
tsaye tace “kidaina min maganan shi ni banason shi” tashi Miemie tayi tabiyota
dasauri tana kallonta tace “wa to kikeso”? Tsayawa chak Farrah tayi tana tuna how
caring Ya Habeeb was to her, da yanda yabata handkerchief ta share fuskanta da
yanda ya lallasheta yabari tagama kukan and made her smile kafin ta tafi she just
wish deep down inama shine yagayamata yana sonta datafi kowa jin dadi, he’s so
caring and so soft towards her, zagayowa Miemie tayi ta gabanta tana kallon yanda
yake murmushi tace “wlh kinada wanda kikeso Fairy better tell me, waye shi”
akunyace Farrah tawuce tace “bawai ina sonshi bane kuma bawai yace yanasona bane,
kawai he’s always in my heart ne sabida he’s so kind and special” hannu Miemie
tadaura kan bakinta surprisingly tace “bantabaji kin yabi wani namiji ba Fairy sai
yau, ohh my God, this girl is in love with somebody zonan ki gayamin waye” Miemie
tabita da gudu hakan yasa suka shiga gudu acikin school suna dariya.
One as usual suka jero itada Miemie zasu gate dan antashi, suna fita hada idanu
tayi da Ya Habeeb dake sanye da suit daga gani kasan daga wajen aiki yake idanunshi
kur akanta yay folding hannunshi a kirji yana dan zaune gaban motanshi dakenan very
clean, wani kalan murmushi tayi tadan dauke kanta tana kallon inda driver ta yake
parking ganin bai riga yazoba, hannunta Miemie taja ganin tana murmushi tace
“zomuje ki gaida Ya Habeeb tunda ke kunyanshi kullum kikeji” kafinma Farrah tai
magana Miemie tajata da karfi sukai wajen motan su suna kaiwa gaban Habeeb dake
kallonsu Miemie tace “Ya Habeeb Fairy wai kunyanka takeji” kallon Farrah yayi dake
nonnoke kai taki dagokai ta kalleshi tana kokarin kwace hannunta da Miemie tarike
yace “let go off her hand Miemie” sakinta Miemie tayi da sauri hakan yasa adan
kunyace Farrah ta dago kanta takalleshi hada idanu sukayi dawani kalan sauri ta
kauda kanta murya chan kasa tace “ina yini Ya Habeeb” batare daya amsata ba yakalli
Miemie dake kallonsu yace “get ice cream from the car” dawani kalan sauri Miemie
tai motan shikuma yadan kalli Farrah yace “how you”? Dan dago daradaran fararen
idanunta tayi ta kalleshi ahankali tace “fine” yana kallonta still yace “have you
cried again bayan ranan nan” akunyace ta langabar mai da kai kaman wata Yar yarinya
tareda girgixamai kai alamun a’a, hakan yasa yace “good” daidai lokacin Miemie ta
taho dawani paper bag na coldstone ice cream tabashi, karba yayi sannan yabude
jakan ahankali yafito da one cup na ice cream yamikama Farrah, dan kallonshi tayi
sannan ta kalli ice cream din, gently ta mikamai hannunta ahankali yasa mata ice
cream din aciki ta amsa ahankali tace “thanks” sannan yaciro dayan ice cream din
dan guda biyu ne yabama Miemie ta amsa da sauri tana budewa tace “thank you Ya
Habeeb, ohhh my favorite flavor mint, which flavor is yours Farrah” bude nata
Farrah tay ahankali tace “I think is coconut and caramel ko” tadan kalli Ya Habeeb
daya gyadamata kai yana kallonta non stop, spoon tasaka aciki tadebo ice cream din
zatakai baki kaman yanda Miemie tayi dan tuni ita tafarashan nata kabar da ice
cream din akayi daga hannunta, daga cup din ice cream din da spoon din duka suka
fadi akasa hakan yasa daga ita har Miemie har Habeeb duka suka dago kansu, Zayn ne
yana sanye dawani milk hoodie da dark blue 3quater yasa p-cap dark blue akanshi
dawasu dark shade akan idanunshi, lips dinshi sunyi pink yirrr, dudda bata ganin
kwayan idanunshi but kasan tsantsan bala’i ne aciki, batare dayace mata kala ba
yakama hannunta zai jata dasauri ta fizge hannunta zatai magana yadaka mata wani
kalan tsawa da saida ta firgita. “Farrah!” Duka students na wajen da securities
kallon wajensu akayi, hakan yasa ya finciki hannunta yajata fuuuu tana binshi abaya
da sauri tana waigowa tana kallon Miemie da Ya Habeeb dake tsaye suna kallonsu da
sauran yan makaranta, gaban mota yabude Ya wurgata ciki tareda maida kofan yarufe
yakoma dayan side din yashiga tareda maida kofan yarufo da karfi sannan yatada
motan yawani jaaaa.

Cikin fushi sosai Ya Habeeb yajuya yashiga motanshi hakan yasa dasauri itama Miemie
tashiga yaja motan dawani mahaukacin gudu yabi motan Zayn, saida sukai nisa da
school sanan Habeeb yawani kalan sha gaban motan Zayn tareda taka burki saura kadan
Zayn ya buge motanshi yawani kalan taka burgi saida Farrah tai ihu dataga mutuwa
kiri kiri, ahankali ya kashe motan yana kallon Habeeb dake kallonshi shima tagaban
motan, Habeeb yakashe tashi motan yabude kofa yafito hakan yasa Zayn shima yabude
kofa yafito dukansu biyun suka hadu gaban motocinsu suka tsaya suna kallon juna
kaman zasuyi dambe kokarin bude motan daga Farrah har Miemie suke sufito kowannensu
yadanna lock a key motocinsu dake hannunsu hakan yahanasu fitowa, cikin kakkausan
murya Habeeb yace “what made you think zaka iya duk yanda kaga dama da rayuwan
Farrah!” Cikin kakkausan murya Zayn yace “and who do you think you are to her
dazaka tareni kanamin tambayan nan”? Dan murmushi Habeeb yayi sannan yakalli Zayn
yace “Farrah is my sister’s friend, I take her to be my sister as well, and the way
you are treating her is unacceptable, why will you threw away ice cream din datake
shirin sha Zayn”? Habeeb yay maganan ranshi abace, hannu Zayn yasa akan idanunshi
yazare dark shade din dake kan idanunshi sanan yakalli Habeeb yace “remember what I
told you the last time I don’t appreciate when strangers namin magana da kanwa or
should I say my wife!” Yay maganan yana kallon Habeeb acikin kwayar idanu ahankali
yace “the next time dazan ganka kanama matata magana, ko kallon mini mata I will
make sure namaka abu biyu” yay dan shiru sannan yace “first! Saina tabbatar da
idanun daka kalleta dasu na tsiyayesu tastas and secondly! I will lock you up in
jail for life” yana maganan yajuya zai wuce Habeeb yace “kasan your biggest problem
is yarinta Zayn! And yarintar ke deceiving naka yanasa kana tunanin you can mold
everybody beneath your feet, don’t mess up with Farrah inba hakaba saina koyamaka
hankali” juyowa Zayn yayi yakalleshi from head to toe inda ba bayason yay halin
yarintar da Habeeb yagama fadi ba da wlh saiyamai shegen duka akan titin nan, hakan
yasa yace “are you that jealous of ka girmeni but I’ve took the gem away, and it
belongs to me now? Farrah is mine! Oopsss sorryyy Yaya, hahahah” ya kyalkyace da
dariya tareda maida glasses nashi kan idanunshi yasaka sanan yajuya zuwa motanshi
yabude yashiga taredayin reverse yawuce Habeeb dake tsaye da mugun gudu, wani kalan
dukan gaban motanshi Habeeb yayi zuciyanshi namai zafi, shi he don’t even know
exactly meyakeji game da Farrah ko sone ko menene oho, he just hate yanda Zayn
keyi, and the last magana da Zayn yagayamai pains him, cikin fushi yajuya yashiga
motanshi tareda tada motan batare daya kalli Miemie dake kuka ba ganin Ya Habeeb da
Ya Zayn nafada dudda batasan mesuka cewa ba.

5️⃣ 4️⃣
5️⃣4️⃣

THIS BOOK IS NOT FREE❌


Wanan littafin FARRAH 500 ne kacal.
Don magana dani M SHAKUR chat me up directly by clicking on this link;
wa.me/+2347012181461

The Wellness by Oriflame routine is designed to support your intake of protein,


dietary fibre and micronutrients, in the right proportions, every day.

A = ACTIVATE
Set the foundation of your routine with vitamins, minerals and omega-3 fatty acids.
These are needed every day to fill the nutritional gaps in your daily diet. You
find them in our Wellness Multivitamin and mineral.

B = BUILD
Boost your defence system, and even build it over time, with the amazing
Astaxanthin, together with bilberry extract and protein. Antioxidants are your
active defense against environmental pollutants and help your body cope with a
hectic lifestyle. Proteins help your body build new cells. You can find these in
our Wellness Shakes.

C = CUSTOMISE
We all have individual needs depending on our age, lifestyle and general wellbeing.
That’s why you should top up your routine with additional nutrition to feel and
look your best. This includes using products like our Wellness soups and bars.

Meanwhile lemme all introduce you to supplement da I think we be solution to all


problems na jikinmu.

Dukanmu nan munsan ORIFLAME is a reputable brand da aka sansu wajen wallafa abu mai
kyau yanzu sunyi Supplement mai suna WELLNESS by ORIFLAME.
Kowa dakuka gani mata da maza muna bukatan some mineral, vitamins da sauransu dazai
helping jikinmu da system namu, supplement dazai karama defense mechanism namu
karfi to protect us from ciwake ciwake, sanan dazai taimakawa organs dinmu yin aiki
da kyau.

Idan kina shan wellness zaki kyau, zai karamiki lafiya, zai taimakawa organs naki
sosai, akwai so many reviews, wata tace tunda tasha wellness tafara samin ruwa
gaba, wata tace skin nata yay fresh, wata tace gashinta daya karairaye yadawo, wata
tace nonon ta yakara cikowa, banda haka wellness na bada kariya against cancer.

Wellness is the best supplement da ake dashi right now wanda kasashen duniya da
dama sukasha kuma suke recommending ma mutane.

Tunda yashiga motan ko kala baicema Farrah dayaga idanunta sunyi ja ba sai kuka
take amman mara sauti, jiyayi babu abinda kemai dadi, parking yayi agaban coldstone
ice cream yakashe motan yafito yashiga ciki, baiwani dade aciki ba yafito da babban
paper bag na ice cream yadawo motan yashiga sannan yadan kalleta yanda take kallon
dayan gefen ko Kallonshi batayiba, ciro babban roban ice cream yayi daga jakan
babban gaske ahankali yamika mata murya chan kasa cikeda lallashi yace “here is
your ice cream Angel” juyoda kanta tayi tazubamai rinanun idanunta kaman ta
shakeshi yamutu takeji tsabagen yanda takeji hannu tasa takarbi ice cream din
sannan tawani bude marfin juyawa baya ta wurga gabaki dayan ice cream din akujeran
bayan motan ya bare yabata ko’ina tace “baza’asha ba, banso, banso, banson ice
cream dinka, stop talking to me, I hate you Zayn, I hate you for all you’ve been
doing to me, I have you for insulting and been rude to my best friend brother, I
will never forgive you” tai maganan wasu sababbin hawaye na zubo mata daga idanu da
sauri ta kauda kanta gefe tana share hawayen da bayan hannunta, wani kalan sanyi
jikin Zayn yayi yanda yaga ranta yabaci bayan motan nashi ya kalla sannan ahankali
yatada motan yaja motan sukabar wajen.

Suna kaiwa gida tabude motan tafita fuuu azuciye binta yayi da kallo saida tashige
side dinsu sannan yafito daga motan yakira bodyguard na Dad dake compound din yace
“kasa awanke this car” dasauri yace “yes sir” ahankali yace “where is my Dad”?
Dasauri Bodyguard din yace “yana falonshi” wucewa straight Zayn yayi zuwa falon
Dad, kai tsaye yashiga dakin Dad yagani zaune kan dogon kujera Hajiya Mariya na
matsamai kafafu, ganin fuskanshi kadai Dad yayi yakalli Hajiya Mariya dako gaidata
Zayn baiyiba yace “excuse us” sannan yakalli Zayn yace “come here Son menene, what
happen ranka yake abace haka” tahowa Zayn yayi da sauri tana zuwa kaman karamin
yaro yashige jikin Dad, fita daga dakin Hajiya Mariya tayi tana hararan Zayn, saida
Dad yaga ta maida kofan tarufe bayan tafita sannan yadago Zayn da sauri yace “what
happen Zayn baka gayamin zakaje ka dauko Farrah from school ba, maiya faru kadawo
ranka abace haka? What is it what happen?” Dad yay maganan yana rude baimasan
aburkice yake maganan ba, Kallon fuskan Dad Zayn yayi zuciyanshi na tafarfasa baki
yabude zaiyi magana saiga hawaye sharrrrrrrr kaman an korosu waje, “Innalillahi wa
innailaihi raji’un!” Dad yafadi hankalinshi atashe yana neman tashi daga kan
kujeran ya bala’in rude yace “meya faru lemme go and call Farrah tafadamin maiya
sameka” yazo zai wuce hannunshi Zayn yakama dasauri yana girgizamai kai still
hawaye na zubowa dagakan idanunshi kaman dan yaro yace “don’t call her Dad” dasauri
Dad yadawo kaman zai zare yakama babban riganshi fari kal yakai kan fuskan Zayn
yahau sharewa yace “stop crying tell me meya faru kake kuka”? In a very very
hurtful voice Zayn yace “Dad Farrah tace she hates me and she will never forgive me
all because of wani kato” cikeda damuwa Dad yace “Farrah tagaya maka haka, shine
kake kuka”? Gyadama Dad kai yayi yana share hawayen dake zubomai da sun kasa daina
zubowa, dasauri Dad yace “tell me everything daya faru” daga farko har karshe Zayn
yabama Dad labarin abinda yafaru shifa Dad kokai waye zai iya nuna maka yafifita
yaranshi kankai, jibidai Mami dudda yanda yake sonta matarshi ce but koda yaushe
saiya fifita Zayn kan ita, cikeda damuwa sosai dakuma bacin rai Dad yace “indai
Habeeb ne ke neman shiga tsakanin yarana to Farrah tagama zuwa school din, na
chanza mata wani school kokuma nakawo the best teachers adinga koyarda ita agida
waec result da jamb kobatayiba zan iya saka amata is just the matter of one phone
call, stop crying kaikuma, haka zakai soyayyan abu dan kankani yasaka kuka so kake
Farrah ta rainaka, you have to show her you are a strong capable man, kukan ya isa
haka” Dad yay maganan yana kara sharemai hawaye rabon dayaga hawayen Zayn harya
manta sai yau lallai yaronshi na son Farrah.

Da kyar hawayen suka tsaya Dad yace “is okay karka kara zubadda hawayenka kan kowa
aduniyan nan, inhar ina raye kome kakeso is yours Zayn, Farrah matarka ce all this
silly fights na faruwa a soyaya is not like she meant da gasken gaske ta tsaneka ya
isa, makarantan kuma angama zuwanshi dagayau zanje nafada mata dakaina kaji”
gyadamai kai Zayn yayi yana sauke ijiyan zuciya ahankali.

Wato idan Allah ya shirya kama mutum marajin magana ya iya kamashi da kyau, jJama’a
dubu Zayn kuka wiwi😂😂😂

5️⃣ 5️⃣
5️⃣5️⃣

THIS BOOK IS NOT FREE❌


Wanan littafin FARRAH 500 ne kacal.
Don magana dani M SHAKUR chat me up directly by clicking on this link;
wa.me/+2347012181461

The Wellness by Oriflame routine is designed to support your intake of protein,


dietary fibre and micronutrients, in the right proportions, every day.

A = ACTIVATE
Set the foundation of your routine with vitamins, minerals and omega-3 fatty acids.
These are needed every day to fill the nutritional gaps in your daily diet. You
find them in our Wellness Multivitamin and mineral.

B = BUILD
Boost your defence system, and even build it over time, with the amazing
Astaxanthin, together with bilberry extract and protein. Antioxidants are your
active defense against environmental pollutants and help your body cope with a
hectic lifestyle. Proteins help your body build new cells. You can find these in
our Wellness Shakes.

C = CUSTOMISE
We all have individual needs depending on our age, lifestyle and general wellbeing.
That’s why you should top up your routine with additional nutrition to feel and
look your best. This includes using products like our Wellness soups and bars.

Meanwhile lemme all introduce you to supplement da I think we be solution to all


problems na jikinmu.

Dukanmu nan munsan ORIFLAME is a reputable brand da aka sansu wajen wallafa abu mai
kyau yanzu sunyi Supplement mai suna WELLNESS by ORIFLAME.
Kowa dakuka gani mata da maza muna bukatan some mineral, vitamins da sauransu dazai
helping jikinmu da system namu, supplement dazai karama defense mechanism namu
karfi to protect us from ciwake ciwake, sanan dazai taimakawa organs dinmu yin aiki
da kyau.

Idan kina shan wellness zaki kyau, zai karamiki lafiya, zai taimakawa organs naki
sosai, akwai so many reviews, wata tace tunda tasha wellness tafara samin ruwa
gaba, wata tace skin nata yay fresh, wata tace gashinta daya karairaye yadawo, wata
tace nonon ta yakara cikowa, banda haka wellness na bada kariya against cancer.

Wellness is the best supplement da ake dashi right now wanda kasashen duniya da
dama sukasha kuma suke recommending ma mutane.

Kwanciya yayi yadaura kanshi kan cinyan Dad, Dad na shafamai kai ahaka bacci ya
kwasheshi kanshi nakan cinyan Dad, Dad na kallon fuskanshi murmushi kawai yayi ya
girgiza kai kana ganin Zayn kasan JJC ne a harkan soyayya kar Farrah ta wahalar mai
da yaro fa, Zayn bai saba da wahala ba balle ma na soyayya taje tabama danshi hawan
jini bazai dauka ba. Saida yaga baccin ya shigeshi sosai sanan ya lallaba yatashi
ahankali yafita daga dakin tareda maida kofan yarufe yay flat din su Mami ya shiga.

Don shiga group dina na matan aure 1k, chat me up directly by clicking on this
link;
wa.me/+2347012181461

Farrah yagani tareda Mami a falo ta chanza kaya zuwa nagida tanashan juice a glass
cup, ganin Dad yasa tai murmushi tace “Dad ina yini” murmushi yamata yakaraso
kusada ita ya zauna yace “daughter na yakike ya exam” ahankali tace “Alhamdulillah
Dad” anatse yace “saura papers nawa ki gama”? “Saura two gobe da jibi mun gama”
gyadamata kai yayi yace “daughter na” kallonshi tayi dasauri tareda ijiye cup din
juice na hannunta tana natsuwa, anatse Dad yace “dake da Zayn dukanku yarana ne,
burina shine yarana suhada kai ta yanda babu mai shiga tsakaninsu aduniyan nan
bakiganni nida Uncle dinku ba koda yaushe muna tare babu mai shiga tsakanin mu?”
Gyadamai kai Farrah tayi, Dad yace “haka babar mu ta rainemu Allah ya jikanta kuma
haka nakeso keda Zayn kuzama, amman ace fisabilillahi sabida Habeebu yabaki ice
cream Zayn ya kabar bai isa ya kabar bane, koko baida kudin siyamiki ice cream ne
komu nan agida dani da Mamin ki bamuda kudin siyamiki ice cream ne, har irin abin
nan yakai ki gayawa dan uwanki kin tsaneshi bazaki taba yafemai ba Haba daughter
na! Indai kan wani nawaje zakina fada da dan uwanki haka dole nadauki mataki, saisa
dagayau bazaki kara komawa school dinba zan chanza miki makaranta next term”
dasauri daga Farrah har Mami suka kalleshi, Gyadamata kai Dad yayi yace “yes, bazan
rabaki da kawarki ba Maryama, ku cigaba da mu’amalan ku amman dai baki babu wani
namiji karnama karaji kinma wani namiji magana balle ki amshi abinda zai baki
kinjini” gyadamai kai tayi ahankali tana kokarin danne kukan datakeji, anatse yace
“dagayau kada ki kara fada da dan uwanki kinji kome kikeso tell me ko Mami ki koshi
yayan naki Zayn zaki saya miki kinji” gyadamai kai tasakeyi ahankali, hakan yasa
yamata murmushi yace “good girl tashi kije sama abinki” tashi tayi ahankali hawaye
na zuwan mata dasauri tai sama tabude dakinta tafada, kallon Dad Mami tayi ranta
abace zatai magana yadaga mata hannu yace “ai kin zare kanki acikin lamarin yarana
biyun nan, dan haka banason opinion naki akan decision din dana yanke” yana fadin
haka yatashi yafice binshi da kallo Mami tayi speechless bata taba ganin mutum irin
Alhaji ba, tasan yanason Farrah bawai bayasonta bane, dan sone kadai zaisa yamma
aurama Farrah dan gwal dinshi Zayn, amman dudda son dayakema Farrah bai haura na
Zayn bane, babu wanda Alhaji bazai iya rufe idanu ya kartawa rashin mutunci kan
Zayn ba, jibi sonkai kiri kiri sabida Zayn yaje ya kwashe komi yafadamai shine
zaizo ya shiganma danshi, da Farrah tashigo da fushi saida ta tsareta tafadi mata
abinda yafaru itama tama Farrah gyaran gayama mutum ka tsaneshi amman abin baikai
har a cire ta a school dinba bawai soyaya take da Habeeb dinba, wannan wani kalan
abune haka, tashi tayi tawuce sama dan tasan Farrah nachan tana kuka.

Ahankali tabude dakin ganin Farrah takife kanta akan gado tana kuka yasa takarasa
ciki ahankali tasan abu daya kedamunta yanda zasu rabu da Miemie dan dazaran
ancireta daga school din bazasu dibga haduwa ba sai once in a while, ahankali Mami
tadagota fadawa jikin Mami tayi tana kuka, shafamata baya Mami tayi murya chan kasa
tace “it’s okay, don’t worry I will talk to Baban ku zaki cigaba da zuwa school
dinki abinki kinji stop crying kada idanunki suyi wannan kumburin danke idanunki
basuson kuka koyaya kikai kuka saisun tona miki asiri” Mami tadagota tana sharemata
hawaye tana kallon kalaban kanta tace “wannan kalaban ma sun tsufa dazaran kun gama
exam zamu spa muyi sabon kitso ko” Gyadamata kai Farrah tayi, hakan yasa Mami tace
“to kukan ya iska hakanan Autan Mami, now smile for me” Mami tai maganan tana mata
chakulkuki dariya tayi ahankali tana fadawa jikin Mami dukansu suna dariya, Mami
tace “je dauko wayana mukira Miemie tare ko” dasauri ta tashi tafita daga dakin
Mami nabinta da kallo.

Wuraren 4 ya farka daga baccin dayayi sabida tashinshi da Dad yayi sutafi
masallaci, ahankali yatashi idanunshi sundan kumbura kadan bayin falon yashiga
yadauro alwala sannan suka fito daidai Farrah dataje backyard dinsu kwaso shanya
tafito Dad baima lurada itaba sai Zayn daya bita da kallo tana sanye dawani doguwan
Riga na atampa dayamata tsamtsam ajiki, ko kallonshi batayiba tabude kofan dakinsu
tashige sukuma sukai gate suka fita.

Suna dawowa daga masallaci flat dinshi yawuce dan yanaso yakara wanka shikuma Dad
yawuce side din Mami, Farrah na dakinta zaune tana duba english dinta which shi
sukeda shi gobe taji muryan Mami da Dad suna gardama adakin Dad yaune rana na farko
tunda yake gidan dataji Mani da Dad nafada akan school dinta Dad nacewa shifa
bazata kara zuwa school ba Mami an insisting kan yajanye decision din, wani abu
Farrah taji yazomata wuya kawai mikewa tayi tafita daga dakin tai kasa slippers
nata tasaka tabude kofa tafice direct tai flat din Ya Zayn, bamata tsaya knocking
ba bude kofan tayi tashiga cikin falon tana maida kofa tarufe ta kwalamai kira. “Ya
Zayn!” Jin shiru yasa tashiga waige waige babu kowa a falon ko tv ma akashe stairs
tayi tafara hawa tai dakin dataga kofar abude tayi tana zuwa kai tsaye tafada
daidai lokacin Zayn yabude kofan bathroom dinshi yafito daga wanka naked babu ko
towel ajikinshi batare daya lura da Farrah bama, wani kalan ihu Farrah tayi tareda
runtse idanunta. “Auzubillahi mina shaidani rajim!” Ihun datayi ne ya firgita Zayn
dako kadan shi baima lurada itaba yadago kanshi da sauri yakalleta.
5️⃣ 6️⃣
5️⃣6️⃣

THIS BOOK IS NOT FREE❌


Wanan littafin FARRAH 500 ne kacal.
Don magana dani M SHAKUR chat me up directly by clicking on this link;
wa.me/+2347012181461

The Wellness by Oriflame routine is designed to support your intake of protein,


dietary fibre and micronutrients, in the right proportions, every day.

A = ACTIVATE
Set the foundation of your routine with vitamins, minerals and omega-3 fatty acids.
These are needed every day to fill the nutritional gaps in your daily diet. You
find them in our Wellness Multivitamin and mineral.

B = BUILD
Boost your defence system, and even build it over time, with the amazing
Astaxanthin, together with bilberry extract and protein. Antioxidants are your
active defense against environmental pollutants and help your body cope with a
hectic lifestyle. Proteins help your body build new cells. You can find these in
our Wellness Shakes.

C = CUSTOMISE
We all have individual needs depending on our age, lifestyle and general wellbeing.
That’s why you should top up your routine with additional nutrition to feel and
look your best. This includes using products like our Wellness soups and bars.

Meanwhile lemme all introduce you to supplement da I think we be solution to all


problems na jikinmu.

Dukanmu nan munsan ORIFLAME is a reputable brand da aka sansu wajen wallafa abu mai
kyau yanzu sunyi Supplement mai suna WELLNESS by ORIFLAME.
Kowa dakuka gani mata da maza muna bukatan some mineral, vitamins da sauransu dazai
helping jikinmu da system namu, supplement dazai karama defense mechanism namu
karfi to protect us from ciwake ciwake, sanan dazai taimakawa organs dinmu yin aiki
da kyau.

Idan kina shan wellness zaki kyau, zai karamiki lafiya, zai taimakawa organs naki
sosai, akwai so many reviews, wata tace tunda tasha wellness tafara samin ruwa
gaba, wata tace skin nata yay fresh, wata tace gashinta daya karairaye yadawo, wata
tace nonon ta yakara cikowa, banda haka wellness na bada kariya against cancer.

Wellness is the best supplement da ake dashi right now wanda kasashen duniya da
dama sukasha kuma suke recommending ma mutane.
*****
Gigicewa Farrah tayi sosai tajuya mai baya, tunda take bata taba ganin abin babban
namiji ba sai yau ita batada yan uwa maza na kananun yaran kauyensu da akama kaciya
nema ta taba gani a iya tsawon rayuwan datayi aduniya sai yau, bata taba sanin haka
na manya yakeba saiyau, yanda Zayn yaga tajuya agigice tana neman kofa tafice daga
dakin yasa yasaka hannu yaja bathrobe dinshi dake cikin bathroom din makale kan
hanger fari yay maza yasaka tareda kulle igiyan tagaba sanan yafito dasauri daidai
tafita daga dakin yacimmata tareda kama waist dinta ahankali yace “Baby” wani kalan
ihu Farrah tabude baki zatayi dawani kalan sauri yakai hannunshi yadaura kan
bakinta tareda jan waist jinta baya yasaka ta gabaki dayanta akirjinta sanan
ahankali yazare hannunshi dagakan bakinta yawani kulle hannayen nashi gamgam akan
kirjinta yay cuddling nata sosai fuskanshi dakeda lema har lokacin yasauko dashi
yakai saitin fuskanta ya goga akan kumatunta hakan yasa jikinta yamata wani yirrrrr
dashi kanshi saida yagani hakan yasa murya chan kasa kaman mai magana da jaririya
yace “calm down, relax” ko kadan ta kasa kwakkwaran motsi ajikinshi idanunta har
lokacin a kulle kawai ajiyan zuciya take saukewa batasan mesaba jinta acikin
jikinshi ya kankameta so tight yasa taji wani kalan natsuwa na shiganta, tunda
yasata ajikinshi yake kallonta reading breath nata saida yaga numfashinta
yadaidaita yana rikeda ita ahakan anan gaban dakinshi kaman baiso yay magana yace
“mekikazo kigayamin”? Duk wani masifa da tsiwan data shigo dakin dashi jitayi
yamutu burinta kawai yanzu yasaketa tawuce tafita daga flat dinshi, ganin tayi
shiru takasa magana har lokacin idanunta a kulle yasa yadanyi murmushi dan sarai
yasan meya kashe bakin nan nata, kokarin fita daga jikinshi tafara hakan yasa yace
“ina zaki? Let’s remain like this forever are you not feeling calm dakike cikin
jikina Angel”? Hannayenta tadaga takai kan nashi dake kan kirjinta yawani danne
mata kirji dasu dan iska kawai tafadi azuciyanta tana kokarin cire hannun, kallon
abinda takeyi yayi gently yazare hannayen nashi daga kan kirjin sannan yacire
fuskanshi daga jikin nata yadan koma baya dasauri tafita daga jikinshi tana bude
idanuwanta dasauri tai stairs yabita da kallo saida takai tsakiyan stairs din ta
tsaya chak batare data juyoba tace “kacema Dad karya cireni daga school dinmu inhar
kanason na daina fushi dakai” tana maganan takarasa sauka daga stairs din Zayn
yabita da kallo yana kallon yanda ass dinta ke juyawa tana tafiya yadan cije lips
dinshi different thoughts na yanda zaiyi da ass din idan yakamasu namai yawo a
zuciya.

Daidai tasa hannu zata bude kofan falon tafita aka rigata bude kofan Layla ce datun
dazu taga shigan Farrah side din Zayn kishi yahanata zama sakat saida tataho,
ganinta yasa Farrah taji wani abu yazo yatokare mata kirji, da Layla ko kadan bata
tsani Farrah ba amman yanzu da akace matan Zayn ne ta tsaneta ainun, wani mugun
kallo tama Farrah cikedason hada husuma tace “mekikazo yi adakin boyfriend dina
Farrah”? Wani kalan dukanta kalman boyfriend Farrah tayi hakan yasa tadanyi
murmushi tace “you can call him boyfriend naki as much as you want but lemme assure
this awajenshi you are nothing but a thrash mayya kawai” hannu Layla tadaga zata
kaima Farrah mari Zayn dake kallonsu daga sama cikin kakkausan murya yace “if you
dare lay a finger on her wlh yau saina karya hannunki bas na yarda hannun akasa”
cikeda tsiwa Farrah tajuyo da kanta batare data bari idanunshi da nata sun hadu ba
tace “babu ruwanka da fada na kadaina shigan min ance maka I can not deal with yara
irinsu Layla ne, fitsararu marasa kunya” baki Layla tasaki jin yanda Farrah kema
Zayn tsiwa yakasa cewa komi sanan tajuyo takalli Layla tace “as I was saying,
wacece ke dahar kike tunanin kin isa ki tambayeni menezo yi anan? Banza ma irinki
mai bin maza har zuwa dakinsu kawai mara zuciya” Farrah tana maganan ta bangajeta
tawuce abinta tafita Layla tabita da kallo Wanan Yar karaman yarinya da 2min yay
yawa ta nakada mata dan shegiyan duka shine yau take mata rashin kunya haka batada
abinda zatayi, dan murmushi Zayn yayi ganin yanda she’s speechless yace “karki sake
kishigomini daki inba hakaba saina I will disgrace dagake har uwarki yau agidan
nan” yana maganan yawuce yashiga dakinshi abinshi.
Layla tadade tsaye awajen sanan tajuya tafito, flat dinsu tayi dagudu tana shiga
sai kuka, Hajiya Mariya dake zaune kan kujera itada Hajiya Fatima tace “wlh wlh
nayi nadaman saka yarinyar nan aikin nan, kina nan Hajiya Fatima danace mata karta
sake taso yaron nan kawai dai suyi shiri sabida mucimma burinmu akanshi amman
jibeta ba’aje ko’ina ba wai Zayn takeso yaron datasan kasheshi mukeso muyi” cikin
kuka sosai tadago jajayen idanunta takallesu tace “Mommy dan Allah kada kukashe
Zayn dan Allah, ku kashe Farrah ni wlh zanma tayaku” wani mugun tsaki Hajiya Mariya
taja tace “ubanme yadaman da Farrah, ni yarinyar nan ma angayamiki ina lissafata
cikin mutanen gidan nan ne bayan nasan ba jinin gidan nan bace, Zayn nakeso na
halaka har lahira sabida inga karshen iyayi wajen uwarshi tanamana gadara sabida ta
haifi da namiji magajin Alhaji, sai muga gadon dazasu samu idan yamutu, yanda zata
samu gadon Alhaji Muma haka zamu samu idan yaron yamutu, saisa abin ke bakanta min
rai yanda tawa diyar zata kama tafara son shegen yaron nan mazinaci, ubanme zakiyi
da Zayn Layla fadamini” Hajiya Mariya tai maganan tana kokarin tashi daga inda take
sabida yanda abin ke soya mata zuciya Layla wai Zayn takeso, dasauri Hajiya Fatima
tariketa tace “dan Allah calm down Hajiya, dole mubi abin nan ahankali” cikin ihu
Hajiya Mariya tace “ta ina zanyi calm down diyata is in love with my biggest enemy
aduniyan nan, yaron dabaya daraja uwarta, ninan uwarki saidai Zayn ya kalla ya
barar shine zakiso inda nasan haka zakimin daban daukeki nabata kudina akanki
nasaki makarabta kin kile hakaba” cikin kuka sosai Layla tace “Mommy kiyakuri amman
ni wlh Zayn nakeso” tana maganan ta tashi dagudu tai sama zuwa dakinta tana kuka
Hajiya Mariya ta kabar da glass na flowers dakekan center table Ya fashe, Hajiya
Fatima tace “kiyakuri dan Allah ki kwantar da hankalinki, dole saikin kwantar da
hankalinki zamusan yanda zamu bulloma wannan lamarin haba mana, zamuyi meeting da
Uncle maji menene plan dinshi, dan Allah calm down kinji”

5️⃣5️⃣7️⃣
. 7️⃣

THIS BOOK IS NOT FREE❌


Wanan littafin FARRAH 500 ne kacal.
Don magana dani M SHAKUR chat me up directly by clicking on this link;
wa.me/+2347012181461

The Wellness by Oriflame routine is designed to support your intake of protein,


dietary fibre and micronutrients, in the right proportions, every day.

A = ACTIVATE
Set the foundation of your routine with vitamins, minerals and omega-3 fatty acids.
These are needed every day to fill the nutritional gaps in your daily diet. You
find them in our Wellness Multivitamin and mineral.

B = BUILD
Boost your defence system, and even build it over time, with the amazing
Astaxanthin, together with bilberry extract and protein. Antioxidants are your
active defense against environmental pollutants and help your body cope with a
hectic lifestyle. Proteins help your body build new cells. You can find these in
our Wellness Shakes.
C = CUSTOMISE
We all have individual needs depending on our age, lifestyle and general wellbeing.
That’s why you should top up your routine with additional nutrition to feel and
look your best. This includes using products like our Wellness soups and bars.

Meanwhile lemme all introduce you to supplement da I think we be solution to all


problems na jikinmu.

Dukanmu nan munsan ORIFLAME is a reputable brand da aka sansu wajen wallafa abu mai
kyau yanzu sunyi Supplement mai suna WELLNESS by ORIFLAME.
Kowa dakuka gani mata da maza muna bukatan some mineral, vitamins da sauransu dazai
helping jikinmu da system namu, supplement dazai karama defense mechanism namu
karfi to protect us from ciwake ciwake, sanan dazai taimakawa organs dinmu yin aiki
da kyau.

Idan kina shan wellness zaki kyau, zai karamiki lafiya, zai taimakawa organs naki
sosai, akwai so many reviews, wata tace tunda tasha wellness tafara samin ruwa
gaba, wata tace skin nata yay fresh, wata tace gashinta daya karairaye yadawo, wata
tace nonon ta yakara cikowa, banda haka wellness na bada kariya against cancer.

Wellness is the best supplement da ake dashi right now wanda kasashen duniya da
dama sukasha kuma suke recommending ma mutane.

Har akai isha’i Farrah takasa daina tunani jikin Zayn datagani tsirara, ita bata
taba ganin mutumara kunya irin Zayn ba bata taba ganin wanda zaije wanka yafito
tsirara ba sai shi, dan tsaki taja jin anyi knocking kofar dakinta hala wannan
bakuwar tasune wanda yau itadai tafito dasafe kafin taje school taganta agidan sai
magunguna take bata, tana daga inda take tace “come in” shigowa matan tayi rikeda
babban kofi tana murmushi tabama Farrah tace “shanye kibani kofi” ahankali Farrah
tasa hannu takarbi kofin tana yatsine fuska yace “Anty wai menene magungunan nan”
murmushi Matan tayi tace “Mamin ki taga shawara da basur ajikinki sunyi yawa ta
daukoni namiki magani harsai kin warke” ahankali Farrah tace “shawara, basir” cup
din takai baki da kyar ta shanye sanan tabama matan kofin tawuce tafita daga dakin.
Kwanciya kan gadon tayi ahankali tanajan filo tana kankamewa bakaramin kunyan
abinda Zayn yama Ya Habeeb tajiba babu kyau abinda yamai koba komi Ya Habeeb ya
girmi ya Zayn dan Miemie tagayamata Ya Habeeb is 30, dan gajeren tsaki taja deep
down tana addu’a Allah yasa yabama Dad hakuri abarta taje school gobe batason
anything dazai sa itada Miemie su rabu, ahaka tunani daban daban tai bacci.

Wuraren 10 Zayn yashigo side din, ganin Mami zaune a falo yasa ahankali yace “Mami
ina yini” wani mugun kallo tamai babu alamun wasa tace “mekazo min agida by this
hour” dan kanshi yasosa yace “ahhhh, ummmm” yadanyi shiru sanan yasake kallon Mami
ganin yanda ta kafeshi da idanu yasa yace “Mami I come to tell Farrah tashirya taje
school gobe I’ve spoke to Dad baza’a cireta daga school dinba” wani kalan kallo
Mami tayi sanan tace “naji tashi katafi” tashi yayi ranshi baiso ba yaso yaje sama
yaga Farrah amman hakanan yawuce yatafi.

Washegari Farrah ta tafi school bakaramin dadi tajiba da Mami tace tashirya taje,
koda aka tashi taso taga Ya Habeeb tabashi hakuri amman bashi yazo daukan Miemie ba
driver tane hakan yasa sukai sallama tawuce itama tashiga motan driver ta dayazo
daukan ta.

Washegari!
Yau Friday yaune kuma last paper nata she’s so happy 8 tana school, 1 aka tashi
daga makaranta, tareda Miemie suka fito Miemie tace “yanzu kinga munyi hutu yau
yaushe zakizo gidan mu Fairy”? Dan dariya Farrah tayi tace “idan naje yau zan
fadama Mami duk randa tace nazo zanzo” murmushi Miemie tayi tace “zan miki baking
cake idan zakizo so tell me on time kinji” Gyadamata kai Farrah tayi tana shafa
kirjinta hakan yasa dasauri Miemie dake kallonta tace “menene Fairy”? Dan yatsine
fuska Farrah tayi tace “tun safe I’ve been feeling so uneasy, I thought sabida
zamuyi last paper mune yau but yanzu mungama but I am still feeling like that” dafa
kafadanta Miemie tayi tana kallon kwayan idanunta tace “kodan sabida Ya Zayn yace
yana sonki ne” wani kalan mugun harara Farrah tama Miemie tace “why are you talking
about him now dan Allah mutumin dana manta dashi” murmushi Miemie tayi tace “I am
just joking muje ga driver na yazo” dasauri Farrah takalli gate ganin ba motan Ya
Habeeb bane yasa taji ranta yabaci ahankali suka wuce suka fita sallama sukayi
Miemie tawuce motansu itama tawuce motansu tana hamdala ganin ba Zayn bane rabon
dataganshi tun shekaran jiya data ganshi tsirara, dasauri ta kauda kanta dan harta
fara tuna jikinshi bude motansu tayi tashiga tareda maida kofan tarufe driver
yajasu.

Gidansu suka shigo driver yay parking wajen parking, ahankali tabude kofa tafito
tana kallon gidan ganin ansaka canopies ana decorating gidan kaman za’ayi biki ko
walima mamaki abin yabata tace “toko Ya Zayn na birthday ne yau”? Tai maganan tana
tafiya tana kallon yanda ma’aikata keta aiki, ahankali tabude kofan dakinsu tashiga
ciki, Mami tagani zaune kan kujera taci lace mai kyau tana mata murmushi itama
murmushi tayi tace “oyoyo Mami” tafada jikin Mami, murmushi Mami tace “barka angama
jarabawa yau hutun sati nawa suka baku” murmushi tayi tace “3weeks Mami” Gyadamata
kai Mami tayi tace “Masha Allah, Oya je dakin ki ki chanza kaya kizo kici abinci”
gyadama Mami kai tayi tana tashi daga kan kujeran tai sama, ahankali tabude kofar
dakinta dayar karaman sallama. “Assalamu Alaykum” “wa’alaikumus salam” wata murya
dahar abada bazata taba mantawa dashiba ya ratsa mata dodon kunne dayasa dawani
kalan sauri tadaga idanunta takalli cikin dakin, Shafa tagani, Shafa Shafa ta
kauyensu tana sanye da kayan fulani tsaf dawanan normal kwalliyan yan kauye
dasukeyi tana kallon Farrah tana murmushi idanunta sun cicciko da hawaye, hannu
Farrah takai kan idanunta dasauri ta goge tanason takara gasgata cewa ba gizo
idanunta kemata ba ganin still Shafa na tsaye cikin dakin tana kallonta yasa Farrah
tawani kalan juyawa da gudu tana kwalama Mami kira. “Mami! Mami! Mami” Mami dake
zaune kan kujera inda tabarta tace “Na’am diyar Mami” bene Farrah tanuna mata
hawaye na cika idanunta tsabagen mamaki da murna tama kasa magana, murmushi Mami
tamata tace “go Shafan kine, your friend ta rugarku” wani kalan juyawa Farrah tayi
ganin Shafa tayi tsaye gaban stairs asama, wani kalan fashewa Farrah tayi da kuka
sosai tafara hawa stairs din da gudu Shafama na saukowa da gudu saida sukazo gab da
gab Farrah takai hannayenta kan fuskan Shafa ahankali tace “Sha….fa” cikin kuka
Shafa tace “Kurma” wani kalan rungume juna sukayi suka fashe da kuka sosai bana
wasaba, murmushi Mami tayi tana kallonsu ganin kukan yayi yawa tace “Malamai
kutashin mini daga kan bene ku koma dakinku kujechan kuyi wanka ku shirya kufito,
karfe hudu za’ayi walima” Shafa tafara hadiye kukan sannan tadaga Farrah data kasa
kuka tace “muje daki” ahankali Farrah tabita zuwa dakin zama sukayi abakin gado,
Shafa takai hannunta tasharema Farrah hawaye tace “daina kukan kekuma Ya isa haka”
murmushi Farrah tayi tace “waya kawoki yaushe kikazo”? Murmushi Shafa tayi tace
“Baban Zayn yakawo du, munada yawa, da mai gari da matanshi biyu, da Malam da Inna,
da Rakiya, sai Umma na da Baba dakuma ni, ni kadai Zayn da Baban shi suka kawoni
nan sauran sunachan wani bangare daban awannan durmemen gidan, mazan sun tafi
masallaci munzo waliman kune” dasauri Farrah tace “Waliman mu” Gyadamata kai Shafa
tayi tana kakalo murmushi tunawa datayi ance kada tafadi mata komi Farrah batasan
anmata aure ba, dasauri tace “eh bakin gama jarabawa yau ba” dasauri Farrah tace
“ohhh dama ni aka shiryama Walima haka” hannu Shafa takai ta taba fuskanta tace
“bakaramin farinciki nayiba da Rakiya tabani labari mutanen nan sun maidaki yarsu,
Farrah addu’an mu ta amsu, Allah ya sharemiki hawayenki su Inna sun sha kunya
kullum cizon yatsa take tana cewa inama Rakiya ce tai irin goshin dakikayi, kinga
yanda kika kara kyau kuwa Farrah kaman bakeba kin dawo kaman baturiya, kinyi kiba
jibi yanda kika kara jiki da mama, tsayin nedai har yanzu babu wani tsawon kirki”
akunyace Farrah tai murmushi zatai magana Mami tashigo dakin ganinsu azaune yasa
tace “imaza kiyi wanka babanki na jiranki a babban falo tareda bakin damukayi”
Gyadamata kai Farrah tayi ta tashi tashiga bayi dasauri.

5️⃣ 8️⃣
5️⃣8️⃣

Agurguje tai wanka tana fitowa Shafa itama tashiga saida Farrah tabita tanuna mata
yanda zatai amfani da komi sanan tafito, salla tayi shigowa Mami tayi dawani
sababbin dinkakkun lace guda biyu, pink and black na Farrah sai red na Shafa Mami
tace “ganaki nan tashi ki shirya” tashi Farrah tayi Mami ta tayata shiryawa Shafa
ma tafito tun tana kunyan yanda Mami ketayata shiryawa harta daina ganin Matan nada
kirki tana musu abu kaman yayan cikinta, wani babban ubansun gyale Mami takawo ta
yafa akan Farrah dahar saida tace “Mami wanan katon gyale saikace wata Amarya” dan
murmushi Mami tayi sannan takalli Shafa da itama tai kyau sosai kaman ba itaba tace
“kaita Shafa’atu ganinan nima tafe” Gyadamata kai Shafa tayi sannan suka fice waje,
babban durmemen falon Dad sukayi hakanan Farrah jitayi gabanta yafadi ganin
takalman mutane dayawa agaban dakin, sallama Shafa tayi suka shiga ciki Farrah na
kallon mutanen dakin da duk suka juyo suna kallonta, Inna, Rakiya, Innan Shafa,
Malam, Baban Shafa, Mai Gari, Gwaggo Fari Matan Mai gari uwar gidan Mai gari da
amaryan, sai ga duka matan Dad harda Layla, ga Uncle da Matan shi, sanan ga Dad,
gakuma Zayn zaune kusada Babanshi yaci Shadda Fara kal datamai kyau idanunshi kyam
akanta.

Waje Malam yanuna musu yace “ku shigo ciki ku zauna” karasowa ciki sukayi suka
zauna, Dad dake kallonta yace “how was the paper daughter na” murmushi tayi tace
“it was fine Dad” murmushi yamata yace “Allah bada sa’a” ahankali tace “Ameen” tana
sauke kanta kasa ganin yanda kowa ke kallontavshes so uncomfortable, gyaran murya
Malam yayi yace “Farra’u” ahankali tace “Na’am Baffa” anatse yace “kice
Alhamdulillah, Alhamdulillah, sanan ki dada cewa Alhamdulillah dominko Allah yamiki
gata, dubemu nan dukanmu kakap sanadiyanki aduniya mun d’ana jirgin sama, sanan
Hajjin bana da yardan Allah damu za’aje Alhaji duka yabiyamana aikin Hajji dukta
sanadiyan ki tsakani na dake Farrah sai Allah yabiyaki” yay murmushi yace “abinda
yataramu adakin nan shine nazo na sanar dake ne, amatsayina na mahaifinki,
marikinki, yayan marigayiya mahaifiyar ki cewa na aurar dake!” Wani dum durum!
Farrah taji akirjinta dasauri ta kankame hannun Shafa datarike gam, tashi Malam
yayi ahankali yadauki wata katuwar jaka dake gabanshi yazo har gaban Farrah ya
ijiye jakan yace “sadakin kine acikin jakan nan naira daidai har zuwa naira miliyan
goma cur ko kwabo bata fita aciki ba” yay maganan yana tashi yakoma wajen zamanshi,
sannan ya gyara zama yace “kwana hudu dasuka wuce Baban ki dinan” yanuna Dad,
yawanko kafa takanas takano yazo har kauyen mu wajena da wajen mai gari tareda
gwamnan garinmu gabaki daya nemawa danshi Zayn aurenki” wani kalan rawa da bari
kirjin Farrah yafara, Malam yacigaba. “Duk duniya banga wanda kikafi dacewa dashi
irin danshi Zayn ba dan tun farko ina mai tabbatar miki rabon aure ne yasa yan
kidmashin suka kamashi suka kawoshi rugarmu sanan kuma duk ruganmu babu wanda
yagansu sai ke, saisa amatasiyana na uba wanda zai iya zaba miki miji nakuma aurar
dake nabasu aurenki suka biya sadaki aka gama akace sai randa kika gama jarabawa
za’asanar dake, wanan walimar da za’ayi anjima ta aurenki ne munzo mu shaida mukuma
samiki albarka ne sanan mu saki agidan mijinki kafin gobe ko jibi mukoma kauyen mu
dan haka ina mai rokonki dakuma mai neman gafara duka abubuwan damuka miki dagani
har matata dakuma yarmu Rakiya, dama rayuwa yagaji haka, sanan ina mai miki fatan
alkhairi ina addu’a Allah ya sanya albarka awanan Auren naki, Allah yabaku zaman
lpy da yara nagari, kiji tsoron Allah kiwa mijinki da iyayenshi biyayya, yi nayi
bari nabari haka ake rayuwan aure, Zayn yaron arziki ne bazaki taba damin miji
kaman shiba dan haka Farra’u kimai biyayya, Sallu Alal Nabiyil Kareem” duka yan
dakin akace “sallallahu alaihi wa sallam” akahau yima annabi salati ana addu’o’i
Farrah gabaki daya tama kasa tantance metakeji kawai jikinta yadauki zafi.

Saida aka gama addu’o’i sanan Malam yakara mikewa daga inda yake gaban Farrah yaje
hannunshi yasa yakama hannunta anatse yace “taso” hannun Shafa Farrah tasaki kanta
akasa tamike tsaye ahankali tanajin kanta kaman iska zai kwasheta tazube awajen,
tafiya Malam yafara da ita har zuwa kan kujeran da Zayn yake zaune kusada babanshi
idanunshi kyam akan Farrah da kanta ke kasa gyale yarufe mata fuska, hannun Zayn
Malam yakama hakan yasa Zayn shima yamike tsaye kaman yanda Malam da Farrah suke
atsaye, anatse Malam ya damka hannun Farrah cikin nashi yace “Zayn ga diyata, mata
kuma agareka halak malak nabaka amana” Malam ya janye hannunshi, wani kalan cute
smile Zayn ya sauke yana kallon fuskan Farrah, ahankali Yakai hannayenshi biyu
yasauke gyalen dake lullube da fuskanta zuwa bayan wuyanta yana wani kalan kallon
fuskanta cikeda so dayaki boyuwa, hannunshi yabude ahankali yasata ajikinshi ya
rungume yabata halal hug yana kallon duka yan dakin yace “Baba nakarbi amanan
nagode dakabani Farrah Baba” yan kauye duk sukahau murmushi akunyace Dad na dariya
kaman shine ya rungume matarshi dan dadi, Farrah dake cikin jikinshi jitayi kaman
ta dayemai fatan kirji da hakoranta yanda yake wani jin dadi abin nakara bakanta
mata rai, almost 5min yana rungume da ita ganin abin yaki karewa gashi sai bama yan
kauye kunya yake yasa Dad yace “kai ya isa haka nan yo ba matarka bace ko ance za’a
kwace maka itane” dariya kowa na falon yayi hakan yasa Zayn yasaketa yanadan sosa
kai, saikuma ahankali yaja gyalenta ya maida mata yana kallon fuskanta so kawai
yake suhada idanu amman ina idanunta na kasa, Malam yakalli Shafa yace “Shafa keda
Rakiya kuzo kutafi da ita chan bangaren mu, bayan angama komi anjima da daddare
zamu kaita dakin mijinta” wani kalan faduwa gabanta Farraj yashigayi tanaji su
Shafa sukazo suka wuce da ita chan bangaren da aka basu dasuka sauka akayi da ita,
suna shiga atsakar falo Farrah tazube tana taba kirjinta dataji yamata nauyi sosai
Shafa data karanceta ta girgiza mata kai dan batason tai abinda zaisa Rakiya tagane
komi, Rakiya dake kallonta tace “Maiya sameki Yar kanwata kirjinki naciwo ne” tai
maganan tana yashe baki, ahankali Farrah tadaga jajayen idanunta takalleta Rakiya
data kusan kasheta da duka da wahala tana mata kashaidi kan Moddibo kullum ne yau
take kiranta Yar kanwata rayuwa kenan, girgiza matakai tayi takalli Shafa tace
“Shafa kaini dakin ku” dagata Shafa tayi suka shiga ciki zuwa dakin da aka basu
suna shiga suka maida kofa suka rufe itakuma Rakiya ta zauna afalo tanacin ragowan
kajin dasuka bari dazu da aka kawomusu da abinci.

THIS BOOK IS NOT FREE❌


Wanan littafin FARRAH 500 ne kacal.
Don magana dani M SHAKUR chat me up directly by clicking on this link;
wa.me/+2347012181461

The Wellness by Oriflame routine is designed to support your intake of protein,


dietary fibre and micronutrients, in the right proportions, every day.

A = ACTIVATE
Set the foundation of your routine with vitamins, minerals and omega-3 fatty acids.
These are needed every day to fill the nutritional gaps in your daily diet. You
find them in our Wellness Multivitamin and mineral.

B = BUILD
Boost your defence system, and even build it over time, with the amazing
Astaxanthin, together with bilberry extract and protein. Antioxidants are your
active defense against environmental pollutants and help your body cope with a
hectic lifestyle. Proteins help your body build new cells. You can find these in
our Wellness Shakes.

C = CUSTOMISE
We all have individual needs depending on our age, lifestyle and general wellbeing.
That’s why you should top up your routine with additional nutrition to feel and
look your best. This includes using products like our Wellness soups and bars.

Meanwhile lemme all introduce you to supplement da I think we be solution to all


problems na jikinmu.

Dukanmu nan munsan ORIFLAME is a reputable brand da aka sansu wajen wallafa abu mai
kyau yanzu sunyi Supplement mai suna WELLNESS by ORIFLAME.
Kowa dakuka gani mata da maza muna bukatan some mineral, vitamins da sauransu dazai
helping jikinmu da system namu, supplement dazai karama defense mechanism namu
karfi to protect us from ciwake ciwake, sanan dazai taimakawa organs dinmu yin aiki
da kyau.

Idan kina shan wellness zaki kyau, zai karamiki lafiya, zai taimakawa organs naki
sosai, akwai so many reviews, wata tace tunda tasha wellness tafara samin ruwa
gaba, wata tace skin nata yay fresh, wata tace gashinta daya karairaye yadawo, wata
tace nonon ta yakara cikowa, banda haka wellness na bada kariya against cancer.

Wellness is the best supplement da ake dashi right now wanda kasashen duniya da
dama sukasha kuma suke recommending ma mutane.

5️⃣ 9️⃣
5️⃣9️⃣

ADASHIN WELLNESS AVAILABLE 3500 sati bibbiyu zubi, slot 4 to 10 available. Idan
kinaso all you have to do is click on this link:
wa.me/+2349133427208

Suna shiga dakin Shafa tamaida kofan tarufe tasaka key tajuyo da sauri takalli
Farrah datagani tayi zaman dirshan akasa dasauri ta tsugunna tana kallonta tace
“menene Kurma”? Kaman jiran amata tambayan Farrah take gyalen data cire ta taushe
bakinta dashi tafashe dawani kalan kuka mai bala’in cinrai tana kukan you could see
how hurt she is, tsayawa kallonta Shafa tayi itama idanunta sukai jajir haryau har
gobe batajin zata daina jin tausayin Farrah ba har abada cus tanason Farrah ne bana
wasaba, cikin yanayin lallashi tazo hannayenta takai kan fuskan Farrah tana
gogemata hawayen tace “Farrah kalleni menene” kallonta Farrah tayi cikin kuka sosai
tace “babu wanda yafadamin anmini aure sai yau, Shafa banason Ya Zayn ko kadan, ni
bazan iya zaman aure dashi b……” hannunta Shafa takai tadaura akan bakinta a dasauri
tana girgiza mata kai murya chan kasa tace “Farrah kinsan kinada makiya anan ko
Inna da Rakiya bawai sonki suke ba karki bari suji kike fadi, shi dama aure yagaji
haka all arugar mu mata ke zaban mazajensu ba kawai saidai muji iyayenmu sun aurar
damuba ashiryamu akaimu gidajensu? Farrah so akan rayashi akuma ginashi daga
bayane” dasauri cikin kuka Farrah tace “ni bazan iya ginama kaina son Ya Zayn ba,
wlh ko kadan banason shi, da inyi zaman aure dashi gwara nagudu nabar gidan nan”
tai maganan tana share hawayen dasuke zubomata daga idanu Shafa data tsaya tana
kallonta a tace “dako kinzama butulu Farrah” dasauri Farrah ta kalleta Shafa ta
gyadamata kai, Shafa tace “da hujja daya rak zan iya gwadamiki kin zama butulu
dudda akwai hujjoji dayawa ma” Shafa tana kallonta tace “Farrah kin gani bansan
Mahaifiyar Zayn bako, amman wannan kyautatamin datayi tabani suturan jikina dinan
ta tayani shiryawa kadai zai iyasa nabar abibda nakeso na rungume wanda banaso
sabida matar nan” Shafa tadan sauke ijiyan zuciya tace “nasan bansan Zayn ba, kece
kika sanshi kika kumasan dalilin dayasa bakisonshi baimiki ba amman koma menene ana
barin arha dan kunya Farrah, kiduba gatan da mahaifiyarshi tamiki, soyayya da kauna
data nunamiki Farrah ta rungumeki a matsayin diyarda tahaifa Farrah yausaiki nuna
mata kin tsani danta tahaifa? Bama wannnan ba Farrah mahaifinshi ya daukeki
amatsayin yarsu suka ceceki daga hannun yan uwanki jininki dakeson halakaki suda
basu hada komi dakeba sune suka rufamiki asiri na duniya, suka maidake haka Farrah
dahaka kike dakina kauye? Suka saki a makaranta suka baki gata Farrah suka
taimakama yan uwanki dasuka cutardake sabida a sunji yanda kike ambato sunana aka
daukoni aka dauko iyayena aka kawoni nan dan kawai afarantamiki rai Farrah koninan
inhar kika nunama mutanen nan kin tsani dansu banjin zan iya cigaba dake amatsayin
kawata ba, sannan abu na karshe dazan fadamiki shine arayuwan nan gwara aka auri
wanda yake sonka sama da wanda ke kikeso bani kadaiba kowa ana falon nan yaga
tsantsan soyayyanki a idanun Zayn, inhar yanamiki wanan son sai yanda kikai dashi
bakida wata matsala kuma wanan auren auren gatane ki rungume abinki hannu bibbiyu
koma wani shaidan ke zugaki ki koreshi daga kanki” shiru Farrah tayi tana kallon
Shafa kawai da tasan waye Zayn dabata fadi abubuwan nan datafadi ma Zayn dahar
budurwa yanadashi acikin gidan nan shekaran jiya dazata fito o daga flat dinshi
bataci karo da Layla ba, anan ta barta Allah kadai yasan iya abubuwan dayayi da
Layla namiji haka namiji ne, Allah ya tsareta, wlh gwara tagudu datai zaman aure da
Zayn.

Knocking dakin da akayi yasa Shafa tashare mata fuska dasauri tamike tai kofa,
buzuwan nanne dake mata gyaran jiki ta taho dawani ubansu lace gold dakuma kula
tashigo tana kallon fuskan Farrah tace “tun yanzu amarya harta Fara kuka” dariya
tayi tabama Shafa kayanta da kulan tace “ki tabbata tacinye farfesun dan shila
dinnan sanan ta shirya cikin lace dinnan nan bada jimawa ba za’a fara waliman
anfara taruwa” godiya Shafa tamata tawuce tafita sanan tadawo wajen Farrah tana
bude kulan tace “ci abinci bakici komiba” girgiza mata kai Farrah tayi zatai magana
saiga wani sabon kukan yazo tasake shi da kyar Shafa tasamu tai shiru tabata
farfesun tadanci kadan ba laifi Shafa ta maida kulan tarufe atare sukai salla suna
idarwa Matan nai gari da Innan Shafa na shugowa dakin tace “wai baku shiryaba anata
kiran Amarya” Shafa tace “yanzun nan zamu gama” hakan yasa suka fice daga dakin,
nuna kanta Farrah tayi tace “wai dagaske nine matan aure Shafa uhn, ni aka aurama
Ya Zayn” Gyadamata kai Shafa tayi batare datayi magana ba takarasa shiryata dudda
babu kwalliya kan fuskanta kaganta saika kara kallonta lace din yamata kyau
yafamata gyale tayi daidai su Gwaggo na shigowa dakin kowa yaci gayu suka fitada
Farrah, ga mamakinta gidansu yacika makil da mutane gawani lafiyayyen chair guda
biyu na Amarya da ango Zayn na zaune kan daya aka kaita dayan aka zaunar da ita
Malamai sukahau wa’azi mai ratsa jiki tun Farrah na daurewa ganin dai da gasken
gaske anmata aure ne kumama wai Zayn yasa tahau kuka babu kakkautawa duk Zayn na
kallonta har aka gama kuka take aka wuce da ita side din su Inna.

Wani dafaffen Tsumi mai dumi aka kawomata dolenta tasha tai salla bayan tai isha’i
aka satai wanka aka shiryata cikin wani lafiyayen lafaya orange ya ilahi kyau kaman
ita tayi kanta sanan Malam da kanshi ya shigo yakama hannunta bayan an lullubemata
fuska su Inna da sauran mata na biyedasu suna waje na fulani aka fita da ita daga
Side din dataga sun doshi side na Zayn tafara kuka sosai itane za’akai bangaren
Zayn a matsayin mata yau, alwala aka farasa tayi abakin kofa sanan aka shiga da ita
da kafar dama an gyara flat din nashi akai sama da ita aka ijiyeta Awani hadadden
daki Malam damai gari suka sake mata fada sosai akai addu’o’i sanan Malam yatasa
kan kowa suka taho suka barta.

Daga Dad har Zayn bazaka taba gane wayafi wani murna ba, suna tsaye dukansu jikin
window adakin Mami suna leke duk Mami na kallonsu, ganin su Malam sun fito da
matayen daga bangaren Zayn yasa Dad yakalli Zayn cikeda farinciki yace “wuce imaza
katafi son, aikaimaka matarka” wani kalan murmushi Zayn yayi yana cizan lips yay
kofa zai wuce Dad yace “tsaya tsaya baka dauki abubuwan damuka sayoba” Dad yay
maganan yana hanyar dinning yadauko wasu jibga jibgan ledoji guda biyu yazo gaban
Zayn dake gaban kofa sauke ledojin akasa yayi sanan ya gyaggyarama Zayn malum malum
din jikinshi yana wani kalan murmushi na farinciki ya kwashi ledan yabashi Zayn ya
karba yace “go my Son, Allah ya sanya Alkhairi” wani uban murmushi Zayn yayi yace
“Ameen” yafice Dad yamaida kofan yarufe yana murmushi sosai sanan yakoma ta window
yana leken Zayn din saida yaga yashiga flat nashi yamaida kofa yarufe sannan
yatashi daga jikin window yace “Alhamdulillah, Allah nagode maka” yajuyo yakalli
Mami dake zaune kan kujera abinta tana karanta medical book yace “saida safe”
yawuce yafita daga dakin batare daya jira amsanta ba dan sosai suke fada da Mami,
yadauka dudda bataso auren ba atleast zatai attending abubuwa amman ko fitowa daga
dakinta batayiba batazo meeting ba sannan bataje waliman ba hakan bakaramin
bakantama Dad rai yayi ba, wucewa flat din Hajiya Mariya yayi dan yau anan yake.

6️⃣ 0️⃣
6️⃣0️⃣

THIS BOOK IS NOT FREE❌


Wanan littafin FARRAH 500 ne kacal.
Don magana dani M SHAKUR chat me up directly by clicking on this link;
wa.me/+2347012181461

The Wellness by Oriflame routine is designed to support your intake of protein,


dietary fibre and micronutrients, in the right proportions, every day.

A = ACTIVATE
Set the foundation of your routine with vitamins, minerals and omega-3 fatty acids.
These are needed every day to fill the nutritional gaps in your daily diet. You
find them in our Wellness Multivitamin and mineral.

B = BUILD
Boost your defence system, and even build it over time, with the amazing
Astaxanthin, together with bilberry extract and protein. Antioxidants are your
active defense against environmental pollutants and help your body cope with a
hectic lifestyle. Proteins help your body build new cells. You can find these in
our Wellness Shakes.

C = CUSTOMISE
We all have individual needs depending on our age, lifestyle and general wellbeing.
That’s why you should top up your routine with additional nutrition to feel and
look your best. This includes using products like our Wellness soups and bars.
Meanwhile lemme all introduce you to supplement da I think we be solution to all
problems na jikinmu.

Dukanmu nan munsan ORIFLAME is a reputable brand da aka sansu wajen wallafa abu mai
kyau yanzu sunyi Supplement mai suna WELLNESS by ORIFLAME.
Kowa dakuka gani mata da maza muna bukatan some mineral, vitamins da sauransu dazai
helping jikinmu da system namu, supplement dazai karama defense mechanism namu
karfi to protect us from ciwake ciwake, sanan dazai taimakawa organs dinmu yin aiki
da kyau.

Idan kina shan wellness zaki kyau, zai karamiki lafiya, zai taimakawa organs naki
sosai, akwai so many reviews, wata tace tunda tasha wellness tafara samin ruwa
gaba, wata tace skin nata yay fresh, wata tace gashinta daya karairaye yadawo, wata
tace nonon ta yakara cikowa, banda haka wellness na bada kariya against cancer.

Wellness is the best supplement da ake dashi right now wanda kasashen duniya da
dama sukasha kuma suke recommending ma mutane.

Saida taga an tafi an barta ita kadai adakin takara yarda yes dagaske nefa bawasa
ake mataba jibidai yau yanda ta tashi dasafe da farinciki today is last paper nata
da ace tasan ahaka ranan zaiyi ending mata dabatai wishing this Friday yazo ba,
wani kalan kuka ne taji yazomata bana wasaba kawai tahau kuka, ko kadan bataji
shigowan Zayn dakin ba sai kamshin turarenshi daya daki hancinta hakan yasa dasauri
tadago rinanun idanunta, hada idanu dashi tayi yana tsaye gaban gadon yana kallonta
yay wani irin kyau looking kaman wani bawan Allah, kafa yadaga zai hayo gadon
dawani kalan sauri ta dirko tana kan gado tana kallonshi tace “kada kasake kazo
kusadani wlh, don’t come anywhere close to me dan banga abinda zanyi dakai
amatsayin mijina ba, I will never marry a man like you or love a man like you Zayn,
after kalan rayuwan dakayi baka chanchanci mata irina ba, danai zaman aure dakai
gwara na gudu na shiga duniya I really really hate you Zayn” wani kalan shrinking
Zayn yaji zuciyanshi nayi each word datake fadamai na nan kaman blade ne sai yakai
zuciyanshi saiyawani tsaga, dasauri ya lumshe idanunshi ahankali yana sakin ledojin
daya rike a hannunshi, yakai almost 2min ahaka sanan yabude idanunshi, he can’t
justify halayyanshi, and Farrah have every right to judge him dan takamashi on
different occasion da Layla, but tayaya yanzu zai gayamata cewa yay alkawari tunda
ya aureta bazai karabin wasu mata ba, he is ready and willing to change all his old
ways and become a better man dazatayi alfaharin nunawa tace Wanan shine mijinta.

Zubamata idanunshi dahar sun chanza launi sundanyi ja sun kankance yayi, yanda take
tsaye lungun gadon tana share hawayen dake zubomata, ahankali yadaga kafanshi zai
taho wajen da sauri tashiga kallekalle tana mannewa da bango tanadan ihu tace “kada
kasake kazo kusadani na gayamaka” ganin kaman badashi takeba yasa bedside lamp
datagani awajen ta cisge wayan tadaga sama tace “wlh kazo saina bugamaka abin nan”
kaman badashi takeba cigaba da dumfarota yayi yana zuwa daidai gabanta kawai zuciya
ta debi Farrah tawani kalan bugamai bedside lamp din akai kwan ya fashe ya yankeshi
a gefen goshi sai jini Farrah tawani kwalalo idanunta waje tareda yarda lamp din da
sauri hannayenta nawani bari, dan gajeren murmushi Zayn yayi batare daya damu da
jini dake bin gefen fuskanshi ba ahankali ya tsugunna agabanta tareda kneeling
gently yakai hannayenshi zai kama nata dawani kalan sauri taboye hannayenta
abayanta dan bataso yatabata, wani kalan ijiyan zuciya yasauke sanan yahade
hannayenshi waje daya alamun roko, kuka yaji yana zuwan mishi amman yadaure yahana
kanshi yana tuna maganan Dad, daga idanunshi yayi yakalleta yanda takalli gefe
bamataso takalleshi cikin wata kalan raunanniyan murya yace “Farrah” iska ya fuzar
goshinshi namai radadi ahankali yace “I know you hate me, you don’t wanna see me
sabida halaye na, first of all I don’t have any relationship da Layla believe me”
yasake yin shiru ahankali yace “I know I am not that perfect husband dakike soma
kanki but I can promise you this zan zubar da all halayena na banza, I want to work
on myself no smoking, no clubbing, babu mata just you and only you Farrah namiki
alkawari, I will make you be proud of me, I will be the perfect and the best Man
for you and above you Wallahi Farrah ina matukar sonki this my heart” yadaura
hannunshi kan zuciyanshi yace “I love you a lot Farrah, ni kaina bansan lokacin
dana fara sonki, I love you with everything najiki na please don’t hate me” yay
maganan ahankali yana lunshe idanu yana jiran tace wani abu amman shiru yakai kusan
5min kneeling agabanta sannan yamike tsaye ahankali yajuya bathroom na dakin yabude
yashiga itakuma Farrah ta duka awajen tana kuka tana salati aranta ganin yanda
tafasamai kai wani kalan mugun zuciya ne haka yake dashi akan Ya Zayn, ita hartakai
tadinga daukan abu tana dukan babba dashi.
S

Saida ya wanke fuskan nashi tass da goshin sannan yadauko first aid box ya gyara
ciwon tareda saka bandage sannan yacire babban rigan cikinshi data cikin yabar just
singlet da Wandon kayan yabude kofan bathroom din yafito daidai ana bude kofan
dakinsu dasauri yakalli kofan Mami ce fuskanta babu alamun wasa akai, Farrah datake
rakube duke agefen gado tana kuka ta kalla bama tasan da zuwanta ba, ahankali tace
“Farrah!” Dawani kalan sauri Farrah tadago kanta jin muryan Mami idanunta sunyi
luhu luhu, Mami na tsaye daga inda take nan bakin kofa tace “zomu tafi” dawani
kalan uban sauri Farrah tamike tafashe dawani mugun kuka kaman yaron dayay shekara
baiga uwarshi ba tataho da gudu tafada jikin Mami riketa gam Mami tayi tareda shafa
mata baya tasaki kofan zasu wuce Zayn dake kallon Mami idanunshi sunyi jazur yace
“Maam……..” hannu Mami tadagamai, cikin kakkausan murya yace “you are not worthy of
my daughter yet Zayn, baka isa kaci banza ba after all your mistakes, let’s go
daughter” Mami takama hannunta suka wuce, wasu kalan hawaye ne masu bala’in zafi
suka sauko daga idanun Zayn.

Dakinta Mami tawuce da Farrah direct suna shiga ta zaunar da ita abakin gado, dan
kwalinta Mami tacire ahankali takai kan fuskan Farrah tana sharemata hawaye tace
“inhar ina raye angama ci miki zali Farrah, wanda aka miki a kauye ya isa hakanan a
hannuna bazan taba bari kiyi maraici ba dudda Zayn na dana bazan taba bari ki zauna
dashi ba bayan nasan baki sonshi, ba atambayi ra’ayinki ba an aura mikishi sabida
kece bakida gata shine mai gata, ko baki da gatan kowa kinada gatana, I will always
stand by you nakuma kwatar miki hakkin ki kinji” gyadama Mami kai tayi tana kuka
sosai Mami ta ijiye dan kwalin agefe tasata ajikintatana jijjigata tana shafamata
baya tace “shiiiiii ya isa” da kyar tai shiru ko 2min batayiba sai bacci, tana
jikin Mami tana bacci Dad yabude kofan dakin yashigo ranshi abace zaiyi magana Mami
tadagamai hannu sanan ta kwantar da Farrah ahankali tareda jan bargo tarufe mata
sannan tadago takalli Dad dakana ganin fuskanshi kaga bala’i ta taho hannunshi taja
fuuu tabude dakin suka fito tasauka kasa dashi direct zuwa wani daki dake nan falo
tabude tashiga tareda maida kofan tarufe, kaman jira Dad yake yace “Mami what is
all this rubbish dakikeyi so kike kishiga tsakanin aure? Ke wace irin uwa ce dabaki
damu da danda kika haifa ba”? Dan murmushi Mami tayi tace “is that how you define
it?” Cikin fushi sosai Dad yace “yes hakane mana, koba komi kinga soyayyan da Zayn
yakewa Farrah bazaki barshi da matanshi ba”? Cikin ihu Mami tace “soyayyan Zayn
kagani kadai kaga na Farrah angayamaka tanason shine” cikeda fada Dad yace “kinje
kin daukota kin rabasu tayaya zamuga son datakemai, tayaya zata gane waye Zayn
harta soshi, ki maidama Zayn matarshi” cikin dakewa Mami tace “wlh bazaiyiba kome
zakayi kayi, sabida ba diyar daka haifa bane saisa ita baka damu dako tanason Zayn
ba kobataso” hannu Dad yakai azuciye zai wankama Mami mari yadaure yahana kanshi
yace “ni kike gayama magana haka Maryama?” Shiru Mami tayi hakan yasa Dad ya
gyadakai tace “listen to me very well, I know kina ganin abinda kikayi na raba Zayn
da Farrah is the right thing but lemme tell you this, kindaiga Zayn yau rabin
dayasha taba ana maganan 4 days kenan, almost 2weeks yanzu rabonshi da club ko mace
this I am telling you ne with fact sabida akwai masu binshi duk inda yayi dashi
kanshi bai san dasu ba, tunda muka haifi yaron nan baitaba soyayya ba sai akan
Farrah, Zayn komu iyayenshi bawai wani son kirki yake mana ba Farrah is the only
abu da Zayn yataba so, inhar Wanan abin dakikayi dakuke gani shine the right thing
kikaje kika tunzura yaron nan yakoma gidan jiya is on you Mami! Cus I believe idan
kinbar yaran nan tare lokacin da zasu hade kansu Farrah tazo tanason mijinta sosai
baramu saniba, dagayau bani karace miki komi, nariga ni nayi decision dina daman
kinyi accusing nawa kan kullum nike decision kan Zayn, idan Wanan shine decision
din dazakiyi kanshi ta hanyar hanashi abinda yakeso good and fine Mami, zanje na
lallashi d’ana amman kisani kome yabiyo baya is on you, idan abin nan dakikayi yaje
yajefamini yaro ahalaka Maryam bazan taba yafemiki ba wlh” Dad yana maganan yajuya
yafita fuuuu ranshi inyay dubu yabaci.
Mami zama tayi dirshan akasa Allah yaga zuciyanta she’s just trying to be just
tsakanin duka yaran nata biyu, shin tana cutar da Zayn ne ta hanyar kin acutar da
Farrah??? Maganan da Dad yafadi gaskiya ne idan Zayn yaje yakoma yafara neme nemen
mata fa yayazatayi??? Farrah fa dabatason Zayn din batason Auren??? Idan abin nan
yasa Zayn dan data haifa yazo ya tsaneta gabaki dayafa???? Duk tama kanta
tambayoyin tana share hawayen dasuka zubomata.

VIPs as a sincere and loving reader of this novel idan kika sami kanki a position
din da Mami take yaya zakiyi????

Idan yanzu nace kibama Mami shawara wani shawara zaki bata???

6️⃣ 1️⃣
6️⃣1️⃣

Adashin WELLNESS BY ORIFLAME AVAILABLE 3500 duk sati bibbiyu, ana neman mutane
goma. Idan kinaso chat this number up
wa.me/+2349133427208

Da kyar Dad yasamu Zayn yay bacci, yaron yay kuka harsaida yagode Allah. Dad tunda
ya auri Mami baitabajin ta bakantamai rai irin na wannan karanba kuma wlh wlh bazai
yarda ba, wanan fadan dashi takeyi bada yaranshi ba kuma wlh sai inda karfinshi
yakare. Bargo yaja ya lullube Zayn din yana bubbugashi har ijiyan zuciyan kuka yake
saukewa abacci tsabagen kalan kukan dayayi, akan wani dalila da ranshi Mami zata
dinga batama danshi rai haka, dama ai angama gidanshi tsaf funitures ake sassakawa
zai bama mutanen just 2days agama saka komi yabama Zayn matarshi su tare,
makarantan ma tagama zuwa she will continue da lesson agidan mijinta lokacin waec
yayi abiya mata tayi anema mata admission tafara university, dakin Hajiya Mariya
dabai komaba kenan adakin Zayn ya kwana tareda danshi.

Ahankali Farrah ke bude idanunta dasuka mata nauyi sun kumbura suntum sabida kukan
datasha, rana datagani yasa tagane ta makara dasauri ta tashi bayin tashiga tadauro
alwala tafito hijabin Mami tasaka tai salla, tana kan dadduma Mami tashigo dauke da
tray tana kallonta, tashi tayi tacire hijabin tazo inda Mami ke ijiye tray kan
stool tace “good morning Mami” dagowa Mami tayi tana murmushi tace “morning yarinya
na, oya yi breakfast kiyi wanka Miemie na nan zuwa dazun nan takira” dan murmushi
Mami tayi tajuya tace “bari na aiko miki Shafa tana kitchen tana tayani aiki nina
hanata zuwa ta tadaki” Mami tayi maganan tana fita daga dakin bata dade dafita ba
Shafa tashigo dakin tareda maida kofan tarufe tana kallon Farrah dake kallon
abincin da Mami takawo mata takasaci, ahankali Shafa tace “ke yanzu bakiji kunyan
Mami ba”? Dasauri Farrah takalleta tace “kunyan mene”? Murmushi tadanyi sannan
tazauna kan carpet akasa tace “kiri kiri kin nuna mata bakison danta, kinga fadan
da Mami da Dad sukayi yauda safen nan agabana kitchen ananne ma nasan tun jiya da
daddare taje ta daukoki tadawo dake” dan dauke kai Farrah tayi takalli gefe sai
yanzu ma yanda tafasama Zayn kai yafado mata arai ko yafadama Dad ko Mami oho ita
tawurgamai abu oho, ganin batason maganan yasa Shafa tai shiru bata kara cemata
komiba mai gyaran jikinta tashigo dakin takawo mata magunguna tasha sanan tace mata
idan tagama tazo akwai maganin dazatayi wanka dashi.

Mami na zaune a falo Zayn yashigo yana sanye da 3quater na wando black, dawani
white Riga na armani yay wani irin kyau amman idanunshi sun kumbura suntum kallo
daya Mami tamai tai maza ta dauke kai, daga kofa ya tsaya batare daya karaso
tsakiyan dakinba, ahankali yace “good morning Mami” “morning” ta amsashi ba yabo ba
fallasa, juyawa yayi zai bude kofan dakin yafita tace “ga breakfsat dinka a dinning
kawuce kaje kaci” wani kalan kunci ne ya tsayamai awuya ahankali yace “I am not
eating” yana maganan yabude kofa yafice dasauri, yunkurowa Mami tayi zaune ta kalli
kofan, har cikin ranta taji wani iri, tasan kuma bazaici abincin nan ba har yamma
maybe ma har gobe, dan ijiyan zuciya ta sauke tareda komawa ta kishingida da kujera
tana lumshe idanu.

Wuraren 12 Miemie tazo gidan, bakaramin dadin ganinta Farrah tajiba Shafa ta
sanarda ita komi ita kanta Miemie fada tahau yima Farrah akan same thing da Shafa
tafadi.

Wuraren 4:30pm Dad yashigo bangaren Zayn dan Zayn yarigashi fitowa daga masallaci
shi ya tsaya yana magana dawasu dattawa, ganin Zayn kwance kan gado ga abincin da
dakanshi yashiga kitchen yadafa mai ko kallonsu baiyiba, ga madara da zuma daya
hadamai dudda is one common drink na Zayn dayake yawan sha amman still shima
baishaba yasa Dad yaji kanshi yadau chaji, kasama magana yayi yajuya direct yafita
daga dakin yay wajen motanshi dasauri bodyguard suka budemai yashiga yace “ku kaini
gidan Inlaw dina” dasauri suka maida kofan motan suka rufe aka tada motan direct
agaban gidan Grandma (Maman Mami)akai parking, fitowa Dad yayi yashiga gidan yana
rafka sallama kai tsaye, ganin Dad yasa Maman Mami dake zaune kan wata clean
tabarma atsakar gidan tanajan charbi tace “wazan gani haka, marhaban dasu lale”
cikeda girmamawa Dad ya tsugunna har kasa yace “ina yini Baaba” cikeda soyaya
tanunamai tabarma tace “tahonan ka zauna dan Allah, tashi tashi, Atine kawo ruwa
yasha” da sauri Dad daya karaso yazauna yace “banajin kishi Baaba” dan dariya tayi
tana kallon fuskanshi tace “yaya mijina kuma daya mini kishiya” kaman an sosama Dad
inda kemai kaikayi yace “Baaba abinda yakawoni kenan wajenki” gyara zama Grandma
tayi tana kallon fuskan Dad daya nuna damuwa sosai tace “meya faru”? Cikeda damuwa
sosai Dad yace “Baaba idan Maryama tafi karfina sabida taga ina sonta aike batafi
karfinki ba saisa nakawo miki karan nan, Baaba kinsan yanda Zayn yake basaina
fadamiki komi gameda dan nawaba, Allah yarufamini asiri na aurar da yarona,
Alhamdulilah Zayn nason matarshi yaro ya natsu amman Maryama ta kwacemai mata tace
ita bazata bashi itaba sabida yaro marajin magana bai dace yasami natsassiyar
yarinya irin Farrah ba, Zayn tun jiya kuka yake idanunshi sun kumbura sunyi luhu
luhu yakicin abinci yau gabaki daya, haryana buge goshi yanajin ciwo, kashemini
yaro takeson tayi ne Baaba, wlh wlh Baaba taja wani abu yasaman mini danda bani
yafemata, Baba Zayn dina baici abinci tun jiya bafa” Dad yay maganan yanajan bakin
malummalum dinshi yana goge hawaye kaman wanda akama rasuwa, salati Grandma tasaki
tace “assha wanan abu baiyi dadi ba, ina zuwa bari na dauko wayata” Grandma tai
maganan tana mikewa tashiga ciki wayata tadauko tadawo tazauna kan tabarma taciro
lambar Mami tai dialing, ringing daya biyu Mami tadaga, cikin kakkausan murya
Grandma tace “kome kikeyi Maryama ki ijiyeshi kitaho gidana yanzun nan ina jiranki,
nabaki minti goma” Grandma kafinma taji amsan Mami ta katse wayan, tass Dad yagoge
fuskanshi yasoka hannunshi a aljihu yana lalubo wayanshi number Zayn yay dialing
kiran harya katse Zayn bai dauka dasauri Dad yasake dialing number na biyu wayan na
gab da katsewa yadauka yama kasa magana, da sauri Dad yace “Son kanajina” ahankali
Zayn yace “uhm” cikeda lallashi Dad yace “yanzun nan mamarka zata bar gidan, ina
nan gidan Grandma dinka gatanan zuwa nan, tana fita katashi kaje wajen matarka
kaji” ahankali yace “okay” kaman wani dan baby, Dad yace “stop disturbing kanka
komi yazo karshe yanzu tunda Baaba tashiga zancen za’a kwatan mana hakkin mu kaji”
murya chan kasa Zayn yace “okay Papa” murmushi Dad yayi haryadanji sanyi daya
kirashi da Papa yace “yauwa yarona, saimun dawo to” Dad ya katse wayan yana
murmushi Grandma na kallonsu Allah kenan mai ikon, wato mutumin nan na son danshi
sama da yanda yakeson ranshi, Mami bata boyemata komi tasan da zancen tsaf amman at
this point the right abunda Mami zatayi shine tabashi matanshi aga yanayin zamansu
tunda yanasonta, Zayn yarone mai kirki idan kacire halayyanshi na banza ka ajiye
agefe yarone mai bala’in kirki da farin jini dakuma soyuwa azukatan mutane, Farrah
zatasoshi tsaf.

Wani karfi Zayn yaji yazomai da Dad yafadamai Mami zata fita, tashi yayi zaune
ahankali glass cup na madaranshi yadauka ya kwankwade sanan tashiga bayi wanka yayo
yafito yakara shiryawa cikin wani 3quate maroon da milk v neck shirt wani kalan
exotic scent natashi daga jikinshi.

Crocs yasaka masu kyau sanan yadauki wayanshi yasauka kasa yana tafiya ahankali
kana ganin idanunshi kasan something happen to him, ga bandage karami a goshinshi
yafita tsakar gida, ganin babu motan Mami a parking space yasa yaji wani kalan
sanyi a kirjinshi hakan yasa yay hanyar flat dinsu Mami, ahankali yabude kofan
falon babu kowa afalo sai hayaniya dayakeji a sama ga muryan Farrah nan chakwai sai
labarin kauyensu takebama Miemie itada Shafa, ajiyan zuciya yasauke jin she’s fine,
ahankali yay hanyar stairs yay sama yana kallon kofan dakin Farrah dayake nan
abude, kai tsaya yawuce gaban dakin Farrah na zaune a kasa tana sanye dawani silk
shirt mai botur da skirt duka milk color, kayan look more of casual outfit, tanacin
cake da Miemie tamata baking takawo mata kanta babu dan kwali gashinta har tiles
yake tabawa sabida batai parking ba tabama kofa baya tanacin cake din data yanka
tasa a plate da fork sai Miemie da Shafa akan gadonta sun kwakkwanta suna hira,
sune suka fara ganin Zayn hakan yasa duk suka tashi zaune Miemie tace “Ya Zayn
congratulations on your marriage Fatiha, May Allah bless your Union, Barakallahu
Lakum, Wa Barik Alaykum, Wa jama’a bainakuma fil khayr” dan murmushi yamata yace
“Ameen, Ameen” Shafa itama akunyace tace “ina wuni Ya Zayn” murmushi itama yamata
yace “fine” sannan yamaida idanunshi kan Farrah data sandare a zaunen datake cake
din data debo a fork takasa kaiwa baki taki juyowa takalleshi, dasauri Shafa tafara
sauka daga kan gadon Miemie itama tasauka tace “yauwa muje ki nunamini earrings din
Shafa” sukabi ta gefen Zayn da sauri suka fita hakan yasa Zayn yakarasa shigowa
dakin tareda maida kofan dakin dakenan abude yarufe yana murza key kofan hakan yasa
dasauri Farrah tajuyo tadagama manyan kumburarrun idanunta takalleshi jin yana
kulle kofanta da key.

6️⃣ 2️⃣
6️⃣2️⃣

Adashin WELLNESS BY ORIFLAME available Zubi 3500 duk sati bibbiyu 10 people needed,
idan kinaso click on this link;
wa.me/+2349133427208

Yana kallonta right in the eye yazare key kofan yasaka a aljihun 3quater dake
jikinshi dawani kalan sauri Farrah tamike tsaye tana ijiye spoon din data debo cake
dashi acikin plate din tana komawa baya gabanta na faduwa tace “mekazo yi adakina
har kana kulle min kofa da key”? Tundaga kan yanda silk skirt din yakamata yabi da
kallo hips dinta sun fito sosai sunbada wani curvy shape har zuwa gaban rigan
kirjinta dayawani cika rigan dam kaman zai balla botur din su fito waje. Ganin
yanda yakemata wani mayen kallo yasa dasauri Farrah tajuyamai baya gabanta nafaduwa
sosai bata taba ganin dan iskan dabaya kunyan nuna shi dan iska bane kaman Zayn ba,
idan yana kallonka saidai kai kaji kunya bashiba, jibi yanda yake bin jikinta da
kallo kaman zai barka mata kayan yacire yaganta tsirara, jitayi she’s so damn
uncomfortable sabida yanda yake mata kallon dayasa taji kaman cikinta naciwo,
gently takai plate din hannunta narawa sosai zata daura akan side drawer hannun
Zayn taji kan hannunta, wani kalan dumi taji daga hannunshi yana shiga hannunta
yana tafiya zuwa brain nata da heart dinta, yanda yarike mata hannun tanajin wani
dumi na ratsata yasa dasauri tajuyo da kanta takelleshi da dara daran. White eyes
nata da eyelid din were looking fluffy and a bit reddish sabida yanda tai kuka,
wani kalan lalatattun weak eyes dinshi dasukasha kuka sukai danshi sosai kaman ya
zuba power oil acikinsu yazuba mata dayasa taji duk wani magana datakeson tayi
yakoma cikinta takasa yimai sai kallon idanun nashi datake data kasa cire nata
kaman akwai wani invincible key dayasa yay locking idanunta da nashi, cikin wani
kalan voice Yar karama that sounds very weak and pale wanda no matter how tough
kake gani kake sai voice din yay penetrating naka yace “I am hungry Farrah! Don’t
keep it there zanci” yay maganan yana zama bakin gadon ahankali still yana rikeda
hannunta danta sandare ko wani motsin kirki bata iyawa, ahankali yakai dayan
hannunshi yakama plate din while d other hand nashi nakan hannunta fork yasa hannun
nata yadauka sanan yadebo cake din ahankali yana rikeda hannun nata yakai cake din
bakinshi yana kallon kwayan idanunta kaman yanda take kallonshi takasa koda
kwakkwaran motsi har lokacin, dan lumshe idanunshi yayi yana tauna cake din yana
murmushi daya bayyanar da over white teeth nashi, kaga hakoranshi zaka dauka yanai
musu bleaching ne dimples dinshi na lotsawa, ahankali yace “uhmmm is delicious, I
want more baby, feed me haaa” yabude baki yasake kaman hannunta dake rikeda fork
din yadebo cake din yasake kaima bakinshi yacire spoon din, sake lumshe idanu yayi
yana taunawa murya chan kasa yace “uhnnnmm is so yum” wani kalan kallonshi Farrah
take yanda yakeyi kaman wani yaro, kawai gani tayi yau yazaman mata kaman wani
sabon Zayn dabatasan dashi ba da, ya kama hannunta da karfi da yaji yana feeding
kanshi da hannunta yanayi saikace itane ke feeding nashi cake din willingly, tass
yacinye dan cake din data rage sannan yasaki hannunta ahankali yana kallon kwayar
idanunta kaman yanda take har lokacin tsaye agabanshi adaskare yace “water Angel”
juyawa tayi dasauri takai hannunta zata dauki bottle water dake kan study desk
dinta tabashi kaman ta tuna wani abu tai maza ta dunkule hannunta tana maida hannun
baya mezata wani bashi ruwa? When did she started caring about him? Meyamata yanzun
nan saikace bata hayyacinta? Hannunshi tagani ya daura akan bottle water hakan yasa
dasauri tajuyo takalli fuskanshi gira daya ya dagamata yace “thanks for making the
attempt” sanan yadauka ruwan tareda bude marfin yakai bakinshi yasha, sanan yazare
yamaida marfin yarufe ya ijiye yay murmushi ahankali yadaga kafafunshi yahau kan
gadonta ya kwanta akan gadon tareda lumshe idanunshi, jin shiru yasa dasauri Farrah
tajuyo tasake kallonshi ganin yanda yawani kwanta akan gadonta hankali kwance
tareda rufe idanunshi yasa akufule ta tsaya gaban gadon tace “idan dakin kakeso na
barmaka kabani key nabude nafita su Miemie na jirana” dan bude idanunshi yayi kadan
yazuba mata su dasauri tadauke kanta, murmushi yayi yanuna mata aljihunshi yace
“zoki dauka” baki ta turo tace “ni kabani dakanka” gyara kwanciya yayi yace “okay
idan baraki dauka ba ni bacci zanyi jiya ban sami bacci ba” yaja throw pillows nata
yana rungumewa da kyau yadaga hannunshi yakashe wutan dakin dakin yay duhu, baki
sake Farrah ta tsaya tana kallonshi ganin da gaske baccinshi zaiyi karfin hali
dakin daba nashiba yasa kaman tadakeshi tace “give me the key Zayn” ganin yamata
shiru kaman ma yayi bacci ne yasa taja tsaki kujeran gaban desk nata na study taja
tazauna duk tagaji da tsayuwa tana kunkuni tace “idan nikakeso nazo na tattabaka na
dauki key bazanyi ba, ai yanzun nan Mami zata dawo zaka sani, zaka fadamata ubanme
kazoyi adakina” kusan 10min tayi tana zaune duk jitayi tagaji da zama tasan Miemie
da Shafa will be waiting for her kuma Miemie dan anjima da yamma zata tafi gida,
juyoda kanta tayi takalli Zayn ganin yay bacci yabaje akan gadonta AC na dukanshi
yasa ahankali takalli aljihun dayasaka key ciki, ganin key yadan leko waje dan
dudda dakin da duhu kana iya ganin abu yasa tace yatsa kawai zatasa tajawo tadauka,
mikewa tsaye ahankali tayi batare data bari kujeran yay kara ba tafara tafiya sadaf
sadaf zuwa bakin gadon, ahankali tadaura hannunta daya tadafa gadon sanan takai
dayan hannunshi ahankali zuwa aljihun wandon zata jawo key gabaki daya hankalinta
nakan key datake kokarin dauka hannun Zayn taji kan ass dinta yabata pap tareda
grabbing ass din dayadade yana tsolemai idanu, menh ass dinta is as soft as a new
born baby’s ass, what! Dawani kalan sauri Farrah tazaro idanunta kafin tai wani
motsi Zayn yawani kalan fizgota zuwa saman jikinshi yawani kalan kankameta, dawani
sauri takalli fuskanshi ganin idanunshi a lumshe har lokacin yasa jikinta yashiga
bari sosai baki tabude zatai magana batare daya bude idanunshi ba yace “shush! I am
sleeping” wani kalan juyi yayi da ita tana kanshi tama zaci wurgata kasa zaiyi
hakan yasa tai ihu tareda kankameshi kawai taji takoma kan katifa shikuma yana
saman kanta gabaki daya yamata rumfa hannayenta nakan bayanshi, zaro idanu tayi
takalli fuskanshi gently yawani kalan bude idanunshi dasukadanyi yan mitsibmistis
sukai jaaa dan dagaske yafara bacci taba gadon datayi ya farkar dashi, wani kalan
yammmmm jikinta yamata ganin kwayan idanunshi cikeda dakewa tace “mehaka dagani
kawani hau kan jikina, ni ba Yar iska bace kadagani” makemata kafada yayi a
shagwabe sanan ahankali ya kwantar da jikinshi kan nata taredakai fuskanshi kan
nata yace “is this not the reason why kiketa tabani da ina bacci ba” jikin Farrah
harwani zabura yake jin yanda duka jikinshi kekan nata yana magana akan fuskanta da
nashi dake manne tanajin saukan numfashin shi da kamshin da bakinshi keyi, murya
chan kasa yace “why are you quiet? Where did your mouth go to”? Wani kalan ijiyan
zuciya tasauke yanajin yanda gabanta ke faduwa dip dip kaman zai fito tace
“ni……..ni……nika dagani” ahankali yakai hannunshi cikin kitson kanta yace “why is
your voice shaking? I thought you were the most stubborn and fearless girl on earth
Angel”? Shiru tayi takasa magana she’s damn restless, tongue dinshi yaciro ahankali
yawani lashi kumatunta wani kalan shocking dataji batasan lokacindata sake
kankameshi gamgam ba da hannayenta dake bayanshi ba tasake sauke ijiyan zuciya mai
karfi. “Mmmmmm” dan murmushi yayi cikin wani kalan arnen murya dake mantar da mace
duniyan datake kaman na dan jariri shagwababbe yace “zansha nono Far…….rah”.

DUK WACCE TAKARANTA MIN LITTAFI BATARE DATA BIYABA BAN YAFEBA.

FARRAH IS 500 pay into 3107021073 aisha Muhammad first bank.


You can chat me up directly by clicking on this link;
Wa.me/+2347012181461

Farrah 63

WELLNESS BY ORIFLAME adashi available.


Click on this link and chat her up;
wa.me/+2349133427208

Innalillahi Farrah tashiga fadi azuciyanta dan wani kalan mad shocking dataji
sabida yanda yafadi zansha nono batasan sanda tasake kankameshi gamba kaman zata
ballashi thinking hakan zaisa tadainajin abinda takeji, bakinshi yakai saitin
kunnenta ahankali yace “you don’t need to hold on to me this tight, remember Zayn
is now yours, I love you Farrah” yay maganan tareda mata blowing wani warm icy
breeze a kunnenta dayasa taririkeshi tace “wayyyoooo” hannunshi yadaga ahankali
yana huramata breeze din akunne yasamu yadan raba jikinshi da nata yakai hannunshi
ahankali saman kirjinta yana shafawa gently kafin yay landing akan nipple dinta
dayaji was so erect dudda akwai bra ajikinta murya chan kasa yace “I love the fact
that you have a nipple boobs those are my fave, I will so suck them ba saikinji
dama bakida nono, Farrah your husband love boobs like a wild dog ahhhhhhh zanshaa
su sosai” yay maganan yana jaye kanshi daga wajen kunnenta yakai zuwa wuyanta ya
kwantar dakan awajen gently yana sakin mata kisses hannayenshi yadaura akan boturin
rigan yafara ballesu har karshe yawani kalan bare rigan yana kai kowani side to
side hakan ya bayyana boobs nata dake cikin wani formless bra nude color, jawo
kanshi yay down yana sakin mata peck in every single spot da lips dinshi zasu taba
kafin yay landing a cleavage dinta yanajin yanda take wani kalan numfashi dasauri
dasauri totally lost, jikinshi shima rawa yafara rabon daya taba nono harya manta,
shi baicikashan nonon mata ba kyama yakeji na Farrah yasha and that day he was so
drunk, now all he wants is yasha yasha and yasake sha koya sami natsuwa brain nashi
yafara aiki da kyau, wani kalan fizgan bra yayi kaman shida bra are enemies in the
19s century, yay sama dasu kawai saukan baki Farrah taji akan boobs dinta dayasa
tawani kalan birkice ta yunkuro tanaji kaman zata mutu dan dadi tana turemai kai.
“Wayyooo Allah na, na shiga uku, Ya Zayn kabari wlh niba Yar iska bace mekakemini
hakk……..” kasa karasa maganan tayi sabida wani kalan cizo dataji yasakin mata
dayasa taji notin kanta Ya kwance, yanda take turemai kai yasa yacire bakinshi
yadago kanshi tareda kallonta yanda dukta zare zata sauka daga gadon dasauri wani
kalan riketa yayi muryanshi bata fita sosai yace “ina zaki”? Gabaki daya tarude
tace “waje zani kadubemin kofa Ya Zayn” ahankali yace “nono zansha” hannayenta
dagudu tadaura asaman kunnenta dan idan yana mata maganan iskanci wani kala jikinta
kemata tace “yara keshan nono baa manya ba, idan manya sukasha nono iskanci kenan,
wlh niba yar iska bace ba” ko kadan tama mata tasaki rigan nata yakara budewa ga
manyan boobs dinnan looking perky and bouncy akan idanun Zayn, nonon yabi da kallo
bra na samansu har lokacin, murya chan kasan makoshi yace “ni dan iskan kine, and I
will show you that you’ve married a bad boy! A very bad one” yadanyi smirking,
gently yace “yau bazan miki nono ba I must taste milk that is inside” yana maganan
yakai bakinshi ayanda take zaune ahakan yawani fizgo su yana zuka kaman ruwa na
bulbulowa aciki yana kama hannayenta datake kokarin ture kanshi dashi yana rikewa
gamgam, Farrah bata taba sanin akwai abu makamancin haka aduniyan nan ba saiyau
ashe ranan nan ba nono yasha mataba yaune yakeshan nono, harwani gurnani yake yana
cizonta yaja wanan yaja wanchan, harwani jan nipples din yake kaman yana tale
lobari sanan yakoma, tana zaune ya gyara zama ajikinta kaman yanda akebama jariri
nono position din yayi, ta tabbata har fitasari tayi zaune awajen sabida yanda yake
mata kwakwalwanta har juyawa yake, tun tanajin dadi harya fara mata zafi tafara
kuka ahankali dan batason ya rainata yaji kukanta sosai.

Rage gudun shan nonon yayi batare daya zare bakinshi ba ahankali yace “I love you
wife, thank you for breastfeeding me, bacci nikeji sosai” yasauke ijiyan zuciya
yanajan nonon yace “you have the best nono, I will never leave you Farrah,
uhmmmmmm” yay maganan yana tsorsan nonon yana sakin hannunta ahankali yakai kan
dayan yana murzakan ko 3min baikaraba Farrah taji yaymata nauyi ajiki bacci yay
awon gaba dashi har dan gajeren minshari yake sakin mata while the boobs still in
his mouth.

DUK WACCE TAKARANTAMINI BOOK BATARE DATA BIYA BA BAN YAFEBA.


Chat me M Shakur directly by clicking on this link;
wa.me/+2347012181461

6️⃣ 4️⃣
6️⃣4️⃣

DUK WACCE TAKARANTA MINI BOOK BATARE DATA BIYABA BAN YAFEBA🚫

This book is 500 pay into 3107021073 aisha Muhammad first bank.

Chat me up directly by clicking on this link;


wa.me/+2347012181461

Ahankali tadaura hannunta kan hannunshi dake kan boobs din tasauke hannun ahankali
akasa tana runtse idanu sabida zafi, sannan kaman aljana tasaka yatsanta tadan ture
kanshi baya hakan ya sullubo da nipples dinta daga bakinshi harwani kalan ijiyan
zuciya ta sauke tanajin wani kalan zafi da nippi din kemata kaman ya ganna mata
cizo, ahankali ta mika hannunta kunna bedside lamp din dakin tayi tana kokarin
gyara riganta idanunta suka sauka akan fuskanshi sosai baccin yashigeshi, he look
so relaxed idan yana bacci bazaka taba cewa Zayn maraji baneba, lips dinshi sunyi
pink yirrr alamun ya tsotsi abu yakoshi, he looks so adorable and handsome kokai
makiyin Zayn ne baka isa ka kalleshi kamai kallon muni ba saidai kyau, bandage na
goshinshi ta kalla batasan mesaba but wani iri taji tunawa da itane tajimai ciwo,
dauke kai tayi da sauri daga kallonshi kamin tazame kanshi daga cinyanta ahankali
ajiyan zuciya yasauke zai kamata dasauri tadauki filo tatare kanta hakan yasa
yadaura hannunshi kan pillow, kaman barauniya ta sauka dagakan gadon skirt dinta
yajike sosai kaman zatai kuka ta kalli jikinta gashi waje takeso taje yanzu
yazatayi tafita da kayan nan idan kuma ta chanza su Miemie zasusan Ya Zayn yamata
wani abu ko, wani haushi ne taji yacikata wardrobe nata taje taciro dogon hijabi
dawani dogon Riga tawuce bayi kayan ta chanza tsaf har lokacin boobs dinta zugi
suke mata sannan tasaka hijabin har kasa tafito dakin gaban gadon tayi batare data
kalli fuskanshi ba key datagani yafadi kan gadon tadauka dasauri tasaka jikin kofan
tafito tana kallon kofan dakin Mami ganin kaman batadawo ba dan ko kadan bataji
maganan kowa ba sannan tai stairs.

Tun kafin takai kasa taga Mami zaune akan kujera tana duba wani littafin azkar ga
gyalenta da jakanta duka akusa da ita kaman tajuya takoma sama taji tana addu’a
Allah sa batasan Zayn na sama ba, karasowa kasa tayi kanta akasa kafinma tai magana
Mami tace “how are you, kinci abincin rana”? Gyadama Mami kai tayi murya chan kasa
tace “eh” tai hanyar kofa dasauri tace “bari naje wajen su Shafa Mami” kafinma Mami
tabata amsa tabude kofa tafice dasauri Mami tabita da kallo tareda sauke ijiyan
zuciya ta mike ta shiga bayin falo jin anfara kiraye kirayen sallan magrib.

Tana fita su Shafa ta hango a garden suna zaune suna hiransu ganinta yasa dukansu
suka bitada kallo yanda ta zumbula hijabi har kasa kana ganin fuskanta kasan ta
jigatu danhar zuru zuru saida tayi, garden din tashiga tana zama daya daga cikin
plastic chair dake zagaye gaban table din gannin yanda suke kallonta duk suna
gimtse dariya yasa tahade rai tace “me wai?” Fashewa da mugun dariya Miemie tayi
Shafa ta tayata tana nuna Farrah tace “mugun son Ya Zayn kike ke kanki baki saniba
munafuka kawai mun dauka ai muna fitowa zaki biyomu jibi sai yanzu kike fitowa
almost 2hrs duk kinyi zuru zuru” Miemie dake dariya tace “taji maza kekuwa Shafa ba
dole tai zuru zuru ba” Farrah jitayi kuka yazo mata duk ta tsani kanta, sai yanzu
ma komi kedawo mata, batason Zayn amman jibi yanda yayi yanda yaga dama da nonon ta
mutumin datasha kamawa yana tabama Layla nono, Layla ne wanda ta taba gani da
idanunta just imagine all yammatan daya taba nasu, itada take cewa tafi karfinshi
tafi karfin yataba ta but jibi yanda tabarshi yagama shanye mata nono dahar ciwo
suke mata har yanzu batare data iya hanashiba and taji dadin abin takasa cewa komi,
dawani kalan sauri ta goge hawayen dayazubo mata ta kauda kai Miemie tace “mekuma
na kuka? You didn’t do anything wrong he is your husband you are his wife” wani
hawayen ne yakara zubomata saikawai ta daura hannayenta duka biyu akan fuskan nata
tafashe da kuka sosai tace “I hate him, I hate him, abinda yasaba yi dawasu matan
shine nima zaiyi dani yanzu wlh nafi karfinshi I hate him sosai, bazan kara bari ko
hannuna yataba ba daga yanzu wal………” Dawani irin gudu Shafa takai hannunta tarufe
mata baki tace “kina rantsewa sai azumi uku yahau kanki dan Allah kada ki rantse”
anatse tace “Farrah kin sanni batun yauba kinsan bazan taba cutardake ba ko, now ki
saurari shawaran nan dazan baki, sabida abubuwan da Zayn yayi da baya nufin zai
cigaba dayinsu yanzu bayan kunyi aure, dan adam ajizine kowa na kuskure kuma Allah
na yafemana batare daya kallemu da mistake dinba, kidaina tunanin Zayn da
rayuwanshi na baya, yana sonki zaki iya chanza shi ki mantar dashi da, ki nunamai
ke kadai jikinki kadai ya isheshi ko Miemie” dasauri Miemie tace “eh kuma tasani,
duk muna irin maganganun nan a school, Fairy barima nagayamiki kishi ne kawai ke
neman miki illa, kishine ya lullube soyayyan dakikemai amman bala’in son Zayn kike
wlh yarinya” wani kalan dago rinannun idanunta Farrah tayi tagalla mata harara,
murguda mata baki Miemie tayi tace “kika kara ballamin harara wlh saina kaima Ya
Zayn ke nace yayi reproductive system su da akamana a biology dake musamu
offsprings” wani yunkurowa Farrah tayi zatakaima Miemie duka Miemie ta tashi da
gudu tana fizgan jakanta tace “yauwa Ya Habeeb yaZo kuzo kurakani natafi” tashi
Shafa tayi tana daga Farrah tace “muje murakata” ahankali Farrah ta tashi sukai
wajen motan Ya Habeeb din, sauke glass din motan yayi kasa batare daya fitoba yadan
saki murmushi yana kallonsu, kallo daya Farrah tamai tace “ina yini” murmushi
yamata yace “congratulations Amarya” yadan kalli Shafa da itama ke kallonshi batare
dayay magana ba itama batayi magana ba gani haka yasa Miemie tace “Shafa ga yayana
Ya Habeeb” dasauri tace “ayyoh ai nadauka direba” wani kalan kallo Ya Habeeb yamata
hakan yasa tace “sannu” “kema haka” Ya amsa akufule yakalli Miemie yace “ko zaki
kwana ne” dasauri tai murmushi tajuya tawani rungume Farrah saura kadan Farrah tai
ihu sabida yanda boobs dinta suka mata zafi da Miemie ta manna ta ajikinta saida
Shafa ta lura, sakinta Miemie tayi tarungume Shafa akunyace Shafa tace “ni kidaina
rungume ni” kumatunta Miemie taja tace “mun kusan gama cire miki kauyancin nan bye”
tawuce ta zagaya Habeeb yasake kallon Shafan wani kalan ballamai harara tayi ganin
yanda yake kallonta tajuya tareda kama hannun Farrah tace “wuce mutafi” zasuyi
hanyar flat din Mami tace “muje flat dinku” kallonta Shafa tayi tace “amman munayin
magrib zaki dawo nan” Gyadamata kai Farrah tayi sukayi side nasu, saida tagaida su
Inna daketa kallonta sannan tawuce dakinsu Shafa, shiga sukayi suka maida kofa ta
kulle, Farrah kuma tai hanyar gado zama tayi ahankali tacire hijabinta ta ijiye sai
yanzu takejin wani mugun gajiya bayi Shafa tawuce batare datace mata komiba ta
dauro alwala tafito sanan takalli Farrah dahar lokacin take akwance ta lumshe
idanu, tsayawa tayi akanta tace “Kurma” bude idanunta ahankali Farrah tayi
takalleta, ahankali tace “kije bayi sai ki gasa zai daina miki ciwo haka naga anma
ladidin rugarmu bayan ta aure da Mamanta namata ciwo” Shafa batai aure ba dudda ta
girmi Farrah mazan kauyensu tsoron ta suke dan akwai fada and she’s so experienced
dan tanada kawaye, juyarda kanta Farrah tayi cikeda kunya dan ita batasaba irin
maganganu hakaba ahankali tace “ni babu abinda yakemin ciwo” baki Shafa ta tabe
tana daukan hijabinta data cire tace “nidai naji jeki alwala to kifito” tashi tayi
dasauri ta wuce bayi, alwala tayo tafito tadauki Hijabi tai salla sannan Shafa tace
“Oya mutafi” ba yanda ta iya tashi tayi suka fito tai dakinsu, Mami na zaune falo
gaida Mami sukayi zasu wuce sama Mami tace “Oya kuwuce dinning kuje kuci abinci” ba
gardama suka wuce dinning.

Bude idanunshi yayi dasukamai wasai, gently yatashi zaune yanabin gadon da kallo da
inda Farrah ta tashi dakeda lema lema har yanzu, dan murmushi yayi yabi dakin da
kallo, tashi yayi ahankali yabude bathroom nata yashiga everything is so clean,
alwala ya dauro sanan yafito yabude kofa yafito daga dakin yana murmushi yay
stairs, saukowa yayi yashigo falon yana kallon Mami datayi kaman bata ganshi ba
murmushi yayi yace “Mami welcome” shine da magana itane dajin kunya Allah dai ya
shiryamata wannan yaron batare data kalleshi ba tace “uhum” juyawa yayi yakalli
Farrah dake dinning tanacin tuwo da spoon ahankali itada Shafa kaman bata ganshi
ba, babu ko kunyan Mami yay dinning din, daidai bayanta ya tsaya hakan yasa
akunyace Shafa ta tashi zata wuce yace “no sit ina zaki I just wanna say something
to my wife” sannan yakalli Farrah data hade giran sama da kasa yadan duko daidai
saitin kunnenta tareda daura hannunshi kan shoulder dinta, ahankali yace “I love
you Baby, bari naje mosque daganan zan dan fita” tashi yayi yasake kallonta yanda
har lokcin tahade giran sama dana kasa, harzai juya saikuma yadawo yasake dukowa
yasakin mata peck mai kara akumatu dayasa Farrah dasauri tamike tsaye Shafa tai
kasa da kanta kunya kaman zata mutu awajen, Farrah kaman zata dakeshi, dagamata
gira daya yayi yace “you want more kiss”? Dauke kai tayi dasauri tanaji kaman ta
mutu awajen dan kunya Mami na falon fa kuma bawai ahankali yake maganan ba,
murmushi yayi ganin yanda taji kunya yace “love you Angel sannan yajuya yana kallon
Mami datayi kaman batasan abinda yafaru ba tana karatun book nata hanyar kofa yayi
yace “Mami bye” ko kallonshi batayiba yasa hannu yabude kofa yafice.

6️⃣ 5️⃣
6️⃣5️⃣

Da kyar Farrah ta iya dan tsakuran tuwon sabida yanda takeji kaman ta nutse akasa
bata tabajin irin kunyan datakeji yau arayuwanta ba, ahankali ta mike tsaye hannu
takai zata dauki kwanon Shafa tarigata dauka tace “kibarshi zankai kitchen saida
safe” Gyadamata kai Farrah tayi tai stairs batare data kalli inda Mami take daidai
da sau daya ba, ahankali tabude kofar dakin nata tashiga tareda maida kofan tarufe
ta tsaya tanabin ko’ina da kallo dakin na kamshin shi kaman har yanzu yana ciki
tanason ta daina tunaninshi but yanda dakin nan ke kamshin shi she can’t, gently
tadaga kafa tafara tafiya zuwa gaban gadon agogonshi na Rolex tagani kan gadon
gently tasaka hannunta tadauki agogon tana kallo kafin ahankali ta ijiyeshi kan
saman madudinta sannan tasa hannu ta yaye zanin gadon ranta nabaciw dan zanin har
yanzu yana nuna alamun lema kema daga inda ta tashi, wucewa bayi tayi ta ijiye a
laundry sanan tafito tabude wardrobe taciro wani sabon zanin gadon ta shingida
kafin tawuce bayi maida kofan tayi tacire kaya tashiga shower ta kunna ma kanta
ruwan zafi tana gasa boobs din dake mata zafi, tadade abayin sannan tafito tashirya
cikin kayan bacci tareda saka dogon hijabi tahau kan dadduma danyin sallan isha’i
dataji ana kira.

Da mota yafita daga gidan sai murmushi yake kaman anmai kyauta masallaci ya tsaya
yay sallan magrib sannan yafito yashiga motan yafice daga anguwansu, agaban wani
Babban flower shop yay parking sannan yashiga ciki yana murmushi wasu jan hadaddun
roses yasaya da aka jerasu Awani love basket sai kamshi suke sannan yabiya kudinsu
165k tareda karban Thank you card dinsu dazaka iya kara rubutunka akai yafito,
shiga cikin motan yayi sannan yamaida motan yarufe roses din nakan cinyanshi, byro
yadauka sanan yarubuta.

*Thank you for breastfeeding me Angel*


Hubs Zayn

Ijiye basket na roses din yayi akujeran dake gefenshi sannan yatada motan tareda
kunna waka yanabi yana tuki yanadan rawa kana ganinshi kasan he’s having the best
time of his life, wato soyayya da dadi karasawa gidansu yayi yakashe motan ya sauko
tareda zagayawa ta dayan bangaren yafito da roses din sannan yadauki card din
yasaka asaman flowers din yajuyo tareda yima bodyguard din Dad alamun dayazo
dasauri yazo yace “gani Sir” murmushi Zayn yayi yabashi flowers din yace “take this
to my wife a side na Mami, be careful don’t spoil a thing, hurry up” dasauri
yawuce Zayn ya tsaya yana kallonshi yana murmushi saida yaga yay knocking yabude
dakin Mami sannan yajuya yafice dan zuwa masallaci.

Shigowa yayi ganinshi da roses yasa Mami tace “waya aikoka”? Cikeda girmamawa yace
“Small Alhaji” sanin Zayn suke cema small Alhaji yasa tanunamai centre table din
tace “zoka ijiye anan” karasowa ciki yayi ya ijiye sannan yamata sallama yawuce
yatafi, girgiza kai Mami tayi tamike danta wuce sama abinta bakin riganta yaja card
din yafadi akasa yay kara juyowa tayi ganin card din akasa yasa agajiye tadan duka
tareda daukan katin idanunta suka sauka akan Thank you for breastfeeding me Angel,
Hubs Zayn, dawani kalan sauri har hannunta na rawa ta maida katin cikin flowers din
sannan tajuyo tana kallon dakin ganin bakowa yasa tasauke ijiyan zuciya tawuce sama
da sauri, Innalillahi wannan wani kalan shaidani yaro gareta ne? Dasauri tagyara
maganan ta wani kalan shiryayyen yaro ne da ita haka, ranan da aka raba kunya ta
tabbata kafin Zayn ya amsa nashi yakare cus Zayn baida a single kunya, wato dazu
shida ubanshi plan sukayi tana fita ya ritsa yarinyar adaki yamata yanda yaga dama
ko, har cikin ranta tun yanzu Farrah tafara bata tausayi cus tasan waye danta, Zayn
da mace inaaaa! Yan iskan mata ma dasuka saba Zayn yakusan kashesu balle Farrah
dababu abinda tasani she just hope she will be okay and Zayn will be sensible
enough yabita ahankali, and dagayau zatasa hannu wajen gyara Zayn din dan Mama
tariga yasa tai alkawari she will never stand against Marraige din, duk lokacin da
Zayn yabukaci matarshi baruwanta tabashi kayanshi, ahankali tace “Allah sa
shiriyanshi tazo kenan” tai maganan tana tsayawa gaban kofan Farrah knocking tayi
tareda kiran sunanta Farrah, hijabi Farrah dake kwance kan gado tadauka ta zunbula
dasauri tace “Na’am Mami” dan gani take idan Mami taganta zata gane abinda yafaru,
ganin Mami bata shigo dakinba yasa tai wajen kofa tareda bude kofan tadan kalli
Mami ahankali, murmushi Mami tasakin mata tace “kina kan dadduma ne” Gyadamata kai
Farrah tayi dan batasan mezata ceba, murmushi Mani tayi tace “kinada sako kan table
a falo bari na kwanta nagaji, good night dear” ahankali tace “night Mami” Mami
tawuce dakinta itakuma tafito ahankali daga dakin zuwa kasa tundaga kan bene taje
hango wasu jajayen flowers a basket masu bala’in kyau Wanan ne sakon, su kadaine
akan table, karasawa tayi tadauka ahankali tanajin kamshin dasukeyi dayasa tai
murmushi tajuya tana tafiya tace “Mami ne tasayomin flowers nasa adakina su dinga
kamshin” tai maganan tana bude dakinta tana shiga ta maida kofan tarufe sai yanzu
taga card an tura cikin flowers din hannunta tasa taciro card din daidai tana zama
abakin gado.
“thank you for breastfeeding me Angel” wani kalan yirrrrr taji batasan lokacin data
jefar da both flowers da card din akasa ba tai maza tahau gadon tareda jan bargo
tarufa har saman kanta ranta nabaci yasha mata nono duk ranta na baci sabida bashin
datayi shine kuma harda turomata da flowers sabida yagayawa duka duniya yasha inda
Mami tagani fa.

Ajiyan zuciya tasauke ahankali tana tuna fuskanshi dazu data kalleshi dayana bacci,
he looks super cute and innocent, she just wish he was that innocent, maganan su
Shafa ne yafado mata arai cewa tana sonshi, dasauri tace “Allah ya tsaren” tai
maganan zata kife taji zafi dasauri takwanta ta side murya chan kasa tace “kuma
Allah ya isa daka shamin nono bazan kara bari katabani ba dagayau”, tai maganan
tana kwafa tace “kaje kataba wayanda kasaba tabawa ninafi karfinka” ahaka bacci ya
kwasheta da maganan Zayn aranshi.

Tareda Dad suka shigo cikin gidan yanda Dad yaga yana nishadi yasa dadi ya
lullubeshi yace “duk randa kaga dama zaka dauki matarka yau bakaga yanda Grandma
dinka tama Mami fada ba, nariga nai magana cikin week dinnan daza’a shiga za’a gama
saka komi na gidanku saiku tare ko” gyadamai kai Zayn yayi yana murmushi, Dad yace
“wai wannan murmushin na menene Zayn”? Cikeda farinciki yace “Dad I am just so
happy, Dad thank you dakamin aure kuma ka auramin Farrah, Papa I love that girl so
much wlh” Dad dake murmushi yace “ai nagani, yanzu inaso ka rikita mata brain da
soyayyan ka show her u are my son, ta gigice da soyayyanka da ita kanta Mami saitai
mamaki yanda yarinyar zata soka” wani kalan murmushi Zayn yayi yace “yes Dad” Dad
yace “saimun bawa yan bakin ciki kunya wlh” gyadamai kai Zayn yayi zai wuce side
nashi Dad yace “bazakaje kadubata ba” kallon side din Mami yayi yay murmushi yace
“Dad tagaji yanzu tai bacci sai gobe, gud night Papa” yay side dinshi, Dad yabishi
da kallo bakinshi har kunne danshi yay aiki wato ta gaji, Allah kama Zayn dina
albarka yay addu’an yana wucewa side din Hajiya Fatima.

6️⃣ 6️⃣
6️⃣6️⃣

Wacece tadade takeson tafara business din ORIFLAME takasa yi sabida tsadan
Registration dinsu??????📢📢📢
Please this might not mean anything to you amman tell your sister, Yar uwanki, wata
from your Family, makotan ku suzo koku dari nawa ne za’ayi muku FREE REGISTRATION
na shiga ORIFLAME.
Akwai riba acikin ORIFLAME sosai, yanzu kika samu aka miki free registration
ahankali ahankali zaki dinga siyan abu daya biyu uku kina saidawa kina kara saya.

Sanan idan kikai registration kika zama member akwai huge discount daza’ayi miki
wajen siyan kayansu.
All you have to do idan kinason FREE REGISTRATION IS CLICK ON THIS LINK kima
HASSANA magana.

wa.me/+2348052302040

Ahankali take bude idanunta daga dadaddan mafarkin datayi kan Zayn yanata mata
iskanci yana murmushi dan gajeren tsaki taja tana kallon yanda gari yah haske sosai
batai salla ba dasauri ta tashi jitayi gabaki dayanta ajiki dasauri takalli gadon
inda tatashi meke jikata haka what’s wrong with her, sake cire zanin gadon tayi
tawuce bayi dashi tasa a laundry sannan tayo wanka tafito ta shirya cikin wani
simple straightforward gown na material baby pink tasaka hijabi tai salla saida ta
idar sannan tai azkar tamike tazo gaban madubi mai ta shafa sannan tadau turaruka
ta feffesa, knocking dakinta akayi tareda shigowa matan dake bata magani ne kafin
ma tai magana takarba ta shanye tana yatsine fuska tace “wai maganin nan basa
karewa Anty” dariya matan tayi batare data bata amsabatafice dankwalin kayan
tadaura aka sannan tafito hanyar dakin Mami tayi, Mami nakan gado tana waya daga
asibiti ne tana gwada musu yanda zatai operation ganin Farrah yasa kafinma tai
magana tace “Daughter na jeki karasamin breakfsat din danake hadawa a kitchen da
clinic nake waya” gyadamata kai Farrah tayi tajuya tafito tasauka kasa zuwa kitchen
din.

Chips kawai yarage da kwai, amman tafiga tayi coffeee wanda yasan Zayn akemawa tayi
kunu sannan tayi shayi, fitodasu taji ta ajiye a dinning sannan takoma kitchen din
tana soya Irish din.

Ahankali aka bude kofar kitchen din batare daya juyoba tace “Mami ki koma nariga
nagama this is the last one nake soyaw………” kasa karasa maganan tayi sabida kamshin
turaren Zayn daya ratsa ko’ina na kitchen din, batasan mesa ba hakanan jitayi
gabanta yafadi rasss! Dakewa tayi tacigaba da abinda yake batare daya juyoba. Maida
kofan kitchen din yayi yarufe yana rike da mug na coffee dahar ya tsaya a dinning
ya tsiyaya, yana sanye da kayan sport na Nike black, rigan mai kalan singleti ta
kamashi kirjinshi da abs dinshi sun fito fasss taciki dakuma gajeren wando
hannunshi da safan hannu saiwani cute white towel a shoulder nashi sai uban kanshi
yake kaman bashine yagama workout ba, ahankali yake tafiya yana dumfaro inda take
tsaye gaban gas daidai bayanta ya tsaya ya manna gabanshi da bayanta batare dayay
magana ba adan firgice tadan yunkura zatai motsi hannunshi dakenan bakomi yakai
tagabanta yadaura kan cikinta dayan hannun kuma yakai yana kurban coffeee yana
kallon tsakiyan kanta, wani kalan kabarda hannunshi tayi dagakan cikinta tajuyo da
kalleshi da manya manyan idanunta farare tas tace “mehaka?” Dagamata gira daya yayi
tareda zare mug din daga bakinshi ya ijiye akan slap na kitchen din yana kallonta
shima tace “haka ake gaida miji”? Hararanshi tayi tajuya tana daukan spoon din
datake juya Irish din dashi tace “baza’a gaidaba din” dan murmushi yayi yabi
gashinta daya zubo har waist da kallo taredabin dankwalinta da kallo dayaga lema
Lema akai hannunshi kawai taji saman kanta yaja dan kwalin dasauri tawani kalan
juyota kalleshi tace “mehaka kake ciremin dan kwali” dan kwalin yakalla tareda
kallon gashinta yace “kinyi mafarkinane maisa gasshinki ajike”? Wani kalan kunya
taji yarufeta dayasa tabude baki zatai magana ganin yanda yake kallonta yasa cikeda
borin kunya tace “who are you dazan dinga bama explanation, think whatever you
wanna think” tai maganan tanasa spoon zata fara kwashe Irish din tazuba a flask,
cikeda soyayya yadaura hannunshi kan nata yace “kawo natayaki kwashewa” yanda
yarike hannun nata shock din dataji yasa dasauri tasakinmai spoon din takoma gefe,
murmushi yayi yajuye a flask sannan yafara kokarin kwaso sauran kana gani kasan bai
iyaba hakan yasa tai murmushi aranta tace “inama ya kone” kaman yankan wuka
subucewa cokalin yayi a hannunshi yafada frying pan din hakan yasa man yay tsalle
ya kadan ya tsulla akan hannunshi wani kalan ihu Zayn yayi na azaba dawani kalan
sauri Farrah tabude idanunta tai kanshi da sauri ganin kalan ihun dayayi yarike
wajen arude tace “mugani mugani sake mugani” cikeda bala’in shagawaba Zayn yaki
cire hannunshi dagakan wajen yace “its hurt, Paaapa na kone” kaman Farrah zatai
kuka tajashi dasauri zuwa gaban tab takama hannun zuwa kasan tap din tabude tana
wankemai ya tsaya yana kallon cute face nashi, ahankali yace “are you sure baki
sona”? Chak ta tsaya da wankemai hannun datakeyi ahankali ta kalleshi, kallon
dataga yana mata yasa tajuya da sauri tai wajen gas din rago wan Irish din sun kone
hakan yasa takashe gas din, murmushi yayi yawuce yafita daga kitchen din batare
dayace mata komiba, saida taji karan rufewan kofa sannan tajuyo takalli kofan ita
tai addu’a ya kone but maisa dataga nan ya dillan mai she became so worried har
tana tausayinshi? Banda haka all through dayake cikin din hakanan she was happy a
mind nata yanzu daya fita kaman tace yadawo.

6️⃣ 7️⃣
6️⃣7️⃣

Fita daga dakin yayi daidai Dad na shirin shigowa yace “bakai breakfast ba”
girgizama Dad kai yayi yace “ask her to bring my breakfast for me Papa” wani kalan
murmushi Dad yayi yace “to shikenan yan uwanta zasu tafi yau yakamata kaje kagansu”
dan shiru yayi ya tsaya batare dayace komiba hakan yasa Dad yace “menene”? Ahankali
yace “I was thinking that her friend uhnnn yama sunanta”? Dasauri Dad yace
“Shafa’atu” ahankali Zayn yace “Dad ita tadan zauna kadan cus my wife seems to like
her very much” wani kalan murmushi Dad yayi yace “you want your wife to be happy
right”? Gyadamai kai Zayn yayi, Dad yace “okay, zanma iyayenta magana mugani,
idanma zasu yarda tunda su nayi nayi dasu su zauna a birni suke wai sai kauye idan
zasu bari ita saita zauna anan itama musata a school duk hutu saita dinga zuwa
kauyensu, yara na kowa ne barinma yarinya kaman Shafa that stood for matarka dole
mu kyautata mata” gyadamai kai Zayn yayi alamun yes, Dad yace “jeto kai wanka I
will send matarka da abincin, around 1 za’a kaisu airport saikazo kamusu sallama”
gyadamai kai yayi yawuce zuwa side nashi kallo daya yama Layla dayaga ta zauna a
garden tana kallonshi idanunta sunyi luhu luhu yawuce yashiga flat nashi.

Shiga flat din Dad yayi daidai Mami na saukowa kasa itakuma Farrah na gyara dinning
data jera abincin, ganinshi yasa tai murmushi tace “ina kwana Dad”? Murmushi yamata
yaja kujera a dinning ya zauna yace “ina kwana yarinya na, kintashi lpy” ahankali
tace “Alhamdulillah Daddy” kallon kulolin yashiga yi yace “mekuka dafane yunwa
nakeji nai kewan abincin Mam…..” dasauri yay shiru dan har yanzu fada suke murmushi
Farrah tayi tace “akwai kunun Gyada da chips da kwai” dasauri yace “zubamin duka”
zuzzubamai tashiga yi Dad yace “yanzun nan Zayn yatareni awaje, yanaso nama iyayen
Shafa’atu magana su barta anan musata amakaranta idan yaso duk hutu saita dinga
zuwa yi akauye, baisan wai adauke miki ita sabida yaga kinason ta sosai” ahankali
Farrah takalli Dad, murmushi Dad yamata tareda gyadamata kai yace “yarona always
look like baisan what is going on around him ba but yasan komi, yasan meke faruwa,
and yasan how special Shafa’atu take agareki, he just wants you to be happy” tasan
yanda Dad keson Zayn amman maganganan idanunshi kadai sun tabbatar mata da gaske
Dad yake Zayn yamai maganan, dan murmushi tayi ta maida kanta kasa tacigaba da
zubamai abincin Dad yace “but inaso naji daga gareki nama iyayenta magana su
barmana ita anan?” Gyadamai kai Farrah tayi ahankali, dasauri Dad yace “shikenan
magana ta kare bari nagama breakfsat bani kunun kigani” yamika hannunshi yakarbi
kunun data zubamai a kofi, Ya kurba harwani ijiyan zuciya yasauke baya iyacin
abincin sauran matanshi ko kadan, kallon Farrah yayi datai tsaye takasa motsi daga
wajen yace “hadama Mijinki abinci ki kaimai a bangarenshi yagaji bazai iya dawowa
nan yaci ba” gyadama Dad kai tayi ahankali batare daya kalleshi ba, tray ta dauko
tahada komi sanan ta lullube tray babu yanda zatayi ne daukan tray din tayi
ahankali tafito tana kallon fuskan Mami dake zaune akan kujera tana duba wani
littafi tai hanyar kofa.

Ahankali take tafiya atsakar gidansu inda tasan Dad zai aiketa side din Zayn data
saka hijabi, daga ita sai wanan dogon rigan material din, yanzu duk saiya mata
wannan kallon iskancin nan but kome zaiyi yau saidai yayi amman bazata bari
yatabataba zaigani, gabaki daya hankalinta yay nisa sai saka da warware take
azuciyanta kaman daga sama taji ance. “Ke” tsayawa tayi chak tana kalle kalle Layla
tagani ta taso tana sanye da Riga da wando na jean da t-shirt daya mata kyau kanta
babu dan kwali tayi kalaba da akama kari karin yay tsawo harya wuce duwawu fuskanta
adaure yake tahowa gaban Farrah, tsayawa tayi tabi Farrah da kallo daga sama har
kasa kodan ta kwan biyu batasaka yarinyar a idanu bane gani tayi Farrah takara mata
wani bala’in kyau, tunda take agidan nan bata taba lura da yanda Farrah keda nono
ba sai yau dan dogon Riga tasaka A-shape kana ganin tudun boobs din ta wuyan rigan,
ga hibs kuma so curvy, ga gashi baki wuluk har bombom dinta, wani bakin kishi ne ya
rikemata kirji hakan yasa cikeda isa tace “wazaki kaima abincin nan a tray”? Wani
kallo Farrah tamata yau she is not in the mood to fight hakan yasa tai shiru batace
mata kalaba, dan murmushi Layla tayi cikin tsananin son ta gumama Farrah tanuna
flat din Zayn tace “ohh Zayn zaki kaimawa? Aiko gaskiya yakamata ki kaimai he’s so
hungry bai dade da karar da dan abincin cikinshi akaina ba kuma kinsan baya wani
iyacin abinci sosai” takarashe maganan tana murmushi ganin yanda Farrah ke
kallonta, tadan yatsine fuska tace “asssh Farrah anya zaki iya da Zayn dinnan
dakika aura kuwa kinsan tundaga Gym yake sexing dina har zuwa gadonshi a bedroom
dinshi, your husband is a beast………..” “Layla!” Farrah takira sunanta azafafe
kirjinta namata bala’in zafin data kasa hadiyewa dan zaro idanu Layla tayi tace
“lafiya kike kirana haka kaman zaki bugeni ohh are you angry ne sabida mijinki ya
cini da safen nan keda kike matanshi bai ciki ba” wani dariya Layla tayi ganin
kishi da bacinrai karara akan fuskan Farrah, cikeda iya kirsa tace “kinga irin
rokon dayamin kafin nama bari muyi sex, actually nama manta” tadan zaro idanu
sannan tanuna Farrah da yatsa tace “he told me kinmai karama, banda haka u are tooo
local, babu abinda zaki iya mai, kinsan Zayn is a bad boy, tun yana secondary
school yakecin mata so kawai kinmai kadan ne bakida qualities din dayak…….”
“Natambayeki all this things ne dakike fadamini Layla”? Farrah tai maganan muryanta
azafafe idanunta nadan kadawa kaman mai shirin kuka, tace “beside ma you are lying,
karya kike babu abinda Zayn zaiyi dake idanunki kadai dasuka kumbura tsabagen kuka
sun tabbatar miki dahakan, danhaka kitashi daga gabana kije kicigaba da rainon
zuciyanki cus Zayn yariga yabarki har abada! He is a married man now, married to me
Farrah!” Wani kalan dariya Layla tayi irin dariyan nan mai ciwo tana tafi da
hannunta sannan ta tsaida dariyan takalli Farrah tace “harwani alfaharikike da
Auren Zayn ooh ohh harkin bani tausayi, bari kiji Zayn will never be loyal to you,
yanda Zayn kema kowacce budurwanshi bazaiyi treating naki anything less than that
ba, duk yanda zaiyi saiyayi yaga yasameki yaciki son ranshi bayan kwana biyu
yabarki yaci wacce ta fiki komi da komi na diya mace kinsan kalolin matan da Zayn
yaci dababu abinda basu fiki dashi ba, Zayn yaci yaran baturai masu kudi da aji da
ilimi, daidaikun masu aikin jirgin Babanshi ne air hostess baiciba, Zayn yaci yaran
shuwagaban nin kasan Nigeria dinnan, yaran senators, yaran reps, if u think ke
dinan dakenan worthless yarinya mara galihu mara gata dakuma mara asali sabida kina
takama da igiyan aure Zayn zai ciki ya tsaya akanki ne you are mistaken, u are
nothing but a thrash to him, bari nagaya miki wani abu Farrah masu kudi suna chanza
mata ne kaman yanda suke chanza waya, takalmi, hula, wando dawasu sauran abubuwa na
jikinsu, yanda zai cire wanna takalmin yasaka wannan haka Zayn zai iya miki,
shawara nake baki tun yanzu kidaina kuri kinyi aure inhar Auren Zayn ne akanki
domin Zayn doesn’t have a heart ballema heart din soyayya kirubuta ki ijiye” wani
kalan kuka ne da bakinciki dawani kalan sadness ke zuwanma Farrah amman tahana
kanta tadaure Layla dake kallonta tace “sabida u are still young saisa na gayamiki
gaskiya tun wuri kisan nayi kafin yamaidaki bazawara, don’t be a fool da soyayyan
da iyayenshi ke nunamiki, mahaifin Zayn will always choose yaronshi sau miliyan kan
kowa dudda yaron yaso kasheshi har lahira ranan daya kama Zayn din turmi da tabarya
acikin jirginshi Zayn nacin airhostess dinsu yay collapse akasa, dan haka basa
sonki dansu kadai sukeso, dabaice kizo gidan nan ba dabazaki zoba, dabaice asaki
makaranta ba dabazaki shigaba, wise up Farrah, anyway bari nabarki haka wuce
kishiga kikaimai abincin shi” Layla tai maganan tanabi ta gefen Farrah tawuce side
dinsu abinsu ranta fess, ko banza ta shuka wani abu azuciyan Farrah, tariga tama
kanta alkawari koyaya zatayi saitayi ta tabbatar ta watsar da wannan Auren ta
tabbata hakurin Zayn yakusan karewa inhar Farrah bata bashi gindi yaciba Zayn saiya
nemi wata hanyar dazaici Dan Zayn will always be Zayn.

Wacece tadade takeson tafara business din ORIFLAME takasa yi sabida tsadan
Registration dinsu??????📢📢📢
Please this might not mean anything to you amman tell your sister, Yar uwanki, wata
from your Family, makotan ku suzo koku dari nawa ne za’ayi muku FREE REGISTRATION
na shiga ORIFLAME.
Akwai riba acikin ORIFLAME sosai, yanzu kika samu aka miki free registration
ahankali ahankali zaki dinga siyan abu daya biyu uku kina saidawa kina kara saya.

Sanan idan kikai registration kika zama member akwai huge discount daza’ayi miki
wajen siyan kayansu.
All you have to do idan kinason FREE REGISTRATION IS CLICK ON THIS LINK kima
HASSANA magana.

wa.me/+2348052302040

6️⃣ 8️⃣
6️⃣8️⃣

Wacece tadade takeson tafara business din ORIFLAME takasa yi sabida tsadan
Registration dinsu??????📢📢📢
Please this might not mean anything to you amman tell your sister, Yar uwanki, wata
from your Family, makotan ku suzo koku dari nawa ne za’ayi muku FREE REGISTRATION
na shiga ORIFLAME.
Akwai riba acikin ORIFLAME sosai, yanzu kika samu aka miki free registration
ahankali ahankali zaki dinga siyan abu daya biyu uku kina saidawa kina kara saya.

Sanan idan kikai registration kika zama member akwai huge discount daza’ayi miki
wajen siyan kayansu.
All you have to do idan kinason FREE REGISTRATION IS CLICK ON THIS LINK kima
HASSANA magana.
wa.me/+2348052302040

Takai kusan 3min takasa motsi daga wajen da Layla tabarta, ahankali tazare hannunta
daya tashare hawayen daya zubomata, deep down bamatasan why maganganun suka mata
zafi ba suke mata ciwo, Zayn yaga yakuma hadu da mata dasuka fita komi dagaske kuma
yabarsu itada batada komi, batada kowa ko mahaifinta bamatasani ba what made her
even think zai natsu ya zauna da ita kadai sanan yama sota tsakani ga Allah, yanda
yasaba iskancin haka itama zaiyi da ita kaman yanda Layla tafadi kuma babanshi will
always support him no matter abinda yayi, yakama shi and still yana supporting
nashi har yau har gobe yana bashi abinda yakeso mekuma yarage, ita kadaine zata
iyama kanta gata, gatanta shine makarantan ta tagama tazama likita shi kadaine
gatan dazata itama kanta, wani kalan ijiyan zuciya ta sauke sanan takarasa goge
idanunta tass tadaga kafa ahankali takarasa gaban flat din bude kofa tayi tashiga
dakin sanyin Ac dakuma kamshin turaren Zayn dukya cika dakin lumshe idanunta tayi
tabudesu ahankali tanason kamshin Zayn sosai yana ratsa mata zuciya, karasawa tayi
zuwa dinning ta ijiye tray din tana kokarin cire komi na tray din ta ijiye kan
dinning kawai taga an dauke wuta dasauri tadago kanta ko’ina adakin yay baki kirin
dan thick curtains na dakin asauke suke, watasan mesaba but hakanan jikinta yay
sensing Zayn na cikin falon nan kuma aikinshi ne dan tunda tazo gidan nan baa taba
dauke wuta ba sunada standard inverter, kashe wutan dakin yayi sabida yanason
yamata Iskanci sabida yasa Dady yaturo ta side nashi kawomai abinci, wani kalan abu
taji ya tsayamata awuya akufule tace “ka kunna min wutan daki nan nafita Ya Zayn
tun muna mu biyu” kaman daga sama kawai taji an dauketa kaman yar yarinya, wani
kalan yunkurin wuntsulowa kasa tayi tace “ka saukeni me haka ina zaka kaini Ya
Zayn” kaman badashi takeba hawa stairs yashigayi da ita, ko kadan bata ganinshi
kodan sabida daga waje take cikin haske saisa bata ganin komi amman shi gani taga
yanayi rass, bude kofan wani daki taji yayi yana shiga da ita ciki yana maida kofan
yana rufewa shima dakin duhu wani kalan bankarewa tayi zata kwace kanta kawai
tajita kan gado dasauri ta yunkura zata tashi yabita sai saman kan jikinta, cikin
fushi tace “mehaka Zayn? Gadon daka saba kawo yanmatan ka zaka kawon………” yatsanshi
yakai dasauri yadaura kan bakinta hakan yasa maganan yakoma ciki ahankali yace
“shiiiiiiiiii” wani kalan bugawa kirjinta yashigayi jinshi akanta, tanajin kamshin
da jikinshi keyi mai bala’in dadi, kamanma daga wanka yafito dan he is so warm,
ahankali ya matso da fuskanshi saitin nata yazuba mata wasu mayun idanu sai yanzu
take ganin kwayar idanunshi sabida yanda suke kyalli, lumshe idanu yayi yabude yana
kallonta still ahankali yace “you are the first and last woman dazata taba shigowa
bedroom din Zayn” wani kalan maruru dataji ya tsaya mata awuya batasan lokacin
datace “to a ina kake kai sauran yammatan ka”? Wani kalan kallo yama kwayar
idanunta kaman yanda take kallon nashi itama, lips dinshi yadan motsa ganin she’s
serious tanaso taji dudda baiso yagaya mata dan he don’t wanna hurt her murya chan
kasa yace “the room a downstairs” jitayi ranta yasosu ganin magananshi ya tabbatar
mata dayadaici matan kenan but at the same time kuma taji sanyi ganin akasa yayi ba
anan ba, ganin yanda idanunta sukayi yasa ahankali yakai hannunshi kan kumatunta
yashafa, murya chan kasan makoshi yace “you are the only one I love and crave for,
bazan kara neman wasu mata ba I promise you, I can’t even remember the last time
nayi wani abu dawata” dasauri fara tace “aiko dasafen nan kayi” kallonta yayi
dasauri cikeda mamaki yace “ni?” Akufule ganin kaman so yake ya karyata bayan taga
Layla nafitowa daga garden nashi tace “eh kuma ni kadagani kada ka kara tabani kaje
chan kayi da wayanda suka saba baka irin su Layla” dasauri yace “I have nothing to
do with Layla I promise you Angel” ganin yanda yake mata karya yasa Farrah taji
kirjinta na tafarfasa in so much rage da kawai ta kasa controlling wani kalan
tureshi tayi ta tashi tace “nasan halayenka na banza but bansan harda karya duk
kanayi ba, why will you be lying to me kadauka ni yarinya ne because I am 18yrs
old, u think bansan abinda nakeyi ba ne, koni nan nakama ka da Layla sau nawa haaa?
shine zakacemin u don’t have anything to do with her yarinyar da ko yau da safen
nan you……you….se…….” Takasa fadin kalman Sex din tai maza tai shiru tanakai
hannunta dasauri tashare hawayen dataji sun zubomata, tamike zumbur zata wuce chak
Zayn yarike hannunta hakan yasa azuciye tace “Zayn kasaken mini hannu” murya chan
kasa yana tsayawa agabanta yace “bazan saka ba” kirjinta namata zafi sosai tace
“wlh kasaken mini hannu nawuce nafita daga dakin nan inba hakaba kome namaka
kaikaja” anatse still holding her hand so tight yace “kimini komekikeso inhar it
will make you get all this anger out” cikin wani kalan ihu tana kokarin fizge
hannunta tace “kasaken mini hannu you this pathetic liar, listen Zayn I will never
be one of your victim wlh kuwa, I rather leave this house da inyi rayuwa dakai
amatasyin mata, you are nothing but mazinacin mutum mayen mata, dan iska dan giya
dakuma dan taba, kasaba ci kayi dumping kana chanza yammata kaman yanda kake chanza
agogo you think nima zakamin wayaune”?

Girgiza mata kai yayi zuciyanshi na breaking dudda he’s trying to be strong kaman
yanda Dad yace yadingayi amman he is finding it difficult yace “Farrah my feelings
for you are real” cikin ihu kaman tasami yaronta tace “is a lie Zayn, tell me do
you want to sex me yes or no”? Ahankali yace “yes bec……” “karufemini baki banson
naji a word from you liar, ka koma wajen yammatan ka and sex them idan nafita I can
even call Layla for you amman nidai Zayn nafi karfinka har abada, a pathetic
mazinaci and a liar like you bazai taba samuna ba, saken mini hannu” ta fizge
hannunta zata wuce Zayn yasa hannunshi yakara kama hannun azuciye tajuyo tace
“kasake rikeni saina wanka maka mari” wani kalan zafi Zayn yaji aranshi, fizge
hannunta tayi zata juya yasake saka hannunshi ya kama hannunta juyowa tayi idanunta
sun riga sun juya batai wata wataba tadaga hannunta sama jikake kau! Ta wanke Zayn
dawani arnen mari, sannan tanunashi da yatsa tace “ko duniya zasu taru su kiraka
mijina I don’t consider you one Zayn, bazan tabaso kaskantaccen bawa mai halin dan
uwata irinka ba! Bazan taba hada jini da mazinaci ba! Bazan taba hada jini da dan
shaye shaye makaryaci ba! Be warned Zayn! And stay away from me, idan gigin kudi
yasa kanajin zaka iya samun kowace mace dakake so be it farar fata ko bakar fata ni
Farrah Muhammad nafi karfinka! Bazaka taba samuna ba!” Tundaga yatsan datake
nunamai Zayn yabi da kallo hannunshi nakan kuncinshi inda ta mara hawaye yawani
gangaro daga idanunshi sharrr tunda yake he has never felt insulted kaman yanda
yaji yau, he needs to show this girl he is the man as Dad always says, yadaina nuna
mata he is weak zata rainashi, show her kaine mijin, you dominate anytime kaga
dama.

Wani kalan saukar da yatsanta kasa Farrah tayi sannan tajuya fuuuu zata wuce chak
taji Zayn yarike hannunta hakan yasa azuciye tajuyo tareda ihu zata kaimai wani
mari. “Zayn!” Chak Zayn yarike hannun nata kafin ya sauka akan fuskanshi yana wani
kalan kallonta da idanunshi dasukai jajir, yace “I love you with every single thing
that I have in me Farrah! You are my first love dan bantaba jin inason wata ba
kaman keba, bantaba sacrificing happiness dina even for my birth parents dasuka
haifoni duniya ba sai ke namawa! I was ready to change for you, I stop going to
club for you! I stop smoking or drinking for you! I stop sexing women for me! Zayn
baitaba zama for good 1day batare da mace ba ballema har nai 26 days ba mace ba I
did all that for you! Sex, and smoke are my happiness but I sacrifice that for you,
mahaifina was in bed dying but hakan bai hanani having sex ba but nine yau Zayn na
zauna banyiba sabida ke Farrah the only gurl I love, kinsan dayaya nake bacci
everyday? Ana mini tayin Sex ana rokona naci but because I want to be a better man
for you, I want to be a better husband wanda zaki gani kiyi alfahari dashi duk naki
nadaina but all I get is beating, molestation and insults from you, you are so rude
arrogant to me, who do you think you are gurl? F*ck you!” Ya danna mata zagi a
iskancen shi kaman dan turai yafito sak Zayn dinshi dan ranshi yay tsananin bacci,
wani kalan kallonshi tayi Farrah tanuna kanta lips nata har rawa suke tace “nika
zaga”? Cikin fushi yace “yes you Farrah I said f*ck you! Who are you? Who do you
think you are to be treating Zayn like that haaa”? Yay maganan hawaye nafitomai
daga idanu yace “I can bang and screw your p*ssy right now can you stop me? What
can you do, I am your husband, you are my wife, if you want peace I will give you
peace if you want shit I give you shit yooo” juyawa Farrah tayi azuciye zata wuce
wani kalan fizgota dayayi saida tai ihu. “Wayyooo” cikin wani kalan murya Zayn yace
“you don’t walk out on Zayn when I am talking gurl” cikin fushi ya kunna wutan
dakin yana rikeda ita idanunshi sunyi jajir kaman yanda nata yayi, hawayen kan
fuskan nashi ya share da bayan hannu yakalleta yace “I am all you listed Farrah,
Zayn mashayine yes! Zayn Mazinaci ne Yes! Kuma saikin hada jini dani tunda that’s
what you hate the most” cikin wata kalan murya tace “Allah ya tsareni, kasakeni
kona maka ihu natara maka jama’a” cikin tsananin fushi yace “kitara mutanen duka
duniyan nan harda na kauyenku I am going to sex you koda zasu cika dakin nan ne
agaban kowa Farrah kema kinsan mijinki is shameless, you can’t shame the shameless!
I will fuck you they way I did to all my other women” dasauri tace “wlh don’t you
dare Zayn!” cikin wani kalan kakkausan voice yace “I will I want to see the extreme
abunda zaki iyamin idan nayi Farrah!, I will fuck you so deep that you will be
begging me to stop!” rawa jikinta yafara tana kokarin bugemai hannu tace “Zayn I am
warning you karkamin komi” cikeda zuciya yace “Wallahi sainamiki duk abinda miji
zai iya ma matarshi yau! I will make sure jinina da naki sun hadu, I will make sure
I pure all my mani in you! I will make you beg for mercy” cikeda taurin kai tace
“wlh bazan taba rokonka ba, Farrah will never beg you for mercy kozata mutu!
Mamiiii” ta kwalama Mami kira tana kokarin fizge hannunta daya rike, hannunshi Zayn
yakai kan zip dinta yajashi kasa wani kalan rudewa Farrah tayi tabuge hannunshi
tace “kadaina tabani nace” ta fizge kanta zata gudu kiiiiii ya barka riganta tareda
fizgota yana murde hannunta tabaya tai wani kalan ihu. “Mamiiii” cikin kakkausan
murya yace “nobody can save you from Zayn, you will experience all my badness
today, it will be my absolute pleasure to disvirgin you Farrah, you are going to
taste what Zayn is like on bed!”.

VIPs let’s not be sentimental, tsakani ga Allah waye da laifi yau FARRAH ko ZAYN???

Abinda Zayn ke shirin mata yay daidai ko baiyi daidai ba???

Idan Kece ZAYN mezaki ma FARRAH???

Waraka 👏🏽
Waraka🙌🏽
Waraka💃🕺🏽
Ina mata masu fama da
1.Bushewar gaba
2.Jin zafi yayin jima’i
3.Daukewar sha’awa
4.Infection
5.Warin gaba
6.Daukewar ni’ima
Toh alhamdulillah….na kawo muku magani ingantacce gangaria (tested and
trusted).Feminelle intimate wash gel ne da ko wacce mace ya kamata ace DOLE tana
dashi

wa.me/+2348052302040
6️⃣ 9️⃣
6️⃣9️⃣

Zayn yay maganan yana karasa fizge riganta daya gama barkewa yawani wurgar, ihu
Farrah tayi sosai cikeda tsiwa tana kokarin kokawa dashi dan wutan dakin a kunne
yake tace “Zayn wlh zan maka duk abinda naga dama ka kyaleni” wani kalan bin
jikinta yayi da kallo da idanunshi dasuka fara juyawa yace “kome zaki iya kiyi”
yawani jefata kan gadon yay gaban wardrobe dinshi, dawani kalan bala’in gudu ta
yunkura daga kan gadon shimin datagani akan gadon nashi tasaka dasauri tanajan
bargon gadon tana rufe jikinta tana kokarin sauka daga kan gadon tanajan bargo
bargon yana janta dan bargon akwai kauri kuma an shimfideshi properly, juyowa Zayn
yayi rikeda wani box sabo fil da akai wrapping da leda ya kalleta da jajayen
idanunshi yace “ki gudu idan zaki iya” tunda yay maganan tasan ya kulle kofan kara
gyara rufe kanta tayi da bargon tamike tsaye kirjinta kaman zai fashe tace “tun
muna mubiyu kabude mini kof…….” Shiru tayi sabida barke kwalin dayayi yasa
hannunshi acikin kwalin wasu handcuffs taga yaciro daga ciki yadaga sama yana kallo
sannan yajuyo yakalleta dawani kalan sauri tashiga komawa baya heart nata na racing
tace “mezakamin da ankwa eh Zayn saikace criminal” binta yayi azuciye yace “you are
morethan a criminal Lady” yay maganan yana fizge bargon tareda wani kalan jawota
zata kaimai hannu yawani kama hannuwan tareda daukanta chak ya wurgata kan gadon,
yunkurowa tayi zata tashi yahau kanta tareda kama hannunta yadaga sama yanda
jikinta ke rawa zaka dauka kasheta ake shirin yi tace “mezakamin Zayn, mezakamin da
hannu na? Mamiiii” ta kwalama Mami kira, saka ankwa Zayn yayi a hannun nata yahada
da karfen gado dasauri takalli hannun nata zatai magana yakama dayan hannun yay
sama dashi shima yasa ankwa yahadashi da karfen gado, sannan yay murmushi yasauka
daga gadon ahankali yana bin jikinta da kallo, daga ita sai dan shimin shi data
saka saiwani red lace bra da red pant kan gadonshi tana burgima tana wunwuntsula
kafafu dansu kadaine are free, dabadan taurin kanta ba da Allah kadai yasan irin
kukan da rokon dazata dingama Zayn, yasaka wasu ankwa na roba da karfe masu karfin
gaske ya kulle mata hannuwa da karafunan gadonshi ya tsaya yana kallonta kaman wani
karuwa, daurewa tayi ta rike kukan datakeji gam takalleshi tanajan hannayen nata
kaman zata iya kwance kanta tace “Zayn kazo ka kwance ni, wlh kazo ka kwance mini
hannu inba hakaba duk abinda namaka kaikaja, mezakamin eh, nizaka sama handcuffs ka
kulle agadonka eh? Mezakamin” wani kalan murmushi yayi yacire rigan jikinshi yana
kallonta ya yarda akasa, wani kalan huge manly chest Zayn yakedashi daya fashe
tsabagen work out, kaganshi zaka dauka wrestler ne, he is so huge and full, gawasu
coily black hair kwance akirjinshi, gently yana kallonta yakai hannunshi yana shafa
tundaga kan kirjinshi har zuwa packs dinshi kafin ahankali ya ijiye yatsanshi kan
v-lines dinshi, wani kalan ijiyan zuciya Farrah ta sauke tana kallonshi daga kan
gadon kirjinta na bugawa abinda yakeyi na mugun affecting nata, tanaso tadaina
kallonshi amman takasa kaman yamata tsafi, ahankali yazare hannunshi dagakan vlines
din yadaurasu saman kan belt din dake jikin Wandon 3quater dayasaka da gaban Wandon
yawani tashi kaman na kunna balambalam aciki yazare belt din yacire wandon ahankali
duk yana kallonta, dawani kalan sauri tasauke kanta tana lumshe idanu bakinta
narawa ganinshi dagashi sai Yeee’s boxers fari kal wanda Kanye west yay releasing
limited edition, duka duka just 5 of them akayi, sai kwaro kakegani da boxer, gaban
boxer yawani daga yatashi kaman macijin dake shirin harbi ne yay set yasari wani,
wani kalan ijiyan zuciya Farrah ke saukewa fast fast tana tuna image din yand abin
yake ranan data ganshi ba kaya gabanta nafaduwa, cire boxer yayi ahankali yace “Ke”
kallonshi tayi yawani tsaya taredayi wani kalan mika yana bankarewa kaman wani
stripper, ko’ina na jikinta daukan bari yayi dasauri ta lumshe idanu tace “na
rantse da Allah kada kamin komi, wlh niba Yar iska bace, bazan bari kabatani ba,
wlh nafi karfinka, Zayn kada kazo kusadani I hate y……….” Bata karasa maganan ba
sabida jinshi datayi yahayo gadon kawai ya barke yar shimin shi datasaka ya jefar,
flat cikinta yabi da kallo sanan yadaura hannunshi kan red pant nata yanadan
gurzawa yace “are you still asking abinda zan miki bayan nafada miki I want to pour
my mani in you, I am sexing you today” yay maganan yana wani kalan jan pant nata
kasa zuwa wajajen guiwanta, wani kalan ihu Farrah tayi taharde kafafunta idanunta
yay kayayau bala’in kukan zuci take, namiji baitaba taba mata gaba ba sai yau harda
jan wandonta kasa sabida yaga hannunta akulle bazata iya komiba tace “wlh bazan
taba yafemaka ba, wlh kada katabani ka maidamini da wando na, kada kataba ni”
hannuwanshi gently yadaura kan cinyanta dakenan super smooth and sof kafin ahankali
yaraba kafafun datake hardewa waje daya tana boyemai vijay din idanunshi harwani
juyawa suke kaman zasu sume yana kallon vijay dayake budewa yace “you have the most
luxurious p*ssy I’ve ever seen in my life, oh my my my” yay maganan tsinka pant din
dake wajen gwuiwanta danyaga wajen da kyau, ya shiga in between kafafunta yana bude
kafafun da kyau yana kallon dan tiny white vijay nata dakenan completely moist yana
dukarda kanshi kaman wanda zaiyi sujjada kaganshi zaka dauka hankalinshi ya gushe
ne yadaura fuskanshi akan Vijay din yakai hannunshi yana shafa soft fatan waje
murya chan kasa yace “how did you know that I don’t want the place hairy, I love it
smooth and damp p**sy they’re the yummiest uhmmmmm I love your vijay scent is
arousing!” wani kalan rutse idanu Farrah tayi gamgam wasu mugayen gajerun hawaye
nafito mata tagefen idanu wanda takasa rikewa tana kuma jin bakin cikin yanda suka
zubo, yanda taji fuskan Zayn gabaki daya agabanta tanajin saukan numfashin shi
awajen, yana wani shinshinan ta kaman yanda danbobi ke shinshinan abinci yasa
bakinta yafara wani kalan rawa, jikinta yakasa daina mata yanmm yammm yana cringing
tanajin yanda tsigan jikinta ketashi tace “wl……wlh kamin wani abu saina mak………
wayyooo Allah na Mami” tafadi da mugun sauri dakuma ihu jin bakin Zayn akan vijay
nata.

7️⃣ 0️⃣
7️⃣0️⃣

Waraka 👏🏽
Waraka🙌🏽
Waraka💃🕺🏽
Ina mata masu fama da
1.Bushewar gaba
2.Jin zafi yayin jima’i
3.Daukewar sha’awa
4.Infection
5.Warin gaba
6.Daukewar ni’ima
Toh alhamdulillah….na kawo muku magani ingantacce gangaria (tested and
trusted).Feminelle intimate wash gel ne da ko wacce mace ya kamata ace DOLE tana
dashi.
You can buy FEMININE WASH by clicking on this link;
wa.me/+2348052302040

Wani kalan daga kafafunta yayi yakafa bakinshi akan vij din kaman yanashan koko a
randa yanasha yana wargaza wajen da hancinshi yasa erected clits din abakinshi
tsotsa kaman yanashan minti sai chan he flicks it, jitayi brain nata najuyawa she
just want to use hand nata ta ture kanshi ta ceci kanta dan kaman zata sumi, she
will not lie wani kalan dadin abin takeji kaman zata mutu bame bakinta tayi tana
kokarin tai burgema da kafafunta takasa sabida yakamasu yarike gamgam Allah yama
Zayn karfi kaman ba mutum ba.

“Wayyoooo Mamiiiii, Zayn mekakemini, dan Allah kacire mini bakinka daga wajen, wlh
zan mutu, Innalillahi, na shiga ukuuuuu, Mamiiiii zan mutu, Ya Zayn zaka zukemini
gabana, Mami zan mutu” zare bakinshi yayi ahankali daga wajen idanunshi sunyi jaaa
kaman yazuba jan color acikinsu jin tana neman passing out cause all her body is
chocking, yakalli fuskanta yana sude lebenshi da tongue nashi dan juice dinta taste
like sugar gummies, cikeda iskanci yace “how was that? I am a good sucker right”?
Dauke kanta tayi dasauri ganin fari farin ruwa abakinshi da gemunshi yanabi yana
tsotsewa da harshenshi, tama kasa magana dan dazaran tabude baki kuka zata sakin
mai jikinta gabaki daya jiggyjaga yake mata, kwanciya yayi ahankali jikinta yakai
hannayenshi ta bayanta yana kwance bra din jikinta yace “you are Zayn property, ke
gonata ce duk lokacin danaso zan iya kerata tacikin ki nawuce, I will make you beg
for mercy today” batare data kalleshi ba muryanta bamaya fita da kyau ya dishashe
tace “wlh I will not b…..eg……you f….or mercy” tai maganan hawaye kadan nasake
gangaromata, murmushi yayi yace “harkin fara kuka tun yanzu”? Cikeda tsiwa tace
“Allah kyauta nama mutum irinka kuka, I am not weak, you will never see my
weakness” Gyadamata kai yayi yace “yau zanga karshen rashin kunyan ki and
stubbornness, wlh sainasa farfadiyan dadi yakama ki” ya barka bra ya yarda wani
kalan runtse idanu Farrah tayi jin yanda yabude mata boobs, ahankali Zayn yace
“oyoyo Zayn’s nono, I miss you guys” yay maganan yana dumbuzan nonon sannan yakai
hannunshi daya yakama habarta yajuyo da fuskanta hakan yasa suka hada ido yace “I
want you to be looking at yanda nake wasa da jikinki bakida abinda zaki iya” cikeda
tsiwa da idanubta dasuka cika da kwalla fal tace “ka kwance mini hannu kaga abinda
zan maka idan ka isa” pink lips dinta yabida kallo kaman wani wawa kafin gently
yakama habanta da kyau yana kallon kwayan idanunta ganin yanda yake kallonta yana
matso da fuskanshi dab da nata yasadawani kalan sauri ta kulle idanunta, ahankali
taji saukan warm lips dinshi asaman nata lips din wani kalan yirrrrr taji da sauri
tai yunkurin bame bakin amman kaman yasani ya rigata fizge bakin nata yayi azafaffe
yana bata wani kalan passionate kiss dayasa taji all energy nata na running down,
wani kalan kiss yake mata kaman maye saiya tura tongue nashi cikin bakinta ya laso
ko’ina sanan ya tsotse harshenta gently taji all the saliva na bakinta yana
tsotsewa dudda tana kokarin hanashi sannan itama ya zubamata nata saliva nashi
dudda tana kokawa dashi dabakin saida ya tabbata tahadiye sannan ya cigaba da
kissing nata hannayenshi har lokacin nakan boobs nata yana murje kan kaman yanda
ake murje taliya ko’ina na jikinshi narawa yana kara ware kafanta yana gyara
position dinshi da kyau jin jikinta yafara sakewa tadaina kokawan da fizge fizgen
hannunta, left hand nashi yacire dagakan booby yakai kasa yakama erected joystick
dinshi dashi sannan ahankali yakai gaban small pus dinta dayay fasha fasha da ruwa
kaman tai fitsari, gyara kwanciya yayi ajikinta yana wani kalan kissing nata da
sauri da sauri kaman zai ciremata baki yanajin yanda take nishi kaman zata shide,
addu’a yayi acikin zuciyanshi sannan yatura abin akan ramin, wani kalan sharp pain
da Farrah taji tundaga kan yatsanta har zuwa tsakiyan brain dinta yasa tawani
bankare tana kokarin fizge mouth nata daga bakinshi da hannunta tace ”uhmmmmm” dan
yaki sakin bakinta har lokacin, ko kadan Zayn baitaba sanin haka cin virgin keda
wuyaba dan this is his first time daya hadu da V arayuwanshi, he’s so at the edge,
fushi, mugun sha’awa, tsantsan soyayya, shauki duka jinsu yake, komawa yay baya
yana kara tuna abubuwan data fadamai kuma yau alkawari ya daukan ma kanshi inhar
bata bashi hakuri ba dudda she is a V he will sex her har tommorow zaiga dashi da
ita who is the most stubborn, babu tausayi kawai yakoma da duka karfin dayakedashi
na d’a namiji ya danna mata, Farrah Awani kalan haukace taji azaba ta fizge bakinta
tawani kalan fashe da kuka mai karfi babu kakkautawa, cikin mahaukacin kuka tace
“Wlh sai Allah ya sakamini bazan taba yafemaka ba mekakemin?” Cikin muryanshi
dabata fita sosai yana kallon yanda take kuka sosai amman still tana rashin kunya
yace “we are having sex! Why are you crying bakince bazaki tabamini kuka ba” hadiye
kukan tayi tana kallonshi da idanunta dasukai jajir fuskanshi yakai saitin nata
yana kallonta kaman yanda take kallonshi idanunshi sun kankance tsabagen fitina
lips dinta yakama yace “I am about to thrust in again, ko kwana zamuyi sainai hanya
yau” yana maganan yasake bugamata da karfi har jijiyoyin kanshi na fitowa, wani
kalan fashewa da kuka tayi mai bala’in taba zuciya kafafunta har vibrating suke
tsabagen azaba cikin wahalallen kuka tace “Ya Zayn zan mutu, wayooo Allah na
Mamiiiii, Mami dan Allah kizo Mami” hannunshi yakai saman goshinta yana share uban
zufan datakeyi dudda yanda dakin keda ac, ahankali yace “sorry sweetheart Mami can
not save you from me” cikin mugun daburcewa tace “to Ya Zayn ka kwance mini hannuna
nagaji” girgizamata kai yayi yace “no” yana kara bugamata joystick dayasa tawani
daura fuskanta cikin wuyanshi tafashe da bala’in kuka batasan lokacin datace. “Ya
Zayn dan Allah kayakuri, dan Allah” murmushi yadanyi yanajin yanda take kuka
awuyanshi hawayen na gangara har kirjinshi ga majina dukta wankemai wuyan dashi
yarinyar da rabonda yaga kukanta haka harya manta tun lokacin datake yar kauye,
cikeda dakewa yace “nine Ya Zayn yanzu ba Zayn ba? Stop begging me dan banma fara
komi har yanzu I am still struggling outside kan baima shiga ko kadan ba ballema
azo asalin harkan, there’s still a long journey baby so buckle up” girgixamai kai
tayi zatai magana yasake bugamata dawani wawan karfin dayasa harwani haki tayi tana
jiniya kaman wacce asma dinta yatashi muryanta yama shake tace “Ya Zayn dan
soyayyan dakakema Allah kayakuri, wlh I am sorry, Allah natuba wlh bazan karama
rashin kunya ba, Ya Zayn please forgive me wlh wlh bazan kar……….” Sake yunkurin
shiga yayi dayasa ta kwala ihu. “Wayyoo Allah na zan mutu, na shiga uku na lalace,
Ya Zayn kadubeni kadubi maraicina kayafemini Ya Zayn I will not do it again please,
wayyoooo Allah na” tabala’in bashi tausayi, dudda yana bala’in bukatanta but kukan
datake da yanda take rokon shi da yanda heart ke tsinkewa tariga ta tsorata ainun
karyazo yabata trauma he loves her, and he never wants to rape what he loves, he
will definitely have sex with her but making love Sex, sambatun rokonshi kawai
takeyi awuyanshi, gently yatashi hannunta ya kwance yazare handcuff din ya ijiye
sannan yakalleta ko yatsa bata iya motsawa da kyau sai kuka take he feels like
kaman yasata ajikinshi ya lalalsheta but ina yanaso tai realizing mistake nata
tsoronshi ya dasu aranta next time ko sunanshi taji an kira zata shiga taitayinta,
sauka dagakan gadon yayi yawuce yafita daga dakin, kasa yasauka yadebo madara a
glass cup yahayo sama cikinshi na ciwo sosai, cikeda dauriya yashiga closet nashi,
wani babban hoodie dinshi ya dauko da wani dogon sweatpant yafito yabude bedroom
dinshi yana inda yabarta ko karfin taja bargo ta lullube kanta ma batadashi sai
kuka datake tana sauke ijiyan zuciya daga inda yake tsaye ya jefamata kayan daya
dauko kan gado yace “stand up and put them on kibarmin side dina” batada karfi ko
digis muryanshi kadai dataji gigicewa tayi ta tashi ta dauki kayan sweater tasaka
azaune sanan taja Wandon ta zura, jikinta ko ina bari yake ta sauka ahankali kasa
wani jiri yadebeta tai baya zata fadi Saura kiris Ya jefar da cup din yashigo
yariketa amman yadake, dasauri itama ta dafa bango sanan takarasa saka Wandon ta
kulle igiyan kafin tafara tafiya ahankali kanta nakasa ta gefenshi tabi tawuce
strictly yace “come back here” dawowa tayi jikinta nawani kalan rawa takasa
kallonshi, saura kiris dariya ya subucemai ganin yanda jikinta kerawa, anatse yakai
hannunshi kasan rigan tura hannunshi yayi ciki zuwa kan boobs ya matse mata nonon
sosai saida ta runtse idanu sabida zafi sannan yawani ja nipples din kaman yanajan
lobari kafin gently yakai bakinshi saitin kunnenta yace “always remember this you
belong to Zayn! All of you Farrah!” jan nipples nata yayi ya murza da kyau dayasa
hawaye suka zubomata, sakinsu yayi sannan yaciro hannunshi ahankali yamaida hannun
bayanta yay grabbing ass nata tareda spanking nasu da kyau kaga Zayn kasan tantirin
yaro ne, sannan ya gyara mata hoodie dayamata yawa sosai yarufe mata ass nata dashi
sanan yadago yaja hulan hoodie yarufe mata kanta dashi yace “wuce kitafi” gyadamai
kai tayi kaman baiwar Allah tawuce ta tafi, binta yashigayi abaya ahankali sabida
kartaje tafadi saida yafita daga side nashi sannan ya tsaya ta window shi yana
lekenta, Layla yagani gaban flat nasu tana kallon Farrah idanunta sunyi jajir,
ahankali yace “I will definitely deal with you Layla” yamaida idanunshi kan Farrah,
saida yaga tashiga flat nasu sannan yasaki labulen yawuce yakoma sama, dakin
yashiga yana kallon kayanta daya babbarka yay murmushi yace “who would’ve known it
will just take a small job to reset this stubborn girl” kwanciya yayi akan gado
bayan ya tattaro kayanta daya barka ya rungume ajikinshi yana mWurmushi.

GGM kuntaba ganin dan iska irin ZAYN kuwa???

Yayi daidai abinda yama FARRAH???

Ina jiran amsan ku


7️⃣ 1️⃣
7️⃣1️⃣

Kodata shiga falo babu kowa afalon hakan ba karamin dadi yamata ba ahankali take
tafiya dan zafi takeji na gasken gaske tana hawa stairs tana yatsine fuska hartakai
sama hanyar dakinta tayi daidai tana bude kofa Mami nafitowa daga dakinta tabi
bayanta da kallo ganin Farrah sanye da kayan Zayn ajikinta yarinyan datasan tabar
falon nan kaimai breakfsat sanye da Yar doguwan riganta na atampa, tsayawa turus
Mami tayi aranta tace hope yaron nan baima yarinyar nan komi ba, ajiyan zuciya
kawai ta sauke ita yanzu kunyan Farrah ma take dan kiri kiri anmata fin karfi,
ranan Mama cemata tayi takara shiga tsakanin Farrah da Zayn bata yafemata ba
tabarsu taga idan bazasuso juna ba, sauka tayi kasa tai zamanta afalo, tana cikin
amsa waya Dad yashigo yakalleta yace “ina Farrah”? Batare data kalleshi ba tace
“katambayi danka” wani kalan murmushin keta Dad yayi yace “taso mujeto kimusu
sallama on her behalf, zasu barmana Shafa musata amakaranta kimusu godiya zomuje”
kaman Mami bataso saikuma ta tashi ahankali mayafinta tadauka tayafa tafito, Zayn
ta hango yana sanye da 3-quarter baki da farin Riga fal yana murmushi yana musu
sallama a compound, karasawa Mami tayi tamusu salla tace Farrah ankirasu a school
dan murmushi Zayn yayi yanadan sosa keya har mota suka rakasu sannan sukatafi Mami
takama hannun Shafa suka taho side nata, saida suka shiga falo sanan tace “jeki
dubomin kawarki Shafa tana dakinta” Gyadamata kai Shafa tayi tawuce saama.

Ahankali tabude dakin Farrah tashiga tana kallon Farrah datagani kwance kan gado
tana kuka dasauri tamaida kofan tarufeta takaraso gaban gadon tana taba Farrah tace
“ke Kurma menene kike kuka haka kinga yanda idanunki sukai ja kuwa meyafaru”? Kaman
jira take tashi tayi kawai tafada jikin Shafa sai kuka tace “Shafa Zayn asalin
mugune mesa aka auramin mugun mutum irinshi yau kulleni yayi da ankwa” zaro idanu
Shafa tayi tace “ankwa kuma? Ankwa dai dana sani na yan sanda” Gyadamata kai Farrah
tayi Shafa tace “mekikamai”? Batasan mesa ba but tundaga abubuwan da Layla tafadi
mata kasa boyema Shafa tayi tafada mata abinda yafaru, wani mugun tsaki Shafa tayi
tace “wlh bantabajin Zayn ya burgeni ba irin na yau, ni wlh dayamiki abinda yamafi
haka tundake bakida hankali da wayau konida nan shiga makaranta ba nafiki hikima,
wlh ke dakikiyace kurma inda bahaka ba ke bakisan kishi da bakinciki yasa Layla ta
saki agaba ba ta gaggayamiki maganganun nan ba shine kika yarda har kikaje kina
marinshi wawiyan yarinya kawai, nagayamiki son Zayn kike son Zayn kike kinki yarda,
duk bakin kishi ne yasa kikaje kikai haukan dakikayi, ni barima kiji bansan Layla
ba but yanda yau duk fitowan dazanyi tun safe ina ganinta agaban flat din Ya Zayn
nagane itane Layla, sotake tarabaku ita ta aure miki shi, ai dama duk mai rashin
kunya makomanshi wahala ne, jibeki jibi yanda kikai yaushi gobe ma rana ce jiki
magayi” wani kalan fashewa da kuka Farrah tayi tace “ni kidaina cewa ina sonshi”
dariya Shafa tayi tace “shikenan Allah yasa yafara kula Layla zakigane ko kika
sonshi ko baki sonshi, tashi kije kiyi wanka” kasa tashi tayi Shafa ta taimaka mata
har bayi tahada mata ruwan zafi sanan tafito takoma kasa Mami dakenan tace “meya
sameta” dan murmushi Shafa tayi tace “kaman kanta ne ke ciwo bari na kaimata kunu”
Gyadamata kai Mami tayi tadauke kanta, komawa sama Shafa tayi tana fitowa tabata
kaya tasaka tasha kunun sai bacci.

Wajajen 4 Zayn yashigo gidan daga mosque yau harwani kyalli yake tsabagen yanda
yakejin dadi, side dinshi yashiga yanama Layla daya cikin garden dinshi wani mugun
kallo.
Chanzo kayanshi yayi zuwa kayan gym tsaf sannan yafito, yanadan yatsine fuska
sannan yawuce wajen garden dinshi yana tafiyan kasaita yanama Layla dake kallonshi
kuri wani kalan mugun kallo ya tsaya gaban dinning din kallo daya yamata cikin
kakkausan murya yace “come here” yanda yay maganan saida gabanta yafadi, arayuwanta
bata taba sanin za’a wayi gari taji tana shakkan wani wanda shekarunsu dayaba sai
Zayn, tama girmi Zayn din da 11month dan January aka haifeta shikuma Zayn December
Mommy tacemai birthday dinshi, ahankali takaraso gabanshi tace “gani” baiyi wata
wataba wani mugun mari yasauke mata akan fuska dayasa tafara tangal tangal zata
fadi yawani kalan fizgo hannunta yajata tana binshi kaman zata fadi yay side din
Hajiya Mariya da ita, yana kaiwa side din babu wani respect ko wani abu da kafa da
hannu yasa yabude kofan dakin saida kofan ya bugi bango daya firgita daga Hajiya
Fatima har Hajiya Martian dasuke zaune Xafalon suna kwance da sake.

7️⃣ 2️⃣
7️⃣2️⃣

Dukansu wani kalan dago kansu sukayi afirgice jin an bugo kofan dakin, ganin Zayn
ne yasa dasauri suka wani mike tsaye, shiga dakin Zayn yayi yana fizgan hannun
Layla yana kaiwa tsakiyan falon baiyi wata wata ba ya hankade Layla tafadi akasa
daidai gaban Hajiya Mariya tana kuka duk suka bita da kallo Zayn yakalli Hajiya
Mariya tareda nuna Layla yace “warn yarki, dagayau idan har takara zuwa inda nake,
kota kuskura takara kulamin mata I swear saidai kinemo wata diyar not this” wani
kallon tsantsan tsana Hajiya tamai sannan takalli Layla dake kuka sosai tace “wlh
wlh tirrrr da hali irin naki kirasa wanda zakizo sai wannan shaidanin yaron
dayagama tattabe miki jiki” wani kalan smirking Zayn yayi yace “jikinda take chusa
mini inaki ask her idan Zayn yataba nemanta” Hajiya Mariya jitayi kaman an zuba
mata fetur tace “wlh wlh sainaga bayanka Zayn, sainaga karshenka zakaci uban…….”
Hannu Zayn yadaga mata yace “don’t you dare ambato mahaifina Mariya!” Yay maganan
yana kallonta sannan yanuna kanshi yace “bazaki iyamin komi ba, ko wanda kukayi da
farko fail mekuma yarage” cikin ihu Hajiya Mariya tace “zakaga abinda yarage
ja’irin yaro” juyawa Zayn yayi yafita daga dakin Hajiya Mariya sai sage zage take
Hajiya Fatima nace mata ya isa. Hankade Hajiya Fatima tayi tace “bai isaba yaron
nan baisan waye niba bari kigani” tana maganan takai hannunta tadauki wayanta dake
kan kujera tai dialing wani number tace “Hello nabaku go ahead dazaran yafito ku
kashe mini shi” dawani kalan sauri Layla dake kuka sosai tawani kalan zaro idanu
jin abinda Hajiya tafadi da gudu tashiga jan kafanta zuwa gaban Hajiya takama
kafafunta tana kuka sosai tace “Mommy dan Allah kada ki kashemini Ya Zayn, wlh Mom
yamutu nima mutuwa zanyi dan Allah, Mommy kiji tausayin…..” wani mari Mom takaimata
kan fuska cikin fushi tashiga dukanta tako’ina tace “duk sabida wannan yaron in the
first place yamasa na taimakawa rayuwanki, kinsan miliyoyi nawa nasaka na kudina
namaidaki haka? Nakaiki kasan waje nasayamkki kayan sawa da sauransu, yaron dana
tsana zakizo, yaron da sanadiyan shi narasa matsayina na Uwargidan Alhaji matarshi
na farko, kinsan yanda Alhaji ke sona yake darraja ni daga zuwa uwarshi dashi
duniya narasa komi dan ubanki mai bara” riketa Hajiya Mariya tayi ganin yanda take
dukan Layla tako’ina tace “Ya isa dan Allah kibarta go and get some fresh air kiyi
cooling down” fizge hannunta Hajiya Mariya tayi taja gyalenta da makullan mota
tawuce tafita daga falon fuuuu” Hajiya Fatima tabi Layla dake kuka sosai anan kara
fuskanta yay jajir sabida mari tace “tashi kije dakinki kiyi wanka kihuta, kema
kinsan baki kyautaba, kinsan yanda muka tsani yaron nan, kinsan yanda yaron nan
baya darraja mahaifiyarki saiki rasa wanda zakiso sai shi Layla, ana barin araha
dan kunya, kodan abinda Matar nan tamiki basaiki bar soyayyan yaron nan ba eh, inda
bata daukekiba da yanzu kina bara akan titi kaman yanda iyayenki keyi kafin sumutu,
daina kuka bari naje nima nadauko key nabita nasan inda zata” tana maganan tawuce
tafita.

Sosai Layla ke kuka bana wasaba, bata taba sanin zata fada son Zayn ba, So kai zafi
takemai bana wasaba, ita bata bata aikatama Mommy wani abu na mugunta ba sai wannan
abin Zayn don datace taje tashiga rayuwan Zayn sabida ya yarda da ita dan zata bata
poison takaimai yaci itakuma sonshi yake bazata taba bari akasheshi ba, indai akan
Zayn ne she’s willing and ready ta natsu tama rasa komi indai zai yarda na aureta,
Mommy ta koreta din koma mezatayi tayi…..tana maganan ta share hawayenta tamike
tsaye ahankali tabude kofa tafito ta doshi flat din Mami.

Wuraren 4 na yamma Farrah ta tashi, wanka tasakeyi tafito tasaka wani simple atampa
ja tasaka hijabi tai salla ko kadan batada karfi tai zuru zuru, tana zaune kan
dadduma Shafa tashigo tace “yauwa kinma tashi, kizo Dady yace ki sauko kici abinci”
gyadamata kai tayi ahankali sannan tamike Shafa na kallonta bata cire hijabi ba
suka fito tare sukai kasa, Dad na zaune shida Mami afalo yanashan fruits da Mami ta
yankamai itakuma tana karatu as usual, ganin Farrah yasa ya washe baki yace “bakici
abinci ba kinata bacci wuce dinning kuci” janye littafi Mami tayi daga kan fuskanta
tadan kalleta sannan ahankali tace “akwai pepper soup da Matar nan tamiki a flask
ki dauka kisha” gyadamata kai tayi ahankali bamata iya magana suka wuce dinning
suka zauna itada Shafa suka faracin abincin Shafa na janta da hira tana amsa mata
da kai kawai.

Duk suna zaune afalon aka bude kofan falon ahankali da sauri kowa yadaga kanshi
yakalli kofan Layla ce idanunta sunyi jajir ga fuskanta har yanzu shaida mari watsa
watsa akai, kallo daya Dad yamata zaiyi magana Mami dake kallonta tarigata tace
“meyasameki Layla”? Dasauri Dad yace “what happen to your face like this? Shigo kin
tsaya agaban kofa” shigowa dakin tayi ahankali tamaida kofan ta rufe, kallo daya
Farrah tamata tadauke kai wani abu na tsayamata awuya, karasowa ciki Layla tayi
ahankali ta zauna atsakiyan falon kaman mai bara tahade hannayenta biyu zatai
magana Dad Ya ijiye bowl don hannunshi dasauri yajuyo yakalleta yace “meyafaru
wayadakeki haka”? Baki Layla tabude zatai magana saikuma tafashe dawani kalan mugun
kuka tama kasa magana, ijiye Littafin datake karantawa Mami tayi itama tazubama
Laylan ido, what happen take kuka haka kuma Layla bata taba shigowa side dinta ba,
anatse tace “meya faru Layla?” Wani kalan ijiyan zuciya Layla ta sauke sannan
takalli Mami ahankali tace “Mami” sannan takalli Dad tace “Dady” bayan hannunta
takai tashare idanunta tace “Dad yau nazo nagaya muku gaskiya ne tsakanina ga Allah
dan ina bala’in, ina matukar so dakuma kaunar Zayn Dady, I love Zayn alot!” Wani
kalan kwarewa Farrah tayi da pepper soup din datakesha tashiga tari sosai dayasa
Layla tai shiru kowa na dakin yajuyo yana kallon Farrah, Shafa tamika mata ruwa
tace “sannu” wani kalan kabar da ruwan da Shafa ke bata Farrah tayi cikeda haushi
sannan tamike tayi sama da gudu both Mami da Dad suka biya da kallo Shafa ta tashi
tabita abaya, dan ijiyan zuciya Dad yasauke Ya hade rai yakalli Layla yace “did you
realize what u are saying Layla akanme zakizo agaban matan mutum kina cewa kinason
mijinta ba kunya” hawaye Layla ta share cikin wata kalan raunanniyan murya tace
“Dady wlh inason Zayn kuma inason shi da aure idan nan auri Zayn ba zan mutu, yanzu
bama wannan ba Dad call Zayn duk inda yake rayuwanshi nacikin gagarumin Xhatsari
za’a kasheshi!”

7️⃣ 3️⃣
7️⃣3️⃣

Wani kalan zabura Dad yayi yamike tsaye dasauri yanadan zaro idanu zaimayi maganan
maganan ta makale Layla ta gyadamai kai tace “believe me Dad, just call Zayn yadawo
koma ina yaje yadawo gida I need to know Zayn dina is safe kafin nafada muku
abubuwan danakeso nafada muku” tabe taben Aljihu Dad yashigayi baiji wayanshi ba
dasauri yakalli Mami da wayanta ke kusadashi yace “kiramin d’ana Mami yisauri”
wayanta Mami ta dauka tai dialing number Zayn, ringing daya ya dauka Mami nakokarin
magana Dad ya fizge wayan yakara akunnenshi yace “Z……Zayn, where are you my Son”?
“I’m outside jogging Dad” dasauri Dad yace “kadawo gida yanzun nan come to me kaji”
jin yanda muryan Baban nashi kenan ba lafiya yasa yace “okay” dasauri Dad yafita
bodyguards dinshi ya tattara kusan 14 sukai waje daidai Zayn nashigowa gidan yana
sanye da kayan gym nashi wani kalan rungumeshi Dad yayi ahankali yace
“Alhamdulillah” dan tureshi Zayn yayi yace “lafiya Dad” hannunshi Dad yakama gamgam
yakalli head na bodyguard nashi yace “double d security na gidan nan call IG na
police kacemai I need police around my entire house front and back” dasauri Zayn
dake kallon Baban nashi yace “what’s happening Dad” hannunshi Dad yaja yace “let’s
go” sukai dakin Mami suna shiga ganin Layla atsakiyan dakin tana share hawaye har
lokacin yasa ranshi yabaci, Dad yakalli Layla dake kallon Zayn yace “ga Zayn dinnan
he’s safe tell me everything” gyadamai kai tayi Dad na zama yanajan Zayn dake tsaye
hakan yasa yazauna kusada shi yanama Layla mugun kallo.
Anatse tace “Dad da ina UK mom was seriously disturbing me kan nakare project dina
and take the next available jirgi nadawo naija dan plan nasu has failed nine her
best option now, nace wani plan tace idan nazo zata fadamin shine nazo naija”
tadanyi shiru Dad da kafarshi ke shaking jin ana magana kan Hajiya Mariya yace
“saime yafaru”? Ahankali tace “dana dawo take sanar dani sun sa anyi kidnapping
Zayn, sunaso akashe Zayn but Zayn was able to escape, gashi yanzu kayi doubling
security da guards nashi babu ta yanda zasu cimma burinsu she wants me to get close
to Zayn dan no one will suspect me, idan Zayn yasaki jiki dani zata bani poison
nabashi yasha yamutu” hawaye suka gangaro daga idanunta, ahankali tace “Dad I will
not lie I wanted to do it cus bawai nasan Zayn sosai bane dan baya zama agidan nan
a kasan waje yake I became close to Zayn and just fall in love with him Dad nakasa
komi, infact sabida ban iya nacika musu burinsu bane yasa tamin wannan dukan she
called wasu agabana kan akashe Zayn yau yanzu ma tafita” wani kalan ijiyan zuciya
Dad ke saukewa yana kallon Layla kana ganinshi kasan ranshi a bala’in bace yake,
anatse Dad yace “kinata cewa su su, da Hajiya Mariya da waye keson kashemin yaro”?
Kallon Dad tayi ahankali tace “da Mommy, da Hajiya Fatima, dakuma Uncle!” Wani
kalan mikewa tsaye zumbur Dad yayi yana kallonta yana zaro idanu yace “Layla!”
Saida gidan ya amsa sabida yanda Dad yay ihu, cikin tsananin fushi yace “da farko
na fara yarda da abubuwan dakike fadi but dakika kira sunan kanin uwa daya uba daya
jinina yasa nasan karya kikeyi duk plan na Hakiya Mariya ne kizo kifadamin haka
kihadani da yan uwana” cikide da tuhuma Mami tace “are you lying to us Layla? Kina
kokarin raba yan uwa ne menene amfanin irin wannan shairin”? Fashewa da kuka sosai
Layla tayi tace “wlh wlh na rantse da Allah, idan karya na muku Allah yasa nafadi
na mutu anan wlh ba karya nayiba, Uncle natare dasu Momy tare suke planning komi
tundaga farko, akwai gidan da suke haduwa ma, shi bayason akashe Zayn koda akai
kidnapping Zayn Uncle ne ma yasa akai delaying komi da tuni su Momy sunsa akanshe
shi danshi Uncle gabaki dayan dukiyanka yakeso, komi da komi, yaji bakin cikin
yanda kabarma Zayn komi, Uncle dukiyanka da companies naka yakeso ya mallaka ya
tattara yabar kasan da family dinshi saisa shida su Mommy sukai teaming up” baya
Dad yayi zai fadi dasauri Zayn yatareshi ahankali yace “calm down Dad” kanshi Dad
yanuna yace “Zayn ni, ni, ni kanina zai jona baki da makiyana adaukemini yaron
dayasan nafi kowa so aduniya? Yarona ya wahala, yarona ya karye, wacce ta ceceka
saida aka harbeta, Zayn da gaske Uncle dinka is among them ko karya yarinyan nan
kemini” lumshe idanu Zayn yayi yabude yasha ganin Uncle taredasu Hajiya Mariya but
ko ajikinshi, saisa he believe all abinda Layla tafadi, Mami karan kanta jikinta
yay wani kalan sanyi, zaunar da Dad kan kujera Zayn yayi Mami takawo ruwa mai sanyi
a cup tabashi yasha tace “calm down Alhaji” ajiyan zuciya Dad yasauke yay shiru na
kusan 20min sannan yakalli Mami yace “lokacin data fara gayamin maganan I wanted
nasa akama su Hajiya adaure for attempt murder na dana dakuma kidnapping but yanzu
data fadi har dan uwana I cannot do anything” yasakeyin shiru sannan yakalli Zayn
yace “kawomin journal dina da pen” tashi Zayn yayi yay sama agaban bene yaga Farrah
tsaye idanunta sunyi ja, Shafa ma haka” wucesu yayi zuwa dakin Dad yadauko journal
yadawo kasa yabama Dad atake yarubutama kowaccen su saki bibbiyu daman duk yataba
musu saki daddaya sabida Zayn yanzu yabasu biyun daya rage, sannan yay waya yasa
aturomai manya manyan trailer da ma’aikata yanason duka kayayyakinsu afitarmai dasu
daga gida harta plate na Dakinsu baiso abari sannan ya ijiye wayan ahankali yasake
sauke ijiyan zuciya yakalli Mami yace “zaki iya rike Layla tunda batada iyaye”?
Shiru Mami tayi batace komiba hakan yasa da sauri Layla tahade hannayen ta biyu
tana kallon Zayn da Dad tace “Dad the greatest gift dazaka bani aduniyan nan shine
Auren danka, Dad inason Zayn kaman zuciyata zata buga, wlh idan ban auri Zayn ba
zan iya mutuwa, dan Allah Dad kurufamin asiri” ta wutsiyar idanu Zayn yakalli
Farrah dake tsaye sama gaban bene tana kallon Layla idanunta sunyi jaa gawani kalan
wutan kishi daya hango cikinsu dan murmushi yayi azuciyanshi, baki Dad yabude zaiyi
magana Zayn yace “I will marry you Layla!” wani mugun bugawa gaban Farrah yayi
saida tai wani baya zata fadi da bala’in sauri Shafa ta tareta, Zayn yakalli daga
Dad har Mami dake kallonshi baki sake yace “Dad arrange the marriage inaso muyi
aure nan da 7days” ganin yanda Dad da Mami ke kallonshi baki sake yace “chill after
all she just saved yaronku from those evil people she betray her Mommy for me kodan
hakan ta canchanci na aureta dan haka I will marry her” yatashi daga kan kujeran
zuwa inda Layla take zaune akasa ahankali yadaura both hands nashi kan kafadarta
yadagota tamike tsaye yace “daga yanzu you will be staying here har zuwa rannan
aurenmu akaiki gidana okay” wani kalan gyadamai kai Layla tayi tana kuka sosai
hannunshi yadaura kan lips nashi yace “shiiiiiii” dawani kalan rinanun idanu Farrah
takalleshi daga sama tana tuna yanda yake cemata shiiiii harma yadaura hannunshi
akan lips nata, ahankali yace “let’s go lemme take u to your room” ahankali yana
rikeda kafadarta yay stairs da ita suna hawa ahankali suna sama, ko kallon inda
Farrah take baiyiba yawuce da ita dakin dayake gaban na Farrah wanda daga dakin
Farrah sai dakin yabude ahankali yashiga da ita har zuwa gaban gado, dan kallon
kofan yayi hakanan yanaji ajikinshi Farrah zatazo inhar tazo tanason shi inhar
batazo ba dagaske bata sonshi.

Wani kalan fizge kanta Farrah tayi daga hannun Shafa idanunta har duhu duhu
sukemata kaman bata cikin hayyacinta tashiga tafiya tana tangal tangal Shafa na
kallonta batare data bitaba, gaban dakin da Zayn yashiga da Layla ta tsaya tana
kallon dakin ita kadai tasan metakeji azuciyanta bazama ta iya misaltawa ba jitake
kaman ta mutu, ahankali tadaura hannunta kan handle na kofan, ji ajikinshi Zayn
yayi Farrah na gaban dakin hakan yasa yakalli Layla dake kuka sosai har lokacin dan
takasa yarda Zayn yace zai aureta yakai hannunshi kan fuskanta yace “stop crying is
okay I am your now” wani kalan fadawa tayi jikinshi ta kankameshi sosai daidai
Farrah nabude kofan, ganin Layla jikin Zayn ta kankameshi gam tana kuka yana shafa
bayanta yasa taji wani jiri zai kwasheta da sauri tadafa bango tana wani kalan
nishi tanaji kaman an dauramata block akan zuciya.

VIPs so for the first time I will use opinion naku.


Listen VIPs normally few pages yarage nagama book dinnan, but yanzu should I take
another turn in this book kunaso???

Bantaba book na kishiya ba nabari Zayn yama Farrah kishiya????

Ko kawai I should just end my book???

Say your mind

7️⃣ 4️⃣
7️⃣4️⃣

Dago kanshi Zayn yayi yazubamata wasu mugayen idanu babu alamun wasa akan idanunshi
kaman bai santa ba yace “lafiya what are you looking for here?” Dasauri Layla
dataji Zayn yay magana tajuyo da kanta tana jikinshi still takalli kofa ganin
Farrah tsaye tana kallonsu ta dafa bango idanunta sunyi jajir yasa tai wani kalan
murmushi takara kankame Zayn tana sauke ijiyan zuciya tana kallon Farrah dake
kallonsu, da yatsa Zayn yanuna mata kofa yace “get out and shut the door” tsabagen
abinda takeji tama kasa motsi da kafa jin ankama hannunta yasa tajuyo da rinanun
idanunta Shafa ce, ahankali takamata tareda janta batare datai magana ba suka wuce
dakinsu ta shiga da ita kaman jira Farrah take tawani duke awajen tareda fashewa da
kuka, maida kofan ahankali Shafa tayi tarufe sanan tajuyo ta kalleta tace “yanzu
kukan menene kikeyi Kurma? I thought kince baki sonshi guduwa ma zakiyi to maisa
yanzu dan yace zai auri Layla kike kuka haka”? Dago jajayen idanunta Farrah tayi
zatai magana kawai ta tashi tafada kan gado takasa daina kuka, Shafa shiru tayi dan
tasan kozata lallasheta bazata lallasun mata ba koba komi yanzu tagane ai tanason
mijinta maganinta ai, dudda itama bawai so take Zayn ya auri Laylan ba but idan
hakan zaisa Farrah tagane tana mutuwan sonshi so be it.

Kafin kaceme gidansu ya kachame da ma’aikata abinki da masu kudi ana kwashw komi
nasu hajiya ana zubawa a trailer hatta spoon nasu Dad bai bari anbar kai agida ba
before 7na yamma an gama kwashw komi tas tas trailerr kowanne yatafi gidan iyayenta
da kaya, misalin 8 Hajiya Fatima tafara karasowa gaban babban gate na asalin
anguwan nasu aka tsayarda ita inspector yakaraso gaban motan nata tareda knocking
hakan yasa ta saukar da glass na motan tana mamakin yanda sojoji da yan sanda suka
cike anguwan, takardan sakin da Dad yarubuta mata yace “Hajiya my name is Inspector
Sani incharge na this case, wannan shine takardan ki daga wajen Alhaji, sannan
dagayau bakudawata alaka da gidan nan, u are expected to stay 1000feet away from
this estate koyaya kikazo kusadashi we have the right to arrest u” duk maganan nan
yanayi ne tana kokarin bude takardan ganin saki 2 daman chan yataba mata daya yasa
tabuga wani ihu tace “what is this saki biyu Meya faru? Menama Alhaji dazai sakeni
har saki biyu” kai tsaye Inspector yace “you can call him and ask sannan you have
2min to leave this gate ko muyi arresting naki, kayanki kap antafi dasu gidan
iyayenki” daidai lokacin motan Hajiya Mariya shima ta iso gaban gate din karasawa
yayi itama yabata nata yafadi mata exact abinda yafadi ma Hajiya Fateema wani kalan
bari jikin Hajiya Fatima yafara the only thing she could think of is Layla taje ta
tonamata asiri, Innalillahi wa innailaihi raji’un tashiga fadi gabanta nafaduwa
dasauri tace “Inspector diyata fa? Ta acikin gidan”? Wani mugun kallo yamata yace
“Alhaji yariketa kibar gate din nan cikin 2min ko muyi arresting naki” Innalillahi
itane Layla zata yaudara tama butulci bayan duka abubuwan datamata aduniya eh,
lallai dan adam butulu. “Madam you have less than a minute kibar wajen nan” maganan
da police yamata yadawo da ita hayyacinta dasauri taja motarta Hajiya Fatima ma
tabita abaya chan gidan dasuke dashi na meeting sukayi suna parking suka shishiga
gidan Hajiya Mariya na kiran Uncle ringing daya yadauka kafinma yay magana tace
“kasamemu agidan meeting Layla ta tona mana asiri duka Alhaji yasakemu yakiraka”?
Uncle dabai gane kan zancenba yace “slow down Mekike cewane I don’t understand you”
cikeda ihu Hajiya Mariya tace “nace Layla tafadama yayanka komi ta tona mana asiri
Alhaji bai kiraka ba” Uncle da gabanshi yashiga faduwa sosai yace “w…..what!” Katse
wayan yayi dasauri yama rasa mezaiyi da sauri yafito yashiga motanshi yaja motan
sai zuwa gidan Yayanshi daga gate shima aka tsareshi Inspector yace “har kawayenka
sun sanarda kai komi kenan wannan dahar kazo”? Wani kalan kunya Uncle yaji ya
lullubeshi inspector is just like a family friend yanzu to them, ganin yakasa
magana sai gumi dayakeyi yasa ya girgizakai yace “katafi all I know is Alhaji bai
Riga ya yanke any hukunci akanka ba amman dai he’s not ready to see you today”
bakin Uncle har rawa yake yace “please kabarni na shiga nai magana da Yaya”
girgizamai kai yayi yace “ba hurumina bane wannan ba kawuce katafi” Uncle yakai
kusan 2min awajen kafin ahankali yaja motanshi baisan mesaba yadade yana kwadayin
kudi da mallakan dukiyoyin Yayanshi but yau da Yayanshi yasan komi jiyayi ya tsani
kanshi for the first time, ringing da wayanshi yashigayi yasa yakai wayan kunnenshi
da sauri yace “in your life kada kima kara mafarkin ku kirani, dukku kuka zigani
ina zaman zamana nai betraying dan uwana dayamin komi na duniya” dasauri Hajiya
Mariya tace “Uncle muzaka juyama baya da abu ya baci” akufule tace “last warning”
ya katse wayan tareda jefa wayan kan kujera yana goge hawayen daya zubomai da
sauri.

7️⃣ 5️⃣
7️⃣5️⃣

Saida yaji shigansu daki tareda maida kofan dasukayi suka rufe sannan yasaki Layla
dasauri yana mikewa tsaye batare dayama kara kallonta ba yawuce yafita daga dakin
tabishi da kallo, dakin Farrah yabida kallo sannan yawuce yasauka kasa, Mami yagani
tareda Dad da jikinshi yay sanyi karasawa gabanshi Zayn yayi yadagashi yace “cheer
up Papa I don’t want you so dull you know, just forget everything haka rayuwa yayi,
kowa tries to take advantage na mutum no matter how good you are to them, saisa
kaga rana daya Allah yanuna maka gaskiya, idan kai calming down talk to Uncle”
dasauri Dad yakalli Zayn, gyadamai kai Zayn yayi sanan yakalli Mami yace “right
Mami”? Gyadamai kai Mami itama tayi tace “yes” ahankali Zayn yace “besides nasan su
Matanka ne sukai brainwashing Uncle they’re so evil Dad, so cheer up let’s just
move on Dad okay” gyadamai kai Dad yayi yajashi suka fice Zayn nata kanshi da hira
shifa Dad idan yaronshi is okay to shima he’s okay.
Sai gab da magrib Farrah tafarka daga baccin daya kwasheta takalli Shafa dake kan
dadduma ahankali tasauka kasa kusada Shafa murya chan kasa tace “Shafa” ahankali
Shafa dake kallonta tace “naam Farrah” murya chan kasa tace “dagaske Ya Zayn aure
zai kara”? Gyadamata kai Shafa tayi tace “to kin kishi sai dukanshi kike kaman wata
uwarshi, kwata kwata Farrah yanzu bakida kunya kindawo fitsararriya wanda ni ba
ahaka nasanki da ba, kindawo diya mara kawaici da danne Zuciyanta kidubi tsabaragen
idon katon namiji ki waskamai mari har kina fasamai kai, ai wlh Allah kara gwara ya
auri wacce take sonshi tazo tana kuka wiwi ataimaka a auramata shi kinga ko babu
komi ita zata darajja abinta tunda tanaso kekuma bakiso” wani kaya Farrah taji ya
tsayamata awuya wasu new hawaye ne suka zubomata dasauri ta mike tawuce bayi tana
goge fuskan nata to kodai sonshi take yanzu? Inba hakaba maisa harwani zazzabi
zazzabi taji yana neman kamata sabida zai auri Layla what’s happening to her?
Alwala tayo tafito tahau kan dadduma tai salla shigowa Shafa tayi tace “Mami tace
ki sauko ayi dinner” ahankali ta tashi tabiyo bayan Shafa suka sauko tun kafin
takarasa saukowa dagakan stairs taga Zayn zaune a dinning din kusada Layla yana
zubamata abinci a plate, Zayn dako kanshi baya zubama abinci yau shine yake zubama
Layla abinci, wani abune ya tokaremata wuya hakan yasa ta turje ta tsaya daidai
Mami tafito daga kitchen din rikeda flask kallo daya tama Farrah dake kallon Zayn
da Layla suna ma juna murmushi sannan ta sauke ijiyan zuciya takai kulan ta ijiye
batare daya kalleta ba tace “zokici abinci daughter na” dasauri ta share fuskanta
jin Mami takirata takarasa dinning din tazauna ahankali kusada Mami tana kallon
Zayn dakaman baimasam akwai wata halitta maisuna Farrah zaune a falonba.

Mami data lura Zayn da Layla kawai yake kallo saisa tabata tausayi wato Zayn ko
saida yakoyama Farrah sonshi cikin dan kankanin lokaci shine kuma yanzu wai Layla
zai aura sabida kawai akwai dan tension agidan yaune saisa batai magana ba but wlh
Zayn bai isa ya wulakanta Farrah agaban idanubta haka ba yay kadan. Plate na
abincinta ta turamata agaba tace “eat” Gyadamata kai tayi ahankali sannan tafaraci
ko kadan takasa cin abincin ma sai wasadashi datakeyi, wani kalan murmushi Zayn da
Layla sukayi atare kome yagayamata oho duk Farrah na kallonsu takasa daina kallonsu
barinma Zayn bata taba kwadayin Zayn yakalleta koda sau daya bane sai yau amman ko
kallon inda take baiyiba daga Mami har Shafa bakaramin tausayi Farrah tabasu ba
tama kasacin abincinta at all tashi tayi Mami tace “ina zaki” ahankali bakinta
narawa sosai tace “fi……sari” Gyadamata kai Mami tayi tace “wuce kije” takalli Shafa
hakan yasa ta kwashi abincinsu tai sama dashi Zayn yakalli Layla yace “go and get
some rest” gyadamai kai tayi babu musu tawuce sama zai tashi Mami tace “Zayn”
dasauri yakalleta hakan yasa yasa tace “what do you mean by zaka auri Layla”? Dan
yatsine fuska yayi yace “Mami badagake har Yar taki daman bakuson Auren ba, I want
to marry wacce kesona hartana kuka for me” wani kalan kallon mamaki Mami kemai
kafin anatse tace “kai gani kake harkayi hankalin rike mata biyu? Zayn dududu nawa
kake” ahankali yace “I am 26 Mami” cikeda fushi Mami tace “Zayn you must be very
stupid for even thinking cewa zakama Farrah that small girl kishiya, poor thing has
been suffering tun dazu just look tama kasacin abinci, I don’t even know why you
always find your way around women” wani makirin Iskancin murmushi Zayn yayi yace
“your son is a pro Mami” baki Mami tasaki bude ganin rashin kunya mikewa tayi zata
kaimai duka yatashi da sauri yay waje yana murmushi Mami tanuna kanta tace “ni Zayn
kecema he’s a pro” kwafa tayi tace “zan nunamaka ni uwarka I be pro max zanga awani
gida zaka kara aure” tai maganan duk ranta abace.

Wasa wasa yau ranan Saturday wanda yaune ranan biki, an gyara gidan anyi kwalliya
da flowers, Farrah bata iyacin komi ta rame tai zuru zuru banda maganin da mai
maganinta ke bata dasu farfesu babu wani abu datake iyaci, Shafa ta lallasheta
harta gaji itama dataga maganan Auren da gaske Zayn yakeyi dan sai shirye shirye
ake tadamu itama Mami tadamu gashi dan Iskanci Zayn yama daina zuwa side din nata
sabida kada tamai magana.

Wuraren 12 ta tashi zaune dagakan gadon idanunta sun kumbura sunyi luhu luhu, Shafa
ta kalla dake kusada ita ahankali tace “karfe nawa Shafa” “shabiyu na rana, 1 za’a
daura Auren Ya Zayn da Layla” mikewa Farrah tayi tsaye tasaka slippers dasauri
Shafa tace “ina zaki”? Batare data amsa Shafa ba tabude kofa tafita Shafa tabiyota
da sauri anan falon sama sukaga anama Layla makeup ko kallonta Farrah batayiba ta
sauka kasa Shafa tabita da sauri daidai zata fice daga falon takama hannunta tace
“ina zaki Farrah”? Chak Farrah ta tsaya tana rike kukan datakeji kafin ta fizge
hannunta tace “wajen mijina zani” sannan tafice tai side din Ya Zayn Shafa ta tsaya
tana kallonta bude kofan flat na Ya Zayn tayi kai tsaye ta shige.

7️⃣ 6️⃣
7️⃣6️⃣

Wani kalan lumshe idanu tayi data shiga falon bata taba sanin tai kewanshi sosai ba
saida taji yanda kamshin turarenshi ya lullube falon, she really miss his scent,
falon tabi da kallo babu kowa ciki hakan yasa tai stairs tafara hawa gabanta
nafaduwa dan she don’t even know mezata gayamai, batasan mezatacemai ba all she
knows is idan yakara mata kishiya she can die dan ko yanzu hakan nan she’s semi
dead, wani kalan ciwo heart dinta kemata, karasawa sama tayi tana kallon kofar
bedroom nashi data gani adan bude kadan karasawa gaban dakin tayi takai hannunta
ahankali ta tura kofan daidai Zayn nafitowa daga closet nashi yaci wata arniyan
Shadda fara fat gizna data dauki aiki sai kyalli take yana kokarin saka agogon
Rolex a hannunshi, ko kadan bai lurada Farrah ba sai ita data tsaya tana kallonshi
idanunta sun cikada hawaye taf yawani kalan kara mata kyau bakinshi harwani kyalli
yake lips dinshi sunyi so pink Kaman yashafa musu wani abu, shigowa dakin tayi
jikinta har rawa yake she don’t even know what to say babban rigan dake kan
gadonshi ta kalla datasan shi zai daura akan jumper jikinshi yafita hannu takai
ahankali tadauki rigan taboye abayanta tana kallonshi yanda yajuya mata baya yana
kokarin saka agogon batare daya juyoba yakawo hannunshi tabaya sai dauki babban
rigan jin wayan yasa yajuyo ahankali ido da ido sukayi da Farrah dake sanye dawani
dogon Riga na material ja daya mata wani kalan kyau takara haske takara kyau saidai
tarame sosai baisan cewa he missed her this much ba sai yanzu daya daura idanunshi
akanta, daurewa yayi yahadiye koma meyakeji yakalli kwayan idanunta dahar kyalli
suke sabida yanda suka cikada hawaye sannan yakalli hannayenta data rike babban
riganshi dashi taboye abaya tana kallonshi kaman yaune rana na farko daya fara
ganinshi.
Hannu yamikamata babu alamun wasa yace “bani babban rigana I am almost late for
daurin aure na, give it to me” makemai kafada tayi daidai hawayen na zubowa da kyar
bakinta ya iya budewa cikin sheshekan kuka tace “bazan bakaba” wani kalan mugun
kallo yamata yace “Farrah you realize I am getting married today to wacce ke sona
right” wani abu taji yazo mata wuya runtse idanubta tayi sannan tabude su ahankali
takalleshi tace “ai……..ai…..ni….nima ina so…….son…..ka!” Wow Zayn yafadi aranshi he
can’t believe abinda kunnuwanshi suka jimishi yau, zai iya rantsewa cewa he’s the
happiest man alive today yau amman no baiso taga farin cikinshi ko kadan, cikin
fushi yatako zuwa gabanta yace “Madam stop wasting my time kinsan yanzun nan za’a
daura aurena da Layla awaje kinzo kina fadamin something that I know is not true,
Farrah dana sani bazata tabaso Zayn dan iska ba, nai bin mata da sauran su, Farrah
dana sani tafi karfin Zayn, tafi karfin hada jini dashi tafi karfin hada zuri’a
dashi, Farrah dana sani only has hate towards Zayn not love, so please save all
this thrash as you can see I am super happy and in a very bright mood today I am
getting married to wacce ke sona and she’s ready to do anything for Zayn’s
happiness, I don’t have room for negativity please get out” yay maganan yanakai
hannunshi yana fizge babban riganshi tabayanta ya warware rigan tareda sakawa yana
murmushi sannan tazura takalmi tareda feffeshe kanshi da turare ko kallon inda take
baiyiba yazo ta gefenta yawuce batare dayacemata kalaba.

Bata taba sanin zuciya na katsewa ba sai yau, fitan Zayn jitayi kaman wani abu ya
katse azuciyanta shikenan yanzu fita zaiyi yaje masallaci adauramai aure da Layla
Noooo, tafadi idanunta na kullewa juyawa tayi da gudu tafito daga dakin ganinshi
yana sauka daga stairs yasa ta kwasa da gudu batai wata wataba tafada jikinshi ta
rungumeshi tsamtsam tabaya tawani kalan fashewa da kuka. “Ya Zayn wlh I love you,
nima I don’t know but I love you awhole lot! Wlh ina bala’in sonka, Allah idan ka
karamin aure I can die, zuciyana zai fashe bazan iya rayuwa ina ganinka da wata
matan sama dani ba, I am your only one, I am so so soooo sorry for everything I’ve
done to you Ya Zayn, I am crazy for you, I am madly in love with you Mr Zayn
Ganuwa!” Wani kalan sakewa jikin Zayn yayi baitaba sanin Farrah will ever say this
words to him ba sai yau, mission accomplish! Shima he missed matarshi so so soo
very much, jin yanda take kuka babu kakkautawa yasa yajuyo ahankali dago kanta tayi
takalleshi kuka sosai take harda majina tace “Ya Zayn wlh inasonka sosai nasan kuma
sabida nan darajaka na kimantaka na nunamaka mahimmacin ka arayuwata bane saisa
kace zakai wani aure but I love you! You are my world you are my savior, you’ve
given me a whole new family, you’ve given me happiness what more zan nema, I am
ready kome kakeso zan maka, I promise to love you har karshen rayuwata and to give
you kome kakeso” dan lumshe idanu yayi yabude kalamanta na ratsa mai jiki yace
“even if nono nakeso yanzu zaki bani?” Gyadamai kai tayi ahankali tace “yes mijina”
wani kalan daukanta yayi kaman wanda yazare yay hanyar fitada ita bai damu da uban
mutane yan biki dasuka cika gidansu ba yay wajen motanshi da ita yana budewa ya
ijiyeta yamaida kofan yarufe yazagayo shima yashiga yatada motan duk tana kallonshi
Dan batasan ina zai kaitaba fita yayi daga gate, uban maza ne awaje bana wasaba
harda Dad ya wucesu Dad na kwalamai kira amman ko ajikinshi sai wani uban gudu
dayake da motanshi, wayanshi dayahau ringing yadauka dasauri yakai kunni yace “Papa
nayi eloping da Matata, zamu tare gidan mu, that our honeymoon dana maka magana
start processing it Papa we are going within the week love you Papa” yana maganan
yazare wayan daga kunnenshi tareda wurgawa akasa yakalli Farrah dake kallonshi yace
“I love you baby” har cikin ranta taji dadi ahankali tace “I love you Zayn”
murmushi yayi kaman ta kwaramai fuel ajiki yakara wani gudu, wani sabon GRA ya
shiga yay parking gaban wani katafaren gida da sojoji ke wajenshi budemai akayi ya
shiga suna gaidashi, saiga wani gate kuma shi wannan remote yadauka daga motan ya
danna saiga gate din yabude suka shiga wani kalan gini tagani dazaka dauka a turai
kake, kashe motan yayi yajuyo yakalleta yace “are you ready to see your house”?
Kallonshi tayi yanda yazubamata wasu kalan mayun idanu kunya taji yakamata dauke
kanta tayi da sauri tareda gyadamai kai alamun eh.

Bude motan yayi yafito yazagayo ta inda take daidai tabude kofa zata fita yakai
hannunshi zai dauketa makalemai kafada tayi tareda dan turo baki tace “ni kada ka
daukeni” bakinta yabida kallo da sauri kaman wanda baitaba ganin ana turobaki ba
yace “okay sauko to” ahankali ta sauko tanakin kallonshi sabida yanda yake kallonta
ta gefenshi tabi da sauri tawuceshi tai gaba bin bombom dinta yayi da kallo dake
juyawa yawani kalan sude baki tareda maida kofan yarufe sanan yabiyota abaya yana
tafiya ahankali yana kara kallon bombom dinta, wayanshi dake ringing a aljihu yasa
yaciro ganin number Mami yasa yadanyi murmushi yakai wayan kunnenshi yana karasawa
wajen Farrah daya tsaya gaban kofan shiga flat din yace “Mami” kai tsaye Mami tace
“ina kakai Farrah” dan murmushi yayi yakalli Farrah dake tsaye gefenshi tana wasa
da yatsunta yace “Mami munbar gidanku mundawo gidanmu” akufule Mami tace “wai what
kind of Iskanci ne wannan Zayn? Kace zaka auri Layla ga yarinya nan ta shirya all
set waiting for you sanan kadauki Farrah kagudu da ita” dan yatsine fuska yayi yana
kallon Farrah da har lokacin kanta na kasa tana wasa da yatsunta ahankali yakai
hannunshi kan nata yawani fizgota yasata akirjinshi tareda sauke ijiyan zuciya yace
“Mami your son belongs to Farrah and she alone, she’s my soulmate, I just use Layla
to make my wife realize how much she loves me and I’ve paid her you can ask her
Mami, ni nadauki matana munzo gidanmu dan banmaso aYkawomin ita ace Zaa kwana,
goodbye Mami na” yana maganan ya katse wayan yakalli Farrah datai lamo ajikinshi
yace “let’s go inside kibani Nono nasha”.

7️⃣ 7️⃣
7️⃣7️⃣

Wacece tadade takeson tafara business din ORIFLAME takasa yi sabida tsadan
Registration dinsu??????📢📢📢
Please this might not mean anything to you amman tell your sister, Yar uwanki, wata
from your Family, makotan ku suzo koku dari nawa ne za’ayi muku FREE REGISTRATION
na shiga ORIFLAME.
Akwai riba acikin ORIFLAME sosai, yanzu kika samu aka miki free registration
ahankali ahankali zaki dinga siyan abu daya biyu uku kina saidawa kina kara saya.

Sanan idan kikai registration kika zama member akwai huge discount daza’ayi miki
wajen siyan kayansu.
All you have to do idan kinason FREE REGISTRATION IS CLICK ON THIS LINK kima
HASSANA magana.

wa.me/+2348052302040

Zare wayan Mami tayi daga kunne hakan yasa Shafa dake gefenta tace “Mami suna
tare”? Gyadamata kai Mami tayi tana tabe baki tareda girgiza kai tana kara mamakin
Zayn, Allah yasa ya natsu kenan itakuma Layla Allah yabata miji nagari but dudda
haka zata gayama Dad yamaida Layla hannun Amaryan shi dan ita bazata iya rike Layla
ba zuciyanta kawai bai natsu da Layla bane, kallon Shafa tayi daketa murna tace
“jeki kiramini Anty mai maganin Farrah kuzo kuje chan gidansu akwai magungunan
danakeso abata tasha” Gyadamata kai Shafa tayi tawuce tai sama Mami kuma ta zauna
tana zullumi Allah sa kar Zayn yamata komi yanzu saitasha magungunan ta tanason
Zayn yagane banbanci tsakanin killatacciyan mace ta gida da macen waje matan banzan
daya saba dasu, tanaso bayan Farrah karyama kara kwadayin wata mace aduniya ballema
haryakai ga sha’awa, suna fitowa hada magunguna sukayi akakai mota aka lodasu,
dakuma lafiyayyun abinci sannan Anty Magani da Shafa dakuma wata Babban kawar Mami
suka tafi.

Bude kofan falon yayi ahankali wani kalan kamshine yadaki hancin Farrah, kallon
fuskanta yayi yace “are you ready to enter gidan mijinki”? Gyadamai kai tayi
ahankali, tsayawa yayi yana kallon fuskanta baisan mesaba but kawai he just love
Farrah, babu abinda bayaso about her, tsugunnawa yayi ahankali agabanta yace “hau
bayana” wani kalan murmushi tayi dawani kalan sauri tahau tareda kankameshi
murmushi yayi yace “babu wanda zai kwace miki ni” cikeda da shagwaba tace “ni
kabarni na rirrikeka” murmushi yayi sosai yashiga ciki da ita yana tafiya ahankali
yace “yarinya kaman paper” murya chan kasa tace “ahaka kake sona” dan murmushi yayi
yace “small body big nono” bakinta takai kan kunnenshi ta cija daidai sunkai kan
stairs wani kalan kara dayayi yasa ta sauka daga bayanshi da gudu tai sama dariya
yayi yace “saina rama” binta yayi da gudu shima tai sama bama tasan wannene dakinsu
ba kawai bude wani daki tayi tashiga tana dariya tana kokarin maida kofan tarufe ya
doso wajen hakan yasa ta kurma ihu tasaki kofan tace “Wallahi karka cizan mini
kunne na” cikin dakin yayi shima yayi kanta zata gudu ya chapke ta suka fada gado,
wani kalan kwanciya yayi akanta yana kallon fuskanta ahankali yace “wana kama”?
Batasan mesaba anytime yake mata wanan kalan kallon wani kalan kunyanshi takeji,
ganin yanda tadauke fuskanta yasa gently yasaukar da fuskanshi saitin kunnenta
Ahankali yace “mesa kike kunyana” yay maganan yana sauke mata kiss ahankali kan
wuya, wani kalan yirrrrr taji dasauri ta runtse idanu gabanta na faduwa tana murza
hannuwanta, hannun nata yakalla sannan ahankali yakai hannunshi yakama hannun
ahankali yakai hannun saman fuskanshi yadaura kan sajenshi yana kallon yanda ta
runtse idanunta kaman mai whispering yakira sunanta. “Angel! Look at me” bude
idanunta tayi ahankali harsundan kankance tadaurashi akan nashi idanun dayake
kallonta dashi, kana ganin idanunsu kaga idanun mutanen dake bala’in son junansu,
murya chan kasa yace “your eyes are making my dick to erect Farrah!” Dawani kalan
sauri ta kulle idanunta zata juyarda kanta yakai hannunshi yakama habarta yace
“don’t look away, I am your husband look at me” ahankali takalleshi idanunta sunyi
yan mitsi mitsi, murya chan kasa yace “I love you My Farrah, I love you My Angel, I
love you My fitinanniyan marakunyan wife that slap senses to my he…….” Batasan ya
akayiba all she knows is tadaura bakinta kan nashi cus batason maganan batason ta
tuna yanda ta mareshi, wani kalan freezing yayi jin lips din Farrah kan nashi just
still batare datai wani motsi ba sai bugawa da kirjinta keyi fast fast, batare daya
raba bakin da nata ba yana kallon idanubta dake lumshe yace “please kiss me
Farrah”.

7️⃣ 8️⃣
7️⃣8️⃣

Shiru Farrah tayi takasa manna mai kiss din, murya chan kasa kaman dan yaro yace
“pl…….” Gently taja lips dinshi na kasa wani kalan numfashi yasauke kaman zai zauce
cus warm and soft lips like na Farrah basu bata sauka kan bakinshi ba, wani kalan
fizge lips dinta yayi da sauri yashiga kissing dinta hannunshi na yawo abayanta
yana yawani kalan ja zip dinta kasa sannan dasauri yashiga sauke riganta kasa yakai
hannayenshi kan bra nata yakama boobs nata wani kalan ijiyan zuciya Farrah tasauke.
“Hmmmmm” dan sakin bakinta kadan yayi murya chan kasa yace “you love it idan ina
tabamiki nono Angel, I too love your nono” yay maganan yanajan bra kasa yaciro
boobs din da nipples din were damn erect, yatsunshi yakai yaja nipples din yace “I
love yanda kikeda shoot out nipples my world they are so sexy, zaki bani nasha su”?
Yay maganan ahankali yana zare bakinshi daga nata yakalli fuskanta yanda ta lumshe
idanu taki kallonshi, hannunshi yazare daga kan nipple dinta yakai kan fuskanta
murya chan kasa kaman wani dan jariri yace “I want to sha nono Angel, nasha” wani
yammmm dataji ajikinta sabida yanda yay maganan batasan lokacin daya gyadamai kai
ba alamun yasha, wani kalan kwantawa yayi agefenta jikinshi har bari yake zaisha
nono, yakamo hannunta yadaura asaman kanshi, yana kara gyaramata kwanciya irin
position na uwa da yaro dakeshan nono baiyi wata wataba yawani kalan fizge mata
nono saida tai kara. “Wayyoo Allah na”.

VIPs Allah this book has come to an end intentionally nake muku janjani.

But In sha Allah this weekend zamu gama😍

7️⃣ 9️⃣
7️⃣9️⃣

Farrah tai ihu tana kokarin fizge nonon daga bakinshi sabida yanda yakesha kaman
zai hadiye nonon gabaki daya jikinshi har wani kyarma yake dasaiya nemi baka
tausayi, yanda takejan nonon yanabi yasa kaman zata saki kuka tace “Ya Zayn zaka
ciremin kan nono wayyooo Allah na” ta runtse idanu wani kalan sucking nipple din
yake kaman zai fito da ruwa aciki dayan nonon kuma yana murzawa da hannunshi sai
ijiyan zuciya yake saukewa yana gurnani ya kankameta sosai, batasan mesaba but
kawai wani kalan tausayi da bala’in sonshi ne yakamata, Zayn yadena so many things
sabida ita, irin kara da nishin dayakeyi kadai zai kara tabbatar maka da hakan,
wani kalan dadi takeji yanda yake zukan nonon bil haki kaman yanda yaron dakejin
yunwa yakeyi saikuma yanda yakeshan nipples din suna mata zafi dan gabaki daya he’s
not gently Zayn is way too rough, ahankali tabude idanunta tadaura akan fuskanshi
yanda yake kwance gefenta zaka dauka ita mamanshi ne tana shayar da danta gabaki
dayan fuskanshi nakan kirjinta bakinshi nakan boob din hancinshi ma haka ya lumshe
idanunshi yanasha sosai yana nishi wani kalan ruwa taji yafito mata daga kasa
looking at him yanda yakeshan boobs nata yana wasa da dayan yana dumbuza was damn
sexy, yatsuke kwankwasonshi amaranta hakan yasa tanajin yanda joystick dinshi
yamiki sai motsi yake cikin wandonshi yana tabata, hannunta daya daura saman kanshi
ta kalla, gently tashiga tafiya da hannun zuwa kan sumanshi ahankali taware
yatsunta cikin kanshi tafara tafiyan tsutsa ciki tana scratching scarf nashi.
“Urrrghhhhh” yay wani kalan kara kaman wanda keshirin kwaro amai, fuskanshi takara
kallo he looks damn cute akan nononta gently takai bakinta saitin goshinshi
ahankali ta mannamai kiss tana sosamai kai sosai dayasa taji yana neman cinye mata
nono at this junction, harde kafafuwanta tayi she’s just extremely feeling sweet,
extraordinary sweet, ko Zayn yaji hakan ne hannunshi dake kan dayan boob din yacire
yakai kasa kafanta data harde yabude mata sannan yasaka hannunshi tacikin dogon
rigan zuwa kan pant nata that was so wet kaman tai fitsari, wani kalan zabura jikin
Farrah yayi jin hannunshi awajen, ahankali yasa two fingers nashi yay shifting pant
din to one side hakan yasa moist vijay yafito, tip na index finger nashi yadaura
akan clits dinta, wani kalan zabura Farrah tayi batasan lokacin data kankame kanshi
akirjinta ba tana wani kalan nishi sama sama, buga mata yatsan yashigayi akan
erected/hard clit din, tun tana kokarin rike muryanta takasa yanda yake dukan abin
dayatsa harwani kara yake badawa pap pap pap rawa jikinta yafara tana kokarin
kwatan daga nonon na bakinshi da vijay yaki barinta saina kara karfinyi dayayi dan
he wants her wild yanaso yasa ta manta da all tarbiyan da Mami tamata agida, he
wants his wife to be freaky, he wants a bitch as a wife, yanason ya maidata mata
that will be as bad as him, he wants himself in Farrah, yanda yake yagalgala mata
vijay da hannu yana gurza clit daya tashi yasa bakinta yafara motsi tana wani kalan
bankarewa. “Ahhhhh wasasshhhh, Ya Zayn dan Allah kabari, kaman zan mutu nikeji,
maaaaamiiiiiii……..arrrrh”.
Doorbell na falonsu aka danna da ringing din har nan sama, yanda yacigaba da abinda
yakeyi zaka tabbatar da baijiba ko kadan sai Farrah dataji, tureshi tashigayi yana
kokarin cire hannunshi daga kan gabanta cikin muryanta da baya fita sosai tace “Ya
Zayn ana knocking agidan nan” daidai nan aka bude kofan falon aka shigo, daga nan
kasa taji muryan wata kawan Mami tana cewa “jesama ki kira Farrah da alamu batasan
munzo ba” dawani kalan sauri Farrah ta kabarda hannunta daga gabanta yana maida
pant nata daidai tareda fizge boobs nata tana komawa baya tana kallon kofa, wani
kalan kallonta Zayn da idanunshi sunyi jazur yayi bakinciki kaman zai mutu,
kallonshi tayi da sauri ganin idanunshi kadai yanuna mata baiji dadi ba ahankali
tace “Ya Zayn they’re people in the house” tai maganan tana kokarin gyara bra nata
akufule yace “don’t put those bra on, come here” yay maganan authoritatively da
saida gabanta yawani kalan mummunan fadi takalleshi, ganin bala’i akan idanunshi
yasa ahankali tajawo jikinta ta matso kusadashi tana kallonshi lips nata har rawa
yake tanunamai kofa da hannu daya ahankali tace “akwai mutane Agi……” bata karasa
maganan ba ya fizge dayan nonon dayake murzawa dazu abakinshi yana gyara kwanciya
akan jikinta, wani kalan runtse idanu tayi tama kasa magana duka hankalinta yarabu
biyu daya akan Zayn dayake mata yanda yaga dama da boobs yanakan jikinta kaman yaro
sai nishi yake abunsu kaman su kadaine agidan rabin hankalinta nakan sahun tafiyan
Shafa datake hayowa sama gashi basu kulle dakin ba. “Farrah, Farrah Mami ta aikomu
wajenki kina ina” jikinta har bari yake takalli Zayn dake kan jikinta kaman zatai
kuka tashafa fuskanshi ahankali tace “Ya Zayn please kadena kaga bamu kulle kofa
ba” ahankali yabude idanunshi jin yanda muryanta ke rawa tana shirin kuka sakin
boobs nata yayi yakalleta ranshi abace yace “jeki gama dasu subarmin gida dukansu
nabaki 30min, idan basu tafi ba once the time is over zan sauko na daukeki”
gyadamai kai tayida sauri hakan yasa yadagata ahankali ya jingina da gado yana
kallonta bakinciki kaman zai hadiye zuciya da sauri ta sauka dagakan gadon tana
kokarin gyara bra yabi boobs din nata da kallo they’re so beautiful and perky Awani
tsaye dasu suna bouncing kaman ballon har kan sundanyi ja tai maza ta gyara riganta
tace “ina zuwa gani nan” dasauri tai kofa tabude kofan tafita daidai Shafa
nakarasowa gaban kofan kallo daya tama Farrah tai wani murmushi tareda balla mata
harara tace “sannu Amarya, saimuje falo munzo damai lalle damai kitso yanzun nan
za’a gyaraki Mami ta aikomu” gyadamata kai Farrah tayi gabanta nafaduwa still dan
Zayn 30min yabata sukai kasa.

8️⃣ 0️⃣
8️⃣0️⃣

Suna kaiwa Kasa akunyace tagaida kawar Mami da Anty mai magani, kawar Mami tace “ke
fara hahhada magungunan, mukuma da masu gyaran gashin nan kuzo muhadu mu tsefe mata
kalaban nan tunda ba yawa” zama Farrah tayi aka shiga tsefe mata kai with 10min
angama, dayake home service ne bayin kasa sukaje aka wanke mata gashin fess mai
magani takawo ruwan turare aka dauraye mata kan dashi aka shiga gyarata.

Zayn dake inda tabarshi zaune kan gado ganin bakinciki na neman kasheshi yasa yay
dialing number Dad, ringing daya Dad yadaga wayan akufule Zayn yace “Dad kaga Mami
ko” Awani kalan burkice Dad yace “Mami? Me Mami tamaka Son”? Kaman zaiyi kuka yace
“she just sent some bunch of women to our house, wai Dad ni shikenan bazan samu
anytime da matana ba, Dad this is not right, I am a married man now kome za’ayi
adinga daukan izinina” wani kalan murmushi Dad yayi yace “don’t mind Mami ka zan
mata magana but is just some formalities matan sukazoyi agida, kafito kabarmusu
gidan kazo wajena anjima saika koma” kaman zai hadiye zuciya yace “ni bazan zoba”
dasauri Dad yace “haba mana Zayn dina, Shey we spoke about acting matured, kabar
musu gidan dan za’a gyara maka matarka ne ashiryata sannan ayi some little
adjustment agidan haka nan da yamma sun gama sun tafi abarmaka ita kaji” shiru Zayn
yayi bayason yay magana, hakan yasa Dad yace “common good boy, me akayi akai daga
yanzu zuwa yamma eh kafito kazo yarona yaron kirki kaji” ko kadan baiso ba yace
“naji” ya katse wayan, tashi yayi yashiga bayi wanka yayi yafito ya chanza kaya
zuwa kayan datafi zama comfortable cikinsu wata faran t-shirt yasaka na Zara men
mai v-neck yasaka 3quater mai common flag ash color dayamai wani kyau ya feffesa
turare tareda daukan wani black shade yasaka yasaka p-cap yadauki wani designers
croc yasaka sannan yabude kofa yafito.

Yana bude kofa Farrah da aka farama kitso ana mata lalli taji ajikinta, jin sahun
tafiya yasa kawar Mami takalli Farrah tace “da mutum agidan nan ne”? Gyadamata kai
Farrah tayi batare data kalletaba dan kunya taji yakamata, saukowa kasa yayi ranshi
abace kawar Mami dake kallonshi tace “iyye sannu su ango Zayn” dan yatsine fuska
yayi ahankali yace “ina yini Anty” dakuwa tamai tace “kaniyarka ce Anty, ka kalleni
tsofai tsofai dani kana wani cemini Anty Zayn” dan sosa keyanshi yayi yakaraso inda
take zaune yazauna kusada ita ahankali yace “I am hungry Small Mom” dan satan
kallonshi Farrah tayi dasauri tamaida kanta kasa yayi wani bala’in kyau falon
gabaki daya yadauki kamshin dayakeyi, Kawar Mami dake kallonshi tace “wuce katafi
gidan ubanka kaci abinci achan ni tunda nake nataba ganin Ango agida bandakai Zayn
kawani shigo cikin mata kazauna” dan turo baki yayi yajuyo da kanshi Farrah da
akema kitso yakalla yace “I want food Baby” wani kalan yarrrrr Farrah taji yanda
yaymata maganan agaban kowa na falon ataushashe cikeda so ko kunya baijiba kasa
dagokai tayi takalleshi at the same time kuma bataso tabarshi da yunwa, Kawar Mami
datasaki baki tana kallon Zayn din tace “aaahh lallai yau Allah yahadani da ango
mara kunya” hararanta yayi yace “wayace kuzomin gida, idan baku bani abinci ba babu
inda zani wlh” sanin halinshi dan itane best friend na Mami babu abinda bata saniba
yasa takalli Farrah tace “ke tashi kibawa mijinki abinci kafin yasa nai abin kunya,
barmata kan bari tabama mijinta abinci, ga abinci chan a dinning” ahankali Farrah
ta tashi tana tafiya zuwa dinning din binta Zayn yayi da kallo ganin babu plate a
dinning yasa tai kitchen kaman jira yake mikewa yayi Kawar Mami tace “ina kuma
zaka”? Akufule yace “kitchen”

Bin kitchen din tayida kallo yanda yay kyau kaman aturai hannu tasa tadauki plate
da serving spoon daidai zata juyo taji anbude kofan kitchen din dasauri takalli
kofan ganin Zayn ne yasa ta tsaya chak a inda take maida kofan yayi yarufe ya
dumfarota yana tafiya daidai kaman sarki every step nashi tanajinshi aranta,
karasowa gabanta yayi ya tsaya chak yana kallonta, yatsanshi yakai yadaura a
habanta tareda dago kanta sama hakan yasa takalleshi ahankali batasan mesaba wani
kalan mugun kwarjini yamata, murya chan kasa yace “I told you to give me food baki
bani ba saida aka gayamiki kibani sannan zaki tashi kibani” rawa lips nata yafara
batasan mezataceba kotacemai kunya takeji he will not understand dan shi baida
kunya hakan yasa gently tace “sorry” wani kalan kallo yamata kaman yahadiyeta
yakeji kitson da aka faramata yakai hannu yashafa kana gani kasan yamai kyau ne
sannan ahankali yasa hannu yakarbi plate da serving spoon din ya ijiye agefe gently
yamannata ajikin bango cikin wata kalan murya dakoda wani zai shigo bazai jisuba
yakai bakinshi saitin ears dinta ahankali yace “my patient is over yau idan banciki
ba I can die!” Yay maganan ahankali tareda sauke ijiyan zuciya itama haka tasauke,
hannunshi yakai yadaura saman riganta kan boobs ya matsa ahankali yace “is being a
long time since Zayn yaci wata, I’ve become a virgin for you Farrah, I’ve absent
myself from anything haram for you, but marana yacika fam fam, Baby I want to f**k
you sooo badddddd” wani kalan yirrrrrr taji batasan lokacin datakai hannunta takama
hannunshi ba dan wani kalan shocking suke mata, yanda tarikeshi yakalla, hakan yasa
ya goga mata dogon hancinshi akan kumatunta murya chan kasa yace “get ready to
please your husband tonight, today is the big day Farrah I will so pound that your
little p**sy saina shiga cikin that territory, get ready cus your husband is a
beast on bed” yay maganan taredakai hannunshi yajuyoda fuskanta ta fuskanceshi
idanunta har sundanyi mitsi mitsi sabida yanda yake mata maganganu yana murje mata
nono, wani kalan mugun sha’awan ta yakeji barinma idan yaga those manya manyan
idanun nata sun kankance, gently ya fizge bakinta batasan ya akayi responding to
kiss dayake mata tashigayi ya bala’in matseta a kitchen din yana kissing nata yana
matse mata boobs gaban gajeren wandonshi yatashi sosai, hannunta yakama da sauri
yakai gaban wandon suna kissing juna kaman zai mata kuka yace “squeeze my dick
Farrah aasshh”
“Wai me kukeyi ne a kitchen, Zayn” kawar Mami takirashi dayasa dawani kalan sauri
Farrah ta fizge kanta tai wajen kofa Zayn yabita da kallo ranshi abace sosai ya
tsani yanda idan taji mutane tawani dinga guduwa, juyawa yayi fuuu gaban wando
atashe yabude kofan kitchen din dazai hadashi da backyard yafice daga gidan.

8️⃣ 1️⃣
8️⃣1️⃣

Tundaga gate na estate na gidansu ya hango Uncle harwani kalan ramewa yayi baitaba
sanin Dad zai iya fushi da Uncle hakaba he refuse to talk to him baicemai kalaba
kuma bai karbi all takardun dake hannunshi ba nor hanashi zuwa aiki, irin wannan
treatment din Dad yake bashi na gwara ka kamani kaita duka dan yanda Dad yaki bari
yaganshi yakumaki cemai kala yasa ciwon zuciya na neman kasheshi.

Tunda ya hango motan Zayn ya tsaya gaban gate din tareda bude hannuwanshi, saida
Zayn yakai daidai wajen sannan yakashe motan tareda rungume hannunshi yana kallon
Uncle, ahankali Uncle yay kneeling kasa tareda hade hannayenshi kokarin magana yake
sai kawai ya fashe da kuka, Zayn baisan mesaba dudda he always finds his Uncle so
annoying and irritating but yasan koma menene shairin shaidan ne and nobody is
above mistake kowa deserve second chance besides ma look how Uncle is looking so
terrible regret all over him, is his duty yayi reuniting brothers din, yasan yanda
Dad nashi keson dan uwanshi bazaiso subata ba.

Saukowa yayi daga motan yakarasa gaban Uncle hannu yasa yadagashi kafin Uncle yay
magana yace “don’t talk Uncle let’s go” mota yawuce dashi yasashi aciki sanan
yashiga yaja motan suka shiga cikin estate din ahankali Uncle yace “Zayn I am sorry
kayafemin nacutar dakai” batare da Zayn yakalleshi ba danshi all this things
bashine ke gabanshi ba tunanin matarshi kawai yake yace “I forgive you Uncle komi
yawuce, muje I will make Dad talk to you”.

Hargida sukakai kashe motan yayi yafito yanda yaga Uncle yazauna baidama karfin
saukowa daga motan yasa ahankali yazagayo ta bangaren yabude kofan yakalli Uncle
dake kallonshi yace “let’s go” ahankali Uncle yace “Zayn anya Yaya zai yafemin”?
Wani kalan tausayi Uncle yabashi hakan yasa yace “let’s go he will” yay maganan
yana mikama Uncle hannu, ahankali Uncle yasauko daga motan Zayn yawuce dashi falon
Dad, afalo ya zaunar da Uncle sannan yawuce grand bedroom na Dad knocking yayi
tareda budewa yashiga ciki Dad ne kadai zaune adakin yana rike da newspaper na
punch yana dubawa ganin Zayn yasa ya linke ya ijiye yace “iyyeee my Ango son this
kind glow yarona dan albarka” cute murmushi Zayn yasaki ashagwabe yace “Papaaa” yay
maganan yana karasawa ya zauna bakin gadon tareda rungume Dad, cikeda tsokana Dad
yace “kai jibimini yaro yanzu idan kaida Farrah kuka haifamin jikoki haka zasu
dinga ganinka Babba dakai kana mini shagwaban banza” kankame Dad yayi ahankali yace
“Dad u are just the best father in the whole entire world, idan we will come back
to this world sau 100 I will always choose you as my father, Dad thank you daka
auramin Farrah Papa I lover Farrah over, I am crazy about her” cikeda dan dariya
Dad yace “that’s how I am also crazy about your mother, but kasan wani abu” dasauri
Zayn yadago kanshi yakalli Dad, Dad yace “wani zubin ba’a nuna musu ana sonsu da
yawa dan mata akwai shirme suyita baka ciwon kai, Love Farrah as much as you want
but always take a stand when time warrant, you are the husband and she is the wife
okay” gyadamai kai Zayn yayi yana murmushi shima Dad yahau murmushi ahankali Zayn
yace “Dad I know you love me alot, Dad I love you more, I want for my sake Dad hear
Uncle out please” baki Dad yabude zaiyi magana Zayn yadaura hannunshi kan bakin Dad
tareda girgixamai kai murya chan kasa yace “please Dad sabida ni” sanan yazare
hannun tareda kama hannun Dad hakan yasa yatashi fitodashi Zayn yayi falo inda
Uncle yake zauna akasa ahankali Zayn yakaishi kujera sanan yace “Dad please here
him out bari naje wajen Mami” yana maganan yawuce yafita daga dakin zuwa flat din
Mami.

Mami na zaune akan dogon kujera tanacin fruit dake cikin wani clean bowl yashigo
yanadan turo baki, kallo daya tamai tadaukekai yamaida kofan yarufe yazo kusada ita
zama yayi ahankali tareda karbe bowl na fruits din yadauki fork din yace “Mami good
afternoon” afternoon ta amsashi atakaice tana kallon yanda ya karbe mata Friust
yana sha kaman wani nashi, saida yagama sha tass sannan ya ijiye bowl din yakalleta
kaman zaiyi kuka yace “Mami please call them wai har yanzu basu gamaba inaso nakoma
gida” kallonshi tayi tama rasa mezatace kawai kunnenshi takama taja tace “wai mesa
bakada kunya ne” ihu yayi yace “aaaah Mami that hurts tomene nayi is it May fault
nakeson matata”? Sakin kunnenshi tayi taharareshi saikuma chan tace “yaushe kaida
Layla kukai plan na faking marraige”? Dan shiru yayi saikuma yay murmushi kwanciya
yayi yay filo da cinyan Mami tareda kama hannunta yakai saman kanshi yace “Mami
massage my head” massage tafaramai ahankali hakan yasa yadan lumshe ido yace “ranan
nan bayan nakaita dakin sama, when I send Farrah to her room I told her I can never
marry her Farrah itace kadai matata and I don’t wish namayi mata biyu in my life
cus I’ve seen how mata are na gidan Babana, I told her we can be brothers and
sisters and I can stand for her anywhere as yanda batada kowa yanzu and tafadamin
kome takeso zan mata, she was happy tace tanaso takoma UK tai zamanta achan tafara
aiki tana pHd I told her okay but I need her help with Farrah let’s pretend kaman
we are getting married ayita shirye shirye” dan murmushi yayi idanunshi a lumshe
yace “Mami I know my wife loves me sosai ita kanta batasan she loves me that deep
ba and at the end bagashi nan ba” tabe baki Mami tayi tace “ja’iri” dan dariya yayi
yace “I love you too Mami bari bai bacci kafin natashi nasan sun gama sun barmin
gidana ko Mami” ko minti biyu bai karaba bacci ya kwasheshi ajikin Mami tadade
tanamai massage tana kallonshi harcikin ranta karamai addu’a take Allah ya tsareshi
yakuma kareshi.

8️⃣ 2️⃣
8️⃣2️⃣

Saida Mami taji ana kiran sallan la’asar sannan ta bubbuga mai kumatu ahankali tace
“Zayn” dan bude idanunshi yayi kadan danshi baida nauyin bacci murya chan kasa
batare dayagama bude idanunshi ba yace “Mami sun tafi”dan hararanshi tayi tace “my
friend tashi katafi masallaci ana kiran salla” tashi yayi zaune ahankali sannan
yakalli Mami kaman zaifashe da kuka yace “Mami please call them tell them to leave
my house” dan tausayi yabata hakan yasa tace “tom naji” wani kalan murmushi yayi
yatashi yayi hanyar kofa yabude yafice Mami tabishi da kallo, she really saw
soyayyan Farrah a idanunshi now she can rest hankalinta ya kwanta dan Zayn ya dauko
halin ubanshi ne basu iya son abuba ko kadan, idan sunason abu all soyayyan dake
ransu suke bawa wannan abun.
Wayanta tadauka dudda abin namata nauyi amman dialing number kawarta tayi ringin
daya tadauka tace “Maman ango mun gama, an mata lallen anyi kitso sannan tasha duka
magungunan an mata wankan turare, yanzu gyara gidan kawai zamuyi alumna turare
saimu taho” dan murmushi Mami tayi zatai magana kawarta tace “amman Dr yanda wannan
angon ke rawan jiki kada yaje yajima Yar mutane ciwo fa” dan shiru Mami tayi tadade
tana wannan tunanin ko yarinyar nan yar titi data saba ranan yakusa kasheta talk
more of yarinya irin Farrah dabatasan komiba, zare wayan tayi daga kunnenta ta
katse tana tunani batasan mesaba sukedason sex ubanshi ma haka yake saisa yakeda
mata har hudu, yanzu ma dudda yasaki su Hajiya ta tabbatar itada amarya bazasu taba
isanshi ba saiya karo banbancin kawai shine shi Alhaji baida neme neme awaje, she
hopes Zayn ya natsu har abada Farrah ta isheshi saisa tai alkawari she will spend
her last kobo wajen gyara Farrah dan Zayn sai anayi ana mai haka saisa ta tabbatar
ta aikama da Farrah supplement na WELLNESS BY ORIFLAME wanda tasaya wajen HJ FATIMA
MADAM WELLNESS, ita doctor ne takaranci content na Wellness kuma irin vitamins
dayake dauke dasu yakamata Farrah tanada wadatansu ajikinta, Vitamins, minerals
zinc da kuma omega 3, zai taimakawa Farrah wajen kara karfin lafiya, yaki da
cututuka dake jiki, gyara fata, gyara nono, gyara gashi da gyara kumbuna, gyara
gaba da sauransu, itama kanta tasai WELLNESS BY ORIFLAME din dan babu Babba babu
karami kowa zai iyasha hatta tsofaffi, Hatta Zayn da Alhaji tasaya musu dan akwai
WELLNESS BY ORIFLAME na maza dana mata, jama’a kuma idan kunason supplement na
WELLNESS BY ORIFLAME zaku iya tuntubar MADAM WELLNESS by clicking on this link zai
kaiku direct kuyi magana da ita;
wa.me/+2349133427208

Tashi Mami tayi tadauro alwala tazo tai salla sannan tawuce dakinta tadauko
WELLNESS BY ORIFLAME na maza ta sauko, ba’a wani jimaba Zayn yashigo gidan karasowa
kusada ita Zayn yayi yazauna daukan kwalin Wellness din tayi tabashi yakalla sannan
ahankali yasa hannu yakarba yace “Mami how did you know I’ve been wanting to buy
this supplement naga tallanshi a page din ORIFLAME on Instagram naga it has so many
benefits, now da ke dakanki Dr kika sayamin I am even more convince and ready to
take it you are the best Mami na” dan murmushi tamai ahankali tace “Zayn” kallonta
yayi dan her voice sounds serious, dudda kunyan maganan take amman daurewa tayi
tace “please be gentle on Farrah okay” gyadamata kai yayi yanadan dauke kai
akunyace, sannan yatashi yace “bari naje side dina nasake wanka na shirya ko Mami”
gyadamai kai tayi yawuce yafita tana kallonshi wannan rawan kan da yaron nan yakeyi
Allah ya fisheki daughter na Mami tafadi ahankali.

He wants to give Farrah the best feeling in this world, he wants her journey of
becoming a full woman to be memorable for her, fridge dinshi yabude yaciro wani
pure Laban (milk) dawani pure zuma, saikuma wasu original dabino na makka duka
yajuye awani smoothies blender yanika yana murmushi sannan yajuye a cup yadauko cup
din yafito daga kitchen din yanasha yay sama zama yayi abakin gado yashanye tass
sannan ya ijiye cup din yatashi, kaya yacire yadauki wani towel yadaura a waist,
yashiga closet nashi, yaciro shaving set na ONE yawuce bathroom nashi, dudda baida
wani much hair amman gyara jikinshi yayi tsaf saida yagama yay scrubbing all his
body dawani sugar and sea salt scrub mai bala’in kamshi kaga yanda Zayn ke gyara
jikinshi bazaka taba sanin Zayn ya iya gyara kanshi hakaba, saida ya dirje jikin
nashi da scrub din sannan yabarshi yataho yay flossing teeth nashi kafin yayi
lafiyayyen brush yah rinsing da mouth wash, komawa yayi yawanke jikin nashi
fatarshi kaman ta baby sanan yayi wani lafiyayen bubble bath da Allah kadai yasan
iya abubuwan daya zuba aciki, almost 2 good hours Zayn yabata abayi sannan yafito
wani sabon farin shadda jumpper yasaka dayamishi wani kyau, yakalli kanshi amadubi
Dan murmushi yayi yadau comb yana taje gashin gemunshi da sajenshi kafin dasai
kyalli suke dan yay spraying nasu dawani non oil hair spray, lips dinshi dasuma yay
scrubbing sun kara pink da taushi yakalla ta madubi ahankali yace “your Husband is
so yummy Farrah” turaruka ya feffesa sannan yafito yana rikeda kwalin wellness yay
wajen motanshi sawa yayi aciki sannan yafita yay mosque saida yay magrib sannan
yafito tareda Dad daketa kallonshi tun amasallaci kafinma su shiga gidansu Dad
yawani jawoshi kaman zai cinyeshi yace “duk gayun nan diyata akamawa” dan murmushi
yayi yasosakai sannan yashiga gaban Dad da sauri yanuna kanshi yace “Dad nayi kyau
konaje na chanza kayan? Dad yanda na gyara saje na and my beard sunyi kyau? Dad
what about my lips”? Dan murmushi Dad yayi yana kallonshi tunda yake da Zayn Zayn
baitaba tambayanshi gayun dayayi yay kyau ko beyi kyau ba, murmushi yasakeyi ganin
yaronshi yay girma look at growth na Zayn dinshi, takowa yayi gabanshi gently yay
cupping face nashi da duka hannunshi biyu murya chan kasa yace “take a deep breath
my son” ahankali Zayn yay taking deep breath, murya chan kasa Dad yace “you look
perfect my son and trust me my daughter will always love you regardless of yanda
kake so stop being nervous, I have the most handsome yaro aduniyan nan” wani kalan
murmushi Zayn yayi yana blushing, hannu Dad yamikamai yace “bani key nakaika
dakinka” wani kalan murmushi yayi yabama Dad key, Dad yakama hannunshi kaman
dan yaro sukai wajen mota yabude mai yasashi aciki sanan yashiga da kanshi rabon
Dad daya tuka mota harya manta amman yau yanaso yatuka yakai yaronshi gidan shi.

Agaban wani babban Applestore shop suka tsaya Dad yakalleshi yace “muje muma
matarka shopping” saukowa sukayi suka shiga duk wani gadget na Apple saida suka
sayama Farrah, waya, laptop, iwatch dakuma headphone, EarPods dakomi too much
money🤪 suka fito, kaji suka sayo sanan Zayn yasa suka tsaya awani shago na flowes
yasayamata red roses sanan sukai sallan isha’i kafin suwuce.

8️⃣ 3️⃣
8️⃣3️⃣

Chat me up and save my number dan ganin so many many things danakeyi a WhatsApp.
wa.me/+2347012181461

Dad na tuki but duka hankalinshi nakan Zayn baitaba ganin Zayn nacikin farinciki
hakaba, Zayn dinshi that has always been a rude boy, mara murmushi da dariya yana
abu kaman yaro but yanzu Zayn dinshi is more sensible, responsible and happy kaman
ba yaro dan 26ba.

Saida suka shiga gidan sannan sukai Parking suka fito agaban Dad yakara tsayawa da
sauri yana tattaba jikinshi yace “Dad am I still looking okay”? Gyadamai kai Dad
yayi yana murmushi dasauri ya matso gaban Dad yay kaman zai rungumeshi yace “Dad
kamshi fa? Do I smell good? Kaman ina wari Dad nasake wanka kafin mushiga”? Wanan
karan dariya sosai Dad yayi yace “wai anya bakaine Amarya ba Zayn”? Kaman zaiyi
kuka ashagwabe yace “Dad tell me please ina wari”? Tsayar da Dariyan da Dad yakeyi
yayi yace “Zayn tunda nahaifeka bantabajin wari daga jikinka ba, you smell amazing
trust me my son” murmushi Zayn yayi yabude bayan motan yadauki flowers da babban
kwalin da apple gadget’s din keciki da akai wrapping Dad yadauki ledan kaji sukai
ciki, gidan wani kalan lafiyayyen kamshi yake bana wasaba, zama Dad yayi akan
kujera sanan yakalli Zayn yace “jeka dauko Farrah kuzo” murmushi yayi ya ijiye
kwalin yatafi sama rike da flowers don da sauri Dad yabishi da kallo yana kadakai
indai Zayn is happy to shima he’s happy.

Chat me up and save my number dan ganin so many many things danakeyi a WhatsApp.
wa.me/+2347012181461

Ahankali Zayn yasa hannu yabude kofan bedroom nashi har wani kosawa yake yasa
Farrah a idanunshi, tana zaune kan gado tana sanyeda wani red lafaya dakeda gold
duwatsu dake wani kalan kyalli fuskanta a lullube wani kalan cool and calm kamshi
nafitowa daga dakin, wani kalan ijiyan zuciya yasauke mai kara baiga fuskanta ba
but this her view kadai dayake gani is the most beautiful view he has ever seen in
his life, ahankali yadaga kafanshi yashiga cikin dakin ahankali yana kallonta saida
yakai har gaban gadon sannan yazauna ahankali kaman baiso yazauna kan katifar,
ahankali ya ijiye flowes din akan gadon sanan gently yakai hannayenshi biyu ya daga
lullubin gyalen nata yakomar dashi baya sannan hakan ya bayyanar da fuskanshi
tundaga kan kitson da aka mata yafara bi da kallo wasu kalan yan mitsi mitsi
dasukai mahaukacin kyau ga uban gashinta dasuke nan kwance akan goshinta zuwa kan
giranta daya cika da gashi bakin kirin akwance zuwa wani dogon eyeliner dake saman
idanunta da lips dinta da aka shafa wani spicy red sexy lipstick, hannunshi har
rawa suke yakai kan habanta gently yadago da fuskanta hakan yasa tasauke manyan
oily lulu eyes nata. “tsarki ya tabbat ga ubangijin daya halicci Farrah sanan
yabani ita amatsayin matata” Zayn yay maganan ahankali yana kallon kwayan idanunta
dan yaune rana na farko daya fara ganin Farrah da kwalliya akan fuskanta harda
janbaki she looks damn hot, murya chan kasa yace “you look ASTONISHING” dan lumshe
idanu yayi yana kallonta kaman yanda take kallonshi ahankali yace “I love you
Farrah Muhammad Ganuwa, I love you, I LOVE YOUUUU” wani kalan lumshe idanu tayi dan
kalaman suna ratsa bargon jikinta, gently tabude idanunta tasake daurasu akan
fuskanshi yanda yake kallonta haka take kallonshi tama kasa cewa komi she can’t
believe she’s married to this handsome guy, classic gashi dan gayu, murya chan
kasan makoshi tace “Zayn” dawani sauri har matsowa yayi kusada ita kaman zai shige
jikinta yace “yes wife” dan murmushi tayi ayanda yayi tasan he wants her to say
something to him, murya chan ciki tana kallon kwayar idanunshi tace “you are the
most handsome man on this earth, I love how you Smell, kamshinka gives me peace of
mind, idanuwanka gives my heart comfort, murmushinka warms my entire body up, and
your love give me strength, please keep loving me cus I wanna live my entire life
with so much strength, ina tsananin, matukar, zazzafan sonka Zayn, I love you Zayn
Ganuwa” kawai fadawa yayi jikinta yawani kalan rungumeta tsamtsam yana murmushi,
ganin flowers nata agefe yasa ahankali tace “are those flowe……” kafin takarasa
maganan dasauri yasaketa yadauki flowers din yana murmushi sauka dagakan gadon yayi
yay kneeling akasa tareda mikamata flowers din yace “for my lady” kallonshi tayi
Zayn is so romantic yana mata abubuwa kaman a American movies, he is super
romantic, flowers zaibata saiya tsugunna kaman wani American royal family. “My
knees are aching Babee” dasauri tasa hannu ta amsa tareda murmushi takai roses din
hancinta kamshi, juyowa tayi takalleshi tace “thank you Hubs” zaiyi magana wayanshi
dake aljihu yahau vibrating dasauri yazaro idanu yace “oh my Dad, namanta da Dad”
yatashi tsaye da sauri tareda mikamata hannu yace “let’s go Dad na falo” ahankali
takai hannunta tasa akan nashi yabi lallen da akamata da kallo red a fararen
hannunta dayay kyau ba’a mata bakin zaneba yakai hannayen bakinshi yamusu kiss
sanan yace “let’s go and see Dad kafin mudawo inciki” wani kalan kunya taji jikinta
namata yarrr dasauri tadauke kai ta gefen ido yake kallonta yanda taji kunyan
maganan dayaya suka wuce suka fita.

Tunda suke saukowa Dad yake kallonsu yana murmushi he’s happy and contented yahada
Auren su, koyau yamutu burinshi yacika dan yasan they will always support each
other, fada da wa’azi Dad yamusu mai ratsa jiki sosai, sanan yama Farrah kyautan
mota specially design for her wani mad benz fari da aka kawo gidan sai godiya suke
sanan Dad yamusu sallama yatafi.

Komawa sama sukayi dakinta suka shiga yadauro alwala yasa sukai salla bayan sun
idar yanda taji Zayn na adduoi da larabci saida tsoro yakamata Zayn yama fita iya
abubuwan addini da dama dan wasu addu’an bamata iyaba bata taba sanin Zayn nada
ililim addini hakaba, dagata yayi yace “muje bedroom dina nabaki something” dan
zaro idanu tayi tace “another gift” Gyadamata kai yayi yace “zakici abinci”?
Girgixamai kai tayi tana yatsine fuska tace “I am so full, sunsa nasha plenty
pepper soup and some other things kafin sutafi, are you hungry?” Girgiza matakai
yayi he’s so happy data tambayeshi murya chan kasa yace “you are the food that I
will be eating tonight” juyawa tayi da gudu zata tafi ya chapke hannunta tareda
fizgota fadawa jikinshi tayi tana turo baki dan lumshe idanunshi yayi yace “I want
you so sooo bad” batasan mesaba idan yana mata maganan banza tsigan jikinta tashi
yake, batasan sanda ta kankameshi ba hannunshi yakai yay grabbing ass nata ahankali
yace “I cannot wait to see you naked”.

Chat me up and save my number dan ganin so many many things danakeyi a WhatsApp.
wa.me/+2347012181461

8️⃣ 4️⃣
8️⃣4️⃣

Chat me up and save my number dan ganin so many many things danakeyi a WhatsApp.
wa.me/+2347012181461

Murya chan kasa kaman tayar yarinya tace “baraka gani ba” sakinshi tayi dasauri
tashige dakin nashi daya bala’in hadu an wadata gadon dawasu lafiyayyun fararen
zannuwan gado ga roses an zuba akansu, dawani kalan sauri takashe wutan dakin
tafada kan gado tareda jan bargo tarufe kanta tasan kome zatayi she can’t stop Zayn
but she’s so scared barinma idan ta tuna zafin dataji ranan, shigowa dakin Zayn
yayi ganin yanda takashe wuta yasa yay murmushi yamaida kofan yarufe, batare daya
kunna ba yawuce yashiga closet dinshi kayan jikinshi yacire sanan yafito daure
dawani gajeren towel a waist dinshi, for the first time yanaso suyi wanka tare he
needs to take away kunyan nan nata and teach her how to be romantic, bayinshi
yashiga ko bayin shugaban kasa sai haka wani lafiyayyen bubble bath yahada musu
sannan ya watsa roses aciki saman kumfan gwanin ban sha’awa, fitowa yayi ahankali
yazo gaban gadon murya chan kasa yace “time to bath Angel” yay maganan yana yaye
bargon, bude idanunta tayi tareda turo baki tace “nayi wanka fa” ahankali yace “I
know” ganin yanda ya tsaya akanta yasa ta yunkuro ahankali tana turo baki tace “to
ka zauna anan naje nayi” makemata kafada yayi shima tareda turo baki yace “tare
zamuyi” zaro idanu tayi zatai magana kawai yadauketa tareda saukodq ita daga kan
gadon ta tsaya agabanshi hannunshi kawai taji kan zip din riganta yaja rigan zuwa
kasa dawani kalan sauri tashige jikinshi Dan daga ita sai pant and bra murya chan
kasa tace “Ya Zayn kunya nikeji” kiss yamanna mata akanta ahankali yace “don’t be
shy Angel” gently yakai hannunshi kan bra hook nata ahankali yacire yana saukar da
igiyan hannun sanan yadan cirota daga jikinshi kadan yazare bra yarike ahannunshi
dawani kalan sauri tafada jikinshi saida yay baya kaman zai fadi sabida boobs dinta
dayaji kan kirjinshi nipples din nawani yakusanshi, dan tsorata tayi jin sunyi baya
hakan yasa ta kankameshi takalli fuskanshi tace “menene”? Ahankali yace “nonon ki
is driving me crazy” wani kalan murmushi tayi zata kwace kanta kawai taji yadauketa
yay bayi da ita suka shiga, ganin haske abayin yasa ta kulle idanunta da sauri,
sauketa yayi yana kallon boobs nata ahankali yaduka yacire mata pant kaman zata
nitse akasa takeji takasa bude idanunta, ahankali yazare towel nashi daga waist
dinshi sanan yadauketa yasata acikin ruwan jin wani kalan dumi yasa tasauke ijiyan
zuciya, shigowa shima yayi yazauna cikin ruwan ahankali tabayanta sannan yajawota
tareda daura kanta akan kirjinshi, wani kalan kankameshi tayi hakan yasa yadauki
wani Soft sponge yakai bayanshi yana wankewa yana kallon fuskanta murya chan kasa
yace “open your eyes baby” bude idanuwanta tayi ahankali tadaura kanshi idanunta
sun kankance yanda yake wanketa nawani kalan kashemata jiki batasan mesaba deep
down jitake kaman yafara mammatseta, dumin ruwan da yanda take jikinshi is just out
of this world, bakinshi yakai saitin nata yana kallon kwayan idanunta yace “kinaso
nasha miki nono?” Batasan ya akayi ba jitayi nipples dinta nawani kalan mikewa suna
kara tauri batasan ya akayi ba samin kanta tayi da gyadamai kai, cikin wata kalan
murya yace “zanshasu yau, zan shasu harsai nazuko ruwa ahhhh I am so horny Farrah
all I want right now is to bang you well, kiss me baby” yay maganan yana daura lips
nashi kan nata kaman jira take wani kalan fizge lips nashi tayi tahau kissing nashi
as if something has gotten into her head, Zayn ji kawai yayi at this junction he
cannot wait any longer dan sha’awa na neman kasheshi and same goes for Farrah itama
she’s so horny he can see it from yanda take manna mai boobs akirji tana kissing
nashi, dagata yayi suka mike tsaye kawai yakunna wasu side shower batare daya raba
bakinsu ba ruwa mai dumi na sauka akansu yana dukansu hakan yasa suka dauraye kawai
daukanta yayi chak still kissing her sukai gado.

Chat me up and save my number dan ganin so many many things danakeyi a WhatsApp.
wa.me/+2347012181461

Akwai free delivery na Feminelle wash na ORIFLAME to Kano, sannan akwai discount
you can get it 5k
Idan kinaso click on this link and chat HASSANA up;
wa.me/+2348052302040

Wani kalan kwantar da ita yayi akan gado batare dayabar bakinta ba suna kissing
juna sosai, ahankali yakama hannayenta yakai kan dick dinshi yadaura akai yana wani
kalan sauke ijiyan zuciya dan her hands felt so so cold akansu, wani kalan baya
Farrah tazo zatayi da hannunta jin yanda yadaura hannunta kan babban joystick
dinshi, kaman zai fashe da kuka dan yau mugun sha’awa yakeji yace “stroke me hard
Farrah my dick belongs to you aaashhhh Babe I am damn horny wayyooo” yay maganan
yana kwantar da kanshi akan wuyanta yakai yatsanshi yadaura kan nipple dinta yawani
kalan tsugulanshi dayasa itama tasaki kara takama joystick din nashi da kyau dataji
the head was dripping wet. “Asssh” saukarda kanshi yayi zuwakan kirjinta dawani
kalan sauri ya fizgi boobs nata to his mouth yahau wasu kalan zizzad tafiya da
hannunshi down to her vijay dayay kaman tayi amai awajen da ruwa yashafa wajen in a
circular form da yatsa wani kalan wage kafafu Farrah tayi tareda dagesu sama gently
tace “ahhhhhh” dan sakin nonon dake bakinshi yayi yace “you love it when I touch
you?” Batasan ya akayiba gasping breath nata yayi da edge na voice nata tana nishi
kaman zata suma tace “yes! I lov………wayyooo!” Tafadi da bala’in karfi sabida danne
clitt nata dayayi da thumb nashi ya matse erected clit din da tantakwashin wajen,
yanda tai ihu freaking turn kan Zayn kawai tashi yayi daga kanta dawawo tawajen
kafafunta yace “all this juices dakiketa wasting baran yardaba I am sucking my
whole thing bit by bit dan I work them out, I will be sucking, licking and flicking
you from mons pubis to your perinuim baby, inaso yau na tattaune those your tiny
labis, my will so thrust in my tongue in to this pleasure island, are you ready
Baby, should I show you why Zayn is great?” Gyadamai kai tayi jikinta yawani saki
kowani kalma da kalamai na Zayn nasa gabanta na feeto, lashe bakinta kawai take
danji tayi yawunta ya game, yanda vijay din kemata yamyamyam calling for bakin Zayn
yazo wajen taji saukan yan gashin gemun nan nashi ya sossokalan wajen, lips nashi
na yagalgala wajen, tongue nashi na brushing wajen……”Mamiiiii……Ya Zayn wayyoooo”
tafadi da bala’in karfi dan tana cikin dogon tunanin nan da lissafe lissafi taje
Zayn yakafa bakinshi yakama cinyanta gamgam yarike ko motsi bata iyayi da
kafafunwanta kaman yasami a whole loaf na bread yakai bakinshi yana yaga yanaci
without using his hand, yanda Zayn ke using tongue nashi yana designing and
brushing vijay dinta zaka dauka shoe shiner ne dake amfani da brushes nashi yana
goge takalmi.

Readers this is M Shakur talking yakuke? Rate my write up.


Don magana dani M Shakur click on this link and chat me up;
wa.me/+2347012181461
Save number na and tell me to save urs.

Readers this is M Shakur talking yakuke? Rate my write up.


Don magana dani M Shakur click on this link and chat me up;
wa.me/+2347012181461
Save number na and tell me to save urs.

Farrah wani kalan juyi tashiga yi dakai ta kankame zanin gadon tana fizge fizge,
she is LOST completely LOST. “Urrggghhhhh, Zayn karka bari dan Allah, washhhhhh
ashhhhhh…..,” yanda Zayn ke tsotso ramin yana hurawa da iska yanadan tattauna wajen
by inflicting little pain but pleasurable one was out of this world, all the
sensory nerves najikin Farrah just went on flames mad flames kawai tafashe da kuka
dan batasan yanda zatai controlling ko hadiye dadin datakeji ba. “Zan mutu Ya Zayn
zan mutu inajin wannan tsotson har cikin kwakwalwata, wlh inasonka, dadi dadin
bala’i nakeji, wayyyoooo” tawani kalan sakin zanin gadon tana kukan hauka takai
hannayenta ta danne kanshi gamgam awajen dan batamason yacire bakinshi jikinta
nawani kalan vibrating kaman an jonata dawani abu ko kadan bata hayyacinta ganin
haka yasa Zayn yasauke hannunta tareda ciro kanshi kawai yahau kan jikinta yana
karanto addu’a aranshi kankameta yayi da kyau har lokacin jikinta na vibrating yama
kasa magana kawai yashiga kissing nata tana retaliating way faster than the way
yakeyi, yakai dayan hannunshi yana murje boobs nashi dashi sannan yazo zai shiga
jijiyoyin kanshi har fifftowa sukayi he’s just feeling idan baici Farrah yauba he
can die.
Readers this is M Shakur talking yakuke? Rate my write up.
Don magana dani M Shakur click on this link and chat me up;
wa.me/+2347012181461
Save number na and tell me to save urs.

Readers this is M Shakur talking yakuke? Rate my write up.


Don magana dani M Shakur click on this link and chat me up;
wa.me/+2347012181461
Save number na and tell me to save urs.

Wani kalan sharp and hot pain da Farrah taji yasa kaman wacce aka tsunguleta
tadaina kukan dadin da vibrations din datakeyi tabude idanunta garau! Dudda duhun
dake dakin baihanata ganin fuskan Zayn da idanunshi ke lumshe ba yana kissing nata
ya kankameta kaman zai ballata, kokarin kwace bakinta tashigayi amman kaman ba abu
take kokarin kwace ma Zayn ba, cigaba da bugamata mad mad push and thrust yake
datakeji kaman yana neman ciremata rai daga jikinta ne, wani kalan tureshi
tashigayi tana kokarin magana daga bakinshi but takasa, wani kalan bugawa yayi
yasamu kanshi yashige wasu kalan black tears Farrah taji sunfito daga idanubta
dayasa taji duk wani kalan karfi datakedashi na duniyan nan yazo mata tawani kalan
fizge bakinta takwala ihun bala’in. “Ka sakeni!” Ihun datayi guards dake first gate
zasu iyaji amman Zayn da yariga yafita daga hayyacinshi baiji ko kadan ba, tunda
yake baitabajin what he’s feeling right now ba, just crown na penis dinshi ne suka
shiga cikin vijay din Farrah but the texture, sliminesses, sweetness, warmth vibe
dayaji tunda yake in his entire life shida yafara having sex tun yana secondary
baitaba jiba, wani kalan rawa jikinshi yashigayi yana manta ina yake meyakeyi ko
dawa yake, all he knows is yau yasami one in a lifetime Vijay that has never come
his way, and yanda yake tattare da yunwan nan he will so and so and soooo not even
eat he will sooooo wack this vijay, jin hannunuwa ana bugeshi ana kokarin dambe
dashi yasa yawani kalan buge hannayen suka shiga dambe sosai suna dambe yana dada
tura kanshi ciki Farrah na kuka da kururuwa, shikuma yana wasu kalan nishi, murde
hannunta yayi kawai mercilessly yadanna kanshi ciki like almost half na joystick
dinshi yashige baisan lokacin dayace “damn! You have a motherf**king sweet pu**y
nmmmm, yummy shit, damn damn damnmn” all maganganun nan yanayi yana bugamata good
good strokes. “Holy shittttt, ohhhh lordddd wayyoooo ahhhhhhh Papaaaaa this one is
the best” kara kawai kakeji adakin na pat pat pat pat pat, tun yana rabi as long as
yanda Joystick na Zayn yake saida yashige gabaki daya tatas ko kadan baisan
meyakeyiba cin Farrah kawai yake yana wasu kalan turenci dani kaina M shakur dinku
banji, bakinshi yakasa shiru.

Dage kafafuwanta yayi Zayn is crazy, and finally yau Farrah experience the crazy
and wild part of him, tai kuka tai kuka tai kuka tai kuka hartakasa daina kuka, sai
wajajjen 5 nasafiya Zayn yajishi yay kat wani kalan fadawa gefenta yayi tareda
fizgota kawai ya mannata ajikinshi ya kankameta tsamtsam ko minti biyu baiyiba
bacci yay awon gaba dashi.

Readers this is M Shakur talking yakuke? Rate my write up.


Don magana dani M Shakur click on this link and chat me up;
wa.me/+2347012181461
Save number na and tell me to save urs.

8️⃣ 6️⃣
8️⃣6️⃣

Kaman daga sama cikin bacci yaji zafi sosai ajikinshi hakan yasa ahankali yabude
idanunshi dasukamai nauyi sosai kanshi nadan ciwo, gently yadaga hannunshi yakunna
side lamp hakan yasa dakin yay haske sosai, Farrah dake kwance side nashi dinshi na
manne danashi yakalla dan lumshe idanunshi yayi yabude dan sai yanzu abinda yafaru
jiya yadawomai kaman wanda aka tsungula dasauri yawani kalan tashi zaune tareda
yaye bargon dasuka lulluba dashi uban jinin dayagani kan farin zanin gadon dake
gadon saida yakoma baya dawani kalan sauri yana zaro idanu gabanshi nawani kalan
fadi hannunshi narawa, the only thing dabakinshi ya iya furtawa is Mami, dawani
kalan sauri yay side drawer wayanshi yadauka dasauri yashiga dialing number Mami
sai alokacin ma yaga is 11 na safe, ringing daya biyu Mami tadauka kafinma tai
magana amugun rude Zayn yace “Mami!” Faduwa gaban Mami yayi daga yanda yakirata
batasan mesaba hakanan she slept da Zayn and Farrah azuciyanta tasan waye yaronta
she was praying sosai kan yabi Farrah ahankali, da kyar ta tattaro natsuwan ta tace
“Ya akayi Zayn”? Bakinshi har rawa yake yace “b…………bl……blood” anatse Mami tace “I
am coming” katse wayan tayi Zayn yataho da sauri ko kadan baimasan mema zaiyiba ko
wando bai nema yasakaba yazo gaban gadon yazauna tareda kamo hannun Farrah yarike
gamgam yana kallonta she’s still sleeping but kataba jikinta zaka dauka wuta
kataba, ko motsi yakasayi daga wajen addu’a kawai yake Allah yasa babu abinda
yasameta Allah yasa he didn’t injure her, almost 30min yana zaune awajen yaji an
danna door bell na falo, dawani kalan sauri ya ijiye hannunta yatashi yay hanyar
bayi towel yadauko yadaura a waist nashi yawuce yafita daga dakin dasauri yasauka
falo, yana zuwa kofa yabude Mami ne tana rikeda jaka dan babba yana ganinta kawai
ya rungumeta tareda fashewa da kuka cikin kuka yace “wlh Mami I don’t know what
happen to her” cikin fushi Mami tace “zaka barni naje nai abinda yakawoni koko zaka
tsaya kana kuka anan”? Dawani kalan sauri yasaki Mami yana goge hawayenshi yace
“muje” yana gaba Mami nabiye dashi abaya har zuwa dakin, suna shiga kallo daya Mami
tama Farrah dake bacci takalli Zayn din tace “excuse me kawuce kaje kai wanka”
Gyadamata kai yayi ahankali yawuce closet kayan dazai saka yadauko sanan yafito
yafice daga dakin yana kallon Farrah.

Saida Mami taga fitanshi sanan ta dage bargon salati tayi tareda kallon kofa wai
yaushe Zayn zaiyi hankaline eh, why is her son selfish kaman babanshi he’s always
after abinda yakeso eh? Tadade zaune sannan tatada Farrah ita tama Farrah komi,
Zayn yajimata ciwo saida tamata allurai ta shiryata takaita wani daki daban sannan
tamata tea da kyar tasha kuka kawai take kaman yar yarinya, da kyar ta iya tai
salla tai azahar dan lokacin azahar yayi sannan wani baccin yakara kwasheta kafin
Mami tafito.

Zayn tagani nan zaune falon saman yana sanye da jallabiya yana ganin Mami yamike
tsaye yana kallonta idanunshi sunyi zuru zuru danshi baitaba sex dawata yaga jini
ba, ganin da Mami tayi shi Zayn baisan kunya ba yasa itama tacire kunya tace “Zayn
daman ka aureta ne dan ka kasheta? Angayamaka Farrah is like other matan ka dakake
neman kasheta kamasan mekayi kuwa? Zayn why are you like this?” Kaman zaiyi kuka
gwanin ban tausayi yace “wlh Mami I was not in my right senses” kaman Mami ta
mangareshi takeji girgiza kai tayi tace “bari kaji from now zuwa 1month karka sake
ka sadu da yarinyar nan” wani kalan zaro idanu Zayn yayi tareda kallon Mami
ahankali da zuciya daya yace “Mami har 1month, Innalillahi wlh is too far Mami”
wannan karan juyawa Mami tayi dan Zayn naso yamaidata fitsararriyan sirika akufule
tace “zan tafi da ita gida to shikenan tunda bazaka iyaba” dawani kalan sauri yasha
gaban Mami kawai gani Mami tayi Yay kneeling tareda rike kafafunta yace “Mami dan
Allah kada kitafin mini da matana, naji zan daure 1month din hartaji sauki, give me
her drugs zan dinga bata bazan karaba Mami i promise, dan Allah kiyakuri” wani
kalan kallonshi tayi ya bala’in bata tausayi ahankali tace “naji, jekaci abinci
afalo, lemme go to Farrah” Gyadamata kai yayi yatashi ahankali yawuce kasa Mami
tabishi da kallo duk yay sanyi.

Gabaki daya wuni Mami tayi agidan sai bayan isha’i lokacin ta tabbatar Farrah taci
abinci tasha magani sannan tafito falon saman, Zayn na zaune awajen dan tahanashi
shiga dakin ganinta yasa yatashi zaune dasauri yana kallon Mami, watsamai harara
tayi cikin kakkausan murya tace “wlh Zayn naji kama yarinyar nan wani abu saina
mummunan sabamaka nagaya maka, ko kusada ita kada kaje as it is tsoron ka takeji
kabarta tawarke this are drugs nata na gobe” dasauri yasa hannunshi yakarba tareda
gyadamata kai dan murmushi kadan Mami tayi tace “good night” binta yayi har kasa
sannan yace “good night Mami”.

Open this link to join my WhatsApp Community:


https://chat.whatsapp.com/HNbY6gUVvSJ7z7Hf33sK3s

Join this group to buy bags and more

8️⃣ 7️⃣
8️⃣7️⃣

Daidai zai koma sama wayanshi dake cikin Aljihun jallabiyan dake jikinshi yashiga
ringing dasauri yaciro ganin Dad ne yasa dasauri yadauki wayan tareda zama kan
kujera yama kasa magana anatse Dad yace “Zayn” harwani ijiyan zuciya Zayn yasauke
sai yanzu yaji ni’ima aranshi murya chan kasa yace “Dad” dan murmushi Dad yayi
dudda baisan abinda yafaru ba kuma yaji Mami tatafi gidansu yasan abinda danshi
yayi kuma ayanda yasan Zayn yasan yanachan cikin damuwa hakan yasa murya chan kasa
cikeda natsuwa yace “why are you so worried” baki yabude zaiyi magana saikuma
yakasa ahankali yace “Paaaapa” murmushi Dad yasakeyi yace “nasan duk aikin Mamin ka
ne duktazo ta tsurarmini da yaro akan mene, don’t disturb yourself normally all of
this kind thing happens inhar is first time, yanzu just take care of her, show
Farrah you love her in every aspect na rayuwa be it she’s fine or not fine, so be
strong don’t show her you are weak kajini, be strong go to her kaji” gyadamai kai
yayi hakan yasa Dad yace “say yes my friend” dasauri yace “Dad you are the best
best bessst” dan murmushi mai kara Dad yayi yace “I know right, now go to your wife
saida safe, and next time kada ka kara kiran Mamin ka idan kai barna kuwuce asibiti
kaji dan Mami takuramaka zatayi kamaci sa’a batadawo da Farrah gidaba” dan murmushi
Zayn yayi tareda rolling idanunshi yace “Dad wlh baran bari ba saidai nima natare
agidan adakin Farrah” dariya Dad yayi yace “mara kunya sannu to” murya chan kasa
yace “Dad is not rashin kunya Dad wlh inason Farrah ne sosai, Dad she is my life”
yay maganan yana tuna last night ahankali yace “I don’t think I can survive life
without her” ahankali Dad yace “I love yanda kakeson Farrah, Allah muku albarka
gabaki daya good night” cikeda farin ciki yace “night Papa” wani karfi yaji yazomai
tashi yayi ahankali ya kulle kofan yakashe wutan ko’ina sannan yawuce sama, dakin
datake ciki yabude ahankali yashiga ciki yana kallon fuskanta gani yayi kaman yay
shekara bai gantaba tai wani kalan haske bauuu tai kyau kanta babu dankwali tasaka
wani silk rigan bacci milk mai spaghetti hand, wani kalan ijiyan zuciya yasauke
ahankali sannan yamaida kofan yarufe yashigo cikin gaban gadon yaje ahankali ya
tsugunna taredakai hannunshi saman kanta yana kallonta everything daya faru jiyada
daddare nadawomai bazaiyi karyaba last night was the best night in his entire life
inda yasan haka Farrah keda wannan kalan dadin da tun agidansu ya danneta maybe da
tunkafin Dad ya auramai itama dan baitaba mata kallon abinso ba ko yarinyar datama
balaga ba but no no no Farrah is just incredible yay maganan yana lumshe idanu
sabida wani mahaukacin sha’awan ta dayaji yatasomai wlh baida burin dayawuce
yasakeyi, tashi yayi dasauri jin sha’awan na neman over powering nashi yawuce
bathroom wanka yayi da brush yafito daure dawani gajeren towel a waist wani karami
kuma saman kanshi yana tsane gashinshi, yawuce closet nashi zama yayi kan wani
comfortable cushion dake wajen yadauki cream nashi yafara shafawa.

Turaruka ya fesa sannan yadauko wasu soft pajamas nashi milk yasaka dogon wando ne
da riganshi batare daya kulle boturin riganba yabude kofa yafito daga cikin closet
din idanunshi kyam akanta tana bacci har lokacin da alamu baccin ya bala’in
shiganta, ahankali yataho zuwa gaban gadon hawa kan bed din yayi ahankali taredajan
bargo yarufama kafanshi ya jingina bayanshi da jikin gadon yana kallon fuskanta
still God, Allah kadai yasan yanda yakeson Farrah, zuciyanshi harwani bubbugawa
yake sabida yanda yake ganin fuskanta dab da nashi, gently yabi tundaga kan
fuskanta da kallo har zuwa kan kirjinta dawani kalan sauri yadauke kanshi sabida he
could see boobs nata da kyau sunyi wani fari sharrr sun cika fam fam, jin yafarajin
sha’awan ta yasa yamika hannunshi yadanna switch yakashe wutan dakin yarage sauran
dim light na side lamp, gently yadan zamo tareda kwantawa ahankali kamshin da
Farrah keyi nawani kalan ratsamai tundaga hanci harzuwa kwanyan kanshi, gyara
kwanciyanshi yayi taredajan blanket da kyau yana gyara kanshi akan filo yana kallon
sama, ahankali cikin bacci Farrah tamirgino ahankali kaman jira take tawani kalan
shigewa jikinshi tareda kankameshi sosai tadaura kanta akan kirjinshi tana wani
kalan sauke ijiyan zuciya kaman yanzu ne tasami abinda takeso. “Mmmmm” chak
numfashin Zayn ya tsaya jin Farrah tazo dakanta tashige jikinshi, ahankali yasaki
wani unexpected ijiyan zuciya sabida yanda yarike numfashinshi for so long wani
kalan sanyi yaji yana wani kalan ratsa shi jinta akan jikinshi ahankali yadan duko
dakanshi yakalli fuskanta she’s still sleeping taturo pink lips nata kaman tana
masifa acikin mafarki she looks damn cute! Wani kalan jumping up joystick nashi
yayi acikin wando dayasa ya lumshe idanu tareda budesu yadan karkace gefe yana
kokarin rabata da jikinshi cus he’s loosing control.

Kankameshi tayi taki rabuwa dashi tana turo baki, hakan yasa gently yakira sunanta.
“Farrah” bata bude idanuba sai kankameshi datayi, wasu kalan jijiyoyin sha’awa ne
suka tasomai ahankali yakai hannunshi yadaura akan bombom dinta yawani kalan shafa
ahankali is so soft bata saka pant ba silk rigan baccin datasaka yakarama ass din
wani new sweet texture, bakinshi yakai saitin nata datake turowa cikin bacci
ahankali yay grabbing lips don dasauri he is so so sooo damn horny dauke hannunshi
yayi dagakan bombom din nata yakai kan wandon pajamas na jikinshi yanajan wandonshi
kasa yakai hannu yaciro joystick din dahar numfashi yake tsabagen yanda yatashi
tsaye sambal sannan yashiga gyaramata kwanciya yana hawa kanta yana kissing nata
kaman zai ciremata baki sannan yashiga yaware kafafunta dayasa tafara motsi tana
kokarin bude idanu dan ware kafafun nata dayakeyi tafarajin zafi, shigewa in
between legs nata yayi yanakai joystick din wajen hole din jikinshi ko’ina bari
yake yana wani kalan sauke ijiyan zuciya akai akai heart dinshi na racing kaman
za’a kwacemai ita yadanna joystick din da karfinshi cikin hole din.

Wani kalan zafi da Farrah taji yasa duk wani bacci datakeji yabace bat daga
idanunta tabude idanunta tarr tasaukesu kan fuskan Zayn dake kan nata yawani kalan
kulle idanu gam yana zukan bakinta yana wasu kalan nishi da kanaganin yanda yake
kasan bala’in dadi abinda yakeyi, wani kalan fizge bakinta tayi daga cikin nashi
tabalain fashewa da kuka tana kokarin tureshi amman yariketa gam gam, cikin kuka
sosai tace “wayyooo Allah na Ya Zayn wlh zaka kasheni” ayanda Zayn yakeji baijin
zai iya barin Farrah na rana daya baiyi sex da itaba Farrah is extraordinary sweet
kaman zai haukace yakeji, yanajin kukanta sama sama amman yakasa dena abinda yake
jiyake shima kaman zai fashe da kukan, Farrah is so so sooo yummy bai kara sanin
meyakeyi ba all yasani shine kaman ana kiran salla yabari yabalain matseta
ajikinshi yay bacci.

Wuraren 9 nasafe yabude idanunshi ahankali ranshi fess fess kaman wanda akama
wahayi maganan Mami yafadomai arai na karya sake yamata wani abu harsai nan da 1
month.

Tashi yayi da sauri yakalleta ganin idanunta suna abude sun kafe guri daya kyam
yasa kaman wani mahaukaci ya kwalamata kira. “Farrah!”.

Tofah VIP Farrah ta mutu ne???j

8️⃣ 8️⃣
8️⃣8️⃣

EXQUISITE WORLD COLLECTION is home of amazing jakankuna da takalma da suke saidawa


akan kudi bada yawaba, dan sayan handbags and shoes click on this link kuyi
chatting nasu up.
wa.me/+2348108517010
Zaki iya chatting nasu up kokuma kiyi saving number su dan ganin jakunkuna da
takalman su.
Wani kalan zafi da Farrah taji yasa duk wani bacci datakeji yabace bat daga
idanunta tabude idanunta tarr tasaukesu kan fuskan Zayn dake kan nata yawani kalan
kulle idanu gam yana zukan bakinta yana wasu kalan nishi da kanaganin yanda yake
kasan bala’in dadi abinda yakeyi, wani kalan fizge bakinta tayi daga cikin nashi
tabalain fashewa da kuka tana kokarin tureshi amman yariketa gam gam, cikin kuka
sosai tace “wayyooo Allah na Ya Zayn wlh zaka kasheni” ayanda Zayn yakeji baijin
zai iya barin Farrah na rana daya baiyi sex da itaba Farrah is extraordinary sweet
kaman zai haukace yakeji, yanajin kukanta sama sama amman yakasa dena abinda yake
jiyake shima kaman zai fashe da kukan, Farrah is so so sooo yummy bai kara sanin
meyakeyi ba all yasani shine kaman ana kiran salla yabari yabalain matseta
ajikinshi yay bacci.

Wuraren 9 nasafe yabude idanunshi ahankali ranshi fess fess kaman wanda akama
wahayi maganan Mami yafadomai arai na karya sake yamata wani abu harsai nan da 1
month.

Tashi yayi da sauri yakalleta ganin idanunta suna abude sun kafe guri daya kyam
yasa kaman wani mahaukaci ya kwalamata kira. “Farrah!”.

Tofah VIP Farrah ta mutu ne???


*********

EXQUISITE WORLD COLLECTION is home of amazing jakankuna da takalma da suke saidawa


akan kudi bada yawaba, dan sayan handbags and shoes click on this link kuyi
chatting nasu up.
wa.me/+2348108517010

Ganin ko motsi Farrah batayiba yasa yaji kaman zai kurma ihu dawani kalan sauri
yatashi yayi bayi ruwa yadebo yadawo wajen gaban gadon ya tsugunna tareda
yayyafamata akan fuska yace “please Farrah please” ko gezau batayiba ijiye ruwan
yayi zai dauketa yaji an danna door bell nafalo wani kalan faduwa gabanshi yayi
hakanan ranshi yagayamai Mami ne dawani kalan sauri yadauki jallabiya yasaka
gabanshi na mugun faduwa kaman zai fito yasauka kasa zuwa gaban kofan ahankali
yabude kofan Mami ce tsaye gaban kofan ita kadai tana sanye da lafiyayyen lace na
dogon Riga da jaka a hannunta yaune rana na farko da Zayn yakasa hada idanu da Mami
saukarda kanshi kasa yayi murya chan kasa yace “gooo……good morning Mami” kallo daya
rak Mami tamai kawai taji hankalinta yatashi batare datama iya amsashi ba kawai
tawuce ta gefenshi tai sama dasauri yabita abaya yace “Mami where are you going?
Farrah is sleeping, in……ina zaki?” Yay maganan yanashan gabanta dasauri daidai
takai gaban dakin yatare kofan, wani mugun kallo tamai tace “tashin mini ahanya
Zayn kafin na wanke maka fuska da mari” sauke kanshi yayi ahankali akasa ya matsa
kadan daga jikin kofan hakan yasa Mami tabude kofan tashiga ciki dawani irin sauri
tai wajen Farrah dan bargon da aka rufata dashi tadage kadan ganin babu kaya
ajikinta yasa tamaida bargon tarufeta tadago kanta takalli Zayn dake tsaye gaban
kofan dakin kanshi akasa Mami ranta yay masifan baci tasan tabbas ayanda Zayn yake
bazai dama taba iya hakura har one month ba but at least tadauka zaidan dagamata
kafa na kwanaki kafin yakara dawowa shine haryamata wani abu jibi yanda yarinya tai
passing out, cikin kakkusan murya tace “get out of this room Zayn ka rufemin kofa”
komusu baiyiba yajuya yafita daga dakin tareda rufomata kofa ahankali.
Bayi Mami tayida sauri tahada mata ruwa mai zafi sosai sannan tadawo dagata tayi
batare datayi kokarin tadataba tai bayi da ita tana sakata cikin ruwan zafin
idanunta suka motsa fashewa da kuka tayi muryanta ko kadan baya fita sosai ahakali
cikin kukan tace “Ya Zayn dan Allah ka dena wlh zan zan mu……” “Farrah” Mami
takirata ahankali hakan yasa tabude idanubta dasuka kumbura sosai ahankali
tadaurasu kan Mami ganin Mami ne dasauri takai hannunta tadaura kan kafadar Mami
ahankali tace “Mami dan Allah kitafi dani” Gyadamata kai Mami tayi tace “naji amman
kinajin sauki zaki dawo gidan ki dan yanzu keba Yar gidanmu bace ba” baki tabude
zatai magana Mami tace “dena magana abayi tsaya ki gama tsarki kiyi wanka saiki
salla kici abinci ko” da taimakon Mami tayi komi suka fito azaune tai salla
zazzabin gaske yarufeta Zayn yajijjimata ciwo bana wasaba bata iya tafiyan kirki
ita kanta Mami said tace wannan wani kalan yarone ta haifa saikace monster.

Saida tasha tea da Mami tahado mata sannan Mami tadauko hijab daga closet tazo
tasaka mata tareda bata slippers ta mikarda ita tsaye tace “muje” da kyar take
tafiya jan kafafun nata take bata iya dagasu ko kadan shima da taimakon Mami, bude
kofa Mami tayi suka fito suna tafiya ahankali tana cizan lips dinta, sauka suka
farayi daga bene fashewa tayida kuka tarirrike Mami tace “Mami baran iyaba zafii”
kaman Mami zatamata kuka ahankali takai hannayenta kan fuskanta tace “Ya isako stop
crying” gyadama Mami kai tayi kaman wata Yar baby sannan da taimakon Mami suka
cigaba da sauka daga stairs din harsuka kare sukai wajen kofa daidai Mami tasa
hannu tabude musu kofan kaman daga sama sukaji muryan Zayn yace “Farrah!” Chak
Farrah ta tsaya takasa motsi daga jan hannunta da Mami keyi kan suwuce sufita,
batasan mesaba tundaga yatsun kafafunta har zuwa cikin zuciyanta taji kiran da Zayn
yamata, kallonta Mami tayi tace “wuce muje Daughter” dawani kalan sauri Zayn
yashiga saukowa daga staircase din da alamu yay wanka shima yay salla sabida ya
chanza kayan jikinshi zuwa wani soft white material na minister karasowa yayi wajen
hankalinshi gabaki daya atashe yakalli Mami yace “Mami ina zaki kaimin matata?”
Wani mugun kallo Mami tamai tace “sai yanzu kasan cewa matarka ce kana neman
kasheta, wushe mutafi Farrah kinbar gidanshi daga yau” dawani kalan sauri Zayn yazo
tagaban Farrah yakalleta takasa kallonshi idanunta na kasa tana wasa da hijabin
jikinta da hannuwanta, ahankali yakai hannunshi yadaura kan hannunta daina wasa da
hijabin tayi cikin wani kalan murya dake nuna real affection yace “are you going to
leave me again Farrah”? Batasan mesaba jitayi muryanshi ya tsinkamata zuciya,
ahankali yace “I know dudda bakida lafiya ban dagamiki kafaba but trust me all I
did was because ina sonki I just can’t get enough of you is love! I love you so so
much Farrah, zaki tafi ki barni Zayn dinki mijinki your husband”? Yay maganan
muryanshi narawa dayasa ahankali Farrah tadago jajayen idanunta tadaura akanshi all
abinda tagani acikin idanunshi is tsantsan so dakuma kauna da honesty, sauke
idanunshi kasa yayi jin yana neman yayi kuka, gently yasaki hannunta batare daya
kalletaba yace “idan bin Mami ko koma gidanmu is what’s gonna make you happy kije
nabaki izinina saikun dawo” yay maganan yana juyawa tareda juyawa dasauri yawuce
Farrah tabishi da kallo cikeda bacinrai Mami tabi bayanshi da harara tace “ja’iri
sai yanzu dazata tafi ne kasan kana sonta amman kake neman kasheta, wuce mutafi
Farrah” tai maganan tareda kama hannun Farrah taja kasa motsi Farrah tayi hakan
yasa dasauri Mami tajuyo takalleta takalleta tace “mutafi” ahankali Farrah tasauke
kanta kasa batare datai magana ba alamun bazata ba bala’in mamaki abin yabawa Mami
saikuma kawai tai murmushi tareda juyakai tace “nizaku bawa kunya ku ga masoya ko
ai yayi kyau” Mami tai maganan tana sakin hannunta tabude jakanta taciro
magungunanta tadago takama hannunta tasaka mata aciki tace “ga maganinki nan Allah
kara sauki nina tafi” tai maganan tareda daukan jakanta tafice tareda rufomusu
kofa.

EXQUISITE WORLD COLLECTION is home of amazing jakankuna da takalma da suke saidawa


akan kudi bada yawaba, dan sayan handbags and shoes click on this link kuyi
chatting nasu up.
wa.me/+2348108517010

8️⃣ 9️⃣
8️⃣9️⃣

THIS BOOK IS 500 DUK WACCE TAKARANTA BATARE DATA BIYABA BAN YAFEMATA BA❌❌
Don magana dani M shakur directly click on this link wa.me/+2347012181461
Save my number and tell me to save urs.

Sosai Mami ke murmushi tana mamakin Farrah da Zayn tace “yayi kyau zanci kaniyan ku
duka biyun” deep down abinda Farrah tayi yamata dadi sosai yau taiara tabbatarwa
Farrah nason yaronta Allah yabarsu tare yakawo zuri’a nagari.

Farrah tadade tsaye awajen sannan tajuya ahankali da kyar take tafiya batason
takirashi yazo yadauketa she wants to go to him dakanta, ahankali tafara hawa
stairs din tana dafa karfen duk hawa saitayi kuka ahaka da kyar takai sama, dakinta
datagani abude ya tabbatar mata da Zayn na cikin dakin hanyar dakin tayi ahankali
ta tsaya gaban dakin tana kallonshi yana zaune gaban study desk nata yakife kanshi
akan table din wajen ko kuka yake komeyakeyi oho jitayi ya bala’in bata tausayi
daga kafanta tayi tana dingishi tashiga cikin dakin harzuwa inda yake kanshi akife
tsaywwa tayi akanshi takai kusan 3min tana kallonshi kafin tamika hannunta ahankali
tadaura akan kafadarshi dagowa yayi yajuyoda sauri ganin Farrah idanunta sunyi ja
yasa baisan lokacin dayawani kalan rungumeta ba tsamtsam yasa kanshi akan cikinta
yafashe dawani kalan soft kuka, ajiyan zuciya tasauke ahankali takai hannayenta ta
kankame kanshi akan cikin nata itama gently hawaye ya gangaro dagakan idanunta,
fuskanshi nakan cikinta yace “I am so sooo sorry for hurting you, I don’t wanna
hurt you bansan ya akayi nai hurting naki ba, forgive me baby, i know I have a
long way to go but I promise you this Zayn will change for you and love you forever
please baby, I love you so so much” ahankali tace “I love you too Zayn, nagaji da
tsayuwa” dawani kalan sauri yasaketa yamike tsaye yakalleta da rinannun idanunshi
yace “I am sorry I hurt you again” girgizamai kai tayi tadanmai murmushi gently
yazo dab da ita yana kallonta da mayun idanunshi kafin ahankali yawani kalan
daukanta yasata acikin hannunshi ijiyan zuciya tasauke tana kallon idanunshi
ahankali yace “I will make sure I punish this dick daya miki this thing” murgudamai
baki tayi ahankali tace “kaman dagaske” Gyadamata kai yayi yace “I am serious
kinsan punishment din dazan mishi”? Girgizamai kai tayi tace “oh’oh” dan rolling
eyes nashi yayi yace “dudda the thing is dying to be entertaining that ur warm
gallery zanyi starving nashi harsai kin warke but promise me something” da sauri
tace “mene?” Ahankali kaman baiso yay magana yace “zaki dinga bani nono inasha
anytime nakeso kinga karnai 2 zero ko kin yarda”? Dan hararanshi tayi taredayin
murmushi kaman zaiyi kuka yace “say yes please” ahankali tace “yes yes nabaka ma”
dan rawa yayi yana rikeda ita yace “yessss those boobs belongs to me” murmushi tayi
tana kallon. Fuskanshi tace “kayi breakfast”? Sai yanzu yama tuna baici komiba
girgizamata kai yayi, murmushi tayi tace “ka ijiye ni kan gado get something and
eat” dasauri yace “yes Ma’am” sauketa yayi akan gado kaman Yar baby yawuce yafita
daga dakin tana bin waist nashi da kallo Zayn is so so so fine, yanada kyau gashi
dan gayu gashi dan gata.

THIS BOOK IS 500 DUK WACCE TAKARANTA BATARE DATA BIYABA BAN YAFEMATA BA❌❌
Don magana dani M shakur directly click on this link wa.me/+2347012181461
Save my number and tell me to save urs

Tayi nisa tana tunaninshi yashigo dakin dawani babban tray na abinci yace “Mami ta
aikomana da abinci” akunyace tace “batayi fushi ba” zuwa yayi gaban gadon yazauna
yace “Mami can never be angry with us” yay maganan yana ijiye tray yadagota
ahankali yasata ajikinshi kallon fuskanshi tayi dan kallonta yayi shima yace
“mamaki kike yanda nake sonki”? Murmushi tayi batace komiba rice yadebo a spoon
yace “haaaa” budemai baki tayi hakan yasa yasamata taci ahankali yadinga feeding
nata shima yanaci harsuka koshi yawuce yakai komi kitchen yadawo hawa gadon yayi
yakwanta ahankali gefenta tareda rike hannunta yace “insha”? Gyadamai kai tayi tace
“Uhm” bude mata rigan yayi ahankali taredajan white bra data saka akasa lumshe
idanunshi tayi ahankali yace “I want to suck and sleep” saka bakinshi yayi kan
nipples din ahankali yashigaja yana lumshe idanu yana sauke ijiyan zuciya, batasan
mesaba but jitayi yabata tausayi sosai gently takai hannunta ta tura cikin
gasjinshi tafara sosamai ahankali tace “sleep sleep sleep, sleep little Zayn” wani
kalan cute smile yasakin mata yabalain jin dadin wakan yashiga shan nonon dasauri
yana wasa da dayan yana lumshe idanu sabida yanda take wasamai da kai tana kiranshi
little Zayn ko cikakken 10min bai daukaba bacci yay awon gaba dashi.
THIS BOOK IS 500 DUK WACCE TAKARANTA BATARE DATA BIYABA BAN YAFEMATA BA❌❌

9️⃣ 0️⃣
9️⃣0️⃣

Don chatting dina up you can click on this link directly


wa.me/+2347012181461

Bayan 7days.
Adaddafe Zayn yabar Farrah tai 7days baimata komiba shima sabida yakoma aiki
dazasuyi tafiya but batasan meyasa dakanshi yadaga tafiyan.

Yauma kaman kullum dayake yau Friday yaje aiki gyara gidan tayi tsaf dababu datti
takunna turare tawuce kitchen danso take tana Zayn abinci, wani kalan so takema
Zayn dabata taba sanin zatasoshi ba bini bini takirashi da wayanta daya samata SIM
card dakomi, curry soup yacemata yakeso da white veggies rice hakan yasa tashiga
dafamai tanayi tana murmushi kusan 2hrs tayi a kitchen din sannan tafito tajera
komi a dinning sama takoma bayi tashiga tayi wanka sannan tafito wani riga da jean
tasaka dasuka mata bala’in kyau ta feffesa kanta da turare sannan tazauna gaban
mirror tadauki wayanta ganin bataga miss call nashi ba dan kusan duk every every
hour yake kiranta yasa taturo baki tace “shine baka kirani b……” kafin takarashe
maganan saiga kiranshi dawani kalan sauri tadauka takara a kunnenta tana murmushi
maidan sauti tama kasa magana ahankali yace “nima I miss you this is 1hr 34min
banji muryanki ba, I love you Farrah” wani kalan ijiyan zuciya tasauke tanajin wani
azababben sonshi Zayn ya iya soyayya kaman zai haukatata da so, ganin yanda tama
kasa magana yace “I have a suprise for you” ware idanu tayi dasauri tace “mene
Sugar”? Dan murmushi yayi yanason yanda tafara kiranshi da sugar this days kuma
just like that on her own tafara kiranshi da sun nan, murya chan kasa yace “just
get ready nakusan karasowa gida yanzu” dasauri ta gyadamai kai tace “tom” ijiye
wayan tayi ta tashi tashiga closet wani black abaya tadauko designers tasaka sannan
tai rolling gyalenshi kaganta zaka dauka balarabiya ce tazura wani flat slippers na
zara sannan tafito daidai nan taji an danna door bell wani kalan dadi taji kaman
tayi shekara bata ganshi ba dawani kalan gudu tafita tana rikeda wayanta tasauka
kasa tana zuwa tabude kofan batai watawataba kaman wata yar yarinya tai wani uban
tsalle tafada jikinshi tace “Oyoyoooo” dan rolling eyes nashi yayi yana murmushi
yace “haka kikai missing dina” dago kanta tayi daga kirjinshi ta gyadamai kai tace
“Uhm kadade fa” tana jikinshi yashigo da ita cikin falon tareda maida kofan yarufe
yace “to saukan mini daga jikina” a shagwabe ta makemai kafada tana kara rirrikeshi
tace “ooh’ohhhh” yanda tamai da idanu da baki ashagwaben har tsakiyan brain nashi
yaji da sauri ya lumshe idanu tareda fuzar da ijiyan zuciya yanda taga yayi yasa
tace “menene bakada lafiya ne”? Girgixamata kai yayi ahankali yace “I want sex”
wani kalan faduwa gabanta yayi yanda baimata komi this days ba yasa tabala’in sakin
jiki dashi kokarin sauka tafarayi daga jikinshi sakinta yayi ahankali yace “lemme
change na sauko mutafi” yay maganan yana wuceta ahankali yay sama zama tayi
ahankali kan kujera ita she loves everything about this marraige tanason yanda ko
yaushe suke tare, tanason yanda kullum da nononta abakinshi yake iya bacci tanason
yanda suke wasa suke soyayya the only thing dabataso is the sex cus is extremely
painful kuma idan yanayi yanadawo mata kaman ba Zayn ba kaman baisanta ba baijin
bari, baijin roko, baijin kukanta, gashi baya gamawa da wuri saiyafi awanni gashi
dankarere…..”let’s go” kaman daga sama taji magananshi akanta, dago kanta tayi
takalleshi yasanya wani farin yadi dayamai kyau anytime Zayn yasaka traditional
clothes yana mata kyau sosai kaman ba shiba saiyay looking full and traditional yay
looking responsible kaman wani babba chan.
Hararanta yayi yace “Mekike kallona”? Murmushi tayi ahankali tace “kayi kyau sosai”
murmushi yamata yakama hannunta suka fice saida yabude mata mota tashiga ta zauna
yarufe sannan shima yazagaya yashiga ya zauna yatada motan suka fita daga gidan.

Saida sukahau kan titi tace “Ya Zayn ina zamu” “wajen Mamin ki” wani kalan murmushi
tayi bakaramin dadi taji ba, waka yakunna yanabi yana tuki tsayawa tayi tana
kallonshi Zayn is super cute wlh she’s lucky da a guy like Zayn yake sonta haryama
aureta men like Zayn sune certified womanizers na duniya da heart players cus
yanada everything da ake bukata for the job and more ma.

Saida suka kai gidan motoci tagani harda na wanda ba gidansu ba saukowa sukayi yay
murmushi hannunta yakama suka wuce ahankali yabude kofar flat din Mami yashiga ciki
yana rikeda hannunta mutane suka gani a falon, Dad, Mami, Uncle da Matanshi, sai
Shafa, sai Miemie, da Ya Habeeb, sai wata babbar mace datake nan kaman Mami Farrah
na ganinta taga kamanninta da Miemie hakan ya tabbatar mata da Mamansu Miemie ne
saikuma wani magidancin mutum very handsome Man da alamu zaiyi sa’onni da Dad yana
zaune kusada Mamansu Miemie tunda tashigo yake kallonta kusan yamafi kowa kallonta
afalon nan batasan mesaba kawai jitayi gabanta yafadi, Mami ne ta katse shirun tace
“baraku karaso ciki ba dagake har mijin naki kun tsaya kuna kallon mutane” dan
murmushi Farrah tayi takaraso cikin dakin akunyace takalli Maman su Miemie tace
“ina yini” takalli Baban tace “ina yini” sannan tai wajen Mami dasauri tazauna
akasa wajen kafanta tana rikemata kafa kanta akasa tace “ina yini Dad, Mami good
afternoon, Ya Habeeb ina yini” sannan tasauke kanta akasa dan hakanan she’s feeling
restless batasan mesaba.

Gaida kowa shima Zayn yayi as usual yawuce direct wajen Babanshi ya zauna kusadashi
dan murmushi Dad yayi yashafa kanshi sannan yakalli jama’an falon yay gyaran murya
tareda bude taro da addu’a anatse yace “Farrah” dago kanta tayi da sauri takalleshi
tama kasa amsawa Dad yay murmushi yace “Zayn always tell me the greatest gift
dayakeso yabaki in this world is yanemo miki mahaifinki dudda bamuda a single clue
on how to find him ko look for him, bamusan sunanshi ba, bakisan sunanshi ba
bakisan komi nashi ba” Dad yay shiru, anatse yace “Rannan dakuka tare agidanku
Miemie tazo gidan nan with both of her parents na musu iso na musamman afalo Mamin
ki, dasuka shigo I noticed yanda mahaifinta yamike tsaye yadauke calendar danasa
abuga na aurenku yana kallonki wanda hakan yasa not just us har iyalanshi was
asking him what was wrong he couldn’t answer us yasamu heart attack at a spot Mami
had to intervene aka wuce dashi asibiti, the next day ne yafarfado yace wai he
wants to see you koma ke wacece dan you look exactly like matarshi I was like
yanada wata mata ne yace eh but he can’t find her, yasan you are not matanshi dan
you look way too young but still he would want to see you, I called up Zayn yazo
Hospital din, after series of question na ina Matar tashi take yace yahadu da
mahaifiyarki a birnin Adamawa lokacin yazoyin 9month wani program kan anesthesia,
mahaifiyarki na saida fura da nono, love happened he was so so inlove with
mahaifiyar ki, he asked her about family ta tacemai batada kowa sai yayanta uwa
daya Uba daya yana kauye shiya korota birni wai yagaji da ciyarda ita taje tanemi
sana’a dan shima baida ko sisi matarshi ke ciyardashi hakan yasa ta tsani Yayanta
tace bashi ba ita shiba dan uwanshi bane, he loved mom naki so much yanason ya
aureta ya killaceta amatsayin matarshi dudda yaso yaga yayan nata tace ita bata
bashi hakan yasa yabi abinda takeso sukaje masallaci aka daura musu aure yakama
mata gida Dan lokacin baida wani kudin kirki kuma bai boyemata cewa yanada wata
matarba da dansu daya Habeeb amman tana katsina chan garinsu ahaka suka zauna tare
tadaina tallan harya gama program nashi cikin sa’a saudiyya tadaukesu akace zasu
tafi cikin one week bayan sunyi settling zasu dawo yabata enough money yamata
alkawarin dazaran yafara aiki aka biyashi yatara kudi zai dawo yadauketa aka yatafi
baisamu yadawo Nigeria ba sai bayan 1good year, na manta nafada miki alokacin daya
barta shibaisan ko tanada ciki kobata dashi ba, daya dawo kafin yamaje katsina
Adamawa yafara zuwa yace mahaukacine kawai baizama ba wajen neman mahaifiyar ki,
makota suncemai tanada ciki cikinta ya tsufa sosai amman batada lafiya duka
kudadenta sun kare gashi batada kowa hakan yasa tatafi garinsu babu wanda yasan
garinsu, yadauki watanni yana neman mahaifiyarki amman babu ita babu labarinta
ahaka yatafi, duk bayan yagama bamu labarin nan bamu nunamishi munsan komi ba dan
munaso mufara gasgatawa, Zayn wants to confirm dan yasan yanda kike son kisan
mahaifinki hakan yasa Mami tasa aka deba sample nashi, yawu da gashi, kema yaje
gida yasamo naki yawun da gashi yakawo asibiti akai running DNA 🧬 test, bayan kwana
biyu amma sallameshi DNA yanuna cewa mahaifinki ne, Farrah” Dad yakirata ahankali
takasa amsawa takasa dago kanta, ahankali yace “raise up ur head” dago kanta Farrah
tai ahankali idanunta sun cika da kwalla sosai takalli Dad, da yatsa Dad yamata
pointing mahaifin su Miemie yace “look at your biological father Farrah” ahankali
Farrah tajuyoda idanunta takalleshi kaman yanda yake kallonta idanunshi sunyi jajir
shima, tasowa yayi ahankali yataho har agabanta yana kallonta kaman yanda take
kallonshi, kneeling agabanta yayi yana wani kalan kallonta kaman yanda take
kallonshi tama kasa tantance what exactly she’s feeling all she sees a idanunshi
shine he really loves her Mom kaman yanda Maman ta ke sonshi, and he looked for her
kawai kaddaran su ne, rabon za’a haifeta da Yar uwanta yasa sukai aure, ahankali
hannunshi har rawa yake yakai kan fuskan Farrah yay cupping face nata hawaye suka
gangaromai cikin wata kalan murya mai rauni yace “you look exactly just like your
Mom” wani kalan fashewa da kuka Farrah tayi tafada jikinshi takankameshi tana kuka
mai shesheka cikin kuka tace “Baba ina kaje where did you go kabarmu muka taso babu
kai, did you know how many times nake kallon wasu yara nace inama nima zanga
Babana, where have you been, where? Why did you have to disappear Mamana tarasu,
Yar uwata tarasu, the trauma yasa nai girma as kurma I had no one banda Shafa kafin
nazo nasami su Dad, Mami the best parents in the whole world that gave me the best
husband, you are the reason why I feel so connected to Miemie and Ya Habeeb, why
did you disappear kasan lokata nawa yasa yearning for my father, Babaaaaa” tawani
fashe da kuka mai tsuma zuciya dayasa kowa a falon yahau goge hawaye Miemie da
Shafa sosai sukahau kuka suna barinma Shafa datasan kalan rayuwan da Farrah tayi,
Habeeb da Zayn idanunsu sukai ja, Maman su Miemie kuka tahauyi dan har ita saida
tabiyo mijin nata sukazo Adamawa neman matarshi Dan yafada mata, she can’t imagine
Miemie ta tayi irin kalan rayuwan bakin wahalan da Farrah tayi dan anbasu labarin
komi, d’a nakowa ne kuma zata nunama Farrah cewa yanzu ma Allah yakara kara mata
wata mahaifiyar banda Mami, Mami ma hawaye tadinga sharewa, Dad ma share hawaye
yayi, Farrah tai kuka tai kuka tai kuka ajikin mahaifinta saida yaji muryanta
harwani shidewa yake sannan yadago ta hannayenshi biyu yahade yana kallonta yace
“kiyafeni Farrah ina raye kikasha duk wahalhalun nan aka kashe miki twin sister,
you grew up acikin kangin rayuwa and hardship how can I make up for all this thing
I am a terrible father, I am a disgrace to fatherh……” rufemai baki tayi tana
girgizamai kai saikawai tasake fashewa da kuka tace “I am happy for the first time
naga mahaifina wanan kadai is a blessing nima ina Babana yanzu, Farrah nada Baba,
Farrah nada Baba, inada Babana” tashiga maganan in alow heart breaking tone dayasa
Baban yafashe da kuka sosai zuciyanshi namai wani kalan ciwo itama Farrah na kuka
hawaye Zayn yashare dasauri yakalli Dad yace “Dad please my wife should stop crying
zuciyana aches” gyadamai kai Dad yayi dasauri yakallesu tareda gyaran murya.

9️⃣ 1️⃣
9️⃣1️⃣

THIS BOOK IS 500 DUK WACCE TAKARANTA BATARE DATA BIYABA BAN YAFEMATA BA❌❌
Don magana dani M shakur directly click on this link wa.me/+2347012181461
Save my number and tell me to save urs.

Anatse Dad yace “kukan ya isa haka tunda ba mutuwa akayi ba jibi yanda family na
kowa yay suku suku Oya ya isa haka Miemie come to me” tashi tayi da sauri taje
wajen Dad yarugumeta sannan yadagota tareda sharemata hawaye kallon Abban ta tayi
dake sharema Farrah hawaye tace “Farrah nima kinga inada Daddy guda biyu” dariya
akai afalon Dad yakalli Farrah da Abba yace “dan Allah ya isa haka nan, is time to
forget the past, Allah yahadaku is because yanason adaura sabon relationship ne dan
haka kowa yadaina kuka rather handala yakamata muyi mugodewa ubangijin talikai,
Allah yahadaka da diyarka ku dauketa kutafi da ita taje tamuku kwana biyu kafin
tadawo gidan mijinta” dasauri Abba yakalli Dad bakaramin dadin maganan yaji ba
amman yace “ayi haka Alhaji, mijinta fa sabbin aure ne” yay maganan yana kallon
Zayn dake kallansu, harga Allah, ko Allah yasan baison Farrah tai nisa dashi but he
just have to do this for her yadanne zuciyanshi anatse yace “kutafi da ita Abba
babu komi” wani kalan murmushi Dad yayi yaronshi yazama responsible yaro yanzu not
that selfish Zayn again, murmushi Dad yayi yace “nasan zai barta ai” anatse Abba
yace “nagode Zayn, feel free kazo gidanmu anytime u are always welcome our house is
yours and the doors are always open okay” gyadamai kai Zayn yayi ahankali yana
murmushi, Dad yace “toku tashi kutafi” cikeda barkwanci yasan yanzu suna bukatan
alone time suje suyi agidansu Uba yaga diyarshi diya taga mahaifinta for the first
time tunda take aduniya, mikewa tashi aka yiyyi, Abba yadaga Farrah ahankali ta
tashi, duka aka rakosu waje har wajen mota Zayn yana tsaye yana kallonta tashiga
mota he wanted takalleshi kosau dayane amman bata kalleshi ba haka suka wuce
sukabar gidan yadade tsaye awajen Dad yakama hannunshi yace “common just yan
kwanaki biyu zatayi tadawo ba anrabaka da ita bane” kaman zaiyi kuka yace “Dad by
kwanaki biyu how many days exactly muke magana”? Ahankali Dad yana kallonshi yace
“a week or two” Mami dake kallonsu tanajin maganan dasuke ta watsa musu harara
dukansu biyun tace “Allah sa suriketa har wata daya” wani kalan zaro idanu Zayn
yayi Dad yanuna Mami da yatsa yace “kin fara ko Maryam” hararanshi tayi tace “hakan
shine daidai da marakunyan yaron nan naka” tai maganan tana wucewa abinta Dad
yakalli Zayn dayay kaman zai fashe da kuka yace “don’t worry nasan higest bazata
wuce a week ba muje ciki kaji” binshi ciki Zayn yayi hakanan yaji duk bayajin dadin
komi, wayanshi yaciro yana jiran takirashi amman shiru har aka kira magrib suka
fita zuwa mosque.

Suna fitowa daga mosque yacema Dad yawuce gida kaman Dad yacemai ya kwana anan
amman ya barshi gida yawuce dinning yaje yaci abincin data dafamai bakaramin dadi
abincin yayi ba saida yaci yakoshi tass sannan yafito yatafi masallaci sallan
isha’i yadawo gida sama yawuce sai yana ganin kaman zata fito dagudu tarungumeshi,
dakinshi yashiga wanka yayo yafito yashirya cikin pajamas sannan yadawo yazauna
bakin gado yadauki wayanshi yaduba bata kirashi ba daman yabari ne tadanyi settling
down takirashi ganin bata kiraba yasa yay dialing number ta amman har wayan ya
katse bata dauka ba, dan ijiyan zuciya yasauke yasake kiranta shima still shiru
bata daukaba ijiye wayan yayi ahankali ya kwanta abakin gadon tareda rungume
hannayenshi akirji yadawo kaman wani abin tausayi lumshe idanu yayi kawai tunaninta
yake gabaki daya sabida tana tareda family nata is that why ta manta dashi but ai
tasan yakamata takirashi she knows he will be thinking about her right.

Yana nan zaune shiru shiru gashi yakasa bacci har 1 nadare bata kirashi ba, tsaki
yayi yatashi zaune yadauki ruwa yasha yasake daukan wayan yaduba babu call nata
sake kwanciya yayi ganin yakasa bacci yasa yatashi yadauki wayanda car key yafito
bayan yakashe komi na gidan yawuce gidansu, kashe motan yayi yafito yawuce side din
Mami yashiga kwanciya kawai yayi abinshi adigon kujeran falon ko 2min bai karaba
bacci yay awon gaba dashi.

As usual bayan Mami tai sallan asuba tasauko falo ganin Zayn kan kujera yana bacci
abin bakaramin mamaki da tausayi yabata ba, tasan yakasa bacci agidanshi ne yadawo
nan tsakar dare, karasawa tayi gaban kujeran ta bubbuga shi tace “tashi kaje kai
salla” tashi ahankali yayi zaune wayanshi yadauka da sauri yaduba ganin still babu
miss call nata yasa ya jefarda wayan kan kujera yamike bayin falon yashiga yadauro
alwala yafito yafita zuwa mosque.

Wajajen 9 suka shigo gidan tareda Dad gym nashi yawuce yay workout bayan yagama
yaje sude nashi yay wanka ya shirya cikin 3quatee da karamin Riga sannan yadawo
falon Mami Mami an zaune itada Shafa suna hira gaidashi Shafa tayi ya amsa yana
zama yadauki wayanshi dake falon yaduba babu call nata hakan yasa yasake kira good
2miss calls yamata still bata dauka ba ana ukun ne tadauka cikeda murna tace “Ya
Zayn zamu fita nida Babana I will call you ba……” bama takarasa gayamai maganan ba
ta katse wayan jiyayi ranshi ya masifan baci, tashi yayi daga kan kujeran Mami tace
“breakfast fa” akufule yace “bazanci ba” yawuce yafita daga dakin yatafi side nashi
gashi yau asabar ba aiki dako office saiyaje dan ya manta da ita kuma baida wajen
zuwa d only wajen zuwan daya sani is club ko bar yanzu dukya dena, gashi
yadainashan taba da shisha balle yasha ya manta da ita gashi Dad yafita, haka
yawuni agidan nan har dare Farrah bata kirashi back ba, kasa hakura yayi wuraren 10
yadawo daga masallaci yakirata 5miss calls yabata still bata daukaba ijiye wayan
yayi ohh no no ranshi ya mugun mugun bacci cillar da wayan yayi yace “I will never
call you again” da bakinciki yay bacci.

Washe gari da safe bayan yadawo daga mosque yakasa hakura yakira but still bata
daukaba ganin zuciyanshi zata buga yasa yawuce flat na Mami tana zaune a dinning
ahankali yace “good morning Mami” kafinma ta amsa yace “Mami give me Miemie’s
number” wayanta tamikamai tace “kaduba I save it as Miemie” ciro number yayi ya
kwashe sannan yajuya zai fita kaman daga sama Mami tace “is not like she doesn’t
have your time kota manta dakai, Farrah just meet her father for the first time in
her life, Zayn kacika bakin fitina dan Allah kadagama yarinyarvnan kafa kasarara
mata kabarta ta more mahaifinta batare datai tunanin kowa ba, kai kasan yanda kake
more naka mahaifin, please let that girl be, idan ta more mahaifinta takoshi
dakanta zata sami time takiraka tama kiramu gabaki daya, menene ma abin damuwa haka
naga matarka ne still gidanka zata dawo, let her be mana kai wani irin fitinannen
miji ne wai Zayn” Mami tai maganan tana daga murya fuuuu Zayn yafice daga dakin
flat nashi yawuce yazauna kan kujera tareda dialing number Miemie, ringing one two
tadauka tace “Hello” ahankali Zayn yace “Hey is Zayn, I wanna talk to Farrah”
dariya Miemie ta gimtse tace “ni barakayi magana dani ba brother Inlaw” dan kunya
yaji ahankali yace “how you? Give her the phone please” tabe baki tayi tace “kai Ya
Zayn haka kakeson Farrah bamatani kake ba, Fairy” yaji tana kwalama Farrah kira
sannan tace “gatanan” karban wayan Farrah tayi yaji tana cewa waye kike bani waya
Miemie, wani kalan ijiyan zuciya yasauke jin muryanta ahankali tace “Hello” fushin
dayakeyine yatasomai yace “how many calls dina kikagani awayanki”? Batasan mesaba
ita yanzu wani karfi takeji dabata tanajin kalanshi da ba, gani take yanzu yanda
itama keda baba zata iya musgunawa kowa bawai batason magana dashi bane kawai she
just wanna be with Baba all time, everytime hakan yasa tai shiru takasa magana,
kulewa Zayn yayi yace “okay ina miki magana kinmini shiru ko Farrah, fine kidawo
gida yau yau din nan nagayamiki” wani kalan zaro idanu tayi cikin wannan zakakkar
muryan nata tace “ai Baba baice nadawo ba” cikin zafi Zayn yace “ni mijinki nace
ki……..” “na’am Babaaa” yaji ta amsa kiran Baba kit takatse wayan dasauri Zayn
yacire wayan daga kunnenshi jiyayi harwani duhu duhu yake gani tsabagen jarababben
jaraban masifa.

GGM tsakani ga Allah abinda Farrah kema Zayn yadace???

9️⃣ 2️⃣
9️⃣2️⃣

Yadade baiji tabata mai rai kaman yanda tabata mai ranshi yanzu ba ijiye wayan yayi
yatashii fuuuu yashiga closet dinshi ya chanza kaya zuwa sport wears yafita to his
gym wani kalan mugun work out yayi sabida ranshi abace yake bakinciki yamai yawa
gashi he needs her badly a bala’in bukace yake banawasa ba da kyar yama kanshi fada
yakashe machine din bayan kusan 3hrs sannan yafito Dad da Uncle yagani a compound
tsabagen yanda ranshi yake abace ko kulasu baiyiba yawuce flat nashi fuuuu Dad
nabinshi da kallo lurada yayi ranshi abace ne Dad ko baa fadamai ba yasan bacin dan
has to do with Farrah sabida batanan tana gidansu yasan halin danshi Sarai aka
biyeta Zayn ko nan da chan bazaibar Farrah ta tafi ba.

Wasa wasa yau 5days rabonshi da Farrah babu abinda yafi batamai rai yanda koya
kirata bata dauka karshema takashe wayan gabaki dayane tass yay kokarin yadaina
tunanin ta ganin bazai iyaba yasa yace zai maganinta yau zai nuna mata wayeshi, he
will make sure she beg and plead for mercy for wannan matawan dashi datayi, kuma
not just her father’s house ko’ina take aduniyan nan idan yanaso yaganta saiya
ganta and he will show her duk inda tashiga she longs to Zayn.
***********

GIDANSU MIEMIE
Farrah har rasa gane wayafi sonta take tsakanin Mommy su MIEMIE da Mami, wani kalan
kulada ita Momy takeyi kullum tana bata magunguna daban daban da farfesu tanasha na
kayan mata, Ya Habeeb da Miemie yanda sukeji da ita yay doubling nada, Babanta kuwa
ranshi ne kawai bai bata ba Farrah bata tabajin farinciki datakeji ayanzu ba sabida
wanna yazo mata ne tareda cikan burinta.

Zaune take cikin falon Ya Habeeb itada Miemie yana basu labarin yanda tunda yaga
Shafa yake mafarkinta gabaki dayan attention na Farrah nakan maganan bakaramin
farinciki tayiba dataji son Shafa Ya Habeeb yakeyi ba, sallama akayi tareda
knocking kofar falonshi hakan yasa Habeeb yakalli kofan yace “come in” duk suka
juyo suna jira suga waye zai shigo dakin, yar aikinsu ce tashigo cikeda girmamawa
tace “Baba yace kuzo falo anyi bako” hakanan Farrah jitayi gabanta yafadi, kallonsu
Ya Habeeb yayi yace “let’s go” tashi duk sukayi itama ta tashi ahankali bataso
hiran ya katse ba suka fito falon suka shiga da sallaman su ido da ido tayi da Zayn
dake zaune a kan lallausan carpet na falon yana sanye dawani sky blue shadda mai
bala’in kyau ancika gabanshi da kayan kwalama idanunshi kyam akanta yana mata wani
kalan dan iskan mayen kallo da saida daga Habeeb har Miemie suka lura dawani kalan
sauri Miemie takarasa wajenshi tace “hello brother Inlaw” wani mugun kallo Momy
dake zaune kusada Abba tamata tace “baki iya yaya bako” zatai magana Ya Habeeb
yakaraso yamikamai hannu amsa Zayn yayi taredamai murmushi, Abba yakalli Farrah
data sauke kanta akasa tana tsaye wajen kofan yace “come and greet your husband
Mamana” gyadama Abba kai tayi sannan takaraso cikin falon dan dab da Zayn tazo
kusada Miemie dake zaune kusadashi ta zauna ahankali tace “ina yini” batare daya
kalleta ba yace “how you”? Mikewa Zayn yayi yakalli Abba da Mommy anatse yace “Dad
bari natafi daman nazo naduba kune” dasauri Dad yace “haba Zayn shine tun yanzu
zaka tafi is just 9:30 duka duka fa” kafinma yay magana Momy tace “nidai wannan
zuwa Zayn bani akamawa ba” dasauri Miemie tace “Ya Zayn please stay a bit longer”
Ya Habeeb yace “yes common Bro” dan murmushi yayi akunyace yace “zan dawo in sha
Allah, akwai wani aiki dazan taya Dad yine this night” gyadamai kai Abba yayi yace
“shikenan to Zayn angode Allah yay Albarka” yakalli Farrah dakanta ke kasa yace
“tashi kima mijinki rakiya kimishi godiya yayo mana hidima” murmushi Zayn yayi yace
“saida safen ku” ”saida safe” suka amsashi ko inda Farrah take bai kalla ba yawuce
yafita Farrah kanta na kasa takasa tashi, Momy tace “tashi Miemie tarakaki daki
kidan shafa turare kije ki gaisa da mijinki” kaman jira Miemie take mikewa tsaye
tayi takama hannun Farrah tace “muje kinji sauri yake” babu yanda ta iya binta
Farrah tayi zuwa daki zaunar da ita Miemie tayi tadauko mata wani dogon Riga pink
mai kyau ba yanda Farrah ta iya tasaka sannan tamata wankan some soft turaruka
black gyale tabata karba Farrah tayi ahankali tayafa gabanta har faduwa yake
batasan mezatace mai ba ita kanta tasan tamai laifi, “Farrah Miemie wai kunsan Zayn
na tsaye awaje kuwa” dasauri Miemie taja hannunta tace “muje Momy nakiranmu” fitowa
sukayi har gaban kofa Miemie tarakata sannan takoma falo wajen su Abba da Momy da
Ya Habeeb dake hira abinsu.

Ahankali tabude kofa tafita ga mamakinta Zayn na tsaye gaban wani mad jeep na Benz
dayazoda ita ya jingina da jikin motan ya rungume hannayenshi akirji idanunshi kyam
akanta, ganinta yasa yabude bayan motan ya shiga yabar kofan abude alamun yana
jiranta tazo takuma shigo, gabanta nafaduwa tafara tafiya ahankali kaman bataso
zuwa wajen motan tsayawa agaban kofan motan bayan daya bude tayi tadan lekashi
cikin motan duhu sai hasken wayanshi dayake daddannawa, ahankali gabanta nafaduwa
tashigo cikin motan tazauna tareda juyawa taja kofan motan tarufe kafin tajuyo
kawai taji yadanna lock yawani kalan fizgota azabure tajuyo takalleshi bata
ganinshi sabida duhu but hakan bai hanata ganin kwayan idanunshi ba lips dinta
rawa sukashiga yi zatai magana kawai batasan ina ya danna a motanba kifewa kujerun
gaban motan sukayi sannan yawani kalan juyarda ita tareda murdemata hannun riga
yana dage riganta sama yakai hannunshi kan pant nata jikake kiiiiiit ya barka awani
zabure tace “Zy………” kasa karasa maganan tayi sabida wani kalan janta dayayi
yazaunar da ita dabas akan erected dick dinshi.

9️⃣ 3️⃣
9️⃣3️⃣

Wani kalan azaban zafi ne ya ratsa tundaga yatssunta na kafa har zuwa kanta dayasa
jijiyoyin kanta suka wani fito jin kan erected dick din Zayn yashiga bakin vijay
nata kadan, wani kalan karkacewa tayi sabida karya shiga da kyau sabida yanda taji
kaman yasaka scissors ya yankata cikin wani kalan murya dake rawa sosai yana nuna
zafin datakeji tace “Ya Zayn what are you doing to me acikin mota idan aka ganmu fa
mai gadi na nan fa” wani kalan dagota yayi azuciye cikin wata kalan kakkausan murya
yace “I don’t f**king care” ganin da gaske sake turamata wanan katon abin nashi
zaiyi yasa tashiga kokarin kwace kanta tace “why will you sex me anan acikin mota”?
cikin fushi yace “why will you neglect me”? Yay maganan yana wani kalan kwantarda
ita akan kujeran gaba daya kife shi yadan mike bayanshi na taba saman motan yashiga
budemata kafafu da kyau azuciye yace “wlh zan babbarke kayan jikin nan naki screw
the hell out of this p*ssy naitafiyata kekikasan yanda zakiyi”? Ganin dagaske Zayn
yake cinta zaiyi amotan nan yasa taji gabanta nafaduwa sosai tayaya zata kalli duka
mutanen gidan nan eh? Dasauri tace “Ya Zayn zan koma gida to amman dan Allah kada
kamin komi agidan na……..” wani kalan burmamata katon dick dinnan yayi atsiyace dan
tura kanshi yayi duka ciki tatas wani kalan bude baki Farrah tayi zata kwala ihun
azaba takai hannayenta biyun duka tadanne bakinta idan tace Zayn yabula mata
mahaifa batai karyaba har awuya wuyanta takejin dick din ga azaban zafi datakeji
batasan sanda tafashe da kuka sosai ba hannayen ta kan bakinta tarufesu dashi.

Zayn dayajishi yashige gabaki dayanshi ciki jiyayi kaman an saka sukundireba anfara
kwance notikan kanshi an ijiyesu akasa kwakwalwanshi ya kwance gabaki daya tasss,
kawai tsayawa yayi ahaka cinyoyinshi da hannayenshi narawa sabida yanda walls dinta
just wrapped his monstrous dick kaman yanda shawarma wrap ke wrapping sassauge wani
zaki zaki zafi zafi na fizganshi dayasa yawani kulle idanunshi danyaga ma fita daga
hayyacinshi yace “I love this motherf**king hot pussy, Baby this your p*ssy is
urrrrghhhh I am high” yay maganan yakai hannayenshi dake rawa sosai yawani kalan
dagemata kafafuwa datake wunwuntsulawa ya kwantar dasu saman cikinta yahade kafafun
ya wannesu da goshinta hakan yadagomai vijay din sosai, zaro dick din yayi waje
cikin wani kalan magagin voice kaman wanda yay shaye shaye yace “buckle up baby is
gonna be a very very longgggg dirty ride” yay maganan yakai hannunshi dat is free
dan dayan ya danne kafafunta dashi akan fuskanta yawani ja wandonshi da gajeren
wandonshi kasa sannan yakama joystick din dahar wani kalan nishi yake yawani danna
matashi cikin vijay nata dayasa Farrah takara danne bakinta tareda kwala ihu,
position din dayamata yasa har cikin mahaifanta takejinshi daga waje wajen bala’in
zafi takeji idan yakai ciki kuma jitake kaman zata mutu.

“Ahhhhhhh, ummmmmm, Mmmmmm, Mamiii, Paaaapppaaa I love love sex, I love this gurl,
she has the sweeetes……..wayyyoooo Farrah tell me what you want nabaki” ko kadan
baisan meyake cewaba fat fat fat fat wasu kalan mad mad and fast fast strokes
yakama Farrah kaman zai bulata, ita kanta tun tana gane meke faruwa takasa kuka
take sosai bana wasaba har fitsari tayi dabatasan na meba dan ita bata bama
fitsarin permission naya fitoba sabida yanda takejinta amahaifanta, ya danne mata
kafafu afuska kaman yanaso ya maidata kuturwa wani kalan lafiyayyun ramming yake
mata side side middle middle up up, babu kalan kukan dabatayiba amman ina karan
yanda yake fucking nata ma yafi karan kukanta karfi inda ace wani zai fito compound
dinnan babu abinda zai hanasu ganin yanda motan ke motsi.

Jin zata mutu kusan 2hrs kenan wani kalan fast crazy sex yake mata yaki kawowa yasa
da duka ta kabar da hannunshi tasauke kafafunta dahar sunyi tsami kasa dagowa tayi
da kyar tana kuka bai hanata ba amman baidena bugawa ba, hannunta har rawa suke
takaisu saitin fuskanshi ta shafa tareda kai fuskanta saitin nashi cikin tone na
kuka sosai tace “Ya Zayn can you hear me dan Allah kayakuri za’a kamamu” ko kadan
bayajin metake cewa but jinta this close yasa yakai hannunshi saman kirjinta kaman
jaririn dake neman nono haka yashigayi nono kawai yake nema ya jefa bakinshi jan
wuyan riganta yayi kasa tareda jan bra shima kasa yazare fuskanshi daga nata kawai
yawani kalan daukanta ya kwantarda ita kan kujeran bayan dudda wajen yamai kadan
hakan ya kwanta akanta yana maida dick nashi cikin vijay nata sannan ya fizge boobs
din to his mouth sai yanzu yajishi yakara zama daidai Zayn is just eating her
mercilessly da ace iyacin mutum na earning ma mutum wani babban position da Zayn
yadawo president he live for sex he love sex and he can do anything sabida yasamu
yay sex, Farrah taga abinda yafi karfinta datasan abinda zai mata ya hukuntata
kenan da wlh bamata biyo Baba ba gwara ta zauna da Zayn din tana zuwa gaida Baba da
wannan abun kunyan dayake mata da babu yanda zatayi imagine tana gidan mahaifinta
tsabagen yanda Zayn yake tantiri yabiyota har nan sanan yakama musu diya atsakar
gida acikin mota ya danne yana ci kaman yana cikin bedroom nashi baidama tsoro ita
duk kalan azaban datakeji takasa ihu kada akamasu shiko gurnanin shi yake Allah ya
wadaran miji Dan duniya wlh bazata kara irin kuskuren nan ba, dan yau idanunta ya
raina fata.

Zai wajajen 12:30 nadare Zayn ya barta harwani ijiyan zuciya yake saukewa bayan yay
fasha fasha ya kawo aciki still yabata mata cinyoyi, tashi yayi ahankali yazauna
yay unlocking motar babu ko kunya batare daya kalleta ba yace “leave my car I wanna
go home is 12:30AM” yay maganan yana kallon agogon hannunshi, wani kalan kallo
Farrah dake kwance akan kujeran helplessly tamai dogon riganta gabaki daya yanakan
ciki dan kirjinta abude cinyoyinta har zuwa abdomen abude, wato he don’t even care
wani abu taji yazo mata wuya cikin fushi tace “wlh banine zaka maida mara kunya
irinka ba kazo har gidanmu tun wuraren 9 kanamin yanda kaga dama yanzu kusan dayan
dare kace nawuce natafi bazani ba katafi dani gidanmu” bakaramin dadin maganan ta
yaji ba amman yadake yace “I give you 2 min kibarmin mota inba hakaba I will carry
you muje har falon gidanku and I will do fuck u awajen har gari yawaye dan I am not
comfortable amotan nan bancicciki yanda nakeso ba” wani yarrrrr taji tamai wani
mugun kallo tana daga kwancen tun wuraren 9 yana kanta amman still cewa yake
baicita da kyau ba sanin zai iya kaita falo yamatan yasa da kyar ta tashi zaune
tana Jan riganta sama da kyau da saukar da rigan kasa zata juya tafita yace “take
ur panties with u” pant din daya barka yake saman sit na direba dake kife tasa
hannu tadauka ahankali tajuya zata bude kofa anatse yace “get your ass back to my
house tommorow inba hakaba Zayn will be coming to gidan Baba kullum yanacin Yar
baba agidan Baba” bude kofan tayi da sauri tafita jiri taji yadebeta dasauri tadafa
motan sannan ahankali tafara tafiya riganta dukya dukunkune yabaci tana tafiya tana
dingishi ahankali wani kalan lashe baki Zayn dake kallonta daga mota yayi ahankali
yace “yanda kikeda dadin nan ko cikin baba kika shiga saina biki ciki naciki
nafito, bantaba sanin akwai mata masu dadi irin na this girl ba my God why I am
feeling horny again” yay maganan yana fitowa yadawo gaba yaja motan ya shiga
daddanna horn ko ajikinshi dan gateman ya tashi yabudemai gate yafice.

9️⃣ 4️⃣
9️⃣4️⃣

Falon ta shiga ahankali ganin yanda babu kowa afalon har ijiyan zuciya tasauke tai
sama tana tafiya da kyar kofar dakinsu tashiga ahankali ganin Miemie is fast asleep
yasa kaman barauniya tai hanyar bayi yanda Mami kemata tayi ta gasa kanta sosai
sannan tai wankan tsarki tafito daure da towel ko Allah yasan tanason mijinta but
batason wannan halin nashi na rashin kunya kayan bacci tadauko tasaka sannan
takashe wutan dakin tazo ta kwanta kan gadon ahankali tana shigewa cikin bargo
ijiyan zuciya tasauke tareda lumshe idanu kukan dadin Zayn namata wani kalan yawo
akunne da yanda he was hitting on her, jitayi jikinta yadauki wani kalan yammmmm
girgiza kanta tayi tana kokarin batar da tunanin amman takasa she enjoyed today’s
own amman kuma tazo tanajin zafi sosai sabida yanda yake mata kaman punishment dama
ana dainajin zafi? Ta tambayi kanta ahankali tanakai hannunta tadaura kan boobs
dinta datakejin bakinshi awajen ahankali, dan tsaki taji daidai wayanta na ruri
dasauri ta jaye bargon tadauki wayan gudun kasa yatada Miemie messege tagani from
Zayn dasauri tabude.
“Get your ass back home tommorow inba hakaba har dakin dakike agidan zan shigo and
eat you to my content” murya chan kasa tace “nasan zaka iya ai” dan ijiyan zuciya
tasauke tareda ijiye wayan tana tunanin ta yanda zatace zata koma gida gobe ajiyan
zuciya tasauke takoma ta kwanta sannan tadade tana tunane tunane daga baya bacci ya
dauketa.

Shafamata fuska dataji anayi yasa tabude idanubta ahankali Miemie ce akanta tace
“wai baki salla ne yau kinsan karfe nawa”? Dasauri ta tashi zaune ganin gari yay
haske yasa tai bayi da sauri tadauro alwala tafito tai salla sannan ta sauka kasa
dan gaida su Dad.

Ganinta kafinma takaraso cikin falon yasa Abba yace “taho nan Mama na” murmushi
tayi takaraso tareda gaida kowa harda Mom sannan tazauna kusada Abba shayin
dayakesha yabata ta amsa tanasha tare dukansu sukai breakfsat din sannan itada
Miemie sukai clearing waje kafin sudawo falon sotake tacema Baba tanaso takoma
gidan mijinta yau amman tarasa ta yanda zata fara fadi ko Abba yashiga cikin
zuciyanta ne oho Dan gyaran murya yayi yace “Mama na” kallon Abba tayi dasauri tace
“naam Baba” murmushi yamata tareda shafa kanta yace “ayanzu aje ashirya kizo
Yayanku Habeeb yaje yay dropping naku agidanki ko keda Miemie sabida ta tayaki
gyare gyare ko” dan murmushi tayi tareda gyadamai kai ahankali yace “tom kuje kuyi
wanka kufito” tashi sukayi sukai sama kusan 1hr suka bata wajen shiryawa sannan
suka fito, abubuwan da aka hadamata har bude bakinta waa tayi sannan Dad yabata 1M
cash kawai tarike dudda batada abinda zatayi dashi hakanan yasa ta amsa sannan Ya
Habeeb yadaukesu suka tafi batasan mesaba saida tai kuka dan kaman kada ta tafi.

Har gida Ya Habeeb yakaisu guards nasu suka tayata shiga da kayayyakin data dawo
dashi ciki shikuma Ya Habeeb yawuce yatafi idan Miemie tagama zai dawo ya dauketa,
Zayn bayanan hakan yasa suna shiga suka fara gyara gidan barin Miemie tayi anan
falo tawuce sama ahankali tabude kofan dakin Zayn tashiga ahankali batasan mesaba
samin kanta tayi da murmushi dakin kayanshi ko’ina sai kamshin shi dakin yakeyi,
tsugunnawa kasa tayi ahankali tana kwasan kayanshi murya chan kasa tace “lazy guy
kawai” aranta tace “he’s only strong a sex” gyaramai dakin tashiga yi ta gyareshi
tsaf har closet sannan takunna mai turaren wuta aciki tashiga nata dakin ta gyara
sannan tasauko kasa kitchen tashiga da taimakon Miemie sukai lafiyayyen girki na
gani na fada Miemie tabari anan falo tace “bari naje nai wanka nai salla Miemie”
dasauri Miemie tace “mudai we are off jeki zan tayaki arranging komi a dinning”
murmushi tayi tace “sweet sis” wucewa sama tayi zuwa dakinta kayanta tafara cirewa
zai zufa take sannan tawuce bathroom din.

Jin anbude gate na gidan yasa Miemie tace “Ango yadawo” parking Zayn yayi dasauri
yashigo gidan yakosa yaga Farrah ganin Miemie na jera kula a dinning tana murmushi
tana kallonshi yasa yadan harareta yace “what” dasauri tace “Ya Zayn dagaji tadawo
jibi yanda kazo gida da gudu I am so so sooo jealous of soyayyan ku” hararanta yayi
yace “naughty girl where is my wife” sama ta nunamai tace “taje wanka yanzun nan
tagama girki ne” Gyadamata kai yayi yay stairs har yanasa gudu, dakinshi yafara
budewa ganin bata wajen yasa yafito yay nata dakin ahankali yashiga tareda maida
kofan yarufe yabi kayan da tacire da kallo akasa, juyawa yayi yasa key ya kulle
kofan sannan yashiga cire kayanshi yana murmushi he missed matarshi so much, anan
kasa ya yarda kayan nashi har boxer sannan yay hanyar bayin ahankali yasa hannunshi
yabude door din ko kadan bata luradashi ba sabida fuskanta datake wankewa tana
tsaye karkashin shower shigowa yayi ahankali tareda maida kofan yarufe yafara
tafiya ahankali without making a sound.

9️⃣ 5️⃣
9️⃣5️⃣
Dudda wanke fuskanta takeyi batasan mesa ba hakanan kawai her body sense Zayn hakan
yasa ta tsaya chak batare data bude idanunta ba tace “Ya Zayn” gently Zayn ya manna
jikinshi abayanta wani kalan shocking ne yay sparkling dasauri taidan ihu tace
“wayyooo” wani kalan kankameta yayi tareda manna kanshi agefen fuskanta hannayenshi
nakan boobs nata yafara matsawanata ruwa na sauka akansu ahankali yace “I miss you
badly” wani kalan mutuwa jikinta yayi gently tashiga kokarin bude idanunta kafin
tabudesu ahankali yasan yasa yasaketa yadawo ta gabanta shima yana kallon fuskanta
kaman yanda take kallonshi, hannayenshi yakai kaman bayaso yay cupping face nata
yana kallonta atare dagashi har ita suka sakinma juna murmushi batare dayay magana
ba kawai yakai bakinshi kan nata kaman jira take suka shiga kissing juna
passionately kaman basune jiya suke fadaba, ganin kiss din baya kaimishi ahaka
batare daya raba bakinsu ba yawani dauketa chak ya mannata ajikin bangon wajen yana
bude kafafunta ko kadan bata hanashi ba sai kara kankameshi datakeyi tana kissing
yawani tura mata dick din dan kara tayi tace “ahchhhh” jikinshi har bari yake
bakinshi nacikin nata yace “sorry baby I promise it will be sweet” sakin bakinshi
tayi jikinta na rawa tanaji kaman zatai ihu sabida yanda yake turawa ciki kallonta
yayi yace “menene” boobs dinta tanunamai yagane maitake nufi amman yace “kinaso
nasha miki”? Wani kalan dauke kai tayi akunyace murmushi yayi yace “I know idan
inasha the sex don’t use to be painful zansha but ki kankame mini kai kina sosamin”
gyadamai kai tayi dasauri kaman jira yake wani fizgan boobs nata yayi yana jiniya
kaman inji Saura kadan tai ihu ta tuna Miemie na gidan, wani kalan sweet f*ck sukai
acikin bayin nan kaman basune sukai jiyaba she will not lie today she enjoyed every
bit of everything da kyar tarokeshi yabarta bayan first round cus Miemie na nan da
kyar yahakura da alkawarin tana tafiya zasuyi wanka sukayi sannan suka fito hardan
dingishi take shiryata yayi tsaf kaman wata Yar yarinya sai murmushi take kunnenta
yaja yace “idan kika kara tafiya wani waje kika manta dani u will face my anger”
murmushi tayi tace “tuba nake Mijina Zayn” sakin kunnenta yayi yace “good girl”
salla tayi danshi yay salla kafin ya shigo gidan sannan suka sauka falo Miemie na
kallonsu tana murmushi tace “Allah yabani miji maisona kaman yanda Zayn keson
Farrah” murmushi Farrah tayi takalli fuskan Zayn tace “pray for someone better than
him dan mijina fitinanne mutum ne” dan rolling mata eyes yayi baice komi ba tare
sukaci abinci suna gamaci Miemie tamike tace “ita zata tafi” Zayn yace “Habeeb yazo
ne” girgizamai kai tayi tace “zan kira bolt Ya Zayn tafiya nakeso nayi nabaku waje”
hararanta yayi Farrah tace “me haka munve kitafi ne”? Dariya tayi tace “saikunce ni
wlh tafiya zanyi kafin kuyi abin kunya agabana” tashi Zayn yayi yace “kuma hakane
muje nabama one of my guard key yakaiki gida” sosai Farrah taji kunya babu kunya ba
tsoron Allah Zayn yasa aka wuce da Miemie bayan yamata kyauta sannan yadawo kulle
kofan falo yayi yataho wajen dinning daukan Farrah yayi kaman Yar yarinya yay sama
da ita zuwa dakinshi kwantar da ita yayi akan gado yakashe wuta yashiga mata wasu
kalan abubuwa daya fitarda ita hayyacinta har kuka take tana cemai karya dena, babu
wani ruwa na jikinta dabaisha ba sannan yazo yafara cinta harsaida togedama Allah
saida akai la’asar yadauketa sukai wanka sukai salla sannan suka cigaba sai magrib
yakara barinta yatafi masallaci.

Bayan tai sallan magrib tasha magungunan da Momy tabata dana Mami dantaga alamu
Zayn bazai barta ta runtsa yauba gashi koyaya yatabata dadi takeji. Ana isha’i tayi
tashirya cikin wani net kayan bacci wajajen 9 Zayn yashigo gidan light dinner
sukayi sannan yakara riketa ita bata taba sanin akwai namijin dabaya gajiya da abu
dayaba sai Zayn har asuba abu daya suke koya barta tai Dan baccin 2min the next
thing zataji yana tabatane kawai baya koshi kaman wani bitazaizai he’s so addicted
to her, adaddafe tai sallan azuba sai bacci.

Sati daya sukai da dawowanta Zayn baida abinyi sai making love Farrah taga miji
harta godema Allah makka suka tafi sukai Umara daganan suka tafi Maldives
honeymoon, almost 3month sukayi basa Nigeria sannan suka dawo da dan karamin
cikinta tai wani kalan kyau arannan kuma Dad ya aikasu suje asibiti gaida Inna
Rakiya da Dad ya aika aka dauko daga kauye sabida kiranshi dasukayi,bayan long
bincike doctors suka tabbatarma da Dad tanada colon cancer cikinta ya kumbura zaka
dauka tana dauke da yan shidda ne acikin duk wanda yaganta saiyay kuka tuntuni take
cewa akiramata Farrah taroki gafara aka sanarda ita basa Nigeria saisa suna dawowa
Dad yace suje.

Lokacin da sukaje Farrah saida tai kuka yanda taganta daga Malam har diyarsu Rakiya
rokon Farrah sukayi kam tayafe ma Inna kota sami rahama idan tamutu dudda akwai
hakkin kissa akanta Farrah tacemusu ta yafemata abin gwanin ban tausayi duniya
kenan babu komi cikinta bayan kwana biyu da zuwansu aka kirasu Inna tarasu har
kauye sukaje gaisuwa aranan dasukaje aranan Zayn yadawo da matarshi abinshi dan
laulayin ciki take.

Shekaransu 1 da wata biyu Farrah ta haifo yan biyu a girl and a boy Zayn haukane
kawai baiyiba dashi da Baban shi.
Rannan suna yara sukaci sunan Fareed da Farida.
They live happily ever after!!!

!!!!! END!!!!!

Alhamdulillah Alhamdulillah
I pray dukkkan kuskuren danayi acikin Littafin nan na FARRAH Allah ya yafemini.

Thank you Fanmily saimun hadu a newwww boook dina💃💃💃

You might also like